[6:34PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞 ZAKI GANE KURANKI 💞💞
                     1
✍MMN YAZEED
07014197556

Santalelan saurayi ne mai kimanin shekara 35 yafaka mutarsa a kofar gidan su ya ziro kafafuwan shi farare tas kamar ka taba jini ya futo,
 yafara taku d'aid'ai ya doshi hanyar da zata sadashi da d'an d'ashe shen gidan nasu, yana taku dai dai irin na manyan sojoji yayi sallama abakin falon,
can daga cikin falon aka amsa mai, sallama dattijo ne mai kimani shekara 60 yana zaune tare da matansa guda uku duk suka waigo da murmushi akan fuskan su sabanin guda 1 data had'a rai daga cikin matan, ya karaso cinkin murmushi ya zauna yace sannunku da hutawa. duk suka amsa yace Abba ina wuni yace lfy lau, babana daga ina ka futo yace naje gidan babane. ka kyauta yaka same su. lfy lau, sunce agaishe ku yace muna amsawa wani kyakyawan yaro ne, ya rugo da gudu ya fada jikinsa yana fadin abba faruk kaga momy zata zaneni ko, ya rungumo shi yana fadi mekayi mata, yace waitace na dameta da surutu. Faruk ya fara fada bawa da bakinsa za'a hana shi magana ne. hjy safyya tace to masu da ai wannan mijin namu bayajin mgn hjy aisha wadda suke kira da momy tace rabo da shi dan allah aishi banzai gane ba in banda yawon bin kasashe me ya sani. shedai faruk ko sauraron su beyiba yanacen ya duka satin yaron yana cemai my son ka kwantar da hkln ka baxan bari ta dakekaba, zo muje dakina bama zaka koma dakin ba bare tace ka dameta.
 yaron yace abba faruk idan dady ya dawo be ganiba zaimin bulala. Waye dadyn naka, ya taba ka yagani saina zane shi .yaron ya zaro ido ya ce zaka iya zane shine faruk yace sosai makuwa yaron ya kalkale da dariya yace idan ya dakeni saina kiraka ko. yauwa may son ashe ka gane, toh tashi  muje.
 nan suka mike yadauke shi suka nufe dakin faruk suko su hjy safyya da Anty amarya suna ta tattaunawa akan shakuwar faruk da yaron itako hjy Aisha wato momy banda hararar faruk ba Abun da take har alhaji ya lora da haka yace Aisha lfy kuwa. lfy lau alhaji meka gani. yace a,a Amman dai ni abinda nakeson kigane kirage nunawa yaron nan halin ko in kola, kirinka janshi ajikin ki. mikiwa tayi tare da fadin alhaji kenan saikace wani dan karami yaro, toh goyashi zanyi ne koko mezan mai, sa annin shifah daga mai yaya 3 sai mai 4.
 tayi daki tabar alhaji yana fadi Allah ya shiryeki Aisha sudai su hajiya suna ta darawa. 

TUSHEN LABARI


Malam faruku matawale babban malami ne kuma sananne agarin kano yana da matarsa 1 Wanda suke kira da inna sun haifi yara uku dukka ninsu maza ne Ahmad shine babba, sai mai binshi yusuf  sai karamin su wato usman kasan cewan malam faruku bai samo karatun boko mai zurfe ba saiya ci alwashin in Allah ya yarda yayan shi zasuyi, dan haka ya jajirce da taimakon mahaifiyar su wacce suke kira inna kuma Allah yacika masu burin su wada dukkan ninsu suna aikin gwamnati yusuf wadda kasance da na 2 acin yayan malam faruku sai ya kasance ya fesu daukaka da tarin dokiya kasan cewan malam faruku malami ne da yasan abinda yake bai nunawa  yayan shi ban banciba suka taso da matukar San junan su ayanzun haka alhj ahmad yanada mata 2 da yara 7  shikuma alhj yusuf matan shi 3 yara 6 alhj yusuf shine mahaifin faruk  wadda yaci sunan mahaifin su wato malam faruku sai karamin su alhj usman yana da mata 1 da yara 3

gidan alhj yusuf gidane da ya ginu akan tarbiya, yara da manya kowa na girmama kowa hjy safyya itace uwargidan alhj yusuf tana da yara 2 Sulaiman shine babba yana da mata 1 da yara 2 sai hafsat itama tayi aure yaranta 3

hjy aisha itace ta 2 yaran ta 3 faruk shine babba maibin shi  aminu shi aminu yayi aure da dan shi 1wannan dalilin yasa mahaifiyar su hjy aisha take matukar jin haushin faruk sabuda yaki yin aure acewarshi shi har yanzon baiga wacce tamai ba duk da yawace yawacen kasashe da yayi adalilin karatun shi ayanzun haka dai ya kammala karatun shi ya zama cikakken soja Aminu kuwa yana zaune da matarsa anan cikin gida mahaifin su haka kuma akwai shakuwa tsakanin faruk da abdallah yaron kaninshi aminu sai karamar su mena yanzu tana shekara17 .

anty amarya ita takasace amaryar alhj yusuf data 1 aliyu tundaga shi bata kara haihuwa ba yana shekara10

faruk tunda ya dauki abdallah suka shiga daki basu suka futo ba saida aka kira sallahn mangariba sannan suka futo lokacin falon bakowa sai meena zaune tana kallo. ke mekike har yanzon kinanan, tashi kije kiyi sallah dan ubanki. afurgece tamike ta nufi daki dan balakin tsoron shi sukeji saboda masifan faruk ko aminu dake binshi be bariba. faruk narike da hannun abdallah suka doshi kofar fita domin zuwa masallaci, nan sukaci karo da aminu yafuto shima zashi masallahci. a'a yaya dama yaron nan yana wajenka ne. eh menene a'a bakomai nadauka yana wajen su momy ne.
 ka hanashi zuwa gun sun ne . yaya naga ida yaje saiya wuni yana sasu surutu dama shiyasa nace yana maganar yana sosa keya. dakata aminu kaga daga yau karku sake dukan shi akan surutu, lfy ce da beda lfy da be yiba, kuma kace ma maman shi, nace karta kara dokan shi. yace angama ranka ya dade. da haka suka isa masallaci  saida akayi ishai su kadawo bayan sunci abinci sunkare yace toh my son tashi kaje ka kwanta kaga gobe akwai makaranta ko. ni banajin banci fah abba a'a maza katashi karka makara . nandai ya tashi bada sanran shiba yanufi dakin maman shi shiko faruk daga nan falo alhj yawoce haka al adan gidan alhj yusuf take da daddare suna zama hira da iyalan shi yatarar da sunata hirar su suna dariya ya nemi wori ya zauna akasa bayan sun sha hirarsu sai alhj ya waigo gun faruk babana waikai baka sha,awan kayi aure ne? maganar tazowa faruk abazata dan haka ya dirirece yarasa mema zaicewa Abba ne .a da idan zaimai magana makaman cigar wannan baya mai acikin mutane kamar haka.
waibada kai nake magana bane, ko Baka jine?  inaji alhj ya hausan kanaji amma kiyimin shiru. furuk ya dukar dakai zanyi ne abba, ka kwantar da hankalin ka . kamar yaya nakwatar da hankalina karka bari fah raina yabaci, nagaji da ganinka ahaka indai Baka da lfy ne kafada anemar ma magani, amma ninafara gajiya da ganinka haka. hjy aisha ce tasa baki ai alhj asamu ko wacece ahada shi da ita .hjy babba tace a'a baza ayi haka ba adai karamai lokaci.
 tun yaushe nake samai lokaci, alhj ne yake fadin haka cinkin fada harcewa nayi yaje gidan yaya ahmad yazaba acikin yaran gidan amman ko kala baice minba.tokai faruk meyasa baka jeba? alhj yace ba magana ake maka bane, karka maidamu en iska. yace abbba aibasai najeba nariga ai nasansu. yace au toh waceka zaba acikin su ukun?
 ban zaba ba abba. baka zaba ba? alhj ne yayi tambayan ciki bacin rai toh meye dalili ? faruk ya dada dukar dakai yace abba ai sun tsofa. duk falon suka kwashe da dariya banda hjy aisha faruk ya dada kulewa yana ganin ansa shi atsakiyar kannan shi suna mai dariya faruk yace kai kutashi kubar nan. alhj yace baza su tashiba, idan kayi zuciya kayi aure .zuciyar faruk kamar ta faso ta fito dan bakin ciki    🏇🏻
[6:34PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞
                2
✍MMN YAZEED
07014197556

Alhj yace toh yanzun me kake nufe, kana nufin sunma tsofa kenan?
 yace kuma dai ai da kunsani kunyimusu aure tuntuni, yanzun xfah duk sun wani yamushe.
suka kara kwashewa da dariya bandan aminu da ya wjuyar da kai yana dariya babu sauti dan gudun kar yaya faruk  yagan shi meena kuwa tasa kanta acikin hijjabi tana dariya
hjy aisha ce tace kuje ikon Allah wai talle keyiwa audi gori.alhj yace tunda kadawo ai sai ka aurar da dasu.
kai faruk kaji tson Allah yanzo dan wulakanci su Hafsat dinne suka tsofa kana ganin yan mata masu ji da kansu.anty amarya ce ke fadi haka tare da murmushi akan fuskarta.
dan Allah abba kabar maganar su zan nemi wata nan bada dadewa ba kansa aduke.

nagaji da sama lokaci  gidan babanku usman ma ai akwai yan mata, kaje cen ka duba .
abba ai duk kalansu daya. toh shike nan amma inason kasini tun ina kebeka yau har nayi maka maganar cikin yan uwanka ka kiyayi ranar da zanma mai gaba daya.
in Allah ya yarda ma haka bazai faruba inji hjy babba.
 da haka hirar tasu ta tashi.


bayan kwana biyu faruk tafe cikin shirin shi na zuwa warin aiki yayi sallama dakin momy daga ciki aka amsa yashiga ya zauna ya gaisheta ta amsa ba yabo ba fallasa momy zatafi. adawo lfy tace atakai ce.
 momy waike saiki rinka cemin adawo lfy bazakiyi min ardu,a ba.
ai ita nama .
 wlh wannan ba ardu,a bane.
toh me kake son nace maka .
cewa zakiyi Allah yatsare ya kuma bada sa,a.
toh Allah ya tsare ya bada sa,a.
ameen ameen,yau bazan dawo da wuriba zan wuce gidan baba.
au ka canza shawara kenan da kuma  kace sun tsofa.
 a,a niba gunsu zanjeba wajen nura zani. kaidai kasani.

ya juya yatafi yana tunani azuciyar shi waisu dasuka dage sainayi aure saikace natare masu wani abun hard a momy ita da ada ko gaishe ta nayi dakar take amsawa saboda wai kuya ta yayan fari amma ayanzun ta ware har tana min maganar aure, Allah ya hadani da irin matar da ke mafarkin samu na huta da surutu.

wuraran karfe biyar faruk ya baro wurin aiki ya doshi gidan wan mahaifin shi yashiga gidan sai ga hafsat anata karairaya ansa matsatson kaya da dan gyale azuciyar shi yace ji wadda ake tunanin ni zan aure ta Allah ya kyauta
ke zo nan.
 takara so atsora ce dan baza ta mance yaya faruk ba,
 dan ba imani gareshi ba
ina zaki haka?
zanje bikin kawata ne.
kice zaki fatty.
a,a yaya wlh ba faty zani ba.
 ya kai mata duka ni kike karyatawa wuce gida ki canza kaya.
ta wuce tana kuka yabi bayanta

alhaji ahmad yana zaune a falo saiga hafsat tana kuka ke lfy kuwa.
yaya faruk ne ya dakeni wai daga yaganni zanfita yace wai zani faty
bata rufe baki ba saiga faruk yashigo tare da sallama alhj ya amsa masa tare da murmushi maraba da babanmu faruk ya zauna tare da gaishe shi ya amsa ya mutanen gidan naku. lfy lau,  baba wadannan yaran baza ayi musu aure bane alhj yayi murmushi yace babana kenan kadai gaji me sunan naka sosai shima jiya da naje harna tashi maganar shi kenan xkuma kaga sunada tsayayyu can ma gidan babanku duk xsuturo mana yaran da suke son aure kuma mungama binkece amma na dakatar da maganan ne dan yusuf yazo min dawata magana, ban saniba ko ya sanar maka? a,a baba wacce magana ce?
 wai da yana tunanin ko zayi yar gida.
eh yafada min .
toh wani shawara ka yanke, nasan dai ba kunyata kakeji ba dan bamu fara haka dakaiba kuma banason mufara.
 baba yaran ne duk kunbar su sun girma agida. alhj yayi dariya sosai yace inna fahimta kana nufin sunma tsofa,
yayi murmushi irin nasu na manya yace babana kaima fah ka tsofa. furuk yayi dariya yace baba aini namiji ne . toh kodai yar secondary   zamu samo maka? dai dai nan nura ya futo yana fadin kai dan rainin wayo ne tundazon nake jiranka. nura yaron alhj ahmad ne shine na 3 yayyin shi guda buyu mata ne suyi aure sai sai mai binshi salisu da kannan su mata su uku shima nura yayi aure yaran shi 2 yana zaune agidan mahaifin shi kafin ya karasa ginin shi ya tare furuk da nura tare suka taso kowa yasan sirri kowa basa boyewa juna komai. alhj yace yauwa nura zo ka zauna.bayan nura ya zauna. dama akwai tam bayan da zanma.
toh baba yafada tare da gyara zama. wai wace irin mata zaku aure ne ?
nura ya fahimci inda alhj yasa gaba.

yayi dariya ya dukar da kai yana dan sosa keya abba wai da muna neman wadda zamu karashe rainon ta ne, ko yar secondary ce.
toh toh na fahimta kuma kana da gaskiya babana,amma abinda nake so dakai karku ja mana lokaci kaga su hafsat suna da tsayayyu baza asa lokaci mai tsowo ba kuma baza atabayi baka ba rana daya za ayi, dan na fahimci kasa wasa a al amarin ka.
nura ne yayi magana baba insha Allahu wannan karo ba wasa. toh ai muna son haka, baba yanzun ina zaku, faruk ne ya dago kanshi domin tunda nura ya fara wa alhj magana faruk ya dukar da kanshi . dama cen gida zamu .
toh adawa lfy
suna fita faruk yafara hararar nura suka nufi motar faruk bayan sun hau titi nura ya waigo yaga faruk sai shan kamshi yake yace gafara malam dan kasamu na rufa ma asiri kake fushi.
 ai da nagaya maka ra,ayi na bance kagaya ma baba.
aida kasani ka kar yata ni kawai agaban shi kace karya nakeyi, kaga sai subaka wacce suka ga dama komai tsofan ta.
faruk ya waigo ya kalle nura fuskar shi da murmushi toh saime, ina ruwanka,
kaini nama samu matar da zan aura.
karya kake wlh,kai zaka iya tunkaran budurwa kace kana so.
 lallai nura ka raina min wayau, ko nakaika kaganta? eh kakaini makaryacin banza kawai .
toh shikenan bari mujuya,zanga waye makaryaci ni ko kai nan  faruk ya dauke hanya nura dai nabinshi da ido.
yaga ya shiga layin gidan kakannin su.
anan kasamu matar ? eh yace atakaice ya faka motar akofar gidan malam faruku suka futo.
nura ya waiga ya kalli faru dake raraba ido yana neman dan aike.yayi murmueshi yace idan baka da number ta aikeni nakira maka ita mana.
a,a yace tare da kiran wani almajir
shiga nan gidan gidan kace ana sallama da inna. nura yayi dariya yace wlh faruk kai dan iskane🏇🏻
[6:34PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞
            3
✍MMN YAZEED

Lokacin da yaron yashiga gidan inna na zaune atsakar gida akan kujera yar tsugune .alhj usman da yazo kawo ma iyayen shi ziyara yana zaune akan tabarma suna ta hirar su saiga yaro yayi sallama inna ta amsa .yaron yace wai ana sallama da inna. inna tadanyi jim tace kai yaro injiwa ? wasu samari ne a mota. alhj usman ne yayi magana koma dai su wanene ce dasu su shigo .
yaron ya koma ya same su jikin mota .
wai tace ku shigo.
faruk yace, kace mata saurayin tane yazo zance .yaron ya juya, nura ya wai go, kai zomu shiga kana bata mana lokaci.
su inna na zaune yaro ya dawo ,ya fada sako.
 inna takwashi da dariya .alhj usman ne ya mike, muje naga wanne dan iskan ne.
inna tace ai bawanda zayi haka sai faruk alhj yakama hanya yana fada,
yana futowa ko ya hango su faruk jikin
mota , nan suka fara raba ido dan basusan yana gidan ba. kai kunci kaniyar ku ashe baku da kuya.
nura yace baba ni baruwana faruk ne.
yayi mai dakuwa kaniyar ka. ku wuce kuba matane waje,
su ka wuce suka shiga ciki alhj kuwa bai koma ba yace idan kunshiga kuce na tafi.


faruk nashiga yafara fadin ke kuma madam ace ana kiranki saki toro mana baba, wlh sai na ce nafasa.
tosai me, mexanyi da tuzuru, ai kama ci sa,a uwarka bata nan da ita zanturo maka. yace ZAKIN GANE KURENKI
kai ne dai zaka gane, kuran naka, badai kaki aure ba kuma ko bakayiba za,a maka.au haka kika kitsa musu kenan?nura ne yace inna,rabu dashi dan Allah baki da cabin mutsa Baki ne .ko da yake nasa duk kikai ma wancen tsohon. toh acici, kazo kenan,  bilkisu dai tana fama wlh.
ina ruwanki kincika sa ido wlh, faruk tashi muje mugaida tsoho mu wuce kar a rufe min kofa.
faruk yayi murmushi, aikaji irinta tsoronta kakeji kenan.
sunshiga sashin malam basu jumaba suka futo  sukayi musu sallama

            4

bayan wasu kwanaki faruk ne a dakinsa yana kokari shiryawa Dan tafiya office daga falo ya fara, juyau wata magana da tasa gabasa faduwa, muryan Aminu yaji yana cewa hjy antsaida ranar ne, eh nan da sati uku masu zuwa . lallai Ashe zamu sha biki.Aminu yasake cewa. harda yaya faruk ne ? hjy tace haka sukace, ni safyya naga yadda za ayi wan,nan abu kaga yaran nan kowaccen su maneman ta sunkawo komai angama magana, yaya za,a hada da faruk da ko budurwa baya da ita. anty amarya tace kudai baku sani ba ko yana da ita, kila tanacan wani garin. faruk dake tsaye sai yaji kafafuwan shi duk sun sage ya koma bakin gado yazauna yace zuciyar shi me suke nufi ? suna nufi ni zasu mawa auren dole, aikuwa duk  yarinyar da akayi gangacin aura min zata gane kuran ta.
kwan kwasa kofar da akayi ne yafarkar dashi daga tunanin da ya keyi, tare da fadin wanene, meena dake tsaye bakin kofar tace nice, momy na kiran ka ,
gaban  faru yafadi dan Indai momy takira shi toh akwai wani important abu, yace menene ? tace nima bansani ba. yace kice ina zuwa.  faruk ya mike yauki jakarsa yamufi dakin momy, yayi sallama bakin kofar yaji shiru ,ya tura kofar yashiga nan ya hango momy zaune bakin gado tana share hawaye, yakarasa ciki ya zauna a kasa yace momy, lfy kuwa ? batace komaiba saida tagama share hawayen ta, ta waigo tace waikai me kake nufi kana nufen kafi karfin kowane ko kuwa, toh wai bari na tambaye ka, baka da lfy ne  , ko kuwa Neman mata kakeyi. wai saiku dinga cewa bani da lfy nace muku lfy ta lau,momy ta katse shi, karya kakeyi inkuwa flyr ka lau toh lallai kana neman mata.
momy kidena min irin wan,nan zargen wlh ba abin da nakeyi, kawai lokaci ne beyiba.
momy ta daka mashi tsawa, karka kuskura kagaya min maganar banza dan kaga ina daga ma kafa ,wai kai katashi dan rashin mutunci kaje har gidan alhj ka gaya mai bakason y'ay'an shi, har da cewa sunma tsofa saboda kai baka da kunya, toh ai barasa manema suyi ba daman dole za,a musu.
faruk fah hankalin shi yatashi dan tunda yake da momy betaba ganinta tana fada haka ba, yace momy Allah ya huci zuciyar ki, kuma in Allah ya yarda zan kawo matar da zan aura kafin lokacin, dan Allah gafara can katon baza kawai,momy dai ta inda take shiga bata nan take fitaba,

hjy babba ce tajuwo fadan momy tashigo tana fadi, haba aisha ki mishi hakuri mana wannan fada haka, hjy nagaji da halinshi wlh zaka gane kuran ka,hjy takali faruk daya takure, idon nan jawor  tace yanzon dai tukuna ba office zaka ba ? murya adashe, yace, eh. tace tashi ka tafi

momy ta daga murya takira aminu.yamsa tace kana da number nura ? eh
kace ina kiran shi
[6:34PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞
ZAKI GANE KURENKI💞💞

          5 to 7

✍MMN YAZEED
07014197556

Hjy safyya ta nemi wuri ta zauna, tace aisha bafa haka akeyi ba ke da zakiyi mai nasiha kuma saiki zauna kinamai fada.
wlh raina ya baci hjy, yanzun kinga alhj laifina yake gani, fadan da alhj yake min na tabbata baya mai irinshi.tace haka dai za aitamai nasiha.

4:15
faruk ne tafe ya tashi aiki ya rasa ina zai nufa , ya daga waya yakira nura, daga can, furuk najin an daga, yafara fadin akwai matsala.
yace
Allah ya rabamu da ita ,me yafaru ?
bakaji wata magana bane agidan ? kamar ta me ? maganar bikin su hafsat. eh naji
tare da naka bah.
 toh ni wazan aura ? ina nasani kuma aikai zan tambaya faruk yaja tsaki, yace muhadu mana yanzon.
ni dama yanzun ina kofar gidan ku, katashi aiki ne .eh mekaje yi gidan bayan kasan bana,nan.
au saikana gidan zanje . ai nasan indai banan nan ba zuwa kakeyi ba.
hmmm aminu ne yayi min waya dazun wai momy tana kirana.
gaban faruk ya fadi azuciyar shi yace lallai momy da gaske take yi. nura ne yace najira ka mushiga tare.
a,a shiga kawai inkungama ka same ni a daki.

nura ya sauka ya rufe motarsa ya nufi ciki yaci karo da meena zata fita, yace  meena ina zuwa haka tace . wlh yaya nura ban ganka ba, gidan inna zani . kice yau inna tana da babban bakuwa, sai dare kenan.
a,a bayau zan dawo ba zam mata kwana buyu, amman karka gayawa yaya, dan yace wai adaina barina kwana agidan .toh karki damu bazan gaya maiba kicema malam duk abinda yaci ya ragemin
ina, nan zuwa. tace toh
bayan nura yashiga gidan tare da sallama yasa kai ababban falon gidan anty amarya dake zaune ita da samira matar aminu  suka amsa masa sallama, abdallah dake gefen su yana wasa ,ya rutumo aguje ya d'ane aminu , yana fadi ina abba furuk?
yace abdallah kenan kuna gida daya kuma zaka rinka tambaya na shi. yace toh ai yau bangan shi ba. toh yanzun nan zaka ganshi ,yana hanya.
samira ce takatse musu hirar daga shigowan shi kasashi gaba da surutu. yagaida Anty amarya kazauna mana.
 a,a zan shiga gun momy ne samira tace inawuni yaya.lfy lau samira ya megidan.tace lfy lau. yasakai dakin momy ,ya kwan kwasa kofar ,tace shigo nura . bayan yashiga ya zauna ya gaida momy tace rike gaisuwar ka banason  momy me yayi zafi ? dakai da Dan,uwanka nakusa dai amsa gaisuwar ku .
dan Allah momy karkiyi haka, inkikai fushi haka ai bazamu ga albarkan abin ba, nasan banzai wuce maganar  auran faruk ba, dakata nura, nasan duk halin da dan uwan ka yake ciki kasani. yace haka ne momy ya fada a takaice .
toh naji, inaso na tambaye ka, amma kamin alkawarin zaka gayamin gaskiya .
insha allahu zanfadi abida na sani.
nura dan uwanka yana neman matan banza ne ?yace
toh nidai a iya sanina faruk baya ta ammali da mata, gaskiya.
momy ta dukar da kai tai shiru, nawasu mitina sannan ta dago tace, toh ko dai baya da lfy ne?nura yadukar dakai yace
wlh lafiyar sa lau kuma daina tunanin nan.
nura tunani ya zama dole , yanzun baban ku laifena yake gani yace kila baida lfy,banja shi ajikina ba bare ya fada min, kuma innayi tunani sainaga kamar haka ne ,
 ni tunda nake ban taba jin ance you ga budurwar sa ba,, koko ace ya taba cewa yana son wance, kaga ko abin akwai kulle kai.
yace gaskiya ne momy, nima din bantaba gani ba, amman dai lfyr sa lau wlh , aure kuma yanason yayi Amman shi anashi ra,ayin yafi son karama kuma
yana so ya zaba da kansa.
waya hana shi ya zaba, yanzun kanin shi tun yana secondary za,ace yace yana son wacce ,amman wannan shiru fah. yanzun dai momy dan Allah kikwatar da hakalin komai zai wuce insha allahu, barinje wajan faruk din .
toh shekenan kunadai rike da ranar ko? eh yace da ita yana kokarin fita daga dakin

nura ya tura kofar dakin faruk ya shiga, yasame shi zaune akasa yace, meye haka kuma ? faruk yace wlh hankali na atashe yake. toh ai kai ka zabi haka .
bahaka bane, nura,bazaka gane ba, yanzon acikin yan kwanakin nan, za,ace nasamu matar aure saikace yar tsana.
gaskiya faruk nagaji da halinka , kai wai wani irin buri kaci ne haka.
ba haka bane nura, niyanzun ma tsaya, tukuna dai ,momy har yanzun kuka takeyi ? a,a batayi kuka ba, amman dai ranta abace yake, kuma bai kamata ace kamar ka kana batawa  iyayenka rai ba, faruk kafa girma ya kamata ace anwuce wannan worin.
na sani nura, dazun fah momy kuka na sameta ta tanayi.
toh ina amfanin irin wan nan ,haka dai nura yayi taba faruk shawarwari

akwana atashi kwanaki nata tafiya abubawa nata faruwa gashi yau har saura kwana biyu biki gidajen ya,uwa duk ya kaceme faruk kuwa antura su abuja daga office dinsu anasa ran dawo wan shi ayau
kuma ayau ne iyayansu suka shirya zama domin tattauna agidan mahaifin su wato malam
bayan sun bude taro da ar,dua ne suka fara tattaunawa akan matsalan da faruk yakeso kawo musu acikin dangi wannan zama kuwa anyishi harda yaya sulaiman da anty hafsat yayyen faruk wada hjy safyya ta haifa

malam faruku ne yafara magana, yanzun dai takwarana banda shi kenan awannan biki. alhj usman yace to baya ga anbarshi yana abinda yaga dama ba saikace yafi karfin mu, ai yaka mata mununa mishi mune iyayen shi, saimu  zauna yaro karami yana juya mu ,wlh tllh be isaba.
alhj ahmad yace saurara usman yaran zamani yanzun lallaba su akeyi, inhar akace za,ayi musu da karfin tsiya toba inda abin zaije.
hmm ku kuke sa yaran nan nama na tsayayya wlh dole sai anbi abinda yake so kenan.
sulaiman ya dukar da kai yana son yayi magana amman yajin tsoro baba usman karya dawo kanshi alhj yusuf yace nidai idai nine anemi koma wacece a aura masa kwai, malam yace haka yadace amai, ina  nura? alhj usman yace bezoba ai dukkan su muna fukai ne.
alhj ahmad ne yace nidai inhar zakubi zawara ta malam aban dama ta karshe, ayi bikin nan abar faruk ni nasan yadda zanyi masa
[6:34PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞

                7 to 10

✍MMN YAZEED

Alhj usman ne yace nidai gaskiya ban amince da wannan shawara ba.
alhj ahmad ne yace ,yusuf kai me ka gani . yace duk yadda kuka yanke daidai ne
alhj ahmad ya dukar da kanshi kasa yayi shiru yana tunani falon yayi shiru can alhj ahmad ya dago kai yace usman ina da hujjujin dayasa nace abar nasa sai daga baya,
kaga nafarko faruk baida yarinyar da zai aura sannan lokaci ya kure balle muce zamu nemar mai wata inkuma mun samu yariyar ma toh bawani kwakwaran bunkece zamuyi ba saboda lokaci yariga ya kure, dan haka nakeson abarmin komai ahannuna nanda wasu yan sati faruk zaiyi aure ko yaki ko yaso.
malam ne yace nayarda da dalilan ka dan haka kubar maganan ahanun sa alhj usman badan ransa yaso ba .
haka akayi bikin akabar furuk

faruk dai yaga andaura aure shiko bawan da yamai wata magana nandai yafara tunanin kila zaman da sukayi sunyi shawaran abarshi sai sanda yaga dama, dan haka ya sake ranshi yanata harkan gaban shi, bayan anyi biki amare su biyar kowacce tana dakinta .

faruk ne zaune a haraban gidan su yan shan iska da waya ahannu sa yana dan dadda nawa,  saiga motar alhj ahmad ta sawo kai nura ne ke jan motar faruk  ya mike da sauri yaje wurin ya budewa alhj murfen motar yafuto nan yafara gaida shi ya amsa da murmushi , nura ya zagayo ya mikawa faruk hannu suka tafah , alhj yayi gaba yabarsu anan yana fadi inkugama kusame ni aciki, sundade tsaye suna cabtar su sannan faruk yaga kira daga maihaifin sa, yadaga yana fadi gamunan zuwa, ahanyan su nashiga ciki faruk yake tambayan nura wai lfy kuwa ?
yace ai kasan tatsuniyar gizo bata wuce ta koki . dahaka suka isa falon.
alhj ne yace babana manyan kasa,  kagama buyar kenan ko ?
baba dama ba boyewa nayi ba aikine yayi mana yawa.
toh ai shikenan,  yanzo a ina muka kwana.
faruk yayi shiru ya dukar da kai kasa . alhj yusuf ne ya kalle shi yace bada kai ake magana bane .faruk yadago ya nama nura alama da hanu, kace wani abu mana.
nura ya make kafada. faruk dai daya ga ba sarki sai Allah ,sai yace baba wlh ban samu bane . yanzun kana nufi baka samu wace kakeso ba? eh
shikenan babana yanzo umarni zanbaka, bana neman amincewan ka ,ko zabin ka  , kuma yanzun ne zamu gane kafi  karfinmu ne ko kuwa, yadda kuwa zamu gane kafi karfinmu shine bijerewa umarnin mu.
dan haka nake sanar dakai kashirya karban angoci nanda wasu kwanaki zamu zabama mata, ya kalli faruk da nura yace kunji ko bakuji ba ?
suka hada baki sukace munji. yace kutashi kutafi .suka tashi sukayi cikin gida. bayan fitasu ne Alhj yusuf ya kalli yayan shi yace gobe inson zanyi tafiya zanje katsena gidan alhj nasuru babban dansa yarasu gobe ne bakwai zanmai gaisuwa . au haka ne fah naji sanarwa aredio enkaje kamai gaisuwa.
yace zaiji insha allahu
alhj nasiru aminin alhj yusuf ne tare suka taso da zumunc
 mai karfi tunsuna yara kanana. bayan suyi sallama alhj ya tafi. sai alhj yusuf ya mike yanufi dakin hjy aisha , momy taji mamakin ganin alhj dan baifaye zuwa dakinsu ba.n yace jeki kiramin faruk. tace yau kuma ba baban saika kira sunan gatsal haka. eh ba zance mai baba ba dan banana ba haka yake ba, d'a da mahaifi sai Allah momy bataji dadin maganar nan ba. ko .kuma ma barshi ,ki gaya mishi nace inhar alhj ya kawo mai mata yace mai baya so ,Allah ya isa ban yafemai ba, bejira mezata ce ba ya fita. wa shegari anayin sallah subahi alhj yatafi katsina bayan yayi sallama da iyalan shi. 8:00 faruk ya fito domin tafiya office ya leka dakin momy yace natafi .tace yauwa zo nan dama babanka yace nafada ma inhar baban ku yakawo maka yariyar dazaka aura, kace a,a beyafe makaba. faruk besan lokacin da yazauna ba yace momy me yayi zafi haka? oho kaika sani . momy dan Allah kibashi hakuri dan Allah. nidai sako yabani kuma nasanar ma tashi ka fitanmin adaki.

KATSINA
Bayan alhj ya isa gidan alhj nusiru yatarar da shi yata karban gaisuwa,
alhj nasiru yaji dadin zuwan shi kwarai da gaske, bayan mutane sun watse yarage daga alhj nasiru sai alhj yusuf sai kuma hirar bayan rabowa ta barke inda alhj ya tambaye shi wai faruk yayi aure kuwa?. yace inafah har yanzun baiyi aure ba  , ko kunya bayaji d'an aminu fah shekar shi uku da wani abu. yace ai  lefin ku ne me yasa baku bashiba acin yaran ku ba. nima naso haka amman kasan halin alhj ahmad memakon muyi sharawara atsakanin mu sai yace sai annemi zabin yara, toh shi kuma faruk anashi haukan wai shi yar secondary yake so.alhj nasiru yayi dariya lalai faruk, toh balaifi idai wan,nan ne takwana gida sauki , aini inada kananan yara badai ni da niyar aurer dasu yanzun , amma tunda dana ne na bashi ko nan da sati daya ne sai ayi alhj yaji dadi sosai yarasa wane irin godiya zaiyiwa alhaji nasiru. bayan sun shiga cikin gidan yayima matan shi gaisuwa  yarako shi har gon motarsa yashiga yace gobe su yaya ahmad zasuzo. yace allah yakawo su lfy  .
alhj nasiru da bai naimi shawaran kowaba ya yanke hukunci ya shiga gida ya kira matan sa guda biyu , yace dama wata magana ce ta taso ya kwashe yadda sukayi da alhj ya gaya musu .hjy rabi uwargidan alhj ce ta daka talle tace wacce yar taka kabashi, badai zainab ba. yace ita. nan tamike tafara fadin wlh wlh bazai yuwuba yama zayyi haka dandai ni baka sona kowanne tarkace ka zubomin ingaskiya ne kabashi humaira mana ko dan ita yar gaban goshin kace.alhj ya kalli ta yace kingama ta murguda baki tace eh.yace shikenan dama abinda yasa nace  zainab naga humaira tayi kankata da yawa ne  kinga fah zainab wannan shekarar zata gama secondary humaira fah sheranta17 ne kuma ss1take  tace alhj gaskiya nifa bazan taba yarda da wannan zalincin ba alhj yamike yana fadi baki isa kihanani iko da yata ba hjy fatima wadda suke kira da anty tace alhj dan Allah kubari tunda dai kariga da kayi musu alkawari nina amence abashi humaira amman dan allah alhj kagaya masu zata cigaba da karatu.
alhj yaji dadi sosai yace nagode fatima dama ai zata cigaba da karatun ta wannan dalilin yasa nakejinki araina fiye da yadda baki zato. hjy tamike tawuce tana fadin kukusani alhj yace bari naje can gidan yaya nasanar mai tace toh yana fita tashiige daki tafashe da kuka tana tausayin yarta yayanta kenan guda biyu daga yayan humaira auwal sai ita humairan
bayan alhj yusuf ya koma kano bai sauka ko inaba saigidan yayansa bayan ya gaya mishi yadda sukayi da alhj nasiru yaji dadi sosai dan haka suka shirya tafiya washe gari basu gawa kowaba acikin matan su
nura ne yaja su kuma shima besan meye zasuyi ba , nura nata kasa kune ko zaije suna fadin inda zasu sukasha manyan kaya haka su uku ne ciki alhj ahmad sai alhj usman saikuma kanin malam sun isa gidan alhj nasiru karfe 2:24 bayan sun huta sunci abinci saiya hada su da auwal ya kaisu gidan wanshi malam buba
bayan sun shiga gidan ankarbe su da mutunci suji dadin tarbar da aka musu sanan sukafara maganar akan abinda ya kawo su alhj ahmad ne yayi magana , malam nawa zamu bada sadakin yar tamu yayi dariya  yace sadaki ai baya kadan ku bada dubu talati Allah yasa su zauna lfy .alhj Ahmed ne ya mike yace ina zuwa yana fita ya daga waya yakra kaninsa yusuf ya fada masa . yace a,a ni amatsayina uban yar ,ban yarda ba dubu dari zaku bada, alhj ya koma ciki yace uban yar yace be yarda ba, yace wai dubu darine sadakin ta malam buba ya gane wasuke nufi yace  a,a dari yayi yawa dakyar dai  ya karbi dubu dari buyu harda kayan sarana suka tsaida rana sati daya.
suka futo suka samu nura a motar

sun kawo kano fly saida suka tsaya ahanya suka sayi dabino alewa sanan  nura yakara tabatar da zargin sa azuciyar shi yace yau faruk akwai tashin hakali kenan.
gidan malam faruku suka yada zango suna shiga inna ta rangala gula nura ne ya fakaici idonsu ya harari ta. 
nandai aka raba kowan ne ya wuce gida da kulin nashi nan da nan lbr ya karade dangi kowa na murna shikuwa faruk besan dawan garin ba dan tun safe ya tafi gidan kakan shi maifiyar Maman shi
[6:34PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURUNKI💞💞

            14 to 16
           
   Shirye shirye nata kankama komai angama shiryawa yau saura kwana biyu biki, kuma yau  aka kawo akwati gidan su humaira an musu tarba na musaman kayane na gani nafada hjy fatima da yan uwanta suji dadin ganin yan uwan faruk, saboda sunga alaman karamci atatare da su , sadai sun lura angon beyi na am da yar tasuba danbe zoba kuma beyi waya ba, yayar hajiya fatima ce tafara yin wannan korafi suna ganin laifin fatima da tayadda da wannan abu , yaya zaki dauki yarki guda daya kimata wani irin aure ,ai koma za amata irin wannan aure yakamata a fara turo yaron su daidaita da yarinyar, hjy fatima tace nidai Allah kadai yasan abinda ya shirya kawai mubar ba Allah, to shikenan Allah yasa haka shine mafi alheri.
itako hajiya rabi tunda taga akwatin humaira hankalinta ya tashi tanata dana sani ,bakin ciki nacinta idan ta tuna manya manyan gwala gwalan da tagani acikin akwati dazaran tatuna irin maya mayan mutocin da yan kawo akwatin suka shigo, ai ita tazace duk wasu abubuwan al ada humaira bazata samu ba, intai la,akari da karancin lokacin da a kasa.

hakama gidan su faruk anata shirye shirye biki yan uwa duk sun halara nura ko bazama abubuwa sunmai yawa faruk kuwa yaki gaiyatan kowa daga cikin abokan shi, sai nura ne yakaima wada yasani kati
nura ne yazo yadauki faruk zasu fita saiga alhj yadawo zaishiga gida yace inazuwa haka nura yace zamu dan fitane jyace bazakuyi aski bane nura yace zamuyi dama yanzun can zan kaishi, to kayan da zaisa fah kun tanaza ne ? nurane yasake magana, nasa wani zaikawo anjema.
yace kushirya da wuri  ,alhj yaji dadin yadda nura yakeyi yawuce yana fadi Allah yayi muku albarka. tuni kayan amarya suka iso da yan uwanta guda uku bayan sugama gyara dakin suka koma katsina.

Tofah rana bata karya yaune za,a daura auren  faruk tunsafe suka fara shirye sheyen tafiya daura aure gidan duk ya hargitsi faruk ne ya fito ko wanka beyi ba yatarar da yaya sulaiman a falo yasha manyan kaya yace yaya harka zo ? kai mekakeyi baka shirya ba, har yanzo kana kan bakan ka kenan, kaidaiyi ahankali kar wata rana muga kana yar murya. yace habadai Allah ya kauta yar tatsitsiyar yariyar zanwa haka.yaya yasake cewa kataba kiranta kowa? a,a nakirata nace mata me, niban kirata ba. yace lallai faruk nan gaba akwai aiki wlh kare cika baki, yanzu jeka shirya .
bayan faruk yayi wanka yadauko wani yadi daga cikin kayan shi zaisa kenan saiga nura da Ismail abokin faruk suna shigowa suka fara tsokanan faruk nura ne yace cire wannan kayan gawanda zaka sa nan yamika mai leda hunnushi yakarba ya futo da kayan yadine me kyaun gaske fari tas da hula da takalmi da agogo aciki. faruk ya kalli nura yace kaidai wlh dan wahala ne, kanata kashe kudin ka abanza. yace nidai ko me zakace kace,amman kai sauri kasa kayan. bayan yasa kayan ne suka fito, da fitowan shi yan,uwa suka hau fadi kaika kaga angon  har wani haske ya kara lallai angoci yayi. yace bawani angoci dama da haskena. lokacin duk su alhj suntafi su faruk ne kawai da abokan sa. ya leka dakin momy nanma cike yake da mutane  bayan ya gaida su ne ya tsaya abakin kofan yayi shiro can ya dago yace momy zamu tafi. itama tadanyi shiru na wani lokaci sannan tace haka zaka tafi daura auran a murtuke fuska ba fara,a to dan Allah inaneman alfarma kasake ranka bece kome yasake cewa na tafi. momy ma kasa cewa komi tayi amma tamai andua azuciyar ta sai yan dakin ne sukace Allah ya tsare yakuma sa adaura asa,a bece komi ba ya fita. bayan sun futo harabar gidan ya tarar da friends dinshi da yawa awaje harda yan office dinsu, mutoci kuwa ba,a magana wannan na wane waccen yana futowan  suka hau yimai shakiyan ci irin nasu na abokai. shedai faruk ba baka saikunne sun isa katsina lfy inda nanma sun tarar da mutane makil, nan da nan muroka sukayo kansu sunata kirari wani abokin faruk ne ya nuna musu ango suko isa gareshi, faruk dabesan hayaniya yabude aljihu yanata basu kudi duk dandai su barshi ya huta nandai dubban mutane suka shaida auran faruk yusuf faruk matawalle, da amaryarsa aisha humaira nasir. faruk yatuna maganar momy dan haka yafara ya'ke. mutane sunmai ca kowa kokari yake sugaisa anata mai Allah yasanya alheri yana ameen ameen nura ne yalli faruk yaga yasake yanata fara,a ya matsa kusa dashi yamika mai hannu yace inatayaka murna, faruk yace zaka fara ko. bayan muta ne sufara wucewa ne saiga aminu yana tahowa wurinsu yace baba yace kuzo ku gaisar da baki nan suka kama haya da wasu daga cikin abokansa bayan sun gaisar da sune suka fito . su alhj ma sunfuto da tawargar su sun tafi, wasu da cikin abokan faruk ma suntafi sauran kowa sunajira afuto musu da amarya nura ne yaga shirun yayi yawa yace bari dai nashiga naga mesuke jira ne har yanzo. faruk yace nifa nagaji zan wuce . nura yace ina zuwa yasakai ciki , ya cidda su mama hadiza zaune afalon yace wai ina amaryan ne yamma fa nayi saiga wata dadtijuwa ta fito da wata kyakyawan yarinya tasha ado da zanan fulawa ahanu da kafafuwan ta mama hadizya tamike ta mikawa yarinyar  hannu takama tana kuka me tsuma zuciya nura yace amarya tamuce kai masha allahu yadafa azuciyar shi bayan sudauki amarya da yan uwata suka kama hanya, a mota nura yace ma faruk ba kaga yarinyar ba wlh ta hadu tanada kyau sosai . yace to ni meya dameni da kyanta, kaima inaruwan ka da ita zakazu kana cemin wani tana da kyau kaje ka kare ma yariyar mutane kallo nura ya kwashe da dariya yace kace dai nakare ma matarka kallo. yace niba haka nace ba
motar amarya ita tafara isowa baayan anshiga da amarya dakin momy. momy taga yariya nata kuka fuskarta arufe tace taso kizo nan humaira. humauira tamike taje gaban momy ta tsuguna , momy ce ta jawo ta jikita tace kidaina kuka nan ma gidan kune ki kwatar da hakalinki, bude fuskarki kisha iska, tasa hannu da kanta taja mata gyalen.
bayan sauran mutocin sun karaso ne suka. dauki amarya akakaita dakinta gaskiya anshirya daki ,nera tayi kuku .
washe gari yan rakiyan amarya nata shirye shiyen komawa amma yan uwan hjy fatima sunason ganin faruk
kafin suwoce, dan haka suka je dakin. momy suka   suna son ganin furuk, momy ta daga waya takira shi, yace gashi nan zuwa sunan zaune sunata dan hirarsu, saiga furuk ya shigo, momy tace zoka zauna .tamike ta fita , bayan sungaisa daya daga cikin matan tace dama humaira ce dan Allah gatanan amana kaiyi hakuri da ita yarinya ce karama bata da wayo sai anyi hakuri da ita. yace bakomai dayar tace muma mugama shiryawa. yace to dama yanzun motocin zasu karaso .
haka suka dinga dauko jakarsu da  daya baya daya suta fita batare da sani humaira ba , can humaira taji tashin motoci ta leko ta window taga wasu mutocin har sun wuce, tasaka kara tafito da gudu dankwali ahannu da gudu ta sakko faruk da abokan sa suna tsaye bakin motar data rage su momy ma suna gefe sunrako baki saiganita kawai sukayi ta fito aguje tarike motar . samira ce tafara kokari riketa amma ta kasa nura ne yace ma faruk kaje ka kamata mana. yace caf ninema zan kamata. dakyar suka samu suka maidata ciki tana kuka maiban tausayi momy ma kuka take tausayin yarinyar ya kamata dan haka ta turamata meena ta tayata hira
[6:34PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞

             11 to 13

✍MMN YAZEED

Bayan faruk ya baro gidan  kakanin shi yana kan haryar sa tazuwa gida, yaji kira daga alhj ahmad. yayi kamar karya dauka saida, takusa katsewa ya dauka.
tare da sallama. alhj ne yace kana inane? yace ina hanya zanje gida. gashi kuma, inason ganinka? faruk yayi shiru na dan wani lokaci, yace ganinan zuwa. bayan sunkare wayan faruk yayi zurfi atunani, waisu wadan,nan ina suke son nasa kaina ne, kullum magana daya ko gajiya basayi, ni wlh nagaji da maganar nan, nifa inhar suka takura min, kararsu zankai gun malam.
dawan nan tunani ya isa gidan, kofar dakin nura ya buga . nura ne yace waye ?
gafara malam zoka bude min. ai nura najin muryar faruk da sauri ya taso dan ya dauka maganar yazo yamai, yana budewa yafara fadin ango kasha kamshi.
bafa nason irin wannan wasan. bayan yashiga ya zauna ,yace ina madam ?tana cikin gida, lfy? yace ruwa zata kawo min . bari na kawo ma mana bayan suyi hira sama sama nura ya fahimci faruk besan dawan garin ba, dan haka yaja bakin shi ya tsuke. faruk ne yace zomu je ka rakani gun baba . a,a nikam bazani ba ai wan,nan ganawar takuce, bani cikinta. faruk yasake cewa zomuje kana kara batamin lokaci fa. nifah wlh baxanje ba, zanjira ka awaje, ko murfen mota ne na bude maka,inkuma abin ya gagara nakaika gida.
faruk be gane me nura yake nufiba, yace saikace wani mara lfy, banaso je ka kwata kawai wawa da kai .
nura yace kadai bini ahankali, in bahaka kuwa zaka gane kuranka.faruk yayi tsaki ya shiga cikin gidan .ya tarer da alhj yana tattara takardu, bayan sungaisa alhj yafara jan faruk da hira, tun faruk na dari dari harya sake jikinshi sonata hira can alhj ya dauko ledan dake gefenshi ya mikawa faruk ,yasa hannu buyu ya karba. yace gashinan ko kana da wanda zakaba alewan sa ranar kace.
gaban faruk ya fadi nandanan gumi ya fara fesu mishi, yace ansa ranar ne? eh rana itayau ne.
 yace baba gaskiya yayi kusa da yawa,aiban shirya ba, kuma bani da wajen da zan zauna.
alhj yace baka gama gininka na abuja ba? a ,a ban karasa ba.
 yace to karka damu dama koka karasa ma ba acen zaka zauna ba, za abaka wanjen zama .faruk dai ya sunkuyar dakai idon,nan jawur bashi da sauran dama,  duk ta inda ya bulowa alhj sai ya kauce , ya zauna yakasa tashi .hjy ce taga shirun yayi yawa. tace kaci abinci kuwa ? banajin yunwa ya fada kansa akasa. tace waikai lfyr ka kuwa, kaifa namiji ne ,ba macce ba, to kai kanayin haka mace kuma tayi yaya. alhj yace rabuda shi, tashi kabani waje. yamike ba magana yayi dakin momy tana ganin shi gabanta ya fadi fuskar nan ba rahama ,ya zauna ,meena na zaune agefi tana danna waya yace momy dama nazo na miki magana dan Allah ki roki su baba adan kara lokaci, lokaci nan yayi kadan kuma duk agidan nan wa,akayima irin wannan auren, saini za acemawa wai wani sati daya . dakata ,suda suka gaya maka meyasa baka gaya musu haka ba, koko nice marainiyar wayonka, to wlh bari nafada maka karka kaskura ka kara tarana da irin wannan maganan kuma auren nan kama daina tunanin za a daga shi, mumungama shiryawa  gobe anty ku zata hadu akwati. . yace aiko wlh duk yarinyar da aka hadani da ita zata gane kuranta. momy takalle faruk, nikake gawa haka. faruk ya dukar dakai ga dukkan alamu subutar baki yayi momy ce tace ai dama alhj ya karanci bakin halinka, shiyasa yace agyara sama ka zauna.
au asama ma zan zauna, gaskiya ana cutar dani saiga hawaye yana zuba a idon faruk. momy ta lura, tace ma meena dake gefe zokifita, meena ta wuce falo. tace dashi wai kuka kake ne ? yayi shiru kawai yana share hawaye. momy tace amma wlh kaji kunya kayi asara namiji nefa kai ba mace ba , ni wlh har yariyan ma tabam tausayi, me shekara talatin da wani abu, yana kuka ita kuma me goma sha, tayi yaya. yace ba kuka nakeyi ba fah. kadaiji kunya wlh. yamike zaifita sukaci karo da meena zata shigo tadan bigeshi kadan yakai mata duka  tayi bayan momy tana kuka, tazaci zaibiyu ta saitaga ya wuce. lokacin da faruk  ya shiga dakinshi karfe goma shadaya saura ya hau gado ya kwata yana tunani kalakala azuciyar shi.

washe gari ya kama Sunday dan haka faruk bai fito da wuriba sai karfe tara da rabi lokaci yashiga bankare mahaifin shi domin gaida shi yacidda dakin rufe ya tabbatar ya fita, yace azuciyar shi ina abba yaje dasafe bayan yau babu aiki, ya nufi dakin momy  yana dosan dakin ya fara jiwo hayaniyar muta ne adakin ya shiga tare da sallama ,nura yagani zaune da kati agaban shi daga gefe kuwa mama hadiza ce kanwar momy sai anty amarya da samira matar aminu. nura ne yace yanzun nake shirin karasowa. faruk yace mezaka min ? bakomai nazo miyi shawara ne . nikuma na rasa wadda Zanyi shawara dashi saida munafuki . mama hadiza tace faruk wai baka ganni bane ? faruk yace naganki mana, bakiji inata kawo gaisuwa bane.
 tace karya kake ko nima fushin ya shafeni ne.
yace waye yace miki inafushi niba fushi nakeyi ba. tace to ai shikenan .yace mama akwai lbr fah. tace to faruk aini inanan har ayi baki. yace lallai abinnaku nayine. nan mama hadiza da anty amarya suka mike suka fita momy nace musu kodin zai isa kuwa . sukace inba bai isaba zanyi waya saiki turo meena. faruk yamike nifa wucewa yanyi . nura yace inazaka bayan yau Sunday? yace gidan malam zani .
nura yayi murmushi yace dama kabar wani kame kamen kafafuwa agidan fah aka raba alewar sunsan komai furuk yace kana nufin malam yasan za ayimin auren dole ? yace susani mana kaini nakaisu fah kai sadakin, amma basu gaya min ma idazamu ba, haka sukai ta bari na a mota kamar maigadi, saida muka shiga gidan malam naji inna anrangala buda sai wani murna take . faruk yace har inacewa zanje gunta ashe ita ta kitsa musu, yasake cewa har ina kukaje neman aure ne.
 nura ya kwashe lbrn ya fada masa. faruk jikinshi yayi sayi dayaji cewa yarinyar alhj nasuru ce, yasan ma kamar anyi angama ne momy tanajin hirarsu batace komai ba.
 faruk ne yace amman wlh inna zata gane kurenta bazan kara zuwa gidan ba. momy tasako baki karka kara zuwa mana saime .suka futo nura yace zo muduba masu aikin sama mana, bayan sun hau sama nura yace ka musu bayani yadda kake son ayi. yace koma yaya ne suyi kawai. .sai nura ne ya nuna musu yadda zasuyi.
bayan sun koma dakin faruk nura yamika mai katin, yaki karba, yace kaje karaba kawai nime zanyi da shi. yace  to naji zanraba, amman dan Allah ka rage nuna kiyayyan ka akann auren nan ya kamata kamusu biyayya kagafa sunyi iya bakin kokarin su ka kawo mata kaki, to inbahaka ba ya kakeson sumaka, yadauko wata yartakarda a aljihusa ya mika mai wannan number tane kakirata sunanta HUMAIRA

    Wacece humaira
humaira yariya ce kyakya sonkowa farace tas matsakaiciya ce itaba ba duguwa ba itanaba hajeriya ba , batada kauri sosai saii uban gashi hargado baya, bagaren halaye kuwa tana da ladabi da biyayya ga nagaba da ita, saidai inkatabo ta bata da kuya ga shagwaban tsiya da surutu , lokacin da tasami labari za, amata aure tayi kuka kamar ranta zaifita acikin kwana biyu duk tafita haiyacinta,  hjy rabi kowa ansame abinda akeso dama babban farin cikinta taga fatima da iyalanta cikin bakin ciki inbanda shewa ba ,abinda take, itako hajiya fatima tana ta shirye shiryen auren yarta take ,amma fukarta babu walwala dan tausayin yarta da take ji
[6:34PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKK💞💞

           15 to 17

✍MMN YAZEED


Meena nata jan humaira da hira harta dan sake jikinta da ita, har dare meena na dakin har sukayi sallah sukaci abinci tare , bayan sunkare saiga anty amarya ta shigo, tace sunnuku kuta hira, tawoce toilet din dake cikin dakin , bayan wani lokaci tafito tace, humaira tashi kije kiyi wanka, tamike tacere kayan jikinta ta daura towel tashige toilet, anty amarya tabude akwatin humaira taciro wani yadi maikyau  ta aje agefen gadon, tace da meena inta fito tasa wadan kayan, tajuya ta fita.
meena tana dan latsa wayarta saiga humaira tafito, bayan tagama shafan ne meena tadauki kayan ta bata tasaka, meena tace kai Anty kinga yadda kikai kyau kuwa. humaira tayi murmushi tace nagode. meena ce tasake cewa bari na tashi natafi karsu yaya su sameni. ta waigo ta kalli meena tace ina zaki kuma ba anan zamu kwana ba. a,a ba anan zan kwana ba amman gobe da sassafe zan shigo. tace wlh indai zaki tafi nima binki Zanyi. meena ce tamike tace to bari naje nadawo. to kiyi sauri karki dade.
meena nafita tayi dakin momy tagaya mata abinda humaira tace. momy tayi shiru tace gashi mijinta ba hankali gareshi ba bare yalallashe ta.suna cikin haka saiga faruk da abokan shi sun shigo nura ne agaba duk suka tsuguna furuk na gefe ya dukar da kai kasa nura ne yace momy munkawo miki ango ne kiyi mashi fada. tace nime zance mai aida gun hajiya kuka kaishi Allah dai yasa su zauna lfy kuma yaji tsoran Allah. daganan kuma sun kaishi hargun alhj shimdai fadan da yayi mishi kenan yaji tsoran Allah.

lokacin da suka shigo bacci yafara daukan humaira haniyar sune ya farkar da ita tadau gyalanta tarufa. sun shigo harciki suka zauna suta shakiyancin su , ita dai humaira ba fahimatan su takeyi ba ita bata masan waye mijin ba kuma badamu tasan shi ba. haka suka gama surutun su suka fita gaba dayan su. tana ganin sun fita tamike tayi daki momy, tatura kofar ta shiga bataga momy ba, sai meena dake bacci akan gado, danha tadau filo takwata akasa momy kuwa tana dakin alhj dan
yau itake da girki shikuwa faruk da yadawa daga raka abokan shi yarufe kofar falon su  bekoma dakin humaira ba ya nufi dayan dakin yayi kwanci yarshi.

da subahi bayan alhj yatafi massala ci , momy ta nufi dakinta tatura kofar sai kawai taga yarinya kwace akasa tai salati ta sanar da uban gije ta matsa kusa da ita ta tashe ta, tashi kiyi sallah ta matsa ta tashi meena itama taji mamakin ganin humaira adakin. bayan alhaji yadawo daga sallah momy ta koma tagayawa alhj abinda ta gani.alhj yaji mamaki, yace turo min ita bayan tazo tagaida alhj yace matso nan ,yata taje kusa da shi ta zauna, yace faruk koroki yayine ? tace a,a nidaice nafito. yasan kinfito ? a,a  ai lokacin sunfita . alhj ya girgiza kai yace ikon Allah kuruci dangin hauka
momy ce tace bari nakira shi . yace karki kirashi barni da shi kawai.
faruk ko tudda yadawo sallah yashige dakin shi yana sharar baccin shi saida gari ya waye yatashi yayi wanka yafito ko kallon dakin beyi ba yafice be nufi dakin momy ba falon alhj yanufa , yatar da alhj ya kishingida ya zauna yace abba ina kwana. fly lau yace dashi ya iyali . 
faruk ya durkusar da kai yace lfy lau . ya baku fito tare ba jeka kirata . faruk yamike yafita, yayi sallama adakin yaji shiru yasa kai dakin bega Kowa ba, ya bude toilet bakowa , be tsora taba saida yaduba dakin momy beganta ba.
momy ce tace lfy kashigo bako sallama kana mana dube dube . yace yariryar nanne abba yana kiran ta. wace yarinya mu bamuga wata yariya ba anan. .yace momy kingane fa wadda nake nufi .  bata da suna ne? ni sunan shige min yakeyi . to jeka bata shigoba .
faruk ya fara rudewa yarasa yazaiyi amma baiyarda da maganan momy ba, kasa koma yayi ya zauna afalo.
alhj yagaji da jiran faruk ya fito yasame shi afalo , kaikuma inajiran ka kazo ka zauna .
abba bangata bane adakin, kuma naje dakin momy tace wai fata shigo ba. alhj yace inataje to tun yaushe ne bata daki ? yayi shuru dakai fa nake magana, tun yashe rabonka da ita ? daddare ne ni ina daki basan sanda tafita ba.
ok irin rukun da zaka mata kenan gara da ka nunamin ban isa ba tunda da dai kai bakayi niya ba mu kuma bamu isaba to shikenan kayi duk abinda kaga dama kuma kaje duk inda take kanemo min ita. faruk yamike ya shiga dakin momy yace momy dan Allah kibar irin wannan, nasan tana wajenki karkisa Abba yayimin baki . nace maka ban gata ba, kawuce kabani waje. zabura yayi yanufi dayan dakin dake gefe , momy na fadin karka shiga min daki. ina ko sauraran ta beyi ba yana shiga ya ganta ita da meena zaune suna ta hira harda dariya yamika hannu ya kamata karo na farko da humaira ta fara sashi a idonta shima kuma haka dan haka da ya riketa itakuma ta rike meena tana kuka, ya daka mata tsawa ,saketa kukanta ne ya karu tana kira momy. yafara janta harya fito da ita yana rige da hannun ta momy ta tare hanyar tace saketa karfa kaji mata ciwo. be saurari taba saida yakaita gaban alhj ya saketa shikuma ya tsoguna yace abba dan Allah kayi hakuri ka yafemin kuma in Allah ya yarda haka bazata kara faruwa ba. yace to naji amman karka kara barita adaki ita daya daga yau  .yace to nagode alhj yayi musu nasiha bayan ya kare faruk yamike yace mata tashi muje tamike suka fita, tana gaba yana baya kallonta yakeyi yariyar ba laifi yafada a zuciyar shi ga hannunta tunda yake betaba jin me taushin shiba suna shiga ban garen su yasake rike ta ke munafuka ce ko me aka miki kike kuka ya kama kuneta ya murde waye yace miki kifita, kinaso kihada ni  da iyaye na ne ? tace a,a tana gargiza kai, dan kwalinta ya fadi , faruk naganin gashi yace yauwa yau zaki gane kuranki yasake kune ya kama gashin ya murde, saida tayi wujiga  wujiga tafita haiyacin ta tukun ya saketa yace daga you karki kara fita daga dakin nan batare da kin gayamin ba
[6:34PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞

          18 to 20

✍MMN YAZEED
Lokacin da furuk ya fahimci ta firgita da shi ,ya saketa ta tashige dakinta ta kwata tana ta kuka.
meena ce ta  shigo dauke da abinci ta aje a falo, ta shiga dakin humaira tace ga abincin ku cen na aje a falo, tace anty humaira kuka kikeyi. humaira ta dago kai tace meena wlh yayan ku mugu ne.
meena takalli fuskar humaira data kunbura saboda kuka tace dukan ki yayi ? kinga yadda yake jamin gashi kamar zai kasheni ni wlh bazan iyaba zan kira abbana na fada mishi. meena ta rufe mata baki dan taji motsi a falo, tai kasa da murya tace mata karki gayawa abban ki, momy ya kamata ki gayawa wa xatamai fada zai bari, kiji.
kitashi kije kizoba mai abinci naji kamar ya fito.
nigaskiya bazanje ba meena tayi tayi da humaira ta fita tace bazata fita ba.
haka harta gaji da magana ta tashi ta tafi.
faruk ko yasaba dakin momy yake cin abinci gashi kuma yau anbiyu shi da shi. kuma masifar yunwa yakeji yarasa yarda zaiyi, hakadai ya daure , yace  ke zo nan . afirge ce tafito ta manta ma kanta babu dankwali, tace gani. zuba min abinci . nanta tsoguna ta fara budewa. yace ahaka zaki ban abincin kanki ko dan kwali babu ke kazamiya ce wlh inhar naga gashi acikin abincin nan zaki gane kurenki.ta koma ta dauko dankwali tadaura sannan ta zuba mai . tamike takoma daki . yana cikin cin abincin aminu ya shigo shi da abdallah suka zauna suna ta hira da faruk abdalla ko dama yana shigowa ko gun faruk bejeba ya wuce dakin humaira , aminu ne ya gaji da jiran fitowan ta ya daga murya yace anty  kifito mugaisa mana. tafito rike da hannun abdallah,  hanun kujeran da aminu ke kai taje ta zauna ina wuni yaya yace lfy lau antymu. faruk ne ya dago ya kalleta yace waike baki da hakali ne zakizo kan mutun kizauna, da sauri ta sauka kasa ta zauna, aminu yayi ta jan ta da hira harta manta akwai faruk awajen sukaita hira suna dariya har abdallah ko kallon faruk basuyi ba shiko furuk hararar su yakeyi amma azuciyar shi cewa yake yarinyar nan dariya tana mata kyau . bayan aminu yayi musu sallama yatafi tamike tace zanje gun meena . yayi kamar bejita ba tagaji da magana takoma daki tayi tagumi .

hakadai zaman su yaci gaba da tafiya in dare yayi zaije dakin humaira ya kwana shi yana kujera ita tana gado inbanda tsangwama abinda yake shiga tsakanin su ,duk ta rame ta lalace dan haka aka maida ta makarantar da meena take zuwa drive ne yake kaisu ya kuma dauko so , humaira ta saki jikinta sosai ta saba da kowa agidan indai kaganta bata walwala to faruk na wajen ne har yan gidan suka fara ganewa da sungan shi saisu ce ga dodon humaira nan dan haka yafar dan sakar mata fuska agaban mutane anacikin haka tafiya ta kama faruk zuwa naija zaiyi wata uku bayan tafiyan shi humaira ta kara sakin jikinta duk inda meena tasa kafa sai tasa tata dakinta marufe shi tayi tadawo dakin momy ta tare, momy bata hana taba saima suje gidan inna su kwana buyu gidan yan uwa kuwa ba inda meena bata zaga da itaba humaira dai ta goge tayi kiba mulmul da ita faruk ya cika wata uku harda sati daya da tafiya suna waya da momy amman baitaba cewa aba humaira ba ko ya tambayi lfyr ta ba, meena da humaira suna zaune afalo meena tace tunda yau ba makaranta zo muje mutambayi momy sai muje gidan baba, to nima kafata kaikayi take. sun gayawa momy tace kuje amman karku dade, suka hau shiri yarda meena tayi shigar ta itama haka tayi baza ka taba cewa matar aure bace harma tafi meena haduwa, suka fito falo su hjy babba suna falon hjy tace sai ina kuma , gidan baba zamuje hjy tace amma dai humaira wannan gyalan yayi kadan . hjy beyi kadan ba nattare shine,  to adawo lfy basu nemi drive ba suka wuce suka hau ta haya lokacin da suka shiga gidan nura da abokin shi suna zaune aharabar gidan suka karasa wajen suka gaida su suka wace ciki ,abokin nura ne yabi humaira da kallo ya nuna humaira yace nura wanan yariyar fa? kannai nane, eh nasan dayar ba meena bace kanwar faruk , dayar nake magana , kaifa kacika son matan to matar aure ce, nura wlh ba wasa nakeyi ba inasota wlh zan aure ta , nace maka matar aure ce matar wanin dan uwana ne , kai amman mijinta wawa ne wlh yana da mata haka yabar ta tana yawo ahaka, su kuwa su humaira tunda suka gaida mutan gidan suka dawa dakin bilkisu matar nura suta hirar ,suna cikin haka saiga nura ya shigo, yace ke shine kika biyewa meena kuna yawo, ke da meena fa kwai banbaci ke matar aure ce, yanzo da kika biwo ta wa kika tambaya ? wazan tambaya kuwa yaya banda momy, momy ce mijin ki, a,a mamata ce ni ai  bani da miji, nura yayi dariya ba laifinki bane humaira to yanzu yaushe faruk zaidawo?  ni bansani ba nama manta da wani faruk, lalai kinci ganye.
 sai gurin mangariba suka baro gidan suna shiga Layin suka hango faruk da aminu zasu shiga masallaci faruk ne ya waigo ya kallesu yace da aminu dama su meena basa gida, eh suje gida baba baikara cewa komai suka shiga, itako mena tunda ta hango faruk ta rude tace mun shiga uku yaya yadawo, ni ina ruwa na da shi basai na koma dakin zaimin muguntan ba, suna shiga momy tace haka mukayi da ku ba nace muku karku dade ba, momy wlh wahalar mota ake , kun kyauta ke humaira je kishare dakin ki mijin ki ya dawo tayi kamar bata jiba ta shige daki, faruk ne ya dawo sallah dakin momy suka zauna har aminu dama abicin su na aje a gefe suka fara ci, ya waiga ga kalli su meena da suke cin abinci, yace ku baku ci abinci bane a inda kukaje gantalin, meena tace gidan baba fa muka je, ya daka mata tsawa ina magana kina mayar min, ya mike yayi fataili da abincin yaciro wayar redio ya fara tsula mata tana ihu aminu bece komai ba ,tayi waje da gudu tana kiran momy, faruk kuwa kan humaira ya koma ya fara tsola mata ta fasa kara da karfi yake dukan ta dan yafi jin haushin ta kuma ya tare hanyar bare ta gudu dan haka tayi bayan aminu ta rikeshi tam tana ihu shi ko faruk ganin inda ta rike aminu ranshi ya kara baci,
 momy ce ta shigo aguje ,ta rike wayar tace sake .yaki saki jikin shi na rawa kamar mazari, dakai fa nake magana kasake min bulalar nace ko kasha kwaya ne. ya saki wayar yana huci, ita kuma humairar meta maka kake jifgarta kamar kasamo jaka, yawo taje kuma ai bai kamata adinga barin ta tana yawo a haka ba.
ubanta ne kai, kodan kana mijinta kuma sai kasa bulala ka zaneta ?
ai itama kanwa tace kamar yadda zan hukunta meena itama haka zan hukunta ta.
karya kakeyi ba kanwar ka bace matar ka ce karka sake fakewa da meena ka daketa akwai banbanci meena ta saba da bakin halinka ka tsaya kanta.
humaira ta sake alone tayi bayan momy tai kasa da murya tace kuma Allah ya isa.
faruk yayo kan momy gadan gadan kamar mahaukacin zaki yana fadi , ni kikewa Allah ya isa ni abokin wasanki ne, dan kinga ana daure miki gindi kina iskanci da kikaga dama wlh zanga wadda zai hanani dukanki yau.
momy na kokarin tare shi amma ina idon shi yariga ya rufe
[6:34PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI 💞💞

      21 to 23

✍MMN YAZEED

Da momy taga ya nufi gurisu gadan gadan yasa ta daga hannu ta wanka mishi mari.ya tsaya cak yarike gurin.
momy harda duka kuma. eh kadan ma ka gani watarana ma tabarya zansa maka, bakai kana ganin kafi karfin kowa ba to muzuba dani dakai karyan rashin kunya kake.
yadade tsaye ya dukar da kai yayi shiru sannan ya juya ya fita. aminu ne ya durkusa yana kwashe abincin da faruk ya zubar .momy tace aminu barshi jeka wajan iyalinka zan kwashe bayan tagama gyara wurin tashiga toilet ta hadawa humaira  ruwan waka ta fito tace humaira jeki ki gasa jikinki, zaki iya kuwa dan naga jikin ya tashi da yawa? zan iya, bayan ta fito tadau wata riga mara nauyi ta saka nan da nan zazzabi ya rufeta duk jikinta shedan bulala ne rudu rudu, momy ta dauko magani ta bata tasha ta kwanta, bayan alhj ya dawo ne momy ta shiga ta same shi da hjy babba da anty amarya tafara gaya musu abinda ya faru, alhj yace wani irin duka, wlh alhj inda kasan yana dukan yar shi, alhj ya daga waya ya kira faruk, momy ce ta mike zata fita, alhj yace ina zaki kuma , zanje na kwanta ne danni ko ganin shi bana sonyi, hjy tace matsala ta dake baki iya fushi ba nan sukai ta mata nasiha, faruk ne ya shigo tare da sallama, momy na ganin shigowan shi ta fita , alhj ne yace me ya faro ne naji ance kadaki humaira? yayi shuro kanshi akasa, ina sauraron ka, abba ita da meena ne, yawo suka je sai dare suka dawo , alhj ya rufeshi da fada ta inda yake shiga batan yake fita ba, faruk yau yaga bacin rai agurin alhj wadda betaba gani ba, nan ya tsuguna yayi ta bashi hakuri, saida su hjy sukasa baki tukuna alhj yabar fadan, tashi ka fita kuma kaje kaba mahaifiyar ka hakuri, lokacin da faruk yaje ya tarar ta riga ta rufe kofa dan haka ya wuce ya kwanta amman bacci ya gagare shi ya shiga dogon tunani , yaya akayi na bari yariyar nan ta rainani yariyar da batafi sa,ar meena bace take min Allah ya isa, kuma an hanani na hukunta ta itakuma momy harda mari na agaban ta hmm tunani da yayi tayi kenan besan sanda bacci ya dauke shi ba, washegari faruk ko wanka beyi ba, yatafi dakin momy domin ya bata hakuri , yasa meta itada su meena suna hira momy na ganin shi ta daure fuska, humaira kuwa mikewa tayi ta shige ciki, ina kwana momy, tayi banza da shi yaga kamar bata jiba yasake gaida ta nanma yaji shiru , itama mina mikewa tayi tabi humaira, faruk yaji dadin fitan meena dan haka yazo gaban momy ya tsuguna, momy dan Allah kiyi hakuri naga kindau abin da zafi bazan kara ba, har yanzo bata tanka ba, yayi ta surutun shi tayi banza da shi, haka ya gaji ya mike ya koma daki, kanshi yaji yana juyawa, dakar ya daga waya ya kira nura, nura na dagawa yace mishi akwai matsala.Allah yaraba mu da ita, menene ya faru daga dawowan ka jiya? nura komai ma ya faru , kadai zo dan Allah. a,a nikam ba inda zani yau ranar hutu ce gida zan zauna in huta da iyali na. wai inace ma matsala kana cewa zaka huta dan Allah kayi sauri kazo, nura ya fahimci tashin hankali atare da muryar faruk dan haka cikin hanzari ya taho, saida yafara shiga ya gaida muta nan gidan sannan ya woce gurin faruk ya same shi  kwance a falo akan kujera ya rike kai, baka da lfy ne? a,a lfy ta lau ya kwashe duk abinda ya faru ya gayawa nura, gaskiya tsakani da Allah faruk abinda kakeyi be taceba yariyar nan tunda tazo kake nuna mata kiyayya ni banga laifinta ba tun tanaji tsoronka ga shi har ta iya mayar maka da magana ina amfanin irin wannan.
ai wlh bawai nabarta bane zan kama ta saita gane kurenta akanta fa momy ta daga hannu ta mareni tunda nake da wayo na momy bata taba sa hannuta ajikina da sunan duka ba sai akan wannan wawuyar yariyar, kuma ita momy da take cewa ba kanwa ta bace wai matatace to da izinin wa ta fita, kaga ma shigar da tayi ne .
to lefin waye lefin ka ne , ka nuna mata auren nada daraja agurin ka, kai da kayi biyayya da yanzu in robo ne ma ansamu.
wanne irin rabo kuma wannan yar tatsiyar yariyar ya zatai da ni.
ikon Allah kai dai mutun bazai taba gane kanka ba, bakai kace karama kake so ba.
ai da nace karama bance sa,ar meena ba.
to inaganin gaskiyar momy ce da tace baka da lfy, ga dukkan alama baka da sha,awa.
wlh inada ita nina ma fika lfy kawai dai ina danne wane.
a,a ni baka fini ba wlh da kafini da baka kawo yanzun baka da mata ba.
mubar wannan maganar yanzon kaje kaba momy hakuri, bana son ganinta ahaka. nura yamike yace amman gaskiya kana sani a uku.
nura ne yayi sallama dakin momy ya shiga. nura dama kana nan ai nadauka katafi. a,a bantafi ba inagun faruk, momy ya gayamin abida ya faro kuma ya amsa laifinsa dan Allah ki yafe masa.
nura kenan , kadai amsa masa laifin.
a,a momy shi da kansa yace inzo na baki hakuri.
to shike nan ya wuce amman da na dauka dambe zaiyi dani. a haba dai wane shi aibe isaba yayi kadan.
ya sake cewa ina humaira. momy da kanta ta daga murya takira humaira.
yaya nura dama baka tafi ba. eh ai ina dakinki inata jira kikawo mana abici naji shiru. caf na shigo ya bigeni.
saikace wani mahauka ci bazai bige ki ba, magana tariga ta woce karki kara tada ta, kuma ko wani abo ya faru atsakanin Ku karki kara cemai Allah ya isa. to shima kace mishi ya daina shiga harka ta. bazai daina shiga harkan taki ba, dama haka kike yanzu ne ma zai shiga harkar ki, daga yau karki kara zuwa ko ina , saikin tambaye shi. ta kwashe da dariya, au dariya na baki wlh ba wasa nake ba, momy kizama sheda wlh faruk be yadda ta fita bada izzinin shi ba. momy tace ku kuka sani niba ruwa na. bayan nura ya koma dakin faruk ya kara bashi sha warwari sannan ya nuna mashi mahim mancin kula da matar sa in kana mata haka nan gaba zaka iya kamuwa da sonta ita kuma ta bijire maka. nine zan kamo da sonta Allah ya kiyaye wlh. to shikenan tunda baka sonta, dama abinda yasa nace ka kula da ita wani abokina ya ganta jiya ya nuna yana sonta shiyasa nace.
kabari fa bana son irin wannan wasan ya fada a fusace. wlh faruk ba wasa na keyi ba inzaka kula da ita ka kula ni babu ruwana inhar baka bariba nan gaba karka kirani. bar wanan maganar wani dan iskan ne yace yana sonta, idon nan jawur
[6:34PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞

             24 to 27

✍MMN YAZEED

  nura ya kwashe da dariya, kace baka sonta kuma gashi naga duk ka wani rude. ba rudewa nayiba amma yaya za ayi yaga martar aure yace yana so .
to ai baka kula da ita ba in bakason ace anason ta to ka kula da ita, kana son yarinya kana wani basarwa. wai wa yace maka sonta nake. nura yayi murmushi ga kishin ta nan a idon ka. niba sonta nake ba, amma ai akwai aure na akanta . zama ka kadawo hanya ne, ni zanta tafi.
da daddare humaira tashigo dakin tana zunbura baki ta wuce faruk yana kwance rike da kai dan har yanzun kanshi bai daina ciwo ba , ta shige dakinta ,faruk nason ya shiga daki shi ya kwanta kuma yana tsoron karya shiga itakuma ta fita, tajamai wata maganar dan haka yatashi ya shiga ciki
washegari da wuri ta fara shirin makaranta , tana dakinta ta na kokarin sa rigar makaranta, taji anturo kofar ,ta sake kara da karfi. juyawa yayi yana fadin meye haka. to ya zaka shigo ma mutun daki ba sallama. yayi tsaki ya fara tafiya in kun gama shiryawa kimin magana na sauke ku, bejira yaji me zata ceba ya wuce itako humaira cewa take azuciyar ta wannan yana so yafara takura mana.bayan tagama shiryawa ta fito tasame shi zaune a falow  ya juwo ya kalleta ya dauke kai, yasake juwowa ya kalle ta sosai, dama ahaka kike zuwa makarantar. eh
dawan nan dan siket din, karya kikeyi.tace nizan wuce zamu makara. kije ki canza ki sako wando kisame adakin momy. toni wani wando zansa haka fa kayan yake. to wlh saidai in bazaki makaratar ba yajuwa ya fita. bin ubayan shi tayi tana zunbura baki, momy ce tagan su sun shigo kowa rai abace meena ya hango itama da irin shigar humaira. ke kmeena kayan makarantar ku ba riga da wando bane.tace ancanza ne fa yaya. ya tsaya yayi shiru momy dai ido tabishi da shi can ya dago yace ke meena taso muje na sauke ki. momy tace humaira fa. ita zauna zan canza mata. me zaka canza mata, kana nufin zakiyi mata wasa da karatu , tana gaban iyayeta tayin karatun ta aka katseta kuma yanzun ta fara asake  katseta wlh baka isaba. momy aiba lokaci zan jaba. kaidai wlh fitinanne ne bakaso kaga anzauna lfy, ni idai ba barin gidan kayi ba hankalina bazai kwanta ba. faruk rai abace yace jeki dauko hijab ki daura akai. yaceni bani da hijab. ko kallota beyi ba ya juya ya fita. momy tace ke humaira jeki dauko hijab din kizo kutafi. momy wlh bazan saba haka kawai ba me sawa saini. kidaina sauri rantsuwa humaira mijinki ne yafi kowa karfi akanki tashi maza. ai bani da shi. momy tayi murmushi meena dauko mata hijab dinki. meena ta dauko ta mika mata, takarba ta bude ta fashe da kuka momy yayi nmin yawa fa. kash kema taurin kan zaki min meena tariga humaira futowa dan ita tsoro yaya faruk takeji baya ta shiga tazauna humaira ta fito gaban motar tashiga dan shi ta gani abude bata daina kuka ba har sukai nisa, yajowo ke karki damemu tai banza ta shi tacigaba da kukanta harsuka kawo bata daina kuka ba, kukan humaira yafara dagawa faruk hankali ji yake kamar ya rungume ta ya lallasheta, dan haka yace meena jeki abinki, da saurinta ta fita ta shige makaranta. ya juya ya kalli humaira yana son yakara taba hannuta amman yana gudun karta raina shi gaskiya inbai taba ba hakalin shi ba zai kwanta ba dan haka ya wayance ya mika hannun shi yarike mata hannu , yana dan matsawa. ta dago da kanta tana kicikicin kwacewa tana fadin ka sake ni niba yar iska bace.tsaki yayi ya kara matsa hannun .tasake kara akwai zafi fa . haka ya saketa bawai dan ya gaji da taba hannu ba.

faruk fa ya jawowa kanshi dan tunda ya taba hannun humai hakali shi yaki kwanciya da taimakon Allah ya isa office ko da yaje be iyayin komai sai tunani yake shidai yasan basanta yakeyi ba amman ayau yaji yana son yadan taba jikinta kuma baya son ta raina shi in ma ya daure yasan yariyar ba yadda zatayi ba dan haka yafara tunani yadda zaiyi yabar gidan da ita dan haka yana tashi office ya woce gidan alhj ahmad, nura ya fara kira yace mai zomuje karakani, ina zan raka ka? gurin baba nura bai kawo komai aran shiba dan haka ya bishi suka shiga bayan sun zauna alhj yace babana kwana biyu shiru
wlh baba abu buwa ne sukayi min yawa .
inna ma tace fushi kake da ita, rabon da ta ganka ta manta, ina sane da ita ai zanje ne baba. bayan sudayi hira  faruk ya fara magana baba dama inason na tare a gida nane. to ka shirya tarewa kenan to amma maizai sa bazaka bari tagama karatun ta ba.
baba ai zatayi acan .
yace to kabari zaga baban naka tuda shi yake zaune da ku .nura ne ya sako baki baba karku yadda ya tafi da ita wlh be natsuba .  alhj yayi dariya yace da gaske ne wai baka natsuba . yace karya yakeyi baba. yaushi zaka tafi? jibi yafada atakai ce.  kaje zakira shi zamuyi magana.

washegari da safe yaji kiran alhj , saida gaban shi ya fadi yana me ardu,a azuciyar shi Allah yasa abba ya yarda bayan ya isa dakin abba yace naji ance wai zaka dauki matarka ka kai abuja to kama cire wannan tunanin azuciyar ka , inka manta ni ban mance ba yau kwana nawa da ka zaneta acikin gidan nan adakin mahaifiyar ka, shine dan bamu da hakali zamu baka ita katafi da ita wane waje inkana son ka tafi da ita ka gyara halinka. haka ya koma jiki ba kwari . lokacin da ya shi ya samo humaira ta waya , tanata murna tana fadin ai zanzo suna. tana kashewa tamike da gudo tayi dakin momy , bata dade ba ta dawo, yaya faruk momy na kiranka, bece komi ba, ya tashi ya tafi, yana shiga yace gani.
ni ba nemaka nakeba waye yace ina kiranka? humaira baitaba kiran sunan humaira ba sai yau. tace au ita da nace ta tambaye ka shine ta turo ka, wai matar yayansu ce ta hai hu takeson taje suna, Kuma kaga ya kamata taje tunda tazo bata taba zuwa gidan bab. momy dan Allah kidaina cewa ya katama ba ruwan ku karma kusa baki.
ai baza abaku shawara ba? bahaka bane yanzun in taji kina fadan haka saitaga kamar dole ne.
da daddare banya suyi shirin kwanciya tana gado shiya na kujera yace yaushe ne sunan matar yayan ki ? da sauri ta sauko tace yau ta haihu , yaya zanje ne  . ke da kike min rashin kunya baki jin magana ta. wlh yaya na bari bazan kara ba. duk abinda nace kiyi zakiyi ?eh tace dashi da sauri batare da tayi tunanin komai ba. to dama yau agajiye na dawo zo ki dan min tausa
[6:35PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞

          28 to 31

MMN YAZEED


Mikewa tayi ta ja da baya , yaya dan Allah kiyi hakuri wlh ban iyaba, ta nufi kofa. ke ina zaki kuma ,zo kiji. ta kara matsawa, yaya wlh ban iya ba .
to naji baki iyaba zoki yi baccin ki. taki zuwa tamakale wa kofar, yata shi ya matsa kusa da ita , ba za kimin ba ko, ashe baki shirya zuwa gida ba. ni ashirye nake .to tunda bazaki yi min ba zoki kwata amma karki kara cewa zaki gida  ,dan wlh bazaki ba . ni bazan kwata ba sai ka fita adakin . saina fita , saboda me zan fita? tsoron ka nakeji. wlh bazan fita ba ,bake kika sa akace dole sai na rinka kwanan ba, kuma yanzun dan munafurci zakice wai tsorona kikeji ,mezan miki , ko kina tunanin wani abu nake nema awajanki me kike da shi, yamike yafara takawo kusa da ita. tana ganin ya nufuta ta ruga da gudu tayi waje . dawowa yayi ya zauna yafara ganin laifin shi meyasa ma har ya mata magana, wannan yariyar da bata da sirri , yanzo ma kila harta gayawa momy.

 momy na kwance taji anshigo aguje tana daga kai taga humaira na haki. ke lfy kuwa ? bakomi .
momy tamike tazo ta riketa ta , meya faru ? bakomi momy nazone na kwanta anan. a,a bazai yiwoba yazaki baro mijinki adaki kizonan ki kwata, ai ba haka akeyiba , yanzun kintaba ganin samira ta kwana adakin nan ? to momy zan koma amman kice ma yaya faruk ya koma dakin shi . momy tayi shiro can ta dago tace humaira kitashi kikoma dakin ki niba ni da damar da zance mai karya kwana adaki matarsa, ke meyasa bakice mai yakoma nasa ba. nacemai fa , yaki ta fiya ne. momy tayi murmushi ta kalli humaira tace bake kikace kinajin tsoron kwana ke daya ba ? ai yanzo na daina ji. suna cikin haka saiga faruk ya shigo, ya tsaya bece komi ba, momy tace tashi ku tafi . momy nifa inbai tafi dakin shiba saidai na kwana anan.
wai humara meyasa bakijin magana ne nace miki kitashi ku tafi, ba gobe zaitafi ba in ya tafi saiki dawo nan kitare . faruk ne yace momy rabu da ita , ki tashi kitafi dakin naki, kuma ko natafi ki zauna can ban yarda kidawo nan ba, yajuya ya tafi.
washegari da wuri faruk ya bar garin. humaira taji dadin tafiyan faruk taci gaba da har kokinta yadda ta saba , sadai yanzo momy ta takura mata da yawa bata barinta fita sai tace ki tambaye mijin ki , ni babu ruwa na ita kuma ko number sa bata dashi shima bayi da nata dan betaba kiranta ba, haka ta hakura da fitan dan bata da yadda zatayi da momy. shi kuwa faruk kulum da tunani humaira yake bacci sai yaji kamar ya kirata ko rashin kuyar ne tayi mishi sai kuma ya tuna bayi da number ta kuma abinda kunya yakira wani agidan yace abashi number matar sa. humaira ko tana ta shirye shiyen tafiya gida dan yau saura kwana biyu suna amma momy batai mata maganar tafiya ba dan haka taje ta same momy tace momy na hada kayana gobe zantafi ko sai ran suna.
momy ta ce yaushe kukayi da mijinki ?
bemin maganar ba har ya tafi. to ke me yasa bakiyi maiba?ni yanzun banda damar da zance ki tafi , yanzo sadai ki kirashi kiji me zaice. momy dan Allah ke ki kirashi. nikam bazan kira shiba. hakalin humaira ya tashi bata da yadda zatayi dole ta kira shi, dan haka ta nufi bangare samira tasame ta ita da aminu, yauwa yaya aminu dan Allah ka kira yaya faruk kace mai gobe zantafi suna. yace caf ai kunfi kusa, ke ya kamata ki kirashi.
nifa bani da number sa ne ,ya karbi wayan ya sa mata. samira ce tace ikon Allah mutun da mijin shi amman baki da number sa .aminu ya mike yana fadin ai wannan soyayyar ta manya ce, ya juya ya fita samira ce ta juwo ta kalli humaira tace dama inason naganki . tace to ai gani. wai faruk be taba kiran kiba ne ? anty me yasa kikamin wannan tanbayan .
tace naga tunda kika shigo gidan keki shishige ma momy duk kinbi kin likewa dangin miji har su meena duk an mallake mikisu amman ankasa mallake miki mijin yana can yana sheke ayarsa da yan matan sa, to dan Allah bari na baki shawara ki dan rage shishigi , tana maganar tana ya tsina baki . humaira ta gama sauraron samira, ta rasa me zata cewa samira dan magan ganu sun bata haushi mikewa kaiwai tayi ta fita tana kuka , dakinta ta nufa ta fada gado ta fashe da kuka saida tayi me isarta sannan tayi shiro sannan ta dauki alkawari duk ranar da samira ta kara yi mata irin wannan saita ji mata ciwo, bayan tayi sallah mangariba taji zuciyar ta tayi sanyi kuma har yanzo tunanin tafiyan ta gobe yanan azuciyar ta dan haka ta dauki waya ta dan, na number faruk, can aka daga. ina wuni tace da shi.
lfy, ya dauki  muryarta amma sai yace waye ? humaira ce . yaya akayi ? momy ce tace na gayama gobe zantafi. kina da hakali kuwa ? ni lfy ta lau ,wata na 8 fa banjeba. to ni dai  ban yarda ba, ko kofar gida bance kije kuma wlh inkika fita zaki hadu da bacin ran da biki taba ganin irinshi ba. kuka ta fara, faruk najin ta fara kuka ya kashe wayar . momy taji shiro humaira bata zoba tasan ba lfy ba dan haka ta nufi dakin humaira da kanta kuma wanne karo na farko data fara shiga ban garen su tana shiga ta sameta kwance fuska duk ta kunbura, subuhanallah humaira me yayi zafi haka .  nan tara kuka ta fada mata yadda sukayi da faruk . momy ta lallashi ta takyar tayi shiru.
har washegari humaira bata hakura ba ta dinga kiran faruk yaki dauka har yamma kira takeyi amman be dauka sai can dare ya turo mata message da sauri ta bude. *ke kika jawa kanki da kibi umarni na da yanzu kina can*.
haka taci gaba da kukanta can tayi tunani bari ta kira nura ta dauko wayar ta ta danna number sa .ya daga da fara,ar sa.  humaira ya akayi ne ? nanta fara kuka. ya sake cewa ya salam humaira kiyi shiru kiyimin bayani , faruk ne ko ? tace eh.
to kidaina kuka share hawayan ki ki gayamin me ya faru. nan ta fara gaya mishi abinda ya faru. to shikenan zan kira shi, amman meyasa inya ce kimai abu bakiyi ? yaya nifa ban iyaba ne , cewa fa yayi wai na mai tausa . nura ya toshi bakinsa yace to kiyi shiro karki kara gaya wa kowa .  baya ya kashe waya
 yayi dariya yace wlh faruk dan duniya ne. yasake daukan wayar ya fara kira faruk bugu daya ya dauka yana fadin sai yau ka tuna dani? shiko nura cewa yake yau asirin ka ya taunu, wato dan kace wa yarinya tama tausa taki shine ka hanata zuwa taga iyayenta. faruk yayi dariya, badai ta gayawa momy ba . oho ni ban saniba, yanzu dai koma mai kake ji dole ka ajeshi sai ta koya , muna fiki kawai. faruk ya kwashi da dariya wai kiran ka tayi ne ? ina ruwanka, yanzun dai zata tafi gobe. ai wlh ba zataba in kaga taje garin nan to haihuwa tayi
[6:35PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞

        32 to 35

✍MMN YAZEED

Nura ya yace amma dai wlh baka da kunya, da wanne dan iskan zata haihu? mata ta ce fa.
ba wani matar ka kai dai kawai kace ka kamu da sonta. dama nasan haka zaka ce amman ni ba wai sonta nake ba, kasan me ne ne ? saika fada. daki daya fa muke kwana kuma kasan nifa ba dutse bane. au she ba dutse bane ni na dauka dutse ne , yan zundai ina neman alfarma kabarta taje.  nura nariga narantse , ka rabuda ita wani lokaci zan kaita da kaina  . nura yace to shikenan ka kirata ka bata hakuri, wlh ta ban tausayi tana ta kuka . to zankira. bayan yajiye wayar yafara tunanin yanzu yariyar nan haka zamuyi da ita ba sirri, yanzun  har tagawa nura, Allah yasa bata gayawa momy ba" tsiyar karamar yarinya kenan babu sirri .

itako humaira har ranar suna tana jiran tsammani saida taga  3:00 sannan ta cire rai tare da alwashi wlh sai ya gane kuranshi haka taci gaba da harkokinta ba walwala atattare da ita ga bacinran abida samira ta mata gakuma bakin cikin faruk, dan haka ta rage sakin jiki agidan duk da dai momy na nuna kolawa kwarai agare ta ,haka sauran yan uwa sai yan kadan wa edda ba a rasa ba,  faruk be kira humaira ba kamar yadda sukayi da nura sai ana gobe zai dawo taji ankira ta a waya , ta isa ta dauki wayar,  MUGU  ta gani kamar yadda ta daura akan number sa. saida tayi Kamar karta dauka , tadai daure ta daga, tana dagawa ko sallama bataiba tace, to me nene ? au ko gaisuwa ma bazan samu ba. akan me zan gaishe ka. matsayi na mijin ki. Allah ya kiyaye me zanci da tsoho" ke ni ne tsoho, barina na dawo zaki gane kuranki "kadawo din kaima zaka gane kuranka wlh " ni din ko ? eh kai. faruk da sauri ya kashe waya yace rashin kunyan yariyar nan babba ne, saina bita ahankali.

washe gari faruk ya kamo hanya bawanda yasan da zuwan shi agidan  dan be gayawa kowa ba, humaira kuwa yau tasaki jikinta tayi kwalliya kamar me shinrin zuwa gidan biki tunda ta gayawa faruk magana taji zuciyar ta ta mata sanyi  . tana zaune Itada meena , momy  na gefe ta kishin gida , meena tace anty humaira wai fly kuwa naga kwana biyu baku cika magana da anty samira ba.  bakomai meena kawai da yan maganan basanan ne" meena bata sake cewa komai Amman bata yadda da maganar ba , sai ta dauko wani zance , suna cikin haka  sai suka ji muryar faruk yana gaida hjy babba"humaira zabura tayi ,tabi bayan momy tace meena kamar naji muryar faruk. tace ba kama bace shine. faruk yayi sallama ya shigo ya yauna , sallaman shi ya tada momy taga humaira rakube agefeta. bayan ya gaisar da mahaifiyar shi meena ta gaida shi tamike ta fita, humaira kuwa ko mutsi ta kasa yi , shikowa faruk ya kosa humaira tayi magana yaji zazzakar muryarta amman shiro harya gaji da jira yace , ke ba gaisuwa ? tayi banza da shi, momy tace humaira dakefa yake . ta waigo tace  ina wuni . yace saida na roka, yamike ya fita .
momy tace je ki kai mai abinci tamike tana zunbura baki. lokacin da humaira ta isa bangaren su ta same shi a falo yayi wanka ya canza kaya taje ta aje abincin ta fara zubawa yayi maza yarike hannuta yace to gani na dawo , koda yake kince zan gane kure na ko? tayi shiru batace komi ba. me nayi miki kika daina gaishe ni? nan ma bata kulashi ba, nan yafara tunani wannan yariyar innayi wasa ko muyar da nake dan samo saiya zama aiki , shi ko rashin kuyar ne ma tayi mi shi yana so dan haka ya mike ya zagayo kusa da ita ya zauna yana rike da hannun ta. saida taga yayi kusa da ita sosai sannan tace ni wlh ka sake ni. yakara rike hannun yace kwantar da hankalin ki, niba wani abu zan miki ba, magana kawai zamuyi kinji, kisan me Nene ? ko kalloshi batayi ba , humara kiyi hakuri nasan nayi miki laifi ba nayi bane dan na bata miki rai bane, ni bana son kitafi ke daya ,ki bari da zarar na samo lokaci zan kaiki da kaina  amma kema kidaina min abida kike yi min ki dinga bin umarni na nifa mijin kine, ko bikisa hukunci matar da take yiwa mijinta haka ba" yana maganar yana kara shigewa jikinta.  tace nidai kasake ni. kuma wlh idai sai nabi umarnin ka zaka kaini gidan to na hakura da zuwa. haba humaira me yayi zafi haka. tafara ciki cikin kwace hannun ta, da taga bazata iyaba tasa bakinta ta gantsara masa cizo da karfi amma ko gezau beyiba saida wurin ya fashe harya fara jini sannan ya saketa . ta ,kwasa da gudu ta nufi hanyar waje , shima tashi yayi aguje ya tare ta, ta fashe da kuka tana ganin kashin ta ya bushe.
 zo ki zauna ba abinda zan miki kinji, yanzo fa saikice dakin momy zaki ko, dan Allah humaira ki daina haka yanzun ba dama muyi abu adaki sai kinje kin gayawa momy, zoki zauna bazan miki komi ba. biyoshi tayi suka zauna sannan ya saketa , yace bari na wanke hanuna na dawo, ta kalli hannuta taga jinin faruk sosai ya fita har a kasa , dan haka tamike tace so yake ya dawo ya zaneni babu me cetona.

futowa yayi be ganta ba , beji dadiba dan beso momy tasani ba dan haka ya kasa zuwa dakin, yaneme guri ya zauna. zuwa can anjuma saiga anty amarya ta shigo da sallama, tasamu faruk yana shafa man zafi ahannu shi ga digon jini akasa, tace faruk wai me yafaru ne, ga humaira can taki magana sai kuka take. ya daure fuska kukan munafurci take anty , cizo nafa tayi . cizo kuma, kai humaira itama bata jin magana, ta juya ta fita, saiga momy rike da humaira tashigo tace karka sake kace zaka tabata yanzun haka mugunta kaje yi mata . momy magana fa kawai nake mata ta kamo hannuna ta ciza. to naji abar maganar ke humaira zoki bashi hakuri. tace Allah ya baka hakuri bece komiba ta shige dakin.
washe gari da safe nura yayima faruk waya bilkisu matar shi bata da lfy. dan haka yaje dakin momy yagaya mata sannan yace tama humara magana su tafi tare. bayan momy tama humaira waya bata bata lokaci ba, ta fito suka dau hanya, suna cikin tafiya ya waigo yace, baki cemin ya jiki ba kuma jiya da zazzabi na kwana. banza tayi da shi, yayita magana ya gaji yayi shiru ,yana kallon hanya, can taga ya tsaya ya dawo da baya , ya tsaya agaban wata kyakyawan yariya , budurwa ce amma zatai kanwa da humaira tana ta karai raya, yace sajjida ina zuwa haka dasafe ? wlh yaya makaranta zani gashi na dade tsaye anan. yace shigo na kaiki mana. ya juya ya kalli humaira yace humaira sauka ki koma baya
[6:35PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞

      36 to 38

✍MMN YAZEED


Bata kula shiba saida ya sake maimaitawa ta bude murfi tafita ta koma baya itako sajjida shiga tayi ta zauna ta tam baye shi wannan wacece , yace yar uwa tace, sukaci gaba da hirar su humaira na jinsu, tace azuciyar ta Ashe gaskiyar samira ne , dace faruk nada yan mata, zuciya tazo mata har woya  da haka suka isa inda sajjida zata sauka ya tsaya ta fita, tayimai godiya ta wuce faruk yace humaira dawo nan . a,a ni bazan dawo  ba" saboda me? mudaije kawai ahaka" nace miki ki dawo nan" wlh banzan dawo ba, kabari inkakuma ganin wata saika Dakota" yayi murmushi yace ai wannan ma da kikaga nadauka na santa ne , dawo nan mutafi , haka faruk yayita magana ya gaji ya wuce , bayan sun isa gidan alhaji ahmad ,motar bata gama tsayawa ba humaira ta fita , faruk ya sake baki yana kallon ta , tashige ciki ko juwuwa batayi ba, lokacin da faruk yake kokarin shiga gidan ,ita kuma ta fito zata shiga dakin bilkisu, bayan ta gaidata da jiki ne , bilkisu tace saida ya tasoku saida na cemai naji sauki, nura ne shida faruk suka shigo dan haka humaira tayi shiru. Bayan ya gaida ta da jiki suka ci gaba tattaunawa shida nura, itako  humaira sun shige cikin dakin billkisu , balkisu ta kula da halin da su humaira suke ciki dan haka tafara ba humaira shawara yadda zata kula da mijin ta" humaira me yasa ke kullum indai faruk yana waje saiki ta daure fuska, ki daure ki dan dinga sakarmai jiki mana abinfa yayi yawa " anty ai shima baya sakarmin jiki, kuma wane jiki zan sakarmai shida ba sona yakeyi ba, yana can yana harka da yan matansa" humaira ke kuwa meyasa kike  irin wannan tunani, zargi fa bashi da kyau" anty bilkisu wlh bawai zargi nakeba , nima nagani da ido na, kuma anty samira ma ta fada"  gsky duk ma wanda ya gaya miki ni inagani dan handasa fitina ne amman faruk ni zan iya bada sheda akanshi" yanzun nan fa muna tafiya hanya ya tsaya yadauki wata budurwa haryana cewa wai nafita na koma baya, kuma wlh bazan kara zama agaban motan ba tunda karuwar sa ta zauna agurin" ke humaira ana baki kina roko, yazun haka ma gwada ki yayi yagani ko zakiji haushi"  wlh yasan ta sai kallon tafa yake " suna cikin haka faruk ya kira humaira tazo su tafi, ta tashi ,tadan sake fuskarta kadan ta fito ,da alama faruk yaba nura lbr dan taga suna mata wani irin kallo, nura ya rakosu har gaban motar bayan faruk ya shiga ya zauna , humaira ta fito, nura ne ya zagayo ya bude gaban motar , ranki ya dade . tsayawa tayi cak taki shiga, zoki shiga mana" yaya ni bana so abaya zan zauna" haba humaira ya zaki bar mijinki agaba ke kuma ki koma baya" yaya katam bayeshi dazun ina zaune ya tasheni yasa buduwar shi, faruk ya juwo da sauri yace ninace miki budurwa tace? karka sake yimin magana ni ba ruwana dakai " nura ya matsa kusa da ita yace humaira tsokanan ki yakeyi fa bawani alaka a tsakanin su , karki bari yagane lagwanki , kar ki kara nunamai kinji haushi tsokan ki kwai yakeyi" faruk yace nura rabu da ita tazo ta shiga bayan.

har suka isa gida ba mai cewa kowa komai suna tsayawa ta fito da sauri tayi cikin gida samira tagani tsaye ashe tana ganinsu tunda suka tsaya , da isarta kusa da ita  ta kwashe da dariya harda shewa shishigi babu kwarjini ,tir dai ba aji dadin hali ba" humaira ta juya tana neman abin duka idon ta bai nuna mata ba saita cire takalminta ta jefawa samira daidai lokacin faruk ya shigo ya hango abinda yake faruwa, samira kuwa dafe kirjinta tayi tana fadi humaira lfyn ki kuwa me nayi miki? humaira tasake cire dayan takalmin zata kara jefa mata faruk ya taho da sauri yarike ta , ya karbi da kalmin, ranshi ya baci sosai Dan haka ya rufeta da fada haryayi ya gama bata ce da shi komai ba ila hawaye da yake fita a fuskar ta, samira ko ta natsu kamar mutuniyar kirka, faruk yabata hakuri humaira naganin yana bata hakuri tayi ciki tana kuka bagare ta tashiga taci gaba da kukanta , samira taji dadi ta tsokane ni amman ta dake kamar  ba itaba yanzun kona fada ba yadda za,ayiba burinta ya cika yanzun momy laifina zatagani,
shiko faruk daki momy ya shiga yagaya mata abinda ke faruwa, momy kidaina shagwaba yariyar nan duk abinda tayi bakiyi mata fada gashinan abin yana dada gaba yanzun daga shigowan ta kawai tafara kaimata duka , yariyar nan ko anya ba mahaukaciya bace kuwa, yanzun jiya fa daga muna magana ta cije ni, gaskiya aje a dubata" momy dake sauraran shi tace lfyr ta lau babu abinda yake damun ta, aini na zauna da ita nasan wasu daga cikin halayeta, tanada zafin zuciya ne, kuma ita da samira kwai abinda yake hada su, ba haka kawai bane , kaima inzaka fadi gaskiya haka nandai bazata kama ma hannuka ta ciza ba samira ko sundade basa magana sai sama sama kaga akwai abinda ya hada su, yanzu abinda nakeso dakai kaje ka lallabeta tagaya maka me yake faruwa tsakanin su kuma hargagi zaka mata ba kabita a hankali" momy to ki kira samira ki bata hakuri, a,a bazan kira taba , ai dukkansu susan ina cikin gidan amman da matsala ya shiga tsakanin su basu neme ni ba, kila basa san na sani ne, in mijita ya dawo ka gaya mai ya tambaye matar sa

Lokacin da faruk ya shiga dakin ya sami humaira kwance tayi shiru, ya zauna bakin gadon, humaira tashi muyi magana mana, tayi mamaki dan tazaci da fada zaizo mata, dan haka ta tashi ta zauna, yace ki gayamin gaskiya meye ya hadaki da samira , wane sabon kukane ya sake taso mata, ba ita bace take cemin wai Baka sona Ina manne maka, taita gaya min bakaken maganganu , yanzon kuma da shigowa na tafara min dariya" bata gama magana ba , yace ya isa haka daina kuka ita waye yace mata bana soki karya takeyi" da gaske ne ai ba sona kakeyi ba" ran faruk ya baci jiyake kamar yaje ya rufe samira da duka, ya matsa ya rungume ta yafara fadin , tunda kike kintaba jin na bude baki nace bana sonki ? Amman aika nuna alama kowa yasani" humaira basu fahimcini bane amman ni inasoki kuma zannuna ma samira irin sayayyar da nake miki

                07014197559
[6:35PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞


     39 to 42

✍MMN YAZEED


Ba wani ni kasakeni ba yanzun nan kamin wulakanci akan budurwa ka ba zakazo kace wani wai  kana sona .
Ke ,yarinyar nan fa ba budurwa ta bace kanwar wani aboki na ce ,ki  kwantar da hankalin ki, bani da wata budurwa , kuma kome samira zata ce miki karki kara kulata ki barni da ita. to naji amman nina gaji da zama agidan nan dan Allah ka kaini katsina in zaka tafi. aina riga nafada miki saikin sake jikin ki dani zan kaiki. aina saki ba gashi muna magana ba. a,a ba irin wannan ba, hakkina zaki irinka bani, ko bikisan hukunci matar da take gudun mijinta bane "nifa ban iyaba bane danni ba yar iska bace. humaira ji nan, kinason kice baki san hakin miji akan matar sa bane? humaira tagane nufinshi sarai amman saitace , to innasani ai ban iyaba. Ran faruk ya fara baci, ke komai akace miki kice baki iya ba, wannan wani irin aure ne, nina gaji wlh inbaki bariba zan kaiki kara gun abba.  me zaka cemai ? faruk  ya kara kulewa yace ina runki .

Haka abubuwa suka cigaba da faruwa faruk yayi iya kokarin shi ya shawo kan humaira amman duk ta inda ya bullo mata sai ta zille gashi har sun cika she kara daya da aure amman ba wani lbr  dan haka ya fara tunanin kodai ya neme aure ne kon dan yasauke laluran shi dan gaskiya yagaji da zama haka zuwan faruk katsina biyu humaira bata saniba saidai inyadawo yace suna gaisheta hakan besa humaira ta bashi abinda yake soba faruk yakasa hakuri dan haka ya yanke shawaran yasame abba ya gaya mai ammafa yanajin kuyar abba gara gara momy dan haka ya tashi ya nufi dakin , yashiga bega kowaba a dakin ba yana kokarin juya momy ta shigo  . dama ina neman ka. Lfy ? malam ne bejin dadi kaje ka gaida shi .
Yace toh ko zai gan gara ne.
 ubanka ne zai gan gara.
faruk ya yayi dariya , yace kai momy. Ka daiyi kokari kaje dan naga yanzun baka son zumuci yaushe rabonka da zuwa gidan  hadiza har tayi magana ta gaji . zanje ne momy bari komai ya daidaita , momy inason muyi magana ne.  to inajinka me ya faru ? Momy humaira ce sai kun mata fada , yafara yan soshe soshe  , momy ta lura yanajin kunya dan haka tamike tafara kokarin gyara gadonta, tana fadi me tayi ? taki yadda dani , faruk yaji momy tayi shiro kamar bazatayi magana ba , sai can tace , kai amman humaira ta birgeni , faruk ya dago kai da sauri ya kalli momy yace momy kinji abinda nace kuwa? najika sarai, ai tayi daidai maganin ka kenan wani irin wula kanci ne baka mata ba, sai yanzon ne zaka ce taki yadda da kai,  ita daba sonta kake ba aisai ka rabu da ita.
Momy wai ni nace muku bana sonta na taba bude bakina nace bana sonta. saunawa kuma  ba anan ka zauna kake cemin duk yariyar da aka aura maka zata gane kuranta ba, har kuka kake da hawayen ka za a haka da kaska, ko duk ka manta. yace kidaina tada wannan zancen yariga ya wuce kuma ai lokacin ban sata bane, amman ni tunda naganta naji ina sonta.
to ai irin abinda ake gaya muku Keenan, yanzun kaje ka lallabeta ba me sa muku baki agidan nan.
haba momy, ya zakice haka dan Allah ki mata fada mana nifa gaskiya nagaji. momy tace yau naga ikon Allah , to yanzo ya kakeson ayi ? kiyi mata fada ko kuma ki gayawa abba yayi mata fada. tace nikam bazan fada ba kai baka da baki ne.
faruk ya mike ran shi abace yabar dakin .

yana shiga ya same humaira tana waya , ya sami guri kusa da ita ya zauna da alama da maman ta take waya , bayan ta kare wayar tace yaya faruk dan Allah ka kaini gida ta fara kuka .
 me yafaru agida? nidai inason zuwa ne kawai. humaira ai kece baki shirya zuwa gidaba in kin amece da abinda nagaya miki ko yau kike so zan kaiki. tayi shiru tana tunani bari na mai wayo. tace na amince  amman sai ka kaini mundawo tukuna.

a, a ni ban amince ba , ni zakiyi ma wayo . wlh ba wayo nake maka ba, kai katon ka dakai saina ma wayo. Eh shiyasa nace ban yarda ba ai. Yajuya zai fita yace inkin shirya zuwa gida ki min magana.
daga nan waje nura ya nufa, bayan yadauki nura a mota suna tafiya zasu gaida malam  . nura yace yadai mutumina ya naganka wani iri. faruk yace kasan me nene ? sai ka fada .
faruk yace na rasa yadda zanyi na shawo kan humaira, ta amince dani.
nura ya kwashe da dariya sosai har yana rike ciki , yace amma fa gaskiya naji dadi, kace ka kamo. hmm ai na dade da kamuwa kawai dai ina sharewa ne , hakurina ya fara karewa ji nake kamar na karbi hakkina kota karfin tsiya ne,amma saina kasa, yanzon ya kake ganin za, ayi ne. nura yayi shiru sai can yace ai lokaci be kureba ni tuntuni nagane kana sonta kawai dai kana fada ne , amman shawo kanta ai ba wahala zaiyi ba.
nidai yayi min wuya wlh , itakuma momy da nake ganin zata mata fada tace baruwan ta. nura yace gaya mata kayi. to yazanyi inban fada mataba, dahaka suka isa gidan malam Inna suka tarar atsakar gida tana shara,nura yace Inna bazaki  zo ki tarye mu bane . aini banayin auren azo abani takarda ta . faruk yace Inna aibasaki mutu ka raba . inna tace tafi can wawa amma gata kaikana fushi, yariyan zukekiya da ita sankowa kin wada ya rasa. wani munafukin yace miki ina fushi . ni ina nan lbr yazomin aikayi ne.

to duk ma wadda ya gaya miki karya yakeyi , kuma kija bakinki ki tsuke karki bari humaira taji. Inna taiyi shewa tace ashema tsoronta kakeji.
Suje gurin malam sun same shi yaji sauki yana zaune yana cin abinci faruk na shiga yaji ya saka hanu ya fara cin abincin malam yace au dama da yuwarka kake tafe, faruk yace naji ance baka da lfy nace ko gangarawa zakayi ne. malam yayi dariya yace, ai mutuwa ta Allah ce faruk amman inason naga danka . faruk yaji dadin maganar malam dan haka yace karka damu malam zaka gansu insha Allahu.
 bayan sunbaro gidan saida nura yakai faruk har gida ya juwa zaitafi faruk yace kace zaka gaya min wani abu, nura yace zokaji abin sirrine matso , faruk ya mata dafda shi yamai rada akunne , faruk yajuya yana dariya bayan dare yayi faruk yayi shirin kwanciya ya nufi daki humaira yasame ta tayi shirin bacci da kayan baccinta masu kyan gaske saida ya tsaya ya kare mata kallo humaira ko taji ajikinta ana kallonta dan haka tamike da sauri, tace to menene ka shigo min daki da daddaren nan . me kike tunanin ya kawoni. Oho
To ni bawani abu bane ya kawoni nazone ne nafada miki kishirya gobe da safe zamuje katsina .murna takama humaira ta dauko akwati tafara diban kaya tana fadin kala nawa zan dauka yaya.
Yace kwana nawa zakiyi tace sati daya yace to ki debi kayan da zasu isa banyan ta gama , tace nagama hadawa. yauwa to zomuje dakina ki tayani hada nawa da sauri tace muje ta shige gaba yana binta abaya tana shiga yasa ma dakin key
[6:35PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞


      43 to 46

✍MMN YAZEED

Humaira bata lura ya rufe kofar ba, dan haka ta isa ta fara ciro kayanshi tana sawa a kwati, yace kala nawa zaki diba? tace kai kwana nawa zakayi? nima inaganin satin zanyi , ya matsa kusa da ita, ya kalli akwatin yace ashe kinsan kayan da nafi son. batace kome ba, dayaga ta gama tana kokarin rufewa, saiya mike yace zoki ga wani abu afuskar ki, da saurinta ta taho ta dago mai fuska yafara shafa fuskar yakai bakin shi ya sunbace ta, humaira nason ta hana faru amman tanajin tsoro karyace ya fasa kaita gida gobe, faruk kuwa jikinshi har yawa ya keyi, humaira tafara jin yana wuce gona da iri dan haka ta fara ture shi , faruk murya adaku she yace karkimin haka fa, humaira ko baki son zuwa gida ne? inaso yaya karfe nawa zamu tafi?  Ko yaushe kike so, ya fada yana kokarin cigaba da abida yakeyi har yayi nasaran kaita gado tun humaira na iya jure har aka kawo gurin da bazata iya jurewa ba, tafara mai kuka faruk be saurari humaira ba  , dan inaganin ko jintama bayayi ta fara ihu bawanda bata kira sunansa ba agidan har samira da suke yar tsama saida ta kira tana fadin suzo su ceceta faruk zai kasheta , faruk yau be bar humaira ba saida ya karbi hakkinsa kamar yadda yake fada, bayan hankalin shi yadawo jikinshi yafara samata albarka, tare da ganin wautan shi da beyi aure tuntuni ba, ashe haka rayuwan aure yake, ya juya ya kalli humaira yaga ko motsi bata iyawa, bayan ya tsarkake jikinshi , ya hada wani ruwan , yakoma kanta ya tsaya, ji yake kamar ya kara amman ina humaira ta gala baita , gata dai akwance amman ba bacci take ba, dan haka ya kinkime ta yasa ta aruwan dumi ta saki kara danma muryar ta ta dashe ba ajinta sosai,ta fara tureshi dan haka ya juya ya fita, bayan ya gyara gadon ,ta fito tana dafa bango, ta nemi guri ta kwata, shima kwaciya yayi , saida aka kira sallah sannan yatashi yayi alwala ya tafi masallaci , humaira ko bata masan me akeyi ba , saida ya dawo ya tashi humaira danyin sallah amman taki ta shi , haba humaira ta tashi kiyi sallah mana , tace bazan tashiba kazo ka karasa ni, mugu kawai mara imani, inbaka kasheni ba Baka cika sunanka faruk ba . toh naji Allah ya huci zuciyar ki humaira kiyi hakuri ki yafemin, kinji tashi kiyi sallah. ni dakina zantafi . to tashi muje naraka ki. tamike amman ina jikin ya riga ya yayi tsami ta kasa koda daga kafa ya taho ya sure ta saida yakaita toilet sanna ya direta, ya koma dakin shi, faruk bashi yatashi ba sai gurin 10:18.

Ya leka dakin humaira yaga tana bacci haryan zun dan haka ya wuce dakin momy, momy tace yauko takwarata lfy kuwa bata fito makaranta ba ,kodan taga meena bata nanne .
Faruk yace naga kamar bata da lfy ne, faruk beson momy ta fahimci abinda yake faruwa.
au kama ma kagani bazaka iya tambayan ta kaji me yake damunta ba. yace momy kindai san halin yariyar nan, ina ganin mura ce dan naji muryarta ta dashe  bara naje nasamo mata magani.

bayan ya kawo mata magani ta sha ya shirya ya tafi office humaira ko sai sharar baccin ta take tama manta da maganan katsina humaira dai ba ita ta wastsake ba sai washe gari bayan tayi wanka ta shirya ta bude akwatin ta kara kaya sanan ta nufi dakin faruk, tayi sallama ya amsa mata ta same shi babu kaya ajikinshi dagashi sai gajeran wando danha ta kara tsorata da shi , yace shigo mana . kazo mutafi na shirya. zoki zauna mana takarasa ta zauna bakin gado . yace ke da mukayi dake tun jiya zamu tafi  meyasa jiya bakiyi magana ba. to bakai bane kasa jikina yake min cewo. to kiyi hakuri , karfa kece zaki gayawa momy dan ba agayawa kowa ko bikisani ba? Nidai kazo mutafi. humaira kiyi hakuri sai nadawa gobe zan tafi da zarar nadawo zankaiki, humaira ta fahimci dama wayu yayi mata dahaka taitamai rashin kunya iri iri, shedai baya kulata amman bayaso tamai agaban mutane .

Washe gari ya fito cikin shirin shi na tafiya yace momy nizan wuce tace to Allah ya tsare, humaira na gefe sai hararar shi take , shiko sai kallonta yake, yace humaira ba sallama. eh bazanyi ba mugu kawai . da sauri momy tace ke kina da lfy kuwa faruk kuwa juyawa yayi ya tafi , momy tarufe humaira da fada , humaira sai kuka take,
Satin faruk biyu da tafiya amma ji yake kamar ya shekara biyu duk ya kosa yadawo yaji domin matar shi , gashi ya kirata awaya hàr ya gaji, taki dauka.

yau faruk satin shi hudu da tafiya  humaira da momy suna zaune adaki harda meena, saiga kira ya shigo wayar momy ta daga bayan su gama , faruk yace momy su dai meena basa zuwa ko inako? tace kadai ce humaira bata zuwa ko ina . humaira tace momy kece mai zamu gidan baba usman , tana maganar da miyau cike da bakin ta tamiki da sauri ta shiga toilet can ta fito , tace kin gaya mai, ban gaya ba, ke kamar ma baki da lfy ko ? a,a lfy ta lau. naga sai ki ta tara yawo abaki ko bacin ciki ne, gashi baki son shan magani' hamaira dai batace komiba wuce tayi ta kwanta taita bacci saida ta share awa uku tana bacci .

momy tace wa meena je ki tashe ta tayi sallah ko abinci rana bata ciba. meena tace momy na tasheta taki tashi momy ce tashiga da kanta ta tashi humaira ta fara layi zata fadi momy ta rigeta saida aka taimaka mata tayi alwala bayan tayi sallah aka bata abinci taci sosai bayan ta gama taji zuciyarta na tashi tafara ya tsina fuska, momy da ke kallonta ta ce lfy. ai kafin taba momy amsa ta tashi da gudu tayi toilet taita kwara amai momy tace azuciyar ta kardai yariyar nan ciki gareta hankalin ta ya tashi tana fadi afili yau na shiga uku a Ina yariyar nan ta samo wannan abu, tabita ta same ta galabaita ta rikota suka fito, meena ce ta gyra wajen .

momy ta shiga tunani yanzu duk alamumi ciki sunbaiyana ga humaira, yanzun me zata cewa alhj idan faruk ya gane humaira tana da ciki bayan , taki yadda da shi, tasan faruk saiya daga hankalin kowa agidan nan, inama cikin faruk ne da humaira taga gata, taje ta sami alhj da maganar , alhj  yariyar nan humaira kamar ciki gareta. alhj yayi murmushi yace Alhamdulillah Allah ya rabata da shi lfy , alhj bafa abinda ya shiga tsakanin su, dan ana gobe zaitafi ya kawo min karanta taki yadda da shi, kuma harya tafi basa magana. Alhj yace a, a karki yanke hukunci kibari ya dawo ,  alhj ya dan tsorata dan haka yace kiyi shiru karki kara gayawa kowa.
bayan momy ta koma dakinta takira faruk tace da shi yaushe zai dawo yace insha Allahu gobe yana tafe dan haka momy tace wa humaira ta shirya suje asibiti  , momy ta yanke shawara indai har ciki ne ,to ko zata sa azubar da shi dan baza ahaifar musu shege agida ba , dan a yanzun ji take ta tsani humaira
[6:36PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞

      47 to 49

✍MMN YAZEED

Bayan humaira ta fito suka dauki hanya gidan hadiza kanwar momy suka shiga, momy tacawa humaira zauna anan ina zuwa , ta shige ciki, mama hadiza tace lfy kuwa , na ganki wani iri momy tace ba lfy ba wlh hadiza hankali na atashe yake, humaira duk abida taci sai amayar da shi, ke duk wani alamumi na me ciki ya baiyana ma humaira, hadiza tace maye abin tada hankali, ai murna ya kamata kiyi.
ai hadiza baki san wani abuba humaira fa, ba abin da ya shiga tsakanin ta da mijinta, ana gobe zai tafi ,ya kawo min karan ta, kan cewa taki yarda dashi, kuma har washe gari da yatafi ba shiri suke  ba, dan ko sallaman arziki ba su yiba. hadiza tace innalillahi wa,inna ilaihir raji,un, amman kin tabayi humaira? Me zan tambaye ta hadiza inna tambaye ta me zan yi, aini abinda nake gani kawai azubar da cikin, ko ya kika gani. hadiza tace anya kuwa ayi haka, baza abari shi faruk din yadawo ba, atambaye shi, kisan fa tsakanin mata da miji sai Allah. Hmm hadiza kenan, yaran da kulum cikin fada suke yanzu ne ma narula hankalin shi  ya fara juyawa kanta, ni bana son yadawo yaji wannan lbrn dan inhar yaji bazai rufa mata asiri ba, bashi da hakuri, nikaina ina matukar son yariyar nan amman yanzon naji natsane ta, abu daya nake dubawa, hadiza mahaifin yariyar nan yamana halarci , momy tafara share hawaye.
hadiza tace kiyi hakuri yaya ki kwatar da hankalin ki kibarmi ita anan takwana biyu. momy tace
gobe fa zai dawo , kuma kiga inyadawo bata gida bazaiji dadi , yanzon kawai abinda za ayi kizo muje ki rakani gurin kawarki Dr zainab.
hadiza tace to bari nakintsa , badan ran ta nasoba ta fito suka tafi.

bayan sunje wajen Dr zainab sun mata bayani amman ba suce mata matar aure bace, ta basu wasu kwayoyi , saida suka biya suka maida mama hadiza gida , sannan suka kama hanyar gida , itako humaira batama san meke damunta ba itada kawai taji jikinta ya canza, bayan sun koma gida momy tabata magani , ta karba ta sha.

humaira ko abinci bata nemaba takwata ta fara bacci, can cikin bacci taji marar ta naciwo, tabude ido , ta mike ta zauna . tun humaira na iya jurewa har ta kasa ta fara rike cikin tana kuka, can taji wani lema nabinta, momy ce ta shigo ganin jini tayi yana bin humaira, ta iso da sauri , toilet ta nufa da ita, zuwa ni lokaci jinin ya tsaya, bayan ta bata ruwa tagasa jikinta , tafito tayi wujuga wujuga duk ta rame , akan gado momy ta kwatar da ita, momy ta nemi guri ta zauna anya cikin nan ya fita kuwa , itadai bataga  wani guda guda ba , jini ne dai yadan fita dan haka ta shiga zullumi


Washe gari da safe humara na tashi tace , momy kinsan yau me nake son ci?
a ,a saikin fada. wlh dan,wake nake so.
momy jitayi kamar ta mangare ta , tace to ai ina zaki same dan,wake? tace momy yau basai a yiba.
muba shi zamuyi ba inbaza kici abinda muka dafa ba saidai ki bari. humaira ta juyo ta kalli momy, taga momy ta juyar da kanta can gefe, meena ce ta shigo zata tafi makaranta, humaira tace meena dan Allah in an tashi ki biya gidan inna kece mata tabani dumamen tuwo.
momy ta dago cikin fada tace wa meena kar kisake ki biya ko ina ,da an tashi kiyo gida, wlh naji ance kin biya wani waje sai ranki ya baci.
humaira tace momy wai yau menayi miki ne,. ba abida kika min naga dai kincika kwadayi ne.
momy ba fa dagangan nakeyi ba. mikewa momy tayi tafita.

4:25 faruk ya shigo gida . yasame mutan gidan duk a falo humaira ce kawai bata gurin bayan sun gaisa suka dan taba hira, yayita jira yaga humaira ta fito amman shiru dan haka ya mike ya nufe bangaren su, aminu ya bishi da akwatin sa , yana shiga dakin humaira ya nufa, yaji shiru, da haka yafito da sauri dan yana zatan ko taji wani wajene , yana futowa ya tsaya afalo yace banga humaira ba. hjy tace  munsiyar da ita. faruk yayi dariya yace da kuwa kunje kun karbota. itama dariya tayi , tace lallai baka da kunya tana daki ba lfy.
da sauri ya shiga dakin yasame ta kwance miyau ya cika bakin ta, ya isa gabanta ya tsuguna yabude ta daga rufan da tayi , yataba jikinta yaji zafi rau yace humaira me yake damun ki . bata bashi amsa ba dan bazata iya magana ba bakinta cike yake da miyau ya tai maka mata ta zubarda ta dawo, yace meyake damunki , tace nima basan abinda yake min ciyo ba nidai kawai bani da lfy. Faruk yayi shiru can yace kina cin abinci kuwa? humaira tace ai dana ci abinci amai nakeyi . yace baki jin kina son wani abu. eh tace da shi amman azuciyar ta sotake ta kwanta ajikin shi dan ayanzun babu abinda take so ila kamshin jikinsa batassni ba turare ne ,ita koma dai meye shi take so, amman bazata iya gayamai ba. shikuwa faruk laifin momy yake gani yaya zayi yarinya bata da lfy abarta agida ta rame haka, suna haka saiga momy ta shigo , yace momy shine humaira bata da lfy haka, ba a kaita asibiti ba. momy tace waye ya gaya maka ba akaita ba, sonawa muna zuwa, sauki ne sai ahankali, shawara ce taimata mugun kamu. yace a sibitin ne sukace  muku haka? nidai nace naka sun bamu magani amman basuce ga abinda yake damunta ba faruk yayi shiru ya dokar da kanshi kasa ,can yadago yace to momy anyi mata test ne, da a keta bata magani. cikin fada momy tafara magana test din me za ayi mata, tashi kafita kabani waje.
Faruk yamike cikin zafin zuciya bari naje nasami Dr mansir din saina ci uban shi yaya zayi akawo mara lfy, ba ayi test ba yakama darka mata magani, yajuya yafita da sauri ,
[6:36PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞

     50 to 53

✍MMN YAZEED
07014197556

Momy ta ce da abdallah ya bi faruk da gudu ya kirashi, momy har yanzo bata fahimci komai ba ,ta fara tunanin ko dai faruk ya ganu humaira nada ciki ne yanzo ta ina zata bullo wa, al amarin ne,  be jima da fita ba saiga shi ya dawo shi da nura , dakin momy suka shiga baya sun gaisa da nura , ya tambaye ta me jiki, tace da sauki, yasa ke cewa wani asibiti  aka kai humaira  ? tace au yaje ya dauko ka ne ku tsareni ? nura yace haba dai ai munyi kadan ,dama faruk ne yace, Dr mansir yace mai, ba gunshi aka kaita ba . tace eh banan mukaje ba kuzo kumin abinda za kumin. ta mike ta fita. faruk ya juya ya kalli humaira tana ta bacci . su kuwa kowa da abinda yake sakawa acikin zuciyar shi, suna haka abdallah yashigo da gudu yace , abba faruk alhj na kiran ku, faruk yace yanzun haka kila momy ce tace mun mata rashin kunya, na rasa abinda ya ruda momy wlh duk ta rikece ko inna da take tsohowa batai rike ce haka ba. lokacin da suka shiga falon cike yake da ahalin gidan, samira ce kawai babu. suna ko shiga alhj yafara fadin me yasa baku da kunya ne, mamar ku tana iya kokarin ta akan humaira amman ku kuna rainawa . faruk yace ba rainawa nayi ba, abba amma ai gara asan abinda yake damun ta.alhj yace kuma fa da gaskiyar shi, aisha akaita asibiti yan zun nan, momy tamike da sauri dan bata saba ma umarnin shi, nura ne yaja su , shikuwa faruk alhj yace ya dauki shi suje su gaida alhj usman da beda lfy ,faruk beso hakaba yaso atafi da shi asibitin.
bayan suje gidan alhaji usman sun fito , sai alhaji yace da faruk yawuce dasu asibitin suga me jiki. alhj da kansa ya kira momy yace kun gama ne? tace , ai gado ma aka bata. wane asibiti kukaji ta gaya mai sunnan asibitin alhj yaso akaita wadda suka saba zuwa amman , besan dalilin da yasa momy tayi haka ba .
lokacin da suka shiga dakin da aka kwantar da humaira suntarar da Dr zainab na kanta tana kara dubata, dan haka furuk ya matsa kusa da ita , yace yariyar nan kun gwada ta ne kunga meyake da munta ? Dr zainab tace yanzun dai za ayi mata test. maganin da kika bata da na meye ?Dr zainab ta rasa me zatace , ta juya ta kalli momy tace wannan wanene? momy tace rabo da shi kiyi harkar gaban ki. faruk najin haka hankali shi ya kara tashi idon shi jawur matsawa yayi yasha mata kwula yana fadin ke wacce irin mahaukaciya ce? baki da hankali ne wlh wlh inhar wane abu ya faru zaki gane kuranki,
Alhj dake gefe yafara dakawa faruk tsawa , momy ce ta lura faruk baji yakeba dan haka ta fara kaimai duka, sakinta yayi yana fadin wlh inhar ciki take da shi ya zube bazan yarda ba , sai nayi maganin ki , yafara kokarin komawa wajen Dr zainab, nura ya tareshi, momy ko tsayawa tayi tana kallon faruk tana son ta dada tabbatar da abinda taji faruk ya fada .
bayan Dr zainab ta gama gyara rigarta tace dama yariyar nan tanada miji, yanzun hjy aisha kin kwauta min kenan. momy tarike hunnun Dr zainab suka fita. Shikuwa alhj cigaba yayi da fadan da yake yi . basu dade da fitaba momy ta dawo jikinta asanyaye ta nemi guri ta zauna ta dukarda kai dan bataso ta hada ido da faruk dan ya bata kunya , ta fara ardua Allah yasa cikin be fita ba, bayan Dr zainab ta dauki humaira domin doba lfyr cikita dansu dama tuni sunsan tana dauke da cikin , bayan wani dan takai tattan lokaci tadawo da humaira tare da tabbatar musu tanada cikin dan sati hudu , ta matsa gaban furuk  ta mika mai takardan ya karba yana mata godiya tayi murmushi tace fada ya kare , mun shirya ko, shima murmushin yayi tare da mikawa momy takardan. tace je karike abinka me zanyi da shi , munafuki kawai . juyawa yayi ya mikawa alhj ya karba ya duba yace to Allah ya rabata dashi lfy . momy takalli faruk ko zai amsa, amsawan kuwa yayi saida yayi kasa da murya yace ameen. momy na kallon shi cike da mamaki lallai tsakanin mata da miji sai Allah duk wanda ko yashiga yana tare da kunya dan haka ta yanke shawarar in zaitafi kafarshi kafar humaira tama gode ma Allah da ya tsayar da abin ahaka bayan faruk yatafi maida alhj gida nura ma ya musu sallama yatafi , ya rage saura momy kadai adakin . humaira ta fara kiran momy da sauri ta tashi ta isa gareta humaira me kike so ,ganin idonta tayi duk sun kunbura , tace au dama kuka kike? momy dan Allah a cire min cikin ni bazan iya haihuwa ba wlh . to ai saiki gayawa mijinki ni babu ruwana . kukanta ya tsananta momy tace dakin bari karki jama kanki wani ciwon

Da daddare faruk ya shigo shida meena ya samo momy naba humaira tuwo abaki taki tana kwauda kai. yace momy tunda bataso ki barta mana. banza tayi da shi. Yajawo kujera ya zauna abakin godon. bayan momy ta gama bata tabar wajen faruk ya riko hannunta yace yanzun inane yake miki ciwo? Ni babu inda yake min ciwo nidai kawai acire min ciki . yajuyo yace me kikace acire miki cikin saboda baki sonane ko kuma me kike nufi ?momy najin haka ta kira meena suka bar dakin . humaira tace da faruk ,ni dama nataba cemaka ina sonka ne. zuciya ta tasomai dan haka ya mike ya fita a fusace ya buga kofar, momy dake bakin kofar tace kai lfyr ka kuwa? lfy lau, na tafi . har zakatafi na dauka nan kwana. yace a,a kwanan humaira uku aka salameta ,aminu ne yazo daukan su humaira taji sauki saidai dan abinda ba arasaba, babu abinda take so yanzun ila tasa faruk a idonta. shi kuwa faruk tun ranar da humaira ta mai maganar zubda ciki be sake zuwa asibitin ba. Suna shiga gida dakin momy suka zauna , har yanma faruk be shigoba humaira ta gaji da jiran faruk tace meena yaya faruk ya koma ne ? meena tace yana nan a daki dazun nakai mai abinci. shiru humaira tayi saida meena tabar gurin ta kira abdallah tace je kace ma yaya faruk wai dan Allah ya karbo min dan wake gidan inna
[6:36PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞

      54 to 56

✍MMN YAZEED
07014197556

Faruk na zaune abdallah ya shigo ya bude mai hunnu ya fada ya rungume shi, yace yau bakazo ka gaida ni ba, abdallah ya bata rai yace momy nace ta hanani fitowa. Akan me zata hanaka fitowa? wai na cika yawo. faruk yace to shikenan shareta . abdallah yace  anty tace wai ka karbo mata dan wake agidan inna. faruk da mamaki yace wai dama aiko ka akayi, wacce antyn ? Anty humaira . faruk yayi murmushi yace kace mata tazo da kanta. Abdallah ya juya ya futa. faruk kuwa mikewa yayi ya shiga toilet dan yadan watsa ruwa. lokacin da abdallah ya koma ya tarar da momy ta kawo ma humaira fate sai sha take, yaje kusa da ita yace wai yace kizo da kanki. momy ta waigo tace ke baki da zuciya tun ranar da aka kaiki asibiti bai kara zuwa ba ai ya kamata ki nunamai bacin ranki tunfa da muka shigu gidan nan yana daki amman be fitoba tunda yaga kinsamu ciki dole yamiki wulakan cin da yaga dama ba yaga kina sonsa ba. momy nifa ba sonsa nake ba, cewafa nayi yace mai ,ya amso min dan wake agurin inna. Ke kika sani . humaira ta fara kuka ta tura faten gefe. faruk ne ya shigo yasame ta tana kuka. yace itakuma wannan me aka mata take kuka, ko dan waken takema kuka. momy tace bashi bane, jeka abinka. ya kalli momy yace bawani guri zaniba dama nan nazo . banza tayi dashi , yaje daf da humira ya zauna yace bakison shan faten ne . girgiza Kai tayi yace to dauka kisha, ta dauka ta fara sha. dai dai lokacin momy ta fita yaji dadi fitan momy dan haka yacewa humaira me momy tace miki naga kina kuka. ba kome, yaya dan Allah ka kaini gida. Kash ke matsalan ki kenan baki bari ayi hirar arziki saiki dauko zance tafiya gida, yanzo bakiga kina da ciki bane kibari saikin haihu , saikije kiyi sati . tabdijan wlh baka isaba yaya za ayi kace saina haihu sannan kuma kace sati daya wlh bazan yarda ba saina gayawa momy ai kaine kamin alkawari. Karki gayawa momy wlh inkika gaya mata saikin gane kuranki. fashewa tayi da kuka .bazaki bar kukan ba sai momy tadawo tasameki haka. bazan bariba kayi duk abinda zaka yi ,mugu kawai. Inkika kara cemin mugu saina fasa miki baki , mara kunya kawai . mikewa tayi ta nufi fita sannan tace kaine dai mara kunya ta fita agoje dan ta zace zai biyo tane . karo sukaci da momy da tazo shigowa riketa tayi tam tana fadin kun fara muna funcin naku ko , tu kudai shiga hankalinku wlh ko kuma kutafi dakinku ai acan ba haka kukeyi ba, dakin nane wajan fada inkun shiga daki kuma lfy lau . faruk yace momy ba fada mukeyi ba ita kadai take rashin kunyarta ni ai nafi karfin nai fada da wannan kwailar saidai na zaneta ya mikewa zai fita . humaira ta matsa ta cikuikuye mai riga , momy tana kallon su tana girgiza kai. Yace momy kice mata tasakeni. momy tace ke humaira sake shi ku tafi dakin ku, kuyi acan. humaira ta fara kuka momy alkawari fa yayi min kuma yaki cikawa ni wlh bazan yarda ba . momy tace ashe baka da gaskiya shiyasa ka kwantar da kai, alkawarin me ka mata? karya takeyi ni bawani alkawari da mata. wlh momy da gaske ne . faruk yasake cewa ke karya kike saidai in mafarki kikayi.

momy tace a,a humaira ba karya takeba nafa san halinta, ke humaira alkawarin me yayi miki? humaira har yanzun rike take da faruk tace kwanaki da daddare yace min na hada kayana gobe da safe zaikaini katsina , shine yayi min wayau yaki kaini ,yace wai nabari yayi tafiya ya dawo, kuma yanzun namai magana yace wai saina haihu tana manar ta share hawaye.

Momy  ta fahimci humaira wato faruk yawau yayiwa humaira ya rude ta da zaikaita gun iyayenta ya biya bukatar shi, humaira ta kara ba momy tausayi, shikuwa faruk kunyace ta rufeshi kokari yake humaira ta sakeshi ya fita kuma baya son ya fincike dan ba kwari gareta ba. momy  tace ma humaira to naji sake shi . tace guduwa fah zaiyi. Ki sake shi unace duk ma inda yaje ai zai dawo. bhumaira tasake shi ya juya zaifita . momy tace dakata malam , yazun ya muke ciki ? name kuma. alkawarin da kamata ko kana nufi kaci bulus? Yace a,a tayi hakuri inta haihu zan kaita.
Momy tace wlh wlh baka isaba saika kaita inma kai bazaka ba to kaba aminu izzini ya kaita amman zancen kace saita haihu bata taso ba kai ko tausayi ta baka ji . faruk ya tsaya yayi shiru kashi akasa, sai share gumi yakeyi ranshi bace ya juya ya fita. humaira ko dadi taji, momy tace zo  ki kareshe fatenki kodai dan waken kike so ayi miki? momy nifa na inna nake so. humaira rigima ke damunki innan tace miki dan waken zatayi . ai wata rana muna zuwa musamu tayi. to aikinji kice watarana ba lallai bane asamu.
shikuwa faruk gidan inna yanufa yana cikin tafiya yakira nura , nura nadawa yace yame jikin? Kai dai fari kawai yarinyar nan saita samin hawan jini yariya bata da sirri komai saita fada, ya kwashe yadda sukayi duk ya gawa nura ,dariya nura yayi sosai yace tamin daidai wlh . Yanzun momy ta dage waisai na kaita gida, kuma ni gaskiya saina gama cin angoncina zankaita.  ai kawai ka bari inkundawo kwaci angwanci, kasan me nene cikin nanne yayi saurin tauna ka. Wlh kuwa itama yarinyar ce ana tabata sai ciki. ahaka kumadai kayi fada akan cikin. to dama nace maka bana sone, ba abinda bazan iyaba akan cikin, yanzuma gidan Inna zani na karbo mata dan wake. Nura ya kwashe da dariya yace Allah ya taimaka. 

koda faruk ya isa gidan inna be samu abida yaje nema ba saidai tace gobe da rana yazo ya karba.
bayan kwana biyu faruk ya gaji da jiran momy ta turo mishi humaira yaji shiru gashi ya kusan tafiya , da haka yaje sami momy itada humaira da meena. zama yayi yanajira meena ta fita dan daya shigo take fita yauko yaga bata da alamar fita dan haka yace meena tashi ki fita da sauri tamike ta fita, tana fita  yace momy humaira har yanzun bata ji sauki bane ? tace meka gani ? naga har yanzun bata dawo daki bane . ai bazata komaba sai kakaita gun iyayenta ta dawo inama saita haihun ne duk daya. haba dai momy karkiyi min haka mana , sai nai ta zama ni daya .
[6:36PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞


      57 to 59

✍MMN YAZEED
07014197556


Momy tace dacen dawa kake zama. amman dai momy gaskiya haka be dace ba naji zan kaita amma  a dan bari ta kara warware wa sai mutafi .

 to ai naji babu matsala kaje inta warware saiku ta tafi. dan Allah momy.ki daina irin wannan , ke humaira kiyi hakuri zan kaiki kinji .
banza dashi tayi.
 yace humaira baki jina ne , nace kiyi hakuri kinji. gumaira ko dagowa batayi ta kalleshi ba bare yasa ran zatayi mai magana.


A katsina kuwa babu irin gorin da hjy rabi batayi wa hjy fatima ba akancewa  ta bada yarta anyi sadaka da ita gashi nan ganin ta ya gagara shekara daya da watanni ko leke , hakalin hjy fatima ya fara tashi dan itama azahiri tanason taga yarta dan haka tafara damun babanta da zance tanaso taga yar ta alhj yakance mata tayi hakuri tanan lafiya ,ai lfy ke boya

 yau abun yakai makura hjy fatima zaune tayi tana ma alhj kuka. alhj yace fatima meye haka ne, saikace wata karamar yarinya, nagaya miki aisha tana gidan mijinta lfy meye na tada hankaliki, kuma ba kuna waya da itaba. cinkin kuka ta fara magana nifa ba muryarta nakeson jiba ganinta nake son nayi azahiri , nidai gaskiya na yanke shawara ni zanje na dubata har rashin lfy fa tayi. alhj yace a,a ba idda zaki, ni bana son rashin hankali, tashi ki bani waje, tunda yauzon bajin magana kikeba. azuciye ta tashi tafita alhj ya bita da kallo tunda yake da fatima bata taba mai musuba sai yau, abinda hjy fatima bata saniba shima kanshi ya kosa yaga yarshi dan duk cikin yayan shi yafi son humaira . Itako hjy fatima lokacin ta tafita same hjy rabi a falo da a lama ta saurare su dan tana ganinta ta kwashe da dariya harda shewa .

shikuwa faruk daya gaji da zama mikewa yayi ya fita harabar gidan yaje ya zauna zuciyar shi cike da haushi. shifa gaskiya yada bukatan matarsa yadawone cike da bukatan matarsa ya samu kuma batada lfy kuma taji sauki sai ahana shi matarsa gaskiya haka bazai yuwo ba, yana nan zaune sai ga meena da gaiyar yan makarantar su, maza da mata sunzo zasu shiga gidan, binsu yayi da kallo har suka shiga gidan , zuwa can yaga sun fito harda humaira tana baya itada wani daga cikin su sai dariya suke meena kuwa sunyi gaba ita da sauran , faruk mikewa yayi ya daka mata tsawa ke humaira koma gida. tace momy ce fa tace na raka su , tahowa yayi , Humaira naganin tahowan shi tayi ciki da gudu, su momy zaune afalo ta shigo tana haki, tunda momy taga haka tasan faruk ne, tace maza wuce wajen babanku yanan yau dai yaga abinda kukeyi, shigewa tayi da sauri, tashiga kenan faruk ya shigo yace ina humaira anty amarya ce tace tana gurin alhj , me tayi ne? bece komi ba ya nufe wajen alhj.
hjy tace kinga ko zuwa zaiyi , momy tace to ai ba kunya gareshi ba, wlh me sunan malam ba shida kunya ko kadan , nina rasa yadda ayi ya raina ni amman zanyi maganin shi, ya maidani saikace wata kakarsa, ina fadi magana yana bani amsa nan da nan. hjy babba tace bahaka zakiyi ba nu namai yamata kiyi inyayi ba daidai ba ki nuna masa, Kazan nan be taceba, kaza ya kamata kayi, saikiga a hankali yana gyarawa. momy tace ai inda nalura dashi inranshi ya baci kowane ne zaimai magana baji yake ba, shiyasa nacewa alhj ,ya bashi matarsa su tafi insunje gidan su bayi zasuyi ba, inma sunyi ,sagaji subari , amman alhj yace wai sai mai sunan malam yayi hankali, wannan dirke ken mutumin beyi hankaliba yanzu sai yaushe zaiyi.

alhj na zaune yaga humaira tashigo tana haki yace lfy ? tace abba yayane ya biyu ni. saiga faruk ya shigo .alhj yace waikai yaushe zakayi hakali ne, tayaya yarinya nada karamin ciki zaka rinka binta aguje, ashema karya kake da kake cewa inzumar maka da ciki baza ka yadda ba tun da gashi kai zaka zubar da kanka. shiru yayi  ya naimi guri ya zauna ya kasa yin fadan da yakawo shi. Meta maka to da kake binta. Yace fita waje tayi. Shine ka biyo ta aguje , to Allah ya shiryeka. wayar alhj ce tayi kara dan haka yamike yace kujirani ina zuwa. Faruk yaji dadin fitanshi dan ya dade yana jiran dama irin wannan ta zomai, tashi yayi ya matsa kusa da humaira , tace wlh kataba ni saina maka ihu.
 kiyi hakuri karki ihu ba abinda zan miki , ya tsuguna agaban ta ,
ya kama dukkan hunnuwan ta biyu ya sunbace su daya bayan daya , yace humaira meyasa kike beye wa momy, yanzo ke baki son komawa dakin ki. Kasa magana tayi domi tunda ya nufota , kamshin shi ya dake hancin ta batama fatan yabar wajan , dan haka ta rasa me zata cemai, saijin hannun shi tayi acikin rigarta yana kokarin taba marar ta, da sauri ta rike hannun tace yaya dan Allah ka bari, abba fa yana nan . yace karki damu abba bayan zun zaidawo ba, inason naji  dumin baby  mune , saida yagama shafa mararta sannan yayi sama da hannun shi ya fara futar da numfashi sama sama🙈 humaira kasa hana shi tayi saida taji yana kokarin zarcewa sannan ta tureshi tamike, tana kokarin gyara rigarta binta yayi ya riketa yace humaira kibari nadan tabaki mana ki tausa min ina cikin wani hali wlh.
[6:36PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞


60 to 62


✍MMN YAZEED
07014197556


Salaman alhj suka ji tare da gyaran murya, da sauri faruk ya sake humaira ya dawo inda ya tashi ya zauna, itama ma humaira dawowa tayi ta zauna dukkan su kai akasa dan sunsan alhj ya gansu , alhj yace kutashi kuje ka wai , nan suka mike sumi sumi suka fita.

Suna fita alhj ya daga waya ya kira momy , da sauri ta shigo  tace gani alhj lfy ? yace nakira ki  muyi shawara ne.

to inaji alhj .
Alhj yace dama cewa nayi faruk ko dai za,a nemar mai wata ne ya kara.
saboda me kace haka alhj.
gani nayi kamar yana takura mata da yawa. momy ta gano inda alhj ya nufa , amman ita tasan matalar dan haka tace alhj kabar maganar wani aure , baya wani takura mata ita dama bata dakin. alhj yace kina nufin bata kwana adakin ta,
garin yaya akai haka. to ai kaga bata da lfy , kuma fada ma sukeyi. dakata bana son maganar banza , tun yaushe humaira bata dakin ta.
Momy tace tun tafiyan da yayi  bata koma ba.
alhj ya fara fada momy na bashi hakuri daga karshe yace tai maxa ta tura mai matar sa. momy tace to naji zan turata amman ina naiman alfarma daya aban nan da sati daya kafin ta koma kuma dan Allah karga gaya mai . alhj bece komai ba ya mike ya fita.

bayan kwana biyu , faruk ya kira humaira awaya yace tazo ta same shi adaki . Kashewa tayi ta gayawa momy .
tace inkinga zaki kije ni babu ruwa na. nifa ba zuwa zanyi ba, nadai gaya miki ne kawai .
 inma zaki kije niban hanaki zuwa ba.
humaira bata kara maganar ba shima faruk be sake kiranta ba ,
 saida daddare wajan 8:30 ya shigo yasha shadda taji aiki yana zuba kamshi ,
ya durkusa saitin kanta yace natafi wajen budurwa ta . ko kallon shi batayi, amma jitake kamar ta rikeshi ta hanashi fita.
shiko mike wa yayi , yace momy bari naje zance na dawo. momy ta Kallin humaira tayi,  murmushi to ka gaida ta .ya juya ya fita da sauri . humaira ta kule haushi ya kamata momy na lura da ita , ta fara shere hawaye. momy yi tayi kamar bata gani ba,
ta juya ta fita , humaira kwanciya tayi ta fara kuka , dan yanzun haushin momy take ji,
me makon ta hana shi fita ,har tana ce mai ya gaishe ta. meena ce tashigo tana dariya, ta dafa humaira daker meena take magana saboda dariya, anty humaira menene kike kuka?
mikewa tayi tace meena wlh idan dai yaya faruk yayi aure wlh, bazan zauna ba,
meena ta da da kwashewa da dariya. au dariya ma kike min, mikewa tayi ta sauri ta ture mina ta dauki wayar ta.
 abban ta takira yana dauka ta fara kuka , abba dan Allah kazo ka dauke ni.
cikin tashin hankali yace me yake faruwa? nidai dan Allah kazo ka dauke ni.
Yace to naji zanzo amma saikin gayami me ya faro? abba yaya faruk fa aure zaiyi.
tsaki yayi cikin fada yace to menene inzaiyi aure , dama wannan ne kike ma kuka,
 karki kara karan banin kiran wani agida na akan wannan maganar kibarshi yayi auren shi yaga zai iyane, kashe wayar tayi taci gaba da kukanta ,meena taita rarrashin humaira tai shiro taki dan haka taje takira momy , momy tana shigowa taga humaira ido duk sun kumbura ,
tace meye haka kuma,
kina so me sunan malam yayi miki dariya ne ,
ga meena nan ma tana miki dariya. maza share hawayan ki,
 jimin wawiyar yarinya ai yana dawowa ya ganki ahaka dadi zaiji tsokanan ki yake fa , duk kinbi kintada han kalinki tace momy bake kika bari ya tafi ba.
momy tayi dariya tace ashe nima nayi laifi , kuma in ance kina sonshi kice ba sonshi kike ba.
ni ba sonshi nake ba . to kwanta kiyi baccin ki ko yadawo karki bari yaga fuskar ki,
 humaira kwanciya tayi amman babu bacci a idonta, faruk sai karfe 10:12 ya shigo dakin momy yace humaira ya jiki momy tace ai humaira ta dade da bacci. Yace momy wlh idonta biyu ba bacci takeba ya nufi gadon . momy tace kai wlh inbaka wuceba ranka zai baci.

Usaida faruk yajera kwana biyu yanama humaira haka, koda momy ta gaya mata tsokananta yake amma hankalin ta yaki kwanciya , ta tsani taji yace yatafi zance, yauma suna zaune sai gashi shi da nura yayi kwalliya sosai yayi sai dai yau kana nan kaya yasa . nura yace humaira jiki ? yayi sauki , nura yace nifa yau hira nazo, faruk yace wani irin hira kuma ,kazo mutafi kasan fa tana cen tana jirana.
nura yace jeka ni bazani ba .
mikewa yayi zai fita , humaira ta juya tadauko ragowar miyan da momy taci tuwo ta watsa mai
[6:36PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞


     63 to 65

✍MMN YAZEED
07014197556


Faruk tsayawa yayi yana kallon kayanshi shi ko nura kwashewa yayi da dariya.

Yace amman gaskiya humaira ta iya tsiya, yanzon ai sai kaje tadin mugani .
humaira kuwa sai ka rantse da Allah ba ita ta aikata ba.
faruk yace kuna dai ganin abinda tayi min ko.
momy tace Kayi hakuri  bata  sani bane.
Wlh momy tana sane .
Kuma wlh ke zaki wanke,
fita yayi da zafin shi dan yaji haushi,
Koda dai yayi ne dan yaga yadda zata yi,
amman be zaci, zata mai haka ba.
Yaje ya cire kayan ya dawo ya watsa Mata.
mikewa tayi da sauri tace wlh bazan wanke ba.
baza ki wanke min ba ko?
eh bazan wanke ba, aini ba jakar ka bace.
Kaje ka kai ma budurwar ka ta wanke ma.
momy ma dariya tayi sosai, tace humaira zoki kwata rabu da shi dama abinda yake so kenan. humaira bayan momy ta kwanta zuciyar ta na tafarfasa .
shikuwa faruk juyawa yayi yace na tafi.
momy ta kirashi yadawo
tace gaski abin ya isheka haka kabari, idai ba so kake wani,abu ya faruba,kaga ba ita kadai bace , kabari kawai.
yace momy yanzon sabo da humaira nada ciki saina fasa neman aure.
na dai ce maka kabari ko? wlh zan hada ka da baban ka.
yace to na bari na hakura.
nura yace momy ya kamata asa ranar tafiyar humaira katsina.
ai ku muke jira.
nura ya juya yace ma faruk mai zai hana inza ka tafi jibi ka kai ta, saika wuce daka dawo sai ka biya ka dauko ta.
haba dai ahaka zata je arame, ai sai ace wahala take sha, ina humaira, sauko muyi magana,.
saukowa tayi ta zauna.
yace humaira kiyi hakuri kidan warware sai mutafi.
aini nariga na warke.
to kibari innatafi nadawo sai mutafi kiji wlh namiki alkawari, kin amince?
eh na mince amman sai ka gaya min idan kadawo da kwana nawa zamu tafi.
koda kwana biyu ne sai mu wuce , amman kiyi kiba kafin lokaci.
momy da nura suna jinsu .
momy tace nura mune sheda.
nura yace kwarai kuwa,mutun ya karya alkawari ya gani.

washigari momy da meena suna ta shirye shirye zuwa bikin yar kawar momy.
humaira tace momy nima zani.
tace humaira kisan me sunan malam ba zai bariba.
ai inkika ce zani bazai ce komai ba.
momy tace wa din ai da aminu ne, amman me sunan malam kiri kiri zaice a,a inkina son zuwa ki tambaye shi.
humaira ta kira shi taji wayar shi kashe, dan haka tacewa momy bari naje na tamba yoshi.

lokacin da tashiga yana dakin shi yana barci , taje ta fara buga kofar.
yace waye? nice
yace shigo mana.
yana kwance ya rufa da bargo.
ta zauna bakin gado, tace momy ce tace na tambaye ka zamu biki.
biki kuma keda baki da lfy.
nifa naji sauki.
yace to naji zaki, amman kizo kidan kwanta, na dan ji dume sanyi nake ji.
humaira batayi musuba domin tunda ta samu ciki babu abinda tafi kauna, illa taji ta kwance jikin faruk, kuma har yanzun bata same wannan damar ba, dan haka ta daga bargon ta shiga ciki ta kwanta.
shikuwa faruk tashi yayi yasa ma kofar key, ya shiga toilet yayi wanka ya fito, baya ya gama gyara jikinsa ya fesa turare ya haye gadon.
humaira ko tuda ta hau kan gadon faruk tafara shakar kamshin sa, bacci yayi awon gaba da ita.
dan haka sanda faruk yahau, yasamo tayi bacci , shiko ya hayo ne da shirin shi, sai dai rungume ta yayi tam a jikin sa, ji yake kamar ya hadiye ta .
humaira bata tashiba sai wajan 10:45 farka wanta ne ya ta she shi.
yace kin tashi, dama kina jin bacci zaki biki.
aini ma ban san inajin baccin ba, bari na tafi kar su tafi su barni.
kiyi zaman ki ,bayanzun zasu tafi ba, sai anjima, janta yayi ya kara matseta akirjin shi.
humaira lamo tayi a Jikin shi, ta tura hancinta cikin kirjin shi.
faruk yaji dadin yadda humaira tayi dan haka yafara dan wasannin shi da ita.
humaira ta fara kokarin yin gaddama ,amman faruk yabita ahakali cikin lallama da dabara ya biya bukatar shi da ita.
humaira har yanzun kwance take ajikin shi ,taki tashi.
shiko faruk yana son yaje ya tsarkake jikin shi, amman ya lura humaira taji dadin kwanciyar dan haka ya kasa tashin ta.
[6:36PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞


      66 to 68

✍MMN YAZEED


Bacci ne ya debe su gaba dayan su sai kiran sallahn azahar ne ya farkar da faruk a hankali ya zame jikin shi, ya shiga toilet.

bayan wasu yan mintoci ya fito, ya tada humaira.

zabura tayi tana fadin waiyo momy na shiga uku.
ta fara lalibe hijab din da ta shigo da shi, bayan ta gama laliben ta bata gani ba, tace ina hijab di na?
yace kije kiyi wanka saiki dauko wani adakin ki.
a,a ni gsky tafiya zanyi  tsoron nake ji.
ba wani tsoro , indai momy ce baza tace komi ba, nifa mijin kine, muje na tayaki.
tashi yayi ya rike mata hannu, yakaita toilet yaso yataya ta amma taki bari dan haka ya fito yaja mata kofar.
bayan ta fito  ta gyara jikinta tafara tunanin fita ya zata yi ta hada ido da momy.
faruk ya lura humaira kunyar fita takeyi, dan haka yace muje na raka ki.

lokacin da suka fito gidan ba kowa, hjy babba taje gai da inna , itako anty amarya tare dasu momy suka tafi harda samira.

humaira naganin gidan ba kowa ta fara kuka, kaga ni suntafi sunbar ni ko, kuma kaine kajamin.
murmushi yayi yace to humaira meye abin kuka, nima ai zani daurin auren, yi sauri ki shirya kinga lokaci ya kusa, bari naje sallah na dawo.

cikin sauri ta hau shiri bayan ta gama shirya wa ta zauna tana jiran faruk ya shigo , sutafi.
ba a dade ba sai gashi ya shigo ya shirya tsaf .
yace to tashi mutafi.
mikewa tayi ya kalleta ya  kashe murya yace Humaira gyalan nan beyi karami ba.
Itama cikin shagwaba tace beyi ba fa.
nidai gsky ki can za.
humaira bata yyi musuba ta dauko wani ta yafa suka kama hanya.

lokacin da suka isa kofar gidan sun tarar da mutane cike akofar gidan maza yan daurin aure .
har cikin gidan ya shigar da ita dan bata taba zuwa gidan ba.
suna shiga yaga meena zaune ita da wasu yan mata, ya kirata yace ta kaita wajan su momy, faruk har ya juya ya waigo yace meena karfa ki barta anan ki shiga da ita ciki, humaira ko kunyar haduwa da momy takeji dan ko meenar ma kuyarta takeji.
bata bari sun hada ido da meena ba, duk da cewa meenar tana ta janta da hira.
momy na zaune cikin kawayen ta taga meena da humaira suna shigowa.
momy ta sake fara,a ta fara miko ma humaira hannu. humaira bata kalli momy ba kanta akasa ta mika hannu ta,  ta zaunar da ita kusa da ita.
takira hjya baturiya tace to ga sirikar ki.

da sauri ta taho ta daga kan humaira
tace tubar kallah Ina faruk din shiya kawoki ? Eh yana waje.
ai na dauka ya hanaki zuwa ne, ki saki jikin ki kiji ko, bari akawo miki abinci.

humaira na cikin cin abinci faruk ya shigo ,bayan ya gaida mutane dake dakin yace humaira inkingama kizo mutafi.
humaira batace komi ba, tana gamawa momy tace tace humaira tashi, kutafi yana can yana jiranki.
humaira kanta a kasa tace momy gidan fa ba kowa.
ba kowa .
me sunan malam din fa?
shiru tayi.
momy ta sake cewa tashi ku wuce, kinga shi gobe da safe zai wuce, gara ku rabu lfy ko.
mikewa tayi badan ranta ya so ba.
koda suka koma gida be barta ta koma dakin momy ba kamar yadda taso
Sai dare su momy suka dawo taji motsin su dan haka ta matsa mai sai ta je.
tare suka fito suka shiga dakin momy. momy tace yau dai humaira munbarki da yunwa, nasan dazun bawani cin abincin nan kikayi ba.
Momy naci sosai fa , bana jin yunwa.
ni bacci ma zanyi.
to tashi kije ki kwanta.
furuk ya gaji da jiran humaira ta tashi ,kuma gashi yau wani irin kunyar momy yake ji, dan haka ya fara zungurin ta abaya,
 haka ya gaji ya tafi ya barta, duk da cewa itama Humaira tana son ta kasance da mijinta kunyar momy kawai takeji .
momy ko tana lure da su , tace Humaira tashi ki tafi.
momy ni anan zan kwana.
a,a tashi kawai ki tafi, ke ahaka ake auren.
mikewa tayi tace saida safe.

faruk yaji dadin zuwan humaira, dakin shi suka kwanta suna makale da juna.

Washe gari faruk na tashi ya fara shirye shiryen tafiya, humaira naganin
yafara shiryawa hankalin ta ya fara tashi.
tace yaya da gsk tafiya zakayi.
au da kin dauka wasa ne.
to yaushe zaka dawo.
sai kun ganni, keda baki damu dani ba.
Juyar da fuskar ta tayi, ta bata rai.
faruk ya juya ya kalleta, yace humaira me ya faru kuma?
shiro tayi bata kulashi ba, dan haka ya isa gareta ya dagata yasata ajikinsa
yace Humaira baki son na tafi ne, kina son na tsaya atare da ke ne?
tace ba haka bane, ka tafi , ta kara yin kasa da murya tace amman in ka tafi karka dade, kuma karkaje gun wata.
murmushi yayi yace humaira kenan, ashe kina sona amman ko kuyar momy baki ji ,kike  ce mata baki son danta.
ai ba mamar ka bace, katon ka da kai.
yace to naji mamar waye?
mama ta ce.
dariya yayi sosai, yace ashe shi yasa kike mata shagwaba ita kuma take biye miki, to naji na bar miki, aman saidai in zaki barmin ummin katsina.
eh nabar maka.
yace to shikenan.
mikewa yayi yaci gaba da shir yawa, bayan ya gama ,yace to ni zan wuce.
mikewa tayi ta zauna a bakin gadon, ranta ajagule.
faruk yaje kusa da ita ya zauna, yace humaira karki damu, ni budurwata nan garin take ,ba acen ba ,
agidan malam take, kuma tunda baki so bazan kara zuwa ba, dama ni basonta nake ba itace ta manne min, sai da ya gama lallaba ta ya baro daki, tare da tabbartar ma kanshi humaira bataso ya tafi kawai dai bata son ya gane, ne.

dakin momy ya shiga bayan ya gaida ta yace nafito zan tafi.
tace baka fito da wuriba gashi har baban ku ya tafi aiki.
Wlh kuwa saida zankira shi a waya.
tsayawa yayi, yayi shiro, momy na kallon shi, can ya aje jakarshi yace Ina zuwa, momy nayi mantuwa.
to ,tace da shi ya juya ya fita.
yana shiga bangaren su ya fara jiwo kukan humaira, da sauri ya karasa dakin ,tana zaune akasa yaje gabanta ya tsuna.
koda da humaira ta ganshi bata fasa kukan ba.
yace Humaira kukan me kike yi, ba mun gama magana ba.
bata ce komai ba , ita dai sai share hawaye takeyi..
ya sake cewa ko za mutafi tare ne?
nan ma bata ce komi ba, haka ya gaji da magana ya tashi ya fito jikin shi a sanyaye idon shi sunyi ja.
dakin momy ya koma , tace yau dai ta fiyar taka ta rana ce.
durkusar da kai yayi, ya dan sosa keya yace momy wai bazan iya tafiya da humaira bane? tace zaka iya tafiya da ita mana, amman ai badai yauba ko?
 wai da yau , momy kinga humaira fa kuka takeyi kuma nalura tafiyan nan ne bata so.
momy tace ikon Allah ita humaira take kuka zaka tafi, kiramin ita.
be jima da fita ba saiga shi da humaira, momy ta kalli humaira taga idonta duk sun kunbura, ta daga murya takira hjy , tace kuzo kutaya ni kallo wai humaira ke kuka mijinta zai tafi
[6:36PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURANKI 💞💞

      69 to 71

✍FADEELA LAMIDO
MMN YAZEED

     
Anty amarya ce ta fara shigowa tace kukan lfy.
humaira ta tura kanta cikin kafafuwan ta.
hajiya ta tashigo tana fadi , sai dai in dukanta yayi, kallon faruk tayi taga idon shi jawur, au ashe abin da gsk ne  , kaima kukan zakayi ne?
haba dai ni ba kuka zanyi ba.
momy tace shifa wai a haukan shi zai wuce da ita ne , yanzun.
hjy tace Allah nagode maka da ka nuna min wannan lokacin, ina son girman naka yake, duk ka mata cika nakin da kayi, ni wlh duk yarinyar da aka aura min saita gane kuranta, amman shine dan baka da kunya zaka ce wani zaka tafi da ita.

faruk yace dan Allah hjy ku daina irin wanan maganar, lokaci na tafiya fa .

momy ce ta jawo humaira tace humaira dgsk zaki bishi?
bata ce komi ba tayi kasa da kai tana share hawaye.
hjy tace kai in zaka tafi ka tafi, kaima kasan yazun bazaka tafi da itaba baban ku besan maganar ba .
faruk dagewa yayi sai ya tafi da ita.
dan haka hjy tace mai ya tafi inhar alhj ya yarda za,asa aminu ya kawo mai ita.
har ya juya zai fita yadawo yaje gabanta ya tsuguna.

momy mikewa tayi ta fita suko su hjy dama tuni sun fita.
yana tsuguna wa ya rikota yace humaira karki kara zubar da hawayen ki, ki kwantar da hankalin ki in aminu be kawoki gobeba jibi zandawo na dauki ki
gani yayi humaira bata da niyar magana ya tashi ya tafi.
su momy na zaune a falo yazo ya wuce su fuuu, daker ya bude baki yace na tafi.

Sukuwa su momy sun dai amsawa faruk ne dan ya tafi amman sunsan alhj bazai bari ya tafi da humaira ba.

humaira kuwa shiru tayi ta daina kukan, tayi tagumi tana tunanin koma wacece budurwar faruk agidan su malam sai tayi maganin ta, tana cikin tunanin momy ta shigo tayi murmushi tace humaira manya to zaki iya cin abinci kuwa yau?
ahan kali tace zan ci, bayan ankawo mata abinci tana cikin ci sai ga aminu ya shigo meena na binshi abaya ,  aminu ya kalli humaira , yace anty mu lfy kuwa.
tace lfy lau kaina ke ciwo.
momy kallon humaira tayi ta danyi murmushi , itadai abin nan yana bata mamaki wai humaira ce takewa tafiyar faruk kuka.
aminu yasake cewa yaya ya tafi ne ?
momy ce ta bashi amsa ya tafi itama humaira in alhj ya yarda gobe zaka kaita.
yace gobe kuma, me yasa basu tafi tare ba.
be fadawa baban ku zai tafi da itaba, kaga zai iya yin fada.
humaira tace momy nifa ba binshi zanyi ba , karki gayawa abba.
humaira ai dama bake kika fada ba mijin ki ya fada, kuma ai ba lefi bane ma dan kuntafi tare.
humaira ta fara rantse rantse ita ba binshi zatayi ba.

bayan alhaji yadawo an gaya mai sakon faruk , cewa yayi sam bazai yi wuba , in yaga zai matsu ya kara aure ,amman bazai bashi humaira da ciki yatafi da ita ba , yabari ta haihu .
su hjy suyi taba shi shawara ya barsu tunda duk su biyun suna san tafiya.
amman alhj be yarda ba.
ya kafa huja da cewa faruk be da hakuri ga saurin kai hannu , karta je tayi mai wani abu ya bigeta.

shiko faruk tunda yatafi yarasa sukuni dan haka yace bari ya kira abba yaji ko ya yarda.
alhj na zaune yaji kiran faruk  , ya daga bayan sun gaisa faruk kasa magana yayi , alhj ya gane faruk ya kasa magana ne  dan haka yace mai naji sakon ka , amman nace kayi hakuri inta haihu saiku tafi , inkuma kana ganin akwai matsala kanemi aure.
faruk shiru yayi bece komi ba, amman azuciyar shi gani ya keyi an takura shi.

humaira kuwa tun tana jin kewa mijin ta har tadan war ware saidai kulum suna waya, dan haka humaira tasake jikinta sosai.

akwana atashi ba wuya yauga shi faruk wajan watan shi biyu da tafiya amman yaki dawowa ,kulun tamai magana daga yace antura su wancen gari sai yace antura su wancen gari, gashi ita tana ta jiran shine yadawo ya kaita katsina, kulum insukai waya sai yace mata taci abinci mai yawa tayi kiba kafin yadawo dan daya dawo sai tafiya, dan haka tayi ta cin abinci, tako yi kibar cikinta kuma ya fara fitowa.

humaira tagaji da jiran faruk dan haka yanzun inya kirata tana dagawa saita fashe da kuka, dan haka ya rage kiranta.

humaira da meena suna zaune afalo suna hira saiga nura ya shigo .
yace au ashe da gangan kike mai kuka in ya kiraki dakin gama wayar kuma kici gaba da hirar ki, shi kuma ki daga mai hankali.
tace to bashi bane yaki dawowa.
ba asan ranshi bane humaira shima fa ya kosa ya dawo.
humaira tace yauwa dama inason na tambaye ka .
nura yace ina jinki.
tace dama budurwar yaya faruk a gidan malam take?
nura yasa dariya , meena tace duk ma wadda ya gaya miki karya yake gidan Inna ba wata budurwa.
tace ke yayane fa ya gayamin da kansa.
nura yace ke meena waye ya gaya miki babu budurwa, akwai budurwa agidan mana zarka dediya, ita faruk yake nema .
meena tace to shikenan ki tsaya su yita shigar da ke.
humaira tace wlh yaya nura sai naje har gidan nasame ta.
nura yayi dariya yace gaskiya da kin birge ni  , ni inzaki ma zan rakaki , dama haushi take bani.
meena ko haushi yasata ta mike tashige dakin momy.
nura yaji dadin tashin meena, yace humaira dama ina son muyi wata magana dake .
tace ni kuma ?
yace eh, humaira nifa son meena nake, dan haka nayi kamun kafa dake, nataba yima faruk magana da dadewa yace wai zanja ta raina shi, nakasa hakura ne , ki taimake ni kishgar dani agun meena tunda naga kawar kice.
humaira ta gama kallo nura da mamaki a idonta tace anty bilkisu zakawa kishiya da meena.
to me nene Humaira?
mikewa tayi , yaya gsky meena bazata aure kaba, yaya za,ayi kama anty kishiya ai wlh bazai yuwo ba .
shigewa gefanta tayi tabar nura zaune afalo.


nura na zaune jikin shi asan yaye, yamike ya shiga dakin momy, ya gaisar da momy, meena tace yaya nura ka gama zura anty humairan ne?
nura yayi dariya yace faruk ne ya zurata bani ba.
meena tace momy wai yaya faruk ne yace mata yana da buduwa agidan malam.
momy tayi dariya tace me sunan malam bashi da kunya wlh inna fa yake nufi .

humaira ko tunda ta shiga daki tunanin take dole tadau mataki shiryawa zatayi taje gidan inna tame yariyar da faruk ya nema tayi maganin ta.

washe gare da safe faruk na taye ya gama shiryawa damin yau zai dawo gida kuma be gayawa kowa ba dan yana son yama humaira dirar bazata.
Itako humaira ta shirya tsaf dan tafiya gidan Inna bata tambayi faruk ba dan tasan kota tambaye shi ba bari zai yiba , sai dai tai tunanin bari ta Kira shi ta tambaye shi sunan yariyar, lokaci da ta takira shi yana mota yaci rabin tafiya yaji kiran humaira da sauri ya yadaga, bayan ta gaida shi tace yaya yasunan budurwar ka, ta gidan inna?
sai da yayi dariya sannan ya ce sunanta zee baby .
da sauri ta kashe wayar tafito.
dakin momy ta shiga tace momy zanje gidan inna .
wani irin gidan inna kuma kibari mijin ki ya dawo mana.
momy nafa tambaye shi yace naje.
ayho to saikin dawo tajuya ta tafi.

✍07014197556
[6:36PM, 11/6/2016] ‪+234 701 419 7556‬: 💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞

         
    72 to 74

✍FADEELA LAMIDO
MMN YAZEED


Humaira ta isa gidan Inna tana ta haki saboda yanzun koya ta danyi tafiya sai taji haki na taso mata.

Inna tace ke kuma daga ina .
humaira tace Inna bakiyi murna ganina bane ?
ko kadan ni tausaya miki nakeyi, ga ciki gashi ke abu ba au ki ba. ,
inna kenan ina dan tsohon mijinki .
Inna tace ahaka kuma kuka manne mai.
Allah ya kiyaye me zamuci da shi.
Inna ta sake cewa ina kawarki yau baku taho tare ba? ai bata ma san zan taho ba .
to me zakici na dafa miki dan ni inada duma me.
a ,a nima zubu min dumame zanci.
Inna ta tashi tazubu mata tuwo , ta bata yaji da man shanu.
humaira tana cin tuwo tana raba ido ko za taga zee baby ta wuce , harta gama cin tuwon bata ga kowa ba .
dan haka tace inna ina zee baby ko batanan ne.
inna tace wacece kuma haka, nifa wannan iyayin naku ba gane shi nakeyi ba.
tace kai inna sai kace yar kauye, to zainab
auke kema iya shegen da mijinki yake yimin kika zo kiyi min.
wlh inna ba haka bane daga tambaya, yaya faruk ne yace in nazo nace miki ki nuna min zee baby.
tace to gani nice zainabu.
a,a wannan fa yace min budurwar shice. tace to aini ce budurwar tashi, yanzu nan da gaske ke kinzo gani budurwa faruk dinne, ta kwashe da dariya, ta mike taje kusa da malam tana gaya mai, shima dariya yayi sosai.

Sai yanzun maganar meena tazo mata Ashe gaskiyar meena ne, bayan sun gama hira Inna tace kinga bari naje na miki dan wake kitafi da shi, ko yanzun baki son dan waken.
Inaso mana amman fa kiyi sauri.

shikuwa faruk humaira ta fita bada da dewaba ya dawo, ya shiga gidan da karfin shi burin shi kawai ya rungumi humaira danki momy yadosa dan yasan da wuya in bata cen.
momy ganishi kawai tayi ya shi tare da sallama.
tace menene haka kuma ai ya kamata in zaka dawo ka rinka bugo waya sai dai kawai mu ganka ka shigo.
yace momy saika ce wani bako inzan dawo saina sanar.
ya mike Ina zuwa a kawo min abinci yunwa nake ji .
tace to zo ka dauka yanzun indai bani zan kawo maka ba , meena ma bata nan.
Yace humaira fah?
ai bata dawo ba .
faruk dawowa yayi ya tsaya ya zaro ido, daga inna momy?

ba tace kace taje gidan Inna ba .
ni ? Ko dazun fa muyi waya da ita, bata cemin ta fita ba, momy ni gaskiya bazan dauke irin wannan ba, wannan ai raini ne, bari naje gidan  na same ta wlh sai ranta ya baci.

momy tace karka fita kabari ta kusa dawowa, zakaje ka tara musu mutane ne agidan.
momy dan Allah wannan wani irin abu ne kilama ba yau ta fara ba.
Injiwa yace maka bayau ta fara ba , bana son irin magan ganunn nanfan, waya ta daga tace da aminu yaje gidan inna ya dauko humaira yanzun nan ya kawo ta gida.
momy ta tashi da sauri taje da kanta ta kawo mishi abinci.
yace momy dama kinbar shi kawai banajin yunwa.
tace ai kai kaga matsalan ka kenan kabi ahankili mana.

humaira na zaune aminu ya shigo yace  fito mutafi sauri nake wlh.
humaira tace yauwa da yanzun sai naji titi zan samu mota.

suna shigowa harabarar gidan taga motar faruk, tace na shiga uku yaya yadawo ne?
Yace yadawo kenan nima banda lbr.

dakin
momy ta shiga momy nagani ta shigo ta rufe ta da fada, ashe baki da hankali har ni na tam baye ki  kice min shine yace kije, dan tsabar rashin mutunci.
gani yadda momy taketa fada yasa hankalin humaira yatashi zubewa tayi akasa tana fadin momy dan Allah kiyafe min bazan kuma ba, wlh nasan inna tambaye shi bazai bariba shiyasa nayi haka, kuma wlh nayi niyar innadawo na fada mai.

  momy tace je ki bashi hakuri, kaikuma kayi hakuri nasan tayi maka laifi amman kayi hakuri, banda zafin zuciya, ta mike tabar musu dakin.

Faruk yaji zuciyar shi ta mai sanyi saboda fadan da yaga momy tayi mata, bata goyi bayanta ba kamar yadda ta saba.
   

    Humaira zuwa tayi gaban shi ta tsuguna tace yaya dan Allah kayi hakuri bazan karaba, kaji?
   ban za yayi da ita tai ta magana taji yayi shiru, takara matsawa ta daura hannayen ta akan cinyar shi tace dan Allah kayi min magana mana wlh bazan kara ba, magana take amman kamar tanayi da gunki, dan haka takai hannuta ta fara cire buturan rigarsa, be hanata ba harta gama, takai hannun ta kirjin shi tana shafa shi amman ko mutsi beyi ba , gajiya tayi ta mike dan ya fara bata tsoro , mutun ba abinda yake mutsi ajikin shi sai tashin numfashi, gefa ta matsa tafara kuka , faruk ko da ta tashi be mutsaba
    Sai da ya gaji dan kansa ya mike ya fara maida butir din rigar sa, ya fita.
    dan haka humaira takara bashewa da kuka, momy taji kukan humaira tashigo tace to yaya meye kuma na kuka.
      momy bemin magana ba fah.
tace to aishi kinji matsalar shi, tashi ki bishi ki kara bashi hakuri.

  lukacin da humaira tashiga yana zaune afalo yana shan ruwa, yana ganin ta ,yace koma, ta bude baki zatayi magana ya daka mata tsawa da gudu ta koma.

     tana fitowa falo ta fadan kan kujera, kifawa tayi ta danne cikin tasake kara me firgitar wa

✍07014197556


[11/10, 7:04 AM] ‪+234 703 443 5155‬: *💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞*

_*75 To 77*_

_*FADEELA LAMIDO*_
_*MMN YAZEED.....✍*_


_Godiya Ta Musamman Ga *Faty Afreen* Marubuciyar_ *'YAN BIYU NE, SANADIN CAMERA etc* _Thank you very much for the extra help you gave me, I know how busy you are, so I really appreciated the time you spent with me._
.
_*Godiya Ga Masoya Na Masu Karanta Novel Dina Da Masu Kirana A Waya, Ina Godiya Kwarai Dagaske.*_


Faruk ya riga kowa fitowa da gudu ya iso ya dagata su hajiya na kokarin riketa, momy tace meya faru, babu  me bata amsa dan ba wanda yasan me ya faru.
humaira kuwa sai rike ciki take tana kuka, bayan an zaunar da ita , momy tace akaita asibiti aduba agani ko lafiya.

momy ta shiga ban garen aminu ta kira shi tace yazo su kai humaira asibiti.
yace me yafaru da ita?
momy tace naga kamar faduwa tayi, da sauri ya mike yana fadin muje .

kafin su futo faruk ya bude murfin motar shi, aminu ne yace to ku kushiga motar yaya mana.
momy ta harareshi tace inbazaka kaimuba ka koma gida.
dan haka da sauri aminu ya matso da motarsa kusa.
faruk na kallon su suka wuce tasa motar suka shiga mutar aminu, haka ne ya tabbatar mai da momy fushi tayi da shi.
bazai iya zama ba dan haka yabisu abaya.

     lokacin da ya isa har anshigar da humaira gun Dr mansur, ya samu momy zaune bakin office din, hajiya kowa sun shiga da humaira, momy ta daga ido ta kalle shi tace me kazoyi ai ka koma gida kawai inba hakaba zanma zanma wulakanci anan wurin, ya bude baki zaiyi magana yaga momy ta mike, ranta abace , dan haka ya juya ya nufi gida da tunani kala kala azuciyar shi.

bayan Dr mansur ya gama binciken sa ya
 tabbatar musu da cewa cikinta nanan lafiya sai dai sanadiyan buguwa da tayi cikin ya takure waje daya, dan haka yace su rika kula da ita sosai, ya kuma basu magunguna.

bayan sundawo gida faruk na ganin su ta window, da sauri ya taho dan dama ya kosa yaji lafiyan humaira, yana zuwa ya tura kofar momy yajita rufe , yafara buga kofar ahankali, daga ciki yaji muryar momy tace Waye?
yace nine.
tace me ya kawo ka, ka wuce ka barmin kofa karka kara nufumin daki.
  momy dan Allah kiyi hakuri ki bude min, momy bata kara kulashi ba har ya gaji ya tafi.


faruk ko da ya koma daki kasa bacci yayi amma  baya son yaga ran momy ya baci, musamman idan ya tuna shi yasata acikin bacin rai, shi yanzun gani yakeyi ma kamar momy tafi son humaira akanshi, ba dama taga yayi ma humaira wani abu saitai ta fada.

washe gari faruk ya tashi dawuri dan kosawa yayi gari ya waye yana tashi yashiga wanka bayan ya gama duk yan shirye shiye shi ya fito dan yana tunanin kila yanzun momy ta huce.

     itako humaira tunjiya azuciyar ta taso ta koma dakinta dan badan tama faruk laifiba da gobe zasu tafi katsina, dan haka taso momy takira faruk ta bashi hakuri amman tasan baza tayi haka ba, dan jiya tana jin su.

   faruk na zuwa ya taba kofar momy yaji ta kulle , Dan haka yasan ko ya buga ba budewa zatayi ba, dan haka ya yanke shawara bari yaje gidan Alhaji Ahamad ya fada masa dan yasan ko abban sa ya gayawa shima fadan zaiyi.

  momy na zaune taji muryar yaya ahamad afalo, tara kokari tashi dan ta gaida shi, saijin shi tayi bakin kofa, yana fadin aisha zo ki bude min kofa.

 da sauri ta isa bakin kofar ta bude,alhaji yana sa kafarshi a dakin, yana cewa basa matarsa me yayi miki zaki rike mai Mata.

 momy tana dariya tace yaya laifi ta mai koma ta bashi hakuri yake ya hakura, ni da kaina na bashi hakuri be hakura ba, to ya yake son ayi, ayi shi yasa nace tabar mishi dakin, tun da ya koro ta kila akwai abinda yake nufi ne.

  Alhaji yace babu wani abinda yake nufi kawai dai ki bashi matar sa, ya juya yace da faruk kai kuma in angaya maka magana ka rinka sauraran ta uwa fa ba abin wasa bace, duk inda kakai da son abu  tace bari to kabar shi,
 komi sonda kake ma abin kuwa, dan haka kar na kara jin, tace ka bari ba bari ba.

 Faruk yayita yima alhaji ahamad godiya, sannan ya dauke shi ya maida shi gida.

  yana dawowa kuwa dakin momy ya shiga , humaira ce kadai adakin yanemi guri ya zauna bece mata komi ba, har momy tashigo itama batace masa komi ba , faruk yasan fushi take da shi dan haka yace momy har yanzon baki hakura bane.

   momy tace ai kai ne kana da matsala wlh, mutun sai kafiyar tsiya.
yace momy kiyi hakuri ba ason raina nakeyi ba wlh , ki dinga yimin ardu,a in Allah ya yarda zan daina.
    momy tace to Allah ya shirye mu gaba daya.
faruk ya amsa da ameen.

  momy ta sake cewa humaira fa tagama shirin hutafiya gobe.
 yace momy to ai naga ba cikaken lafyya gare taba.
   aiko dai alkawari bece haka ba, ya kamata ka cika alkawari.
  faruk yace to shikenan goben sai mutafi.


   humaira ba karamin dadi taji ba dan bata zata zai yarda cikin sauki ba.
  furuk kuwa mikewa yayi ya tafi bece ma humaira komi ba, itama bata ce mishi ba.
   yana fita momy tace ma humaira tashi ki koma dakin ki.
 humaira tace momy tsoro nake ji , bece min komi ba fah.
 tace to ke kin mai magana ne be amsa ba.
  a,a nima bance masa komi ba.
   to ke kimai  magana mana ko kema girman kanne dake.

  humaira ta shiga da sallama ya amsa ta , taji har gaban shi tace yaya kayi hakuri bazan kara ba.
  fuskar shi adaure yace ya wuce.
 humaira ta dade azaune bece mata komai ba, abinda humaira bata sani ba satar kallon ta yake ta gefen ido shi tunda yake adoniya be taba ganin matar da ciki ya mata kyau ba kamar humaira.
   itako humaira mikewa tayi dan taje ta hada kayan tafiya.

Washe gari 8:00 humaira ta gama shiryawa, falon alhaji ta nufa , bayan ta gaida shi .
 Yace humaira yau sai tafiya ko.
 Eh abba ai sallama nazo maka.
  Yace to yayi kyau bari na baki nashan ruwa , yaciro kudi aljihun sa masu yawa ya mika mata.
  ta karba tayi godiya .
  Alhaji yace to sai yaushe zaki dawo.
  nima bansani ba abba amman ya taba cewa sati daya zanyi.
   Alhaji yace sati daya ai yayi kadan , ya daga waya ya kira faruk.
     faruk yayi sallama ya shigo da alamun faruk bacci yake yi aka taso shi.
    bayan ya gaisar da abba , humaira ta gaida shi ya amsa.
     abba kallon su yake da mamaki  ya dai kauda Kai, yace yakai baka shirya ba gashi ita ta shirya tuntuni.
   faruk yace wlh abba nina manta ma da tafiyar, yanzun dai zan shirya.
yace to ai gara kutafi da wuri tunda kai ai yau zaka dawo, ita kwana nawa zatayi.
  faruk yace kwana biyu.
   abba ya tashi daga kishin gidan da yayi yace wani irin kwana biyu kuma, babana, wai shin kai kulle zakayi ne haka, shekara daya fa kenan kusan da rabi bata taba zuwa gida ba , ina lefin tayi sati biyu .
   yace abba sati biyu yayi yawa.a




[11/10, 7:04 AM] ‪+234 703 443 5155‬: *_💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞_*


*_78 to 80_*

_*FADEELA LAMIDO*_
*MMN _YAZEED.......✍*_

_*Jinjina Agareki Faty Afreen Everything would be better if more people were like you!*_

_*Bazan Manta Kuba Smart Triplet & Narjis Da Duk Sauran Members Gaisuwa A Gareku Baki Daya.*_


Alhaji yace yanzo nan kai dan baka da kunya sai ka je kace ka kawo ta tayi kwana biyu?
    faruk shiru yayi ya dukar da kai.
  alhaji ya sake cewa kabar ta tayi sati biyu , duk tabi yan uwan ta ta gaida su, ai sun mana kara tunda aka kawota babu wadda yazo, kuma nasan alhaji ne zai hana .

   faruk yace sati buyu fa yayi yawa fah ,abba sai dai ta bari indan an kwana biyu sai na kaita tayi sati daya.

  alhaji ya kalli faruk ya girgiza kai ,yace to yanzun me zai hana ka kaita yau din tayi sati dayan.

     faruk ya dade zaune ya dukar da kai yayi shiro .
   sai cen yace bari naje na shirya.
   alhaji yace to ka sai mata tsara ba ne.
    yace eh muyi waya da nura zai suyo ya kawo, bari ma na kira shi naji.
    mikewa yayi yana cewa abba bari naje na shirya.
    alhaji yace ai sai dai nace muku Allah ya kiyaye hanya danni fita zanyi.

  faruk dakin su ya nufa ya zauna a folo.
  itako humaira daki momy taje.
  momy tace a,ah har kun shirya .
  humaira tace yaya ne har yanzun yaki shir yawa.
 tace rabo da shi yau duk tsiyar shi dai yau sai kinje gida.
   suna cikin magana da momy kiran faruk  ya shigo wayar ta.
   da sauri ta daga yace zo mana.
  mikewa tayi tace da momy bari na dawo yaya na kira na.

humaira na shiga ta same shi a falo , sai wani daure fuska yake ta tsaya nesa da shi tace gani.
   cikin fada yace anan zaki tsaya saboda kinga dodo ko?
   tace to ba kai bane kake ta daure min fuska cikin shagwaba tayi maganar dan haka ta takara tafiya da imanin shi.
   cikin lallashi yace zo nan ki zauna na bari.
  humaira ta mike taje kusa dashi ta zauna.
  ya tattaro  hankalin shi gaba daya yadawa dashi kanta, yace humaira duk wannan kwalliyar ta tafiyar ce.
   tace yaya batayi bane, ai ba ma wani kwalliya nayi ba.
   Kin tashi da wuri kin hau shiri, ko tunani na bakiyi, wai ke baki da imani ne.
  to yaya ba kai bane kake fushi da ni bayan kaikace min kana da budurwa a gidan inna.

  faruk ya kwashe da dariya yace cemin zakiyi kinje ganin zee baby, humaira dariya tayi ta kai mai duka a kirji.
 yace to shikenan zomuje dakina na danji dumin baby na sai mutafi.
  humaira ta marairaice tace yaya nariga fa na shirya, dan Allah kazo mutafi.
  yace ke wai kina hauka ne haka zaki tafi kibar ni har sati daya ke ko tausayi na bakiji , kinga indai kinaso mutafi da wuri ki biyu ni daki, mikewa yayi ya shiga dakin shi.

   humaira ba yadda ta iya dolle ta bishi dakin sa, faruk yaba humaira wahala sosai ya dade be barta ba dan dama sun juma basu hadu ba cike da kwadayi yake .
  sai da yaga ta gala bai ta sosai sannan ya barta yana mai tunanin inama su sake kasan cewa haka an juma

  Itako humaira fadi tayi azuciyar ta wannan fitinanne ne wlh inba gani yayi mutun ya kasa mutsiba hankalin shi baya kwanciya.
 
faruk kuwa yana tashi yaje yayi wanka yafito yana goge jikin shi, yace tashi kije kiyi wanka ko nayi miki ne, zama ki iya tafiyar kuwa ko mu Bari sai gobe.
    ai humaira najin ya fadi haka da sauri ta sakko ta shiga  bayin .
 itako momy shiru taji yayi yawa tace to ko dai wannan rike tatcen ya fasa tafiyar ne, dan haka ta mike tana fadin ai ba zai yiyoba.
    bangaren su ta nufa  ta shiga tayi taita sallama taji shiru, sai can faruk yaji kamar momy na magana, da sauri ya fito da riga ahannu sa yana kokarin sawa , lokacin har momy ta juya zata fita.
     
    momy ta waigo tace wai ba zaku tafi bane rana fa nayi, ina humaira.
    yace yanzun nan zamu wuce.
     momy ta tura kofar humaira zatashi dan dama ta dauka ko faruk na ciki ne shiyasa bata shiga ba.

    faruk yace momy bata ciki fah tana wanka ne.
     momy ta wuce da sauri tana fadin ai tooh .

   bayan sun gama shiryawa tsaf suka fito faruk ya riko akwatin humaira , faruk yace to momy zamu tafi. momy ta juyo ta kalli humaira taga  tayi kyau matuka duk wanda ya kalli humaira ba na miji ba ko mace sai tayi marmarin sake kallon ta.
   
   humaira na ta yake hakora.
   faruk yace momy kalleta sai murna takeyi.
  to ya kake son tayi 
bayan sunyi sallama da kowa na gidan faruk yace to zo muje kiyiwa su aminu sallama.
    tace yaya faruk gaskiya ba zanje ba, zan kira yaya aminu awaya na mai.
  yace saifa kinje humaira, haka ko aka yi sai da ya kaita har dakin samira tayi mata sallama sannan suka shiga muta , su momy har bakin mota suka rakota, suna daga mata hunnu , sai dariya takeyi.

   faruk ya kalli humaira yace kinata murna zaki rabu da makiyin ki.
   da sauri ta kalle shi tace kai yaya ka daina irin wannan maganar.
  kwatar da kanta tayi ta rufe ido dan ta fahimci faruk be san azauna lafiya.
  da haka bacci ya dauke ta har suka isa humaira bata bude ido ba.
   ta dade da tashi amman ta lura faruk beson surabu lfy  dan haka tarufe idon ta
     suna shiga harabar gidan Humaira ta bude idon ta dan bazata iya boyewa murnan ta ba, gani tayi gidan ya canza mata, kamar bata taba yin rayiwa acikin saba, da gudo ta bude murfin mutar ta fita aguje.
    faruk futowa yayi shima aguje yana kiran humaira humaira baki da hankali ko , baza ki tsaya ba sai kinje kin fadi.
  wannan ihun da yake ya jawo hankali mutane da ke cikin gidan, zainab da auwal suka mike atare domin kiran sunan humaira da suka ji anayi suyi waje aguce.
   Itako ummi mahaifiyar humaira gabanta taji ya fadi da sauri ta tashi ta daga labilen window ta leka humaira ta tahongo rike tam ahannun faruk


_*💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞*_


*_81 to 83_*

_*FADEELA LAMIDO*_
_*MMN YAZEED........✍*_


*gaisuwa a gare ku*
*Ummasalma Ahmad*
         &
*Aysha 💄big girl💋*

ummi tana hango humaira taji wani sanyi azuciyar ta humaira ce haka tayi kiba mulmul da ita.

   su kuwa auwal da zainab tuni sun isa gun humaira, faruk ganin mutanen da yayi suna nufu su besa ya sake humaira ba.

   zainab kallon humaira take da mamaki ikon Allah yanzun humaira ce harda ciki gata gwanin ban sha awa daga gani kasan naira ta zauna.
   bakin ciki yarufe zainab.

 har suka shiga gidan faruk be sake humaira ba yana ruke da hannunta, hajiya rabi na zaune a falo , nan da nan ta sake fara,a tace lale da zuwanku.
   humaira ko zama ba tayi ba tace hajiya ina ummi na. tana ciki ta bata amsa.
   humaira ciki cikin kwace hannun ta tashiga yi daga hannun faruk, hajiya rabi na kallon su.
  ganin da faruk yayi basu kadai bane adakin yasa ya sake humaira ba wai dan tana da karfen da zata kwace ba, kamar yadda take gani.
   Itako hajiya rabi kallon faruk take tana fadi azuciyar ta wannan dan duniya ne, bashi da kunya.

   itako ummi tana daki farin ciki ya cika ta har gwallah ke fitowa daga idonta saboda farin ciki, saijin humaira tayi tabugo kofar da karfi ta shigo, fadawa tayi jikin ummi tace ummi kinaji na kinki fitowa.
   da sauri ummi tarike humaira tace yanzun nake shirin fitowa humaira, har inacewa kinji dadin zama kin manta da mu ashe kina tafe.
 
   tace ummi yaya zan manta da Ku, kulum inama yaya magana yakawo ni sai yace bayan zunba, yanzun ma sai da su momy sukasa baki tukun ya bari.
    ummi tace to yazun dai jiki ki kai mai abin mutsa baki, bayan humaira ta fita ummi ta fito, faruk naganin ta ya sauka daga kan kujera ya tsuguna yana gaida ta.
   amsawa tayi cikin Fara,a tace ya mutanen gidan, ya amsa da lfy lau sunce agaishe ku kanshi a kasa.

  humaira ta shigo ta ajewa faruk ruwa agaban shi, yasa hannu ya dauke karamin cofi ya tsiyaya ruwan yakai bakin sa.

  ummi ta juya tama humaira kallon tuhuma sannan tace humaira haka kike ba mijinki ruwa ko a gida.
  humaira shiru tayi dan bata da amsan da zata bada
     faruk yace ummi ai idai humaira ce zaki ga abubuwa iri iri .
  ummi tace to aiko bata ji dadi ba.
  humaira ta hada rai dan taji haushin maganar faruk
 
ummi mikewa tayi ta shiga daki.
  humaira tace yaya dan Allah ka daina gayawa ummi irin wannan maganar zakasa tai tamin fada , kuma inta gayawa abba har duka na zai iya yi.

yace kai naji dadi ai duk a binda kike min sai na fada, saboda baki kula dani yadda ya kamata, ni zanso ma azane ki, su momy ne suka bataki saboda duk abinda ya faru basa ganin lefinki, ko kinada gaskiya ko baki dashi sai agoyi bayanki shi yasa kika sangar ce

   humaira tacika tayi fam da haushin faruk watou shi so yake ya hada ta da iyayenta.

faruk ya kalli humaira yayi murmu shi sannan yace, kuma wai humaira ba kince momy mamarki bace ?
   da sauri tace eh.
yasake cewa kuma ke da bakin ki kikace kinbar min ummi
  eh tasake cewa da shi.
  faruk yace kinga idan kinmin abu haka momy mamarki take goyan bayanki , taita min fada har duka na ma tayi , haka zan hakura da abin ko inaso ko banaso, ummi ko tunda mahaifiya tace dole kema ta gaya miki kiji ko kina so ko baki so, inma takama azane ki Zan so haka.
 

ummice ta kwalawa Humaira kira.
 humaira ta mike da sauri tabar wajen dan ayan zun ta kosa faruk ya wuce, dan ta fahimci faruk akwai abin da ya shirya .

  tashiga ummi tace maganar abinci ne, shinkafa muka da fa, wata kila shi baya so, me aza,a dafa mashi.
   humaira tace ummi zai ci shinka far ai kome su momy suka dafa shi yake ci.
 tace kina nufi abincin gidan kuke ci baki mai girki.
  Sai alokacin humaira ta tuno kuskurenta, tace ai baita cewa namai girki ba.
   Lallai nagano irin zaman da kikeyi , tarbiyan da aka baki kenan, haka kikaga inawa baban ki, to bari baban ki yadawo zan fada mai halin da ake ciki.
 humaira idon ta ya cika da hawaye tace ummi karki fada mai na Bari.

taje ta dauko abincin ta ajiye agefen shi tabude ta zuba mai, faruk ya kalla fuskar Humaira ya tabbatar fada aka mata, bayan yagama cin abinci ,ummi ta dawo ta zauna , tace ashe humaira bata maka girki, su kuma su hajiya aisha suka sa mata ido.

 faruk ya sosa keya yace ummi ai yar lelan momy ce, ita ke shagwa bata.
    tace lallai kuwa zama ki bari ne bari baban ki ya dawo.
   faruk yace ummi inason na koma yau ne kuma gashi baba baya man.
   to ka bari sai gobe mana saika wuce, yaka mata ku gaisa da shi, kuma sai anyi mangariba zai dawo , ai yan zon yamma tayi 5:48 in katafi dare zai maka a hanya.

  Itako hajiya rabi tunda suka shiga bara yin su basu fito ba, bakin ciki ke cin su da dana sani, inama ta bari zainab ta aure faruk.

   hakalin su be kara tashi ba saida su kaga ana shigo da tsarabar humaira, atanfufine masu kyau da turaruka masu tsada


    sai bayan sallah mangari ba alhaji ya dawo tundaga waje lbr ya zo mai cewa humaira tazo, dan haka yaji dadi azuciyar shi yasan yanzun hakilin mahaifiyar ta zai kwanta.

 humaira najin ance alhaji ya dawo ta mike da sauri zata fita , ummi ta dakatar da ita tana fadin karki kuskura ki fita.
   bayan alhaji ya shigo yaji dadin ganin faruk sun gaisa cikin farin ciki, ya tam baye shi muta ne gida , faruk ya tabbatar mai suna lfy.

alhaji yakalli humaira yace humaira angirma tayi dariya ta dukar da kai tace bayan kun manta dani.
alhaji yace aini na hana kowa yazo gara abarki ki natso.
  Ummi dake gefe tace kuma sai gashi bata natsun ba, tunda a inda nalura humaira bata kula da mijinta kwata kwata, dai dai da ruwa dungura masa take.
  alhaji yaji mamaki yace humaira haka kika koma kuma, kai kuma kasa mata ido kana kallon ta, baza ka bata kashi ba.
 
faruk ya dukar da kai yace ai su momy basa bari, shi yasa take yi.
   alhji mikewa yayi cikin bacin rai, yace ina zuwa , zaki gane kuranki.



_*💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞*_


_*84 to 86*_

_*FADEELA LAMIDO*_
_*MMN YAZEED........✍*_


Humaira kuka ta fara dan ta tabbatar dukan ta zaiyi ,dan abba baya wasa, ummi dan Allah kibashi hakuri wlh na daina, bazan kuma ba.
   faruk ko atunanin sa alhj firgita humaira zai yi, dan shi aganin shi humaira ta wuce duka, koma ko za abige ta, ai baza a bigeta da ciki ba, dan haka da yaga humaira ta firgita yaji dadi zociyar shi.


    sai ganin alhj su kayi ya fito da wata sharbebeyar durina sai huce yake ya nufi humaira gadan gadan , ya zuba mata ta sake kara.

  faruk ya zaro ido ya mike da sauri, humaira ma mikewa tayi da gudu tayi bayan faruk  ta cukuikuye shi tanà kuka alhj be barta ba biyota yayi ya kuma daga bulalar zai gara mata, faruk yace baba dan Allah kiyi hakuri ka bar ta , ko sauraran shi beyi ba ya zuba mata ganin da faruk yayi da gaske alhj keyi.yasa shi rudewa , juyawa yayi ,yama humaira runfa, yana fade baba bafa ita kadai bace.

 alhj bebar dukan humaira ba sai da yaga ba ita yake samu ba, faruk kawai yake samu sannan ya bari.

humaira sai kuka take yi dan ma Allah ya tai make ta befi bulala biyu bane yasame ta, amman sauran duk ajikin faruk ya sauka.

    bayan faruk ya sake humaira taje gaban alhj ta tsuna tana rokon gafara, sài da yayi mata nasiha me ratsa jiki sannan yace taje taba mijinta hakuri.

   zuwa tayi gaban faruk ta tsuguna duk da cewa shima akasa yake, tace yaya kayi hakuri na daina bazan kuma ba.


 har ga Allah humaira tabawa faruk tausayi besan haka baban humaira yake da zafi ba da be fada ba.

dan haka yace ba komi humaira ya wuce.

   mikewa tayi ta shiga dakin ummi, dama ummi tuni ta bar wajen, tabar faruk da alhj suna hira.
  koda humaira da shiga dakin babu abinda ummi take mata bada nasiha, kuma tabas nasihar ta shegeta dan jikinta yayi sanyi sosai.

faruk ne ya kalli agogon hannun sa karfe goma saura dan haka yace baba bari na tafi naga dare yayi.

   alhj yace kana tunanin ina garin nan zakaje wanne waje ka kwana.

faruk yace ba haka bane baba , akwai wani abokina da zanje wajensa da safe saina tafi.
   alhj yace sam bazai yiyu ba, ba in da zaka.

 daga murya yayi ya kira auwal yayan humaira, bayan auwal ya shigo alhj yace kaishi dakinka.

auwal yakai faruk dakin sa yadan zauna suka dan taba hira duk da cewa auwal karami ne, befi shekara biyu ba tsakanin sa da humaira dan ko aminu ya girmi auwal nesa, amman haka be hana faruk yayi hira dashi ba.

 zawa wani lokaci auwal ya mike yayi wa faruk sallama ya fita.

  humaira tayi shirin kwanciya ummi tace ta tafi gurin faruk, badan ranta yasoba tafita .

  tana shiga ta same shi ya fara barci mutsin ta ya sashi ya tahi, zama tayi agefe batace masa komi ba.

    gani yayi humaira bata da niyar tashi dan haka yace humaira tashi kije ki kwanta.

   ummi ce tace nazo nan na kwana.
   faruk yace  humaira bazan iya ba ki koma dakin ummi ki kwata, yaya za ayi na kwana dake daki daya agidan nan, ban so ma nakwana ba wlh dan baba yaki yarda ne.

   humaira tace yaya gaskiya bazan koma ba, innakoma ummi fada zata min.

     to muje na raka ki, da sauri humaira ta mike dan dama baso take ba.

   suna shiga bakin kofar yace mata saida safe, ta bude dakin ta shiga, yana jiwo fadan da ummi kewa humaira , au dawowa kika yi.
   tace shine yace nadawo.
    faruk dake bakin kofar yace ummi ni nace ta kwanta anan, ummi ta girgiza kai .

   bayan faruk ya wuce ummi tace Allah ya baki miji me natsuwa ga kunya amman ke baki sani ba, idai bak gyare halinki ba sai asamo mashi wata, kinga lokacin saiki zama yar kallo.

 humaira jitayi haushi ya kamata dan ta tatsana taji ance faruk zai kara aure duk da dai ba wani son shi take ba.

     washe gari faruk da wuri ya gama shirya wa, yana kokari fitowa sai ga humaira da kayan kari niki niki.

    yace nifa bazan tsaya cin abinciba tafiya Zanyi.
   saboda me tace da shi, yau fa baranar aiki bace balle kace zaka aiki

   eh amman inason nakoma gida da wuri.
  to ai in baka ci abincin ba ummi bazata ji dadi ba.
    faruk yace hakane kuma, zubamin to.
    waina ce lafiyayya da kunun tsamiya, ta tura mai gaban shi, yaja ya fara ci, tas ya cinye shi sannan yace humaira idan akwai karamin ,gaskiya ummi ta iya girki.
   
    humaira dake kokari juye wa faruk ragowar wainan tace to malam ba ummi bace tayi nice niyi.

     faruk dake kokari kai waina baki yace kai humaira anya kuwa, ban son karya fah.

   tace to katam baye ummi kaji.

 saida fatuk yaci ya koshi sannan ya musu sallama ya fito humaira na biye dashi har gun mutar sa

    ya bude ya shiga yace to natafi sai na zo kenan .
   
  eh tace tana yake hakora, faruk yace kinata murna makiyin ki zai tafi.

   tace yaya wlh ba haka bane.
  tsayawa yayi ya kare mata kallo ya hada rai yace koma ciki nina tafi


   faruk haka yakoma gida jikin shi babu kwari shifa ko humaira bazata mai wani abuba yana son yaganta kusa da shi.

    su momy na zaune sukaga yashigo wani iri.
  momy tace lfy kuwa ko wane abu ya sami humair ne?

   yace lfy lau momy kaina ke ciwo.
   tace Allah ya kawo sauki, ya ka baro su?
yace lfy lau.

   mikewa yayi ya shige daki, cikin dare kasa bacci yayi sai juyi yake akan gado, dan haka washi gari yana mikewa yadau waya ya kira number humaira , harta katse ba adaga ba, faruk ya kara kulewa.

    itako humaira lokacin da faruk ya kirata, bata daki sai da ta shigo taga kiran dan haka takira shi , har so shida amman be dauka ba.

  dan haka humara tayi tunanin ko yayi fushi ne, nan tafara neman number momy dan ta gaya mata, momy tace a,a kila dai baya kisa da wayar ne

    bayan momy ta kashe wayar saita kirashi bugu daya ya dauka, tace mai inka tashi kazo, lokacin 8:35 na safe.

     yana shigowa momy tace me yasa humaira takira baka amsa ba.
     momy kiran ta nayi taki dauka, kuma ni gaskiya bazan iya barin ta tayi kwana biyar ba nan gaba, gobe zanje na dauko ta.


07014197556✍



***RABUWAR BAZATA***
                      (10)

            ASALIN LABARIN

     Cikin kankanin lokaco Iman ta fita hayyacinta, domin wani irin zazzafan zazzabi ne ya rufeta.
   Abin da ya kara dagawa su Mina hankali shine,  duk abinda taci ko tasha sai ya dawo, ga wani matsanai cin ciwon kai da jiri da yake damunta, wanda ko iya mikewa tsaye bata iya yi sai dai a riketa.
          **           **           **
     Muhib ya kasa zaune ya kasa tsaye, labarin da yaji su Mahmud na bayarwa dazu ya tsaya masa a  rai mutuka, dan wani irin tsorone da fargaba suke shigar shi, domin yasan duk abun da ya sameta shine sila.
    Tausayin yarinyar da dana sani yake yi, domin shima tun daga ranar da abun ya faru yake cikin tashin hankali mara misaltuwa, saboda rashin dacewar abin da yayi, musanman ma ta fusakar addini, yasan ya sabawa Allah mutuka.
     A kullum istigifari yake yi amma sai ya rinka jin laifin shi kamar dada karuwa yake. Yana ganin ya dauki fansar abinda tayi masa.
    Sai kuma washe gari ya tashi da matsanaicin damuwa da bacin rai, saboda wannan shine laifi na farko da yataba aikatawa makamancin wannan a rayuwarshi.
     Yana cikin wannan tuna nine su Munnir suka zungure shi.
     ''Lafiya over tun dazu muna ta magana baka jimu ba?''
     Ya dan waske yace ''Sorry, ban ji bane shiyasa''.
     Mahmud yace ''tuna nin mi kake hakane?''
      Ya dan sosa keya yace, ''i am just thinking about some thing (kawai ina tuna nin wani abune)''
    Muzaffar ya kalle shi yace, ''Nifa na fahimci wani abu''
    Muhib ya ce '' me kake nufi kenan?''
     Ya karasa saman sit din da suke ya zauna yace, ''Ina nufin tun da abun nan  ya faru a social night kake cikin wani hali, kana dai boye mana kawai bayan kuma ka san bama haka a tsakanin mu, saboda duk damuwar dayan mu taruwa muke muyi maganinta gaba dayanmu''.
   Munnir ya amshe da cewa, ''Ni ban ma ga abun damuea ba, tunda ka samu ka dauki fansar abinda tayi maka''.
    Mahmud ya ce, ''Yanzu dai duk ba wannan ba, kayi mana bayanin abinda ke damun ka''.
      Muhib yayi ajiyar zucia ya nisa yace, ''Na san za ku yi mamakin abinda zan fada, to amma har ga Allah ni iya gaskiyata kenan, domin abinda nayiwa yarinyar nan na mutukar damuna, musanmanma rashin lafiyar da takeyi a yanzu''.
   Munnir ya ce, ''To ina ruwan mu, ba ita ta jawa kanta ba, kuma ma in ban da gulma mene ne abun rashin lafiya''.
   Muzaffar yayi saurin dakatar dashi ya ce, ''Ba wannan maganar ya kamata mutsaya mu tattauna hanyar da zamu taimakawa Muhib kawai''.
    Mahmud yace ''gaskiya ne, to yanzu mai yadace muyi?''
      Munir ya ce, dazu a daining hall na ji wasu 'yan class dinsu na cewa, wai gida za a kai ta saboda magungunan da take bukata sunfi karfin hukumar makaranta''
     Mahmud ya ce ''Ya ya za mu taimaka mata da magani, ai ina ganin sai dai mu nemi wata hanyar''.
      Muzaffar yayi ajiyar zucia ya ce, ''Ni ina ganin bamu da wata hanya bayan wannan, ko ba haka bane Muhib? Anata magana kayi shuru.
    Yadan sauke wata kasalalliyar ajiyar zucia ya ce ''To ni me kuke so in ce?''
      Mahmud ya ce ''Kaima sa baki zakayi ayi shawarar da kai''.
     Muhib ya nisa ya ce, ''Eh to , ni ina ganin shawarar da munir ya bada ta yi a matakin farko''.
     ''kana nufin bayan wannan taimakon nan gaba sai mun kara wani?'' in ji Muzaffar.
   Muhib yayi wani dan murmushi mai ciwo yace ''idan ma ita ba zaku kara taimaka mata ba, ni kam ina da yakinin ni sai kun kara taimaka min a kanta''.

Via
¤Sman U.K




_*💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞*_


    *87 to 89*

_*FADEELA LAMIDO*_
_*MMN YAZEED........✍*_



momy tace to madallah Allah ya tai maka, kana da wuyan sha ani babu uzuri kenan, dan ka kira ta bata amsa ba, bakasan meye dalili ba, amman kace zakaje ka dauko ta, to ba dai haka babba ya keyi ba, suna cikin haka yar momy ta sake yin kara, miko mai wayar tayi, ya karba dan ba yadda zaiyi da momy.

    mikewa yayi ya fita yana kokari wayar kunnen sa, muryar humaira yaji tana fadin yaya ina kwana, murya kasa kasa ya amsa .

     ta sake cewa kayi hakuri bana kusa da wayar ne shi yasa.
     cikin fada yace ai dama bazaki zauna kusa da waya ba, tunda ba damuwa kikayi dani ba.

    humaira ta marai raice tace haba yaya me yasa kake cewa haka.

saboda na tabbatar jiya kinyi bacci amman ni kasa bacci nayi , humaira sai juyi nakeyi akan gado, humaira nafison na ganki agida ko zakiyi min komi ba, humaira wai me yasa baki sona ne?

   humaira hankalin ta tashi yayi jin yadda faruk ke magana kamar zaiyi kuka, tace yaya nifa ba na kinka kuma nima jiya ai banyi baccin ba.
     faruk da sauri yace kina nufin kice kema kinyi kewa ta?
   kasa tayi da murya sannan tace eh mana.
    faruk murmu shi yasaki yace humaira zan tambaye ki dan Allah ki gaya min gaskiya tsakanin ki da Allah.

   tace to ina jinka.
    yace humaira da gaske kina sona?
    tace yaya ai kai ma baka taba cewa kana sona ba .
  to indai wannan ne abune me wahali awajena ba, humaira ina mutuwar son ki, sai yanzun nake gane su abba ba karamin gata suka yi minba
    humaira kece irin matar da na dade ina mafarki samu, sai dai naga kamar bana gabanki.
 
humaira tace yaya ba haka bane kariga ka nunawa kowa baka sona sabo da a auren so kayi ba, sai yanzun kuma kadawo kace kana sona, bayan kowa yasan ba sona kakeyi back.
    karki la akari da haka humaira Allah yana iya juya al a mura, ba abun mamaki bane, dan Allah ki watsar da duk wani tunani dake zuciyar  , murun gumi juna.

   haba yaya bayan kowa agidan yasan ba sona kake ba, har ana min guri , wai baka sona nikuma na manne maka.

    ki daina saura ran irin wa dannan magan ganu wannan zancen mata ne , amman su momy ai sunsan ina sonki.
  ba wani nan, ni dai idai kana son nasake jiki na sai ka nuna wa kowa kana sona.
    humaira kina son rashin kunya ta tai yawa ne, baki ganin yanzon ma su momy cewa suke yi bani da kunya, akwai wata ma a office din mu sabo da lbrn ki da nake basu harta fara cewa bani dan kunya.
   Cikin bacin rai humaira tace wacece ita, kuma ya sunan ta
    faruk yayi murmu shi yace sunan ta indeeeyanah.
    humaira tace wlh da zan ganta sai ta gane kuran ta.😜

   basu suka bar hira ba saida kudin wayar ya kare.

humaira kullum da ta idar da sallah subahi zata kira faruk su sha hira wannan hira da suke yi ta kawo sha kuwa agurin faruk da humaira , yadda in ba sunyi wayar ba basa jin dadi, dukkan su biyun.
 

      da haka kwana kin humaira suka cika faruk Allah Allah yake gari ya waye yaje ya dauko matar shi.

     washe gari faruk da ker ya bari tara tayi , ya fito cikin shirin shi na tafiya.

   yana shiga dakin momy yaji momy nawa meena fada.

   faruk yace me tayi momy ?
 
   momy tace wai kamar meena ce take hira da samari, ba damar na aiketa sai ta dade in nayi magana tace wane ne ya tsayar da ita.

   
       faruk ya daure fuska ya rufe meena da fada sai kuka takeyi, daga karshe yace ta tashi ta fita.

      bayan ta fita faruk yace momy to amata aure mana.

    tace wannan yar kankanuwar za,ama aure.
 
   yace momy bata yi kankata ba, in tayi aure sai ta karasa karatun , kamar yadda humaira keyi.

    tace ina sam ai bata ma da samari yanzun ne naga tana neman tasa wasa.

     faruk shiru yayi ya dukar dakai, sai can yace momy meena fa zata girmi humaira dan Allah amata aure.
     
    cikin fada tace wai kai meya dame kane da ita , da kake rokon amata aure.

       faruk yayi murmushi yace yace momy amini na ke so.
      cikin faduwan gaba momy tace wa kenan?
   
     faruk yace nura.

       momy tace nura, nura kuma to dan Allah karka kuma tada maganar nan, ban san alhj yaji dan yanajin lbrn nan to ta zauna kenan, kace ma nura nace yayi hakuri, ya bar maganar , yana zaune lfy da matar shi, me zai jamasa aure yanzun.

       faruk yace momy nura fa da gaske yake yi , da zai bar maganan nan da tuni ya bari, ba ida banyi da shi ba amman ya dage.

      tace kace mishi nace yayi hakuri ya bar maganar.

       faruk yace to , dan sauri yake yaje ya dauko Humaira, amman shi dai yanzun yana son abawa nura meena.

      faruk yayi sallama da su momy ya kama hanya zuciyar shi ciki da farin ciki.

         aguje yake tafiya dan haka nan da nan ya isa , yana faka motar sa saiga auwal ya taho da sauri yana cewa sannu da zuwa yaya.

          yace yauwa sanu auwal tare da shi suka shiga ciki , ya zauna a falo, auwal yace bari na fada musu ka iso.

       humaira ce tafito da sauri, faruk naganin humaira ya mike ,ya bude hannu wanshi, dan haka humaira ta rufe idon ta tafada kirjishi, da sauri ya maida hannuwan shi ya matsata ajikin shi, yafara kai mata simba ta ko Ina, ummi ce ta sawo Kai da sauri ta juya.

         ummi bata Kara marmarin fitowa ba sai da humaira ta shigo tace ummi naga biki fito bane.

           tace ganinan fatowa kin dai gama hada kayan ki ko?

      tace nagama sai dai anty hasana tace na aiko akarban min sako.

         to ai kowa sai dai ki hakura da sakon , tunda ya riga yazo, ummi mikewa tayi ta fito falo .

      lokacin da ummi ta fito auwal ne zaune shida faruk suna hira , faruk ya sauka da sauri ya zauna akasa yana gaida ummi.

          humaira ta fito taje gaban auwal tace yaya auwal dan allah kaji gidan anty ka amso min sako.

            auwal kallon humaira yayi yace dan ubaki ni sa,anki ne.
       faruk yace kai Humaira kuma kake zagi
       yace yaya baka jine wai ni zata aiika
    faruk yace to meye dan ta aike ka ai yanzo ta girme ka ta shi ka tafi.

    bayan auwal ya karbo sakon ya dawo sukayi sallama suka kama hanya , humaira sai kuka take a motar, faruk yayi rarrashi har ya gaji.

     har suka isa gida humaira na kuka idonta duk sun kun bura.
 
    faruk ya bude mata murfen mutar yace ta fito.
   
  cikin kuka tace ni bazan iya tafiya ba.
          saboda me?
wani abune aciki na yake min sukur sukar da karfi a ciki na.

       da sauri ya sun gumi humaira da gudu yayi cikin gida ita.

07014197556✍



_*💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞*_

*90 to 92*


_*FADEELA LAMIDO*_
_*MMN YAZEED..........✍*_


Sukowa su momy suna zaune a falo duk yan gidan suna zaune a falo , har aminu da matar sa samira.

    sai ganin faruk su kayi ya shi go dauke da humaira.
      suka fara fadi oyoyo humaira.
        Itako humaira gani tayi bashi da niyar sauke ta dan haka tafara kokarin kwacewa, faruk kuwa kin sakin ta yayi yana da damatse ta.

      duk yan falon binsu su kai da kallo, banda momy data daga kai sama , samira kuwa bakinta yafi na kowa budewa , shikowa aminu kallon su yake yana murmushi lallai yaya ya kamu.

      hajiya ce tace wai faruk meye haka ne, ka sake ta mana.

      momy tace hajiya bar shi ya gama tsiyaya rashin kunyar shi.
      da sauri faruk ya sauke humaira yace kasa tafiya fa tayi.
       humaira kuwa kusa da momy taje ta zauna.
     bayan su gama gaisawa momy ta kalli humaira tace humaira me yasa me ki har kika kasa tafiya sai an dauko ki?
   humaira kasa magana tayi, sai faruk ne ya bude naki yace, cewa fa tayi wani abu na mata mutsi aciki.
   aminu kwashe wa yayi da dariya.
     faruk ya jiyo ya kalle shi yace dan ubanka ni ka kewa dariya, ina wasa da kai ne.
    Yaya ai kai ne naji kace wai cikin ta na mutsi , to ba mutun bane aciki ai dole yayi mutsi.
       faruk bece komi ba mikewa yayi ya shiga bangaran su.
       meena nagani faruk ya bar wajan ta fashe da dariya tace anty humaira wlh da gangan kikeyi so kike ki zarar mana da yaya.
     
     momy tace meena ki kama bakin ki dan in ya jiki , kashin ki ya bushe agidan nan.
     

     faruk da humaira komawa sukayi kamar sababin amare kuluma suna manne da juna.
     faruk kuwa ji yake  kamar yanzun ne yayi aure dan har wani kima yayi ya kara haske. ansami abinda ake so.
         
      haka zaman su yaci gaba da tafiya humaira har bata son lokacin tafiyar faruk yayi, da zara lokacin tafiyar faruk yayi humaira zata fara kuka.
      Su momy har sun saba duk ranar da faruk ya tafi humaira bata fitowa sai washe gari.
      haka kwanaki suyi ta tafiya gashi yanzun har cikin humaira ya tsofa haihuwa ko yau ko gobe , humaiya da 'ker take tafiya sabo da girman da cikin yayi.
   
       faruk ya kosa humaira ta haihu dan yanzun baya samun yadda yake so , daya taba ta Zara fara nokewa , daga tace bayan ta ke ciwo sai tace kafar ta na ciwo.
        shiko faruk ya riga ya saba dan haka baya iya hakura sai yasan inda ya lallabe ta tabari.

       dan haka humaira ta fara jin tsoron faruk, Dan haka a yau faruk na sakin humaira  ta samu tayi wanka, ta aje mai kayan kari .
      wuce wa tayi dakin momy da niyar baza ta koma ba sai dare, dan tasan indai ta tsaya to da rana ma cewa zaiyi zai kara.

        humaira na shiga dakin momy ta nemi guri ta kwanta tace momy idan yaya yazo nemana kice mai bani da lfy.

         momy tace humaira kenan meye kuma na karyar ciwo, yana takura miki ne dai ko?
      shiro tayi bata ce ko mai ba.
       humaira bata dade da kwanciya ba faruk ya fara sintiri , zuwan shi na uku kenan yace momy wai har yanzun bata tashi ba ne.

       eh bata tashi ba, wai yau she zaka koma ne?
       momy nifa jira nake humaira ta haihu sannan na tafi.
     tace a,a gaskiya ka shirya ka tafi , data haihu za,ama waya, kabar yarinya ta huta.
      momy ce miki tayi ina takura mata.
    tace a,a ni ba ta cemin ba, nice dai na fada ka shirya ka tafi.
     
   faruk zama yayi ya kasa cewa komai , har aminu ya shigo suka hau hira ,

       hayaniyar su ya tada humaira , ta tashi zaune tana kokarin mikewa.
        momy tace kibi ahankali mana saurin me kikeyi.
   humaira zama tayi sai da ta was tsake tukuna ta mike ta fita.
        cikin gida ta nufa ta neme guri ta zauna tana shan iska.
       zuwa cen sai ga samira ta fito, tana ganin humaira ta ya tsina fuska, juyawa tayi ta leka hagu da dama bataga kowa ba,
   Juyawa tayi ta dawo gurin Humaira tace to muna fuka uwar kisisina me kikeyi anan.

   humaira shiru tayi batace komai ba.
     Samira ta kara cewa tunda faruk ya kaiki garin ku ku ka bashi a abinci yaci kuka mallake shi, ya zama kamar wani mara wayau.
    humaira dai har yanzun bata ce komi ba.
  haka samira tai ta gayawa humaira bakaken magan ganu .

     humaira mike wa tayi zata bar waja.
   Samira tace ai dama baza kice komi ba, tunda karuwar uwarki ta koya miki kisisina irin na ka ruwai.
      humaira juyo tayi da sauri ta dawo baya saida taje har gaban samira mamayan samira tayi ta tsuguna ta wawosu kafar samira ji kake tiibbb, ta fadi kasa , duk da haka humaira bata hakura ba, hangon wata ta barya tayi acen gefe dan haka ta nufi gurin da sauri.

       Samira na kwance ta kasa tashi sai ganin humaira tayi ta kinkimo ta barya, nan da nan samira ta saka ihu tana fadin kuzo ku tai makeni zata kashe ni.
     su kuwa su faruk suna zaune suna hira suka fara jiwo ihun samira aminu ne ya fara mikewa aguje suka fito.

    Lokacin da suka fito humaira ta kusa isa gun samira.
     da sauri faruk ya taho ya rike tabaryar yace sake, humaira kin saki tayi , takara rikewa tam.
    Kowa dake gidan ya fito kowa na tofa albarkacin bakin shi.
    sukowa su momy kokarin daga samira suke.
   humaira ko so take kawai faruk ya saketa ta koma gurin samira.
     faruk ya fara kulewa dan haka ya fara fada, yana fadi kina ganin kinfi karfi nane wlh inbaki Saki ba zan mareki, dama baki da hankali ban sani ba, sake tayi ta fashe da kuka, tafara magana yaya wlh wlh bazan yarda ba, sai dai ka kashe ni, uwata fah ta zaga rudewa tayi tana magana tana kuka wani maganar ma basajin me take cewa har muryan ta ya dashi.
     faruk fadi yake to munji kiyi hakuri kibar maganar haka ya isa, faruk gani yayi humaira kamar sambatu take, dan haka yakama humaira ya juyawa su momy baya , yasa bakin shi ya rufe nata dole tasa humaira yin shiru, faruk ya dauke ta cak yayi bangaren su da ita.

 su momy baya sunkai samira dakinta , hajiya taje gaban samira tace samira kece babba ki fada mana gaskiya me ya faru a tsakanin ku?
       Samira tace wlh hajiya ni babu abinda na mata nidai ina ga Humaira tana da aljanu.
    aminu cikin bacin rai yace samira karya kike akwai abinda kika mata , kuma inbaki fadi gaskiya ba wlh zan dauki mumunan mataki akanki, dan bazaki wargaza mana gida ba.

    momy tace da aminu ya woce ya tafi baruwan shi.
haka sukayi sukayi da samira ta fada musu amman tace ita bata san ko mai ba.

    faruk kuwa tunda ya dauki humaira rarrashin ta yake amman bata ma iya magana sai kuka.

    faruk yace humaira wai ke kin manta halin da kike ciki ne, ciki ba gareki haihuwa ko yau ko gobe kina son ki mana asaran baby ne,

    Sai lokacin ta samu bakin magana tace cikin kuka yaya uwata fah ta cewa karuwa, wlh in har nabari bani da amfani.

    faruk ya mike da sauri yace samira ce tamiki wannan zagin.
     to ki kwatar da hankalin ki, bazamu bar maganar ba, dole mu dauki mataki



💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞


       93 to 96

FADEELA LAMIDO
MMN YAZEED



Faruk yasha wiya kafin humaira tayi shiru, fuskarta duk ta kunbura sabo da kuka, mikewa yayi ya duka daidai saitin fuskar ta, yace karki kara kuka humaira, kibar min komai ahannu na, bari naje
 sallah na dawo.

      lokacin da faruk ya fito yajiwo hayaniyar aminu da samira dan haka yadan tsaya, jiyayi aminu na fadin tunda bazaki fadi gaskiya ba ki tattara kayanki ki tafi gidan ku.

        faruk ya daga murya ya kira aminu, aminu ya amsa tare da fitowa.
      faruk yace zo mutafi masallaci , bayan sundawo suna kokari shiga gida saiga samira tafito da akwatin ta zata fita.

     faruk ya kalli aminu yaga hararar ta ma yakeyi.

      faruk ya juya yace ke ina zaki.
      Saida ta share hawaye sannan tace cewa yayi na tafi gida.
  faruk yace   a,a koma gida.
 
   Cikin fada aminu yace wlh in kika  koma gidan,nan sai na karairaya ki, yaya ba ruwanka kabarta ta tafi.

      Faruk ma zafi ya dauka dan ubanka ni kake cewa, babu ruwana , ni abokin wasan kane ,  cikin tsawa yace ke dauki jakarki ki koma gida dasauri samira ta juya dan dama bason tafiya take ba.

     faruk kuwa har suka shiga gida fada yakewa aminu,bayan yagama zagin shi, sannan ya koma mai nasiha.

    ganin yadda aminu yadau zafi yasa faruk jikin shi yayi sanyi.

      dakin momy suka shiga suka momy zaune tana share hawaye, faruk yace momy lafiya kuwa, me yayi zafi haka.
 
       saida ta gama share hawaye sannan tace kun tabayi matan ku me ya hadasu, tunda ni duk irin jansu da nakeyi ajikina sun gagara fada min.

      faruk yace to momy wannan shine abin kuka  dan Allah kidaina.

     dole nayi kuka dan na tabbata indai suka ci gaba da zama haka, kuma kanku rabuwa zai yi, dan kowa cikin ku yana son matar sa .

     In Allah ya yarda haka ba zata faruba, juyawa yayi ya kalli aminu daya hada kansa da gwaiwa  yace aminu jeka Kira samira, shima mikewa yayi ya shiga bangaren su .

     tana shiga ya sameta zaune akasa haryan zun kuka takeyi, zuwa yayi ya tsuguna agaban ta, yace waike haryan zun baki hakura bane, to yan zun me kike son ayi.
   
     da sauri tace so nake abarni na dake ta
   murmushi yayi yace yanzun ke har kika tunani zaki iya dokan samira, samira fa tafi karfin ki , yanzuma da ki kaga kin kadata Allah ne ya baki sa,a
aman ba karfinki ba,

     yasake cewa yanzun ke ko kunyar mijinta baki ji, kika yar mai da mata, kina tunanin in nine na samo anyar dake akasa haka zan yarda ne.

    Jijikin humaira yayi sanyi faruk ya lura da haka, dan haka yace dashi muje dakin momy duk abinda ta tambaye ki kifada mata gaskiya , inkuma ta yanke hukunci kiyi hakuri da shi ko ya miki dadi ko be miki ba.

    humaira kasa tashi tayi sai da faruk ya daga ta .

    lokacin da su faruk suka shigo su aminu sun dade da shigowa.

     momy samira tafara tambaya tayi shuru taki magana har lallashin ta momy keyi amma ta kasa magana.

      dan haka momy ta juwo kan humaira, humaira kuwa tiryan tiryan ta farawa momy bayani tun farkon abinda ya hada su, har na yau inda ta karasa magarnar cikin kuka.

     momy sai da tasaki salati sanna tace samira, yanzun tsakani da Allah wani babbaci nake nunawa a tsakanin ku da har zata kai ga haka, samira batace komai ba, in banda kuka, momy taita mata fada , samira bata da yadda zatayi dan haka tamsa laifin ta.

     Sannan momy ta hadasu gaba daya taita musu nasiha mai shiga jiki.

     Washe gari da daddare humaira tana cikin barci taji marar ta naciwo , tashi tayi da sauri  ta sauka kasa.

     humaira ji take abu nadada gaba tafara tunanin kodai mutuwa zatayi.

    Juya wa tayi taga faruk yana ta sharar baccin sa, tace yaya katashi mutuwa zanyi .
     
     mikiwa yayi da sauri yana fadi meke damunki humaira, ya sauko yazo ya rike ta ganin yadda take murkusu murkusu yasa shi tashi dan yaje yakira momy, humaira rike shi tayi tam.

      Yace humaira sakeni nakira momy kodai haihuwar ce, yayi yayi ta sake shi amman taki sakin shi. gashi lokacin karfe 10:47 pm.

      faruk da 'ker ya kwaci kansa ahannun humaira, yama manta cewa jikin shi babu kaya , haka ya shiga dakin momy.

    momy naganin faruk ya fado mata ko sallama babu , tace yaya ko haihuwar ce.

     tana nandai momy ni ban sani ba.
    mikewa tayi tadau maya finta.

       momy na shiga taga yadda Humaira keyi,tace mutafi asibiti.

     momy ta kamo humaira anty amaryace ta dauko kayan baby

      suna isa asibitin aka shiga da ita labour room.

     su faruk duk suna tsaye ji yake kamar ya shiga ciki.

    momy ce ta juyo ta kalli faruk daga shi sai siglet da gajeran waddo, tace Kai lfyr ka kuwa ahaka ka fito ,  dan Allah ka rufa mana asiri ka koma gida kasa kaya.

       kai momy kibarni bazan iya tafiya ba.
   
      hararar shi momy tayi tace wlh in baka tafiba ranka zai baci.
     
       tashi yayi yabar gun ya koma motar shi ya zauna , ji yake zuciyar shi babu dadi kamar dai wani abu zai faru.

      tunani yayi azuciyar shi yanzun in humaira ta mutu yaya zaiyi , ji yayi hawaye na bin kuncin sa, dan haka yakira aminu awaya ya fadamai suna asibiti  da Humaira.

   aminu yace shine baku tashemu ba.
       muntafi ne arude aminu ko kaya ma babu ajikina.
kaje daki kadauko min kaya na nasaka.
       
        Faruk na zaune
aminu ya shigo asibitin  harda samira da meena aminu ne kadai ya nufo gun faruk, su meena ciki suka shiga.

      ya mikawa faruk jallabiyar da ya dauko masa , faruk ya karba yana kokarin sawa ke nan ya hango meena aguje tana kuka ta nufo gurin su.



💞💞ZAKI GANE KURANKI💞💞


97 to 100

FADEELA LAMIDO
MMN YAZEED........✍




faruk sakin baki yayi yana fadin innalillahi wa,innailaihir raju,un tana kara sowa ta tsaya ta fara haki tana fadin anty ta haihu tana fadi tana share hawaye.

     ai faruk be saurari me zata kara cewa ba, rugawa yayi da gudu ya shiga ciki.

    yana shiga yamu su momy sunata nurmushi anty amarya naganin shi tace to saika bani goron albishir.


      Shiko fadi yake ina take .
     
   momy naganin faruk ta hadiye murmushin ta dan tasan ba kunya gare shi ba.
     yace anty me muka  samu?
      tace mace ce.
yasake cewa humaira dai lfy ko?
  momy ce ta harare shi .
dan haka yabar maganar, bayan angama gyara mejego da jaririyar ta aka basu izinin shiga .

     dukkan su suka dunguma suka Shiva har rige rigen daukan ta suke yi .

     Faruk ko bata yar yake ba so yake kawai yaga humaira dan bebi ta kanta ba, ya wuce wajan humaira.

    humaira ko dama jira take taga gun wa zai fara zuwa, sai taga ya nufo gurin ta yana zuwa ya kama hannun ta ya rike yana fadi sannu da kokari Humaira, ba dai inda yake miki cewo ko.

      Itako humaira kunyan su momy duk ya rufeta dan haka taki yimai magana , tasa kanta cikin kafafun ta.

       Shiko  faruk zama yayi abakin gadon ya shiga daga mata kai yana fadin humaira me ya faru .
   
Meena ko na rike da jaririya sai kallon ta take tana share hawaye, ta bude baki tace yaya aminu yariyar kama take da yaya faruk.

       da sauri faruk ya matso ya mikawa meena hannu ta samai yariyar.

    gani tayi ya rike yarinyar a kar kace tace yaya ba haka ake rike yarinya ba, da saurin shi yace meena zoki gyara min.
     baya meena ta gyare mai, tajuya tana mamaki, ita ta dauka data ce mai be iyaba  dauka ba , zaginta zai yi ko kuma ya kai mata duka sai ta ga sabanin haka.

    acikin daran nan suka koma gida.

washe gari da safe nura yayi sallama agidan su faruk, yana shiga dankin momy ya shiga domin suna dawowa dakin momy aka nufa da ita, faruk yaso abar humaira a dakinta amman momy taki yadda.

   nura na shiga ya samu humaira anyi anyi taba ma yariyar nono amman taki, momy sai fada take , nura ya shigo, yana fadi ina yar tamu take, momy dariya ta saki tamika mai yarinyar.

    nura yace ina faruk din yake ne humaira?

       momy mikewa tayi ta fita , tabar musu dakin, humaira ta bude baki tace nifa yau kwata kwata ban ganshi ba, yana cen yana baccin shi.

      mormushi nura yayi , ya daga waya yakira faruk , faruk daukan waya yace kana son yar nan taka kuwa?

      sosai ma kuwa gata ma ahannu na, kai sauri kafito kar maman baby tayi fushi.

       suna gama waya da faruk sai gashi ya shigo , saida yaje gafda humaira ya zauna yadan ruko ta, yayi murmushi yace ya gajiya.

     tace ai ka manta da ni ka tafi kana barcinka. yace waya gaya miki , nifa jiya na dade banyi barci ba, inata tunanin Ku.

      suna cikin haka su alhaji suka shigo gaba dayan su, har da alhaji usman.

      Nura ne ya mika musu yarinyar banyan ko wannen su ya dauki yarinyar sai alhj ahmad yace to iyayen yarinya kun mata huduba ne.

      nura ya kalli faruk , faruk yamike tsaye yace ba ayi ba, dama ku muke jira.

     alhj yace a,a wane mu, wane suna kuka zaba mata.
      faruk shiru yayi ya kasa magana , alhj ahmad yayi dariya ya mikawa faruk yariyar, yace kayi mata huduba.

      bayan faruk ya karbi yarinyar shiru yayi ya dukar da kanshi kasa yana shere hawaye farin ciki wai shine yau har yana da yarinya, lallai iyaye ba karamin son yaran su suke ba, gaskiya su abba sun mai gata kuma lallai wanda beyiwa iyayen shi biyayya ba yayi asara , yau gashi an wayi gari humaira tayi kane kane azuciyar faruk,
        zuwa yayi ya mikawa nura yarinyar, yace kamata huduba .
yace wane suna kukasa mata?
Kai zaka zaba mata nura yaji dadi sosai amman sai ya juya yace humaira ko akwai sunan da kike so

      da sauri tace a,a

sai da ya gama sannan yace sunan ta nana aisha, kowa adakin yaji dadin wannan suna momy ta samu ta kwara.
    abban yaji dadi sosai dan haka ya fara sa musu albarka, suna cikin haka meena ta shigo, nura yace abba meena fa ta girma amata aure.

     abba ya kalli nura yace ba yanzun ba nura sai tayi karatu.

     alhaji usman yace kasani ko shi ke so.
     abba yayi murmu shi yace inshi ke so ai sai ayi ta karasa adakin ta.

    Nura shiru yayi ya kasa magana , faruk ya lura da haka , dan haka faruk yace eh abba  ayi yana so.

     su alhj sunji dadi sosai dan haka basu bar gidan ba sai da su tsaida ranar daura auren meena da nura.

      ita ko meena dake kukan farin ciki sai ya ko ma na bakin ciki, har ranar suna meena ko  kwaliya batayi ba tana ta kuka tun momy na bata hakuri har ta gaji ta barta.
 faruk ko aranar suna ji yake kamar yaune za a daura mai aure da Humaira , jama,ar da be tara da bikinsu ba su a yau su ya tara , walima yayi sosai
       yan katsina sunzo suna sosai kwana biyu sukayi suka tafi momy ta musu tarba mai kyau ,suma sunji dadi inda suka koma gida cike da tsara ba.

 taro ya tashi lfy  humaira har yanzun tana dakin momy faruk yaso ta koma amman momy taki Bari.

     
nura kuwa yana yawan zuwa gidan wai ko zasu saba da meena , amman meena data ganshi zata shige daki bata kara fitowa sai ya tafi.
   
  akwana atashi ba wuya gashi Humaira har tayi arba,in bayan momy ta gama gyara ta suka dauki hanya katsina aminu ne yakai su , dan faruk tunda ya tafi bai dawo ba, dan haka yace ma aminu ya kaita , shi kuma zai dauko ta.

    satin ta biyu faruk ya je ya dauko su,

bayan sun dawo dakin su suka sauka suka balle sabon amarci, momy karama kuwa haka zasu bar ta taita kuka , tun da momy ta lura suna barinta tai ta kuka , tace to ni kubar min ita intana jin yunwa akwata tasha nono.

          humaira da meena sunci gaba da zuwa makaranta ayanzun haka saura wata daya su gama, kuma yayi daidai da ranar da akasa, na bikin nura da meena.

     faruk ne yazo ya samo humaira adakin ta , yace humaira nazo ne muyi magana dan Allah wata alfarma nake nema.
       
    humaira tayi shiru tana sauraran shi
      yace akan meena ne, kinga biki nata tahowa amman taki sauraran nura , dan Allah kisa mana baki mana tunda naga bata da wata kawa da ta fiki.

          humaira tace yaya ni gaskiya ba ruwana dan ni bana son wannan auren.
        saboda me baki so humaira, ko nura nada wani mugun hali ne?
       a,a yaya halin shi mai kyau ne amman nidai kawai bana sone, saboda koni akawa haka bazanji dadi ba, yaza ai yaya ya rasa da wanda zai yi wa anty bilkisu kishiya sai da meena, ai sai ma tace mun muna funceta, wlh sai dai na zigata.

    faruk yace lallai humaira har kina iya fada, kinga ke kike wannan tunanin amma bilkisu bata nuna da muwarta ba a yanzun haka har ta gama hada mai akwati, dan Allah humaira kitai maka kisan da ace meena ba kanwa ta bace da ni zanje na bata shawara na kuma lallashe ta.
        tace ai yanzuma zaka iya tunda baku da girma , idan an daura na yaya nura kaima sai ka samo taka, tunda ku yan biyu ne
       
    faruk dariya yayi sosai ya lura humaira kishi take taya bilkisu, yace humaira kishin ki yayi yawa fa, ni ai bazan kara aure ba , ni ke dai kin isheni.

        faruk sai da yayi ta lallashin humaira ta amince da buka katar shi .

       humaira taci nasara jawo hankalin humaira inda ta kawo mata misali da ita kanta lokacin da za,a hadata da faruk ,bata sanshi ba besan ta ba haka ta hakura tabi umarnin iyayenta gashi yanzun ji take ba wanda yakai ta sa,ar miji, haka taita jan hakalin ta har tafar dan sakar wa nura fuska.

       momy ko ta gama shirya komai na auren yar autan ta
 
     rana bata karya
su meena ayau suka kammala makaran ta , kuma ayau ne daurin auren nura da meena , faruk da humaira kuma da ankai amarya zasu wuce gidan su dake abuja.

        dan haka humaira da meena komai iri daya suke inka gansu sai ka dauka dukkan su amare ne.

        bayan an daura aure da daddare aka dauki amarya aka kaita sabon gidan nura , ita da bilkisu kowa barayin shi daban, humaira da meena sunci kikan rabuwa dan itama da safe zasu tare anasu gidan.

       Idon ta ja wur ta fito, nura yayi yayi faruk ya tsaya ya rakashi daki amman yace Allah ya kiyaye, salon dai meena ta raina shi.

     washe gari da wuri suma suka daga momy taji ba dadi, gidan sai ya zamar mata kamar kango.

      furuk da Humaira sun isa gidan su lfy, gida ne kerarre nagani na fada sabuwar ra yuwa suka bude ai basu san suna san junan suba sai awannan lokacin.

       watan momy karama goma humaira takuma samun ciki , itama meena ciki gare ta dan wata uku
       
       to sai muce Allah sauke su   lafiya

Alhamdulillah
a nan nakawo karshin zaki gane kuranki dan Allah duk wanda nama ba daidai ba ya femin kusan mutun tara yake be cika goma ba👏🏻👏🏻👏🏻👏


sai mun hadu littafina nagaba
MIJIN MARAINIYA 

✍FADEELA LAMIDO
MMN YAZEED

07014197556



Download Zaki Gane Kurenki Complete Book 1&2