Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
1
By gentle
Lady💃🏽
**--**--**--**--**--**-
Dasunan Allah mai rahama maijinkai"" dukkan yabo da godiya sun tabbata ga mahaliccin kowa dakomai"" Allah yakaramana imani da tsoron sa Allah yabamu ikon kiyaye dokokin sa""
**--**--**--**--**--**-
Kamar dai yanda nafadamaku wannan kagaggen labarine bawai anyi hakan da gaskeba nayi tunanin kawomakushi akan wadansu dalilai Wanda baikarantaba yasamu yakaranta domin akwai darussa dadama wadanda zasuyimasa amfanie nikaina banayishi Dan kainabane nayishine domin wannan yanafaruwa saimu kiyaye duk abunda kaji acikinsa inhar kanadai dagacikin masu irin halin saikatuba kadaina Allah yaganardamu haskiya ameen
**--**--**--**--**--**-
Takai karshen maganar dacewa wannan shine dalilin zuwana kasarnan""
Kaleed yace yanzun wannan matar tana duniya??? Kuma yana zaune da itah??? Khadija tace toyazaiyi kamar Wanda kasan yana tafiya acikin duhu atsammaninka zaihangi abunda yake gabansa tokamar hakane"" kasani dadynka baisan komaiba baisanma tanayiba shima kanshi ba abarsa banzaba ""
Kaleed yace yanzun kuma ido za azubamata bayan kinsan komai bakidauki matakiba
Khadija tace mezanyi kaleed sanin kankane nafadamaka mahaifiyar kawatace babu abunda zan iyah yimata sainakeji kamar nayiwa mahaifiyata
Kasani komai daren dadewa saidubunta tacika banaso nafadi aibunta dan maimunatu tace koda nafada kallon makaryaciya za amun kokuma maitabin hankali Dan babu Wanda zaice zata iyah aikata makamancin abunda ta aikata kaifa wandama kaji yanzun kawai
Shiru kaleed yayi aransa kuwa saisake sake yakeyi"" Khadija tace yanzun kaga kana iyah fara soyayya da kanwarka""
Murmushin gefen baki kawai yayi yamike yawuce baicedasu uffan ba yakusa fita saiga zainab tatashi tayita kwalamasa kirah yayimata banza yawuce bangarensu
Dawoda hankalinta tayi wajensu khadija tana kallonsu da tambaya abakinta Amman takasa furtawa saikuma tajuya dakinta dasauri
Khadija tace aidama nasan duk yaji wannan labarin dole hankalinsa yatashi Amman zuwa gobe zaidawo normal""
Mamar zainab tace Allah yasa"" khadija tace Ameen sukai zugun zugun"" kowa dakalar tunaninsa
Sai dare khadija takoma wajen hajiya harta baro gidan batasake ganin kaleed ba shima baishigo gidan ba saida yasake tambayar hassan danshi haryanzu baigama yarda cewa Sudin basune suka haifeshiba
Saida hassan yasake tabbatar masa ""yasake dabashi hakuri akan yayarda da kaddara itama khadija dakake ganinta halinda tashiga yasoma yazarta naka tundakai babu Wanda yasake bitakanka Amman ita haryanzun anakan so agakarshenta
Kaleed yadago raunannun idanunsa yace kuma duk aikin wannan matarne?? Yace kwarai nan yakwashe komai yasanardashi
Sai kaleed yaji nashima dasauki shiko zaiso ganin wannan mata anya batacikin zuriyar fir auna???
Hajiya ce tashigo falon dasuke tanata danneman fada"" hassan yace wai wannan fadan mariya na menene?? Wayatabaki cikin daren nan"" guri tasamu tazauna tace wazaitabani idanba ita ba
Yarinya saitaurin kan bala i ninagaji ace mutum bayajin hakuri "" kaleed itakawai yake kallo Amman hankalinsa da natsuwarsa sunawajen zainab
Hassan yace tome kuma tayi yarinyarda ko lafiya bata ishetaba"" tace hmm waifa tundazu taketa kuka nayi tambayar duniya tafadamun meke mata ciwo taki saifaman amai takeyi kuma na kumallo Dan bubu komai acikinta
Nibansan inda tatsiro dawannan dabi arba kuma nabata abinci takici"" kaleed baikoji karshen zancenba yamike zuwa bangaren su zainab din
Falon general yasamu kannenta suna kallo yaratsasu zuwa dakinta tana kwance haryanzu kuka takeyi tanajin sallamarsa tayi saurin share hawaye tarufe idonta
Tsaye yayi akanta daga bisanie yace damakinbude idonki dannasan ba barci kikeyiba
Dan muskutawa tayi tace Yaya barci nake fa"" murmushi yayi yace ahakan tokitashi magana zamuyi
Tashi tayi zaune tanaboye fuska" yace kidaina boye fuska nasan kuka kikayi ai gashi ankawomaki abinci bakiciba
Fuska ta yakuna wlh banajin dadin abincinne kawai"" yace idan nace kicifa??? Tace zanci kodabanajin dadinsa
Yace good tomaza tashi kiwanko bakinki kici abinci akwai abunda zanfadamaki yayi maganar yanaa sakarmata murmushi
Batareda musun komaiba tamike tashiga toilet din dakin yabita dakallo kirjinsa yana harbawa""
Bata jimaba tafito"yazuba mata abincin"" Yakoma gefe yana danne dannen wayarsa yakan Dan kalleta tagefen ido jefi jefi
Dasun hada ido saisu sakarwa juna murmushi kafin tafarga hartacinye"" sai yawo da chokali takeyi cikin plate bakomai
Kaleed yace bakomaifa aciki konakara makine??? Saiyanxu takai hankalinta akan gabanta tadan zaro ido taji yunwa sosai Amman bata taba tunanin zata iyah cinye wannan abincinba
Yasauko zaikaramata tace ah ya kaleed kabarshi nakoshi " yace banyardaba ""cikin shagwa babbiyar muryanta datake saukarma kaleed kasala tace wlh dagaske nakeyi nakoshi koso kake cikina yafashe
Yace"" idan yafashe nizankaiki adinkei "" tace Kai Yayana yanzun kanaso cikina yafashe??? Ah ah ainasan bazai fasheba danbabu Wanda natabajin yace cikinsa yafashe dankawai yaci abinci yayi maganar yana jawo kula yaxuba mata bamai yawaba yace oya! Cinyeshi saikisha magani dare yayi yayi maganar yana kallon agogon wayarsa
Tacinye Wanda yazubamata"" tasha maganin sannan yace takwanta yayi mata saida safe sannan yafita tabishi da kallon Kauna"" sunansa takirah ya kaleed"" harya fita yadawo dabaya hannu yadaga mata alamar ya???
Tayi murmushi Cikin jin kunya tace bakafadamun abunda kaceba"" yadan dafakai kinga kuwa namanta Amman kibari saigobe""
Tabata fuska kai ya kaleed kaifa kace danaci abincin zaka fadamun"" yace tokinshirya karbar albishirin??? Tagyada kai cikin murna
Cen kasan makoshi taji maganarsa yace ilove u"" talumshe idonta tabude bayau tasabajin kaleed yacemata hakanba Amman bata tabajin dadinta irin yauba murmushi yayi yace night yakashe mata wutar dakin yafita
Kannen zainab duk sunyi barci "" saisu uku ne kawai""
Yace" sutashi suje sukwanta yakashe kayan kallon dama""kuwa duk sungaji da kallon kamar abun dole yana " kashee kayan suka bingire wajen yasakai yayi hanyar bangarensa
Zainab kam saida yadade dawucewa sannan takoma takwanda danta Dade tanakallon gunda yatsaya
Washe gari kaleed yashiga bangaren hajiya yagaida itah"" ta amsa yace ina Mamar anwar"" tana daki yanzun kuwa tashiga kwantarda su sunkoma barci
Batama rufe bakintaba saiga Khadija tafito tana ganinshi tasaki fara a kaleed ne" yace ah nine ina kwana"" tace lafiya qalau katashi lafiya
Yana kallon kasa yace alhamdulillah"" waje tasamu tazauna sukasoma firah "sai kusan karfe shadaya yace bari yaleka wajen aikinsu tayimasa adawo lafiya
Al amarin lubabatu kuwa" tunda tadawo wajen bokan khairat tareda maganie tajikashi tayi wanka saitasamu dansauki takwanta harbarci yadauketa cen cikin barcinta taji kamar ana kartarta"" tazaburah tamike idanuwanta suka sauka akan kurajenta dasuka sake zama manya manya tamkar wadanda aka sakawa takin zamanie!!!
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
2
By gentle
Lady💃🏽
**--**--**--**--**--**-
Dasauri tasauko akan gadonta tana dudduba jikinta tafaashe dakuka nashig uku meyake damuna"" ??? Haka nabanie wayarta tadauko jikinta yana rawa takamo lanbar khairat
Saida tayanke tasake kirah""aka dauka hello cikin sauri lubabatu tace khairat nashiga uku nakai kaina nabaro"" saikuma tasake fashewa dakuka
Khairat tayi matukar kaduwa dajin furucinta tace menene yafaru Kawata ??? Khairat yazanyi?? Nabani na lalace
Khairat tace kwantarda hankali kiyimun bayanie lubabatu tashare kwallah tace wlh kurajen nan yanda kikasan abincine nabasu sun ninka najiya sau biyar hakazalika tsutsotsin sunkara girma
Khairat tace toyanzu yazamuyi??? Tayi saurin tarar nunfashinta tace kikoma wajen bokan kisanardashi koda akwai wani abun dazai sake taimakamun dashi
Khairat tace shikenan sunagama waya tace haka kurum kisani biyar hanya kullum ina ai banice nace ki kuskureba saikace karamar yarinya saida bokan nan yayita nanatamaki kikace bazaki kuskureba saida Abu ya lalace sannan kidawo kinayiwa mutanee kuka sai hawayen idonki yakare abanzama
Babu inda zanje inazaunenà inahutu taja tsaki
Hmmm kunga illar Kawar banzako??? Tazugata taje wajen boka alokacin tanuna mata itah din babbar masoyiyarta ne" Amman kunga da masifa tasameta tanuna ko ajikinta
Anan inakirah ga wadanda kawaye suke ingizawa acikin masifar bin bokaye kusanie duk yanda kawarki tabaki muguwar shawara bawaima saizuwa wajen bokayeba
Koda yanayin zamanki da mijinki kokuma yan uwansa ko kishiyarki surika zugaki yiwannan yiwannan kekinzama sakarya bakyayin komai da tunani dazaran ambaki shawara aganinki bakida wata babbar Masoyiya kamarta wlh karyane kigwada saudaya
Kicewa maibaki shawarar banza aikuwa Abu kaza yasameni kiganie zatashiga sahun masoyanki dazaran komai yakwabe maki zata tattara tabarki wagari yawaya???
Alokacinda hakan zaifaru zakidade kinayin nadama marar amfanie Allah yawadaran Kalmar danasani Sam batayiba
Duk lokacinda kikaji mutum yafurta danasani akwai Matsala kafin ayi Abu akeyin shawara basai an aikataba kekinada hankali kuma kinsan abunda yadace dawanda baidaceba
Misali kina zaune dakishiyarki zaman lumana kokuma anashirin yimaki acikin kawayenmu akwai gurbatattu wadanda sukeda gurbataccen tunani
Zasuyita zugata ke wlh karki yarda kishiyafa haka kurum "" saitace toyazanyi Kawata??? Sai itakuma tace akwai shawara mai bullewa ninan dakike ganie mai kaunarkice
Akwai wajen malaminda zankaiki"" saitabugi kirji malami??? Nifa banason zuwa wajen malami"" saitamere baki toshikenan kizauna akawota sabuwa dal kiga yanda mijinki zaiyita rawarkafa da itah ke an gama dake tunda kinhaihu kinsoma rage quality"" saitayi shiru tacigaba menene dankinje wajen malam ai Allah yace tashi intaimakeka wajen kwatowa kanki yanci zakije dayawa wadansu tawan nan hanyar suke somabin malamai
Daga malamai akoma wajen bokaye koyan bori itah atata wautar waccen masoyiyartace
Amman masufadamata gaskiya suce tayihakuri komai ainadan lokacine saitaga batada babbar makiyiya kamarta
Idankuma batabaki shawarar zuwa wajen bokayeba tozatace shawararda zanbaki itace kitada bala i da masifa kihanashi kwanciyar hankali haryafasa auren
Idankuma anyi tace kartasakewa amaryar fuska tatayarmata dahankali hartagaji tabarmata gidan"" to idan komai yakwabe tunmiji yana hakuri haryagaji idan yasakeki kina tunanin kawarki zatabaki wani mijin kamarsa??
Kozatabari ki auri mijinta??? Tayiyuma daga ranarda kikasanarda itah ansakeki saikuraba haja Kuma idan aka bibiya ita tanazaune lafiya agidan mijinta kedaice sakarya tadoraki agadar zare kunkuwasan bazatakai ko inaba
Tayiyu kuma tacemaki wlh Kawata karkibari ayimaki kishiya kitada bala I koke ko itah yazabi daya kicimasa kwala saiyazabi daya koyafasa auren koyasakeki
Nasan bazai iyah rabuwa dakeba dakincemasa hakan zaifasa nishawarace nake baki mai amfanie inkindauka tayi maki amfani inbaki daukaba ruwanki
Itakuma idan akai sa a kwakwalwar kifine da itah saitahau kan shawarar ta aikata abayyane atunaninta bazai iyah sakintaba
Saikuma tahau masifa kasakeni inka haihu da uwarka da ubanka kina tsammanin shidin she gene??? Baisan darajar iyayensaba
Idankuma yace tajegidansu yasaketa saitafashe dakuka dominfa tana sonshi saitadora hannu aka tace nabani na lalace nashiga uku yazanyi??? Saiyanzu zatasan ta aikata kuskure tace indatasani batayi hakanba dagabaya kenan sadaka da bazawara""
Saikuga idan taje tasanarda Kawar saitace mantadashi kinhuta dacin masara ai dabakar wahala koyanxu kikadau wanka zakisamu Wanda yafishi tasake zugeta
Zaman gidan iyayen yasoma isarta sannan idanma manema sunfito badai saurayiba sai maimata dayace ko biyu koma uku yazamana kece tahudun
Aganinki kinci riba?? Aidaki isko karama ace ke aka isko cendin dakike dagake sai yayanki itah batada Yaya
Amman tayiyu inda kika koma auren kisaneshi dayara ashirin ko goma jikoki babu adadi kegaki bakida ko dunge kiyita wahala dayayansa duk halinda zakishiga alhakin mijinkine nafari watakilma kisamu mijin yana duka yayita kilmarki kamar jaka kafin ajeko ina tayi baki ta lalace saitasoma fadin danasani dabanyarda da shawarar wanceba ina zamana gidan mijina dayan yarana biyu nahau masifa shiyanzu gashicen harfita yawon shakatawa akeyi da itah niganinan cikin masifa
Tayita danasani wacce batada amfanie har abadakuwa bazata daina danasaniba"" idankuma tagaji gidan akasaketa tasoma kirgar aure kenan tsakaninki da Allah wannan karuwace ko riba???
Kifahimci kawarki maisonki itace maibaki shawarar kwarai "" karkizauna damuguwar Kawa tamkar lalatattun kayan marmarine acikin masu kyau sannu kan hankali inhar ba acire masu kyanba saikuga masu lafiyar suma sun lalacee kamar hakane
Barinayi maku misali da dankalin turawa idan daya ya lalace haryakai yanazubarda ruwa harda tsutsa inhar bakacireshiba ruwansa dasuntabi mai lafiya shima zaikamu kamar waccen
Tomuddin kinada mugunyar Kawa bashakka akwana atashi saita lalataki shawara daya kawai kirabuda itah dakingane halinta tosaikifara yinbaya kidaina shigemata sannu kan hankali harkijaye jikinki da Itah
**--**--**--**--**--**-
Kwana biyu lubabatu taji shiru babu khairat saitasake nemanta tanasoma ringing khairat taka she. Wayarta"" zuwa yanzun ciwo yagama cin jikin lubcy bata iya fita ko kofar waje gashi labila tatafi kano wajen dubo hajiya batajin dadi kuma ranarda zatatafi tasamu dakin lubabatun arufe saboda kullewa takeyi dankartaganie
.
Saidai tayimata magana tajikin kofa"" anasaura kwana daya khadija tadawo labila tadawo
Kaitsaye sama tahaurah tanakiran mom dinta wani mugun doyi taji Wanda yasakata gaggawar toshe hancinta taturah kofar
Abunda tagani yabala in dagamata hankali lubabatu takoma kamar horo jikinta duka kurajene daga itab sai fant Dan kurajen idan tasaka kaya tsikararta Sukeyi
Labila tayarda jaka tafashe dakuka dasauri takarasa wajenta tace momy menene yasameki??? Tayi maganar tanasake kallon jikinta
Aisha
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
3
By gentle
lady💃🏽
Lubabatu yunwar cikintama ta isheta dakyar ta iya buda baki tace banda lafiya"' labila tasoma girgiza kai tace haba momy meyasa baki kiraniba
Dadukkan alamu ciwon nan Yajima ajikinki"" wannan wace irin cutace tamike dasauri dole muga likita cikin gaggawa kaya tadaukowa lubabatu tataimaka mata tasaka tariketa zuwa wajen
Driver takwalawa Kira shikanshi dayaga lubabatu rudewa yayi yace yarlele mene yasameta?.. Labila tasharbe hawaye tace nima wlh bansaniba
Kataimaka kayi sauri kakaini hospital"" yadaga kai dasauri baya yabude mata tashiga tareda lubabatu sai sannu takemata duk ta firgitse
Allah sarki Ashe labila tanasonta hakan taraya aranta saitaji tabata tausayi" sunakaiwa asivitin labila tafito dagudu tayi cikin asivitin
Tasanarda likitoci saigasu da abun tura marasa lafiya akadaura lubabatu akawuce da ita dakinda aka Kaita Karamin dakine nazaman jinyar mutum daya""
Likita yazoda sauri ganin yanda labila duk tahirgice shikanshi abunda yaganie yadaga masa hankali yanafitowa yace lallai takira Usman
Cikin muryar kuka tace bayakasar nan doctor kataimaka banason inrasa mahaifiyata yace dolefa saimijinta yazo dansaida amincewarsa za ayi komai
Labila talalabo jikinta bawaya tamanta tanacikin Jakarta tace toka aramun wayarka saina kiran"" yace shikenan yadauki waya yabata tasaka nombarsa dayake amfani da itah idan yaje kasar waje akacemata kashetake
Tayi tsaki tome yasamu wayar dad??? Tasaka number dinsa ta gida saikuwa tashiga saiyadauka yayi sallama jinmuryar labila tanakuka hankalinsa yatashi
Yace meyafaru labila?? tace mom cebatada lafiya dad yayi saurin Tarar nunfashinta subhanallah yanzun kuna ina??
Ina hospital tareda itah doctor ne yace baza a tabataba saikazo" Usman yace shikenan bani mintuna ashirin ina airport yanzun haka tace to dad saikazo
Taka she wayar Tamikamasa tace gashinan zuwa ashema yanzun yasauka"" ,doctor yagyada kai Karin ruwa akasoma jonawa lubabatu saboda yunwarda takeji kozatasamu kuzari
Ba ashude mintuna talatin ba saiga Usman kamar iska yataso haka yashigo asivitin afirgice" yarasama inda zaibi saida doctor din yaganshi
Yabashi hannu suka gaisa Sam hankalinsa bayajikinsa" yace doctor ina matata??? Batareda yayi maganaba yanuna masa dakinda take da yatsansa baijirah jinkomaiba yayi hanyar dakin labila saikuka take muryanta harta shake"" tana ganinsa tatashi tafada jikinsa dad kaga yanda mom takoma banaso narasata
Hannu daya yasa yana shafar kan labila shikanshi baitabajin tashin hankali irin nayauba "" ya firgita daganin kurajen jikinta duk daya zaiyi kauri dakuma tsayin lubiyar aduwa"" dakyar yasoma rarrashin labila
Kiyi hakuri kinji yata in Allah yayarda babu abunda zaisameta"" inazuwa jayeta yayi daga jikinsa yafita babban takaicinshi daya wani namijin zaiga matarsa menene amfanin wannan yakamata ace akwai mata likitoci masu ilimi kamar sauran mazan tayanda zasurika taimakawa yan uwansu mata idan irin hakan tafaru
Wajen doctor din Yakoma "" yace yanzu wanne taimako zakuimata?? Yace ah to gaskiya tsutsotsin dasuke cikin kurajen sunakan cin sinadarin dake jikinta akalla yanxu sinadarin dake jikinta baiyi daya bisa ga hudun Wanda takedashi Kafin faruwar wannan cutar
Usman yakalleshi ido jawur yace waima taya akai hakan tasameta kodama akwai ire iren wadan nan cututtukan???
Doctor lawal tonikam banida masaniya Amman aikasan yanzun cuwarwatane suke samun yan adam wadanda ba asan dasuba wadansu sune sukejawo Kansu kotabangaren kazanta kocin wani abun"" yanzun abunda zamu iyah mata zamufashe kurajen saimu fitarda tsutsar
Musamata maganie saimu saka kada awajen ina tsammanin idan akai hakan shikenan Usman yace shikenan muje Dan Allah
Kati akabashi yacika sannan aka dauko kayan aiki doctor lawal tareda wadansu nurse biyu mata kowacce Dauke da faranti mai tarkacen kayan aikinsu harda ka'da
Usman yana tsaye akanta labila sawa akai tafita"" dama lubcy tayi barci Amman nawahala Dan allurar barci aka sankama mata
Sukasoma aikinsu idan anfasa kurjin sai Asa kada ashafe ruwan asaka maganin make ciwo sai alika kadar Asama
Haka akayitayiwa duka kurajen ana gamawa sai lubabatu taji sawaba taji kamar anciremata kaya ajikinta Iskan fanka aka sakarmata danciwon yayi saurin shan iska yamake
Sai alokacin hankalin usman yadan kwanta yasa driver yakaishi gida yahadomata tea yasulala mata indomie yawatsa ruwa yadawo hospital din
Da lubabatu tafarka yawankemata bakinta yabata tea tasha sannan taci indomin sai alokacin tasan tadawo lubabatunta
Taji dadi tarabuda masifa tasan nadan Lokacine zatawarke tadorah daga inda tatsaya
Tundahar silar yayan khadija tashiga wannan yanayin wlh saitasa anyimasu kisa mafi munie
Tofa haryanzu batasaki makamaiba duk da wannan jarrabawar data fuskanta saidai kuma Wanda Allah yatserar shine kawai yake gane ishara"" yakuma nunamasu illar aikata abun amisalai
Allah yabamu ikon kiyayewa dakuma nisanta kanmu dazuwa wajen yan bori koyan tsibbo ko malaman zaure harma dana daki idan akwaisu
Usman yakalleta da damuwa aransa yace sannu" tace yauwa waiyaushe kadawo??? Yanisa yauyaudin nan saukata kenan labila takiranie
Doctor yace ciwon nan yadade ajikinki haryasoma cin sinadaran Karin lafiya dasuke jikinki meyasa zakimun haka???
Tunyaushe kikejin ciwon nan Amman kika kasa kirana kisanardani???
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
PART 2⃣
4
By gentle
lady💃🏽
--**--***---***--**--*
Tamurmusa kayi hakuri banaso intayarmaka da hankali gashikuma abunda katafiyi yanada mahimmanci idan nasanardakai nasan zakadawo batareda Kayiba
Yace tosaime??? Aini lafiyarki tafiyemun komai lubabatu gaskiya banji dadiba kiga yanzu ciwon nan duk yaci jikinki dayawa indama tunfarkone baiyi tsananiba todasauki koyanzudai Alhamdulillah
Lubabatu tace tayi hakuri bazan sake aikata hakanba"" yace shikenan bakomai"" nan sukatayin firah harzuwa marece
Dadare Usman yace labila takoma gida shizaikwana anan dasafe saitazomasu da abun karyawa tace itakam bazataje ko inaba zatakwana anan shiyaje gida bataso takoma gida daga itah saimasu aikin gidan tsoro zatajie
Usman yace kinada gaskiya "" saiwajen larfe shabiyu yawuce gida yabar labila anan"" kodayaje gidan kasa barci yayi saida yakirah khadija sannan yadan samu sauki aransa sunsha firah yasake tabbatarmata gobe tabiyo jirgi tadawo gida danyanzu haka yanagida
Tace shikenan Amman baisanarda itah ciwon lubabatu ba"" sukuma acen sunacen suna firah gabadaya gidan mai martaba cike yake dayan uwan khadija harda gwaggo Husaina da yayanta duk sunzo khadija taga na ima maikamada itah""
Sainan nan akeyida su anwar haryanzu gidan babu wanda yasan ainahin tarihin kaleed ranar saiyazama kamarma anayin bukine agidan sarautar
Masarautar tacika makil tunsafe aketa shigowa dakayan alatu Na abinci dasauransu tsarabarda aka yiwa khadija kuwa saiwanda yagani da ita dahajiya kusan raba dare sukai
Al amarin lubabatu kuwa dareyanayi tasoma jin kaikayi acikin ciwon tuntana daurewa hartakasa tasoma sosawa
Duk tacire kadarda aka manne ciwon da itah saigawadansu ruwa sunafita tajikin ciwon kamar anfasa dunge ragowar inda babu kurji ajikinta shima yasoma fitarda wadansu kurajen
Lubabatu batasan sanda takwatsa ihuba labila tana barci taji ihunta Wanda yakarade gabadaya ilahirin asiviti
Duk Wanda baida nauyin kwana wannan ihun na lubabatu tuni yafarkar dashi yazama nazaune
Dasauri labila takunna wutar dakin takarasa saman gadon mom meyafaru
Saiyanxu idanuwanta suka sauka akanjikin lubcy tace Kalu innalillahi wa inna ilaihir rajiun meyasa kika cire kadar mom
Cikin kuka tace kiramun. Dadyn ki labila yafitardani kasar waje wlh bazan iyada wannan bala inba nagajie Cikin kuka take maganar take labila tafita dasauri zuwa Aron waya tasamu mutane sunyi zazzaune wajen wata Nurse taje tasamu Aron waya takirashi
Yana lazumi yajikiran wayarsa yatadakai yakalli agogo dayace karfe daya nadare gabansa yahau faduwa yamike yadauko wayar yanaganin bakuwar lamba labila tafadomasa arai
Yanashirin dauka tayanke kafin yakirah aka sake kira yadauka tareda sallama labila batasamu damar amsamasa sallamar ba tace dad kazo hospital mom ciwon yatashi gatanan saikuka takeyi" yace subhanallah toganinan zuwa
Yakashe wayar key din motar sa yadauka yafito yana kwalawa maigadi kirah shikanshi yayi nisa cikin barcinsa yajiyo Kiran yatashi firgigit yasheko dagudu ganin Usman a firgice yasaka yawartsake idonsa yace alhaji gani inafatardai lafiya
Yace lafiya maza kabudemun kofa yayi maganar yana shiga motarsa yatayar babu halin maidagi yatambayeshi inazashi Amman yasan bazaiwuce maidakinsa ceba ciwonta yatashi
Yasheka dagudu yabude masa kofa yafita aguje baitsaya ko inaba sai hospital din"" ko marfin motarsa baijira yarufeba yashiga ciki dasauri ""yasamu har lokacin lubabatu batadaina kukanba
Yatafi dasauri wajenta yace meyake faruwa??? Tace Usman wlh mugun kaikayi naji saina Sosa shine duk yatulbe ruwa dukadinga fita kalli kuma wadansu kurajen suna fitowa
Usman yadafe kansa yarasama yazaiyi "" yace waini menene musabbabin wannan ciwon?? Nitunda nake bantabajin labarin mugun ciwo irin wannan ba ""
Tayi shiru batace komaiba "" saida yasake tambaya kifadamun please dannasan ta inda zankama kirabu dawannan ciwon
Tace toyazanyi infadamaka tunda banice na azowa kainaba??? Nima haka kawai nafarka naji kwaikayi tayiyu kwarone yacijeni
Yace shikenann yihakuri bari nasa ayimun magana da doctor din idan sai anfita dake kasarwaje to
Dasauri yafita yasamu wata nurse dayake gidan doctor din yanacikin asivitin yace takirashi
Tace gaskiya baijima dawucewa gidaba Usman yace kitaimaka wlh tanacikin wani hali kicemasa nine nake Kira tace to tadauki wayarta takirashi
Tafadamasa yace togashinan tafe "" ruwa yawatsa yasauya kaya matarsa tarakoshi tare sukaje asibitin dama itama tana karatu ban garen likitanci danyabata labarin ankawo masa wata marar lafiya matar alhaji Usman
Tunda taji an ambaci Usman gabanta yayanke yafadi shinefa tabiyoshi danta tabbatarda zarginta shisam Usman haiganetaba tana ganinsa tafashe dakuka tace meyasamu Anty luba ne???
Yakalleta da mamaki yace dama kinsan tane??? Doctor lawal yakalleta yakalleshi yace kodai shine Usman tsohon mijinki kina nufin lubabatu itace matarda kikace tataimaka maki???
Suwaiba tagyada kai Usman shidai kallonta kawai yakeyi bakisake danshi baima ganetaba haryanzu lawal yayi murmushi Allah sarki kingakuwa mundade taredashi maigida nane Amman bantaba kawowa shidin kike nufiba
Usman yace waime yafaru doctor "" murmushi yayi yace bakomai"" suwaiba tace waibaka ganeniba ??? Nicefa suwaiba tsohuwar matarka saiyanzu Usman yagadota yadan bata fuska yace Allah sarki sannuko yakalli lawal yace muje Dan Allah
Tare sukawuce tanabin bayansu harsuka shiga dakin""
Aisha ✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
5
By gentle
lady💃🏽
-- tayi matukar firgita dataga yanayin yanda lubabatu takejin jiki tatausaya mata ita kam batakoma kantaba dan abunda takeji bazaibar tama iyah gane mutaneba
Doctor din yaduba ruwanda suke fita wajen yataye tamkar wacce takone kuma abun Yakoma kamar kuna dabadan shine yayi aikin dazuba dazaice wutace takonata haka abun yayimatukar bashi mamaki
Lubcy takatsemasa tunani dacewa doctor kataimaka karabani da wannan bala in wlh zan iyah mutuwa
Yanda nakeji ajikina kataimaka kaciremun wannan ciwon"" yadago yana kallon Usman duk shisuke kallo suwaiba da labila dakumashi Usman din sunajirah suji tabakinsa
Yanisa agaskiya alhaji bansan mezancewa wannan al amarinba Abu kamar shirin film yanzu ciwonta yanuna kamar takonene harsuna fitarda miyagun ruwa
Tayiyu sosawarda tayine danhannu define dashi"" baidace kubarta tana sosawaba bari nasake wanke mata Amman karkubari tasosa zuwa safe zansa ayi awon jininta muga tayanda zamu bullowa lamarin
Yafita dasauri basuwani dadeba yadawo tareda wata nurse mai duty aka sake wanke ciwon akasa maganie saitaji Dan sauki har barci yadauketa
Saida tayi barci doctor din yajona mata wasu ruwan da allurai wadanda yakesaran zasu taimaka wajen make kurajen sukaimasu saida safe usman yace yagode
Bayan sunfita yasamu waje yazauna yakuramata ido gabadaya lubabatu tasauya kamar ba itah ba rayuwa kenan lafiya qalaufa yabarta amman yanzun yadawo yasameta gatanan dai
Labila ma gefe takoma tabuga tagumi kowannensu dakalar abunda yakesakawa aransa"" hargari yawaye lubabatu bata farkaba barcinta takeshaka
Khadija kam anacen anata shirin komawa Nigeria kaleed tunda safe yatafi gidan yadauki anwar sosai yanason yaron harcikin ranshi tunkafin yasan babansu daya yasan sosai zaiyi kewarsu idan sukatafi
Karfe bakwai nasafe tagama shiri danbataso tayi tafiyar rana motoci kusan guda bakwai akacika za aimata rakiya kamar wata sarauniya
Sunashiga airport akabasu waje ganin motocin mai martaba"" dama an gama shiryamata komai saibatun shiga jirki dansaura mintuna goma yatashi
Tayi sallama dasu tana kuka maimartaba yahadata dawata kuyanga zaharau dantarika taimaka mata da yaran tayi godiya sosai sukayima addua dafatan Allah yatsareta daga sharrin mutum da aljan
Tayita godiya jitakeyi kamar kartabar danginta yan uwa masu dadi"" kaleed yanagefe yana kallonta"" dasun hada ido saiya saukarda kansa
Matsawa tayi kusadashi tace kayi hakuri yayansu nasan kanajin wani Abu azuciyarka tayiyu haushin mahaifinka kakeji dukda kasan bashida laifi
Nidai inasake baka hakuri amadadinsa kayi hakuri naba hajiya number ta saika karba komai kakeda bukata kasanardani insha Allah zanyi kokarin ganin naturomaka dazaran angama komai zansanardakai koma nazo dakaina mutafi tare
Baice mata komaiba tajuya tawuce zainab tanakallon yanayinsa yasauya saitaji wani iri kallonta yayi yakawar da kansa gefe Sam bazai sanarda Zainab damuwarsaba
Yanaso saiyaga mahaifinsa tukun duk abunda zaiyi inhar babu ubansa awajen aidasauransa"" harjirginsu khadija yabace Asama kaleed baisaniba yayinisa wajen tunani
Muryar Zainab yaji tace ya muje tayi maganar tana zungurarsa da kafada "" yadansaki murmushi yace meyasa zakitureni inda nafadi kumafa???
Ta kwalalo ido 😳faduwar lafiya Yayana gudanawa nake dazan iya tureka saikace Wanda bayacin abinci🙄
Dariya yayi maidan sautii tace waiyaushe sukawuce??? Yayi maganar yana kallon gefensu dabaiga duka moto cin gidansuba
Tamere baki yaushe zakasan suntafi kanacen kana bakin tunaninka tamurguda baki daidai sunkai bakin motar yabudemata tashigà shima yazagaya mazauninsa ya zauna
Yana fuskantarta yace waye yafadamaki tunani nakeyi??? Tace baga zahiriba naganie ninarasa gane kanka tunsanda Anty khadija tazo kasauya kwata kwata
Sam kadaina sakemun fuska damekakeso inji da soyayyarka kokuma dakyaluwarda kakemuñ???
Dankulanin dakakeyi inàjin sanyi araina kadaina saigahawaye sharr kamar anbude fanfo kaleed yakuramata ido yanaji kamar yajawota jikinsa ya rarràsheta
Amman babu halinyin hakan danzai iyah shiga wani yanayin dakyar ya iyah furtamata Kalmar sorry
Tadago jajayen idanuwanta takafeshi dasu tace menaji kafada ya kaleed hakurifa?? Atunaninka Kalmar hakuri zata iyah tasiri azuciyata??? Inazargin anyama bakasoma soyayya dawataba???
Ninakasa fitarda miji saboda soyyyarda nakeyi maka duk danasan kayimun nisa dankoda babu maxa aduniya bazaka taba aurenaba
Kaleed yace injiwaye yafada maki??? Karkiyi mamaki nangaba zamu iyah zama miji damata
Murmushin yake tayi tace hakan zai iyah faruwa ammanfa ashirmen tunani ko mafarki Dan babu inda natabajin Yaya ya auri kanwarsa
Kaleed yace inamai tabbatar maki za afara akanmu kisa wannan aranki watarana zansake tambayarki yakika ganie tabbas saimunzama miji damata wannan alkawarine yayi maganar yanatada motarsa
Baki sake take kallonsa danganie takeyi kamar yazare a ina yatabaganin wannan kwamachalar uwadaya ubadaya
Saikace wadansu jahilai aiwannan ko ajahiliya dakyar idan anyi hakan"" nikam nace anyikam tunda harma zamanin jahiliya DA zai iyah yingadon uwarsa idan mahaifinsa yarasu yadauki matar wacce tahaifeshi acikin gadon abunda akabarmasa
Lokacinda mata basuda wani yanchi saikuma shima yacigaba dakwanciya da itah zuwan musuluncine yahana wannan akayiwa mata gata Allahu Akbar
Allah mai iko Hakika musulunci bakaramar gata yayiwa mataba gashi yanzun saida kudi ake daukarmu
Tunda sukahau hanya baisake cewa komaiba saidai jefi jefi yakandan juyo yakalleta danyasan tana nan tana saka maganarsa acikin zuciyarta
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
6
By gentle
lady💃🏽
Itakuma taki takalleshi harsuka kai gida yana yin fkng din motar wajen da ake ajiye motoci "
Zainab tabude kofar tawuce yabita da kallo sannan yagirgiza kansa ita bakin gaskiyarta soyayya yakeyi
Aikoda ma iyayensu daya bazaitabayin soyayya dawataba koda yayima bawaidan xatakamo kafar sonda yakeyiwa Zainab ba
Saidai tasamu Kalar nata yafitarda rayuwa da aurema waje kusa ashedai soyayyarda sukeyiwa juna bata yan uwantaka bace soyayyace ta gaskiya
Shikanshi yadade yana mamaki yanda yake jin zainab aransa fiye daduka sauran yaran gidan"" idan sunatare bugun zuciyarsa har tsananta bugawa take
Murmushi yayi yashafo sumar kansa zanbaki surprise bazanbari su Abba sufadamaki komaiba har ayi auren gobe zansanardasu dankarma sufadamata idansukaga tashiga damuwa
Dariya yayi daya tuno da kishinta"" akansa akwai watarana dasukaje kanti siyayya dashi da yaran gidan harda Zainab
Sunsoma jidar kaya suna zubawa akwando saigawata kyakkyawar cika tabiyo tawajensu tunkafin takawo zainab tasoma kare kaleed duk gefenda yarinyar tayi saitaje takareshi dankar yaganta ko itah taganshi""
Shisam bailuraba saida yarinyar tabar wajen sannan tacigaba da diban kayanta"" wani turare yaganie mai kyau kwalin tiraren yaburgeshi
Yakarasa yadauka yana dubawa kamar daga sama yaji ankirah sunansa wanake ganie kamar Prince??? Yajuyo da kallonsa wajenda yaji ankirashi yasaki fara.a
Khairiya kece???kokuwa" tasake sakin fara a tace nice wlh yagidan yakwana dubu"" yayi dariya dubu kuma
Tarausayarda kai ah mana kamanta rabona dakai tunda nabar skull dinku yace hakane dama nangarin kike???
No wlh nazo wajen mama nane"" ina zaune abuja ne gidan mahaifina lokacinda nabar makaranta mamana sukasamu sabanie da babana shine tace nadawo gida
Kaleed yace toya karatun??? Tace nagama ai yanzun ina aikine"" yace Masha Allah sai aure ko?? Murmushi tasaki tace in Allah yaso katayani addua insamu kamilin mutun
Yace Allah yatabbatarda alkhairi tace Ameen zainab tanakaryo kwana tayi arba dasu tazo fuuuu kamar kububuwa tashiga gabansu tace ke malama menene hadinki da Yayana,??
Batajira tabata amsaba tacigaba tundazu naganki wato dukda kareshi danayi dankarki Ganshi dayake kedin manyace saida kikabiyo nan hanyar🙄
Khairiya kam tasaki baki saida zainab takai karshe takalli kaleed tace Prince wacece wannan?? Murmushi yayi yace kanwatace sunanta Zainab
Kiyi hakuri khairiya tanada matsalane"" tace ayya sorry fa Yar uwa"
Wani mugun kallo tawatsamata khairiya tasaki murmushi takalli kaleed tace Prince kabani numberka murika gaisawa
Yace bamatsala khairiya sakamun taki zankirah yasaka hannunsa aljihun wandonsa nabaya daniyar dauko wayarsa"" aikuwa zainab tafinciko hannunsa tajashi
Yace Zainab menene haka frnd Dinacefa"" ko kallonsa batayiba harsuka kai wajen motarsu gabadaya wajen su ake kallo barin ma khairiya
Suna kaiwa tasaki hannunsa dakarfi taace ya isah haka ya kaleed ya isah dame zanji darasaka danayi har abada kokuwa da kishinka nibazan hanaka yin soyayya ba tunda banda mafita akan hakan Amman banaso kayi agabana
Idan harkasan in munfito yawo yammatanka zakarika kulawa kadaina zuwa dani zan iyah kauda kaina akan komai Amman bandakai
Shi gaskiyar ma tahanashi magana murya cikin sanyi yace haba zainab kiyarda mana wlh skull kawai mukayi da ita bawai soyayya mukeyiba
Murmushin yake tayi tace naga alama ai tunda hartake Neman numberka karkamaidani yarinya mana aini nasan yanda ake soyayyya
Tajuya zatabar wajen yasha gabanta inakuma zakije???
Batareda takalleshiba tace gida zanje"" yace kayankifa kakara kabata ninayafe
Kakoma wajenta idan kungama siyayyar saika Kaita gida
Taraba gefensa tawuce tana sharar kwalla wannan wace irin masiface soyayya da yayanta uwadaya uba daya""
Kaleed yabita dasauri Amman taki tsayawa jitayi ankirah sunanta tadan Dakata saitaga wani saurayin tane mansir yanasonta sosai Amman duk sanda zaimata magana bata tsayawama ballantana ta sautareshi
Yanxu kam tayanke shawarar saurarensa kodan tacire kaleed aranta murmushi takirkiro tace mansir kaine '"
Yakaraso wajenta yana fara a jinyau haryasamu takirah sunansa yace ranki yadade nine"" daga inakike haka kedaya
Tashafo fuskarta tace wlh siyayya mukazo dayan gidanmu"" yace kungamane tace ah ah sunaciki nikaina yake ciwo gida zanje
Yace sorry my.Lady tomuje nakaiki gidan tace nagode suka karasa inda ya aje motarsa yabudemata gaba tashiga shima yazagaya mazauninsa yatada motar sukawuce
Duk wannan abun akan idon kaleed akayi nantake idanuwansa sukasauya launi daga farare zuwa jajaye tsabar kishi jikinsa har ciccirah yakeyi
Dasauri yafada motarsa yaja yabi su abaya
Yama manta tare sukazo dakannensa "" Sam basumasan yanabinsu abayaba harsuka kai gidan bayan yayi fkng yafito yabude mata kofa tafita haryanzu murmushine akan fuskarsa yaujinsa yakeyi kamar angafartamasa"" waishine yau har Zainab tashiga motarsa
Tace zanshiga gida indan kwanta nagode" yasake washe baki babu damuwa Allah yasauwake tace Ameen tawuce abunta yabita da kallo hartashige gidan
Kaleed ne yashigo da motarsa atsiyace kogama tsayawa batayiba yafito fuuuu yanazuwa yadaukeshi da mariii shi hankalinshi yana kan kofarda zainab tashiga yana tunani baimasan dazuwan kaleed dinba
Hannunshi dafe dakumatu yajuyo da mamaki yaga wanne mai tsautsayinne yakai hannunshi a fuskarsa sukai ido hudu da kaleed yashiga rudani danbaimanta abunda yama wani akan zainab ba mugun duka yamasa saida aka kwantardashi hospital
Aisha
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
7
By gentle
Lady💃🏽
Tuni yahade wasu yawu yasauke hannunsa daga kan kuncinsa yabuda baki daniyar yin magana kaleed ya chachumo wuyan rigarsa
Yace yausaika fadamun meyahadaka da itah"" yace bakomai sultan kasakeni mana muyi magana yayi maganar yana kwakwale hannuwan kaleed dasuke shake awuyansa Amman yakasa danmuguwar shaka yayimasa..
Idanuwansa harsun soma sauya launie masu aikin gidanne suka sheko dagudu zasu rabasu wani mugun kallo yawatsamasu take kowannensu yaja baya
Dan abunda sukaganie acikin idonsa yabala in basu tsoro kowayasan kaleed baruwanshi da fitina dazaran Kuwa anga yanafada tobashakka wanine yataba zainab..
Sunyi cirko cirko anrasa wazai kwaci mansir kamar daga sama Allah yakado hassan gidan ganin shi yasa maidagi yasheka yafadamasa sultan zaiyi kisan kai
Dasauri yakaraso wajen yace kai sultan kanada hankali kuwa??? Kasakeshi nace yazaka shakeshi haka ko nunfashi bayayi cikin huci kaleed yasakeshi yanunashi da yatsa yace wannan yazama gargadi Na nafarko akanka wlh duk ranarka kasake yimata magana bamawai saika dauketa amotaba kallontama idan kayi saina nakkasaka idan ka kiyaye katsirah da lafiyarka yawucee fuuuuu
.gabadaya suka bishi dakallo haryashige gidan sannan hassan yajuyo wajen mansir yace Kayi hakuri kaji sultan bayaso yaga kowa dakanwarsa yanada zuciya zai iyah yinkomai yafada
Kahakurah da itah gamata nan ko acikin gidan nan kowani gurin kasamu kafadawa mahaifinka yasanardani zantsaya maka danganin kasamu.
Mansir yayi murmushi yadan gurfana yace nagode Abba Allah yasaka da khairan nizan wuce yashiiga motarsa yana sake matsa wuyansa.
Maigadi yace aidole kamatsa wuya wannan gargadin aihar abada bazaka manta dashiba
Kaleed yanashiga gidan bangaren zainab yawuce yaturah kofar dakinta dasauri zaune take tahada kai da guiwa sai hawaye takeyi narashin dalili..
Jin anturo kofa yasa tadago dasauri tsammaninta mom ce saitaga kaleed saurin kawarda kanta tayi gefe yana kallonta yatako har inda take yaduka cikin kaushin murya yace abunda kikai kin kyauta kenan?.? Tace mekuma nayi??? Yace waye wancen saurayin???
Tayakuna fuska wai mansir??? Wani mugun kallo yamata bandamu dasanin sunansaba sonake naji dangantakarki dashi dahar zairage maki hanya kuma keharkishiga motarsa
Batareda tsoron komaiba tace saurayinane"" yazaro ido wat??? Tace saurayina tana murguda baki"" kaleed mikewa yayi yace kenan kina sonsa??? Tace dabanasonsa aida baxanshigo motar saba
Kaleed yagyada kai dakyau nixakiyi wulakanci agabana zakice kinason wani katon banza hannu tadaga masa tace ya kaleed katsaya iyah matsayinka kai yayanane wannan ba huruminka bane bakada damarda zaka takuranie nice nakeda damar zaben mijinda zan aurah kuma mansir yayimun shizan aurah
Kamar kaleed yakwalla ihu yaji saukar maganarta kamar ansoka masa mashi akahon"" zuciyarsa yaruntse idanuwansa sannan yabude dabadan zainab ce tafurta hakan da bakintaba dawanine wlh kowaye yau saiyakwana gadon asivitiii
Iska yahurar tabakinsa yace zainab dabakinki kike sanardani iyah matsayina??? Kodayake ba laifinki bane laifin wancen Dan iskan saurayin nakine kuma nagode kije ki aureshin din nima bandamuba yaja tsaki yawuce fuuuu hannu tadaga dasunan takirashi kuma saita fasa
Komawa tayi saraf tazube kasa kamar kayan wanki tafashe da kuka meyasa nace haka meyasa nacehaka""
Zuciyata meyasa bakida hakurine" ya kaleed bai chanchanci haka daga gareniba komawa tayi takwanta tacigaba da kukanta harbarcin wahala yadauketa
Kaleed saidai yabawa driver key yace yadauko yaran danbayajin zai iyah driving acikin wannan yanayin
Bangarensa yatafi yafada saman kujera maganganun zainab kawai sukemasa kuwwa akwakwalwa "' yarasa yazaiyi yaji dadi tabbas saiyajima wannan gayen duk sanda idonsa yahadu dashi
Tsaki yaja waimezaisa indami kaina ba itah tace tana sonsaba ni menene nawa aciki??? Wata zuciya tace saboda kana sonta
Saurin girgiza kai yayi yace wannan soyayyar karyace karyakike zuciyata meyasa zakiso abarda kikasan taharamta agareki kitsaya iyah matsayinki banason kina wuce gona da iri
Jiyayi kamar ana mintsilar masa zuciya yadafe kansa kamar yafasa ihu yasoma kiran innalillahi wa inna ilaihir rajiun sannu sannu yasamu zuciyarsa ta danlafa"" yatashi yawatsa ruwa yawuce masallachi
Daga kaleed har Zainab saida sukayi kwana dayinie basuci abinciba kaleed Sam bazai iyah fushi da Zainab dinsaba tunranar baisake shiga cikin gidan ba saiyau
Harya gama zamansa baiga wurgawartaba hardare su mom sunyi kamarma basusan sunayiba" "" washe gari dasafe dayashiga gidan bayan yagaida su yamike zaifita hassan yatsaidashi
Yakoma yazauna kansa yanakasa kiran sunansa yayi sultan" yadago Na am Abba """ yace waikai menene matsalarka da kanwarka
Kaleed yasaki murmushi yace bakomai abba "" murmushin su yayi namanya yace itama hakan tace amman nalurah dakai da itah bakwacikin walwala hardai itah kwananta biyu banda ruwan tea batashan komai gashinan yau tatashi sai amai taketayi yanzun doctor yabar gidan nan yasaka mata karin ruwa ""
Dasauri kaleed yadago kansa yace zainab din"" amman meyasa ba afadamunba "" mom tace waye zaifada maka bayan kanata fushi kogidan nan rabonka dashigoshi kwana biyu
Mikewa yayi yawuce haryana hadawa da sauri "" sukabishi da kallo hassan yace kinga abunda nadade ina fadamaki
Wadan nan yaran soyayya sukeyi dankawai sunsan babu aurene atsakaninsu suke kaucewa Amman zukatansu sunsan gaskiyar lamarin
Nidai dazakibari kawai musanarda shi gaskiya kada mushiga tsakanin soyayyarsu tace me kake so kace malam Amman kasan sarai inhar yaron nan yasan bamune muka haifeshiba zaishiga tashin hankali
Hassan yatari nunfashinta yace wannan dayake ciki batashin hankali bane??? kinsandai karfinda soyayya takedashi axuciyar Dan Adam
Rashin iyayensa zaiyi masa sauki akan yarasa soyayyarsa tayiyuma zaiga iyayensa "" tace Kanada shedarda zaka bayar wacce zaigane iyayensa da ita
Shiru yayi tace tokaganie kawai kazubawa sarautar Allah ido muga yanda zaiyi inhar zainab matar sace Allah yasaka iyayensa su bayyana
Idankuma ba aure atsakaninsu mubar maganar nan kamar yanda mukabarta tunfarko kaiyagyada yace shikenan Allah yazabamana abunda yafizama alkhairi
Kaleed yanakaiwa kofar dakinta yaturah kofa yashiga da sallama idanuwanta rufe suke kamar tana barci Amman hawayene suke sauka gefen kumatunta.
Tarame kamar wacce tayi ciwon shekara anciremata Karin ruwan ahankali yataka zuwa saman gadon yazauna
Tunsanda yashigo kamshin turarensa duk yagame dakin wata natsuwa taji tasaukarmata
Sunanta yakirah Zainab bata amsaba shima baidamu data amsaba yace am so sorry"" saikuma yayi shiru" zuwa sudewar seconni yace please my sister""
Saiyanzu tabude idonta tadorasu akan fuskarsa tace sorry for wat?? Yacije lebensa nakasa yace Zainab nasan kinsan akanme natsani naganki cikin damuwa
Murmushin gefen baki tayi tace ada kake gudun haka ya kaleed kasan natsani naganka dawata komai zakayi kayi amman bagaban idonaba
Tunfarko Kaine kasabamun dasonka kasan bazaka daureba meyasa baka jayeni daga jikinkaba tunkafin nafara sonka nadade ina kyarar zuciyata Amman saitacemuñ nahakurah ita taga Wanda takeso
Wlh dadayanda zanyi nacire zuciyata danayi tuntuni dankawai nabar wannan shirmammiyar soyayyar Mara kangado da tushe inama zam mut"" bakinta yarufe dasauri yace karkice haka idan kikace haka nikuma mezance zainab???
Nayarda da maganarki nine nayi wauta danajaki jikina Amman nikaina bansan ya akai hakan tafaruba yaran gidan nan babu Wanda nakeji ajikina sama dake
Nabarwan nan akan kodan kece kanwarda nasoma samu Amman zuciyata tafara karyata hakan hartakai nakanyi munanan mafarkai akan alakata dake wannan shiyake sake ingizanie akan tubalin soyayyarki
Zainab wlh babu abunda yake tsakanina da khairiya kiyarda dani kinsan bazanyi maki karyaba dankawai nakare kaina
Wannan bahalina bane dakinji firarmu da itah babu ta soyayya kawaidai karatu mukai tareda itah shekararmu daya acen tabar makarantar
Lokacinda nayi rashin lafiya kullum itah take kaimun abinci hospital harnawarke kokadan batataba nunamun tana sonaba matsayin Yaya tadaukeni dantace mamanta itah tafara Haifa tanason yaya Wanda zairikayi mata fada idantayi madaidaiba !!
Danhaka kikwantarda hankalinki indai kaleed dinkine dagayau ko abun hannun mace bazanciba inhar bayan gidan muba kowanda yafito daga hannunki hakan yayimaki
Cikin ido yake kallonta itama shitake kallo wadansu kibiyoyine suke fita tajikin idonsa sunashiga idonta
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
8
By gentle
Lady💃🏽
Saurin sauke idanuwanta tayi yajaye hannunsa daga bakinta yace mom tace kindaina cin abinci"" tagyara kwanciyarta tace aikaima haka""
Yajuyo dakallonsa wajenta yace wayafadamaki banacin abinci" tace gazahiri naganie duk karame ""
Murmushi yayi yace aidolene kinkuwaji yanda naji maganganunki??? Aranar wlh nafison asa sabuwar wuka ana yankan naman jikina tsoka tsoka da naji wadan cen kalaman saura kadan nahaukace
Tace nashiga uku hauka Yayana?? Yace sosai kokina mamakin hakanne?? Batace komaiba to indai har mamaki kikeyi tokigwada watarana kiga idan ban haukaceba
Tace bama zansakeba ya kaleed banaso ka haukace yace dagaske??? Tagyada masa kai tana murmushi
Yace tashi nataimaka maki kiwanko bakinki kici abinci bamusu Kuwa tatashi yarikata yakaita toilet tawanke bakinta sukadawo dakin
Yazubamata abinci yanabata abaki sunafirah kafin dare da kaleed da zainab sunware kamar basuba tundaga ranar kaleed baisake gigin yiwa wata maganaba idan sunatareda zainab
Inma yahaduda wacce yasani sauri yakeyi yaboye karma taganshi
********
Yasaki murmushi ya laso busassun labbansa babu shakka saiya razana Zainab idan yahada wannan planning din Dan ihun murna yayi sannan yafito motar yabi sahunta danya rarrashi abarsa
**--**--**--**--**--**-
Khadija koda daya darabi tabuga suna airport din kaduna bayar Usman takirah tayita ringing ba adaukaba takirah ta labila mahaka
Mamaki taji sosai to duk suna ina??? Sake gwadawa tayi Amman basu daukaba karshe saidai sukadau tashar mota takashe kayansu da itah da zahara.u zuwa gida"" ana saukardasu tabashi kudinsa "" maidagi yazo dasauri yasoma jidar
Kayanta yanashiga dasu cikin gidan "" sauran kayan Zahara.u tadauka suka karasa ciki da sallama suka shiga khadija kam gabanta saifaduwa yakeyi
Maigadi zaifita takirashi yajuyo tace ina mutanen gidan suke??? Naga duk yayi kurah??? Yace suna asiviti Amarya
Tayi saurin tarar numfashinsa tace asiviti waye baida lafiya??? Yace hajiyace wlh Amarya idan kika ganta saikin tausaya mata takoma kalar tausayi nidanaganta wlh tashi rugawa nayi dan kamanninta gabadaya sunkoma na aljanu
Hannu khadija tadaga masa bawan nan jawabin nasakaba wanne asiviti suke""??? Yace ai hajiya muhd yana nan bari nakirashi saiyakaiki
Tace to kayi sauri tasaka zahara u tagoya anwar sukafito muhd din haryafito yabude mata baya sukashiga yatayarda motar zuwa asivitin
Lubabatu kuwa tundare da akawanke ciwon nan batasakejin kaikayiba saida safe anagama sallar asuba tasoma fizge fizge acikin barcinta sakamakon wani mugun mafarki datayi
Tanacikin daji tanagudu wadansu namun jeji sunbiyota cikinsu harda masu tashi sama cikibis tayi dawani wagegen rami fadinsa zaiyi fadin kofar gari zurfinsa kuwa zaiyi gaba ashirin
Yanaci dawuta balbal wutar tayi harso harsama dawani zaimatsa kusa dawutar ba shakka wannan wutar zata daye masa fatar jikinsa saboda bala in zafinta bama saika shigaba
Faduwa tayi tafasa ihu tana Neman agaji daga damanta wutace hagunta kuma gawadan nan mugayen halittun kowanne yabude wagege bakinsa
Lubabatu takwamtsa ihu tace bakowane awajen nan ??? Ataimakeni wazai taimakamun"" wadansu kananun yara taganie zaune suna wasa Amman babu alamar tsoro atare dasu kamarma basuga wadan nan hakittunba dasauri tamike tatunkaresu hartana kirewa tana faduwa
Gabansu tafadi guiwa kasa tana rusar kuka tace kutaimakeni zasu kasheni taresuka dago ido suka kalleta saisuka bushee da dariya gabadayansu dariyarsu tasoma amsa kuwwa acikin jejin wadan nan miyagun namun jejin suka sauka kasa Suna kallonsu
Lubabatu tasoma jadabaya dan dariyarsu tasoma tsoratata zuwa kamar mintuna biyar suka tsaya da dariyarsu take sukasoma magana
Ke axxalumace ke macuciyace Ashe kina tsoron mutuwa??? Dakina tsoronta dabaki aikata miyagun laifukanda kika aikataba
Kisani ranar bakincikin ki zatasoma dagayau duk abunda kikadade kina shukawa lokaci yayi dazaki girbeshi da hannunki yanda kika cutarda babanmu kema zaki dandani kadan dagacikin abunda kikayimasu
Dagake har bokanki karshenku yaxo mune zamuyi ajalinku bake bawarke wannan ciwon harkimutu sannan bakar azabarda zakitarar akabarinki talunka wannan dakike ciki saudubu zakiyi mutuwar wulakanci bayan kingama tonawa kanki asiri duniya tayi Allah wadarai dahalinki kibarwa kanki abunfada dake da zuri arki
.
Lubabatu zufa kawai take kanta yakulle yaran taresuke magana kamar computer sunakaiwa nan bat sukabace
Lubabatu tasoma waige tanacewa kuna ina kudawo kufadamun kusuwaye meyasa zaku kasheni kufito kusanardani menaimaku zaku cutardani wadan nan namun jejinne suka tasomata tasomaja dabaya Sam tamanta daramin dayake gabanta
Labila taganie tasheko dagudu tace mom kiyi addua"" cikin tashin hankali tace ban iyaba labila mezance?? batagama rufe bakintaba tazunduma cikin ramin zafinda tajine yasakata kwalla mahaukaciyàr kara!!
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
9&10
By gentle
lady💃🏽
Tasoma sosar jikinta saboda tsananin zafinda tajiii take tasoma bata aikinda akamata Usman yana masallaci labila ma tafita tanabin jam i ana gama sallah suka taso tunkafin sukai dakin sukaji ihunta gabadaya yakarade asivitin
Dagudunsu suka shiga dakin Usman yana gaba labila tana bayansa" sunashiga suka rirriketa labila tasoma kuka tana mom meyasa kikeson jiwa kanki ciwone
Sai alokacin hankalinta yadawo jikinta taga abunda taiwa kanta saita fasheda kuka dasauri Usman yafita Kiran nurse allurar barci akayiwa lubcy
Dasafe da doctor yazo yaga abunda tayi yatabbatarwa Usman indai anason ciwon nan yawarke dole adauremata hannuwa dangudun sosawarda takeyi tanamaida aiki baya
Usman bashida zabi yace ayihakan"" hakan akayi kuwa aka dauremata hannuwa tunda akawanke mata ciwon tasamu sauki batasakejin kaikayinba saida karfe biyu tasake yin mafarki da yaran
Wannan karon kamar mahaukaciya takoma Tanata ihu tana jijjigar gado kaikai takeji kamar bala I babu halin sosawa anacikin hakane su khadij suka isah hospital din
Koda suka kai kofar dakin mutanene sunyi cincirando duk da kofar arufe take cen tahango labila tana kuka dasauri takarasa wajenta tace sahiba
Labila tadago dasauri tana ganinta tafada jikinta tana kuka tuni idanuwan khadija suka kawo kwallah"" tace kiyi hakuri kidaina kuka addua zakiyimata insha Allah zatasamu lafiya
Sannu kan hankali tasoma rarrashintaa hartasamu tayi shiru"" likitocin dasuke dakin da lubabatu take sukafito doctor lawal yasa akadibi jininta akaje lab domin asake aunawa yace duka cutarda take jikinta arubuta dansu San taimakonda zasu bata
Alokacin tasamu saukin zugin dansaida akawanke ciwon dole akabarshi sake ba asa kadaba duk Wanda yake dakin karfin haline kawai yakeyi Dan saboda mugun doyinda dakin yakeyi
Karfe uku dangin lubabatu sukazo harda yayyunta Amman saida Usman yayita basu hakuri dancewa sukai subaruwansu tunda takeda lafiya bata nemesuba saiyanzu dabatada lafiya Ashe sunada rana
Usman yayita basu hakuri yace karsu dubi abunda taimasu sutaimaka suzo dakyar " suka amince sukace zasuzo koda sukazo har barci yasoma daukarta Amman tana kinyi
Danbataso tasake mafarki da wadan nan yaran tanaganin yangidansu kunya takamata dukkansu basuyi mintuna goma dakinba suka fita mahaifintane kawai yadan jima aciki
Yana fitowa kawai yayi waya Aturo masa wadansu likitoci turawa da gaggawa"" dukkansu ciwon lubabatu ya firgitasu""
Bayan angama komai akafitoda sakamakon gwajin jininda akayiwa lubabatu doctor lawal yaduba hankalinshine yatashi yayita maimaita abunda yaganie yadago yakalli Wanda yakawo sakamakon yace katabbatar wannan result dintane?? Yace ah
Shiru yayi yadafe kansa daga bisanie yace kiramun alhaji yace OK sannan yafita lokacin su khadija suka shiga dakin sosai itama hankalinta yatashi
Daganin yanayin da lubabatu take ciki saiyanzu Usman yaganta yace wayakawota asibatin??? Tacemasa driver
Zaiyi magana Wanda aka aiko kiransa yashigo yasanardashi yace masu yanazuwa yafita "" zuwa office din"" doctor din yatura kofar yashiga da sallama yadago yakalleshi yana amsa masa sallamarsa yakarasa doctor lawal yanuna masa kujera yace yazauna jiki sanyaye yaja kujerar yazauna
Danganin yanayin doctor din yasan akwai Matsala yatattara ragowar natsuwarsa duka zuwa gareshi
Shiru yayi yakasa magana dazaran yadago kai yakalleshi saikuma yayi shiru"" Usman yace kayimagana mana doctor nikasani cikin rudanie
Kasanardani meyake damun matata danna nema mata maganie banason ganinta cikin wannan rashin lafiyar
Doctor Lawal yanisa yace agaskiya dangane daciwon matarka bamuga wata cuta dazata haifarmata dawan nan ciwonba saidai abunda mukasamu wanda bashi mukayi zatoba yayi matukar dauremun kai
Yadauko takardar yana dubawa nayi mamaki sosai danaji wannan cutar wai ajikin matarka yayi shiru Usman takardar hannunsa yakarba yana dubawa jerin ciwarwatanda suke jikinta
Batada ciwon sugar Amman akwai hawan Jinie akwai maleria akwai ulcer nakarshenne yatayarwa Usman hankali yamike yana Zare ido yace doctor mehakan yake nufi??? Wannan karyane ina matata zata samu wannan cutar bayankuma munada cikakkiyar lafiya
Wannan ba result din matata bane doctor"
Doctor lawal yace kazauna alhaji nasan dolene kayi mamaki nikaina nayi mamakin hakan Amman sun tabbatarmun da cewa result dintane Amman yanzu muje taredakai zandibi jinin dakaina muje dakin awon hardakai dankagani da idonka
Yamike yawuce Usman yakasa tashi daga zaunenda yake saida doctor din yadagashi suka wuce yanabashi baki kakwantarda hankalinka
Komai zaizo cikin sauki Dan cutar batayi nisa ajikintaba inhar zata kiyaye dokokinda zamubata zata iyah rabuwa da ita gabadaya
Usman yace kamadaina furta hakan ni matata qalau take shiru doctor yayi suka karasa dakin sunsamu hajiya tazo da Abdul aka sake diban jinin lubabatu sukawuce lab tare
Yakirah khadija sukawuce tare
Akasake aunawa yatabbata lubabbatu tanadauke dacutar HIV jikin Usman neyasoma rawa ina lubabatu zatasamu wannan cutar???
Yacewa doctor ya auna na khadija itama akadibi nata ita batasàñ meke faruwaba itama aka kawo nata result din batada cutar
Usman yashiga rudanie Ganin yashiga tashin hankali doctor yasa shima aka dibi jininsa aka auna
Tunkafin afadi sakamako Usman yasan yanama da ita danyayi Imanin cewa lubabatu bayar iska bace to inazatasamu wannan cutar sai idan shine yalakamata
Toshimadai baitaba Neman mataba"!!! Yasalam kuma yasan ba khadija bace tunda gashi an aunata batadà cutar
To ina lubabbatu tasamu wannan cutar??? Amsar wannan tambayar bazaisameta abakin kowaba sai lubabatu
Muryan doctor ce tadawo dashi hayyacinsa yana murmushi yace ina tayaka murna bakada wannan cutar acikin jininka
Usman yakalleshi da mamaki kaiyadyada masa yanuna masa result din Usman yakarba yana dubawa tabbas bashida itah
Lallai dolene lubabatu tasanardashi inda tasamo wannan cutar result din lubabatu yadauka dasauri yafita doctor da khadija sukabishi dakallo doctor"" usman yabashi tausayi
Lallai dole hankalinsa yatashi Allah ma yatsareshi baikwasaba"" itakuma haryanzu khadija batagane komai ake magana akaiba
Gaisuwa dafatan alkhairi agareku masoyan wannan littafin inasake tunardaku badan nishadi nakeyinsaba saidanku amfana inasonku sosai😍😘
Aisha✍🏼
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
11
By gentle
Lady💃🏽
Jiki sanyaye tabi bayanshi"" tana sake sake aranta menene dalilin wannan aune aunen"??
Usman yanazuwa baikalli mutanenda suke wajenba yafada dakin bakowa acikin dakin domin doyinda yakeyi bazaka iyah daukar wasu awanni acikiba
Lubabatu idonta biyu dantaki yarda tayi barci kamar daga sama taga Usman yafado kamar anjefoshi bata tabaganinshi cikin tashin hankaliba
Me kuma akaimasa??? Yanaxuwa yamika mata takardar hannunsa sam yamanta batada hannun karba tunda andaureta
Murya ahankali alamar tanajin jiki tace menene yake damuna Usman?? Nina San dakyarne idan zanwarke wannan ciwon wani mugun kallo yawatsa mata yace kitabbatama ahakan bandamuba lubabatu yaushe kikazama haka??? Mena rageki dashi??? Mekika nema agidana kikarasa???
Idan saboda kudine kinsan inadasu idankuma Dan jarabane lubabatu nima bankasaba!
Kitunafa harnemanki nakeyi kina guduna Amman kika iyah zuwa wajen wani kibashi kanki lubabatu kincuceni wlh saiga hawaye sharr suna sauka akan idonsa
Lubabatu tace mekake nufi Usman?? Cikin karaji yace kinsan komai nadaina sauraren kirsarki yausaikin fadamun wajen wakike zuwa wanene kikabawa kanki Wanda yafini awajenki???kifadamun dakarfi yafadi hakan yaduke bakin gadon yana kuka
Lubabatu tafashe da kuka dansaiyanzu tagane inda maganarsa tadosa tace haba Usman meyasa zakayimun wannan mummunan zargin???
Koda kowa yakiranie Yar iska nasan kaibazaka kiranie dawan nan sunanba domin kasan halina fiye dakowa kasan abunda zan iyah aikatawa dawanda bazan iya ba
Wlh usman nibantaba bawakowa kainaba kayarda danie lokacinda ina budurwa banyi iskanciba da aurena zanyi gaskiya bakayimun adalciba wajen furta wannan maganar
Dasauri yadago yace adalci??? Keharkinada bakin furta hakan??? Kece kikai rashin adalci wakanki danhaka kiyi kuka dakanki"" cikin karaji tace ya isah haka mana Usman zanyimaka karyane nafadamaka wlh niba Yar iska bace kafahimceni mana
Shima cikin fada yace baxan taba fahimtarkiba kuma bazan yarda dakeba wannan shaidar kawai tagamsar Dani inhar kedin bakitaba bawa kowa kankiba taya akasamu cuta maikarya garkuwar jiki ajikinki???
Lubabatu tawaro ido murya raba raba tace Usman kana nufin kanjamau??? Nashiga uku HIV acikin jinina???
Murmushin gefen baki yayi yace kwarai lubabatu
Idan nayi shedarki ada bazanyi yanzuba idanma nayi zankaryata kaina tunda ga cutar tabayyana ajikinki yashare ragowar hawayen fuskarsa yace bani kika cutaba lubabatu kanki kika cuta!!
Cikin kuka tace kayarda dani wlh niba Yar iska bace"" takardar yadauka yajuya zaifita takwala masa Kira Dan Allah kayi hakuri wlh bansan yanda akai hakan tafaruba
Kowaigenta baiyiba dakarfi takwalla kara tace wayyo nashiga ukuna tafashe dakuka su hajiya ne dasauran wadanda suke waje sukayo dakin
Cikibis sukai da Usman yana kokarin boye ragowar hawayenshi yaratsasu yafita khadija zatashigo yaja hannunta tabaya
Dasauri tajuya labila ma hartakai kofa yakwala mata Kira atsawace tawaigo yace muje kishiga mota "" batareda musun komaiba tawuce
Khadija tace waime yake faruwane dady duk kasani cikin rudanie wannan gwaje gwajen jinin Duk na menene???
Batareda yakalletaba yace kishige muje nace murya sake takirah Zahara u tace muje gida
Sukawuce gabadaya motar muhd sukashiga su uku baya dashi da driver gaba sukawuce babu Wanda yasake cewa komai harsuka kai gida ana tsayarda motar yaballe murfin motar yayi cikin gidan dasauri
Khadija da labila suka kalli juna jiki asanyaye suka fito zuwa cikin Gida Usman baya falon
Saman kujera sukazube kowannensu yabuga tagumie
Bangaren su lubabatu kuwa koda su hajiya sukaga yawuce kawai saisukayi wajen lubabatu wacce takeda ihu tanakiran tashiga uku ta lalace
Hajiya tace meyasameki kike kiran wannan muguwar Kalmar idan zafin ciwone yayimaki yawa addua zakiyi ba ihuba
Lubabatu tagirgiza kanta tasan bazasu tabagane bala in datake cikiba tabbas bazata debe dayan biyuba wadan nan barayinne suka lika mata kanjamau
Sunyi tambayar duniya akan tafadamasu Amman banda kuka babu abunda takeyi sukagaji sukasa mata ido hajiya fitowa tayi tashiga motarda sukazo tareda Abdul tacewa driver yakaita gidan Usman
Tunda sukabar asivitin sai sake sake takeyi aranta harsuka kai gidan"" tafita motar Abdul yabi bayanta da sallama sukashiga gidan
Tacewa khadija ina babangida??? Tace hawa nahudu hajiya tajuya Kaitsaye zuwa bangarensa tasamu kofar akulle dakarfi takwankwasa kofar taji shiru
Cikin daga murya tace babangida kazo kabudemun kofarnan koranka yabaci"" tsayin mintuna biyar yazo yabude cikin faduwar gaba tace Usman kuka!!
Yauce rana tafarko da hajiya takirah sunansa"" saman kujerah"" yaxauna yadafe kansa danjiyake yana saramasa kamar yadare gida biyu
Jiki asanyaye hajiya tazauna tasassauto da muryanta tace menene yasaka kuka haka babangida??? Tunda naga hawaye a idonka nasan abun bakaramin Abu bane meyafaru???
Dafarko fadataso taimasa Amman yanzu ganin yana kuka duk saiyabata tausayi!! Sake fashewa yayi dakuka kamar wani karamin yaro
Hajiya tace kadaina wannan kukan bashida amfanie kasanardani menene yake damunta??? Nasan duk wannan akan ciwon matarkane nasan kanasonta Amman hakuri zakayi insha Allah zata warke sumul aicuta ba mutuwa bace
Usman yatsagaita dakukansa yace hajiya lubabatu tacuceni mena rageta dashi dubi gidan nan hajiya kekanki shaidace bana tauyemata hakkinta menene amfanin dukiyarda natara inhar matata zatanemi Abu awajena batasamuba
Inayin kokari wajen ganin nasauke duka nauyin dasuke kaina"" banrageta dakomaiba tabangaren auratayya Amman lubabatu saida ta ha inceni
shiru yayi hajiya tace ha intakuma kamar tame??? Takardar yadauko yanuna mata takarba taduba sake murza idonta tayi Dan tabbatarda abunda tagani tahau sallallami
Babangida a ina lubabatu tahadu dawannan cutar matarda kofita batayi kardai Kaine kasamata itah!??
Yace hajiya kenan nikaina dafarko naso dorawa kaina Amman ta ina?/ nida bana neman mata sanin kankine ko lokacinda nake saurayi bansabawa Allah ba saiyanzu Dana aje Yaya
Hajiya tace hakane nayarda dakai Amman sauran mutane bazasu yarda dakaiba" zasuce Kaine kasamata la akari da kyawawan dabi unta
Yace hajiya taya zanlika mata alhalin nibanda komai khadijama batada komai hajiya tace dagaske??? Tonatayaku murna itakuma Allah yashiryeta nibanga zamaba kano zankoma dama banajin dadin jikina
Tamike tanamai bashi hakuri yayimata Allah yakiyaye Yakoma itakuma tasauko khadija tana ganinta tamike
Hajiya tace nizankoma Allah yasauwake sukace Ameen nan tabar Abdul tafita tashiga mota driver yajasukafita gidan
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
12-13
By gentle
lady💃🏽
Bayan fitar hajiya khadija tahau bangarenta tawatsa ruwa tayi sallah tashirya tasauko takarbi su anwar tanunawa Zahara u wani daki tace tashiga dakayanta tawatsa ruwa tayi sallah tace to
Bayan tawuce khadija tabawa su anwar abincinsu tagama kokarinsu tunsafe rabonsu da maman Amman Sam basa kuka
Labila wacce idanuwanta sukai zuru zuru tabuga tagumi sai kallon khadijar takeyi"" bayan sungama khadija taciresu takwantar akujera tajuyo wajen labila tajaye mata tagumin
Tadago takalleta khadija tace banason tagumin nan labila bashida amfanie"" hawayene suka sauko akan kumatun labila tace yazanyi sahiba sanin kankine uwa tanada matukar daraja aduniya duk da bansan dadin uwaba saboda bantashi hannuntaba
Ko lokacinda ina tare da itah batawani damuda niba ciwona ko walwalata mahaifina shiyakemun komai hatta wanka shiyasa nafisonsa fiye da ita
Uwa takan shaku dayaronta idan tajashi jikinta tunyana yaro zaitaso da soyayyarta sama data mahaifinsa
Tanisa niban samu wannan ba Amman dole nadamu da rashin lafiyarta khadija kigafa yanda takoma inajin tausayinta kar ace alhakine yadawo kanta abunda tadade tana aikatawa
Khadija tayi mata kallon rashin fahimta tace kamarya alhaki ai mom batada wani mugun halinda zaisa harwani alhaki yakamata
Labila tayi murmushin takaici tace ayanda kike ganintaba natabbata idan kikasan halinta kina daya daga cikin wadan da zasu tofamata yawu suyi tir dahalinta
Khadija tace Allah karya nunamun wannan Bakar ranar mahaifiyatace fa??? Kamar yanda take mahaifiyarki
Labila tace khadija kenan nima ba ason raina nakeyi mata oabunda kikaga inayiba inason mamana mugun halintane abun kyama
Ina bakinciki duk ranarda asirinta yatonu wlh ko kare bazaije inda takeba khadija tadaga mata hannu ya isah haka labila kunnuwana sungaji dasauraren aibatamun mom dakikeyi idan ke baxakije inda takeba nikuwa zanje kitashi muhadamata abinci batareda labila tace komaiba tamike khadija takwalawa Zahara u kirah tafito dagudu da alamu sallame sallah kawai tayi
Tadanrage tsawonta gani ranki yadade ayimun afuwa sallah nagama"" khadija tace mike tsaye Zahara u bamusu tamike Khadija tace nifa badankomai nazo dakeba dankawai inajin kunyar mai martabane yabanike nace ah ah
Idan nakiraki kidaina rugowa Dan Allah kuma kidaina dukamun dani dakefa dayane dasauri Zahara u taja baya zatayi magana Khadija tace nifa bawai shawararki nanemaba hakan nakeso
Tace tuba nake rankiyadade xanyi yanda kikace khadija tace gasu anwar nan kikula dasu banaso nabarsu sudaya zamushiga kitchen tace to
Suka wuce tareda labila tace waitundazun namanta intambayeki waye wannan din??
Khadija tace hmm daga Niger nazoda itah kuyangace shine maimartaba yace tabiyoni tarika rikamun yaran nan"" labila tace aikuwa ya kyauta nikam ina ganin kokarinki kuma kinkasa cewa adauko maki maireno
Khadija tace toyazanyi nibansan yanda zanyi nace adaukomun mai renoba sainaga kamar nidin bangaza ba ai tunda bawani Abu nakeyiba
Gayaran basuda kuiya baruwansu da takura garana baifi sunemi abincinsu sau biyu ba" kuma kinajin basa kuka tomenene abun wahalar??
Labila tace babu ammanfa duk sanda kika haifi yaro maikiuya saikinji daban"" khadija tace bawani aisaina kakaba makishi sukayi dariya abinci mai sauki suka hada ganin ankusa la asar
Saida akayi Kira Usman yasauko kasa haryayi wanka yasa shadda kokallon kofar kitchen din baiyiba duk da yanajin firarsu yawuce masallaci
Bayan angama sallah sukafito kofar gidan yasamu mahaifin lubabatu da yayanta auwal daure fuska yayi kamar Wanda baitaba dariyaba
Yakaraso yamasu sallama hannu suka bashi yagaisa dasu mahaifin lubabatu yace wajenka mukazo Usman yace tomushiga daga ciki
Yawuce sukabi bayanshi falon baki yakaisu suka zauna sunkara gaisawa "saikuma shiru yabiyo baya"" mahaifin lubabatu yayi gyaran murya yace
Usman dazu nasamu wani labari ni inacen zanzo da likitocin danakirah aturomun akan ciwon maidakinka sainasamu tana kuka
Natambayesu ba asin kukan sukace suma basu sanie ba""natambayeta itakuma banda kuka batayin komai likitocin sunce jininta yahau sosai danhaka akwai Matsaala idan akace za ayimata aiki
Mamantane tace muzo wajenka kokai zaka sanardamu damuwarta domin asan kamun ludayin dankar ayi aiki azo asamu matsala""
Usman dai shiru yayi dantunda suka soma magana baice komaiba"" yasake tambayarsa shiru yakomayi auwal yace
Kafada mana Usman sunacen suna jiranmufa"" yadago yace kuyi hakuri kuje kutambayeta Ita zata fadaku
Baban lubabatu yace karmuyi haka dakai Usman dazata fadamana aidabazamuzo nandin ba kadaure kasanardamu "" yace shikenan inazuwa mikewa yayi yafita Yashiga gidan bangarensa yadauko takardar yadawo
Yayi sallama suka amsa masa waje yasamu yazauna sannan yamikawa auwal takardar yakarba yasoma dubawa
Zufane yasoma karyo masa tuni yacire hular kansa yamike alhaji yace menene yafaru auwal??? Kasa magana yayi shima yamika masa takarda yakarba yakaranta "
Yadago dasauri yakalli Usman yace garinya hakan tafaru??? Usman yace nima shine tambayarda namata dafarko da doctor yasanar danie wlh bandaurawa kowa laifiba saikaina duk Danasan nakame kaina Amman sanin halinta sainadorawa kaina
Nasa aka auna khadija bata itah nima likitan yace sai an aunani dandafari dayafadamun banyardaba. Nace result din watane dai aka bata
Saida mukaje. Aka sake diban jininta saigashi yatabbata tanadashi akadibi nawa banda komai shine nake tambayarta tafadamun a ina tagamu dawan nan cutar saitakamayi mun kuka
Rainane naji yabaci nabaro asibitin yanagama rufe bakinsa alhajin yahau taslima yace Allah yayimaka albarka yamike yacewa auwal sutafi nan sukabar Usman sukawuce
Suna isah asivitin ya sallami likitocin yace sutafi kawai yashiga dakin da aka kwantarda lubabatu haryanzu kuka takeyi maman ta tana rarrashinta
Tsawa yadaka mata yace zakiyimana shiru kosaina tattakaki anan wajen mutunniyar banza Ashe haka kike??? Mekika nema kikarasa??? Niwan nan abun kunyane zakijamun ajam iyata inhar wannan labarin yafita makiya sunsamu abun fada
Yacewa mom dinta kutashi mutafi saidai takirah kwartonta yazo yayi jinyarta mahaifin lubabatu masifaffene duk yanda mamanta take Neman maganie tana shakkarsa sosai
Cikin alamun tausayi tace haba alhaji kakalli halinda takeciki yarmucefa??? Yagwaceta yace wayajawo??? Itace tasiya dakudinta danhaka kadan taganie munafuka Tanata sumui sumui idan kaganta kamar wata mutuniyar kirki kinji haushi wlh
Mom tace waimenene haka alhaji yarinyar nanfa yarmuce" ko hannunka yarube ai bakayankeshi kayarba"" yace aiwannan zancen banzane saidai idan baciwon yakeyiba sanda nasaka akayankemun shi aimai nawa koganie baiyiba
Tace tonidai gaskiya babu inda zantafi inbar yata"" yace zakitsaya anan kenan??? Shiru tayi yace tosaiki tsaya amman kisanie karnaga kafarki tadawo gidana wayasanima kohardake kinada kanjaman!!!
Waitashin hankali tunda take mahaifin lubabatu baitaba gayamata magana ido cikin idoba irin yau kuma bokanta yace duk ranarda sukayi musu irin haka to gabadaya aikinda yake jikinsa zai war ware""
Tace ninakeda kanjamau alhaji?? Yace ah konayi karyane??? Aiduk halinkine wannan shedaniyar takwaso ke kijema nasakeki saki uku Abu kamar almara
Yasakai yafita auwal yabishi abaya yana waigenta dasauri yakarasa yabude masa mota yashiga sauran yangidansu dasuke waje basusan wainarda ake toyawaba dantunda sukazo sukai zaunensu waje Dan doyin yadamesu
Dama cikinsu babu maishiri da itah koga maciji basayi barinma lokacinda ta auri Usman harwani budar hanta takeyi itah adole ta auri maikudiii""" suka mike sukashiga mota sukakama hanyar Lagos
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
14-15
By gentle
lady💃🏽
*MUMMUNAN LABARI*
Inada wata Yar uwa datayi aure totanada kishiya sosai nasan uwargidan bala ine da itah bataganin girman iyayen mijin"" atakaicedai komijin batadaukeshi abakin komaiba""
Sanda ya auri Yar uwar tawa da agidan mahaifinsa yake saiyayi gininsa danyatare tokunsan uwargida tanayin yan binne binnenta dankar ayi auren
Nikuma alokacin da akace uwargidan tazabi daki saitazabi na kurya akace Yar uwata tazauna nafari
Danaga rawarkan nata yayi yawa nace Yar uwata bazata zaunaba saidai wancen din datakeso ashetasan mugun abunda tayi
Bayan bikin wasu watanni suka shude sai tayi fadada mijin dama nafadamaku zaman hakuri yakeyi da itah naje garin alokacin nasamu tahaihu abun baizo daraiba alokacin duk Kalau suke da Yar uwata
Bayan lokacin sai Yar uwata tasamu ciki " cikin yanawata uku uwargidan tayi fada damijin haryakai yasaketa damakuma igiya dayane yaragemata
Shine tace tundahar yasaketa yakwana dasanin bashi bakara zamadawata matar dashi da aure saidai alahirah idan anayi
Yace yaji ai Allah yafita taje tayi duk abunda zatayi"" hmmm bayan barinta gidan dawadansu watanni sai Yar uwata tasoma rashin lafiya
Takumbure suntul akayita yawon asiviti abutakai har anasaida kayan dakinta ana mata maganie tunda mijin baida hali ciwo yacinye kudin
Harta haihu balafiya atakaicedai sai akamiyarda itah gidan iyayenta" "" batadade ba tace gagarinku naji mutuwarta kamar me😭 bayan kwana biyu yaronda tahaifa shima saiyabita
Bayan anyi zaman makoki an gama mijinkam baisake marmarin kara aureba saida aka kwashe shekara dawasu watanni
Yazo yayi aure suna zamansu lafiya matar tasamu ciki saiga ciwon marigayiya yabayya Na ajikinta kamardai yanda itama tasha wahalar hartahaihu akamaidata gidansu
Shine akakirah maimaganie kawunane dayaje gidan yanashiga dakin yace basuga hayaki yana fita takasan kujeraba
Sukace basuga komaiba yasa akadauke kujerar yace abashi maginie akabashi yafashe wajen yaballe daben dakin
Saida yayi Gina maizurfi saiga tarkacen kaya layu gashinkai waren takalmin Yar uwata da dankwalinta na atamfa mai golden da wani zanenta na engla"" da likafanie dasauran tarkace
Yacirosu sannan yace dole abata maganie Dan aikin yashiga jikinta akasoma karbarmata rubutu tunyaron yana jinjiri batakoma gidan mijinba harta yaye yaron
Batajima dakomawab saiciwo innalillahi wa inna ilaihirrajiun jiya bayan magrib aka kiranie akasanardani bayan la asar takoma wajen mahaliccinta
Inazakidamu duniya??? Menene ribar mace idan tacutarda Yar uwarta shinbata tunanin ranarda zatajuyo gareta?..
Meyasa mata basada hankali kawai bakin kishinki dabakin halinki kuma bakomai yake kawo hakanba sairashin tarbiya
Inada yakinin Tara bisa goma wadanda suke Neman maganie jahilaine basada ilimi uba anaso kasamawa yayanka uwa tagari wacce tafito gidan mutunci Yar datasan yakamata
Mai Ilimi da jahili basataba zama daya kaida kaga wani aikin kasan masani bazaitaba iyah aikatashiba barna darashin tausayi dakuma zalunci duka aikin jahiline shine kawai zai iyah
Zancenda nakemaku itafa tayi auren wani waje hartayi haihuwa biyu Amman saboda zalunci tahana tsohon mijinta shiyazauna data shi matar dama antusa dakarin kwana kunsan idan ajali yazo kobabu ciwoma sai anje
Ina baran adduarku kuce Allah yatonawa wannan matar asiri idan tanada rabon shiruwa Allah yashiryata idankuma batada rabon shiruwa Allah kasani kagaggauta nunamata abunta tun aduniya da itah daduk wasu matan masu hali irin nata Allah yawulakantasu kamar yanda sukeyiwa yan uwansu mata wadanda basujiba basu ganiba Allah yakaremu damu da zuri armu daga sharrin wadan nan matan ameeen
**--**--**--**--**--**-
Mahaifiyar lubabatu hannu tadorah akai🙆🏿 tafasha kuwa nikasaka??? Wlh bansakuba sainayi maganin ka macuci azzalumi sainaga karshenka dakai daduk maibaka shawara.
Ihu tasakeyi tasoma tikar rawa tanacewa yasakeni??? Baisakeniba " yasakeni??? kai baisakeniba "" tacire mayafinta tawurgar tacire dankwalin kanta tawatse gashin kanta
Waje tasheka dagudu lubabatu Ashe tasuma saboda tashin hankali"" tanafita tatasamma kofar asivitin dagudun tsiya""
Mutanenda sukaga fitowarta sukayi ihu akai Tara Tara aka kamata"" tace kusakeni inkasheshi kunajifa waiya sakeni???
Wlh bansakuba dole yazauna danie saikuma tafashe dakuka nacutarda rayuwarsa nabashi jinin hailana yaci acikin abinci yasha futsarina kuma yace zaisakeni ??? Wlh baisakeniba
Takuma shekewa da dariya tace Dan ubanku kusakeni ko insa akasheku daibayan daya inakallonku duk Wanda yakalleni saiyamutu
Saikuma tasoma gurnani tana turjewa saida akaimata allurah wani daki aka Kaita akadaureta da sarka
Lubabatu babu Wanda yasake bitakanta dan yanzu ko irin masu zama harabar wajen danshan iska sundaina saboda doyi suwaibace taturah kofar dakin hannunta yana Dade da hancinta
Takarasa bakin gadon tasamu lubabatu bata motsi takwalla kara dagudu tafito zuwa apishin lawal mijinta tafada jiki yana rawa yanaganin yamike yace lafiya suby meyakawoki nan??
Cikin muryar kuka tace naje dakinda aka kwantarda Anty lubane nasamu batamotsi batagama rufe bakintaba yaja abun awo dasauri yafita tabi bayanshi hartana hadawa dagudu
Yanazuwa yataba zuciyarta yaji tana bugawa sumane tayi ruwa yadibo yasoma shafamata take tasaukoda ajiyar zuciya tabude idonta tana kallonsu sannu kanhankali tatuno abunda yafaru
Saita sake fashewa da kuka suwaiba tace Anty Dan Allah kidaina kukan nan""" lubabatu ko saurarenta batayiba tacigaba da kukanta ganin hakan yasa lawal yayi mata allurar barci dantasamu natsuwa
Saida barci yadauketa sukafita dakin suwaiba saida tayi amai danbakaramin dauriya takeyiba saboda tanaganin mutuncin lubcy batajin zata kyamaceta kodakuwa kowama yagujeta
Bayan Usman yakoma cikin dakinsa baisake saukowaba su khadija sungama komai sunzuba Na asiviti dawanda zasuci taresukaci nasu dankofar dakin Usman arufe take
Ana kiran magrib Usman yasauko khadija tamike dasauri tace dad mungama shiryawa kaimuke jirah mutafi "" batareda yakalletaba yace zuwa ina???
Tace yahaka ??? Asibitin mana dama badanmuyi abinci kace mudawo gidanba?? Yace nayidake??? Kaitagirgiza tace Amman basai kayidaniba nasan abunda yadace
Yace tobazakuba yacigaba da tafiyarsa tasha gabansa dasauri tace dad wajen momfa zamuje bawani gurinba yakalleta kasa kasa yace nafiki sanin hakan
Kuma nace bazakiba saikifadamun menene alakarki da itah??? Khadija tarude dajin furucinsa tajuya kallonta wajen labila sutake kallo
Khadija tace please baban anwar bajimawa zamuyiba kayi hakuri idan bazakajeba mukabarmu mutafi
Tsuke fuska yayi yace waike yaushe nafara Wasa dake??? Har inace bazakuba kicigaba danacewa inadai nafiki kusanci da itah Dan matatace tokuma nine nace bazakiba karki sake yimun musu kawai kiyi abunda nace indai baso kike kiga bacin rainaba yana kaiwa karshen maganar yawuce yabarta
Baki sake tabishi dakallo"" saida yawuce tajuyo jiki bakwari tadawo wajen labila ga mamakinta murmushi tagani afuskar labila Sabanin taga damuwa
Tace sahiba lafiyarki kuwa ahanamu zuwa wajen mom kuma kiyi murmushi??? Tace tomezanyi sahiba??? Aikowa yasiyi rariya dole tazubarda ruwa tayiyu tasanadin hakan mom taga isha ra tatuba tadaina abunda takeyi
Akoyaushe. Khadija tana nunawa kamar Batasan komai agameda halin lubabatu ba aganinta cin fuskane tasanarda labila itama tasan halin mahaifiyarta
Tace hmm kedai kawai kice bakyason ran mahaifinki yabaci yanxu yazamuyi??? Labila tace mefa kawai tunda yace bazamuba muhakura zuwa gobe tayiyu yahuce Dan inajin akwai abunda akaimasa asivitin nan khadija tace kowama yamasa ai tsakaninsune baidace yashafi mom ba yanzun towaye zaikwana wajenta???
Labila tace ai hajiya tazo nasan koda alhaji Yakoma dakyar idan zatakoma saitaga yanda jikin yayi kwana biyu muje muyi sallah kinji""
Kaitsaye bangaren khadija suka nufa Dan gabatarda sallar magrib
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
16
By gentle
lady💃🏽
Usman ranar shikadai yakwana itama Khadija kinzuwa tayi wai itah adole tayi fushi shima damuwarda yake ciki bayasoma tazo kusa dashi
Bayan kwana biyu doctor lawal yakirashi awaya yabashi hakuri akan yadawo kurajen lubabatu sun sake yin ruwa kuma tsutsotsin yanzun sun sake lunkawa
Wadan nan masu bakaken kaine ruwan jikinta zasurika tsotsa"" warinta yasake lunkuwa tunsanda allurah tasaketa take ta ihu duk tarude asivitin
Kuma anwanke mata ciwon Amman Sam bawani haske kamarma anasake karo ciwonne sai suma takeyi" tunjiya aketayimata allurar barci
Usman yace Toni mezanyi mata doctor dazaran naganta raina sake baci zaiyi kataimaka duk taimakonda yadace kayimata kayimata nizanbiya kudin Amman bana bukatar ganinta
doctor yayi shiru daga bisanie yace gaskiya iya taimakonda zamuyimata munyi abun yacitura yanzukam aikin karshe dole ayanke mata Kafa inhar ciwon nan yacigaba dacinta
Usman yanisa yace shikenan sainazo"" saukowa yayi daga sama yasamu su khadija zaune sunyi shiru yawuce abunshi ko kallonsu baiyiba
Wayar khadija ce tahau ruri tadauko yayansu taganie cikin fara a tadauka takara akunnenta tareda sallama
Daya bangaren aka saukarda ajiyar zuciya yace inawuni maman anwar tace lafiya qalau yayansu ya Niger??? Yace gatanan dai wlh gabadaya hankalina yadawo wajen mahaifina
Inason zuwa naganshi please idan babu damuwa shiru khadija tayi yakatsemata shirun yace please inacikin wani hali karkice ah ah yanada mahimmanci arayuwata
Khadija tanisa tace banki takaba ammanfa gidan ba lafiya tunranarda nadawo nasamu ankwantarda mom asiviti
Yace nibanada damuwa da itah kawaidai kicemun kawai nazo"" khadija tace shikenan saikazo idan kasauka kakirani saina tura adaukoka yace yauwa nagode
Lubabatu kam tasake kwamtsewa ganin kowa yajaye karyarta takusan karewa tayanke shawarar dole taga sajida
Da suwaiba tazo ganinta tace ta aramata wayarta takirah labila tace tadaukomata wayarta labila tace kiyi hakuri mom dad yace bazamuzo hospital dinba
Lubabatu tace shikenan kidauko wayaata kibawa driver saiyakawomun tace to tadauko tasamu muhd tabashi tace yakaiwa mom hospital yakarba yatafi
Bakin kofa sukahadu da Usman shikuma zaifitowa daga asivitin baiko kalleshiba yawuce shikuma saiyadauka baiganshi bane
Yawuce dakin Sam yakasa kohadiye yawu saida yamata yajiki yabata wayar yajuya yafita tacewa suwaiba tawarware mata hannunta daya
Tawar waremata takunna wayar low b3 matakekirah
lambar sajida takamo takirah saida takatse ba adagaba
Tasake Kira sannan akadauka hello tace sajida kina ina??? Tace ayya Kawata banagari wlh kinsan inashire shiren yin birth day na Dubai shine nakeshirya wajenda zamuyi dakomai dazamu bukata
Kawata zamu holefa danhaka kisan yanda zakiyi kitambayi sarkin ikonki Dan watadaya zamuyi anan nagakamar tsoronshi kikeyi
Lubabatu hawayen takaicine sukazu bomata gakudi ga lokaci Amman babu abun takamar wato lafiya
Komai kudinka komai mulkinka idan bakada itah saikaga kudin tamkarma basuda wasu amfanie
Sundade suna alwashin wannan birth day din Ashe bada itah za ayishiba saita fashe dakuka sajida tace nashiga uku menene yasakaki kuka Kawata Kodai akwai matsalane???
Lubabatu tace babba makuwa Dan Allah kitaimaka kidawo yau kisameni ina hospital sajida ina Neman taimakonki komai ya lalace kowa yagujeni harda yata mijina yahanata zuwa gurinda nake inason taimakonki kodan narama cin mutuncin da akamun
Sajida tace shikenan zakiganni kuwa sainazo taka she wayar Sam lubabatu tamanta suwaiba tana dakin Amman suwaiba batagano inda maganar lubcy tanufaba
Ranar sajida tabaro Dubai Amman koda jirginsu yasauka marece yayi shine tayanke shawarar tabari sai washe gari
Washe gari karfe Tara tashirya ta isah asibitin wayar lubcy takirah tayimata kwatancen inda zata sameta tunda tatunkari wajen tadade hancinta aranta tace menene yake doyihaka kodaima wanine yamutu ba asaniba
Tanaturah kofar dakin taga lubabatu sai kuda suke binta""" sajida ta kwalalo ido tace lubcy kece kuwa??? Takalli kanta tace nice sajida karaso mana
Sajida hannunta yana Dade dahancinta danyan hanjinta harmotsawa sukeyi Sam lubabatu bataji haushintaba waje tasamu tazauna dadan nesa da itah tace garin Yaya hakan tasameki lubcy???
Tashere hawaye tace tsautsayi sajida nayi danasanin amincewa dakawa duk khairat ce ummul haba isin jefani cikin wannan bala in
Ina zaman zamana takaini wajen bokanta Ashe kaina nakarbowa maganie bakishiyaba kalli yanda nakoma"" itakuma tagujeni
Sajida tace wayakaiki lubabatu😳 kinmanta sharadinda *hatsabibin boka* yabamu farkon zuwanmu wajensa???
Lubabatu tace wlh ban mantaba saida nafadawa khairat komai gamedashi Amman tace in share bazaiyi komaiba
Sajida tace aikuwa taturaki ga bala I domin babu makawa *hatsabibin boka* bazai kyalekiba kehar itama bata tsiraba Amman taya akai kika amsarwa kanki maganie bayankince bakyazuwa wajen boka
Lubcy tace wlh karya nakeyi inayin hakanne kawai dannakawarda hankalinku kudauka bana Neman maganie
Sajida tace kinatsammanin koda kowa yayarda nidin zanyardane kawaidai nabikine ayanda kikace nan lubabatu takwashe komai tasanarda itah harkomawarta wajen bokan takaredacewa
Sanadin fyadenda wadan nan yanfashin sukai mana Ashe nakamu dacutar HIV tasake fashewa dakuka
Sajida tace bokan yacemaki bashine yayimaki wannan aikinbako??? Lubcy tagyada kai sajida tace tabbas babu makawa wannan ba aikin kowabane saina *hatsabibin boka*
Lubcy sauran kadan tafado dagasaman gado"" tace dagaske sajida???😳 Tace koshakka babu nayarda zaiyima fiyedahakan
Komai zai iyah aikatawa agareki tundahar kikataka dokarsa Amman kinyi ganganci gashi kinkai kanki kinbaro
Lubabatu tace nashiga ukuna 🙆🏿wlh daman irinhakan nayiwa gudu Amman khairat tazugeni gashi abunda tajamun sajida kitaimakamun inrabu dawannan ciwon ya isheni
Sajida tanisa tace yanzu hanya daya dole muje gidana inada madubin dayabanie sainakirah makishi kibashi hakuri lubabatu tasaki murmushi dukda zafin ciwon jikinta baihanata jindadi arantaba hartasoma kiyas ta tsiyarda zatashuka idanhar tawarke saitasa khadija mahaifinta yayunta Usman sunkwashi kashinsu ahannu motarda aketurah guragu datake dakin nantasaka lubabatu bayan tataimaka mata tasa kayanta
Asace tafitoda da itah tabaya tazagaya tabawa masu tsaro cin hanci tafita datai makonsuma tasakata amota dancemasu tayi kasar waje za akaita tanarufe motar tajata saigidanta..................
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
17-18
By gentle
lady💃🏽
Koda suka karasa gidan gabadaya motar tagume da doyi sajida takagarama sukai dangudu tayi bana wasaba"" bayan tayi fkng din motar tabudewa lubabatu tace toyanzu yakenan tunda nibanida abunda zanturaki???
Lubabatu tace zankokarta tamike dakyar tasoma takawa sajida tabita abaya tana dade hanciii saida takai falon sannan tatsaya "" sajida tace mukarasa ciki mana sukahaye sama
Inda sajida take ajiye madubinta wurine na musamman danyanda takejinsa ko rayuwarta batajie haka bayan lubabatu tazauna sajida tatafi dauko madubin
Jikin lubabatu harrawa yakeyi ganie takeyi tamkar sajida batayin sauri " takagara tayi ido hudu dashi dantasan matsalarta takau kuma duk tarabu dawannan ciwon wlh Wanda khadija zatayi da Usman saiyafi nata muni danyanzu Sam tajima yaficemata arai
Tanada bururruka aranta wadanda taketa kiyas" tawa zatayi inhar *hatsabibin boka* ya warkarda itah"" tana nan tana sake sake sajida tadawo tareda madubin tazauna kusa da itah hannu tasa tashafa madubin tareda kiran sunan *hatsabibin boka*
Rufe bakinta keda wuyaa saisukaga iska mai karfiiii tataso tamkar asahara suke kayan dakin sukasoma shawagiii tsayin mintuna biyar sannan komai yadawo yanda yake saiga *hatsabibin boka* yabayyana akan kujerarsa
Bayyanarsa keda wuya yasheke dawata mahaukaciyar dariya kaidakaji dariyar kasan dariyar muguntace dominkuwa tsabar dariyar harda hawaye yakeyi
Yadauke sa o i goma yana kyakyata wannan dariyar wacce takaramasa munie fuska uwa dorinar ruwa
Cikin abunda baifi second dayaba yagimtse fuska kaibakace shine yagama fesa wannan dariyarba maikamada kukan jakie yadago jajayen idanuwansa yakalli sajida yace menene dalilinki nakirana alhalin kina tareda wannan???
.shiru sajida tayi batace komaiba " lubabatu ce tace uban hatsabibai tuba nake ninasan mailaifice agareka saboda nakarya dokarka Amman kayafemun wlh bazansake gigin sake aikata hakanba
Yasake bushewa dadariya yace dagabaya kenan aini bana yafiya kallinan yayi nuni da hannunsa akan wani katon madubin tsafi saigawani haske yabayyana
Hoton wata matane kwance akan gadon asiviti kafafuwanta sunyi tula tula duk kafadaya tayi girman randar ruwa jajir da itah kamar akwanta jinie yafito
Duk tsabar ciwone hannunta yalankwashe sannan kanta yayi tukuwa uku goshi yayi gaba kamar shantu bayama haka saikuma tsakiya dayatashi sama
sunraja a dakallonta duk da sudin basusantaba Amman suntausaya mata dandaganinta tanajin jikie""
*hatsabibin boka* yace wannan shine hukuncin duk wani Wanda yayi kokarin jadanie Cikin tashin hankali lubabatu tace wannan wacece???
Dariya yasoma shekawa sannan yace wacce tabaki shawarar kisaba umurnina kikarya dokata lubabatu tace nashiga ukuna wannan badai khairat bace?? Tasake kallon hoton tabbaskuwa itace duk da kamannunta gabadaya sunsauya Amman taganeta yanzun datajie yafada
Tafashe dakuka tace boka kayimun rai karabanie dawàn nan
Ciwon wlh nayimaka alkawarin bazankara kuskuren saba dokar kaba"" yace wannan ai shirmene dacen nine nasakamaki ciwon kishiyarki kikayiwa kuma dabakinki kikace ayimarar makari sai mutuwa
Duk dawan nan aikin nawane nima kamar yanda kikace saimutuwa lallai bake bawarke wannan ciwon
Tadorah hannu aka🙆🏿 tace nabani na lalace boka kayimun rai khairat kincuceni dayanzu inanan dalafiyata
Yace kimadaina bata yawun bakinki wajen yimun magiya wannan hukuncin shine yadace dake kuma wannan tsoratarwane gasauran masu zuwa wajena dansuguji sabawa umurnina
Kisanie kekanki kinada sa a Dan abunda naso nayimaki yafi wannan sa arki daya inakan wani aikine hankalina bayakusa da abunda zanyi maki saiyafi wannan munie kimaza kuma kibacemun daganie danbanason ganinki
Tasake fashewa da kuka tace yazanyi boka ciwon nan yakaini intaha bayabarina barci kuma idan nakwanta barci sainayita mummunan mafarki wadansu yara dawadansu miyagun namun jeje sunabina
Sukuma yaran suyitamun dariyar mugunta karshe sainafada wani katon rami boka katausayamun ko barcine nasamu kalli yanda nazama mijina yagujeni
Babana yatafi yasaki mamana saki uku agabana gashi tahaukace yayyuna suma suntafi yata mijina yahanata zuwa inda nake duk danasan itama dazaran tasan tasanadin zuwa karbar maganie nahadu dawan nan lalurar zatadaina kulanie
Katai makamun badan halinaba"" tsawa yadaka mata wacce tasaka lubabatu tasaki fitsari yace tunda kika saba umurnina babu wani sauran tausayi awajena wannan shine dokar tsafina kuma baxantaba karyataba saboda muddin nakaryata nikaina baxanga daidaiba ko uwata ta aikata badaidaiba hukuncine akanta banajin tausayin hukunta duk Wanda yayimun laifi kisanie
Maganar yaranda sukemaki gizo amafarki bagizo bane gaskiyane sunanan tafe gareki kamar yanda sukafadamaki
Tace wayyo nabani mekuma zasuzoyi wajena?? menamasu??? Wlh ko acikin mafarki tsoro sukebani ballantana ingansu azahiri sanadin ganinsu danakeyi koda inajin barcine saina hanashi zuwa
*hatsabibin boka* yace nikaina nemansu nakeyi inharma zasuzo ashirye nakedasu nasan bakisan kosuwayeba abincikena Nagano yayan mijinkine
Lubabatu tace ai Usman bayada Yaya biyu maza masukama daya wadanda tahaifa dayane namijie
Yace abunda bakisaniba kokacinda nasa hayyanul zairi yadauketa yaje yakasheta kafin sukai dajin tafarfado shine suka fada kasar sin lubabatu tace haba nidai tunsanda naganta naji jikina yabanie anya ma mutunce
*Hatsabibin boka* yacigaba wata aljana tataimaketa tariketa agidanta tunzuwansu Dubai daciki tadawo haryatsufa tanacikin dajin
Babu yanda banyiba dannadaukota nakashe yaran Amman aljanuna koda sunje dajin basaganin komai sannan kuma ni inaganinsu a madubin tsafina nasan suna dajin
Sanda hayyanul zairi Yakoma domin cika aikinsa tayimasa illah sanadin hakan yarasa wadansu sassa masu matukar amfanie ajikinsa
Aranar tahaihu Yaya biyu Kuma sune nake nema yanzun haka ta aikasu saudiya saboda karna isah garesu ranarda tadawo gidanku bayan kinsuma dakanta tashiga dakinki tadauko madubin tsafinda nabaki aljaninda yake gadin madubin takonashi da addua
Yayi wani murmushin mugunta yace nasan zakiyi mamaki dakikaji nazauna ina sanardake abunda bakisaniba kidauka nasaukone kodaya inafadamakine domin wani babban tashin hankalinda zaki riska
Kuma kisanie yanfashinda sukai maku fyade ninenan nasa aljanuna suka jagorancesu zuwa dajin dansu ba ma abota zuwa dajin bane nayihaka ne domin kisamu tsarabar zuwa wajen boka
Magana takarshe kisanie hayyanul zairi zaidawo gareki tareda aljaninda yake gadin madubi dakishiyarki takona domain basa yafiya duk abunda akaimasu saisun rama
Yamaida kallonsa wajen sajida wacce kanta yake kasa tunsanda suke magana yace kekuma dagayau banaso kisake kirana inhar badaliline dakeba maikarfi idankuma kikasake bazanfadi hukuncinda zanyimakiba
.saidai nayi danhaka kiguji mummunan hukunci yasauka akanki"" yanagama fadar hakan yasheke dadariya kamar bakinsa zaidare gida biyu take hayakiii yatashi sama batt yabace
Sajida tamike zatadauki madubin lubabatu tace please Kawata kisake kiranshi kibashi hakuri niyazanyi inrabu dawan nan guyabar
Sajida tace rufamun asiri lubcy kinajinfa abunda yafada Toni taya zankarya dokarsa nikaina inajin tsoron yayimun hukunci irin naki kinga tashi inmiyardake asiviti dankar azonemanki ba asamekiba
Lubabatu tamike dakyar gatakaicin ciwo nacinta gashi *hatsabibin boka* yaki saurarenta!!!!
Aisha ✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
19
By gentle
lady💃🏽
Lubabatu jiki asanyaye tamike tasoma takawa ahankali tana tafiya tana waigen dakin sajida tanaji kamar tabugeta tadauko madubin ita inazatayi dawan nan ciwon???
Harkunya takeji wannan mugun doyi bakin motar suka kai sajida takwalawa driver nagidan kirah tace yayi sauri yamiyarda itah asibiti cikin wata motar tasaka lubabatu tayimata Allah yasauwake
Lubabatu tace toyanzu saiyaushe??? Sajida tayakuna fuska tace saiyanda hali yayi danni anjima kadan zankoma Dubai bangama abunda yakainiba maybe zandawo next weak"" Allah yasauwake
Tasakai takoma cikin gidan lubabatu tabita dakallo wasu hawaye masu zafie suka zubomata"" takaici nadama danasani babu abunda baizo mataba abokanta dasuke Sonta sunayin nan nan da itah saboda lalurah tasameta shine zasu gujeta
Kodayake mijinta ma yagujeta balantana su Ashe Duk Wanda yake kusa dakai yana lallake maka munafukin Kane
Bazaka gane hakanba sai idan wani abu yasameka jisajida menene batayiwa sajida ba duk yawonda suke zuwa itah takedaukar nauyin komai dazasu bukata Amman itane take Dade hanci saboda doyinda jikinta yakeyi
Usman yana hanyar zuwa hospital Dan yagama shirye shiryen fita da lubabatu kasar waje domin sunada kayan aiki sosai tayiyu tasamu tarabu dawan nan ciwon yanzu Sam tafita ransa Amman babu yanda zaiyi albarkacin yaransa dasuka Haifa da itah dole yanema mata maganie daga haka zai sauwakemata
Komai takeso zaibata Amman zamada itah yakare shiyanzu koson ganinta bayayi haryakai hospital din yana sake sake aikuwa sunsha banban danfitarsu kenan da sajida Usman yazo
opishin lawal yasoma tafiya yayimasa bayanie yace aiko yajidadi dan gaskiya abun atausayamata. Ne dantanajin jiki tare sukafito zuwa dakinda aka kwantarda ita
Suna bude kofar sukaga wayam tare suka kalli juna doctor yace to inakuma tatafi??? Kamar sunhada baki wajen fadin haka
Doctor lawal yafito Usman yabiyo bayanshi daki daki akayita nemanta ba agantaba haka sukayita tambayaa koda wani yagansu
Wasune sukace tabbas sunga wata mata tafita da itah cikin keken guragu akaje akatambayi masu gadi sukace tabbas wata mai bakar mota Amman cemasu tayi fita da itah za ayi kasar waje ""
Lawal yayita fada yace yaushe zakubari afita damarar lafiya irin wannan batareda annuna maku takardar sallamaba lallai kuna wasa da aikinku Saikusan yanda zakuyi kukare kanku danmuddin ba agantaba kuntashi aiki
Usman yamarasa bakin magana lawal yace Yakoma gida yaganie idan baisameta cenba sai asan matakinda za adauka yabar asivitin zuwa gida
Khadija suna zaune falo da labila tana bawa su anwar kamu saiga kiran kaleed da murmushi afuskarta tadauka tareda sallama daya bagaren aka amsa tace badai kana nufin harkun kawoba yayi murmushi munyi saurine tace ah mana""
Yace nikuwa naga kamar mundade ma tace naturo driver nasan yanakan hanya yace gawata farar mota naga ta tsaya kusa danie
Khadija tace ah shine saikazo
Yace OK yakashe wayar muhd yagama fkng din motar yafito yana kallon kaleed yace ikon Allah ashedai da gaskiyar hajiya alhaji yanada kani maikama dashi.
Yakaraso wajen kaleed yabashi hannu suka gaisa"" yacemasa yahanya?? Kaleed yace alhamdulillah Kaine akaturo kaje danie??? Yace ah nine hajiya tacemun kai kanin alhajine danaganka zanganeka gashikuwa Ashe haka kuke kamadashi
Saidai kawai kanuna masa kaidin sabon jinine kaleed yace ko??? Muje haka rana tana dukana muhd yace halan daga kasar waje kake?? Yayi maganar yana budemasa gaban motar yashiga
Kaleed yace meyasa kacehaka??? Tonaji kace rana tana dukanka kasan turawa sune basason rana mukan airana tagama duma mamu munyi lubus"" kaleed yayi murmushi yace daga gidan kankara nake dangarinmu koyaushe sanyine cikin ba a yayi maganar
Muhd yace haba saihaka Dan farin naka yabaci tolallai saidai karika yawo dalema dankuwa kafin kabar garin nan saikakoma kamarni sai in bajimawa zakayiba
Nima dakake ganina sanda nazo garin nan bazaka nunamun fariba kaleed yayi murmushi kawai yamaida kansa akan motocinda suke kaikawo saman titin
Suna kaiwa hospital din lubabatu tacewa driver yakaita gidanta Dan itah haryanxu bata tabbatarda maganar boka ba cewa yaranda suke bata tsoro amafarki yaran khadijane Amman shine tasheka masu karya tace wani waje tasamu kanta
Driver yace haba hajiya meyasa tunfarko bakisanar daniba saida nakawoki nan nifa hakuri kawai nakeyi wannan doyin yadameni
Tunsanda nadaukoki nakejinsa haba cikina haryasoma lalacewa lubabatu damamaki tace hadi nikake gayawa magana??? Kamanta alkhirinda naimaka idan kamanta intunamaka asanadina sajida tadaukeka aiki
Dabadan niba daharyanxu kanacen kana bara akan layi yace nasanda haka kuma tundahar kinsamu abun gorantamun bakida lada inharkinyine saboda lada
Bayankuma aiki namaki kika samamun aikin yaja tsaki yajuya kan motar zuwa gidan lubabatu wlh Dabadan kar hajiya taji nashuka maki rashin mutunciba takoreni dasaman titin nan zanjuyeki gabadaya motar nan tagumie kamar inashakar mushe karama mushe wlh saiyakama kuka aini nashiga uku idanhar nakaiki lafiya bankwanta asivitiba azoyimun barka wannan aisaiki tashi karamin gari da doyinki waima menene yake wari ajikinki koduk rashin wankane????🤔
Kuyi hakuri dawannan wlh bañsamun lokacine yañxun
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
PART 2⃣
20
By gentle
lady💃🏽
Wannan tambayar taba la in bawa lubabatu takaici afusace tace ah rashin wankane kamar yanda uwarka takeyi
Baki yarike yace lala hajiya harda zagin uwata daga tambaya ??? Uwatafa tarasu aiyaka mata kidaraja tsohuwa kodama tana raye ballanata tamutu
Kodayake Wanda baisan darajar tasa uwarba taya zaisan tawanie lubabatu tace wlh idan kacikani da maganganun banza sainasa sajida takoreka aiki
Dariya yafashe da itah yace aike hajiya yanzun duniya tadaina yayinki dake dabola duk daya koyanzun akwai dalilinda yasaka Tacema amiyardake dankar kibata mata gida da doyi koyanzuma aikin barmata tsaraba
Amman wlh hajiya duniya tajuyamaki baya dayawa ace kof guda wannan al Marin yakwabe maki niharkin soma banie tausayima
Tace uwarka dakai datausayin!" Nace uwarka dakai datausayin tausayi yaci gidansu nizaka nunawa iskanci nalurah tunsanda nashigo motarnan so kake kaga bacin raina
Yasheke da daariya yace Allah mai iko u um duniya akace juyi juyi dakwado yaganshi aruwan zafi kintuna sanda kikecewa waike bazaki shiga motataba nakaiki gida saboda karamar motace
Ai abunkunyane aganki babbar hajiya dake kinshiga karamar mota yanzukuma gaki acikinta kinafadi hajiya mai kuraje kinga yanda kikakoma yanda kikasan horo ke horoma yafiki kyau gaskiya yakamata kisomayin bara ba kananun kudi zakisamuba baiko gama rufe bakinsaba lubabatu tayanka masa mari tabaya jikake tasss saubiyu tadaukeshi damari
Yasaki sitiyarin mota yadafe kumatunsa biyu saura kadan motarsu tafada rami saida yaji anayimasu oda Yakama kan motar yacigaba da tafiya baicemata uffanba saifaman kyacci yakeyi
Sunkai wani guri inda bamutane sosai yatsayarda motar yafito yayi tsayinsa yama bata baya yakunna sigarinsa yanasha
Yabar lubabatu cikin mota zafi kamar zaikasheta taturo kofar cikin masifa tace waikai mekamaida mutanene??? Yan iska irinka kome kazo kakaini gida idankai bakada aikin yi ni inadashi
Baiko kalletaba saida yagama zukar sigarinsa yabude motaar yace karba tanada gokai yawanketa da mari hudu yayimata Jere dajuna sannan yajawota kasa tafadi timm yacire bel dinsa yahau dukanta kamar yasamu jaka yace bani kikaa maraba??? Saikinsan kinmareni
Lubabatu tanata ihu babu maicetonta danbamutane wajen saidai yara saida yamata lis tana kwance tasuma yazuge wandonsa yakwarara mata fitsari yana dariyar mugunta
Motarsa yashiga yatuka yabarta nan lubabatu tafarfado tanata tsine masa kukanma yabacemata wai itah wani katon banza yadaka
Yarane sukasoma taruwa sunakallonta saisukahau yimata wakar mahaukaciya mahaukaciya maitutu ga Leda wasu su amsa mahaukaciya
Wani yaro yace fuskarta da munie sukace mahaukaciya""
Wani yaro maidan girma cikinsu yace wlh wannan mayyace kukalli idanunta jajaye aikuwa gabadaya yaran wajen suka watse niesa da Itah suka koma sukahau jifanta sunaga manya gamanya
Wani mutumene yazo wucewa yayimasu tsawa gabadaya suka watse sannan yawuce dakyar lubabatu tamike tasoma takawa yarankuwa sukabita
Dama takusa dagida dankusan unguwarne Amman koyanzu akwai tafiya tunda batasaba tafiyar kasaba dole taji wuyarta
Usman yanakaiwa gidan ya aje motarsa yatasamma falon gidan yayi sallama yashigo su khadija suna nan inda yabarsu suka amsa masa sallama dayan kujerar dabakowa yaxauna yakwantarda kansa jikin kujera hannunshi daya yadafe kansa dayan yana rike da cikinsa
Yama manta rabonsa dacin abinci cikinsa yayi kukan yunwa haryagaji yadaina "" Sam komai yaficemasa arai haryanzu mamaki yakeyi ina lubabatu takezuwa hartakwaso wannan cutar yasandai batacika yawo sosaiba saikuma gida takirashi
Wata zuciya tace ah ah bahaka bane Aida masu gadi sun sanardashi khadija takalli labila"" sukajuya wajensa dakyar khadija ta iyah buda baki tace koyunwa kakeji inkawomaka abinci???
Yadan karkato yakalleeta saikuma yayi murmushi yagano fushi takeyi dashi Dan koyanzu fuskarta daure take magana" " yamaida kansa yana fuskantar sama yalumshe idonsa
Khadija tasake kallon labila itakuma tazungureta ahannu ma ana tasake tambayarsa
Murya kamar mairada tace dad"" baibude idonshiba Kuma bai ansaba tasake cewa dad"" batareda yabude idonba yace akwai matsalane???
Takalli labila itakuma tagyada mata kai"" tace ah"" saiyanzu yasake kallonta wannan karon babu murmushin afuskarsa yace inajinki meyafaru
Tadanja ajiyar zuciya tace cewa nai nakawomaka abincinka"" ?? Yasake gyara zamansa yace kinga alamar inajin yunwane konafadamaki dakaina???
Tarausayarda kai basaikafada ba ai ganinai kadafe ciki kuma rabonka dakaci abinci yaukwana hudu fa anayin rayuwa haka???
Yace hmm banajin yunwane gabadaya komai yaficemun arai""" khadija tayakuna fuska tace shikenan ina yanzu daga hospital kadawo
yasake komawa yakwantarda kansa yace ya akai kikagane??? Tace warin maganie naji wannan karonma murmushi kawai yayi saikuma shiru yabiyo baya
Khadija takauda shi run dacewa dad karamin tsaki yaja yace waimenene Dan Allah Khadija?? Nan zamanda kikaga nayi bakisan abunda yake damunaba
Tace Allah yabaka hakuri kamar tayi kuka dagajin muryanta kasan bataji dadin abunda yayimataba""
Shima yagane hakan yasake tashi zaune yace menene fadamun Amman dai Allah yasa bamaganar abinci zakisake yimunba
Shiru tayi saida yasake cewa uhun inajinki"" bandawani Abu khadija bazatasake maganaba Amman maganar tanada mahimmanci shiyasa tace dama sonake natambayeka anjima mushirya muje ganin mom
Hannunsa yana kan bakinsa yana kallonta baice komaiba
Tace please dad kacewani Abu mana koda bazaka barniba kabar sahiba taje
Katuna mahaifiyartace kuma tanada hakki da itah kamarkai Dan Allah kabarta tatafi dukda nasan itah bazataa iyah tambayarkaba
Amman inajinta duk da dare batakwana toilet takeshigewa tayita kuka kasan soyayyar Dada mahaifi sai Allah
Usman yakalli labila tayi saurin sanne kanta kasa tanawasa dayan yatsunta yamaida kallonsa wajen khadijar yace yanzun daga asivitin nake bansametaba!
Ancewai wata mata tazo damota tadauketa munyi nemanta bamugantaba "" yanxun gidanazo managani kotadawo nan ne Amman da alama banan tazoba kumanie bansan inazata shigaba dawan nan ciwon
Kuyi hakuri dawannan aiki nakeyi bansamu lokaciba
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*
PART 2⃣
21
By gentle
lady💃🏽
Yadafe kansa dayaji yana Sarawa Khadija tace innalillahi to ina mom zataje ita dabatada lfy ????
Tace ganinan munafuka gaba dayansu suka dago kai har Usman suna kallonta"" karasowa tayi gabansu tacewa khadija Ashe kinada wasu yaran bayan wadan nan???shine kikaboyewà kowa
Khadija tasanne kanta kasa batace komaiba cikin fada lubabatu tace tambayarki nake kinyimun shiru
Labila tace haba mom yaxakiyi mata irin wannan tambayar??? Bayan kinsan wadan nàn ne yaranta nafarko lubabatu tadaga mata hannu alamar tayi shiru tace sonakeyi najii daga bakinta gaskiyane ko karya
tarage murya kamar maishirin yinkuka tace abunda yasa nakeson nasani wadansu yarane biyu sukebani tsoro sune sukahanani barci alhalin inajin barcin khadija dagaske kintaba haihuwar wasu yaran bayan wadan nan ??
Usman da labila Khadija kawai suka tsurawa na mujiya murmushi tayi mai daukar ma ana biyu tace Wanda yafadamaki haka gaskiya najinjina masa domin wannan Karon baiyi karyaba
Alokuta dadama yanamaki karya ciki kuwa harda daurewar farinciki aduniya bayankuma kuntauye tawasu taya zakaji dadin rayuwa bayankuma kacutarda wanie???
Tanisa tabbas yaranane kokinji mamakine ??? Yayanane hassan da husainie zunbur Usman yamike tareda labila sunamata kallon mamaki Usman yace khadija kina nufin kinada yara bayan wadan nan tosu waye ubansu nidai nasan budurwa na aureki totayakuma zakice kinada Yaya aiwannan zancen iskane
Khadija tace yayankane sune yayun su anwar kayi lissafi lokacinda mukadawo nayo tsaraba tosune yaranda nahaifa
Murya tanarawa yace to to inakika kaimun yarana??? Tabuda baki kenan zatayi magana wayarta tasoma ringing tadauko wayar tadauka daguntun murmushi tana kallon lubabatu
Tanarayawa aranta komai yaxo adaidai Hartana tunanin tayaxata sanarda Usman yanxukam komai zaiwarware
Tanadauka tace kunkawo??? Yadagakai yanakarewa gidan mahaifinsa kallo saiyanxu yakedan tunu yarintarsa agidan yashaki iska yalumshe idonsa yabude sannan yace ah munkawo
Tace OK kashigo ciki yanxu yace OK sannan yatasamma kofar shiga gidan" """
Khadija ta aje wayar tanabinsu dakallo tana murmushi tace mom barikiga wani abun mamakin Wanda yafi wannan yauxakisake tabbatarda rashin nagartar hatsabibi yauzakisan shidin bakomai bane bai isah yayi abunda Allah baikaddaraba tun akaina yadace kiyarda makamanki
Domin kinga darasi sainaganie shidin idan zaitsira daga hannun yarana"" labila tace waimeyasa kikehaka sahiba mahaifiyatace fa kikegayawa magana
Khadija tajuya damurmushi tana kallonta tace nasani labila danma tana mom ne nakedagamata kafa dabadan hakananba wannan ko darajar kare bazatayi awajenaba
Afusace labila tadaga hannu zata mareta kawai taji anrikemata hannu kafin tajuya tagawaye kaleed yawanketa da mari yace aiwannan kare ma yafita Dan koshi baxai aikata abunda ta aikataba
Gabadaya kusan tare suka kalleshi Usman Wanda yamike danshi yaga lokacinda kaleed yashigo fuskarsa yahau shafawa kamar yanagaban madubi waye wannan maikama dañie ????
Labiila ma bakisake take kallonsa tanadafe da kumatu tasake juyawa takalli dadynta murya narawa tace dad... waye wannan.???
Lubabatu kanta tarude idan takalli Usman tajuya takalli kaleed kowannensu tambayace abakinsa """ komawa tayi tazauna tace yayansu zauna mana bamusu yasamu kujerah yazauna yadorah kafadaya akan daya
Ganin kallonda suke binshi dashi yasa yadauko wayarsa yasoma latse latse
Usman yakalli khadija yace Deejarh kinsamu arudanie kuma kimbarmu datarin tambayoyi azuciyarmu shin waye wannan???
Khadija tamurmusa tace dama inajirane naji kokai ko mom waninku yatambaya sannan infadamaku yanzun kai baka ganeshiba???
Tajuya wajen lubabatu kema mom bazaki iyah tunawa dashiba??? Tayi dariyar jindadi tace Alhamdulillah nadade inajiran wannan ranar alkawarinda nadaukarwa kaina zandawoda kaleed gidansu yacika
Takalli Usman tace wannan yaronkane kaleed gaban Usman yabada rasss lubabatu kam saisakin fitsariii nikam nace kamar amalala kullum saifitsari kodayake nadolene dantsabar firgita batamasan sanda yake fitowaba
Khadija tacigaba shine babban yaronka Wanda kafara Haifa da matarka tafarko ameenatu mace tagari wacce kukai soyayya ta gaskiya Allah yahada kanku yadasa maku kaunar junanku rana daya akasamu wasu shaidanu suka rabaku. Harsukai sanadin mutuwar matarka wacce kakegani tamkar acikin mafarki kukai rayuwa
Dad ba mafarkibane gaskiyane katabayin aure kuma wannan shine yaronka gabadaya maganganun Khadija sukarika yimasa kuuuwa acikin kwakwalwarsa jiyake kamar anamasa magana da muryoyi daban daban
Kunnensa yadade dahannuwansa biyu yarumtse idonsa dakarfi yace karyane!""" Karyanee!"karyane!""
Saikuma sukaga yasulale kasa sume Khadija tareda kaleed sukayi kansa labila da lubabatu tamkar mutum mutumi haka suka koma.
Khadija tasoma jijjigashi tana kuka kaleed yace samomun ruwa please dasauri khadija tamike hartana faduwa tadauko ruwa takawo masa yaballe murfin ya yayyafa masa Sannan yashafamai afuska
Usman yasaukarda sassanyar ajiyar zuciya yabude idonsa ahankali yakalli Khadija wacce fuskarta Duk tajike da hawaye tana masa murmushi
Yajuya dakallonsa wajen kaleed yalumshe idonsa hawaye sukazubo masa tagefen ido hannun kaleed yalalabo yarike kam cen kasan makoshi yace kaleed
Cikin sanyin murya yace Na am dad Usman yafashe dakuka kamarwani karamin yaro
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
22
By gentle
lady💃🏽
Shima kaleed baisan sanda Yakama kukan ba yarungume babansa khadija kam dadi yakumeta sai murmushi take tana sharar hawaye
Batayi kokarin hanasu kukansuba saida sukai mai isarsu Usman ne yayishiru yasoma sharewa kaleed hawaye yace ya isah haka kaleed
Kadaina kukan nan """ yajuya dakallonsa wajen khadija yace ya akai kikasan kaleed bayankuma bantaba sanardake inada wani yaroba
Khadija tadagakai takalli lubabatu wacce taketa rusar kuka kamar ranta zaifita tasanyau dai karyarta tagama karewa
Murmushi tayi tace Anty maimunatu tasanardani yace wacece kuma haka??? Khadija tace wacce tataimakeni lokacinda aljani yadaukeni agidan nan
Dasauri Usman yatashi zaune yace aljani kuma Deejarh meyahadaki da aljani kuma???
Murmushi tasakeyi tana kallon labila tace ranarda mukadawo Dubai taredakai nakwaso gajiya sanadin hakan barci yashureni banyi adduaba da asuba inaji kana bugamun kofa intashi inyi sallah duk sanda zaka tayardani take naketashi Amman ranar dayake Allah yarubuta kaddarata aranar zanbar gidan nan
Inaji kawuce nasake gyara kwanciya kamar Cikin mafarki naji mom tana kirana tace mumbanie narasa labila wannan Kalmar takarshe danaji wato sunan sahiba shiya firgitardani gashi kasan nakirata ranar bansametaba da abun nakwanta shiyasa inajin tafadi sunanta nazama tatsaye dagudu nafito inacewa meyasameta bangama rufe bakinaba najikamar anbugeni bansake sanin meke faruwaba saikawai nabuda ido naganni cikin gajimare anagudu danie kamar iska yadauko karmami
Nan take nasoma addua saigamu munyo kasa saura kadan nakai kasa naji anchafeni ashewata aljanace sunanta maimunatu
Cen gefe ta ajeni alokacin harnasake suma dantsananin iskar dake sama tana ajeni nafarfado sai lokacin naga wani katon Abu kamar jemage Amman yalinkashi girma sau Dari danyakai girman dakie
Shine yacesaitabashi ni zaisha jinina itakuma tace bai isaba daganan suka soma dauki badadi tacigaba dabasu labari dai bayan daya haryanda akai takona hayyanul xairi dakuma yanda akai tasan inda kaleed yake
Khadija kenan dukfa wannan labarin datake bayarwa batafadi sunan lubabatuba
Kawai labari tabasu Amman batanuna tasan Wanda yayi aikinba takai karshen labarin dacewa tunsanda nadawo nakeson zuwa Niger badanwai naga dangin mahaifiyata bane ah ah
Kawaidai inason inga kaleed danna sanardashi waye mahaifinsa"" sanda kacemun bazaniba bakaji yanda najiba dankuwa namatsu naganshi dannaji tacemun kamarku daya dashi saikuwa gashi naganie takai karshen maganar tana murmushi
Usman yayi shiru kamar mainazarin wani Abu Sannan yace tonidai iyah tunanina kaleed ba bata yayiba yana hannun hajiya kawaidai nawayi gari Sam naman ta dashi tome yakai kaleed Niger????menene yafaru danie harnamanta nataba aure nakuma manta komai kosaudaya bantabajin inada yaroba yakalli khadija alabarinki akwai alamar aljanar nan tasanardake waye yakeson ganin bayanki Amman baki fadamun kowayeba
Khadija shiru tayi akaro nabiyu takalli labila itama kuka kawai takeyi sosai tabata tausayi itama hawaye suka saukomata
Tasa hannu ta share takalli Usman tayi murmushi yake tace bata sanardaniba nima kawai labarin tabanie kuma tundahar nadawo lafiya Allah baisa kwanana yakareba aikomai yawuce kamanta kawai
Takalli kaleed Wanda yasaki baki da mamaki yake kallonta idanuwa talumshe masa alamar yabar maganar haka
Usman yace yahausar haka kinanufin batasanar dakeba khadija akwai abunda kike boyemun"" tace bakomai Allah Indai baso kakeyi inyimaka karyaba bata fadamunba
Yanisa shikenan nayarda Amman ina kika kaimun yarana yanzun??? Tace suna saudiya hannun kakan maimunatu
Yace tome sukeyi acen kinga akawomun yarana bana son suma ahakalasu tagyara zama tace babu abunda zaisamesu kayarda danie tunda sukashigo duniya tabbas saisun aikata abunda yakawosu Daganan koda mutuwa sukai banda takaici zanyi alfahari dasu domin sunyi jahadi
Wannan karon Khadija takai Usman bango yace jahadin mezasuyi??? Batareda shakkar komaiba tasanar dashi aikuwa yahauta da fada bakida hankali yaran nawa zakisa akai gidan boka??? tokan wane dalili???
Damani nasan akwai abunda kike boyemun Khadija kifadamun menene gaskiyar lamarin nan
Kafin khadija tayi magana sukaji muryan lubabatu tace nizan fadamaka!!! Dasauri suduka suka kalleta khadija tasoma girgizamata kai alamar karta fada""" Usman murya narawa yace kekuma???? Tasake matsar kwallah tagyada kai!!!!!
Inabaku hakuri wallah yau banida lafiya shiyasama banyi dadan yawaba
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
23-24
By gentle
lady💃🏽
Gaisuwa tareda fatan alkhairi xuwa gareki takwara *AYSHA MAILITTAFI* naga sakonki Kuma nagode Allah yabar zumuncii . kamar yanda kikai addua Allah ubangiji yasa duk mai makamancin irin wannan halin tatuba tadaina domin sihiri baya dorewa duk sanda kikazama muguwar mace maicutarda mijinki babu makawa akwai ranarda zakiyi kuka da idonki
Idankuma kinada rabon shiruwa idan duniya tayimaki juyin masa saiki saduda kituba kikoma ga Allah tunda sauran lokaci
Kokinsan Allah baya karbar tuban Wanda yake gargarar mutuwa??? Hakan yafaru da fir auna lokacinda yaga bala i kirikiri yasan bazaitaba shaba
Duk wacce take aikata ta asa idan taga mutuwa fili dafili waisaita tuba dantasan tata takare wannan tubar Allah bayakarbar irinta daza ta tsilge tasamu tafita zakasamu takoma ruwa tamkarma komai baifaruba hartamanta wancen Abu
Misali idan mutum yana aikata sabo sai rashin lafiya takamashi maitsanani zakajishi yanata alkawullah idan nawarke zanyi kaza zanyi kaza
Wanima zaice indai nawarke babu shakka sainayi azumie koyace dazaran nawarke nadaina Abu kaza Amman dazaran yasamu sauki duk wancen abun yamanta idanma yafadi kwaraine wani yaji
Idan yatunamasa wane kacefa idan kawarke bazakasake yin Abu kazaba kozakayi Abu kaza saiyace kai manta kawai zafin ciwone yasa nafadi haka bakomaiba
Allah yakiyashemu Allah yasamufi karfin zukatanmu ameeen Allah yakaremu daga shairin shaidan da tawagarsa ameen
Yace kekuma menene naki aciki ??? Kotasanar dakene abunda yasameta???
Lubabatu tace ah ah Amman nasan komai Usman Hakika na aikatamaka babban laifi Wanda nasan dakyarne idan zaka yafemun
Nasan dazaran kaji bazakasake kallona da idon rahamaba taja ajiyar xuciya duk abunda yafaru agidan nan nice ummul haba isi
Nice nakesawa anakashe duk matanda kake aurah dakidaki lubabatu tasoma basu labarin komai harkawowa kan khadija
Usman jiyayi tamkar mafarki yakeyi "" tace wannan ciwon dayake jikina nice nakai kaina kuma alhakin khadijane yakamanie
Anan tasake basu labarin yanda akai takarbo maganie harwadanda sukaimata fyade dakuma yanda tafada maganin gabadaya wajen yayi tsit sautin kukanta kawai kakeji Dana labila
Usman kasacewa komai yayi danyashiga rudanie sosai
Takalleshi idanuwanta suna zubarda kwalla tace kayafemun Usman karkace zakarabu Danie wlh akankane komai yafaru soyayyarda nake makane tajawo hakan Kuma wlh nayi nadama
Wani mugun kallo Usman yawatsamata yace yanzu kikai nadama dakikaga komai yakwabe maki??? Tabbas nasan dazaki warke abunda zakiyi nangaba saiyafi wannan Allah nagode maka daka nunamata abunta tun aduniya wannan ciwon kadai ya isheki ishara dake dasauran mata masu hali irin naki
Tafashe dakuka tace Dan Allah kayafemun Usman wlh sharrin shaidanne
Murmushi yayi yace yanxun zakifadi haka baxancemaki komaiba duniyace gaki gata Allah sarki matata Ina zaman zamana da Iyalina saida kikazo kika tarwatsamun farincikina
Mikewa yayi yahausama dasauriii sukabishi dakallo baiwanie jimaba yadawo damabudan gida yajefa mata yace tashi kije gidana danake sauke baki nabakishi halak malak banason insake ganinki agidana
Kijecen kikarata"""lubabatu tahau kururuwa tace
khadija kisa baki yayi hakuri yanzun yazanyi dawan nan Ciwon katausayamun wlh inasonka bazan iyah rabuwa dakaiba
Usman yayi murmushin takaici yace Allah yawadaran wannan soyyayar taki wacce batada rana
Duk abunda kika aikata zuciyarki tabushe bakyajin tausayin rayuwa tayake kike tuna nin za aji tausayinki
Wlh koda bakida HIV baxansake zama dakeba kince soyayyarda kikemun ce takaiki wajen boka yanxun kinyi ba 1 ba 2
Datun farko kinyi hakuri kinrungumi kaddara tabbas danaje garinku na aureki Cikin mutunci kuma zanzauna dake
Duk abunda kika aikata lubabatu dakinyi hakuri dazaki samu abun nan cikin ruwan sanyi rashin hakuri dakuma garaje shine yake cutar mutane "" gashi yanxu duk abunda kike takamar kinsamu yakubuce daga hannunki kuma gayanda kika koma hakan zakimutu dawan nan ciwon
Lubabatu tace please Usman karkajuyamun baya kaima yanzun banida kowa Saikai ninasan koda naje wajen mahaifina bazai kalleniba gashi mom tahaukace
Kawayena duka sungujeni"" wacce nakeji da itah ma yautanuna mun iyakata
Usman yace kadanma kikaganie badai shaidan yabugamaki gangarsaba kintaka"" to wulakanci yanzun kikasoma ganie aiduk Wanda yasaka wani kuka bamakawa shima saiyayi kuka.
Yamike yakalli kaleed yasaki murmushi yace taso muje sama bamusu yamike Usman yaja Hannun khadija yawuce
Saida yayi taku uku yatsaya batareda yawaigoba yace kafin nasauko karnasameki agidan nan kibar ganin nayimaki dasauki wlh darajar yarki kikaci yanakaiwa nan yawuce abunshi haryanzu yanarike da hannun Khadija kam sunagaba kaleed yana bayansu.
Lubabatu kuka takeyi maiban tausayi labilace tatako indatake jiki sanyaye kamar wacce kwai yafashewa aciki
Gaban lubabatu taduke tasake fashewa dakuka cikin kuka tace mekika aikata hakan mom??? Meyasa kikabi rudin shaidan kika aikata manyan laifuka harda kisa mom
Lubabatu tace kiyi hakuri wlh yanzun nayi nadama, labila tace tunyaushe nake sanardake kuskurenki tunbayauba nake nunamaki illar zuwa wajen boka
Wannan ranar nake gudu tazo Amman bakijiba saida kikacigaba gashi ranar tazo kinyi nadama aloakacinda nadamar batada rana
Bazance Allah bazai yafemakiba Dan Allah gafuru rahimunne Amman saiyaduba zuciyarki yatabbatar dagaske kikeyi bawuyace tasaki nadamaba
Koda Allah yayafemaki mom wadanda kika cuta basu yafemakiba danbasa duniya
Yanzu gashi kinga illar yarda da makaryaci dubi yanda kika koma atunaninki soyayyace tunfarko tasaka yakemaki aiki??? Kodaya danshi yabacene shiyasa kuma yabatar daku danyasamu abokan shiga wuta
Menene ranar haihuwar irin wadan nan mutanen aduniya domin kare yaronka dagafadawa mummunar sana a makamancin wannan satane kokuma fashi da makami uwa kikasance kinacin abunda yakasance na halak karkiyi yaki halat yaki haram
Uba yarika tsaftace dukiyarsa daga cin riba bangaren kasuwancine ko sana ar hannu !" Sannan idan zaiyi aure yasamawa Yayansa uwa tagari
Aduk lokacinda zaitara da iyalansa yatabbar yayi addu a idanshi baiyiba kekiyi saboda duk lokacinda wani zairaya dare tareda matarsa shaidan yanakusa
Danyarantse shikuma duk sanda za kayi jima I damatarka totaredashi zakuyi tare zaku saka alkalaminku danashi kazuba maniyinka shima yazuba idan alokacin Allah yakaddaro Daren zakusamu karuwa kaga kenan Dan nakane kuma nashaidane
Shizaisa kaga anhaifi yaro kangararre gagare yagagari kowa har iyayensa baya shakkar kowa idan akaturashi islamiyya yayi wajen wasar banza
.
Kai wani yaron dakaganshi kasan irin shaidanne saikarantsema shaidan yayi rainonsa danbashida imanie kokadan kazo kahaihu kahaifawa mutane bala i adoron duniya
Hartakai uwa tana kuka tana Allah wadarai da haihuwarka tace dama barinka nayi nahuta dawan nan bala in wannan babban kuskurene awajenki
Kisani wannan ma kaddararkice tayiyu kema akwai abunda kika aikata sai Allah yahoraki Tawan nan hanyar
Kinazubar masa dahawaye bakisan wani babban bala ine kike sake jefa rayuwarsaba tunkinayi bayansa kinayi gabansa
Dazaran yayi Abu kihaukuka kina ni asabe wannan yaro ka asheni kamar dandan Allah banie wa iyaxubillah kinanufin dandakika roka Allah yabaki kenan bazaibaki nakirkiba?? Wannan izgiline babba
Sannan kukanki agabansa zaisa zuciyarshi ta kekyashe yaga yasa nahaifiyatai kuka aikuwa komai zai iyah
Idan kuma kina aibatashi sannu kanhankali zaisake lalacewa irinsune sukezama miyagun yanfashi marasa imanie sutareka sukarbe kayanka sannan sukasheka babu shakkun komai aransu
Basa tunanin haduwarsu da Allah totaya zasuji tausayinka bayan basajin ta iyayensu zuciyarsu tabu she babu sauran imanie ajikinta
Wanda yakeda dansauran imanin shizakasamu koda ance yakashe wani inyan uwansa sunbada baya saiyabarka
Kinga kinhaifi annoba keya gagareki kinbarwa duniya Manzon Allah Annabi Muhammad (S A W) saiyakoyar damu adduar da zakayi domin gujewa shaidan "" *Bismillah Allahumma janab naa'shaidana wajanie 'shaidana marazaktana ""
((( بشم الله. اللهم جنبنا الشيطان؛ وجنب الشيطان مارزقتنا)))
Mom neyasa kikai haka meyasa"" tasake fashewa da kuka lubabatu kamar ranta zaifita tace kidaina kukan nan haka labila abunda na aikata rudin shaidanne dakuma Neman duniya namanta Duk abunda yake rabonka saika sameshi duk hadamarka baxakataba cin rabon waniba
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
25
By gentle
lady💃🏽
Ninasan na aikata babban laifi Wanda kowayaji saiya kwana yana la antata"" kiyafemun labila domin nasan nacutarda rayuwarki sosai
Labila tace mom yanzun kinga illar miyagun abokai ko??? Ada idan inayiwa kawayenki rashin kunya harzagina kikeyi
Kina tunanin sunfini sonki bayankuma bahaka bane ni inagujemaki fadawa halakane
Duk abunda kikai nasan kinayine saboda Abu uku nadaya soyayyar dad dakike ikirari kinayi gashikuma yanzun sanadin zuwa wajen bokan kinrasashi rashi nahar abada
Nabiyu saboda dukiya idan mijinki yamutu yazama kece kawai zakimallaki duka kadarorinshi toyanxu ina wannan burin??? Kinrasa komai
Na uku kinaso acikin kawayenki ace kinfi kowa yanxun gashi sanadin zuwa wajen boka yajamaki kinrasa wannan darajar babu Wanda yakeson zuwa kusa dake
Kawayenkin yanzun inasuke??? Ina bokan yake ayanxu??? Allah shine kawai zakidogara dashi shine bayagajiya da bawansa aduk sanda kika rokeshi zaibiyamaki bukatarki batareda yagindaya maki wasu sharadiba ko yaushe ko a ina kinada garantin rokon Allah
Mezaikaiki wajen wani kato fasiki"" lubabatu tace dangirman Allah labila kidaina maganarsa wlh natsani inji anama tunamun dashi nidai inarokonki kiyafemun
Labila tashare hawayenta tana girgiza kai tace bakiyimun komaiba mom " tamike tashi narakaki gidan
Lubabatu tace ah ah kizauna wajen mahaifinki idan kikabinie zakisake jefa rayuwarki acikin hadari
Tabonda naiwa rayuwarki ya isah haka kihau sama kidaukomun key din motana labila badan tasoba haka tadauko mata key tarakata harbakin Mota tashiga tafita daga gidan tanawaigensa tana hawaye labila tabita dakallo tana sharar kwallah
Su khadija bangaren Usman suka shiga cikin falonsa "" saman kujera suka zauna Usman dadi duk yakumeshi
Khadija sai sharar hawaye takeyi dansosai mom tabata tausayi"" Usman sunata firah da kaleed yana bashi labarin Niger dakaratunsa ""
Yakandan juya yakalli khadija haryanzu batadaina kukan ba karamin tsaki yaja yace waike lafiya kiketayiwa mutane kuka???
Shiru tayi yatabe bakinsa atunanina komai nayiwa wannan matar baidace kiji haushiba kinsan abunda ta aikata yafigaban atausaya mata
Khadija tace nasani dad Amman ai sahiba zakayiwa kara katausa yamata kodan yarta murmushi yayi kinanufin hukuncina baiyiba kenan
Yagirgiza Kai iya tausayawar dazanyimata kenan yakikeso inyi darabani da yarona datayi kokuma rabanie da matata???
Khadija shiru tayi yadanyi Jim sannan yawaigo gareta yace maganar yarana kifadawa antynki tadawomun dasu ne banyarda akaisu wajen wannan bokan ba
Khadija tayi saurin dago kai takalleshi yagyada kai yanxun Deejarh duk rashin Imanin mutumen nan harzaki yarda kibada yaranki
Arasa wazaiyi jahadi saisu haba kiyi tunani mana " khadija ta share ragowar hawayenda suka zubomata tace inazanganta???
Tunda bamutum bace dad?? Yanzun bazaka sadaukar da yarankaba domin kaceci dubbanin jama a??? Rayuwa nawa kasan wannan mushurikin ya salwantar ciki harda mahaifiyata tafashe dakuka maitsuma zuciya. Take usman yaji hankalinshi yatashi""
Dasauri yamike Yakoma kujerarda take kaleed tashi yayi yasauka waje"" Usman yanakiranshi yadawo waigowa yayi kawai yayi murmushi yafita
Usman shima murmushin yayi yajawo khadija ajikinsa yana Shafa bayanta sorry Deejarh bansan abun yataba mahaifiyarkiba kiyi hakuri badawata manufa nafadi hakanba kawaidai kinsan dole naji tsoro ace yarana zasuje wajen wannan axzalumin ""
Dama saboda wannan ne yayanki yace bazaibawa maimata kanwarsaba khadija tagyada kai "" yace Allah sarki wlh yanada gaskiya nikaina zan iya cewa bazantaba bari Yayana su auri mai mataba Amman banida hujja tunda nima gashi an aureni
Khadija murmushi tayi tashige jikinsa"" damadai sunyi missing din junansu danrabon dasu hada jiki tunkafin taje Niger
Gashi Usman yashiryawa Daren saigashi yayi katari da labarin rashin lafiyar lubabatu daga rarrashi su Usman sai akazake yasunkuce abarsa zuwa dakinsa yaturo kofa
Kaleed cikin takunsa yake taka matakalar yana sauka kasa sosai yake kallon yanayin gidan saiyake ganie kamar yanatare da mom dinsa acikin gidan
Labila tana zaune saman kujerah tabuga tagumie tanajin takun takalma tayi saurin mikewa tana kallon kaleed kallon sama dakasa yayi mata yadauke kansa zaiwuce
Tace ya kaleed"" chakk yatsaya saiyaji kamar zainab dinsace takirashi batareda yajuyoba yace wat!!cen kasan makoshi Kalmar tafito labila bataa damuba tace Dan Allah kayi hakuri
Yace laifinme kikamun??? Nibakya cikin tsarin wadanda zansaka acikin tunanina dahar zandamu da abunda kikai inasodai kisan wani Abu koyayane wannan matar tagirmeki tunda har take auren mahaifinki baidace ko mugun kallo kiyimataba balantana hartakai kidaga hannu daniyar marinta agaban mahaifinki
.yanxun kina tunanin shiyaji dadi ko itah taji dadi???
Labila kuka tasake fashewa dashi lallai tayi laifi babba yau ita dakanta tadaga hannu zatamari sahibarta"" kaleed yanaganin tasoma kuka yasakai yawuce abunshi
Yana fita harabar wajen inda ake aje kujerah karkashin wata runfa maikyau yanufa yaja kujera yazauna wayarsa yaciro cikin aljihunsa
Lambar zainab yakamo yadanna kira hartayi ringing takatse bata daukaba saida yasake Kira tadauka "" tayi sallama cen kasa kasa yaji muryanta dakaji kasan tasha kuka yace lafiya kanwata naji muryanki tasauya???
Taja ajiyar zuciya tace bakomai harkakai??? Yashafo sumar kansa sosai yanajin dadin iskanda yake kadawa maidadi "" yace nakai tundazu""
Tanisa shine ya kaleed koka nemeni"" guntu murmushi yayi yace afuwan abubuwane suka sha gabana"" tace bakomai kagaisheta ""nasan yanzun haka kuna tare
Yasaki murmushi maidan sautiii yace aibaxan iyah magana dawataba muddin munatareda itah gatanan tafito dama tashiga daukomun wani abune korufe bakinsa baiyiba zainab takashe wayar kaleed mezaiyi inba dariyaba
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
PART 2⃣
26
By gentle
Lady💃🏽
Sosai Zainab tabashi dariya sake kiran wayar yayi yajita kashe yayi murmushi sannan yakirah hassan suka gaisa
Yace masa ya isa lafiya??? Yace qalau " yace dad nakira Kanwata yanxun naji kamar tayi kuka me akaimata???
Murmushi yyi yace mekamata dai""" kaleed yace nikuma??? Yace kaifa bakaika padamata Neman matarda zaka aurah kajeba"" aitun sanda kabar gidan nan ko magana batayiwa kowa """ kaleed ya murmusa yace zan rarrasheta ai Amman dad tadaici abinciko???
Bansaniba saidai katambayi mamanta"yace shikenan hassan yace yakasamu mutanen gidan???
Yashafo fuskarsa yace qalau suke saidai dayar matar batada lafiya dad bakaga yanda tazamaba wajen Neman duniya takai kanta tabaro yanzun harda cutar HIV ne da itah
Yahau sallallami kunji aikin jahilci dama duk macenda zuwa wajen boka yaxama aikinta aikuwa baxatayi karshe maikyauba Allah yakaremu daga fadawa tarkon shaidan Allah yakaremana kunnuwan mu dajin sautinsa kaleed yace ameeen daganan sukacigaba damagana
Lubabatu tana saman hanya tana kuka ko acikin mafarki bata taba tunanin wata makamanciyar rana irin wannan zatasameta ba
Saiyanxu take danasani meyasa tunsanda labila take lurarda itah illar abunda takeyi tun alokacin yadace tabari yanzun menene amfanin nadamar batada amfanie tunda gashi tarasa komai..
Babu Wanda yacuceta sai iyayenta suda suka kasayimata tarbiya takwarai neman duniya kawai sukasama gaba""""
Koda takarasa gidan duk yayi kurah dagabakin kofa kadai zaka tabbatar unguwar shiru take babu mutane sosai haka tafito cikin motar tana tafiya dakyar tabude gidan sannan taja motar tashiga"""
Tunda tashiga gabanta yake faduwa saitsoro takeji towandama bai iyah Addua ba aidole tsoro yakamashi
Tanashiga falon taxauna"" tanata yan kalle kalle. daga bisani tadan gincira dantagaji dazaman
Har magariba takawo jiki lubabatu batayi komaiba tanazaune tana karatun wasikar jaki jitayi kamar ana motsi bayanta dasauri tawaiga bataga komaiba saitaga anwurga tagabanta kamar mutun gashi gidan yasoma duhu ko nepa babu mikewa tayi daniyar fita saiga nefa takawo gabaya haske yagauraye gidan tasaukarda ajiyar zuciya sannan takoma tazauna duk datanaganin haske wani bangaren zuciyarta baidaina jin tsoroba tanazaune har akai isha duhu yagama mamaye ko ina harbarci yasoma dibanta danyanzun batajin masifar kaikayi kamar da
Tasoma gyangyadi kenan saiga wutar gidan tasoma rawa kamar iirin anaruwan saman nan" "" firgigit lubabatu tafarka tahau yan kalle kalle ko mintuna goma ba ayiba kayangidan sukasoma rawa hatta fankar falon dakujeru rawa sukeyi saitaji Anfara cida gashikuma ba lokacin damunaba
Cikin kaduwa tamike tayi kofar fita dasauri kafin takai akaja kofar jikake ramm akarufe dasauri takai daniyar rike marikar kofar saitagajini yana diga ajikin abun cikin tashin hankali tahau duba hannuanta kodai yankewa tayi bataga komaiba saitaji mutum abayanta
Gabanta yahau dukan Tara Tara ahankali tasoma juyowa cikin tsoro da fargabar mexata ganie.
Ihu takwatsa Wanda yakarade ilahirin unguwar duka hankalinsu ya tashi sunji ihu Amman basusan daga inda yafitoba
Dalilin ihun lubabatu kuwa tanawaigowa tayi katari da samrat """" cikin mummunar fuska bakinta yajuye hakoranta zalan xalan taturo harshe yana dalalarda Jinie .
.idonta daya asaman goshi dayakuma bisa kuncinta lubabatu tana kwamtsa ihu samrat Tashakureta ko kwakkwaran numfashi takasayi
Sosai tashakureta lubabatu sai kakarin mutuwa takeyi dakyar tasamu takwakule hannun samrat daga wuyanta tafita dagudu tana bude wata kofa Ashe kitchen ne tafada aikuwa kamar walkiya saigakuma samrat tafito lubabatu tasoma jadabaya duk fawannan abun datake haryanzu kukatake takaici daya batasan yazatayi addua aba domin tatsira sai ihu takeyi tana Neman agajie
Mutanen unguwar sunajin ihunta sunfito kofargida Amman basu shiga gidanba dansunganshi kulle da kwado suntabbatar bakowa cikin gidan watakil sautin daga wani wurinne daban
Haka suka kare dube dubensu suka koma gidensu Amman basudaina jiyo iface iface ba" lubabatu tararumo wani kwano takwadamata akai kogezau batayiba
Komai tasamu tajefa mata Amman gabanza tasake kaimata shaka cikin lalabe lubabatu tajawo wuka talumamata gefen wuyanta saiwukar talume maimakon taga tafadi saita tintsire da dariya
Nantake tabace wata murya taji marar dadi tanacewa dagayau lubabatu kinyi Bankwana dajindadin ayanda tasanadinki narasa maatata Yayana matsayina kwanciyar hankalina duka nayi Bankwana dasu
Kema yazama dole saikinrabu dasu narabaki da mijinki yarki mahaifanki narabaki dajindadi kisani bazantaba mutuwa nidayaba dole mu mututare yanagama fadar hakan saigashi yabayyana cikin mummunar shiga take lubabatu takwallah kara tazube wajen somammiya
*************
Tunsanda kaleed yafita gidan yabar labila tana kukan nadamar abunda Taiwa Khadija
Khadija anacen ana soyewa saida akayi kiran la asar Usman yayi wanka yasauko kasa labila tana ganinshi tamike kallo daya yamata yadauke kansa yawuce bakinta tatoshe saboda kukanda yazo mata shikenan maganar ya kaleed ta tabbata dad yana fushi da itane
yana fita sukai cikibis da kaleed zaishigo sunahada ido kaleed yasanne kansa kasa Usman yayi murmushi yace inakaje tundazu???
Cikin jinkunya yace banyi nisaba nadan zagayane inga unguwar"" Usman yayi murmushi yace yazakafita kaida bakasan gariba karfa kabar gida kakasa dawoda kanka
Kaleed yayi dariya maidan sautii yace bazan bataba dad yanzun ma tareda wannan maisurutun mukatafi
Usman yace waye kuma maisurutu??? Kaleed yace Wanda yadaukoni airport"" Usman yace muhd kenan kaleed yagyada kai Usman yace jeka dasauri kayo alwala muje masallaci kaleed yace to sannan yashiga gida"
Tare sukaje masallaci kowa yagansu saiya tambaya waye dankamar tabaci yace masu kaleed ne sukanyi mamaki inayashiga tsayin shekaru harsuma suka manta dashi saiyanzu wadanda sukasan amenatu suke tunowa da itah
Shikuwa Usman cemasu yakeyi wajen Yar uwarsa yake shiyasa sukadaina ganinsa"" bayan sundawo sallah yakai kaleed hangarensa yayi wanka sukafita Yawo tare
Saidare suka dawo kaleed Rabin hankalinsa yanawajen zainab danharyanzu baisake samuntaba
Dadarema saida sukaraba dare suna firah labila kasa zama tayi acikinsu tashige bangaren lubcy idanuwanta duk sun kunburah saboda kuka
************-
Kamar an mintsileta tamike zunbur tasoma kallon wajenda take tana kallon jikinta tatuno da dalilin sumarta kuka tafashe dashi tace nashiga uku meya aikeni gashi inacikin masifa waye zai taimakeni
Kuyi hakuri kwana biyu bakujiniba banajin dadi kuma saigarashin nepa shiyasa nadaina hawama""
Nagode sosai da kulawarku gareni naji sauki sosai Allah yabar zumuncii ameeen
Sakna Adam nagode sosai da soyayyarki agareni
Salimat annuri naga sakonki nagode sosaiii
Kema tauraruwace *Aisha mai littafai* nayi katari da sakonki banada bakinda zanyi jinjina agareki saidai nace nagode sosai dakulawarki
Magana cikin sanyin murya yan uwana Allah yasa ba soyayyar novel kukemunba saboda duk soyayyarda aka dorah tubalinta akan wani dalili bamai dorewa bace
Inaso duk Wanda zaisoni yasoni Dan Allah sannan yakinie Dan Allah duk Wanda yakesona Dan saboda novel banajin nidin zansoshi banasonma soyayyar tashi
Kugina soyayyarku akan tubali nagaskiya wato saboda Allah har abada zakuga daidai bawai nishadiba inaso kufahimceni nagode nidai inasonkuu wlh saboda Allah badan wani daliliba
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
29
By gentle
lady 💃🏽
Bayan sungama cin abinci kaleed yamike yayimasu saida safe usman yace baxaka tayamu firaba""
Idanunsa yashafa yace barci nakeji dad nagaji dayawa,"" yace shikenan kaje kakwanta saida safe kaleed yace okay dad night yawuce abunshi haryana hadawa dadan gudu khadija tabishi dakallo tana murmushi
Usman yana kallonta shima murmushi yayi labila ce tamike itama tayimasu saida safe tadauki sapna tawuce su anwar sunawajen zahara u itama sapna batajin dadi shiyasa takawota wajen khadija
Yanxun khadija harmantawa takeyi tanada yaya dantunsafe idan tabasu abincinsu batasake ganinsu saikuma idan sunji yunwa"
Bayan labila tawuce Usman yadan jingina jikin kujerah yana kallon khadija yace mekika fuskanta akan kaleed naga kinbishi da murmushi akwai magana dauke abakinki
Dariya tadanyi mai sauti tace bakomaifa kawaidai yabani dariyane nasan babarci yakejiba""
Osman yasaki murmushi yace nima nasan haka yasake matsowa kusada itah yace kinsan Zainab dinsa???
Tace mezaihana tunda kanwatace yace anyihaka kaleed yafadamun ai khadija tace aisaikaji soyayyar tasuma sufa ada kafin natafi cen sunason junansu sosai
.
Saidai su tunaninsu babu aure tsakaninsu tunda iyayensu daya shi idan yaganta dasaurayi yahau zuciya itakuma idan taganshi da budurwa ranar babu Wanda zaiga fara arta saitayi kwana biyu bataci komaiba ...
Saiyaakoma rarrashi'"" usman yace toyanxu tasani? Khadija tayi shiru daga bisanie tace bana tunanin yasanarda itah
Usman yayi shiru daga bisanie yace zanso ace labila tasamu miji dasai ayi bikinsu lokaci daya Amman nalura batako kula samari bansan zatakeson zamaba
Khadija tace kamar yanda matarka tazama kamanta alkwarin mu da itah ainice zanzaba mata miji shiyasa batakula samari
Usman yarike baki yace hakane namanta toke waye zakibata??? Tace yayana Amman haryanzu bansanarda itaba inajiransa yadawone""
Usman harcikin ransa yaji dadi sosai''' yace Alhamdulillah Allah yatabbatar mana da alkhairi"' khadija tace Ameen
Usman yamike yace tashimuje kinji anbarmu anan gashinima nasomajin barci tana dariya tace katabbata barcin zamuyi ko??
Yace Sosai Amman saimun gama .....😉yakanne mata ido daya"" tana dariya suka wuce sama
Kaleed kuwa yakwana yanajan tsaki dankoda yakoma yakirah wayar Zainab kin dagawa tayi karshema takashe wayar
Shima jefarda tashi yayi yakwanta"" yadade kafin yasamu barci yadaukeshi
*************
Bayan kwana biyu jama ar unguwar da lubcy take suka soma takurah duk dare basa samun isashen barci saboda ihunda sukeji kuma yanxun sungano tacikin gidan ihun yake fitowa Amman kuma babu alamun akwai wata halitta mairayuwa acikin gidan
Wannan dalilinne yasaka suka dunguma zuwa gidan Usman dansu sanardashi abunda kefaruwa"""
Suna kaiwa gidan shikuma yafito tareda kaleeed zasuje office ganin mutanen yasa yatsaya yana kallon su sukayiwa maigadi magana
Osman yace barsu sukaraso khadija takoma Cikin gida suka karaso hannu yabasu suka gaisa yanayi masu kallon sanie
Amman yamanta inda yasansu danyadade rabonda yaje unguwar yadaina sauke baki agidan saidai hotel bayan sungaisa wani daga cikinsu yace sunana alhaji kabeer munzone akan maganar tsohon gidanka
Osman yace ayya nikam naga fuskar sanie kuwuceto mana yayi maganar yanayimasu iso falon baki yakaisu yasa aka kawomasu lemu daruwan sha"" bayan sunsha ruwa aka sake gaisawa Wanda yace sunansa kaberr yayi gyaran murya
Alhaji Usman wani bakon al a marine yakefaruwa agidanka kwana biyu abun yana damunmu mudamuke kusa dagidan takai yanxu kobarci bamayi damu da yaranmu"" Usman yagyara zama yace me yake faruwa danshi Sam yama manta lubabatu tanagidan
Alhaji kabeer yanisa yace kullum dadare wani irin kuka mukeji agidan da ihu da kururuwa bamasamun barci saikusan asuba dafari bamudauka daga gidanka abun yake zuwaba saidaga baya mukagane"" daga gidan kukan yake fitowa
Munfi saran aljanune kokuma fatalwa dankuwa duk sanda mukaji kukan ana Neman dauki kuma komenene macene danmuryar mace mukeji koda munzo kofar gidan kulle muke samunsa da tsohon kwado sannan ga yana duk ta baibayeshi banda tsatsarda yayi
Kagakuwa babu alamun da za ace mutum ne aciki munfidai zargin fatalwace
Usman yayi shiru aransa yanacewa tokodai lubabatu bataje gidanba??? To Amman inazataje badaita koma garinsuba"" alhaji kabeer yakatsemasa tunaninsa yace mafita daya mexaihana muje kagani kokabari saida dare muje Dan dazaran anyi magrib duhu yasamu abun kefaruwa
Usman yace ah ah basai dare yayiba ninasan mutumne agidan Amman baxan tabbatarba danbansaniba kotaje kowani gurin takoma
Sukahau kallon kallo yace alhaji badai mutum ba gaskiya gidan baiyi kamada akwai mutaneba
Usman yace banki tatakuba kutashi muje ingani inhar bansameta agidan ba sainasa ayiwa gidan karatu sainabadashi
Sukace hakanma yayi gabadayansu suka mike kaleed dama yana wajen mota yanajira Usman yace yashiga suwuce
Mota daya suka shiga sukuma sukashiga tasu suka dunguma zuwa unguwar.......
Kamar yanda suka fada aikuwa haka Usman yatarar gabadaya yanace akofar gidan babu alamar akwai mutum aciki
Sukace kagani ko dama munfadamaka "" Usman yace abun nan da mamaki aikoda Dadewarda akai ba ashiga gidan ba baidace yayi yana hakaba kubamu Aron wani karfe abuge kwadon
Wanine yatura yaronsa gida dagudu akaje akasamu abun bugu aka balle kadon suka shiga cikin gida kaleed ne yatsaida yara dangaba daya unguwar tacika harda mata anaso aga menene acikin gidan wasu harcewa suke kilantama tsafi yakeyi
Usman motar lubabatu yasoma cin karoda itah itakanta gabadaya yana tazagayeta yana tafiya yana waigen motar harsuka bude gidan
Kaisaikace kangon gida danyanace ako ina bakasaran akwai wani Abu agidan makotan sukace lallai bakomai agidan nan saidai infa fatalwace
Usman dakunan gidan yasoma bi daibayan daya """ harsuka gama zagayensu basu lura da lubabatu ba wacce take yashe kofar shiga daga gefe
Bayan sunfito Usman yana waigawa gefen yana dube dube yaganta dasauri yakarasa wajen hannu yasaka yatabata tareda Kiran sunanta
Tazaburah tatashi zaune tafasa ihu "" ihuntane yajawo daukacin mutanenda suke niyar fita gidan gabadaya sukajuya dagudu danjin ihun suka koma inda suka hangi Usman ciki kuwa harda kaleed dasauran yara
Tanayin ido hudu da Usman tatashi dagudu tayi hanyar fita gabadaya batada kaya ajikinta zindir take
Kurajenta suna nan saidai basucigaba da girmaba gashin kanta duk ya cukuikuye jikinta duk raunine tana fita mutane suka dafa mata baya
Usman kansa yakauce hawaye masu zafi suna saukomasa shihar kunya zaiji idan akace wannan matar wai matarsace.........
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
28
By gentle
lady💃🏽
Hmm. Sister na naga sakonki "" kuma nagode Amman baki karanta abunda nafada sosaiba idankuma kin karanta baki fuskanci mena fadaba babu kuskure acikin maganata
Duk abunda zakayi aduniya matsawar basaboda Allah zakayishiba baida amfani kwarai akwai Sanadi zaiyiyu inason wance saboda tayimun alkhairi kaza Amman kuma sonda nakemata saboda Allah ne..
Sister duk Wanda zaisoki akan wani dalili bawai Dan Allah ba dazaran kinrasa abun nan zaidaina sonki """ inason masoyanda kobayan raina zasurika tunawa Danie suna sakani acikin addua
Akwaisu nasani kuma akwai wadanda kawai dannishadinsu suke sonki bilkisu shin zakiyi alfahari da masoyinki Wanda baitunaki saidan saboda wani Abu??
Dazaran fa bakyatare da abun shikenan soyayyar takai karshe ni aganina da irin wannan soyayyar karama rashinta
Sosai inason masu sona saboda Allah nimakaina inasonsu saboda Allah kuma nakasance ina alfahari dasu sosai
Bilkisu nagode kwarai banida kamarki kinsanfa ko shawara masoyinka shine yake baka itah gataki jinjinar👍
Tasoma sharar kwallah tace yanxun lubabatu wannan aika aikar tayi kamar ba musulmaba???
Habaa me akeyi darashin imani kamar waacce bazata mutuba"" Usman yace to hajiya idanke kinsan haka ai itah batasan hakanba
.
Babu tayanda zakihada jahili damai ilimi" idan mutum yanada ilimie akwai Dan dama dama koda zaaiyi barnar maisauki zaiyi
Hafis kuma shiko magana ma kasayi yayi danshi mamakima yake wai lubabatu ce tayi wannan danyen aikin hajiya tashare hawaye tace yanzun ina lubabatun take,??? Inafatar bagidanka kabartaba danwannan annobace zama da itah babban hadarine
Ohh ni binta Allah sa yaran nan karsuyo wannan mugun halin dabakin kishi.
Suka amsa da Ameen Usman yasanarda itah yanda sukai yabata key din tsohon gidansa wanda yake saukarda baki
Hajiya tace aikara haka Allah yashiga tsakaninmu da wadannan mutanen ameeen."" Suka cigaba da tattauna maganar lubabatu Allah sarki shiyasa akeson bawa komai zai aikata ya aikata abun kwarai
Tokuwa har abada bazaitaba tabewaba ina amfanin badi barai yanzun duk Wanda yaji abunda ta aikata saiya la anceta hakan ynada dadi
Su Usman basu Bar kanoba saikusan goshin margib sunsha yawo kaleed yaga gari suna kaiwa kaduna ana kiran sallar isha i
Alwala kawai sukayi sukawuce masallaci "" bayan an gama sallah Kaleed yariga Usman fitowa danyanxun hankalinsa yana wajen zainab
Gashi yace zaikirata baikirataba yanzun zatasamu damar cewa yamanta da itah
Kaitsaye dakinsa yanufa saman gado yazauna sannan yadauko wayarsa yakamo number ta yadanna calling"""
Tasoma ringing batadauka ba saida takusa katsewa akadaga""" yayi sallama maimakon ta amsa saita fashemasa da kuka
Gabadaya kaleed yarude yace innalillahi Kanwata lafiya me akaimaki waime yasa kuka bayayi maki wahala??
Dan Allah kidaina kukan nan wlh banason jin kukanki harciki zuciyata nakejinsa please kitaimaka kiyi shiru kinji waye zaibata maki rai alhalin kinada kaleed dinki ahannu
Haba tawan kodai nine naimaki laifi??? Kiyi hakuri sarauniyata baza asake ba saiyanxu tayi magana Dan maganganunsa sunsa taji Dan sanyi sanyi aranta
Tace ya kaleed nidai kadawo hakanan Dan Allah sonakeyi naganka"'' ido yawaro yace rufani mana annurin zuciyata yaushe nazo dahar zance indawo kwana dayanefa kawai nayi
.
Tace waine awajenka ko?? Aini kam kwanan nan daya jinsa nakeyi kamar wata daya inason ganinka please kadawo hakanan..cikin muryar kuka tayi maganar
Kaleed yadafe kansa bayajin dadin kukan nan nata kokadan yana konamasa rai""" yace naji kidaina kukan nan"" ta share hawayenta tace zakadawo goben ???
Shiru yayi saida tasake magana yace zeena! Bangama abunda yakawoniba kiyi hakuri zuwa sati daya Dan Allah aigashi muna waya kullum nikaina nayi kewarki
Baki ta tabe kamar yana ganinta tace wlh bawani kewana dakayi Dazunfa cewa kayi inbari kakirah nayita zaman jiranka saiyanzu katuna dani kana cen wajen wacce tafinie
Kaleed yace ina kanwata aibabu wacce tafiki awajena duk fadin duniyar nan yasake gyara kwanciya kinsan ana iya sake mata ko budurwa Amman baxaka iya sake Yar uwaba saboda jininku daya kawaidai xan aure tane dantana sona
Ya kaleed waime yasa bazaka fasa auren nan ba please muzauna warmu ahaka yashafo kansa yace bazan iyaba
Tace sabodame?? Aransa yace saboda kece matar Amman afili saiyace nariga nayimata alkawari banaso tadaukeni makaryaci
Kokinason akirah kaleed dinki mayaudari??? Tace saime kowazai kiraka cen badai agabanaba kuma ni nasan kai ba mayaudari bane nidai kadawo Yayana wlh bandako lafia
Zaiyi magana akaturo kofar dakin tareda sallama"" ya amsa sallamar yace shi go labilace tashigo kanta yana kasa tace ya kaleed dad yace kazo muci abinci hannu kawai yadaga mata alamar to tajuya tafita kaleed yace Kanwata inazuwa zankiraki anjima
Tamarai raice fuska tace bayan muna fira zakatafi waime yasa baxasu Barmun kaiba darana bakahutaba yanzuma dadare haka
Yace toyazanyi daddy nanefa" baisan sanda yafurta hakanba" tace haryazama dad awajenka tunda zaibaka yarsa ka aura shikenan saikadawo
Taka she wayar murmushi yayi sannan yamike yafita yasamesu zaune saman dinner shi kawai akejira yayimasu sannu dahutawa sannan yazauna Usman yace kaleed munje sallah tare dakai shine kataho kabarni inata warar idon nemanka Ashe gida kazo
Yasosa kansa yace ah wlh'"" khadija tace bisimillah bayan tagama zubamasu
.
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
PART 2⃣
31
By gentle
lady💃🏽
Usman baisanarda su labila komaiba"" hardare bayan sallah babu abunda yake saukodashi abinci kansa kasa cinsa yayi Khadija tayi tambayar duniya meyake damunsa saidai yace bakomai
Gabadaya gidan yayi shiru kamar ba mutane kaleed ma yanayinda dadynsa yake ciki shiya haifarmasa da damuwa
Washe gari Usman yadanji dama dama azuciyarsa bawaima wannan ba yanxu mutanenda sukasan lubcy matarsace zaiji kunyar hada ido dasu
Bayan sunkarya suka fita tareda kaleed dansosai yatara aiki company tunda yarage zuwa sosai komai yanason dakushewa
Tunsanda yadawo yasamu lubabatu ba lafiya baisake zaman kirki acenba """ gashi hadin guiwarda sukayi baimaidamasu amsaba danshi Sam yama manta
Yau akwai aiki agabansa""" koda yaje office dinsa antara masa takardu ciki harda masu Neman aiki"" tare da kaleed suka soma cika takardun masu Neman aiki yazabi wadanda yaga zasu iyah yace saigobe aimasu interview""
Labila tana kwance daki haka kurum takejin gabanta yanata faduwa tunjiya wayarta tajawo tabude data danrabonta dahawa tajima gaskiya
Facebook tahau tasoma duba abubuwanda akaturo cikibis tayi da labari makamancin Na mamanta
Amman wannan aitahaukace akace tsaki taja mata sunajawa Kansu duk wannan fa akan danamijine
Kuma duk ta karkare saikin barshi koki mutu kokuma dubunki tacika kihaukace kokuma asakeki karshedai kinaji kinagani kibar mijin kuma kinakallo yayi wani auren kekuma dake dabanza duk daya
Comments da akayi kuwa yafi dubu kowa datashi kalar tsinuwar la antakuwa tashata yafi cikin kwando
Labila tun tana iyah Karantawa harta daina takara gaba mexata gani wani posting ne kuma irin Wanda tawuto
Saikawai tabuda video din ayya Allah sarki da labila tasan mugun ganinda zatayi Dabatayi gigin budawaba saidai anriga an gama
Bayan yabude tashiga video din saiga fuskar lubabatu tanarawa tana tonawa kanta asiri duk abunda tayi maxa sai ihu sukeyi suna jifanta da duwatsu wasu suna Daukarta hoto suna Daukar gaba gareta
Labila tun tana kuka ahankali hartasomayi kwarai dagudu tafita dakin tayi waje khadija waya takeyi tana murmushi tace kashigo mana wlh bakowa mune kawai agidan
Yace shikenan ganinan tana kashe wayar labila tana kawowa tafada jikinta nashiga uku sahiba yazanyi
Khadija tace menene yake faruwa labila??? Wayar hannunta takunnawa khadija tace kalli mom kalli abunda ta aikata irin wannan ranar nayita hangomata Amman batajiba duba kiganie
Tadanna play dasauri Khadija takauce kanta ta anshi wayar tagoge video din Sannan tace menene amfanin haka su mutane wlh basada hankali
Sunsan sarai kallon tsiraicin wani haramunne to akanme zasu dauki wannan suna yadawa Allah kadai yasan dub ban mutanenda sukaga wannan
Labila ta share hawaye tace nibanga laifinsuba sahiba itace tayi abun fadi meyasa su sauran mata ba ayimasu hakanma??? Aikuma ba ita ce kawai maceba
Khadija tace duk dahaka baidaceba wadanda sukai hakan aisuma sunada iyaye kuma itama tanada Yaya Sam wannan abun baikamata as amu musulmai sunayiba
Amman natabbata wadanda suka yadashi musulmaine"" kiyi hakuri labila wannan kaddarace haka Allah yarubuto za ayi kidaina kukan nan Dan Allah
Labila tace dole nayi kuka sahiba kukama aiyanzu nafarashi yanxu aganinki waye zai aureni alhalin yasan abunda mom dina ta aikata kifadamun waye zai aureni tasake fashewa dawani kukan maicin rai
Bakin kufar shigowa taji ance nine zan aureki"" dasauri tataso dagajikin khadija takalli kofar falon
Cikin mamaki tace ya mukty"" kaiyagyada mata yace kwarai labila karkiyi mamakin jin furucina inhar zanyi aure aduniya tobanida wata matar faceke
Dasauri tajuya takalli khadija itama murmushine akan fuskarta tagyada mata kai alamar hakane""
Kanta tasaukar kasa ahankali ya tako zuwa gabanta""yaciro hankicif dinsa yamika mata
Tadago ahankali takalleshi girah yadaga mata cikin murmushi alamar takarba"" takarba tashare hawayenda suke kan fuskarta
Duk da haryanzu ta gagara tsaida wadanda suke saukowa taja majina tana mikamasa hankicif din tace nagode ya muktar Amman nasan bazaka iyah aurenaba
Samun waje yayi yazauna yace kinada dalilin furta hakan??? Tagyada kai nasan bakasan abunda mom dina tayiwa kanwar kaba
Dakasani na tabbata kallon arxiiki baxansamu daga wajenkaba Bakowane zai iyah auren Yar matarda ta aikata laifuka masu tarin yawa
Ciki kuwa harda kisan kai"" tatushe bakinta saboda kukan da yazomata
Muktar yayi murmushi yace nasan komai labila tunsanda sapna tadawo tasanar Dani Dan lokacinda tafadamun saceta da akayi nayarda
Amman ranarda naganta nasan bagaskiya bane shaida namatsa mata da tambaya Sannan tasanar danie
Tayihakane saboda ke dankarnace bazan aurekiba abunda batasaniba narigada nayi Nisan kiwo babu abunda zaihanani auren ki saidai idan kece kikace bakyasona
Banakuma fatan hakan idanma kikace banyimakiba nasan zan tabbata agwaurona danmuddin kikace bakyasona babu wacce zatasoni
Cewa wai bazan iyah aurenkiba saboda wannan dalilin ba hujja bace dankawai mahaifiyarka ko iyayenka suna aikata barna sai ace baza a auri yayansuba???
Allah yana fitarda rayayye daga jikin matacce yanakuma fitarda matacce dagajikin rayayye zakasamu malami masani mai tsoron Allah Amman acikin yayansa saikasamu fandararre gagare Wanda Sam baiyi halin malam dinba
Sautari kuma zakasamu wasu yan iska lalatattu fandararru saikuma Allah ya azurtasu da Yaya kamilallu saikuma ace baza a auresuba aiwannan ba hujja bace
Kaima nangaba zaka iya Haifar yara kamarsu kaima ace baza a auri nakaba yakenan
Yanisa nidai magana tagaskiya labila banason kowace mata bayanke nadade dasanarda kawarki haka inajin tsoron sanardake dannalurah bakyasona ko kallona bakyayi
Shiyasa nake Dari Dari"" nazoda kokon barana ataimaka akarbi tayin soyayyata!! Yakai karshen maganar yana kallonta""
Shiru tayi batace komaiba yace bakice komaiba nayimaki kodasauran gyara dariya tayi taruga dagudu zuwa sama
Khadija tabita dakallo tana dariya muktar yabita dakallo yana murmushin wani sanyi yakeji aransa koba komai yaudai yasauke nauyinda yake addabar xuciyarsa yanzu yanaji acikin zuciyarsa kamar yawarke daga jinyar shekara daya
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
.
PART 2⃣
32
By gentle
lady💃🏽
Yasaukarda ajiyar zuciya yana kallon khadija yace akwai bukatar inga dad Dan dawuri nakeso ayi auren nan
Khadija tace kaiya muktar inkashirya mubamu shiryaba ai """yagyara zama wanne shiri kenan??? Ninadauke maku komai.
Tace munji Amman saimun shirya wlh yace waishirin me zakuyi kayan sakawane dakuma shirye shiryen buki cikin sati kungama komai
Tace mudai ah ah kuma so akeyi ayitareda na yayansu"" muktar yace tonidai karkiyimun tsiya idan akanemeki shawara kice sati biyu kinji Kanwata duk shirinda zakuyi aikun isah gamashi
..
Tace to yace kokefa inasu sapna banji duriyarsu ba"""??? Tace sunanan kuwa Bari nasa akawosu takwalawa Zaraha u kirah ta amsa tazo dasauri Khadija tace daukomasa sapna tace to tagaidashi sannan takoma daki
Yace Yar raino akasamo maki?? Tace um um daga Niger nazoda itah kaiyagyada daidai fitowarta taduka tabashi sannan takoma yace wai yanmatana tagirma sosai inasu anwar din Zahara u ce tasake fitowa tareda su anwar""
Yadorasu akan cinyarsa"" sai kallonsu " yakeyi Suna burgeshi jiyakeyi kamar yahadesu"" inama yayansane""" yanatayi masu wasa" khadija tana kallonsu saida akasoma kiran azahar yatashi"yamika matasu yayi alwala yawuce masallaci
Takira Zahara u tadaukesu tashiga kitchen tadorah girki"" sannan tahau sama dakin lubabatu" tashiga" labila tana kwance tarungume filo saijuyi take tana murmushi"'" tanaganin khadija tarufe fuskarta da tafin hannunta""
Duka khadija ta danamata abaya tasaki Yar kara
Tace haba sahiba menene haka daxafi wlh"" khadija tace ainasani dankiji zafin nadakeki banda iskanci Yayana yana tambayarki kinwani rugowa daki me kike nufi???
Murmushi tayi tace wlh kunyarsa nakeji sahiba mezance to??? Khadija tace ra ayinki zakifada akansa mana"" tace wanne ra ayi aikema kinsan inasonsa""
Khadija tace wa badai niba yaushe kikai danie kinasonsa"" labila tace kesahiba aibasai nafadaba daga fuskata dayanayina zaki gano tatashi zaune tana fuskantar khadija tace batun yauba nake fama dasoyayyar sa sainaga kamar shibana cikin tsarin matanda yakeso
Shiyasa banason zama guri inhar yana nan dankar xuciyata takarasa makancewa Amman sonda nakeyiwa ya mukty bazai faduba
Khadija tasaki murmushi tadafata tace nasan haka dagake harshi ainagano take takenku idanu kawai nazuba maku karshe saigashi yafito fili yasanar danie kinga kitashi kiyi wanka kishirya kafin yadawo sallah
Labila taturo idanu tace tome zanyimasa kina nufin akwai maganar dazamuyi????
Sosai sahiba akwai bukatar Ku tattauna ku fuskanci juna"" labila tace nidai ah ah"
Aikuwa baki isaba aini bahakan nayiwa dad ba 😕danhaka bazakiyiwa yayanaba"" tamike taja hanunta yauzan maidawa kurah aniyarta nima zanyimaki kwalliya kamar yanda kikamun
Babu yanda labila batayiba Amman saida khadija tasata gaba tashiga wanka itakuma tayi alwala tayi sallah
Takoma tadibo abincinta data Dora tana fitowa yanashigowa da sallama"" cikin fara a ta amsa harkadawo ya muktar
Yace ah wlh yana samun wajen zama yakirata tazo tazauna Murya kasa kasa yace yazanyi naganta inason nawuce
Khadija tace yanzun kuwa zan izomaka keyarta" tamike harzata wuce yace kidaiyi mata ahankali karki wahalarmun da itah
Tana dariya tawuce tashi yayi yafita saman kujerun dasuke harabar waje yazauna yana jiranta""
Khadija koda taje labila tashirya Amman tarasa kayanda zatasaka "saida khadija tazabomata wasu kayan kantine Riga da siket sunhadu sosai tasaka tasa farararen takalma da farin hijab"
Khadija tariko hannunta sukafito taduba bataganshiba tace nasan yafita saiki karasa Amman bari nabawa Zahara u abunsha takaimaku
Labila tawuce kamar wacce kwai yafashewa aciki tafiyarda takeyi saita bada wata ma anar daban kamar tafiyar yanga takeyi""
Tunda tatunkaro wajen yafara tasbihi ga Allah yakasa dauke idonsa akanta harta zauna fuskarta tana kallon kasa "tace inawuni yaja ajiyar zuciya yana fuskantarta yace lafiya qalau yagidan
Cen kasan makoshi ta amsa saikuma shiru yabiyo baya nayan dakiku muktar yakatse shirun tahanyar magana
Labila yakirah sunanta ta amsa batareda tadagoba"" yacigaba zansake gabatarda kaina awajenki magana tagaskiya maganar aure takawoni ba wasaba
Nadade ina jinyar sonki acikin zuciyata saiyau nasamu damar saukeshi Amman banji tabakinkiba shinnayi maki??? Shiru tayi """ yace eh ko ah ah yakamata ki amsamun tambayar nan
Dankarki cutarda kanki alkawarinda kuka daukarwa kanku kumanta dashi kifadamun ra ayinki nasan kumata kunada naku ra ayin tayiyu banacikin jerin mazajenda kikeso ki aurah
Naga mata wata zatace tafison fari wata baki wata maitsayi wata guntu wata maidogon hanci watakuma tafison mai gutsurarren hanci wata siriri watakuma tafison maikiba toke wanne kikeso aciki???
Cikin jinkunya tace Wanda yatara dukkanin abunda kakedasu"" bakinsa harkunne yace kenan ankarbi kokon barana???
Tace tunkafin makaroka akabaka"" yanxu shaidamaka nekawai akayi muktar baisan sanda yafurta alhamdulillah ba jiyakeyi kamar ana shawagi dashi saiwani kallo yake jifan labila dashi maikashe jiki
Zahara u ce tayimasu sallama ta ajemasu kayansha sannan takoma cikin gida "" labila haryanzun kunyar muktar takeji sunfara fira jefi Jefi Amman yawan maganar duk muktar keyi Dan batacewa komai
**-***---**---**---***-
Tafe suke cikin mota suna tafiya Wanda yake daya mazaunin yayi shiru yabuga tagumie daganinshi abun duniya yadameshi
Bayan motar wata matashiyar yarinyace zaune alamu sun nuna tana dauke dakaramin ciki danyadan taso yakara mata kyau farace Amman basosaiba
Mazaunin driver kuwa wani kyakkyawan saurayine mai kamada muktar yanayinsu iri dayane saidai shi yanada dan duhu sosai Sabanin muktar dayake fari
Amman dakagansu babu makawa zakace sunhada jini daya suna shiga garin kano dattijon dayabuga tagumi shiyasomayiwa maitukin kwatance
Harsuka kai unguwar saidai gabadaya komai yabace masa sukatsaya yafito yayita yandube dube Amman baigane komaiba
Matashinne yafito yace Abba idan bazaka ganeba muyi tambaya mana yasunan maigidan"??? Dattijon yayi shiru daga bisanie yace malam garba sunansa"
Inajin nan ne kawai sanadin gine gine da akai dahanyoyi wajen yabace mun" saurayin yace bari natambaya gawani cen zaishiga gida"
Dasauri yakarasa wajensa yana masa sallama hafis yawaigo yana kallonsa aransa yace wannan kamar muktar??? Saurayin yabashi hannu suka gaisa yace Dan Allah tambaya mukeyi
Hafiz yace Allah yasa nasani"" saurayi yanisa yace gidan wani malam garba"" Hafiz yayi shiru daga bisani yace akwai masu suna malam garba dayawa a unguwar nan saidai kafadamun sana arsa
Yace gaskiya bansan sana arsaba Amman yanada yaro muktar Hafiz yace haka kam naga kunyi kamada muktar sosai kamafi yanayi da Khadija""
Saurayin yayi murmushi yace yayanane ai nisunana faruq wancen mahaifin mune yayi nuni da dattijonda yake kishingide jikin mota yana jiransa
Hafiz yace Allah sarki kunbaro gidan baya kadan" faruq yace kozakadan taimaka kakaimu gidan??? Yace aibadamuwa bari nadauko mota Dan akwai Yar tafiya kadan wannan gidanane
Faruq yayita godiya Hafiz yace bakomai ai yashiga gidan yadauko motarsa yashiga gaba faruq yaja tashi yabi bayanshi
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
33
By gentle
lady💃🏽
Yana tafe sunabiye dashi dattijonan Kuwa kirjinsa ya tsananta bugawa fatanshi daya yayi arba da matarsa fateema Allah yasa zata saurareshi tayarda da nadamarda yayi tunda ba laifinsa bane...
Hawaye suka zubomasa ya kaikaice idonsa yashare faruq yana lura dashi harsuka kai gidan"" Hafiz yatsaida motarsa sannan yafito suma suka fito yace ga gidan nan Amman bana tunanin Malam yana gida
Dattijon yace Dan samari kataimaka kayimana sallama dashi " Hafiz yace to sannan yakara kofar gidan yasoma sallama sulaiman ne yafito yana amsa sallamar
Yana ganinsa yasaki fara a yace Hafiz waidama Kaine shine katsaya waje kamar wani bako"" Hafiz yace aikamar shine yabashi hannu suka gaisa yana kallon bayansa yace tare kake dabaki
Amman wancen yayi kamada muktar"" Hafiz yace narigaka fadar haka wajen malam sukaxo akwai bukatar suganshi
Sulaiman yace yana kasuwa wlh kasan baicika zama gidaba Amman barinakirashi yayi maganar yana Ciro wayarsa cikin aljihu yakamo lanbar yadanna Kira
Ringing biyu tayi akadaga yagaidashi sannan yafadamashi yayi bakie"" yace suwaye??? Sulaiman yace gaskiya bansansuba Amman alamu sun nuna sunyi doguwar tafiya""
Yace shikenan gashinan zuwa"" yace shikenan yakashe wayar" yace kukarasa ciki bari na karbo key yakoma cikin gida yadauko key tareda tabarma yadawo"" zaibude dakin" dattijon yace kashnfida mana nan akwai inuwa"" yafi iska...
Sulaiman yashinfida masu suka zauna yadibo masuruwa Hafiz yayi masu sallama yawuce gidan hajiya
Baijima dawuce waba malam garba yadawo tunkafin yayi fkng din Babur dinsa yashaida Muhammad wani takaici yakamashi
Yasauko saman baburdin yayi hanyar gida Muhammad yataso dasauri yatareshi mugun kallo yawatsamasa yace lafiya malam
Muhammad yace Dan Allah kayi hakuri Yaya kasaurari abunda nazodashi malam garba yace mexan saurara mezaka fadamun???
.
Wlh Dana San Kaine dabazan zogidan nanba aikin banza aikin wofi mezakazo kaimana komun fadamaka munada bukatarka??/
Murya ya Marairaice yace kayi hakuri Yaya wlh duk abunda yafaru balaifina bane kasaurari mezan fadamaka idan harkaji inada laifi nayarda kayankemun duk hukuncinda kaga yadace danie..
Yakatse masa hanzari tahanyar dagamasa hannu yace babu amfanin saurarenka mezaka fadamun Wanda bansaniba ??? Babu amfanin jinkomai
Daga bakinka burinka yacika dama abunda yasa ka aureta kenan
.babu wata dangantaka atsakaninmu domin wacce tahada tabarmana duniyar danhaka ka gaggauta barin kofar gidan nan banason ganinka yakai karshen maganar hawaye yana saukowa daga idonsa yasa gefen hannunsa yashare yayi cikin gidan
Muhammad baya baya yayi yafadi dabas yadafe kansa wani kuka yafashe dashi kamar Karamin yaro sunan fateema kawai yake kirah fateema tatafi tabarshi.. Rukayya kin cuceni Allah ya isa tsakanina dake bazan taba yafemakiba .
Kinyimun cutarda harna mutu bazan mantaba Allah yawulakan taki kamar yanda kikamun"" faruq bayason ganin mahaifinsu cikin damuwa Dan sanadin haka yahadu dahawan Jinie yakalli matarsa yace tashi kishiga ciki ...
Bamusu tamike tashiga yakalli sulaiman yace kakaini wajen kawu kai yagyada masa sukashiga gidan Inna tana tsakar gida tunsanda malam yashigo gidan taga halinda yake ciki tayi tsaye sororo saiga matar faruq tashigo dasallama ta amsa jiki sanyaye saiga su faruq sunshigo
Inna saikallonsa take baki sake yaduka yagaida ita ta amsa murya sake yace Ina kawu yake ??? Dahannu tanuna masa dakin
Yamike yashiga da sallama malam yana zaune yajuyo daniyar magana bakinsa yakafe dasauri yamike tsaye yana kallonsa
Yaja hannunsa zuwa waje yana tattaba fuskarsa yace ikon Allah Amman kai Dan fateema neko??? Faruq hawaye suka saukomasa yarungume kawunsa yana kuka
Malam garba bakinsa harrawa yake yace dama fateema tanada wani yaron ayola Amman bata sanar daniba iko sai Allah sannu yaro.
Faruq yace kawu kayi hakuri kasaurari abunda abbana zaisanar dakai wlh babu karya aciki kuma bashida laifi kokadan sanadin rashin mom harciwon zuciya yakamashi
Tunsanda yasan gaskiyar abunda yayima mom yadaina cin komai kullum kuka likita yashaidamana muddin baiyi ahankaliba zuciyarsa gab take dabugawa nikuma banason murasa mahaifinmu shikadai muke dashi yanxu
Karshima murasashi kamar yanda mukarasa mom malam garba yayi shiru daga bisani yace muje suka koma wajen koda suka fita harya suma faruq dagudu yayi kansa yana jijjigarsa malam garba Yakoma gidan dasauri yadibo ruwa yadawo yashafa masa"" Amman ko gezau dole aka kwasa sai asiviti .
Suna cikin mota anashafa masa ruwa cikin sa a shedarsa tadawo yabude idonsa ahankali malam garbane kusa dashi cikin kuka yace malam Dan Allah kasaurareni kayafemun nasan laifinane wannan
Hannunsa yarike yace kakwantarda hankalinka kaga bakada lafiya "" Muhammad yace ina Dana muktar??/
Malam yace baya nan Amman yanxun zankirashi "" yace kataimaka kakiramunshi koshi naganie naji sauki araina
Suna kaiwa hospital akabashi gado akajonamasa Karin ruwa""da allurar barci bawani jimawa barci yadaukeshi
Malam yace Suleiman yakira muktar danshi yabar wayar agida yace to yakamo lambar yadanna kirah
Muktar suna tsaka dafiransu ta soyayya kirah yashigo wayarsa kamar baxai daukaba saida labila taimasa magana """ bayason yakatse firar tasu tanayimashi dadi
Badan yasoba yadaga saiyaga sulaiman yadauka da sallama sulaiman ya amsa yace malam nezaiyi magana dakai
Muktar yace tobashi yamikawa malam yakarba yace kana ina muktar?? Kansa yadan Sosa yace kawu bana gari inagidan sapna
Malam yace ayya lafiya daiko??? Yace kalau"" malam yace muktar" ya amsa yace kayisauri kazo ga mahaifinku yazo
Gabansane yabada rasss nan take idanuwansa suka rikide saboda bacin rai yace mezanzo inyimasa kawu yayi abunda yakawoshi yakoma kafadamasa bamuda bukatarsa acikin ruwarmu
Malam yace karkayi hka Mahaifinkane musaurari abunda yazodashi gamunan asiviti sanadin Sanar da shi rasuwar mahaifiyarku yahaifarmasa datashin ciwonsa
Muktar yace Allah yasauwake kawu Amman babu inda zanje banason ganinsa shekara nawa bainememuba saiyanzu akan me
Malam yace naji bazaici darajar mahaifiba kazo Amman aikazo kodan saboda kaninka yamikawa faruq wayar
Murya narawa yace ya muktar" cikin farinciki yace faruq Kaine??? Kaiyagyada yace nine Yaya Dan Allah kazo" baima karasa fadaba yace ganinan zuwa yakashe wayar yana kallon labila da murmushi yace Dan uwanane yaxo tareda mahaifinmu zanwuce bari nafadawa sapna
Taresuka shiga gidan khadija hartagama abinci tasheka wanka tana jerah abincin sukashigo"" tace harkayi me ya muktar???
Yana murmushi yace kano zantafi faruq dinmune yaxo tareda Abba khadija tace dagaske Dan Allah nima zanbika
Yace ah ah taya zakibini alhalin bakisanar da dady ba" ta marairaice fuska tace sainakirashi awaya ai
Yace karkifara haka kibarsa saiyadawo hankali kwance kisanar dashi saigobe kije Amman badadi kikirashi kilanta aikima yayimasa yawa kisake jagula masa lissafi fita indai bata dole bace karkigwada tambayarsa tawaya kinji maza basason haka Kaita gyada tace nagode Yayana kagaidashi to
Murmushi yayi yace kokefa kinga gobe saikizo ta gyada kai yakalli labila wacce shikawai take kallo suka hada ido tasanne kanta kasa tana murda yan yatsunta yace saina dawo ko takasan ido take kallonsa yayimasu sallama yawuce yashiga motarsa yana kallon labila tajikin madubi tana dagamasa hannu yasaki murmushi akabude masa kofar gidan yawuce
Aisha✍🏼[4/22, 11:29 PM] +234 703 962 5239: ☠ *HATSABIBIN BOKA!!.*☠
PART 2⃣
34-35
By gentle
Lady💃🏽
Gudu yakeyi kamar Wanda zaitashi sama farinciki fal ransa Dan uwa maidadi kusan kullum saiyayi mafarkin faruq dinsu cikin mintunan da basuwuce arba in ba yakai kano kaitsaye khalifa hospital yawuce danyasan sunacen saida ya isah yakirah sulaiman yace gashima yana ganinsa danshi yana waje
Muktar yatsaida motar sannan yafito yabawa sulaiman hannu suka gaisa sannan suka wuce dakin"" dasallama sukashiga faruq dasauri yamike bakinsa harkunne
Muktar yakarasa wajensa suka rungume juna saisuka fashe dakuka maiban tausayi " malam shima hawayen yaji suna saukomasa.
Sunjima suna kuka daga bisanie muktar yashare hawayensa yadago faruq yana murmushi yace ya isa haka kar kanka yayi ciwo yahau share masa hawaye jisukeyi kamar suhade junansu.
Hannunsa muktar yaja suka fita waje saman wani dakali suka zauna"" muktar yace ya hanya??? Faruq yace alhamdulillah""
Amman kunsha tafiya faruq"" nidanaje garinku aikoda nakai kasa zuwa ko ina nayi"" faruq yace kana nufin kaje yola bayan Barin Ku cen??
Gira yadaga alamar ah " kawu dasauran yan uwan mom basusan tanada wani yaron acenba saini kawai nasani bayan nagirma nakoma yola datambaya harnagane gidan
Saidai duk wanda natambaya kai saiyace baisaniba danaje wajen dad cemun yai bashida yaro kodaya aduniya matarsa bata taba haihuwaba taya zance ina Neman dansa faruq
Yanisa kwanana hudu yola ina yawon nemanka karshe dole nahakura nadawo Amman bantaba fadawa kowaba sai sapna
Faruq yace wayekuma sapna ko matarka??? Kaiyagirgiza yace nibanyi aureba" yace toya kakeda itah??? Yana murmushi yace kanwatace
Nasan bazaka taba iyah tuna kamannin mahaifiyarmuba kasani khadija babu abunda tarago nakamanninta dazaran kaganta kaga mom yanxun ma daga gidanta nafito
Faruq yayi shiru daga bisanie yace nisam bangane me kake fadaba kace kanwarka kuma tana kama da Mamana to taya hakan taka sance!!!!!!
Muktar yace kanwar kace bayan munbaro yola akahaifeta" yanxu tayi aure yayanta biyar tayi tagwaye yanzu yan uku ne da itah
Hawayen farin ciki suka saukomasa yace kenan maman mu mu uku tahaifa??? Muktar yaagyada masa kai alamar ah
Malam yafito yace suzo ciki dadyn su yana kira tare suka mike suka shiga ciki
Sunan muktar kawai yake kira Amman idanuwansa arufe suke"" muktar ne yakarasa inda yake yariko hannunsa daya yace ganinan Abba
Muhammad yatattaba hannunsa batareda yabude idonba sannan yasaukarda ajiyar zuciya yacigaba da barcinsa.
Muktar waje yasamu yazauna batareda yacire hannun nasaba"" sai kallon mahaifinsa yake yasan bashida laifi bekamata yarikajin haushin mahaifinsaba .
.
Anafara kira dakyar yasamu yacire hannunsa daga rikonda yayimasa yawuce masallaci
Muhammad sai goshin Magrib yafarka har lokacin muktar yana kusa dashi yakuramasa ido nantake idanuwansa suka kawo kwalla yabuda bakinsa dayayi masa nauyi yace muktar kayi ha kafin yakarasa muktar yarufe masa Baki yana girgiza masa kai
Abba mekamun dazakabani hakuri wannan nasan ba laifinka bane koma kanada laifi baici kabani hakuriba saboda Kaine kahaifeni nine yadace nabaka hakuri hawaye suka sauko akan fuskar muktar
Muhammad yarike hannunsa gam yace kadaina kukan nan Dana bakayimun komaiba nine mai laifi asanadina gashi kunrasa mahaifiyarku
Ah ah Abba bakaine kayi sanadin rasuwartaba"" kuma dama lokacintane yayi koda hakan baifaruba dayanxun bata duniya danhaka karka dorawa kanka laifi kayi hakuri Abba kaga bakada lafiya kasamu natsuwa tukun
Kai yagyamasa sannan yarufe idonsa ranar dai muktar asiviti yakwana sai washe gari aka sallameshi suka koma gida"
..
Karfe shadaya koda tabuga khadija sun iso Dan tunda dare tadami Usman kamar tayi kuka gabadayan su sukaje "" khadija tasoma shiga tareda labila sukaci karo da muktar xaifito ta witsiyar ido yake kallon tauraruwar tashi'
..yace badai harkunzoba?? Khadija ah mana nidanaso muzo tunjiya
Toyanzun ina kika baro dadyn?? Tace yana waje tayi maganar tanajan hannun labila suka shiga gidan Zahara u tana biye dasu
.
Tsakar gidan tasamu su inna Muhammad yana kwance faruq yana masa fita matarsa tana zaune gefe daya""
Yana ganinta yatashi zaune yana murza ido wannan kamar fateemar sa saidai wannan tafita yarinta bakinsa dauke yake da magana
tagaidashi dajiki da itah da labila da zaharau ya amsa shiduk mamaki yakamashi hatta muryan iri dayane
Khadija takarasa wajen faruq danbasai anfada mataba tasan shine tagaidashi cikin murmushi tamkar damacen sunsan junansu
Ya amsa shima da murmushin afuskarsa"" yace Ina yaran suke?? Taciro masa anwar dayake bayanta tace ga sunan ahannunsu tayi nuni da labila yakarbi anwar
Yace barakalla yasunan wannan??? Tace anwar wannan sapna wannan husna"
Daidai shigowar su muktar da Usman da kaleed suna biye dashi
Suka gaidashi ya amsa sukamai yajiki yace dasauki"" malam ne yafito daki tareda wata tabarmar yashinfida masu suka zauna
Duk suka gaidashi ya amsa shirune yadan biyo bayan gaisuwar sannan malam yayi gyaran murya yace Muhammad ga khadija khadija ga mahaifinki
Dan naSan kece kawai bakisan shiba ko ahoto yakalli Muhammad yace kaima nasan bakasan dacikinta marigayiya tabaro garinkuba
Koda tazo cikin watansa uku tasha wahala batada aiki saikuka duk da taki tasanar damu abunda yake sakataa kuka harcikinta yatsufa ranar da tahaifeta ranar takoma wajen mahaliccinta
Yanisa wannan shine mijinta wadan nan kuma yarantane biyu basa nan"" suna makaranta""
Muhammad yadago idanuwansa dasuka sauya kala yace
Kuyi hakuri banada bakinda zan iyah Baku hakuri naso ace nariski fateema Dan Na nemi gafarar ta wlh malam babu abunda yafaru cikin hankalina
Ranarda abun yafaru nayi tafiya lafiya qalau muka rabu itakuma rukayya batanan tacemun zataraka kawarta garinsu wajen buki
Hardakudi nabata Ashe bansaniba tafiyarda za arusa gida nane akai dataimakona tunda nabata kudi dakudina aka nemo mun magani
Taje wajen bokanta tasanardashi damuwarta akabata mangwaro tabaiwa fateema
Tana dawowa abunka damaiciki anabata tahau ci batayi bisimillaba harda muktar yaci dayace tasammasa
Tunda naduro garin naji zuciyata tayi zafi ko kofar dakinta ban kallaba sanda nashiga
Aisha ✍🏼
[4/23, 12:11 AM] +234 703 962 5239: ☠ *HATSABIBIN BOKA..*☠
PART 2⃣
36
By gentle
Lady💃🏽
Washe garima haka sainadinga wasar buya Dan banason ganinta watarana ina wajen aiki naji kawai raina yabaci kuma babu Wanda yabatan rai.
Sainaji kamar anaturani gida
Nabaro wajen aiki dasauri zuwa gida ina shiga kaitsaye dakinta nashiga tana zaune hartadauka nahucene duk da itah Batasan tayimun laifiba..
Kawai nahauta da duka kamar zan kasheta tunda nake bantaba dukan maceba wandama yake dukan matarsa kallon jahili nakemasa
Saigashi wai dakaina nadaki matata wacce nakeso fiye dakomai aduniya "" sanadin hakan cikinda yake jikinta yabare inaganinta cikin jinie Amman zuciyata tagama bushewa natsallaketa nabarta kwance yaronta sai kuka yake..
Bansan wayakaita asibiti ba danbansake wai wayartaba saidarenda Allah yakaddaro darabon za asamu wannan yarinyar.. Yayi shiru daga bisani yacigaba nayan shudewar watanni tasameni dakina muna zaune da rukayya take sanardani batajin dadi zataje asibiti
Nikuma nace bazataba daga tacemun dame zataji da wulakancinda nake mata koda ciwo kamar jiraye nake da ita nace nasaketa
Tanemi tayi idda dakinta tunda saki biyune"" kawai sainace mata tatafi Na iyar kuma nace tabarmun gida alokacin karfe dayan dare
Haka tafita nadauko muktar naturashi waje narufe gida bansan yanda suka karkareba
Tunda taga wannan aikin yayi saitakoma takarbo na mallaka""
Tamallake gidan tazama miji nikuma nazama mata"" nine dafa abinci nine wanke wanke shara wanki kai hatta gyaran dakinta ninakeyi ""
Haryakai tana karbo kayan kannenta ina wankewa" nakoma injin wanki dakarfi dayaji"" Dan zalunci dagas take girki Amman saitace wai abincin murhu yafi dadi tasani siyo itace nakoma Dan daudu
Cikin wata daya nazabge yan uwana duk wacce tazo gidan saitayi mata fata fata kuma tasa nayimasu iyaka dagidana kuma babu yanda zanyi saina korasu
Gabadaya kowa yadaina zuwa gidan har kana nan yara
Aikina tuni nadaina zuwa"" " natare agida itakuma saiyawo kamar wacce taci kafar zomo
Kai in takaice maku labari sallah zuwa masallaci ya gagareni dankuwa kayan jikina kamar na mahaukaci gefen wandona tattasai gaban rigata bakin tukunya gefen fuskata markaden kayan miya Duk yanda nabata jikina saita hanani yin wanka koma nayi wankan saidai namiyarda wadanda nacire hartakai ina kyankyamin kaina dakaina """
Ahakan aketa tafiya aboka naina dasukaga nadaina fita aiki sukazo hargida danjin ba asi tana barci sukaxo nafita kofar gida muna magana Ashe tafarka
Ta dauko ruwan wanke wanke masu daddagin tuwo damiya bamusan meke faruwaba saidai mukaji saukar ruwan ajikinmu duk Tajika abokaina sannan tazuba masu kwandon rashin mutunci Wanda kokare akaiwa wannan saiyaji badadi ballanata mutum sukuma tundaga ranar suka Dauke kafarsu dagidana.
Alokacin nagammace mutuwa da rayuwa yanda kasan Dan fursuna ni inaganima yafini danshi yanada yanci kuma zaici yakoshi nikumafa
Shekaru sunja abubuwa duk sunfaru alokacin taga haukar banza take duk tsayin shekarun nan tasan kulba Dade muktar zaidawo sannan ga faruq kenan sune zasucinye dukiyar Muhammad" aduk abunda nayi yatashi abanza Kenan
Saitaje wajen kawarta tasake fadamata damuwarta" suka sake rankayawa wajen bokansu tasanar dashi itafa haihuwa take so kota halin kaka
*hatsabibin boka* yace aitunfarko itah tayi garaje aidayanzu tayi biyar yabata maganie yace tasa inhar tasha komai yayi daidai sukayi godiya tadawo gida tanawani kankanba ita gamaiciki
Bayanshudewar watanni uku saitafara rashin lafiya tanata amai takirah kawarta sukaje asiviti akatabbatar mata tanada ciki saimurna tacewa kawarta waidatasani Aida tun shekarun baya tasanardashi matsalarta Dan itah haihuwar tafiye mata komai
Sanda tadawo tasanar dani kokadan banji dadiba banyi murnaba aikuwa tahau bala I waisanda fateema tanada ciki rawar kafa naitayi akanta wato Fateema kawaice ta iyah haihuwa tonima nayi cikin danhaka duk abunda kasan kayiwa fateema nima haka zakayimun danni Yaya biyu zanhaifa kuma duk maza
Nakalleta da murmushi nace cikin watannine dake taya zakisan abunda yake ciki macene ko namiji bakisaniba Dan babu wanda yasan gaibu face Allah
Tace tonidai nafadamaka Yaya biyu zanhaifa kuma maza danhaka komai nakeso kaine zakamun hatta wanka yanisa tundaga ranar nahau bauta tayi amai inkwashe kazanta Kuwa ko mai tsohuwar hauka ya sallama mata
.
Idan mace tanada ciki kunsan babu wanda yakaita son tasauke abunda ke cikin nata tahuta
Amman wlh alokacin nafi rukayya son tahaife cikinta kozan sarara kullum cikin lisafi nakeyi sainaga kamar ana karawa yini tsayi darekuma dazaran Nashinfida kafaduna zakaji takwalamun kira yiwannan yiwannan.
A haka akaita gurgurawa harcikin yadan taso tarage amaye a maye sai shegen kwadayi kamar kura
Indai fannin kayan kwalama kudama zasu sallama mata
Tasha wuya nima nasha wuya cikinta yana wata biyar tasoma zuwa awo saidai an tabbatar mata batada isasshen jinie danhaka tarikacin kayanda suke Karin Jinie kafin lokacin haihuwarta
Haka nayita siyen kayan Karin jinie Amman kullum tsamurewa takeyi ahakadai harcikin ya isah haihuwa ranarda tasoma nakuda da darene narasa yazanyi Dan tayi fada damakota bata shiri dayan uwana
Towaye xankirah ya taimaka mana??? Tasha wahala sosai naje makotanmu kozansamu mai taimakona duk inda nabuga kofa maigida idan yafito nafadamashi taimakonda nake nema saiya mere baki danharsu rukayya bata raga masuba
Mutum dayane nasamu yayarda yaje tado matarsa itakuma tace rukayya tayimata rashin mutunci idan maye yamanta ai uwarda bazata mantaba degiya bikice kowayayi Dan amayarmasa.. To itah batayi abunda za a miyar mataba dama irin wannan ranar suke jirah itama tadandanie abunda kowace uwa take dandana""
Illai kuwa rukayya takusa leka barzahu danko nishin kirki tadaina""
Aisha✍🏼
[4/24, 6:48 AM] +234 703 962 5239: ☠ *HATSABIBIN BOKA!!.*☠
PART 2⃣
37
By gentle
Lady💃🏽
Saida haske yasoma fitowa nafita nasamu Dan adaidaita mukaje dataimakonsa nasakata adaidaitar tashi mukaje hospital aikuwa nasha fadan likitoci
Dancewa sukai bama zasu taba taba sukabarni babu kalar magiyarda banyiba sukace wannan saurace mezasuyi mata
Bayan sunbar wajen dakamar mintuna biyar saiga nurse din tadawo dasauri tanata bani hakuri sannan takaita dakin haihuwa
Nikam nagama fiddarai da rukayya saikusan shabiyu tahaihu yaro namiji Khalkyawa gashi jajir dashi kamar kakwanta jini yafito
Dakin Hutu aka Kaita dantahuta saida aka karamata jinie da ruwa"" Nina dauka rukayya zatayi sanyi tunda tawahala Amman tana tashi tahau masifa waisonayi tamutu to ta Allah batamuba dagani har makotan unguwarmu saitayimana wankin babban bargo
Takumayi dankuwa bargon ma saiya tausaya mana yanda mukai yaushi makotanmu saigashi suna barin unguwar suna komawa wata
Darana zaman gidanka ya gagareka dadarema haka wadanda suka tsira daga tsafinta Kali lanne wato wani Abu danagane talaka idan yana addua sautari zakqsameshi kamili yana yawan azkar
Amman abunda zaibaka haushi dazaran budi yamasa yawa sai hidindimun aiki susha masa kai kullum buxy yake bayasamun damar tsayawa yayi azkar
Shizaisa dazaran anyi masa aiki suduf zaikamashi abokanan kasuwancinsa wadanda sukejin haushi idan Allah ya daukakashi ko matarsa
Yadace lokacinda kasamu budi saikasake dagewa kafidama saikaga Allah yakareka dakai da dukiyarka
Nikaina nasan nayi sakaci da addua danbakoyaushe nakeyiba shiyasa rukayya da bokanta sukasameni aruwan sanyi
Rukayya kam saifariya ake anhaifi kyakkyawa saitacemun dani yabiyo datayi kuka Amman yanxu bakinciki nakeyi da yaronta aikoba komai tafi fateema iyah haihuwa
Dan yaronta yafi Na fateema kyau saidai bakinciki yakasheni Amman yaronta saiyayi arxiki danyanada jarinsa wato kyau
Auren jari zaiyi Dan bazai auri Yar talakawaba komai kyanta "" habaicikam nashashi yafi cikon kando datazauna maganar kenan ranarsuna banda kawarta babu Wanda yazo dagama harcewa tayi gayyar na ayya idan basuzoba sundauka haushi zanji dagadai ankarawa namansu auki
Ai ita karama dabasu zoba itah taradawa yaronta suna qaseem tanakiransa da maifarin jinie" tunsanda tahaihu maimakon tasamu lafiya saiciwo yacigaba dacinta duk sanda taje asiviti magana dayane batada jinie..
Kuma itah tasan tanacin abubuwanda suke karawa mutum jinie
Baxa a wuce sati biyu ba bata reda anyimata Karin jinie ba hakan yasa akayita yimata awo ko akwai ciwonda yake shan jinie ajikinta
Anyi awon kashi fitsari jininta Amman basuga wani ciwon ba alokacin rukayya tasoma sanyi
Abunda bamu saniba yaronda tahaifa aljanine babansa"" lokacin da taje Neman haihuwar hatsabibin boka yaturo mata wani aljanie acikin hadimansa
Shine yatara da itah tasamu ciki "" wannan yaron ba ruwan nononta yake tsotsaba jininta ne yakesha
Tun rukayya tanama iya daukarsa hartakasa karshe yayen karfi dayaji taimasa aikuwa ranar da ta yayeshin ya Aniya kuka
Bayajin rarrashi kwanansa biyu baici komaiba saiya mutu da rukayya tasan abunda tayi dabata aikata hakanba domin aljanin acikin yayansa bayason kowa kamar yanda yakeson wannan yaron
Lokacinda yamutu aljanin bayanan *hatsabibin boka* yaturasu aiki wani gari saibayan kwana uku da mutuwarsa yadawo alokacin har rukayya tasoma miyarda jikinta
Tana barci yafitomata acikin barcinta alokacin yagamasanin sanadin mutuwar dansa idanuwansa sunyi jajir saboda kukan dayayi
Tana ganinsa ta tsorata takata iska yaxama yasauka kusa da itah yashakureta" ta yita kakarin mutuwa Amman baikyaletaba saida tasuma
Yasake watsamata ruwa tafarfado tana nishi dakyar tabude baki tace kaiwaye mekuma naimaka dakakeson kasheni dariya yasheke da itah alokaci daya tareda kuka
Nawani lokaci cikin kakkausar murya yace nine uban danki"" wanda kika kashe saboda zalunci kinsan bazaki iyah bashi abincinda yakesoba meyasa kikaje Neman haihuwa
Kisani nine nasadu dake kikasamu ciki kuma yaronda kika Haifa ina sonsa sosai jinin jikinki shine abincinsa meyasa kika kashemun yaro???
Narantse dakarfin izzata nima sainayi sanadin mutuwarki kafin nakasheki saina ganamaki axaba kala goma shabiyu
Saikin koma tamkar dabba a idon kowa sainarabaki daduk wani abunda kikeso yanda nayi kuka kema saikinyi saikin gwammace dama hakura kikai yanda Allah yayoki dabakije Neman haihuwaba
Yanagama fadar haka yawatsa mata wani Abu ajiki takwamtsa ihu tatashi zunbur tana kallon jikinta gashi tahada zufa sai waige waige takeyi
Ta share zufa dafarko tamaida mafarkin wasa Amman saigaciwo yatasota gaba kuraje suka fitomata ajiki hannunta ya shanye da kafarta
Kai intakaice maku labari komai najikinta yasauya nayita kashe kudina a iska harkasar waje Amman basauki takira kawarta suje wajen *hatsabibin boka* kozai taimaka masu
Aljanin yasakasu demuwa suka kasa gane dajin ranarda suka dawo sukai hatsari kawarta tamutu gaban idonta
Kwanya tafito Amman alokacin itah bata sumaba sanadin ganin abunda yafaru da kawarta takwalla ihu tasuma saidai tafarfado taganta asibiti
Tayita kuka tana kiran sunana akatambayeta wayeni awajenta tace mijinta akanemeni danaje tana kuka tasanar Danie komai duk abunda tayiwa Fateema tace tasan alhakin fateema ne yakamata tana zamanta lafiya da Fateema Kawa tazugeta me akeyi dawani kawancen
Tanagama bani labari nabaro asivitin ko kallonta banyiba gidan Antyna naje nasamu faruq yanagidan da matarsa
Inakuka nashiga tana ganina tamike tana tambayar lafiya nace Anty ta cuceni tarabanie da matata da Yayana
Zaunar danie tayi tana cewa wacece kuma Muhammad cikin kuka nacemata rukayya nan nafadamata komai
Nace yauyau zanje kano naga matata tace nayi hakuri xuwa safe faruq ma yace zaizo yaga Dan uwansa da mahaifiyarsa
Saidai kafin safe ciwo yarikeni dakyar naga safiya tsaye aka kwana a kaina
Aisha ✍🏼
[4/24, 8:44 AM] +234 703 962 5239: ☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
PART 2⃣
38
By gentle
Lady💃🏽
Sanadin haka nasamu hawan jinie saida nayi sati uku anajinya sannan nasamu sauki likita yatabbatar mun zuciyata ta kunbura aguji yimun abunda zaibatamun rai sannan inrage Yawan tunani
Yanisa shekaran jiya ana sallamoni nace bazan sake kwana dayaba sainazo kano ganin natashi hankalina karciwona yatashi """
Suka yarda muka taso fatana daya naga fateema hawaye suka zubo masa yace Ashe banada rabon sake ganinki fateema Nina San nayi bankwana da jindadi da farinciki ""
Nasan shikenan babu wani sauran jindadi agareni"" kiyafemun nasan nacutarda rayuwarki gabadaya wajen yayi shiru bakajin komai saitashin kuka daga shi har su muktar
Labila ma kuka takeyi hartanajan ajiyar zuciya" " yanzun duk wannan abun da mamanta takeyi Ashe akwai mata masu irin wannan rayuwar
Sundade suna kuka sannan malam garba yayi gyaran murya yace Muhammad kadaina kukan nan kasan bakada lafiya yanisa koda mahaiifiyarsu takoma ga mahaliccinta batakoma dakai araiba
Dantasan komai nikaina bata sanardani abunda yafaru da itah acen ba saida tarihi yasake maimaita kansa yarka gatanan yanuna khadija itama tatsilge rijiya dabaya
Rashin sakaci da addua dakuma riko da Ibada shine yakareta dayanzu itama sai labari
Muhammad yadago yakalleshi yace itama haka akaimata??? Yagyada kai sosai kuma bokanda yayiwa mamanta shine yayimata
Anan yasake basu labarin komai"" faruq yajinjina kai yace waime yasaka irin wadan nan bokayen baza arika kashe suba
Aiwadan nan barinsu cikin al umma bala ine saboda annobane"" Usman yanisa yace taya kake ganin mai aiki da aljanu irin wannan za a iyah farautar ransa cikin sauki
Aganinka akwai Wanda zaishiga dajin yatsirah daransa??? Mutuminda ya gagari aljanu ballatana Kuma mu mutane
Baxance bazai farautuba Dan baifi karfin Allah ba Amman kafin mutum yaziyar ceshi saiya nemi addu oin tsarin jiki sannan kuma yakasance mai takawa
Gabadaya wajen shiru yayi kowa da abunda yake sakawa aransa bayan shudewar wasu lokuta Usman yamike yace shizai shiga wajen hajiya labila ma tamike tabishi
Bayan fitarsune Muhammad yagabatar masu da matar faruq sadiya"" anan yake tambayar muktar shibaiyi aureba???
Malam yayi murmushi yace baiyiba kuma gashi" yagirma baisan meyake jiraba muktar murmushi kawai yakeyi yana Sosa kai
Khadija ce tafadamasu ai kuwa malam yayi murna sukacigaba da tattaunawa"" ""
Tunda sukabar gidan labila batadaina kukaba sunashiga gidan hajiya ta ruga dakinta
Hajiyar tana zaune falo tabita dakallo sannan tamaida kallonta wajensu kaleed dasuka shigo bayanta tareda sallama ta amsa masu bakinta sake
Saman kujerah suka zauna suna gaida itah" ta amsa tana tambayarsu me akaiwa waccen kuma???
Usman yace mefa daga gidansu khadija muke kinsan mahaifinta yazo shine damukaje yake bamu labarin abunda akaiwa mahaifiyar ta shine tayita kuka nasan tatuna da mahaiifiyar tane.
Hajiya tanisa tace sai hakuri kunsan dole taji wani iri uwafa akace aibabu wani Dan kwarai dazaiso ace ga mahaifiyarsa ta aikata hakan
Allah yakyauta sukace Ameen" tayi shiru daga bisanie tace wainikuwa babangida yanzun tana ina???
.yanisa alamun rashin jindadi yace abun yayi tsamari Dan hauka takeyi bata wasaba
Amman nasa ankaita asivitin mahaukata dalilin labila kawai nake jin tausayin lubabatu Amman tayimun abunda " harna mutu bazantaba mantawa da abunba saidai inkauda idona kawai
Hajiya tace hakane Amman aikomai yawuce saimu kalli abunda yake gabanmu"" yace hakane hajiya ina hafiz??
Tagyara zamanta tace yanxun kuwa yabar gidan nan kasan anmiyarda matarsa gida haihuwa
Usman yakishingida akujera yace Niger zamuje jibi nasan bazai sameniba kifadamasa yashirya dawuri yasameni gobe kaduna dagacen zamuwuce
Hajiya tace ikon Allah zakuje gaida kakannin khadija ne??? Yana kallon kaleed yace ah ah maigidanki zamuje tsaida maganar auren sa
Inaso idan muktar yashirya ahade harna labila kozatasamu Dan kwanciyar hankali kar damuwa tayimata yawa kafin muga yanda ciwon mamanta zai kasance
Hajiya tace ikon Allah kace kishiya za ayimun ina zaman zamana tokai maigida haka akeyi ??. Kaleed murmushi kawai yayi
.
Hajiya tace dole kayi dariya Amman bakoai Nina San bayan daurin dankwali da shafe shafe baza agwadamun komaiba
Dariya suka sa gabadaya Usman yace ina dayan maigidan nakie??
Tace wai Abdul yana islamiyya"kasan yanzun harda sukeyi baicika zama gidaba
Yace aikuwaa ya dace yadage kafin yagama secondary yasauke dannasan dayaje Kasar waje zaiwatsarda karatun
Yasamu abunda yasamu Allah yataimaka """basuwani dadeba Usman yace shizaiwuce tare suka wuce akabar labila
Gidansu khadija suka koma yayimasu sallama sukafito nan yabar khadija suka koma kaleed dadi duk yakumeshi
Yamatsu suje yaga zainab dinsa yau kusan kwaana uku basuyi wayaba kuma bazai kirataba soyake kawai taganshi
Washe gari Hafiz yaje kaduna yakwana dasafe Usman yakira Abdul yasanar dashi sukahade airport din sukabi jirgi zuwa Niger dama kaleed yasanarda hassan zuwansu
Jirginsu yana sauka akazo daukarsu kaleed saida yasake kwankwantawa hassan karfa afadawa zainab
Suna isa Gida fadar mai martaba sukaje bayan sungaisa kaleed yawuce gida anan yabar su Usman
Da sallama yashiga gidan mamansu tana wajen hutawarta yaran gidan suna ganinsa sukahau ihun murna Suna ga ya sultan gayaya sultan zainab tana daki kwance tayo bururut tafito
Haleema yadaga sama yanayiwa wasa yashafa Kansu kaitsaya wajen mom yawuce saibayanshi zainab taganie
Waifa fushi takeyi kwana biyun dabai nemetaba Amman yanzun data gansa Sam tamanta wani dadine taji duk yakumeta
Aisha✍🏼
[4/26, 7:38 AM] +234 703 962 5239: ☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
PART 2⃣
40
By gentle
Lady💃🏽
Yanzun shikenan tarasa farincikin rayuwarta saurin kwabar zuciyarta tayi tace Yaya nanefa saime idan yanason wata.. Saikuma tafashe dakuka
Hakika wannan jarabawa tanada wuyar cinyewa bataganin laifin kowa saina zuciyarta datakeson Wanda babu aure atsakaninsu
Cikin kwana biyu Zainab tazabge takoma shiru shiru Sam yanxun ko magana batason yi
Kullum kasameta tana daki kwance kaleed Sam yakasa ganin walwalarta gashi gobe yakeson komawa Dan Usman yakirashi akan yadawo akwai shirye shiryenda za ayi dawuri
Yana dawowa sallar magrib yawuce dakinta yasameta tana sallah""" waje yasamu yazauna zaman jiranta itakuma tunda tafuskanci haka saitaja karatu datsawo
Bayan kuma ta idar tasoma addua wacce kaleed baisan ranar gamataba waya yajawo yasake shigewa jikin kujera yana latse katse komai yaganie oho kawai yasaki murmushi maidan sauti zainab ta ballamasa harara tace shigiyar yarinya kilanta chat sukeyi
Gashi nan sai murmushi yake nikam naleka naga meyakeyiwa wannan murmushi haka pic din Zainab ne tana karama cikin kayan makaranta tayi kyau sosai kamar wata Yar India uniform din Sundance da kalar jikinta kamar saboda itah akayisu
Kaleed yana matukar son wannan hoton ganin tayi murmushin yayi yawa kawai saita fashe dakuka kaleed hankalinsa yana wajen kallon pic din
Saida tasoma kukan yafarga dasauri yamike yana tambayarta lfy??? Tace ya kaleed waime yasa kakeson cusamun bakinciki??? 😭Dannaga yanda kuke chat shine zakazo dakina kuna magana kana murmushi
Abun saiyabashi dariys aikuwa Yakama dariya saida yayi mai isarsa zainab kam tagama kulewa yatsaida dariyar yace kekam arhar kukane dake abunda baitaka kara yakaryaba shizakiyiwa kuka
Toni ba chat nakeyiba yamika mata wayar kalla kiga abunda nake kallo kanta tasanne kasa taki kalla yace kikalla mana weety tunda kinji haushina ni kukan nan nakine banaso nalura kullum kikaganni saikinyi kuka
Dalilin hakane ma zankoma Nigeria gobe kozaki samu sauki aranki dasauri tadago kai idanuwanta dauke dawasu hawayen tace wayyo ya sultan karkatafi kabarni Dan Allah
Wlh ni auren nan ne banaso kace kafasa Dan Allah kaji Yayana"ni wlh yarinyar haushi takebani banaso ka aureta kaceewa dad bakasonta please Yayana"""
" murmushi yayi maidan sauti yace kema kinsan ban isah nace nafasaba tundahar zancen nan yashigoda manya aciki
Banda kuma abunki kinsan aure sunnar manzon Allah ne manzon Allah yanacewa acikin wani hadisi annikahu sunnaty faman ragiba an sunnaty fakad ragiba anny"" النكاح سنتی فمن رغب عن سنتی فقد رغب عنی aure sunnatace duk Wanda yabar sunnata Hakika baya taredanie mezaisa na kyamaci aure Xainab kekanki zakibani shawara nayi aure dankarna fada ga halaka kokuwa xakiso yayanki dakikeso fiye dakomai yatashi ranar alkiyama ba acikin tawagar al ummar manzon Allah ba? , (S A W)
shiru tayi tana sharar kwallah"tagirgiza kanta hakika gaskiya yafada tadago takalleshi murya raunace tace Na haukace ko ya kaleed tasoma kallon jikinta meyasa nakeyin Abu irin na mahaukata nasan ko matan duniya duka sunkare bazaka taba aurenaba koda babu kowa aduniya mukadai muka rage.
Wannan wace irin jarabawace mai wuya narasa ina zansa raina akullum nayi sallah inarokon Allah yaciremun son Yayana acikin zuciyata Amman danakwanta nafarka sainaji yasake daduwa fiye danajiya..
Nakan zauna inyita kuka ina rarrashin zuciyata Amman tanace sotakeyi inhaukace
Yayana bazan hanaka aureba kanada gaskiyarka Amman Dan Allah kacewa dad karyayimun aure wlh banason mutumen Dan Allah
Kaleed sosai zainab tabashi tausayi yanisa yana kallonta yace zainab zakisoshi kinama sonsa wayarsa datake hannunsa yadauko yakamo pic nashi yace ga pic dinsa kikalla kiganie...
Saurin rufe idonta tayi tace banason ganinsa babu wata fuska dazan kalla muddin bata yayanaba banaganin fuskar kowa dakyau face taka kajayemun shi agabana banason ganinsa..
Kaleed yace shikenan bari natura maki awaya nasan watarana xakiyi sha awar ganie yadauko wayarta dasauri dankar
Tadauke yatura mata pic din yana murmushi yasake matsawa kusa da itah murya kasa kasa yace Kanwata banason yawan damuwar nan kinsan su dad ma basajin dadin ganinki ahaka"".
Kiyi hakuri kiyarda dazabin su dad ninasan saikinyi murna dahakan zatayi magana yadaga mata hannu yace yanzune zantabbatar da sonda kikemun
Inaso kinunawa soyayyata halacci kisaki ranki kicigaba dayin walwalarki tamkar bakomai kibixabin su dad inhar kikai haka nayarda sonda kikemun dagaskene bawai kina fadabane
Shiru Zainab tayi daga bisani tasauke nannauyan ajiyar zuciya tace nayarda zanyi komai ka umurceni koda zancutu Amman kataimaka kaxauna ina ganinka
.
Kaleed yace nima naso hakan Amman akwai abunda zaikaini mai mahimmanci ina gamawa zandawo kinji Amman zandinga kiranki kullum dadare muna fira hakan yayimaki???
Dan murmushi tayi tace kayi alkawari??? Shima murmushin yayi yace nayi alkawari yamike yadorah mata wayar akan kafarta yana kallonta cikin ido cikin wani salo maiwuyar fassarawa nantake jikin zainab yamutu tayi saurin sauke idanuwanta akasa
.taku yafarayi dabaya yana kallonta saitasake dago kai
Murmushi yasakarmata mai tsada itama tamiyar masa cikin wata murya wacce shikanshi baisanshi da itah ba yace kikularmun dakanki saimunyi waya yajuya yafita
Zainab talumshe idonta wani sanyi ne maidadi taji yanabin kafofin jijiyoyin jikinta dasuke kaisako ga zuciya
Aisha✍🏼
[4/26, 7:50 AM] +234 703 962 5239: ☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
41
By gentle
Lady💃🏽
Washe gari kaleed yabaro Niger zuwa najeria "" yana tareda kewar Zainab Sam baisoma bikinsu yahaura wata dayaba Amman bakomai komai yanada lokaci
Koda ya isah gida Usman yana office wanka yayi yasauya kaya sannan yatafi office din basu suka dawoba saibayan magrib
Suna sauka gida anakiran isha i alwala kawai sukayi sukayi masallaci kaleed yariga Usman fitowa danshi yatsaya magana dawasu dattawan unguwar
Da sallama kaleed yashiga gidan labilace kawai zaune afalon tabuga tagumie Sam batamaji sanda yayi sallamarba saida yayie sallama sau uku Amman batajiba
Karasowa yayi saman kujerar yazauna kusa da itah yakira sunanta labila Amman bata amsaba saida yagirgizata sannan tazaburah harzata mike tana ganinsa tasauke ajiyar zuciya
Tace ya kaleed yaushe kadawo"""
Yace dazu darana tunanin me kikeyi??? Shiru tayi tanadan Sosa kai shikuma yatsareta da idanuwa
Tadago takalleshi yagyada kai alamar yanajinta tace bakomai ya kaleed zaune kawai nake tayi maganar ragowar hawayenda suke fuskarta suka sauko
Yace kuka kikeyi labila??? Tayi saurin girgiza kai tace ah ah bakuka nakeyiba yatsa yasa yalakuto hawayen yanuna mata wannan namenene??
Yake tayi wlh bansan sanda suka fitoba ""
.wannan yanuna kenan tunani kikeyi danashigo sau hudu inayin sallama Amman baki amsaba
Yanisa nasan dole kinada damuwa Amman hakuri zakiyi kirungumi kaddararki kamar yanda tazomaki banason yawan damuwar nan kinji Kanwata
.
Cikin muryar kuka tace ya kaleed inason ganin mom dina"" kansa yadafe 🤦🏻♂yace hallau kukan zakisake nafadamaki banason kukan nan please saurin gintse kukan tayi yace indai saboda ummanki kike kuka zanyiwa dad magana yakaiki wajenda take Amman sainaga kinsaki ranki tukun
Labila tayi dariya gahawaye afuskarta tace tozan saki raina kayimasa magana"" murmushi yayi yace angama ranki yadade gyara zama yayi yace Kanwata akwai wani labari dazan baki
Labila tace dagaske kaiyagyada yadauko wayarsa yakamo pic din Zainab yana nunamata. Tace wow kalli wata maikamada sahibata masha Allah Amman tanada kyau
Murmushi kaleed yayi tace kodai itane zaka aurah??? Yace um"" ta sake kallon pic din tana murmushi tace gaskiya Yayana ka iyah zabi gata sak sahibata kamar kanwarta
Kaleed yana dariya yace ashedai kinsan kama kanwartane kanin mamanta dayake Niger shine baban wannan nima wajensa natashi
Kinsan wani abukuwa.. Um um saikafada'""" haryanxu batasan nine Wanda zata auraba
Tace kaihaba Amman meyasa ba asanar da itaba??? Harynzu batasan cewa ba iyayenta bane suka haifeni tanaganin ba aure tsakaninmu gashi tana mutuwar sona tuntana karama
Labila tace wayyo ya kaleed mezaihana kafadamata kartashiga damuwa""
Yace inason bata mamakine """ labila tace duk dahaka nikam tabani tausayi kasan yanda soyayya take axuciyar Dan Adam
Kaleed yayi dariya yace nikam bansaniba Kanwata Amman yaso yake acikin zuciya kifadamun dannakaru nima
Dariya tayi tasa hannu tarufe fuskarta cikin jinkunya shima dariyar yayi yace menene abun jinkunya kinga yayanki baisaniba karnaje na kwabsa watarana
Tace nima ai bansaniba"" yace bawani idan bakisaniba yakikejin muktar azuciyarki
Wata kunyarce ta sake kamata yace inajinki yakike jinsa??? tace kamarkai nakejinsa
Ah ah kam bakamar niba Kanwata kedai kisake magana tana dariya tace dagaske nake daidai shigowar Usman tsaye yayi bakin kofa yana kallonsu khadija ma tana Kansu tundazu tasauko Amman ganin sun raja a wajen firah yasaka bata katsemasu firansuba
Sosai Usman yaji dadi aransa ganin yanda labila taketa dariya" kaleed yana ganinsa yadan Sosa kansa yamike sai lokacin labila taganshi"""
Tasanne kanta Amman haryanzu murmushine akan fuskarta sosai taji dadin firan nan da ya kaleed Ashe haka yakeda fara a"
Ganin yatashi yasa usman yakaraso yamacewa meyasa katashi kucigaba dafiranku"""
Yace aiba magana mukeyiba mungama zandan watsa ruwane""" Usman yace shikenan kayi wankan saika sauko muci abinci yayi maganar yana wucewa sama sukawuce tareda khadija
Murya kasa kasa kaleed yace kitanadi amsar tambayana yawuce yana dariya labila tabishi dakallo itama murmushi takeyi
Tamike itama takoma dakin Zahara u""" kaleed ne yasoma saukowa haryashirya cikin kaya marasa nauyi kayan sunyi masa kyau sosai"" yana saukowa yakwalawa labila kirah
Dama kwance take tamike tafito """"saman kujara tasameshi zaune laptop tana gabansa yana buga game"" tace gani ya kaleed""" yace zauna mana yana nuna mata kujera tazauna tana kallon game dinda yakeyi
Yace coffee xaki hadamun """ tace to sannan tamike tayi hanyar kitchen""" wayarsa yadauko yakirah Zainab
Kamar yasani tanacen tana tunaninsa tana fara ringing tadauka cikin fara a tayi sallama"""
Ya amsa yana saukarda ajiyan zuciya tace Yayana ina nan ina tunanin ko kakai"" dariya yayi maisauti yace saikacedai Wanda xaije karshen duniya
Tunsafe ace bankawoba ai bayan azahar jirginmu yasauka"" tace kasan bantaba zuwaba bansan nisantaba
Toki kwantarda hankalinki indai nageria ce saitakoma gidanki murmushi tayi tace ya hanya to yace alhamdulillah"""
Tace me kakeyi yanxun to"" zaune nake kawai ina game da laptop"" tasake gyara kwanciya tokaci abinci
Ke kincine??? Naci """ anya zanyarda kuwa??? Allah kakirah mom kaji yauduk suncika da mamaki ganin yanda nazage ina firah awaje yanzun ma sallah nayi nadan kwanta ina niyar zanfita saiga kiranka""
Yace basaina tambayeta ba naji chanji tayanayin maganar ki kawai"" sunyi nisa wajen firah labila tadawo taja tebur tadora masa coffee din zata wuce yayi mata nuni tadawo tazauna.
Batareda ta musaba tazauna yacewa Zainab zankiraki anjima yanxun abinci zanci tace shikenan Yayana kagama lafiya amman fa kaci ahankali
.dariya yayi yace angama Kanwata yakashe wayar sannan yakalli labila yace yanaga cup daya ke ina naki?..
au bakaine kace xakashaba yace banason insha nidaya kidauko wani cup din kiraba mana wannan"" damakabarshi ya kaleed
Um um nima bazan iyah shanyewaba yamun yawa "" zatasake magana yadan bata fuska mikewa tayi tadauko wani cup din dakansa yarabamasu yamika mata sunasha yana bata labari
Hmmm su Usman anasama anasoyewa saiyanxu akafito ansha wanka kowannensu saizuba kamshi yakeyi"""
Khadija tace kutaso muci abinci""" kaleed yamike sannan labila sukaje kan dinner din bayan sungama sukadawo cikin falon suka zauna Usman yana tanbayarsa mutanen Niger yace qalau suke suna gaidasu
Yace muna amsawa dama nace kadawone naji dabakinka ina kake sha awar zama anan zaka zauna kokafison wajen dadynka?..
Kaleed yace dad duk yanda kace aihakan za ayie ""
.ah ah bahakaba kam Amman kanemi shawaransa tukun komai yace shikenan nibanida ja"" kaleed yace shikenan dad zankirashi injie...
Shirune yabiyo baya daga bisani kaleed yace dad Usman yadago yakalleshi yace zancemakane ina hajiya take zamuje ganinta gobe"
Kai yadaga yakalli khadija sannan yajuya dakallonsa wajen labila tasanne kanta kasa"" kaleed yace please dad karkace baxamuba Dan Allah
Usman yanisa yace shikenan kushirya goben saimuje""" kaleed yace yauwa dad mungode Allah yabarmana kai
Khadija da labila sukasa dariya danyanda yayi maganar kamar wani dangoye
*Gidan mahaukata*🤣🤣🤣🤣🤣
Aisha✍🏼☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
42
By gentle
Lady💃🏽
Washe gari suka shirya harda Khadija Amman gida tabarsu anwar labila addu a kawai takeyi aranta Allah yasa mom taji sauki
Saida sukaga maikula da gidan mahaukatan dakansa yayi masu jagora khadija tsoro duk yakamata ganin mahaukata gasunan.
.
Wasu magani akaimasu suka haukace wasukuma sune sukayi kaikayi Yakoma kan mashekiya""" jikin Usman tarakube kaleed shiko ajikinsa Amman yaji tausayinsu matuka
Dakinda aka kulle lubabatu aka kaisu innalillahi wa inna ilaihir raji"un itace kalmarda khadija tadinga furtawa saboda yanayinda taga lubabatu
Kai inhar bawai wani sani kaimata sosaiba idan kaganta bazaka gane taba gabadaya halittar jikinta tasauya
Bakinta yajuye Yakoma saman hancinta shikuma hanci yakoma kusa da idanuwanta wani katon kurjine yafitomata daidai saitin idonta gabadaya yarufe idonta daya
Daure take da wadansu manyan sarkoki kafa dahannu danfarko sanda aka kawota babbansu hana yayi asakamata sarka la akarida yanayin haukanta mai saukine
Aikuwa ranarda hayyanul zairi yagajie da tsaresun da akai waje daya yataso yayiwa ma aikatan dukan tsiya yafita gidan atsiyace kwana biyu ana nemanta
Amman ba asametaba sai Zaria shine yasaka yanzun aka daureta Amman sai gurnani takeyi kamar zakanya labila kuka tafashe dashi ganin halinda mahaifiyarta tajefa kanta
Lubabatu ce tadago tana kallonta tasoma jujjuya kai kamar mai kallon wani Abu saikuma tafashe da dariya tace mezaisaki kuka
Aiwannan baidace kiyimata kukaba kimanta da itah kimanta da itah danyanxu ba lubabatu dakuka sanibace kubar wajen nan bamason kowa yazo dubamu kutafiiii kubarmu
Cikin kakkausar murya take maganar tuni labila tayi waje tana kuka tayi danasanin zuwanta wajen dama tahakurah gashi yanxun tazo takalli abunda zaihanata barci
Harsuka kaigida bata daina kukaba Kuma. Babu Wanda yayi kokarin dakatar da itah saida akayi kwana biyu sannan tafara saki
Kaleed yafadawa hassan .abunda Usman yace""
Shine yace xaifi kazauna cendin zakarika taimakon babanka kaleed yace dad hakan xaiyikuwa ,?.?
Yace tomezaihana"''kaleed yace ni Zainab nakeji dad kaga bata saba danandinba " murmushi yayi namanya yace banda abunka sultan inane aure bayakai"""" diyamace daganan kobirnin sinne dole
Taje indai har tanason mijinta karkadamu kafada masa zaka zauna nandin duk lokacinda kukayi muradin ganinmu aisaikuzo kudubamu yace shikenan dad kagaida mun da mom
Yace zataji insha Allah"" sukai sallama yakashe wayar haka yasanarda Usman tasiye babban fili akasoma gini yace cikin wata daya yakeso akammala tunda akwai abun
Bayan sati daya" dadaren ranar lahadi su hayyanul zairi sun dauke lubabatu daga gidan mahaukata dansu basaso suga an killaceta""
Babu Wanda yasan bata gidan Da magrib ne duhu yafara samuwa cen saman hanya suka yarda itah bayan suncire sarkar kafarta
Haka tamike tanata tsince tsince""" tana tafiya duk inda tawulga saidai abita da kallo danbakomai ajikinta sikitir take
Wasuma kyankyamin ganinta sukeyi Dan ciwon dayake ajikinta
Karfe 12:00pm wata bakar motace take tafiya akan titi bakasafai motoci suke wucewaba""" saboda dare yayi sawu yadauke"" wani magidancine aciki cikin shigar kamala yanatuka motar sai tsaki yakeyi Jere dajuna yaketa Jan tsakin wannan ce damarka takarshe aikinka zaicika muddin bakasamu mahaukaciya katara da itah ba babu makawa duka aikinda kayi abaya yabaci maganar bokansa yatuno da itah
Idan akwai abunda yakeso yasa agabansa lallai baiwuce mulkin nanba "" ansashi yayanka jinjirai guda uku yakawo sassan jikin bil adama bayankuma makudan kudinda yakashe dakuma aikinda akasashi yayita birnewa
Abudaya yarage yakaiga cika burinsa kuma yauce ranar karshe Amman kullum cikin yawo yake baisamu mahaukaciya kodayaba kasancewar hukumar kula dahakkin Dan Adam ta kaduna tareda sarkin zazzau yasa duka akame mahaukatan garin shiyasa bakaganin mahaukaci kodaya akan titi wannan bakaramin taimako bane
Domin dayawan mutane akwai masu irin wannan kasamu mahaukaciya daciki koyaro tana goyo danrashin imanie wani zaixo yamurkusheta bayajin ko tsoron Allah masu hauka ba abarsuba ballantana masu lafiya
Yadace hukumar kasar nan tarika sakawa anabi hanya hanya duk inda akaga wata mahaukaciya akamesu wasu anema masu maganie cikin sa akuwa zakaga wasun sun warke kohaka sugaba yayi Allah kadai yasan ladarda zaisamu karkadauka wai wahalace sumafa sunada hakki akanka kuma sai Allah yatambayeka ranar gobe kiyama dansuma jama arkane
Yayinisa cikin zancen zuci cikibis yayi dawata mahaukaciya sikitir farincikine ya lullubeshi nantake yaji shikam bukatarsa tamabiya
Gashinan ma akan kujerar mulki""" haryadan gotata kadan yadawo baya yataka burki kullin maganinda bokan yabashi yadauko yazuge wandonsa yashafa maganin sannan yamiyar da wandon yakwantarda kujerah
Yafito saida yaduba kowane bangare kozaiga wani baiga kowaba kawai yakarasa tana zaune jikin bishiya tana gyangadi yanaxuwa kawai yasureta gashi dama batada nauyi ciwo duk yacinye
Bai ajeta ako inaba sai cikin motarsa yanajin jikinta kamar dakuraje cikin motarsa yaga kurajen gabansa yafadi nan take tsikar jikinsa tatashi dabadan yanason mulkin nanba bayaso yarasashi dabazai iyah hada jikinsa da itah ba Amman yazaiyi wannan itace kawai damarsa
Wutar motar yakashe yajawo wani kyalle yarufemata fuska yasoma aikata abunda yagadama lubabatu tayita tureshi saboda azabarda takeji kasa gareta Amman yaki saurara mata
Tuntana yunkurin tureshi harta kasa yayi kusan awa biyu akanta sannan yasauka jinie duk yabata masa mota kayan jikinsa yamiyar yaciro kyallen yagoge zufa aransa yanacewa ashedai mahaukata dadine dasu dama hakasuke
Yagoge jininda yabata motar yafito yadauko ta akafada saiyaji tayi nauyi bakamar dazuba bayan ya ajeta yakara hannunsa kofar hancinta gabansa yasake faduwa yace mutuwa kuma???🙊 Menayimata zatamutu
???
Wata zuciya tace meyadameka tundadai kabiya bukatarka katafi kawai dasauri yabarwajeñ yashiga mota yaja aguje yabar wajen
Murna falransa yasamu biyan bukata nikam nace riba biyuma kuwa biyan bukata dakuma cutar HIV
Washe gari akasamu gawar lubabatu harta kunburah tasoma doyi kobanza gawanda takeyi
Tuni labari yawatsu dansaboda mummunan rauninda akaganie ajikinta yanuna fyade akaimata kuma bana arzikiba
Usman suna karyawa sugaban gidan mahaukata yakirashi yana sanar dashi abincinda baiciba kenan yatashi dasauri yayi waje kaleed ma yabishi taresuka je koda sukaje anyafa mata wani kyalle ajikinta.
Bawani dogon bincike tokoma ance za ayi waza akama??? Tunda babu Wanda akai agabansa"!
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
43
By gentle
Lady💃🏽
Anan akasamu wata malama tayimata wanka akaimata sallah aka Kaita makwancinta"' Usman koda suka dawo gida kasa sanarda labila yayi..
Saidai yafadawa khadija itakam tace menene abun boyewa tunda tatafi Kenan bawai xatasake dawo waba""
Itah tasanarda labila dakanta"" bayan tayi mata nasiha duk dahaka saida labila tayi kuka bawai dankomai ba tanajin tausayin mahaifiyar tane abunda zataje tatarar akabarinta
Khadija tayita bata hakuri hawayenta tashare tariko hannun khadija tace nibawai rasuwantane yasakani kukaba kituna irin ayyukanda """ tayi aduniya naso ace dakanta tanemi kuyafemata
Tajuya kanta gefe gashi tarasu babu Wanda tanemi yafiyarsa Khadija tadafata tace haba labila kema kinsan munrigada munyafe mata""
Labila murmushine yasubuce akan fuskarta tarungume khadija cikin jindadi tace nagode sosai sahiba Allah yabaki abunda kikeso duniya da lahirah..
Tace Ameen dadare tanaxauna falo kaleed yashigo da sallama ta amsa masa tayimasa sannu daxuwa yayimata gaisuwa dakuma fatan Allah yajikan mahaifiyarta itakuma Allah yabata hakuri tace Ameen
Sannan takirah sunansa ya amsa zatayi magana ya dakatar da itah yace nikam batayimun komaiba koda tayimun nayafe mata kinji Kanwata
Labila tace nagode Yayana"" shima murmushin yayi sannan yamike yahaura sama"" Usman ne kawai labila takasayiwa magana dazaran takalleshi saita tuna irin abunda mom taimasa jikinta yayi sanyi takyaleshi..
Bayan sati daya darasuwar ta hafsat matar hafis tahaihu namiji sati yana zagayowa akarada masa suna Abubakar sadiq
Wannan karon su khadija bikine dasu sulaiman dahiru muktar kaleed"" matakuma labila Zainab na ima"" tuni ansoma shirya amare kowanne yakai lefensa hmmm lefen kaleed daya hadawa Zainab dinsa abun saiwanda yaganie
Ana saurah sati biyu biki khadija tahada kayansu sukayi Niger tareda labila dakyar tasamu Usman yabarta dama tanason yaye su anwar saboda cikin dake jikinta Amman batasanar da Usman ba
Tatar katasu takaiwa hajiya husna sapna da anwar takaiwa inna hajiya tanafadamata zata yayesu tasan ansamu rabone
Tareda zahara u takoma ranarda suka sauka sunkwaso gajiya sai washe gari suka gunduma Zainab na ima dasu labila zuwa Maiduguri
Naga kokarin khadija datagane gidan hajiya tarana da sallama suka shiga gidan sunsameta tana sallamar wasu amaren tanaganin khadija tasaki fara tace yata kece yau agidan nan marhabin lale kizauna mana""
Khadija tana murmushi suka zauna bayan tagama sallamarsu tazauna suka sake gaisawa tace ina kikabaro yarankuma??. Khadija tana dariya tace suna hannun hajiya
Tace harkin yayesu kodai ankusa samar masu Kane murmushi khadija tayi tace amare nakawo maki hajiya sonakeyi kiyimasu gyara na musamman komai dakomai
Wadan nan kanne nane wannan kuma tanuna labila matar Yaya nace""" zainab takalli labila aranta tace kenan wannan itace matar ya kaleed guntun tsaki taja taka war da fuskarta gefe
Hajiya tace karkidamu za ayikomai kamar yanda kikeso"" khadija tace saura sati daya afara shirye shiryen inaso zuwa rana itayau angama komai zandawo intafi dasu
Tace haba yata aikema tunda kikazo hardake za a gyare Amman kwana bakwai sunyi kadan saidai ko goma"" khadija tace harkwana goma maigida bazai barniba yanzun ma dayan dabaru nasamu yabarni
Tokoyanzun kihada da dabarun aishi za ayiwa gyara bazanbarki kikoma hakaba gaskiya "" dole khadija tazauna ranar akasoma tsimasu
Zainab bata zama kusa da labila nikam nace bakiga kamarda sukeyiba Dan da labila da kaleed duk Usman sukabiyo Amman kishi bazaibar zainab tagane hakanba.
Cikin kwana hudu sukai jajir abunsu komai ya cicciko gwanin sha awa ansha wahala da Zainab kafin tasoma sha dangani take aikin banzane sukeyi danbabu namijinda zata yarda yarabeta saiyagaji Dan kansa yasaketa """ saida khadija tayimata dagaske sannan tayarda tasoma sha Amman dakuka takesha""" khadija kullum cikin bada hakuri take sa arta daya Usman baisan inda tajeba daya iskota"" tuni an soma raba Katin daurin aure"" gidan kaleed kuwa yagama tsaruwa anzuba kaya aciki kowane bangare dakalarnashi kayan
Dan Usman yace bayason sukawo komai wannan kadai godiyane akan rikonda sukaiwa yaronsa""
"" " kaya kam an narkasu kamar hauka "" ana Saura kwana hudu daurin aure su labila sukabaro Maiduguri hargida khadija tamiyar dasu washe gari suka koma Nigeria
Sai lokacin sukuma sukasoma rabon Katin biki labila kin gayyarma tayi bangaren Zainab ma haka"" ranar dasuka dawo usman fushi yakeda khadija
Hmm sunashiga daki zance yasha banban abunda usman baitabayiba shiyayi😭 khadijà tasha godiya dasa albarka
ana jibie daurin aure kaleed yakoma Niger danshi acen abokansa suke tunda yaje yakeyawon rabon kati da abokansa bashi yasamu kansaba sai washe gari dadare gashi yanason ganin zainab Amman yanbiki sunyi yawa agidan bayajin zai iyah shiga
Halima yakirah yabata katin daurin auren yace takaiwa Zainab tace to taruga gidan wayarsa yadauko yakirata tadauka kamar zatayi kuka dantun safiyar yau tashige daki takasa yiwa kowa magana shikenan gobe warhaka tazama matar wani
Yanajin yanayin muryanta yasan kuka tayi yace menene Kanwata, ??? Murya dasashe tace bakomai ya kaleed kainane yakeyimun ciwo.tuni hankalinsa yatashi
Yace kinsha maganie
Tace ah nasha dantasan zaitashi hankalinsa tace aiyayi saukima halimace tashigo da sallama tace Anty gashi inji ya sultan takarba batareda tadubaba tace masa namenene???
Murmushi yayi yace kiduba kiganie yayimata sallama kuru tayi tana kallon Katin aranta tace baxan kalli kayan takaiciba kila nasane dashi da labila konawane dawanda bansan kowayeba tsaki tayi taxuge Jakarta tajefashi aciki
Washe gari
Shabiyu daidai narana "" dubban jama a suka halarci daurin auren kaleed Usman & Zainab hassan ""
Na ima kabeer & husaini Ali
Muktar Muhammad & labila Usman
Akan sadaki dubu hamshin
Aisha✍🏼☠ *HATSABIBIN BOKA*☠
PART 2⃣
44
By gentle
Lady💃🏽
Sulaiman garba& zulaihat Abubakar
Dahiru garba & bilkisu sani
Daurin auren su muktar a Niger akayishi domin abun yazama biyu ganashi gana kaleed nasu sulaiman ne akayi a Nigeria
Anagama daurin aure akasoma shirin dauko amarya danko dinner da za ayi da walima sai anzo Nigeria za ayi
Amarya Zainab tana kumshe cikin daki sai rusar kuka take yanzun alakarta da ya kaleed shikenan andatseta yanxun tazama matar wani kanwar mom inna ameena tayi rarrashinta harta gaji tace waini narasa gane damuwar nan kinata kuka tunsafe kamar wacce akaiwa auren dole""
Mom tace takyaleta tayi tayie""" subasusan metakeyiwa kukaba"" tace tatashi taje tayi wanka dansu kawai akejirah""kintashi tayi har saida inna Ameena tasanarda mom
Dakin tasameta tace kitashi wlh kona batamaki rai wai Zainab meyasa kikeda taurin Kaine??? Tana zunburar baki tamike tahaucire kaya tana kuka haka dai tayo wanka anayimata kwalliya hawaye suna zubowa suna wanke kwalliyar adole aka kyaleta duk wani Wanda zaije yagama shiri motoci duk sun hallara za adauki mutane xuwa airport"" akafito da Amarya kaleed yana jingine jikin bishiya yarungume hannuwa yana kallonsu..
Zainab tana ganinsa taruga dagudu inna ameena tariketa Amman saida ta kwakule hannunta taruga tafada jikinsa tana kuka maiban tausayi
Sam babu ruwanta dawai ana kallonsu illai kuwa gabadaya hankalin kowa yadawo Kansu inna Ameena baki tarike yauga shegantaka bayan gidanshi za akaita dama kukan na iskancine
Kaleed yanason jayeta daga jikinsa saboda yanda aka kuromasu na mujiya
Amman Zainab saisake naneshi takeyi murya akasalance yace Kanwata mutanefa suna kan kallonmu
Cikin kuka tace ya kaleed banason auren nan w bakinta yayi saurin dadewa yace bana hanaki furta hakanba??? Shiru tayi tana saukarda ajiyar zuciya yace kinga ana jiranki yadagota daga jikinsa yana sharemata hawaye nibanason ina ganin hawaye suna jika fuskar nan mai matukar burgeni nakanji nishadi araina duk sanda nayi tozali da itah tana shinfide da murmushi"""" Zainab batasan sanda murmurshin yakubuce akan fuskartaba
Yace yauwa kokefakinga yanda kikai masifaffen kyau Amman Wanda yamaki kwalliyar nan Ya iyah saidai hawaye basu barni naga ainahin kwalliyar ba
Zainab murmushin jindadi take Sam tamanta da damuwarta aduk sanda take tare da kaleed natsuwarta gabadaya rasawa take saiyanxu taji haushin kukanda tayidabata goge kwalliyarba
Yace Kanwata tadago takalleshi batareda ta amsaba yace kiyimun alkawarin bazaki sake yimun hasarar hawayen nan nakiba Kaita gyada masa
Yajawo mayafin yarufemata fuska yace Allah yakiyaye sainazo tace Ameen tawuce tana waigenshi inna ameena dasauran mutane saikallonsu suke danbasajin abunda suke fada
Innah Ameena ta Iza keyarta tanata masifa wannan wace irin jarabace saikin nunawa kowa kina sonsa bakakojin kunya agabanmu zaki rungumeshi kai yayan zamanie
Itadai Zainab shiru tayi haka suka shiga motar akaja zuwa airport jirgi dayane gabadaya suncikashi karfe uku suka sauka najeria gidan Usman suka sauka khadija sai hidima akeyi da baki gashi cikin nan yanadan bata wahala
Gidan cike yake dayan biki
Kuburah ma taxo biki da yaranta yanxu yayanta biyar kasancewar tayi nesa dayawa Dan mijinta Yakoma calaba da zama komai saidai asanarda itah tawaya
Amman yanzun suna kan shirye shiryen dawowa gida dazama dansaboda antara iyali biki kam yayi biki anci ansha anyi hani an saidaimuyiwa amare fatan samun zaman lafiya matar Abdul tana tareda khadija taresuketa hidima da baki
ban garen baki aka kai yan niger akasoma jido masu abinci karfe hudu akasoma shirin zuwa dinner""
Mata zallah Dan kaleed yace bazashiba muktar ma haka danshi ana dawowama yayi kano dinner tahadu duk da Amarya batacikin walwala ana magrib akatashi bayan anyi sallah akasoma walima gidan Usman sai anakiran isha akatashi anyi nasihohi masu shiga jiki
Anagama walimar akasoma shirya amare labila akafita da itah ita da za akai kano ankaita wajen Usman yayimata nasiha a
Matsayinshi na uba khadija ma tayi tata saida sukai kukan rabuwa akawuce da labila
Gidan labila mayahadu babanta yakashe mata " kudi kowa yaga kayan saiya rola" Zainab karfe Tara akadauketa zuwa gidanta.
Aljannar duniya gaskiya gidan yatafi dani yayi daidai gwanin sha awa bangarenta aka wuce da itah
Wadanda suka kawota saidube dube sukeyi komai nagidan ya burgesu ansoma watsewa innah Ameena kawai yarage sai kawayen zainab
Tayimata nasiha maishiga jiki sannan tatafi sunafita abokan ango sukazo sunyi barkwanci tsakaninsu sannan akarufe da addua anamasu fatan zaman lafiya dakuma samun zuria mai albarka..
Nan sukatashi ango yafita rakiya kawayenta suma duk suka fita"" tanajin sunfita tayi saurin yaye mayafinta tasauko dasauri tarufe ko far
Zuciyarta datake harbawa tadafe itakam bazata yarda yashigo mata dakiba "" kayan jikinta tacire saboda zafi tawatsa ruwa tafito kenan taji ana murda kofa
Baki tatabe kayi kagama katafi danba budewa zanyiba"" tacigaba da shiryawa kaleed ne yakirah sunanta ahankali"" Zainab kibude ninefa dariyace tazomata tamiyarda rigarta tabude dakin kuru tayi tana kallonsa...
.saikuma tasoma kallon bayansa tace ya kaleed muyi sauri mubar gidan nan yanxun yafita rakiyar abokansa wlh banasonsa bazan iyah zama dashiba kayi hakuri saikuka kuma.
Kaleed yakarasa shigowa dakin yatura kofar yakaraso gabanta" hannu yasaka yatallabo kanta
Yana kallon cikin idonta itama shiitake kallo""" idanuwansa yalumshe Sannan yabude Zainab tace ya kaleed kadaukeni mubar gidan nan Dan Allah
Banaso yadawo yasamemu"" murmushi kaleed yayi yana kallon Dan karamin bakinta yace wakika taba ganin yasace amaryarsa yagudu da ita adaren farkonsu. Alhalinkuma ankawota gidansa...
Zainab kam maganar tasataa arudu kafin tagama tunani taji saukar lallausan labbansa akan bakinta ahankali yake tsotsarsu kamar maishan wani Abu Zainab batasan dalilinda yasaka takasa hanashiba saida yasomajin numfashinsa yana Neman ga gaararsa sannan yayi tamaza yajaye bakinsa daga nata yana kallonta yana lumshe ido
.
Idanuwanta arufe suke Amman hawayene suke diga gefe dagefen fuskarta jin yadaina abunda yakeyi yasakata bude idon ahankali tana kallonsa..
Dan yatsansa yasaka yana goge mata hawaye sannan yajuya zaifita hannunsa tarike tace ya kaleed karkatafi kabarni Dan Allah" batareda yawaigoba yace ina tare dake Amaryata sannan yajuyo yasakar mata murmushi yace yanzun zandawo ruwa zan watsa hannunsa tasaki yafita
Komawa tayi dabaya dabas akan gado """ wakika taba ganin yasace amaryarsa sungudu adaren farkonsu. ???
Ina tare dake amaryata"" magan ganun nan biyu sun tsayamata tome ya kaleed yakenufi wayarta tadauko dasauri tashiga ma ajiyar hotona takamo pic nda yaturamata gabanta yafadi ganin ya kaleed dinta.
Afili tace yayanane mijina???
...
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
.
PART 2⃣
45
By gentle
Lady💃🏽
Wannan baigamsar da itaba jakarta tadauko tabude tadauka katin daurin auren kaleed Usman & Zainab hassan
Meyasa ya kaleed yasauya sunnan uba??? Gabadaya kwakwal warta takasa daukar yawan tambayoyinda take aikamata alhalin kuma ita batada gamsashiyar amsa
Kaleed ne yaturo kofar dakin da sallama sanye yake da jallabiya fara saizuba kamshi yake ahannunsa dardumar sallace babba
Zainab tadaga ido tana kallonsa murmushi yasakar mata yace tashi kiyi alwala
Saukowa tayi takama hanyar toilet kamar wacce batada lakka dardumar ya aje sannan Yakoma yadauko plate da cup da leda baka""
Yana dawowa tana fitowa yashinfida a bar sallar ya umurceta datasaka hijab zasuyi sallah domin godiya ga Allah
Yanagaba tana bayanshi yatada sallah raka o"I biyu yayi sannan yasallame bayan yayi addua yadafa kanta yayi addua Allah yakaresu daduk wata musiba dazata tunkarosu
Yayi mata tambayoyi akan addininta daidai gwargwado tanada iliminta
Tabashi amsa plate yajawo yadora naman gasasshiyar kaza akai" yazuba masu madara a cup sannan yace mata bisimillah
Kanta tanoke kasa tace ni nakoshi"" murmushi yayi sannan yajawota jikinsa hijab din datasaka yacire mata sannan yarika dibo naman yana bata abaki harsaida ya tabbatar takoshi sannan yadan yaga shima kadan " yaturah plate din gefe yamikar da itah zuwa kan gado
Yace takwanta yagyara mata kwanciyarta"bakin gadon yazauna hannunsa yasarke cikin nata yana kallonta cikin ido yace bebyna nasan akwai tambayoyi masu yawa dasuke cikin zuciyarki
Zan amsamaki masu sauki domin kisamu kiyi barci batareda tunani ya hargitsamaki kaiba
Yanisa bawai almara bane bakuma mafarki kikeyiba gaskene Wanda yake gabanki shine mijinki Allah ya karbi adduarki dakika Dade kinayi domin ganin irin wannan ranar
Yasake kankame hannuwanta babyna inasonki sosai """ sonda bantabayiwa wata kowani makamancin irin shiba
Yadago yakalleta ba dadyne ya haifeniba kece Yar mom tafarko babansu anwar shine mahaifina""" labarin tarihin tushena yanada tsayi zansanar dake
Hmm Allah yadasa mana soyyayar junanmu danyafimu sanin gaibu sannan yabayyana asalina domin muci ribar sonda mukeyiwa juna
Inaji kamar nafikowa sa a Dan tabbas daban aurekiba banajin zanyi aure koda nayi danraya sunnar manzone Amman nasan bazan taba son wata ya mace aduniyaba"""
Samunki danayi ba karamar gata Allah yayimun ba"" ko ayanxu nakoma ga mahaliccina banada bakinciki dankinshigo gidana amatsayin matar aure
Sunbata yakai mata baki dakuma gefen kumatunta yace kisamu kihuta babyna saida safe""" yamike yakashe mata wutar dakinta yafita bangarensa yakoma saida yasakeyin alwala sannan yatada sallah
Wannan alkawarine yayi tunkafin yasan ba iyayensu dayaba yace inama zaiganshi daki daya dazainab amatsayin mata damiji sunyi auren sunna tabbas idan ango da Amarya suna kwanciyane domin raya Daren aurensu shikuma zairaya Daren aurensa da godiya ga Allah
Allah sarki Zainab kanta sallah take hawaye sunazuba ko ba afadaba ninasan na murnane da farin ciki
Lallai yau su Zainab raya dare zasuyi bari nayi sauri nakoma wajen Amarya labila mugani sukuma yazasu raya nasu Daren
Gidan muktar dayake kano nayi tsinke tundaga kofa nakejiyo ajiyar zuciyar labila ashema gayya hartaci tawatse ko far naturah nasamu muktar yarungume matarsa sai faman rarrashinta yakeyi yana sakamata albarka
Kofar narufemasu nakoma gidan kaleed "
Zainab Saikusan asuba barci yashureta akan darduma saboda gajiyar biki ainikam nagama kokarinta anasoma kiran asuba kaleed yatashi akan dardumar yasake watsa ruwa yayi alwala sannan yafito yaje bangaren Zainab
Murmushi yayi ganinta kwance akan darduma kenan itama batayi barciba wajen yakarasa yajaye hijab dinta dayarufemata fuska yashafa fuskar ahankali Zainab tabude idonta
Tasaukesu akan kaleed tana lumshe ido ahankali tana budewa"" ahankali yakirata babyna " da idanu ta amsa masa "" yace tashi kiyi sallah anyi kirah"""
Ta mutsuts tsuka idonta sannan tatashi zaune tadanjima azaunen tamike tashiga toilet yabita da kallo saida tashige "" sannan yatashi yawuce masallaci
Koda yadawo sallah yasamu hartasake komawa barcin jallabiyarsa yacire sannan yasunkuceta yadorah akan gadon shima yakwanta yajata jikinsa
Wani dadine yaji yatsargu ajininsa yasaukarda ajiyar zuciya""kamar amafarki wai Xainab dinsace kwance kusadashi gata yarungume akirjinsa baitaba tunanin akwai wannan ranar ba"" yalumshe idonsa sanyi yana ratsashi bayason yahanata barcinta Amman yanada bukatar Zainab hmm yayo gado kenan to Allah yasa Xainab zata iyah dauka
Yayi tajuyi akan gadon yana kallonta har barci barawo yayi awon gaba dashi basu suka farkaba saikusan shabiyu nasafe
Kaleed baisan iya adadin mafarkai dayayiba dole saida yayi wanka tofa abunka dawanda yakeda yawan bukata gashikuma yakwanta gado daya da mace
Abunda baitaba yiba shiyafara farkawa yaje yayi wanka yashirya"" maigadi yaji yana knock din kofa yaje yabude masa abincine khadija ta aikomasu dashi ganin basu tashiba akabaiwa maigadi yabasu yagaida kaleed ya amsa dafara a""
Kaleed yakarbi kwandon abincin yakoma ciki saman dinner yajeresu sannan Yakoma bangaren Zainab
Yahau gadon ido yakuramata nawani lokaci sannan yasunbaceta a kumatu bude idonta tayi !" Tana kallonsa murya kasa kasa yace barcin ya isa haka kitashi kikarya saikisake kwantawa
Shiru tayi kaleed yace kona taimaka makine??? Saurin girgiza kai tayi tana sauka akan gadon abun yabashi dariya""
Tsaye tayi da towel ahannunta kaleed yamike yabarmata dakin
Bayan tayi wanka tafito tadan gyara fuskar ta"" tadauko wasu kaya atamfane Riga da siket dinkin yayimata kyau sosai tadauko mayafi tayafa""" saman gado takoma tayi zaune tana wasa da yatsun hannunta
Kaleed yasake shigowa ganin shi run yayi yawa "" yadanyi tsaye yana kallonta daga bisani yatako zuwa saman gadon
Yazauna da yatsunsa ya tallabo habarta""" yana murmushi yace kinyi kyau sosai babyna "" kamar insaceki ingudu
Murmushi tayi tanoke kanta kasa"" tace ina kwana"""
Qalau ya gajiyar biki?? Alhamdulillah " yauwa kitashi muje mukarya Amman Kafin nan kicire wannan mayafin kinji babyna
Mikewa yayi yamika mata hannu alamar tazo tamike tacire mayafin tanadan kame jikinta dankayan sun matseta nikam nace yanxun kikeyi masa boye boye dakikasan mijinkine Amman aiyasaba ganinki babu hijabin bakya yan kame kame kamar yanxu
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
46
By gentle
Lady💃🏽
Kaleed murmushi kawai yayi yaja hannunta sukaje saman dinner dakansa yarika ciyarda itah hartakoshi sannan shima yaci
Kano
Hahahha su labila uwayen raki karkumanta wacce tahaifi labila lubabatu tokuwa tayo halin raki Amman batajin zata iyah hana muktar abunda yakeso ajikinta
Jiyadai tamurzu shikanshi saida yatausaya mata albarka kuwa tashata tafi cikon kwando"" yanxun ma zaune suke bangarensa tana kwance acinyarsa saizuba shagwaba take
Yakulle gidansa masu zuwa ganin gida da Amarya duk Wanda yazo dole yatarkata yakoma"" soyayya kennan hakika soyayya tayi inhar kasamu maisonka da gaskiya
Bangaren khadija kuwa gaciki yana damunta gakuma Usman ya susucemata kamar Dan goye Dan yanxu lakuwarsa tafi tada kokadan baya ragamasa kamar yasamu abinci
Khadija harkuka take masa Amman bayaji saiyagama Yakoma rarrashi nikam nace Kodai yan bakwai kakeson tahaifo yanzun
Gidan kowacce Amarya mijinta sai riritata yake babu Wanda yabar darensa sai kaleed koshi yaukam nasan bazai bariba
Bayan la asar yabar gidan bayan yayi wanka baijimaba yadawo Dan tunanin yabarta itah kadai bakowa agidan
Bayan sallar isha"" i sungama cin abinci suna kallo Zainab tasoma hamma mikewa tayi taimasa saida safe tawuce kallo kawai habita dashi yana hadiyar yawu
Bayan tawuce yatashi yakashe kayan kallon yayi bangarensa yayi wanka yasaka kayan barcinsa masu taushi yakulle bangarensa yayi bangarenta
Yatura kofar da sallama Zainab hartakwanta ta kudundune duk dazafin da akeyi """ wutar dakin yakashe yakarasa saman gadon yakwanta
Yajawota jikinsa yana saukarda ajiyar zuciya Zainab gabanta saidukan uku uku yake dantsorone da itah "" tanacen duniyar tunani kaleed yasoma aikamata da zazzafan sako mai rikitarda kwakwalwa
Zainab batayi yunkurin hanashiba saida ya jagalgalata yana kusan kaiwa gamai gabadaya tasoma jaye jikinta tana kuka harcikin ransa yakejin kukan nata
Jintaki daina kukan yasa kaleed yadaina abunda yakeyi yajata jikinsa yana bubbuga bayanta ahankali murya kasalance yace ba..by..na"ki.kidaina Ku..ka kinji yadanyi shiru sannan yacigaba tunda bakyaso bazanyimaki komaiba
Badan wannan nakesonkiba zanbarki sai sanda kikai ra ayi kidaina kukan nan muyi barci
Yagyara mata kwanciyarta"" shiru tayi wata zuciya tace anyakuwa kinyiwa yayanki adalci??? Wannan shine sonda kike ikirarin kinamasa kodama zaicutardake tundakina sonsa hakuri zakiyi saboda soyayyarda kikemasa
Ballantana bazaicutar dakeba""" tabude idonta ahankali tana kallonsa idonsa arufe suke yacije lebensa nakasa alamu sunnuna yanacikin wani yanayi hakuri kawai zaiyi badan wai yanaganin zai iyaba
Ahankali takirah sunansa ya kaleed"" batareda ya amsaba yabude idonsa yakalleta tasaukarda idonta kasa tace kayi hakuri na amince kayi
Murmushi yayi nakarfin hali yashafa gefen fuskarta yace karki....da...mu ba matse nakeba zan iyah hakuri harsai ranarda kika yarda kikwanta kiyi barcinki
Tanarke murya kamar zatayi kuka tace nidai ah ah ya kaleed banyardaba idan naihaka bankyautawa kainaba
Kainayiwa tanadin wannan ranar mezaisakuma nahanaka alhalin nasan kaanada bukata
Kaleed rungumota yayi yamanna mata kiss yace bakiyi laifiba muyi barci Zainab tasan halinsa kodazai cutu tunda tanuna bataso bazaiyiba
Tashi tayi zaune dasauri yamirgino yana kallonta idonta tarufe tana addua tature kunya saidai yaji saukar bakinta anashi
Kyaleta yayi itakuma batadainaba tuni gogan yasoma maidamata martani jikinsa rawa yake kamar mazari sai sanbatu yake dayaji hannunsà yalume ana fulaninta tsabar santsi dataushi
Kaleed gabadaya yafita hayyacinsa sanda yakaiga maigabadaya sai hawaye yayi hakuri yarike kansa harsaida yayi aure samari nawane sukeyin haka??? Tunkafin sukaigayin aure sukebiyawa kansu bukata
Wai acewarsu basuda kudin aure wannan ba hujja bace Dan Allah baice kayi hakanba zina zakayi komadai menene kanada laifi kawai kayi axumin idan kanagudun fadawa ga aikata barna
Wannan Daren yashiga cikin shafukan tarihin rayuwa kaleed """""""
Bayan sati daya amare sukawuce honeymoon"" acen akacigaba da rankwashewa basu suka dawoba saibayan watanni uku kowacce tadawo da tsarabarta
Saimuyi masu fatan sauka lafiya khadija daitsiya take masu hardai labila daga kaleed har muktar kamar su hadiye matansu sukeji sabanin wasu mazan dazaran mace tasamu ciki sai amaida itah akwandon shara saikuma sanda tahaihu
Wannan zaluncine babba kayimata ciki Sannan kajaye kabarta da wahala munji bazaka iyah daukemata cikinba Amman idan kabata kulawa amatsayinka Na uban yaron zataji dadi kajata ajikinka kanuna mata soyayya fiyema dawacce kanuna mata Kafin tasamu cikin karkayi kyankyaminta koda tana zubarda yawune
Karka rika kyararta idan kana hakan itah kanta zataji tatsargu Kayi hakuri dayanda kalar cikinta yazo hartasamu tasauka lafiya
Kasan babu lokacinda mace tafison kulawa kamar sanda takedaciki idan kana wulakantata nantake zatasamu hawan jinie sautari dazaran an auna maiciki zakaji ance jininta yahau meyake jawo hakan"""
Cikin su labila yana wata biyar khadija ta sake haifo yaronta kyakkyawa ranar suna yaro akarada masa suna bilal
Su labila anzo biki saiyan kame kame suke waisu kunya Dan yan Niger sunzo biki harda Na"ima itama dacikinta bayan kwana biyu kaleed yasamu Usman akan batun yan uwan mahaifiyarsa
Usman yayi shiru nawani lokacin sannan yadago yakalleshi yace kaleed nikaina bansan inda suka komaba dansun tashi unguwarsu Abdul inda nasansu tunkafin rasuwar mamanka
Nayita nemansu bayan dawowarka tunkafin kakaiga tambaya na Amman haryanxu bansamu labarin inda sukeba
Kakara hakuri dazaran nasamu labarin indasuke zan sanardakai nikaina inaso kaga kakan ka kaleed yace yagode sosai yanason ganin kakansa koba komai shima yaga tushen mahaifiyarsa
Aisha ✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
PART 2⃣
47
By gentle
Lady💃🏽
Bayan wata daya saiga dalhatu Wanda Usman yaba nemansu yaganosu awani kauyen giwa dayake zariya .
Malam garba Yakoma sana ar siyarda rariya akasuwa ranarda yasanar dashi yakirah kaleed yafada masa washe gari suka dunguma dashi da Usman da dalhatu
Kasuwa suka wuce kaitsaye yana cikin Yar runfarsa yaga mota yatsaya yabi motar dakallo yaga wadanda zasu fito Usman ne yasoma fitowa aituni malam garba yazama natsaye
Bakinsa harrawa yake wajen kiran sunansa Usman da murmushi suka karasa wajen runfar
Usman yaduka harkasa yagaidashi kaleed ma haka"" malam yafashe da kuka yace Usman ina yata ina kabarota???
Usman yace baba wannan maganar tanada tsayi baikamata muyita ananba idan gidan baida nisa mukarasa cen mana
Malam garba yace to to shikenan yacewa wani makocinsa yadibamasa zaije gida yadawo nan Usman yasallami dalhatu yace zaka iyah tafiya muhade gobe ya maganar wadanda nasaka kabincikomun
Yace wlh haryanxu bansamu komai gamedasuba Amman munakan bincike dazaran nasamu zankiraka sukai sallama yawuce sukuma suka shiga mota dama kaleed ne yakejan motar malam"" yayita masu kwatance harsuka kaigidan
Inna huwaile tana kofar gida dadan kanonta nabara""
Fa Iza tana zaune dawani yaro gabadaya an gundule mata kafa fuwa fa Iza tabi motar dakallo aranta tana ayyanawa idan wannan mai motar yabasu sadaka boyewa zatayi bazata barwa inna huwaile ba
Usman yana fitowa tasoma sadaka sabida Allah abamu saboda Allah"" kabamu nan Allah yabaka acen sadaka fisabilillahi
Abamu na shiru tayi sakamakon ganin malam yafito cikin motar huwaile tace yakika daina fa Iza koyatafi
Tace ah ah nagansu tareda malam ne gasunan suna tunkaromu tuni cikin huwaile yaduri ruwa tace Allah yasa bamagana yadauko manaba
Muna zaman zaman mu abunda zamuci kawai muke nema nezaikaishi yajawo mana fitina"" sallama sukayi fa Iza ce tasamu Damar amsawa malam yace kukaraso ciki yace huwaile kishigo mijin Ameena ne
Tace wacce ameena badai yataba??? Yace itah wayyo ni huwaile ina kabarota Dan nan Dan Allah kakiramun itah kalli yanda nakoma duk sanadin muzgunawar danayiwa rayuwarta tafashe dakuka nacuceta nacutarda rayuwarta
Ninasan alhakinta bazai barniba" Dan Allah kakiramun itah innemi yafiyarta tunkafin inmutu inhadu da Allah bansan mezance masaba naci amanar marainiyar Allah ta sake fashewa dakuka
Usman yace inna mushiga daga ciki saimuyi maganar haka tamike dayar sandarta tana lalabe kaleed ne yarike mata sandar zuwa cikin gida
Fa iza kuma tasoma Jan jiki zuwa cikin gidan yaronta yana bayanta" malam yashinfida masu tabarma suka zauna
Malam ameena kawai yaketa tambaya Usman yace sai hakuri baba Ameena tarigamu gidan gaskiya
Huwaile tadora hannu aka takwalma ihu wayyo nabanie na lalace inaxankai tarin alhakinta yake kaina kaico meyasa nadinga cutarda yarinyar nan alhalin batayimun laifin komai
Usman yace innah kiyi hakuri wannan yaron tane shine Wanda Allah ya azurtamu dasamunsa kafin takoma ga mahaliccinta
Shine yadameni akan nakawoshi yanason ganin dangin mahaifiyarsa dama nasan kulba Dade zainemi sanin tushensa shiyasa nasa anemomun inda kuke tosaijiya nasamu cikakken bayanin indakuke
Malam garba Wanda shima hawayen yake shara yace Allah sarki ameena kiyafemun banyimaki abunda yadace nayimaki amatsayina na uba ba nacutarda rayuwarki ganina dake nakarshe tunsanda tazo tareda yaron nan yana shekara biyu
Ace yata daya da Allah yabani aduniya tuntana karama bataji dadina ba gashi hartarasu Amman banida labari nibansan meyasa nabar kaduna ba
Hauwaile tana sharbar majina tace malam kagafartamun wlh aikinane nice nakarbo maganie aka daureka agarin nan duk abunda yafaru wlh aikinane Nice nashiga tsakaninka da yarka nantabasu labarin makircinda taitahadamata
.
Malam baisan sanda yadauketa da mariba yace Allah ya isa tsakanina dake bazan taba yafemakiba kuma kije nasakeki saki uku
Huwaile ta sake fashewa dakuka harda kururuwa tace nashiga uku malam karkayimun haka inazani dani dawan nan yarinyar kadubi yanda Allah yamiyardai nibana gani itakuma tarasa kafafuwanta kobaka koremuba Allah yayimaka sakayya idan kayimana Allah ya isah yazamu sake zama koyanxu aimunga isha ra masu hali irin namu saisu daina domin karshensu bazaiyi kyauba
Malam yace wlh baxan iyah cigaba dazama dakeba huwaile kincuceni kinsa nacutarda marainiyar Allah ahakan kikeson kigama lafiya??/ taya xakisamu farinciki bayan kuma kintauye nawasu aibazaki tabagani dakyauba
Tace nagani wlh nagani duk yanda nake aibata ameena inakiranta Yar iska saitayi cikin shege inacewa tanabiyar maza saigashi yata danake so itah tajawomun abun kunya harda tukuicin da. Dama ance duk abunda kke kirawa diyan wani tabbas nakane zasu kasance..
Yanxu abunda yake faruwa kenan kacewa Dan wani shege ko Dan iska ko barawo alhalin iska baya haihuwa kacewa yarwani karuwa ko yar iska kasani zakasamesu acikin yayanka..
Antambayi manzon Allah daidaga cikin mutanensa yace ya rasulullahi mezanyi domin inkiyaye kaina daga shiga wuta ??? Sai manzon Allah yacemasa Kuffa lisanika ka yi riko da harhenka saisukace ya manzon Allah tayamutun zairike abunda yake magana dashi?? Sai manzon Allah yace ka kiyaye halshenka daga mummunar magana
Mummunar magana takumshi ka aibata Dan uwanka musulmi baijiba baiganiba kayimasa karya koka muzantashi kokaimasa sharri koka aibatashi agunwani kace yayi Abu kaza alhalin baiyiba. Komai zakafada akan Dan uwanka yakasance alkhairine
Hakika harshe yanakai mutum ga mahalaka sautari zakafadi Abu kaga kamar bakomaibane alhalinkuwa babban abune
Tasharbe majina ko haka Allah yabarmu munga ishara banji haushinkaba danbabu wanda zaizauna da shu umar mace irina"" "
Usman yace malam hakuri zakayi "" yace hmm mezanyiwa hakurin kakalli abunda tayimun tarabanie dayata abokaina dukiyata Dan tasanadinta komai nawa ya tabarbare
Dama duk gidanda matargidan tazama masifaffiya yana karyarda arzikin maigida tunsanda na aureta komai nawa yaja baya inata hasarar kayana kudina sai darjewa suke
Saiganie waida tallar rariya ai idanma nazauna da itah natabbata shege Dan watarana wlh tsirara zanyi yawo"
Me akeyi dawadan nan mutanen masu bakar aniya kabarma bani hakuri danyauma zansaka gidan nan kasuwa inkoma inda akasanni incigaba dasabuwar rayuwa
Huwaile sai kuka take Usman yace ba za ayi hakaba kabarmasu gidan muje cen zansiyamaka wani gidan Wanda kakeso zankuma baka jari
Malam yace yanzun wannan annamimiyar zakabawa gida harkamanta abunda taimaka da matarka???
Usman yace bakomai malam aikomai yawuce ko iyah haka aitaga isha ra kuma wacce tayiwa bata duniyar ni aganina komai yawuce hannu yasaka cikin aljihu yaciro kudi masu yawa yabasu yacewa malam yatashi suwuce
Yace tunyanzu kabari nayi bankwana da abokaina nakuma hada kayana"" Usman yace munada sauran lokaci muje tare yanxun kaimasu sallama
Kayanka kuma kabarsu zansiyamaka wasu acen haka malam yataso sukafito innah huwaile saikuka take tanakiran sunan malam
Haka suka fita sukashiga motar zuwa kasuwa bakin runfar malam suka tsaya yafita dasauri yanata fara a wani mai tallar alawa dakayan zakie yazo wajen motar yana asiye alawa ayi tsaraba akaiwa iyali
Usman haka kurum yaji gabansa yafadi kofar motar yabude yafita shikuma mai alawa yadauka siye zaiyi yajuyo dasauri ido hudu sukai Usman yanunashi dayatsa yace kabeer
Tiren alewar yayar yace Yaya Usman!!!!
Aisha ✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
PART 2⃣
48
By gentle
Lady💃🏽
Zaiduka Usman yariko hannunsa yace mekakeyi anan??? Ina ahmad inakuma umma??? Yace suna sokoto nima tallarnan dakagani ita nakeyi agarin nan sai sati nake komawa gida
Usman yace ikon Allah babu inda bantura neman kuba amma ko labarinku bansamuba kunwatsarda zumunta
Kabeer yace wlh ya Usman Munason zuwa inda kuke mom ce tahanamu
Daidai dawo war malam tareda yan rakiya anan sukaimasa sallama yace kabeer yashiga suwuce gida alewarsa yatsaya dauka Usman yace yabarta sukashiga mota zuwa kaduna
Suna kaiwa ana sallar la asar sukawuce masallaci saida sukai sallah sukashiga gida bangaren baki yakaisu yasa aka kawomasu abinci mairai da lafiya sukaci sukai hamdala
Saibayan isha I suka hadu falon harda kaleed Usman yake tambayarsa labarin dukiyarsu dankudinda aka basu naga do komai almubazzarancin da zasuyi basu isah cinyetaba kabeer yace bayan rasuwar dady
Mom tamatsa sai anraba gado anbata namu da akaraba tace bazata zauna kano ba dantasan binta tanajin haushinta komai zata iyah yi danganin dukiyar nan ta lalace danhaka kuhada kayanku mutafi wani gurin mainisa inda babu Wanda zaiji duriyarmu muci karenmu ba babbaka nangaba sai binta da yayanta sunzo maula wajena
Haka muka tarkata mukai sokoto mom tayi alwashin auren yaro matashi maikudi kuma muna komawa tasiye babban gida da mota Yar ubansu wacce manyan alhazai suke shiga
Tasiye babbar waya tayi dinkuna irinna yaran mata takalma masu tsini komaidai nayammata tasoma shafe shafe nantake tagoge kamar wata budurwa tasoma zuwa kasashe.
Cikin shekara biyu idanuwanta suka sake budewa yanda take barnar kudi mubamayinma haka mudamuke maza
Ahmad saiyasoma shaye shaye Amman bayayi inhar tana nan daganan yazarce Neman matan banza inbata gidan harnan yakexuwa damata danni bayashakkata danbaidaukeni bakin komaiba
Mom bata siyamun wannan girmanba nayimasa wa azi kamar sake turashi nake dabayashan giya saigashi Yakoma yanasha Amman kosaudaya mom bata taba tambayarshiba ganinma koyanayin maganarsa tasauya
Bayan sheraka uku nikam nayi aure inazaune da matata lafiya alokacinne mom tahadu dawani saurayi waisuna soyayya nasha fadamata baidace koda aure zatayiba ta auri sa an danta saitacemun inaruwana tahaifeni sannan inceni nafita sanin abunda yake daidai ninema zan nunamata abunda yafidacewa da rayuwarta
Nace bahakabane mom yanzun kalli yaron nan nafagirmeshi wannan ainema kike kijawa kanki zagi
aikuwa ta hayayyako masa ubanwa zai zageni?? Kafito filikace kaizaka zageni kadade baka zageninba Amman wannan shiyayimun kuma inyimaka wani albishirma aure zamuyi dazaran dadynsa yadawo nasan tsohon babankan nan mai furfura shikake tayawa kishi tokayi gabanza danko adamu ubanka yataso bazaihanani nasakata na bararrajeba ballantana kaidan tayi
Zaiyimagana tadagamasa hannu atsawace cikin kakkausar murya tace karnasakejiñ kayi wata magana indai akan saurayinane
Idankuma kasake zanyi mugun sabamaka
Yace Allah yabaki hakuri mom bansan fadin gaskiya zaibata maki raiba Amman duk garin nan bakida kowa sai Allah saifamu yayanki mune zamufada maki gaskia
Tace sannu Dan binta uwar kinibibi indai fadin gaskiyane tafika Amman na munafurci bantaba daukar dayaba ballantana taka tashi kabacemun daganie
Zaiyi magana tadaka masa tsawa katashi nace mikewa yayi jiki asanyaye yabar wajen tarakashi da harara haryabar wajen taja dogon tsaki aikin banza waini zainunawa abunda zanyi
Tasaki murmushi yaro saikaga ina iyo cikin kudi zakagane gatane zanyimaku""" matashin saurayinta tare suke yawon bude ido hartakai suna kwana tare shikuma ya makalkalemata kamar kaska yanaxuba mata shagwaba''' itakuma duk ta susuce Dan mugun sonshi take muba musan miyarda akeshaba watarana muna falo zaune mukaga mom tanata Kira awayarta kamar daga sama kiran yashiga tadauka dasauri tanacewa haba sweetheart dina inakashigane nayita neman layukanka sunki shiga'"'
Dariya yasheke da ita yace mama kenan idan ma tashiga mezanyi maki?? Tace bangane mezakamun ba haba sweet nayimaka wani laifine nasan baka iyah kwana daya batareda kajini akusa dakaiba Amman yaukwana uku
.
Bakaga yanda narameba yace oho🤷🏽♂ inaruwana aikuwa indai saboda nine saikin koma kassa mummuna kawai
Cikin tashin hankali tace Yusuf lafiyarka kuwa anya bakashan abubuwan zamanin nan masu kauda tunani nicefa hannatun ka""
ke dakata tsohuwar banza karnasake jin kinhada kanki danie aiwannan haukace idan Na aureki ince na auri me maibakin rijiya tsohon mijinki yagama kwakware wajen nima waidan hauka sokike inzuba kudina intsoma..
Yasake kecewa da dariya magana tagaskiya ni kudinki nakeso dama susuka kawoni dannalura bakisan yanda ake kulada dukiyaba
Ke banda kike dakikiya inani ina auren sa ar uwata tona aureki injime bayan komai yajeme ga yammata nan tsala tsala agari saina darje
Hajiya hannatu fitsari tasaki awando saboda tsabar rudewa kuma bilhakki takamu dason yaron ga uwa uba dukiyarsu inhar yagudu da itah aiyatona masu asiri
Yakatsemata tunani dacewa keni inada abunyi dagayau karkisake kirana jaka kawai marar tuna ni yasake feshewa da dariya yakashe wayar tayi saurin sake kirah akacemata kashe take hannu tadorah akai takwalma Ihu.
Dama su kabeer suna zaune suna kallonta kabeer yace meyafaru mom??? Tace ya cuceni ashedama madamfarine yagudu da duka dukiyarmu.
Ahmad yamike tsaye akidime yace wat dukiyarmu dai??? Taya kuma waye yabashi kudin?? Cikin kuka tace wlh nice
Yazomun damaganar kasuwancine yanaso muhada hannun jari dawasu turawa zanrika samun kaso hudu acikin goma sannan dukiyata ribar zata lunka tawa sau biyu acikin shekara hakan yasa natattara dukkan kudin basukaiba naranto million talatin bank nahada mashi dasu ashedama basona yakeyiba kudin yakeso
Tuni ahmad yadora hannu akai domin yayiwa babes nashi alkawarin kudi kabeer mikewa yayi yace Allah yakyauta saida safenku
Hajiya tace dawo nan kabeeru yazakace haka"" yayi murmushi tome kikeso ince sanda nanuna maki illar tarayya dashi nunamun kikai yafinie aiga irinta nan mezan zauna nayi tunda banida maganin abun
Tace Amman kobakada magani aikaima abun nan yashafeka saikatsaya mutaya juna jaje""
Yace nikam baruwana matata tana jirana kona zauna kudin nazasu dawoba aikece kika jamana nafita abuna.
Tundaga ranar hajiya hannatu duniya tasoma juyamata baya"" anahaka banki suka karbe gidanta da motarta yan sauran chanjinne tasiyamasu karamin gida saiga ciwo takama amaye amaye tanazuwa asiviti aka tabbatar mata tanada ciki wata uku saiya fashe dakuka
Usman yatausaya masa sosai abun akwai ciwo gaskiya" yacigaba hankalinta yatashi matuka ta tarkata yan sarkokinta tasiyar tazubarda cikin
Tundaga lokacin takoma wata iri nashawarce ta akan muzo wajenku zaku taimaka mana tunda babu mai taimakon mu shine tahayoni dawani fadan
Wlh kocikin mafarki naji labarin kaje wajen wadancen matsiyatan sainayi mugun sabamaka wato sokake binta tasamu abun gorantamun
Ninasan duk abunda yasameni bawani yamun aikin nanba sai itah idan kukaje taji dadi aikin bokanta yayi ahir wlh har abada bazantaba zuwa rokon wani Abu awajen taba
Kwanaki sunja abubuwa sunfaru dayawa hakan yasaka dole nasoma tallah duk sana Arda nayi saita lalace yanxun bandade dafara sana ar alewaba akasuwa nake kwana sati sati biyu nake komawa gida nakaimasu Dan abunda nasamu nasake dawowa
Usman yanisa yace kabeer bakowa yajamaku wannan ba sai umma zumunci dakake ganinsa babban abune itakuma Akan wani dalili nata tayanke mana zumunta
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
49
By gentle.
Lady💃🏽
Manzon Allah yana cewa
وقال رسول الله صلى الله عليه وسلم لا يدخل الجنة قاطع رحم
bazai shiga aljannaba Wanda yayanke zumunta"""
Awani hadisi manzon Allah yana cewa man kana lahu akaribu du afa"u walam yuhsin ilaihim wa yadrifu sadakatahu ila gairihim lam yukbalillahu minhu sadakatahu alayanzuru ilaihi yaumal kiyamati
Wanda yakeda yan uwa makusanta talakawa masu bukatar taimako kenan"" Amman kuma baya kyautata masu saidai yadauki sadakarsa dazaiyi da dukiyarsa yaba wani badan uwan nasaba Allah baya karbar sadakar tashi ma ana bashida lada"" muddin Allah bai karbi sadakar dakayiba aikuwa kayi gabanza "" sannan Allah bazai dubeshiba ranar alkiyama wa iyaxubillah
Abundakuma mutanenmu sukeyi yanzu kenan zakaga babban mutum kullum gidansa ana aswaki dacinyar kaza Karen gidan sama danama yake karyawa Amman jeka asalinsa kagano yan uwansa akwai Wanda xaiyi kwana biyu ba adaura tukunya agidan saba idan yatashi kyauta saikaji yaba danwani minista mota koyabawa wata miliyon daya komafi Ankara wa maikarfi karfi kenan
Wanda kodama kabashi bazaiwani godemaka ba dangani yake shimafa yataba rika wadan nan kagwada bawa Dan uwanka kagani har abada bazai manta dakaiba
Ankarbo daga aba hurairata Allah yayarda dashi yace daga manxon Allah tsira da amincin Allah sutabbata agareshi yace Wanda yakeso Allah ya yalwata masa arzikinsa sannan yakara masa albarka ga rayuwarsa toya sadarda zumunta""
Yanzu kuwa aizumunci yayi rauni banaganin laifin kowa saimu mata komai matadai komai mata!! Waime yasaka baxamu gyaraba duk abunda da yayi babban laifin Na uwane
Duk abunda Kawa zatayi Wanda yaturata kawace duk abunda miji zaiyi babban laifin na matarsane
Komai Taurinkan mijinki wlh zaki iyah juyashi dazaran yafara rarraba kayan azumi koya fitarda zakka kicemasa baban wane ina nayan tanbuwal ko ina nayan mada ko kuncin kalgo kona inama idan yayi shiru kenan babu saikice haba kaikuwa tayazakace kafitarda Abu Amman kakasa tunawa dayan uwanka maganganudai masu dadi wlh kobaiyi niyaba zakiga yayi Amman wata kokarinta kawai ataimakawa nata yan uwan yan uwan mijikuma ko oho kasani wannan matar batasonka dankuwa idan Allah yana tambayarka akiyama boyewa zatayi bama zataso kuhaduba
Menene mafita??? kagyara halinka kakyautatawa yan uwanka naka ainakane Amman yanxu kogidan Dan uwanka kaje matarsa saita hanaka ganinsa abincima kana kallo tahanaka daga itah sai yayanta saiyan uwanta kiji tsoron Allah kizama maidaura mijinki akan turbar gaskiya
Usman yace yanzu kakwana biyu anan kamurmuje zamuje wajen aiki taredakai bazan rasa aikinda zakarika yiba kabeer yayita godiya harda hawaye
Usman yace bakomai aiyiwa Kaine idan baiyimasuba wazaiyiwa bayan kwana biyu yasiyawa malam gida dasabon babur yabudamasa shago saiga malam dasabon aure😂
Saiga malam yafara kyalli makudan kudi Usman yabawa kabeer yasiye gida damota sannan yaje sokoto yadauko hajiya hannatu da matarsa yatare gidan
Itakuma sai hurar hanta takeyi danta yayi arkizi tana nan tanajiran ranarda binta zatazo Neman wani Abu wajenta saita karemata magana
Haryanzu kabeer baisanarda itah komaiba agameda Usman itadai saicin dadinta take tanasakawa maigidan kabeer da albarka addua yashata dashi da iyayensa
Cikin labila yana shiga wata Tara tadawo gida haihuwa tuni dama anmiyarda zainab saigashi rana daya suka haihu zainab da la asar labila kuma saikusan shabiyun dare gabadaya maza sukasamu
Zokuga murna wajen angwayen karni"" kaleed yatarkata Yakoma Niger"" bayan kwana biyu da haihuwar hannatu tacewa kabeer yakawota tayiwa matar maigidansa barka danya sanarda itah Yar maigidansa tahaihu
Tare sukaje damatarsa dayaransa shima ahmad da matarsa Amman bata haihuba cikine da itah danbaijima dayin auren ba
.
Tayi Yar siyayya duk Dan saboda Neman Suna saikuma akai sa a hajiya tanagidan Dan tunda labila tahaihu batasamu zuwaba saiyau""
Kabeer yakirah Usman yasanardashi gasu akofar gidan yace tokashigo mana kamardai bako yace to sannan yayimasu jagora zuwa cikin gidan
Dashigarsu da sallama hannatu tayi ido hudu da binta tajuya taga Usman zaune gakuma hafis ga kubra.
Tajuya wajen kabeer tawankeshi da mari tana huci tace meyasa kakawoni gidan wadan nan matsiyatan??? Bance Karka sake kazo gidan suba kenan koda rantsuwa nayi saidai namutu ko
Kaida nace kakaini gidan maigidanka zaka kawoni wajen wannan algungumar"" kabeer dayake rike da kumatu yana hawaye yace wannan shine maigidan nawa yayi nuni da Usman idanuwansa suna kasa yacigaba
Bansanar dake abunda yafaruba lokacinda nake tallan alewa azaria cikin kasuwa nahadu dashi shine yaxodani gidansa Yakuma daukeni aiki yabani makudan kudi nasiye gida Damota nadaukoku nakawoku nan
Mom Yaya Usman har umma basa biyarki dasharri dasuna biyarki da sharri da dukiyarsu bazatayi albar kaba Amman kedakike biyarsu dashi ina dukiyar take??? Ina kudinda kike ikirarin saikinfisu saisunzo suna maula awajenki??.
Allah bazaitaba taimakawa bawanda yakeda mummunan manufa akan yan uwansaba subasu biyarmu dasharri ya Usman sawa yayi anatayimasa cigiyarmu ana nemanmu dasuna biyarmu da sharri dabasu neme muba Amman kiyi hakuri idan nabata makirai nidai inason Dan uwana kedan kinrabu danaki dangin akan dukiya nibazan rabu dasuba Koda basuda komai kema yanzun gashi kinzama daya dasu Amman bakida mutunci a idonsu danbaki taimakesu sanda kikeda dukiyarba
Kiyi hakuri idan abunda nafada baiyimaki Dadiba"" hannatu kuka take Amman Mara sauti maganar kabeer gaskiyace binta bata taba binta dasharriba.
Duk laifin kawane itah taturata tarikajin haushin binta tacemata wai mijinsu yafison binta da yayanta ahakan yasaka take jin haushinta da yayanta"" jiki sanyaye tataka gaban binta zataduka hajiya tahanata tafashe dakuka Anty kiyafemun Dan Allah Na aikatamaki abubuwa dadama asheke masoyiyatace bansaniba hajiya tana murmushi tace bakomai hannatu nidama wlh banrikeki dakomaiba kidaina kukan nan
Hannatu tashare hawaye tace nagode Anty sanann takalli su Usman tace suyafe mata sukace bakomai komai Ya wuce tacewa su kabeer suma Suzo sunemi gafararsu
Usman yace bamasaisun rokaba anyafemasu "" sukashigo suka zauna nankuwa akabugeda fira cikin nishadi da jindadi yan uwa masu dadi
Sai dare da hajiya zatakoma tamatsa hajiya hannatu tabita sukoma kano tunda gidan babban gidane kuma bakowa agidan daga itah sai yan aiki baidace tana zama acikin surukaiba tunda akwai inda zata zauna Usman yace hakane kam
Damadai babu saita zauna haka tabi hajiya sukaje kano ranar agidan Usman suka kwana jisukeyi kamar karsu rabu"
Anagobe suna aka kawo kayan barka kayankam saiwanda yaganie khadija ma akwati goma tahadamasu labila biyar zainab biyar
Washe gari aka radawa yara suna Dan kaleed Usman lakabi khalifa Dan muktar Muhammad lakabie waleed " tarokam yayi taro tsakanin kaduna da kano dakuma Niger saiwanda yagani taro yawatse bayan angudanarda walima
Bayan sati biyu na ima tahaihu mace kwana biyu tsakani matar sulaiman tahaihu itama mace "" yar na ima akasamata Aisha humairah" Yar sulaiman bilkisu anacemata ameera
Saibayan wata uku matar dahiru tahaihu Dan itah cikinta nafarko barinsa tayi"" saita samu wani namiji tahaifa ranar suna akasamasa abdullahi
Matar ahmad tahaihu akasa sunan baban su Usman Adam anakiransa "" babangida dangikam Kansu yahadu sunzama tsintsiya madaurinki daya kowa yana girmama nasama dashi
Basa rena junansu idan abun jaje yasamu zasu taru ataya juna idankuma abun murnane Ataru ataya juna murna""
Haka akeson yan uwan juna su kasance"""
Bayan shekara biyar
Dajin *hatsabibin boka!* tun sanda hatsabibin boka yakasa samun nasarar shawokan aljana murjanatu hankalinsa kullum atashe yake bayasamun sukuni gashi su hassan saisake kusantosu akeyi
Tuni yadaina aikiwa mutane kodama kabashi aiki dakyarne za ayimaka koma anyi bayaci saboda hankalinsa bawaje daya yakeba
Safiyar talata tazama Rana maimuni awajensa danranar yanagani amadubin tsafinsa gasu husaini nan sun tunkaro fadarsa tuni hantarsa takada"" yabaza aljanunsa sunemesu asararin samaniya tunkafin su iso fadar sugama dasu haka sukatashi da azama dancika umurninsa
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
PART 2⃣
End
By gentle
Lady💃🏽
*Fadan karshe*
Aljanun *hatsabibin boka* suka tashi sama dahantsari saidai sunkule Asama basuga ko alamar mutunba
Tuni su Husaini aka diresu adajin suna cikin shigar larabawa Kansu danadi irin na larawa yaran sunburgeni sosai da saukarsu da bisimillah abakinsu sukasoma jero addu o i take fadar hatsabibin boka tabayyana adajin
Tuni aljanunda suke wajen sukasoma kururuwa suna konewa sakamakon karatunda su Husain sukeyi kaitsaye suka tunkari kofar shiga duk abun nan dake faruwa hatsabibin boka yanagani tuni yasoma aikomasu da surkulle"" Amman komai yazo dayakawo gabansu saikaga yawargaje kamar ba aturo komaiba aljanunda yatura yayi saurin kiransu suka juyo suka dawo dasauri
Gabansu Husain suka sauka cikin mummunar suffa Amman ko ajikinsu sukacigaba da tafiya susuna tafiya aljanun suna jadabaya sakamakon wani haske dasuke gani ajikinsu
Hatsabibin bokane yadakamasu tsawa ganin baifi taku goma sukai wajensaba yace sushanye masu jini kafin su karaso tuni sukazama guguwa sukayiwa su husain kawanya
Saikaji wata kara da kururuwa saiga aljanu Suna faduwa gefe sunacidawuta gabadaya bakaken aljaanun suka kone
Sunakaiwa kofar sukai addua hassan yadafa Katangar da akai saigashi tawatse dama ta tsafice kowane bulo Yakama gabansa
Hatsabibin boka yanayin ido hudu dasu yafirgitse yasake taba madubin tsafinsa saikawai madubin Yakama dawuta komai natsafin yakone kurmus dasauri yamike yayi tsafi kukarda take tsakiyar kogon tabude yashige ciki atsammaninsa yatsirah
Wajen kukar sukaje husaini yadauko ruwan zanzam da akaiwa addua acikin aljihunsa yawatsa tareda kabbara saiga kukar tanata girgiza saita kamada wuta dayaji azaba saiyakwalla ihu yana yabani ya lalace
Kururuwar *hatsabibin boka* sukaji yana magiya akan karsu kasheshi wlh yatuba
Tunyanayi dakarfi haryadaina Kukar takone kurmus saiga kasa tasoma darewa aljanunda suke kasan wajen sarkokinda akadauresu dasu suka zama darma suka xube akasa tuni kowa yafito Yakama gabanshi
Aljana murjanatu tana fitowa agalabaice maimunatu ta dauketa tareda su hassan sukabace
Gabadaya dajin Yakama dawuta karshen zalunci kenan karshen makaryaci kenan"" tashi takare damugayen aljanunsa duk wacce take da madubin tsafinsa agidanta ko inane saidai sukaji kara maikarfi koda sukaduba madubi yafashe
Sanadin haka wasu suka haukace wasu sukakamu daciwo
Washe gari dadare khadija tana bawa yan biyunta abinci danbayan ta yaye bilal batasake haihuwaba sai bayan shekara uku sannan tahaifi yan biyu hasana da Husaina yanxu yayanta takwas kenan
Kaleed yaransa biyu bayan anyaye khaleefa anyi ameenatu suna kiranta ihsan muktar shikuma yayi nana fateema anacemata nana sauran lubabatu😝
Suma matansu sulaiman Duk sunsake haihuwar anyiwa Yar kubra aure hartahaihu daya"" yanzun Abdul majeed yazama saurayi yaro maikyau mai ilimi kuma maifarinjini kamar wata"
Sallama taji tadago kai tareda amsawa dasauri tamike tace Anty kece??
Dagudu tafada jikinta saikuma tafashe dakuka aljana maimunatu tace menene nakuka khadija aimurna zakiyi gayaranki sundawo maki nacika alkawari gayar uwar tawa tajuya bayanta
Murja natuce takaraso tayimata godiya khadija tace bakomai maimunatu tasake yimata godiya tayi sallama dayan biyu sukawuce suna daga masu hannu
Amman tayi mamaki dataji sunajin Hausa "" kenan aljana maimunatu tana masu magana dahausa dankarsu dawo cikin ahalinsu taga garesu Amman duk dahaka sunfijin larabci
Khadija taja hannunsu suka karasa falon suka zauna kozamansu Na musammanne ilimi kenan
Mai Ilimi komai zaiyi saikaga yabanbanta dawanda baida ilimi" basujima dazamaba Usman yadawo tareda kaleed tunda yayi tozaki da larabawa yasaki baki khadija tace kuje wajen babanku
Suka tashi dasauri sukaje suka rungumeshi Usman yarasa ina zaisa kansa Dan murna
Ranar basuyI barciba washe gari labari yagama game gari gabadaya akacika gidan dayan uwa harda yan Niger akazo ganinsu Abdul majeed saiyawo yakedasu
Saiga shugaban kasa dakansa yazo hargidan Usman ganin yan baiwa"" akashirya masu walima aranar sukai karatu cikin zazzakan harshe tareda nasiha maishiga jiki akan illolan zuwa wajen boka Dan masuzuwa wajen boka mafi akasari hausawane
Dan su larabawa basuyiwa addini rikon sakainar kashiba
Ranar wadanda basuyi kukaba kadanne haka akayita watsa labaransu gidan kafafen yada labarai
Dayawa mata sunzubarda makaman yakinsu Dan ganiga wane ya ishi wane tsoron Allah su khadija sunyi alfahari dawan nan baiwarda Allah yayimasu kuma kullum suna godemasa
TAMMAT BIHAMDILLAH
ANAN NAKAWO KARSHEN WANNAN LABARIN MAISUNA *HATSABIBIN BOKA* abunda nafadi daidai Allah yabani ladarsa Wanda nayi kuskure Allah kayafemun
Idan akwai wanda nabatawa rai tunfarkon fara wannan labarin yayafemun banaso nakuntatawa kowa karwani yarikeni axuciyarsa nibakowa bace hakazalika banfi kowaba dani daku duk dayane
Inayiwa kowa fatan alkhairi Allah yasa mufi karfin zukatanmu Allah yabamu ilimi mai amfaninmu duniya da lahirah
Sakon gaisuta agareku dukkanin mutanenda suka karanta wannan novel nasanka koban sankaba ako ina kake inaimaka fatan alkhairi bissalam
Taku harkullum Aisha Ibraheem
Aisha ✍🏼
Download Complete Book Here
0 Comments
Thank you for this comment