Compiled by Princess Aysha Muhammad (Humaira)
Copied by Umar Dalha


[5/22, 07:52] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah🌸👩🏻

    A true life *love* story.

By  *Aaashmad*

Page 1....

Ban kade kofar da'akayi da karfi ne yasa su saurin juyawa don ganin ko waye hka, *Afeefah* ce ta shigo tana zum6ure zun6ure hawaye cike idonta ba tare da ta bi ta Kansu ba ta nufi hanyar daki da sauri, A fusaace ya daka mata mugun tsawa yace "ke xo nan" a sanyaye ta dawo hawayen da ke cike idonta ya shiga gangarowa fuskarta, *Adnaan* dake xaune gefen babban yayan nasu yyi tsaki yace "kedai gabaki daya rayuwarki ba ki da aikin yi sa na kuka koh? A hka nake ga xa ki qare koda yake ma banga laifin ki ba samun waje kika yi wllh, wawiya kawae" muryar *Ma'mee* su ka ji a falon ashe har ta shigo basu sa ni ba, a fusace take cewa " ke wllh idan baki dinga kama kanki a gidan nn ba sae kin dinga shan mamaki na, hka kawae xa ki sa mutane gaba da kuka a gida, ke yarinya ce ko uwarki ce ta mutu ko uban ki?" Adnaan yace "tambayeta dae Ma'mi, shegantaka kawae don ta ga ba a dukanta, ni da ma xa ki ban izini in saita mata xama a gidan nn" Aliyu kam shiru yyi don kwata kwata bayaso yaji ana wa yar kanwartasa fada shima bada son ranshi yai mata ba, bai ankara ba yaga ma'mee ta daga hannu xata kaiwa Afeefah da ke tsaye gun tana kuka har da shessheka duka, aikam yai xumbur ya miqe yana fadin "ma'mee don Allah kiyi haquri karki daketa kibarni da ita kawai," Adnaan da ransa bae masa ddi ba yace "haba yaya aida ka bari ta kai mata koda daya ne xata maida hankalinta," A tsawa ce Aliyu yace "shut up" ba'shiri kam ya maida sauran maganganunshi ciki yana hararan Afeefah, Aliyu na juyawa yaga babu ma'mee a gurin, janyota yayi ya shiga lallashinta dakyar ya samu ta haqura snn yace ta wuce daki, adnaan kam banda ta6e baki babu abinda yake, miqewa tai tanufi sama tana share hawayenta tashiga dakinta ta kwanta tana maida ajiyar xuciya tana tunanin abinda xata yi ma yayyin nata don rama abinda suka mata taji ddi, bude kofarta da akayi ne yasa ta dago kai don ganin ko waye *jiddah* ce tashigo tana dariya tana fadin "yar lelen yayan mu yau de mun ganku a raana muna labe mun ga duk abinda ya faru, aikam charaf afeefah ta dauka " to sai me? Bai isa yamin fadan bane? kuma ai gwara ni koda munyi fadan a ranar xamu shirya ku fa?, kuma kan ya doke ni ko ya min fada sau daya ku ya maku sau hamsin, xa ki xo kina wani gaya min maganar bnxa sae kace ba ku ku ka ma janyo min ba, kuma wllh sae na rama kmr xata yi kuka ta kare maganar, Daga mata hannu jiddah tai alamar ya isheta "ya isheni haka futsararra dama indai gurin fitsara ne ke gwanace," anyi fitsarar cewar *afeefah* ai ban gayyaceki dakina ba daxa kixo kidinga gaya man magana.A fusace jiddah ta bude qofar tabar dakin, tana fita Afeefah tabi bayanta don ta san inda xa ta, dakin Mami suka nufa gaba daya, Jiddah tace "Mami kina ganin Afeefah daga na mata mgna sae ta kama yi min rashin kunya ko" Mami ta daga kai tana kallon Afeefah, Afeefah ta fashe da kuka tace "Mami wllh su suka fara tsokana na daga mutum yyi min fada a hanya sae su kama min dariya dukansa" Jiddah tace "to Mami tafiya fa take bata kallon hanya saura kadan machine ya bugeta shine wani mutumi ya fara mata fada....." Tsawa Mami ta daka masu tace "duk ku bar min daki na" suka juya suka fita har lkcn Afeefah na hawaye.       
   Afeefah 'ya mace ce ta biyar ga Hajiya Zuwaira snn kaninta uku su ma duk matan, Alhaji Umar mai gidanta dan kasuwa ne da ke xaune Kano da iyalan nasa, mutum ne shi mai rufin Asiri sosae tunda ya wadata 'ya yansa da komae bbu abinda suka rasa na rayuwa, Hajiya Zuwaira da suke ce ma Mami ita ce matarsa ta biyu, bayan  rasuwar Uwargidansa kuma uwar 'ya yansa Maza wato Aliyu da Adnaan, a lkcn Mami na amarya bata fi watanni biyu a gidan ba don da cikin Adnaan ta xo ta sami uwar gidan tasa, Aliyu kuwa na da shekaru biyar a lkcn, tunda ta shigo gidan bata taba samun matsala da matarsa ta farko ba Hajiya fateema har xuwa lkcn da Allah ya karbi ranta bayan ta haifi Faisal da ake ce ma Adnaan da kwana biyu, ssae mutuwar Hajiya fateema ya girgixa Alhaji Umar da amaryarsa Mami, Mami ce ta yi rainon Adnaan da madara har yyi wayo ya fara cin abinci, sae dae har lkcn ko bari bata taba yi ba, dai dai da rana daya bata taba cutan 'ya yan mijin nata ba ta rike su da amana tamkar uwarsu, bata taba barin sun yi rashin uwa ba a duniya don Mami mace ta gari ce, kowa yaba halayenta yake barin mai gidan nata, sae da tayi shekara dai dai har takwas kafin ta samu cikin 'yar ta ta fari wato Nusaiba sae sauran 'ya yan nata shidda duk mata suka biyo baya, Alhaji umar mutum ne me tsattsauran ra'ayi da ya rike policyn cewar sae 'ya yansa  sun yi karatu me xurfi kafin su yi aure, don 'yar sa ta fari Nusaiba sae da ta gama karatun ta na Mass com tayi service snn ya aurar da ita ynxu hka tana xaune gidan mijinta a Katsina, hka ma 'yar sa ta biyu Safiya sae da ta kare karatun ta na Microbiology snn ya aurar da ita, ynxu su shidda mata suka rage, Sadiya, Jiddah, Rahma snn Afeefah, sae Fadila da Sumayya. Jiddah na shekara ta biyu a Jami'a ita da Sadiya suna karanta Biology, Afeefah kuma shigarta Jami'a knn tana karanta Bio Chem,  Sumayya Fadila da Rahma basu kare secondary ba, Afeefah yarinya ce kyakkyawa don duk tafi 'yan gidan kyau da komae ma ka rantse kace ba gida daya suka fito ba idan suka jera da 'yan uwan nata, ga haskenta me daukan ido ga ta doguwa, komae nata daban ne daga na yan gidan nasu, Duk gidan Abbansu ya fi ji da ita, ka rantse kace ita ce auta, komae take so shi yake mata, ga son Duniya da babban yayansu ya Aliyu ya dauka ya dora mata sae dae hkn bae hanasa bata mata ba idan tayi ba dai dai ba hkn yasa take abun da ta ga dama a gidan, sae dae Mami bata daukan shagwaba da kukan da take addabar mutane da shi a gidan.

Eeshatullah Goni😘😘

🌸👩🏻 'Ya *mace* Kyautar Allah'🌸
  
A true life *love* Story
 
By Ashmaad

   2....  Washegari da safe Afeefah da sauran yayyinta suka gama shirin tafiya makaranta don duk Bayero suke, suka sauko kasa gaba daya don yi breakfast, su Sumayya dama bakwae da rabi suke barin gidan, tea kawae Afeefah ta hada, ita a dole fushi take tun kan abinda ya faru jiya, bbu Wanda ya kalli inda take, Adnaan sae watsa mata harara yake ganin bata gaishesa ba ta kuma ki gaishesan, ya gama shan tean sa ya mike don shima yyi shirin xuwa aiki ne da yake Banker ne shi, Kudi ya ciro a aljihunsa dubu biyu ya mika ma jiddah yace "ga wnn ke da sadiya ku kara a kudin break yau" Afeefah ta shiga mitstsika ido murya can kasa tace "ina kwana yaya" harara ya galla mata yace "wnn kuma da wa take" mikewa tayi da sauri tana kkrin boye dariyarta ta kamo hannunsa tace "wllh ni ma sae ka bani yaya" ya fixge hannunsa yace "da'alla" su Sadiya suka dinga dariya ta fashe da kukan karya ta rungumesa tace "ni wllh yaya kana ganinsu ko" murmushi yyi ya ciro duba daya ya mika mata ta washe hakora tace "ngdd yayana" yace "ayi karatu da kyau snn ya fice rike da briefcase dinsa don ya sallami Mami, Abba bae yrda sun sa gyale su fita ba don hka dukkansu da Hijab suke xuwa sch, Afeefah ta nufi dakin Aliyu ganin bata gansa ba tun da ta sauko ta gansa kwance yana bacci har lkcn, ta isa kusa da gadon ta dan yi kara ya bude ido da sauri tace "yayanmu xa mu tafi" harara ya galla mata yace "nace ki daina tashi na idan ina bacci" ta turo baki ta juya ta fice daga dakin, Driver na ajiyesu makaranta duk suka kama hanyar Faculty dinsu, Afeefah da ko sati biyu bata yi da fara Bayero ba taji duk makarantar ya isheta, lecture Hall dinsu ta nufa tayi mmkin ganin har an soma lecture, ta karasa gun kofar shiga lecture hall din ta tsaya kmr munafuka don bata manta me Aunty Safiya tace mata ba wae idan ka xo ka tarar lecturer ya shiga class to kadda ma ka sa ran shiga lecturen ranan don koro ka xae yi, lecturan da baxae wuce shekaru talatin da biyu ba ya daga kai yana kallon ta, ta dauke kai da sauri ya ci gaba da lecturing dinsa, har aka kai karshen lecture din Afeefah na tsaye inda take, ya bada assignment snn ya kwashi takardunsa ya fito ta basa hanya da sauri, yana kallonta yace "me yasa ba ki shiga lecture ba?" Kmr xata yi kuka tace "idan na shiga xa ka Kore ni" Murmushi yyi kawae ya wuce, ta nufi wani karkashin bishiya a sanyaye tana tunanin shknn bata samu lecturen safe ba, wata yarinya ce ta xauna gefenta tace "Baki shigo lecture ba kika tsaya bakin kofa, ae wnn lecturan baya kora da kin shigo" Afeefah tace "haba" yarinyar tace "wllh kuwa, ga handout din da ya bada sae kiyi photo copy, ya sunan ki" Afeefah tace "sunana Afeefah" yarinyar tace "ni sunana Maryam Sadis" Afeefah tayi murmushi tace "nyc name" Maryam ta mike tace mu je kiyi photocopyn," Afeefah ta mike ta bi bayanta suka nufi shagunan da ake photocopy. Karfe uku da minti sha biyar suka fito daga lecturen su na karshe ranan, Maryam tace "mu je mu dan sha drinks kafin lkcn sllh yyi" wani cafeteria suka nufa suka karbi drinks biyu suka xauna suna sha suna hira kmr da can sun saba, Afeefah tace "to dan koya min lecture din da ku ka yi da safe mana idan kin gane" Maryam ta bude handout din tace "nima fa ba wae na gama ganewa ne ssae ba don ni course din wahala yake min, amma bari in maki bayani iya in da na gane" bayani Maryam ta shiga yi mata da farkon handout din kmr ynda lecturen yyi masu, murya suka ji daga gefensu duk suka juya suka juya gaba daya, lecturan course din suka gani xaune shima da drink a gabansa, yana kallon Maryam yace "idan lecturer yyi maku lecture ba ku gane ba, tun a ajin ya kamata kuyi tambaya ya ganar da ku" Maryam tayi murmushi cike da jin kunya bata ce komae ba, Afeefah ma ta sunkuyar da kai, mikewa yyi ya dawo spare kujerar dake kusa da su ya xauna, ya karbi handout din ya shiga masu bayani gaba daya har sae da ya tabbatar sun gane, godiya ssae suka yi masa barin Maryam, ya sakar masu murmushi yace "yhu re all welcm" yana kallon Maryam yace "ya sunanki?" Tace "sunana Maryam," ya gyada kai yace "nyc name, ke fa me tsoron shiga lecture" ya fadi hka yana kallon Afeefah, ta sunkuyar da kai da sauri cike da jin kunya tace "Afeefah" ya wara nanyany idonsa yace "Afeefah kuma, sunan gskyan ki xa ki fada min" murmushi tayi har lkcn bata dago ba tace "Zainab" yyi murmushi shi ma yace "Nyc name, next tym ki dinga xuwa sch da wuri don kadda ki dinga missin lecture daga farawan ki" ta gyada masa kai tace "nagode" mikewa yyi, yyi excusing kansa ya fita daga cafterian.

 Eeshatullah Goni😘😘

 🌸👩🏻'Ya *Mace* Kyautar Allah🌸👩🏻

A true life *love* story

By *Ashmaad*

3.....

Kallon juna sukai snnan maryam tace "saiki ki kkri nxt class dinshi kixo dawuri sabida course din mutuminnan naada wahala, tana fadin hka ta miqe tashi muje masallaci muyi sallah mutafi gda, masallaci suka shiga sukai sallah suna idar wa ta dauki wayanta sabida tunda take sallah taji yna vibrating, missed call din Sadiya tagani saita dubi maryam tana cewa " kinga drivern mu yaxo saimun hadu gobe, har ta wece sae ta kuma dawowa" what tym Muke da lectures Cox bbu tym table a gurina" 8:30am ki kkri kixo dae da wuri don matar itama da xarar tashiga to bbu wanda xai shiga, godiya tae Mata sukai sallama, tana fita sukaci Karo da jiddah "dallah mallama kixo mutafi tuntuni muke jiranki sallah kamar kina hadawa tun daga subhi,  harararta afeefah tayi tai wucewarta ta shige motar,

Basu fita daga motar ba har sae da drivern ya ijye motar a parking space snnan suka fita, afeefah ce karshen fita koda ta fito saita nemi su jiddah tarasa wanda suna fitowa da sauri sukai cikin gida, ta6e baki tae tana tafiyarta a hankali kamar wadda kwae ya fashe mawa, tana stepping qafarta cikin gidan taji an fuxgota da sauri ta juya tana fadin yaya adnaan me kuma nae? "kewae yaushe xaki wayo?  Sisters dinki kowacce saida ta gaidaani kafin suka shiga gida, amma kina ganina kika dauke Kai wlh saina saisai ta maki tunani a cikin gidannan, tuni hawayen dake idonta suka soma bin kuncinta daidai lokacin Aliyu yashigo da sauri ya rungumeta "Adnaan! Adnaan!! Adnaan!!! Kaji na kiraka sau uku, wlh idan baka fita harkar afeefah ba ranka xae baaci, Akan wani dalili xaka tasata gaba tuntuni na lura kap cikin yarn gdannan kafi sa mata ido matsawar ka cigaba da takurata wlh ranka baxai kyauba" am telling  u this, shikam mamakin duniya duk suka isheshi ya rasa dalilin dayasa Aliyu ke haka bbu dama yaji anamata fada, Amma idan shi yatashi mata bbu mai cewa don me

Tana shiga daki ta nufi bathroom tae wanka, kaya mara nauyi tasaka jikinta ganin yamma tayi dakin ma'mi tashiga ta gaidata "ya makarantar afeefah? Cewar ma'mi,... Hmm!!  Ai ma'mi yaukam ban samu lecture din safe ba, ina xuwa na tarar da lecturer a cikin lecture hall din duk a tunanina shima mutumin bai bari a shiga idan ya shiga ashe shi baya Koro, ma'mi tace to baki samu wasu sun nuna miki ba?  Nasamu handout din nai photocopy cikin ikon Allah sai muka hadu da lecturen ya  koya mana har muka gane "masha Allah" gobe ma kya kara Komawa baccin asbah, don ya koya maku yau bashi xaisa nxt tym ma ya koya makuba, gara kudinga hakura da baccin asbah a'ah tou

Washe gari  da wuri suka shirya don basu jira yin breakfst da yan gida ba, har ta nufi kofar Aliyu saita tuna Jan kunnen daya mata akan tashinshi bacci Sai tajuya tama su ma'mi sallama suka fita, duk da irin sammakon da tayi saida ta tararda lecturer din harta shiga, duk da tasan baxata barta ta shiga ba kuma koda tashigan ma sai ta korota hakan baisa taqi shiga ba, bin ta da kallo lecturer tayi har ta xauna snn a nutse tace "Get out" mikewa Afeefah tayi lkci daya hawaye ya cika idonta ta fice da sauri daga class din, karkashin wani bishiya ta samu ta xauna ta dinga hawaye, ta kusa minti goma a gun tana kuka ta ji murya a gefenta ta juya da sauri tana kallonsa, wani matashin saurayi ne da baxae wuce shekaru ashirin da shidda ba, da damuwa yace "me ya faru kike kuka" share hawayenta ta shiga yi da sauri ta mike ta bar wajen kmr munafuka, ta fara tafiya da sauri da sauri don ma kar ya biyota wae, sae da ta dan yi tafiya me nisa snn ta soma waige waige ko xata ga ya biyota, karo ta kusan ci da mutum ta koma baya a tsorace, a dan fusace yace "watch were yhu re goin" shiru tayi tana kallonsa shi ma kallonta ya tsaya yi, "me yasa baki shiga lecture ba?" Tambayar da yyi mata knn, ta sunkuyar da kai ta gaishesa da ladabi ganin lecturansu na jiya ne, bae amsa ba ya kuma jefo mata tambayar da yyi mata, lkci daya hawaye ya soma cika idonta tace "matar ta Kore ni" strictly yace "wat did I tell yhu yesterday?" Kmr xata yi kuka tace "wllh da wuri na xo fa" hawaye ne ya shiga sintiri a fuskarta, yace "mu je," ba musu ta shiga bin sa da alamar yana da lecture da wani class ne, wani lecture hall ya shiga duk 300 level student din dake ciki suka yi tsit, front seat ya nuna mata ta xauna kmr munafuka, class rep din ajin ya mika masa Marker ya soma lecture, ssae take ganewa, awa daya da qtr yyi yana lecture daga bisanni ya ba class rep handout suyi photocopy, yana kallon Afeefah dake bin manyan matan ajin da kallo, ko kadan bata lura ita yake jira ba har sae da yace "Zainab!" Firgit ta mike ya juya ya fita ta bi bayansa da sauri, duk yan ajin suka bi ta da kallo barin matan.

 Eeshatullah Goni😘

 🌸👩🏻 'ya *Mace* kyautar Allah🌸👩🏻
  A true life *love* story

   By Ashmaad
 
4.....

"Why are yhu late yau ma? ina ne gidan ku?" Tambayoyin da ya jefo mata knn suna cikin tafiya, A hnkli tace "jan bulo" ya juya yana kallonta yace "nan nn jan bulo shine baki xuwa da wuri" shiru tayi bata ce komae ba, ya ci gaba da tafiya yace "me kuke da next ynxu?" Ta ce "ni bani da timetable" ya juya ya kalleta yace "to tafi class ki duba" ta gyada masa kai snn ta nufi lecture Hall dinsu, bakin hall din suka hadu da Maryam, da damuwa Maryam tace "yau ma baki xo da wuri ba" Afeefah kmr xata yi kuka tace "kuma fa wllh da wuri na tashi" Maryam tace "to ki dae dinga daurewa seven xuwa seven thirty ki shigo sch, kinsan wasu lectures basu da mutunci" Afeefah tace "to" Maryam tace "muje kiyi photo copyn handout" bin ta Afeefah tayi suka nufi wani shigo suka gama photo copyn, Maryam ta shiga gwada mata abinda aka koya masu, sha daya saura minti goma Maryam tace "kin ga tashi mu je cafeteria yunwa nake ji, kinsan bana breakfast kafin in fito" Cafeteria suka nufa Maryam tayi masu orderin jollof rice da nama plate biyu sae soft drink, Afeefah tace "ynxu cikin mutanen nn xa mu ci abinci, ni dae kunya nake ji" Maryam tayi dariya tace "lallai, hala baki yi boarding bne" Afeefah tace "kallon mu fa xa ayi" Maryam tace "kin ji ki wa xae kalle ki, kowa na ta cikinsa" Da kyar Afeefah ta ta ci abincin tana duka kai wae ita kunya, Maryam sae dariya take tace "Xa ki daina ne yarinya"
   
Sae da suka yi sllhn Azahar snn suka shiga next lecture dinsu, ssae ta maida hnkli a lecture din har suka gama wajajen uku da rabi, Maryam tace su jira ayi la'asar snn su tafi, a masallaci suka hadu da su Sadiya da Jiddah, Afeefah tayi introducin yayyin nata wa kawarta Maryam, suka gaisa. Karfe hudu da minti goma drivern gidansu ya xo, Afeefah ta tilasta Maryam su je a rage mata hanya tunda hanyar daya ne, da kyar ta yrda shi ma sae da su jiddah suka sa baki, sun kusa inda motarsu ke Parke driver na jiransu ta hango lecturan su, da alama shi ma gida xae wuce, rasa sunan da xata kirasa da shi tayi don bae ganta ba, can tace "Sir" juyawa yyi suna hada ido ta sakar masa murmushi hade da daga masa hannu tace "sae gobe" murmushi yyi shi ma ya gyada mata kai, snn ya karasa gun motarsa ya shiga, su ma suka shiga ta su motar suka bar makarantar, a hanya Maryam tace gun nn xata sauka, drivern yyi parkin ta fita snn tayi ma yayyin Afeefah sallama, Afeefah ta daga mata hannu snn drivern ya ja motar suka nufi gida.
 
Da daddare suna xaune falo suna kallo da Mami, Abba ya shigo gidan, duk suka yi masa sannu da xuwa, hnklinsa duk na kan Afeefah da ta hade rae, ya karaso falon yace "ya aka yi dota, me aka maki" cikin shagwaba tace "ba kai ne ba baka tambayeni ya karatu ba" dariya yyi yace "to ae bacci kike kafin in dawo, in xa ki tafi kuma baki shigowa sallamata" Mami ta tabe baki, Adnaan ya mike ya bar falon, su Sumayya kam dariya suka soma yi, Abba yace to tashi mu je ki gaya min ya karatun, ta mike da sauri ta bi bayansa suka nufi sama xuwa falonsa.    Karfe goma saura Afeefah ta fito daga falon Abba, dakin Aliyu ta nufa, ta samesa xaune yana danna laptop, ta hade rae tace "yayanmu baka tambayeni ko am enjoying my new sch ba" ba tare da ya kalleta ba yace "OK, Afeefah are yhu enjoying ur new sch" shiru tayi tana kallonsa kmr xata yi kuka, ya dago kai yace "ko ba shknn ba" juyawa tayi xata fita yyi dariya yace "srry little sis, xo ki ban lbrin experience din ki a higher institution" dawowa tayi ta xauna ta shiga basa lbrin abubuwan da suka dinga faruwa tun daga ranan da ta fara Bayero, kwata kwata hnklinsa bae kanta kawae yana amsa mata ne, hkn yasa tace "wayyo yayana ba ji kke ba" ya dago da sauri yace "ohh ina ji mana sis" tace "tohm, a day 15 xa mu tashi ko?" Kai ya gyada mata duk da bae sani ba, nn ta shiga basa lbrin lattin da tayi da tsoron shiga aji da tayi da kuma abinda lecturan yace mata da ya fito, ssae ya mai da hnkli a nn, har ta kai karshen lbrin a day 16 wato yau knn, yyi shiru yana kallonta sae washe hakora take tana jiran jin comment dinsa, ya girgixa mata kai a nutse yana kallonta yace "ki fita hanyar lectures, bbu ruwan ki da su tsakanin ki dasu su maki lecture in sun baki assignment kiyi, ko gaisuwa na hana ki yi ma lecturer," cikin tsawa yace "is dat clear," ssae ta tsorata ta kasa amsa mashi, ya hade rai yace "ba da ke nake ba" muryata na rawa tace "to" ya ce "tashi ki fita" Mikewa tayi da sauri tuni hawaye ya cika idonta ta fita daga dakin.

Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah🌸👩🏻

A true life love story

By Ashmaad

5......

Washegari Karfe bakwae da rabi Afeefah da yayyinta suka gama shirin xuwa sch, suna xaune gaba daya dinnin suna breakfast, bnda Afeefah da ta sa tea a gaba taki sha sae jujjuya bread din hannunta take da yake tasan sae Karfe goma take da lecture, idon nn nata ya kumbura tsabar kukan da tasha jiya da daddare lebbenta yyi ja ssae, Adnaan dake xaune dinnin din shi ma yana breakfast sae saton kallonta yake yana danne dariyarsa, hka ma su jiddah, bbu wanda dae ya tambayeta abinda ya sameta, Mami ce ta fito daga kitchen ta karaso dinnin din ta ajiye masu plate dauke da soyayyen kwai, har xata juya sae ta ga idon Afeefah, da mmki tace "me ya same ki?" Afeefah ta sunkuyar da kanta a hnkli tace "ba komae" sae kuma ta fara hawaye, juyawa Mami tayi ta bar dinnin din don kadda ma xuciya ya kwasheta ta kai mata hannu, ssae halin Afeefah ke bata mata rai, mutum bashi da aiki sae na kukan bnxa, abu kadan kuka, ko kanninta basa abinda take, watsewa duk suka yi suka bar ta a dinnin din, suka sallami Mami snn suka fita xuwa parkin space inda driver ke jiransu, duk da tasan ita ake jira kin tashi tayi daga dinnin din, har driver ya soma horn, amma ko motsi bata yi ba, saukowa falo Mami tayi da wayar chargerta a hannu, Haba Afeefah na ganin hka ta mike ta fice falon da gudu, Momy ta kulle kofar falonta, Su Jiddah suka dinga dariya hka ma Adnaan dake cikin motarsa, Afeefah ta fashe da kuka har da shessheka ta ki shiga motar, jin an bude kofar falon ne yasa ta nufi motar da gudu, Aliyu ne ya fito rike da jakarta ya karasa ya mika mata, cikin kuka tace "yayanmu ka ga su Aunty sadiya dariya suke min koh" ya galla mata harara yace "sun maki din," fixgo hannunta yyi ya nufi motarsa da ita, Su jiddah na ganin hka suka ce "da'alla mu je bala kar muyi latti" sae da suka fita da minti shidda snn Aliyu ya bi bayansu, har lkcn Afeefah hawaye take, har faculty dinsu ya kai ta, ta bude motar xata fita yace "don na gaya maki gskya jiya shine kika kwana kina kuka jiya koh?" Juyawa tayi tana kallonsa ta gyada masa Kai tana hawaye, yyi murmushi ya kamo hannunta yace "to yi hkuri Kanwata, but on a serious note bbu ruwan ki da lecturers kin ji?" Ta gyada masa kai yace "gud gal, ko magana suka maki kar ki tanka su kuma kada ki masu rashin kunya" nan ma ta gyada masa kai, yace "snn bnda kula samari kin dae san halin Abba koh?" Nan ma kai ta gyada masa, ya sakar mata murmushi ita ma tayi murmushin, dubu daya ya ciro ya mika mata, cike da shagwaba tace "yayanmu xa ka xo dauka ta?" Ya girgixa mata Kai yace "xan je Zaria anjima" tace "to bye bye yayanmu, Allah kiyaye hanya," yace "Ameen kanwarmu" dariya tayi ta bude motar ta fice. Lecture hall dinsu ta nufa a xuciyarta tace Allah sa Maryam ta xo, few student ne a hall din sun hada group da alamar karatu suke, don sae lkcn ma takwas da rabi yyi, fitowa tayi ta nufi karkashin bishiyar da ta ke xama, wasu maxa biyu ta gani xaune, hkan yasa ta canxa hanya da sauri ba tare da ta bari sun lura da ita ba, tafiyarta kawae take ba don tasan inda xa ta ba, ido hudu suka yi da lecturan yana tahowa ta inda take, still tayi gabanta yyi mugun faduwa nn da nn warning din ya Aliyu ya fado mata, juya masa baya tayi da sauri, tana jin ya wuceta ta kuma juyowa da sauri ta nufi hanyar da xae sadata da lecture Hall dinsu, "Zainab!" Kasa ci gaba da tafiya tayi jin ya kirata, ta juyo a hnkli tana kallonsa lkci daya ta sunkuyar da kai, da kyar ta iya bude baki tace "ina kwana", "yhu are late again ko?" Girgixa masa kai tayi tace "No" ya juya ya ci gaba da tafiyarsa, ita ma ta nufi lecture hall ta shiga ta xauna.
  Goma saura minti goma Maryam ta shigo, Afeefah ta sakar mata murmushi tace "yau na riga ki" Maryam tayi dariya tace "lallai kam, amma yau da alama Karfe hudun asuba kika ta shi" Afeefah tayi dariya tace "A'a ni Karfe shidda na tashi" Maryam ta fito da text book da long note dinta tace "kin yi assignment din jiya kuwa" Afeefah ta wara ido tace "ina ce next class dinta xa ayi submittin," Maryam tace "tabdi, yau fa tace class rep ya kai mata, ki fito da littafin ki muyi kawae" suna cikin yi lecturer ya shigo, hkn yasa suka ajiye kowa ya nutsu.
   Sha biyu da rabi suka fito daga lecture'n, Maryam tace "mu je under tree din can mu karasa assignment" ana kiran sllh suka gama assignment din hkan yasa suka nufi masallaci, suna idar da sllh Maryam tace su je cafteria yunwa take ji, Afeefah tace "ni dae ruwa kawae xan siya ba yunwa nake ji ba," drink kawae Afeefah ta karba Maryam ta siya jollof dinta da nama, Karfe uku da rabi suka kare lecture ranan, Maryam ta ce "mu je mosque lkci ya kusa," Afeefah xa tayi magana ta hango lecturansu, suna hada ido ta dauke kai tace "mu je," ganin wani hanya daban ta dauka yasa Maryam tace "ina kuma xa ki" sae a snn Maryam taga lecturan don har ya kusa inda suke, Afeefah kam tuni tayi gaba, kasa wucewa Maryam tayi har sae da ya karaso, ta gaishesa, yyi murmushi yace "thnk yhu" snn ya wuce. A masallaci suka hadu da Afeefah, tace "me yasa kika canxa hanya Afeefah?" Afeefah tace "ba komae." 
     
  Washegari Thursday Afeefah da wuri ta isa sch da yayyinta sanin tana da lecture da safe, tana xaune a lecture hall ita kadae don Maryam bata xo va har lkcn, takwas da minti arba'in Lecturer ta shigo, Afeefah bata ji ddi ba don har lkcn kawarta bata xo ba, har aka gama lecture'n bata ga alamar Maryam ba, gashi ita ba xuwa take da waya ba kuma ko da ma ta xo da shi basu yi exchangin nmbr ba bare ta kirata, duk sae taji wani iri, ganin sae bayan sllh suke da lecture kuma yasa ta nufi department din yayyinta, ae ko ta samu basa lecture ta xauna suka dan yi hira da kawayensu suna ta yaba kyanta, abinci suka je ci gaba daya wata kawar jiddah ta biya ma Afeefah, sae da aka yi sllh snn Afeefah ta nufi department ta xauna ita daya a kujerar gaba a hall din, har biyu saura lecturer bae shigo ba sae surutu ake tayi a hall din,  wata yarinya ce ta dawo gefen Afeefah ta xauna tace "Yau kawar ki bata xo ba ne?" Afeefah ta juya tana kallonta ta gyada mata kai kawae don ita bata ma taba lura da yarinyar ba, yarinyar tace "Ayya, amma kinyi submittin assignment din ki kuwa" Afeefah tace "wani assignment din," yarinyar tace "ni ya ma course din, Wanda dae muka yi ran Monday, kinsan ni ran mondayn na fara xuwa, Afeefah ta girgixa kai tace "ni ban san ko wannene ba" bude jakarta tayi ta fito da duk assignment din da suka yi da Maryam, yarinyar ta shiga duddubawa, can tace "yauwa wnn ne, ki samu class rep ki rokesa yyi maki submittin don tun daxu aka yi submittin din" Afeefah tace "yana ina" Yarinyar ta nuna mata shi, Afeefah ta mike ta je ta samesa, kmr munafuka tace "wae inji wancan yarinyar in baka kayi min submittin" kallon takardar yyi yace "kai, tun daxu yace ayi submittin ko na je ba kallona xae yi ba wllh," Afeefah ta juya xata koma ta xauna yace "sae dae ki kai masa office ki rokesa don yana recordin assignment, wa enda na kai daga baya da kyar ya karba wllh," Afeefah tayi shiru, a hnkli tace "kora na xae yi kila" class rep din yyi dariya yace "to ae rokonsa xa kiyi," nn yyi mata kwatancan office dinsa yace "xa ki ga, Dr Aliyu Mahmud a jikin kofar, shine office dinsa," tace "to nagode," ganin waya yarinyar take yasa ta fita daga hall din ta nufi kwatancan da class rep din yyi mata, bata sha wahalan gane office din ba, ta dde tsaye bakin kofar office din gabanta na faduwa kar yyi mata masifa ya koreta," da kyar ta kwankwasa office din, taji shiru, sae da ta kwankwasa kusan sau uku snn taji ance "come in" ta tura kofar a hnkli ta shiga, sanyin A.c hade da kamshi mai ddi ya bugi hancinta, rufe kofar tayi a hnkli gabanta na faduwa snn ta juya tana kallonsa kmr xata yi kuka tace "plss I came to..." Kasa karasawa tayi ta tsaya kallonsa, can ta sunkuyar da kanta tana wasa da fingers dinta, "ya aka yi?" Tambayar da ya jefo mata knn yana kallonta, ta dago tana kallonsa kmr xata yi kuka.

 Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 🌸👩🏻

A true life love story

By Ashmaad

6......

Sir, I came 2 submit my assignment nn da nn idanunta ska cka da hawaye, ganin hka ysa ya tmbyta "wani abn aka mki daxaki kka?  Kai ta gyada masa, snn yakuma tmbyrt" ina kkaje da hr class rep dnku yai submitting na sauran? Sir, aikam nn da nn hawayen dke idonta suka soma  xubowa, ganin hka sae jikinsa yae snyi yace"tou ynxu ina assignment din" tana rawar jiki ta mika masa, bayan ya ansa ya duba sae ya kalleta dauke da murmushi itakam har lkcn ajiyan xuciya tke, ganinta a tsorace dayai yasa yace "tou shknn u can go"  mi'kewa tae kamar munafuka bakinta na motsi"sir, " kallonta yae donjin mixata kuma ce masa, sae tace" "dama maryam ma batae submitting nata ba shine nake ro'kon alfarma idan taxo xata iya kawowa?   Sae da ya qare mata kallo snn yace "ohh! don kinga na tausaya maki na karbi naki shn kke man xancn na wata? hawayene sukaita bin kuncinta da kyar ta samu ta sai saita kkan snn tace" ba haka bane sir, bata da lfy ne shn tace xatae kkari taxo sbd assignment din "  yace" it's okay idan taxo sai ku kawo min" gdy tae ta fice dg office dn
Tana fita taci Karo da maryam da sauri maryam ta karaso tana fdn "nshg uku nasan ko nakai masa baxai kalleni ba",   afeefah tace " gsky baxai ansaba don nima saida nae ta hadashi Allah kafin ya amsa yace bbu wnda xae kuma ansar mawa, nn da nn idanuwan maryam suka cka da kwalla sbd tasan assignment dnsa dae dae yke d test ganin maryam nashirin kka ne yace afeefah tae murmushi tace" wasa nke mki kawata nagaya mashi zaki kawo naki amma dakyar ya yrda "murmushi maryam tae ta rungumeta cke da kaunar kawar tata tana mata gdy, sae da sukaxo gab da office din afeefah ta janyo maryam baya tace" ke na manta cemae nayi bki d lfy shysa yyrda " don hka ksan ynda xki mae da fuskarki irin ta marasa lfy, cikin dan kankanin lkc maryam ta sauya fuska xwa ta marasa lfy, knock dya sukae aka amsa masu da" come in" a hnkli suka tura kofar maryam ce a gaba ita kuma afeefah na biye da ita kamar wata munafuka sae ra6e ra6e tke, sanyin A. C na mata ddi uwa bata ta6a shga guri mai A. C ba baccin ko dakinsu a kwae, sallama sukai mashi snn maryam ta gae dashi bae tambayeta komi ba ya nuna mata hannu alamun ta ajiye, idonsa nakan afeefah datae kamar xta shige fens shikam yrnyr dariya tke bashi da irin tsoron da Allah yae mata, gdy maryam ta mashi sosae snn ta juya ta janyo hannnun afeefah sukae waje tana mta gdy tace "yakamata mi exchanging numbers"  sae afeefah tace saidae in bki nawa ni bn fitowa da phone, bayan afeefah tasa mta num dnta sae sukae cafteria  suna tfy suka ci Karo da class rep dnsu yke tmbyrsu ko lecturan ya amsa a takaice suka bashi ansa suka wuce, 4pm suka koma lecture hall basu suka fitoba sae 6pm wnn karon kudin mota aka bata don su Sadiya tun 4 suka gama lectures, a gajiye ta shiga gida bathroom ta fada tae wanka, kaya mara nauyi ta ska jikinta, dakin Aliyu ta nufa sallama tae tyi bbu ansa sae dg bya ta tuna yace mata xae je xaria tayi mmkn rashin dawowarsa dawuri a saninta idan yae tfy da wuya ya kwana a guri, phone dinta ta dauko tae dialling num dnshi taji switched off, yaukam kasancewar gdan da ba yayanta ysa tana sallar isha'i ta kwanta, karfe 5:30am ta tashi tae sallah, tana idarwa ta koma ta kwnt don basu da lectures ranar kasancewar ran Saturday neh, misalin karfe 11 na safe Aliyu ya dwo tanajin horn tae maxa ta fito a guje tana gnnsa ta rungumesa har dakinsa ta rakashi yae wnka sae da ya shry tsaf snn suka fito dakin Abba ya shiga ya gaidashi snn yje dkn ma'mi su Sadiya ska shg mae sannu da xuwa itakam gogar tna manne da yyn nata, bashi ya fita dga dakin ma'mi ba sae da aka kira axahar, ma'mi na dga daki taji ana oyoyo Su aunty Nusaiba ne, already masu aiki sun gama abinci gabaki dayansu suna xaune a dining suna cin abinci afeefah sae Satan kallon aunty Safiya tke idon adnaan kyar akanta tana dgowa suka hada ido dashi sae ta bone fuska harararta yae gami da tsaki duk abnda suke Aliyu na kallonsu kamar ance adnaan ya dga ido sae sukae ido byu da Aliyu sunkuyar dakae yae miqewa Aliyu yae yace wa afeefah ta tashi suje, parking space suka nufa yaja mota bae tsaya ko inaba sae miss_cute bakery
Meat pie da burger ska saya sae drinks da ice cream inda yae parking suka nufa tana daga ido  ta hango lecturan su tsayawa tae kamar xatamae mgn sae ta tuna tare suke da yaya Aliyu nn da nn warning din dayae mata ya fado mta bude motar tae ta shiga

Eeshatullah 😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 🌸👩🏻

A true life love story

By *Ashmaad*

*7*.....

Suna isa gda parking space yae da motar yana kashe motar ta bude ta fita har takusa kofa ya daka Mata tsawa  "Kehh, uban wa kka barwa ledojin ya shigar  maki dasu? da sauri ta dawo harda gudunta tana bashi hakuri, saeda ta tabbata da ya hakura snn ta dauki ledojin tare suka shiga koda shigarsu su aunty nusaiba sunbar falo hakan yasa sukae dakinsa cire nashi yae ya miqa mata nata yace taje yanason ya kwanta, dakinsu ta nufa don a tinaninta suna  dakinne da taga basu saetae dakin ma'mi nan ta tarardasu suna hira, gurin aunty nusaiba ta nufa ta xauna sabida kap cikin yayyinta Mata tafison nusaibah ledar hannunta nusaibah ta ansa ta shiga duba wa "iyyeh yar gatan yayanta" wato ku bakucin tuwo ko?  Dariya afeefah tae tace "wane mu muce bamucin tuwo" kemadae kinsan inaci saedae yaya" basu nusaibah suka bar gdanba sae karfe bakwai na dare, da misalin karfe 9pm bayan Abba ya dawo sallah yaci abinci ya kira dansa Aliyu xama yae kusa da ma'mi yana fuskantar Abban, tambynsa Abba yae "wae son har ynxu hutun naku bae qare bane? Ansa ya bashi da" ya kusa karewa Abba nanda 1week nake tunanin komawa dae dae nn afeefah ta shigo tana kallon ma'mi "ma'mi ynxu yaya Aliyu tfy xae ya barni?, ko kallonta ma'mi batae ba Abba ne ya bata ansa da" tou kodae ya hakura da aikin ne ya xauna dake?  Sae tace a'ah Abba, da dae xae tafi dani ne tsawa Abba ya daka mata "fice ki bamu guri, wa ma ya kiraki ga yan' uwanki chan a daki baxaki xauna dasu ba duk inda yayanki yke kinanan, idan ya koma baki aikinsa sae muga yadda xaki yrny gaba dayanki ba burki, koda kka ga kina binsa da ae don bakida wayau ne ynxu kam da girmanki gode gode kibishi lagos, tunda Abba ya fara mata fada take hawaye sae jikin yayanta yae sanyi, yace  "ki kwantar da hnklinki my little sis indae kuka samu hutu mae tsawo ni  na maki alkawarin tfy dake" ya fadi mata hakane don ta kwantar da hnklnta, Abba kam bude baki yae don mamaki , juya wa tae ta wuce daki kan gado ta fada tana kuka, Sadiya ce ke tmbyrta miya sameta tae banxa da ita, sae Jiddah ta dauka "yo sis idan baxatae mgn ba ae ba dole bane sae munji abinda ke damunta sanin kankine batada aekin daya wuce kuka koda ba'ae mata komiba, mi'kewa tae tsam ta xauna tana fuskantar jiddah saeda ta gama sharar hawaye sannan tace" kinga jiddah ki kama kanki tunda na shigo dakinnan ban tankakiba Amma ke kke niman tsokanata  bbu ruwanki dani na gayamaki "                 jiddah tace" yo ae duka na ya kamata ki tashi kiyi mara kunya kedama karya ne a xauna dake bki futsaraba"  sae lokacin Sadiya tae mgn "kinga jiddah ki riqa riqe girmanki da baki tanka taba baxa tae maki raini ba, da'ma ai sa'ko da sa'ko sae haka, kamar Kuna gamin hanjin cikin junanku, tou wlh ko ku maeda hnklinku ko kuma naje na sanar da Abba in yaso ya hadaku ya hukunta hakuri afeefah ta bata, Sadiya har ga Allah tanason kanwar tata gashi dae batada kunya Amma duk yanda ka nuna bacin ranka akan abu takanyi kokari ta daena snn tabaka hakuri shiyasa take sonta, kukan datae ne yasa ta bacci ranar da wuri

Karfe 5:30am ta tashi tae sallah snn tashiga wanka 7:00am ta gama shirinta xuwa skul su Sadiya kawae take jira, suma basu bata lokaciba suka gama shirayawa, dakin yayanta ta nufa harta murda kofar dakin ta tuna warning din da yae mata akan tashinsa bacci da takeyi, ba yabo ba fallasa ta juyo ta dawo falo sallama tae wa ma'mi suka fita da'ma drivern su yakejira , suna shiga sch ya sauke su Sadiya gaban department dinsu snn ya wuce da ita nasu department din, a entrance suka hadu da lecturer din tae maxa ta shige gabansa sbd karya mata mgn sunanta taji ya kira saeta tsaya chak  "baki iya gaisuwa ba ko?, sae ta sunkuyar dakae maganan Aliyu ne ke mata yawo da yace ko gaisuwa karya hadata da lecturers, dakewa tae ta gaishe sa bae ko ansa ba yae wuce warsa hall din, sunanta taji ankira ta baya ta waega maryam ce keta faman sauri tace mata "ke ya naganki tsaye anan bbu lectures ne? Afeefah tace akwae Yama shiga, bude baki maryam tae tana kallonta" ohhh yama shiga shine kkae tsaye anan sabida kinsan bae kora ko? dama muna shiga ya koroki, Murmushi kawae tae mata suka shiga hall din, suna shiga ya wurga mata wani irin kallo na ta'rae namae hankali, miqewa tae xata fita maryam ta janyota ta xaunar da ita "wae ke zainab meke damunki saeki dinga abu kamar Wata mae iskokae" afeefah bata ce mata komi ba gaba daya lectures din da yae masu ranar hankalinta bae kansa, saeda ya gama xae fita ya miqawa class rep dinsu handout suyi photocopy yae ficewarsa, kudin photocopyn  suka bawa rep dinsu suka ce masa idan sun dawo class din 4:00pm xasu ansa, Mosq suka nufa suka kwanta baccine ya daukesu, basu suka tashi ba sae karfe 3 , basuje cafeteria ba kasancewar duk ranar Monday and Thursday suna axumi, al'amarin makaranta sae ka hada da axumin nafila, Ana Kiran la'asar saega su Sadiya sun shigo Mosq din danyin sallah, suma sae 6:00pm din xasu tashi

Eeshatullah 😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 🌸👩🏻

A true life love story

By *Ashmaad*

8.....

Bayan sun gaesa da maryam Jiddah ke cewa "ynxu dae kun xama kamar yan biyu duk inda kaga daya tou ka tabbata dayar na gurin" murmushi maryam ta sakar mata, bayan sunyi sallah sun koma lecture hall din lfy kalau akae masu yanda ko wanne xae fahimta kuma alhamdulillah duk sun fahimta 6pm bae cikaba lecturer ta fita suma suka bi bayanta, ynxu dae ko da yaushe sae sun ragewa maryam hanya sumtyms kuma har gda suke kaeta, a galabaece ta shiga gda wani jiri jiri take gani sabida yunwa aekam ana Kiran sallah ta Maxa ta bude fridge ta dauko ruwan Sanyi tasha, sallah tae daman ma'mi ta hada masu komi na bude baki, a dinning suka hadu harda Abba dasu yaya Aliyu,suna cikin bude baki ne Jiddah ta kalli afeefah suka hada ido afeefah ta jefa Mata harara, dama Jiddah Jira take aekam ta dubi Abba tace " Abba ka jaawa afeefah kunne ynxu ban tankataba Amma take hararata", adnaan ma yae charaf ya ansa "wlh Abba haka take bbu wanda take raga mawa a cikin gdnn sae yaya Aliyu ka jaa Mata kunne wataqila taji maganarka" Sadiya ce ta kalli Jiddah tace "ke Jiddah kiji tsoron Allah, duk wani Abu da afeefah xatae Maki ke kkeja sabida ynxu dinma ina kece kika fara tsokanarta, Abba yace "ke afeefah da'ma inason inja maki kunne, na lura baki ganin kowa da gashi a cikin gdnn tou wlh ki kiyayeni, sannan ke Jiddah ki rinqa riqe girmanki nagaji da irin ja'iranci irin naku na gaya maku, sarkin hawayen nn da nn ta soma idon Abba akanta ya daka Mata tsawa  "kehhhh! Uban wa xakiwa shaqiyanci? Tashi kibar nan ko jikinki yae tsami, don wlh idan na miqe sae kin gayamin dalikin kukan, a guje tashiga daki ta fada gado tana shashshekan kuka, Aliyu ne ya miqe ya dauki abin buda bakinta da bata ciba, xae bar gurin Abba yace "duk wani iskanci da shagwaba da takeyi ae kae ka daure Mata gindinyi" bae ce wa Abba komi ba ya wuce, bude kofar dakin yae tana ganinsa ta mi'ke ta xauna, fada ya shiga Mata sosae "keh afeefah wlh! Wlh!! Wlh!!! Kinji sau uku ko idan baki daena wannan dan iskan kukan tou wlh xan fita harkarki gaba daya, Jiddah xan janyo a jiki sae muga karshen kukan naki, ga abin bude bakinkinan idan kinga da'ma kici idan kinga da'ma ki barshi a nan bbu abnda ya shafeni na gaya maki, yana kae wnn yae ficewarsa daga dakin

Eeshatullah Goni 😘😘

🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

9......

Xama tae ta tsirawa kayan bude bakin ido  mi'kewa tae ta nufa dakin yayanta a hankali take tfy saeda takae kofar dakin ta fara kwalla, sallama tae aka amsa da ta shigo, tana shiga ta xube gabansa tana hawaye "yaya don Allah kae hakuri na dae na kaaji ta kae maganar tana hawaye" kallonta yae yace "na saba jin cewa  kin dae na, Don haka ba sabuwar kalma bace a guna" tashi ki tafi sosae take kuka tana basa hakuri sabida yana nuna Mata so irin wacce akeso yayyi sudinga wa yan'uwansu, shikadae yake nuna mata gata, shi kadae yake daukan duk wani ta 6ara da xatae, bata tashi a inda takeba sae da ta tabbata da ya hakura, tace tou yaya indae ka hakura kae min murmushi " Ya'qe yae mata yace ta tashi taje taci abinci ta kwanta nan tae masa sallama, dakin Abba ta wuce, sallama tae ya bata ixinin shigowa, anan ta taradda ma'mi kusa da Abba ta xauna tana hawaye" Abba don Allah mae hakuri baxan kuma ba, janyota yae yana fadin "karki damu yar lelen yayanta ae da'ma ba fushi nae ba" Amma Inaso ki chanxa halayyarki kinji" gyada masa kae tayi ta juya gun ma'mi "ma'mi nasan kema kinyi fushi dani ko?  Tou don Allah kiyi hakuri ma'mi kinji", nan ma'mi ta nuna mata batae fushi da itaba godiya tae masu ta fice daga falon,tana koma dakin ta taradda su Sadiya a dakin, jikin jiddah ta fada ta rungume ta ran Sadiya yae matukar dadi ganin kannin nata sun shirya kamar ba suba kae ka rantse bbu abnda ke shiga tsakaninsu, har warewa Sadiya kae sukae duk inda xasuje tare suke xuwa, ran Abba da ma'mi yae matukar fari sabida kan yayan nasu ya hadu, Inda suke San afeefah knn Sam batason taga ran iyayen nata ya baci nan da nan xata fita hayyacinta hankalinta bae kwanciya har sae ta tabbatar da ta basu hakuri kuma sun hakura, matsalarta kenan raini da kukan da ba gaira bbu dalili ita ba karamar yarinya ba

Yaude kam sae karfe 9pm suka bar gida don dukkansu sae 10 sukeda lectures
Yau madae ta riga maryam xuwa sch koda ta shiga lecture hall din basu da yawa a ciki, tana xaune taji kamar ana kiran sunanta aekam tana daga kae taga jiddah da mamaki tace  "sister lfy naganki anan, baku da class ne?? A jere tae mata tambayoyin sae jiddah tace" muna xuwa class rep dnmu yace wae lecturan yace ae masa uxuri baxae sami xuwa ba an masu rasuwa, kuma gashi sae 4pm muka ce Bala yaxo ya daukemu sae afeefah tace, tou nima bansan stand dinmu ba class rep dinma ban ganshiba bare muji xaexo ko baxae xoba, sae jiddah tace ni Bama wannan ya kawoniba "ina guy dinnan dana baki lbrnsa", gyada mata kae tayi, sae ta cigaba da cewa "chayae xaexo yau" xaro ido😳afeefah tae tace "xaexo ina? Badae gida ba, jiddah tace dalla dadina dake bakicin ribar xance, nan sch din yace xaexo nace masa inada class har six (6)amma yace wlh saedae idan yaxo duk abinda xan mae na mae tunda na hanashi xuwa gida, ke karshema daya gaji da jin karyaxo kashe wayar sa yae, gashi yasan duk inda xaeje ya sameni, afeefah tace  "tou nidae ina jiye maki kada wataran tsau tsayi ya kawoshi gda ko kuma yaya Aliyu ya ganku tare"  sae jiddah tace "kema kinsan baxan bari inxama ta farkon data karyawa Abba dokar gdannan ba ynxu baefi 1yr da few months suka rage mana a sch dinnanba kinga ko gara ka kama dahir idan na gama makarantar kinga inada miji a hannu, Amma idan nace saena gama karatu xan fara tanka maxa ashe ba aure xanba, kuma Abba bae bari fita  balle ka samo wani a hanya, murmushi afeefah tae tace "tou nidae kinga jiddah bbu ruwana, abinda xan ce maki shine" u should be very careful" a gaida min dashi idan yaxo, tana kae wanna saega maryam taxo suka gaesa da jiddah, maryam tayi matukar mamaki ganin jiddah a department dinsu gurin  afeefah,, itadae tasan ba shiri sukeyiba "sallama jiddah tae masu ta wace, sae maryam ta kalli afeefah sannan tace" afeefah how comes "sae afeefah tae dariya tabawa aminiyar tata labarin komi daya faru ranar, murmushi maryam tae tace Allah ya kara hada kawunanku, maryam na matukar son kawar tata, ta yaba da halinta da kuma tar biyarta, tana respecting elders dinta, amma idan ka shiga gonarta nanne xaku sami matsala,   a bangaren afeefah ma hakane tana kaunar kawar tata hade da yabawa da halinta na gari, ta yarda da ita shiyasa Sam bata boye mata komi daya shafeta, itama maryam din ta yarda da afeefah 100% kamar yadda afeefah ta yarda da ita, duk abinda ya sami maryam Saeta gayawa afeefah, suna tsaye sir, kabeer yaxo wucewa ta gabansu that lecturer dinsu da suka fara sani

Eeshatullah Goni 😘😘

🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

10......

Maryam ce ta soma gaishesa cikin fara'a ya amsa, ganin afeefah batada niyyar gaishesa yasa maryam ta xungureta, a sanyaye take gaeshesa kanta a kasa, itama ansa mata yae kamar yadda ya ansawa maryam yae wucewarsa, yana tfy saega class rep dinsu maryam ce ta tambayesa "wae class rep lecturan nan baxa taxo bane?, sae yace, abinda ya kawoni knn sabida ta kirani wae baxa ta sami xuwaba kuma gashi banida number din kowa a class if not da  akira tuntuni anyi informing dinku, sae lokacin afeefah tae mgn tace masa" tou ka shiga ka gaya masu sabida xaman jiranta akeyi ", saeta juyo kan maryam tace" Kawata ynxu ina muka nufa?, maryam tace wlh afeefah bansaniba inaga kawae sulaiman xan kira yaxo musha hira sabida bashida aeki Sae nason mu hadu kinga ynxu wannan itace Karo na farko da xamu xauna dashi, afeefah tace "kardae wanda kike bani labarinshine" maryam tace "dalla ba Ahmad ba" ae Ahmad har a gda an sanshi, my husband to be insha Allah", haka kam akayi kiransa tae babu bata lokaci nan da nan yaxo da'ma burinsa kenan ta bashi damar da xaexo su xauna, bayan yaxo suka gaesa da afeefah cikin mutunci, suna xaune kamar ance ta daga ido lecturan su ta hango yana tahowa, cafeteria din ya nufo saeda yaxo gabda gurin ya lura dasu, bae shiga ciki  ba yace "Zainab to!"  xonan, tashi tae ta nufi gurinsa Kae a kasa tana matukar jin nauyinsa,  " me kkeyi anan baku shiga class ba? Wato ynxu so kuke ku fara gudun lectures ko? Tambayar daya jefeta dasu knn, Xaro ido tae tace" A'ah sir, ba haka bane "class daya mukedashi yau kuma wae baxata sami xuwaba shine mukayo nan," ohhh!  Kukayo nan kuke tadi ko? Instead of ku shiga library kuyi karatu yayi maku kyau, adaebi a hankali a nutsu ae karatu, kada kuyarda wani daa namiji ha hure maku kunne, ni namijine ninasan halinmu, maxan ynxu wlh ba ko wanne ake yarda dasuba, so u should be very very careful, ta yarda da maganarsa 100% godiya tae masa ta koma ta xauna nesa dasu maryam, shikam lecturan juyawa yae ya fasa shiga gurin don baeson raini, yau da gobe idan suna yawan haduwa raeni ne xae shiga tsakaninsu shiyasa ya chanxa shawarar daena xuwa gurin, yanxu duk sanda ykeson cin abinci restaurant din outside sch din yake xuwa

Basu sukabar gurinba saeda aka kira la'asar sukae sallama da sulaiman akan idan maryam ta'idar xae ajeta a gida, Mosq suka nufa direct don yin sallah, suna idarwa maryam ta nufi inda sulaiman yae parking,, ita ma afeefah gurin da nasu drivern yae parking ta nufa bayan sunyi sallama da maryam, a ciki ta tarardasu jiddah suna shiga Bala ya tada motar suka bar sch din, suna shiga gda suka nufi gurin ma'mi, Aliyu, adnaan suka gaedasu sannan suka wuce dakinsu

Eeshatullah 😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

*11*.....

 Daren ranar da ya Aliyu xaeyi tafiya dukkansu suna xaune a falon Abba, Aliyu, adnaan, Sadiya, jiddah, dukkansu suna xaune Amma bbu afeefah, Abba ne yace "ma'mi wae ina afeefah ne? naga duk yarannan suna xaune amma bbu afeefah", ma'mi tace "halan ka manta da gobe ne tafiyan Aliyu", tanachan tana aekin kuka "jiddah najin haka ta mi'ke ta nufi dakin kwance ta sameta tanata aekin kuka, dagota tae tana share mata hawaye" sister don Allah kiyi hakuri tafiyarsa ae ba yana nufin rabuwarku bane, karki manta mumafa yayanmu ne, kuma kamar yanda kike nuna masa kauna muma muna masa duk da dae nasan shakuwarku dashi tafi wanda mukae dashi, wae baga shi xakudinga waya ba, saekace babankine xaeyi tafiya, ni wlh harkin batamin rae haba, shigowar dataji anyine yasa ta kallon kofa, gyara xama tae ganin yaya Aliyu ne ya shigo, kallon jiddah yae yace "lallashinta kike ko kuma masifa kike Mata?, tace" yaya masifa kuma? Lallashinta nake, tana kaewa ta mi'ke ta fita daga dakin
Zama yae kusa da ita yace "kewae zainab karamar yarinyace ke? Kamata yae ki farincikin Tafiyata sabida halas dina xanje nema, don Allah ki cire komi a ranki kinajina?  Gyada masa kae tayi, yace" to ki murmushi" hkan tae, yace Mata ta taso suje falo, suna shiga ta xauna kusa da Abba hira sukae tayi 9:pm ko wa yae dakinsa, saeda kowa yae daki Abba ya kira Aliyu, ba bata lokaci ya fito, kusa da kafan Abba ya xauna, Abba yace son tambayace xan maka, kallon sa yae don jin tambayar daxae masa "Aliyu banason banbancin da kake nunawa yarannan, narasa dalilin dayasa kake nuna hakan" kallonsa Aliyu yae yace "Abba bawae ina nuna banbanci bane, Abba sanin kankane tun tasowar afeefah tafi sabawa dani har girmanta, sannan tana matukar bani respect yanda yakamata, tanajin maganata, Sam bbu raini tsaka nina da ita, tana matukar shakkata, Amma kaga su jiddah sa'banin hakane, shiyasa hausawa suka ce xuciya nason abinda ke kyautata mata, Abba yace "shknn Amma dae ka rage nuna banbanci haka" ya gyada masa kae, Abba ya kuma cewa "ya kadae gama shiryawan ko? Yace" tun jiya na kammala Abba, yanxu tafiya kawae ya rage, Abba yace masha Allah, kaje ka kwanta sabida flyt din 7am xakabi, sallama yawa Abba ya wuce dakinsa

Bayan dawowarsu sallah asubah ne yae break fast, bangaren afeefah kuma cikin ikon Allah harda murmushinta ta rakoshi har inda Bala ke jiransa, su ma'mi dasu Sadiya duk sunfito mashi sallama
Suna koma cikin gda suma sukae break fast dinsu suka nufa makaranta

Tana isa hall din taga ko wane student ya duqufah akan abinda ke gabansa, gaba daya ta manta Sunada test din kabeer, maryam ta hango itama maryam din idonta na kan afeefah, maryam ji take kamar xatae kuka sabida ko afeefah ta shigo baxata rubuta abin arxikiba xae karba, jitae yana 5 minutes left, nn da nn idanuwant suka cika da kwalla, ji tae an dafata tana Juyawa taga maryam, da sauri ta kalleta tana kwalla "maryam ynxu ya xanyi? Nayi missing din test din kenan? Tambyr data wurgawa maryam kenan lokaci guda, maryam tace" kibari idan ya fita sae mubishi mu rokeshi, ynxu xae mana lecture ne, jiki bbu kwari suka shiga, ido biyu sukae dashi cikin mamaki yake kallonta Sam bae lura da bata hall dinba, cikin harshen turanci yake tambayarta "are u just coming?, gyada masa kae kawae tayi, ganin bata da niyyar bashi gamsashshiyar amsar abinda ya hanata xuwa da wuri yasa ya shareta bae kuma tambayantaba,lecture yakeyi amma tunaninta na tayanda xata soma bashi hakuri har ya amince yae mata nata, maryam data lura da ita tace "kinga karki biyu babu, ki natsu ki saurari abinda yake mana kuma ki fahimta, lecture din 2hrs gareshi yae using half hour na test sae saura 1and half hour yae masu lectures

Yana fita maryam ta riqota tace tashi muje zainab, afeefah tace, a hanya xamu masa mgn? Sae maryam tace, a'ah har office dinsa xamu bishi Muda muke niman alfarma ae baxamu soma tareshi mu rokeshi a hanyaba, sae da suka bari ya shiga da yan mintuna Sannnan sukae knocking, sun dade suna knocking kafin yae masu ixinin shigowa, maryam a xuciyarta tace, "lallae bawan Allah nan saeda ya cika ya batse yabarmu tsaye kafin ya amsa", sallama sukae masa yaudae kam babu annuri a fuskarsa sabida yanda sukaga ya amsa masu ba yanda suka saba gani bane, afeefah na ganin haka jikinta yae matukar sanyi don ta ma rasa ta inda xata soma

*Eeshatullah Goni*😘😘

Hope Kuna enjoying din Novel din, bana typing dayawa sabida 2days banjin dadi..... Luv u all😍😍😍
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By *Ashmaad*

12....

Duk da shakkar da takeyi amma ta dake, Sir,... Sae kuma ta kasa ce masa komae, Jin shirun yae yawa yasa yace "Zainab idan bakida abin cewa tou dan Allah ku tafi kuban guri"
Sae tae saurin fadin "sir, da'ma alfarma naxo nima" duk da yasan me bakinta ke shirin furtawa bae hana shi tmbyrtaba, "alfarmar me knn Zainab?
Sae tace," inaso ne ka taimakeni kamin nawa test din don Allah karka cemin a'ah plss sir"
Kauda kae yayi daga kallon dayake mata yace "Zainab am sorry" baxan iya makiba sabida ba ke kadai bace baki rubutaba, kuma idan na maki ke kadae na yaudari kaena, this is not the first time dana fara advising dinki da kidaina xuwa late Amma kinkiji ynxu wa gari ya wa'ya, hawaye ne keta bin kuncinta ya tausaya mata kasancewar sa mutum ne wanda yakeda tauheed Amma baeda daman mata, aikinsa yake kan gsky,so indae yae mata baewa sauranba baeyi adalciba, ynxu kinga ranar xuwa sch da wuri, jiki ba kwari suka fita daga office din
Suna fita maryam tace "afeefah anya yau lecturan nan lfyarsa lau kuwa?, afeefah da bakin ciki ya gama rufeta tace" kalau yake, maybe yau mulkinsa ta lecturorine ya tashi sae wani babbatsewa yake", maryam tace " a'ah afeefah inaganin dae an bata masa raene don wlh bawan Allah nan yanada mutunci, ki tunafa idan bakixo da wuriba saeya rambayeki dalilin rashin xuwanki da wuri, afeefah ta yamutsa fuska tace" yo ai bani kadai yake tambaya ba duk wanda yaxo late saeya mashi tambayar ", Oho dai koma miye yanadai tambaya" cewar maryam , kawai dae inaga sun sami matsala ne da matarsa
Da sauri afeefah ta juyo
Mata? Ke ynxu wannan yai maki kama da mai aure, maryam tace dalla matsa mi kika sani game dashi bare kisan yanada aure ko baida
Afeefah tace ke inafa jin yanda yammatan sch dinnan ke bibiyarsa, suna cewa gashi gaye har gaye Amma bayyida mata, Sam mata basu gabanshi a halin yanxu, don haryau baisami macen da tadaace da rayuwarsaba, afeefah tace maryam mubar gurinnan, masallaci suka nufa sunyi kusan minti talatin sannan  maryam tace ke nifa ko ruwa bansha ba nafito don haka tashi xakiyi muje kirakani, cafeteria suka wuce don ya xama joint dinsu, lipton tace a dafa mata sae indomie da kwai plate daya, bae bata lokaci ba wurin kammala mata ya kawo mata, tana kurba so daya call din *Ahmad*ya shigo, da sauri ta ajiye cup din ta dauki wayar, cikin yar siririyar murya tae sallama, soyayya suke ynda kasan suna kusa da juna, bangaren afeefah kam mamakin maryam kawae takeyi ynda taga cikin dan kankanin lokaci ta sauya murya sae rangwada takeyi tana kashe murya uwa tana gabanshi, saeda ta kammala wayanta tsaf sannan ta dubi afeefah wacce har lokacin kallonta takeyi
Maryam tace "ke lfy irin wannan kallon hka, yau aka fara soyayya a gabanki
Afeefah tae murmushi tace" ai dole inkalleki irin wannan karairaya kamar kina kusa dashi, kuma batun soyayya a gabana ban taba ganin anyi ba saeyau, sanin kankine Abba bae barinmu kula samari ballantana har mukaega hira dasu
Taaap! Ki tsaya kallon  ruwa kwado ya maki k'afa, sae kin gama sch ki rasa mijin aure, ba gara ka kama dahir ba ana kammala sch din sae aure, amma saekin gama sch ne xaki fara kula samari, kinada aiki babba a gabanki
Ummm! Nidae mubar wannan maganar, kici abincinki mu kara Wuta, tana kammala wa suka koma masallaci don yin sallah, karfe biyu xasu koma class
Tou haka dae suka gama da lectures din ranar
Misalin karfe  9 na dare ta kira yayanta, saeda ya katse baidaukaba sannan  ya kirata back

Eeshatullah Goni 😘😘

🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 🌸👩🏻

A true life love story

By Ashmaad

13.....

Sallama tae cikin muryar shagwaba, shima cikin tattausan lafaxi ya amsa
Yaya  nayi fashi dakae tunda baka nimeniba throughout,
Murmushi yae kamar yana gabanta
Haba my little sister, kina raina, bandae sami tym din kiranki bane coz aiki yamin yawa,
Tou shikenn yaya, ya aiki?
Lfy lau afeefah, hope kina kulamin da kanki
Sae ta tabe baki "hmm! Ai dole yaya na"
Yaya kasan me?, yace Mata saekin fada
Yaya lecturan nan.... Bae bari ta karasaba ya katseta da tsawa saeda ta kauda wayar daga kunnanta sabida kara
Zainab! Zainab!! Zainab!!! Kinji na kiraki sau uku, wlh idan baki fita hanyar lecturoriba sae ranki yae mugun baaci, uban me ya kuma hadaki dashi
Gabaki daya jikinta yai sanyi, yaya Aliyu sanda naje sch ne na tarar da yabada test harnae missing banyi ba shine na Bishi in bashi hakuri yamin
A fusace yace "meya hanaki binshi gida ki bashi hakurin" Mahaukaciya wlh idan baki fita harkarshiba saena hadaaki da Abba, ince masa kin fara tara samari sai muga karyar iskanci
Haba yaya wlh bbu abinda ke tsakaninmu, hasalima koda nabishi ceman yai baxaiminba tunda ba nikadai bace banyi ba
"oho dae na fadamaki wlh ki kiyaye tunda test din ba na barin duniya bane" kinajina?? A tsawace ya fadi, hawaye kawai takeyi tace "naji yaya na daina"
Yace "good girl", so gayamin mai kikaci a sch yau, tace yaya ba abinda naci sabida banji yunwa ba, ya kuma tambayrta taci abinci dare? Sae tace masa "a'ah banjin yunwa"
So kike muyi fada ko?  Matukar bakiso muyi fada to kije kici in yaso na kiraki anjima, tou kawae tace masa ya katse wayar
Kitchen ta shiga ta hada tea mae kauri sannan ta koma daki, wayar jiddah ce ta soma ringing bugu biyu tae ta dauka ganin wacce ta kira, sunan aunty nusaibah ne yae appearing
Auntyna ta kaina ina yini ina gajiya??, bayan sun gaisa take tambayrta Sadiya da afeefah,tace gasu kusa dani, sai tace a sata a hands free, hakan tae kamar yadda ta umur ceta, my one and only sister cewar aunty nusaibah, afeefah najin haka tasan da ita take, haba aunty ai fushi nake dake, yaushe rabanki da kirana kiji yadda nake
Lallaima afeefah ae gabaki dayanku kallonku nake, bbu wacce tace bari taxo tamin kwana biyu ko xuwa ma ynxu kundainayi
Sadiya ce tae mgn "kema aunty kinsan baccin skul bbu abinda xai hanamu xuwa gidanku"
Jiddah tace "insha Allah muna samun hutu xaki ganmu duka kafinnan kinga su *Rahma* sun dawo hutu saimu barsu da ma'mi mu kuma muxo gurinku keda aunty safiya
Aunty nusaibah tace tou Allah ya kaimu..... Ina labarin samarinku? Gabaki dayansu suka xaro ido," samari kuma aunty? "dukkansu suka hada baki, rufamana asiri karkisa Abba yaji yae tunanin munada su
Dariya tai sosae tana fadin" Munafikai nasan is hardly kuce baku da samari saedae kuce bakuda daman tsayuwa dasu
Afeefah tace "sister wlh nidaikam bandashi Amma su ki tuntu6esu baxasu rasaba, Sadiya tace" halan ke kika mana samarin ", jiddah kam sai kifta Mata ido take
Aunty nusaibah tace" Saekunyi hakuri Abba nada matukar tsauri inba haka ba aeda tuni Kuna taad'ih, baccin adnaan wlh da kunyi abunku a boye ina dalili
Afeefah tace "kedai aunty hakanan xamu ququta mugama mubishi a yanda yakeso", tou shikenan Allah ya xaba mafi alkhairi  cedar nusaibah, duk suka ansa da "Ameen" nan tae masu sallama ta katse wayar
Da misalin karfe goma na daren Kiran yaya Aliyu ya shigo, yaeta ringing ba'a daukaba don lokacin tae nisa a bacci

Eeshatullah Goni 😘

🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By *Ashmaad*

14......

A hankali Afeefah ke tafiya kmr me tausayin kasa sanin bata da lecture sae 10:30, class rep dinsu ta hadu da, da yake sun dan saba ta tsaya suka gaisa snn suka nufi faculty dinsu, suna tafiya tace "Wae in tambaye ka Abdul, test din Dr Aliyu Shariff da kuka yi jiya yana recording ne?" Abdul yace "kai, ae tests dinsa ke taimaka ma mutane da yawa a exams dinsa," Afeefah ta dan tabe baki bata kuma cewa komae ba, wani haushinsa taji ya dirar mata, ido hudu suka yi da shi ya fito daga hall din da 200lvl students ke daukan lecture da alamar lecture ya gama masu, hka kawae taji faduwar gaba ta dauke kanta da sauri, Abdul ya tsaya gaishesa tayi gaba da sauri, bin ta yyi da kallo ta gefen ido snn yyi wucewarsa. Har suka fito daga lecture Maryam bata xo ba, hkan yasa ta ciro wayar ta a jaka ta kirata tunda sun yi exchanging nmbr ynxu, muryar wata ta ji, suka gaisa snn yarinyar tace mata Maryam na bacci bata da lfya, da damuwa Afeefah tace "me ya sameta?" Yarinyar tace "ciwon cikinta ne ya tashi Cikin dare," Afeefah tace "Ayya, to Allah ya sauwake xan kira xuwa anjima idan ta tashi" yarinyar tace to snn suka yi sallama, shiru Afeefah tayi da damuwa tana tausaya ma kawartata sanin cewa ba wani abu bne bnda Appendix din da ya sata gaba. Karfe sha biyu da rabi Afeefah suka fito daga lecture ta nufi masallaci, ana idar da sllh suka fito da rukayya yarinyar da ke son mata mgna don sun dan fara shiri da ita, ji tayi tana gaida mutum ta juya da sauri suka hada ido shima ya fito daga mosque, dauke kai Afeefah tayi ta kara gaba abunta, shi kam murmushi yyi ya amsa gaisuwar Rukayya ya nufi office dinsa, sae da suka isa faculty dinsu snn Rukayya tace "ba ki gaida Dr Sharif ba" Tsaki Afeefah tayi tace "bn lura da shi ba," Karfe uku saura Class rep Abdul ya shigo class da yake lecturan su bae shigo ba ranan, announcement ya bada na cewa Dr Sharif yace  wa enda basu yi lst test dinsa ba su xo gobe as early as eight o clock yyi masu test din, ba karamin farin ciki students din suka yi ba, Afeefah dae sae danna wayarta take bata ce komae ba, da xolaya Abdul yace "Hajiya Zainab kin dae ji koh?" Murmushi Afeefah tayi tace "na ji"  Afeefah na xaune karkashin bishiya dae dae inda drivernsu ke tsayawa idan ya xo tana jiran fitowar yayyinta daga lecture, duk yau sae taji ta gaji da jiransu da take yi kullum kawae Abba xata gaya ma ana tashi ita a dinga xuwa ana daukanta don wani lkcn sae ta fi awa biyu tana jiransu a xaune, kamr ance ta daga kai ta hango Dr Aliyu Sharif da alamar ya gama lecturing dinsa xae tafi gida, dauke kai tayi da sauri duk da sun hada ido, wnn karan ta so gaishesa amma kunya ya sa ta kasa, shi ma bae ce mata komae ba ya bude motarsa ya shiga yyi reverse ya bar wajen, bin lafiyayyen motar tasa tayi da kallo snn ta dauke kanta.

Washegari Karfe bakwae da rabi Afeefah ta farka daga bacci, a tsorace ta mike xaune ganin Karfe nawa, tana kallon yayyinta da ke ta baccinsu hnkli kwance, duka ta kai masu gaba daya, suka mike xaune suna kallonta kamr xata yi kuka tace "mun yi latti fa" tsaki Jiddah tayi tace "ba mu da lecture da safe yau Malama" da sauri Afeefah ta mike hawaye har ya cika idonta ta nufi bayi tana cewa "wayyo na shiga uku ina da test yau" wanke baki tayi tayi wanka ta fito da sauri, takwas saura kwata ta gani, tana hawayenta na gado tayi sauri ta shirya snn ta figi jakarta bayan ta sa hijab ta fice daga dakin, bbu abinda Jiddah da Sadiya suke bnda dariya, Mami da fitowarta daga kitchen knn tace "ke ina xa ki kinyi break ne?" Kuka ta fashe da tace "Kinga Mami yau ina sa test Karfe takwas shine bbu wanda ya tasheni gashi na makara ynxu" Mami ta watsa mata harara tace "Akwae wnda kika ajiye sa xae dinga tashin ki ne, da'alla wuce kiyi breakfast" Afeefah ta kuma fashewa da kuka tace "ni baxan yi ba nayi latti" Adnaan dake xaune falo yana sa safar kafa yace "Ke da'alla wuce ki ci abinci," tana hawaye tace "ni baxan ci ba Dubi fa Karfe nawa" mikewa yyi, yyi kanta da gudu ta nufi dinnin tana rusa kuka, sae a snn Mami ta haura sama, hka Adnaan ya tsare ta har sae da ta hada tea ta sha da bread, wajajen Karfe takwas da minti sha biyar ta fita daga gidan tana kuka. Ba ita isa faculty dinsu ba sae kusan takwas da rabi, tsaye tayi bakin lecture Hall din tana hawaye ganin har an fara test din ga student dayawa sun xo, kallonta kawae yake, taki dago kai, karasa wa yyi bakin kofa ya tsaya yana ci gaba da kallonta yace "Gud mrnin Ma'am Can we help yhu" juyawa tayi da sauri ta bar wajen tana ci gaba da kukanta. Ana idar da sllh Afeefah ta dawo class duk da basu da lecture da gninta ranan kasan ba karamin kuka ta ci ba, ko kadan bata damu da dariyar da yan ajin ke mata ba don ixuwa ynxu tasan kukanta ke basu dariya, wani handout take dubawa ita kaddae a xaune don yau din ma Maryam bata xo ba, Class rep ne ya shigo class din ya nufi seat din da take yace "Malama Zainab, Dr Aliyu yace ki je office dinsa," xaro ido tayi lkci daya gabanta ya fadi tace "Ni?" Yace "ehh mana" kai kawae ta iya gyada masa ya wuce, ta fi minti goma a xaune snn ta Mike kmr mara laka ta fita daga class din, office dinsa ta nufa, a hnkli ta kwankwasa masa kofa, ya amsa da "come in" tura kofar tayi shima a hnkli ta shiga office din da sallama can ciki, suna hada ido ta sunkuyar da kai da sauri tace "Ga ni Sir" jin bae ce komae ba yasa ta dago kai a hnkli tana kallonsa, kallonta taga yana yi lkci daya ya sauke idonsa kasa yace "sit" ba musu ta karaso ta xauna kan kujerar dake facing din nasa, ya ajiye pen din hannunsa yace "y were yhu late today" hawaye ne ya cika idonta muryarta na rawa tace "bbu Wanda ya tashe ni yau har sae da nayi latti, kuma Mami tace sae nayi breakfast bayan nayi latti" cikin muryan kuka ta kare maganan, jin be ce komai ba yasa ta dago kai tana hawaye tana kallonsa, murmushi ta ga yana yi, ta yi saurin sunkuyar da kanta tana share hawayen, "Are yhu now ready for d test?" Gyada masa kai tayi da sauri ba tare da ta kallesa ba, fullscap ya 6alla ya mika mata da pen ta karba, yace "am dictating d questions for yhu" ta gyada masa kai snn ya shiga dictating mata questions din, yana gamawa yace "answer 3 out of d five, am giving yhu 20 min" a hnkli tace "OK sir" wani kujera daban ya nuna mata ta koma ta xauna tana kallon questions din hannunta kmr me shirin kuka ganin ko question daya bata gane ba, dago kai tayi a hnkli don kallonsa, suka hada ido tayi saurin sunkuyar da kanta, ta fi minti goma ta kasa amsa ko daya, sae take ga kmr bae taba koya masu topics din da take gani yyi question a kai ba, mikewa taga yyi ya dauki books ya fita daga office din, hawayen dake makale idonta ya gangaro mata, bayan fitansa da minti biyar Abdul ya shigo yana ganinta yace "lah ashe baki samu test daxu da safe ba" kai kawae ta gyada masa ya ajiye abinda xae ajiye xae fita tace "don Allah Abdul mun yi topics din nn" dawowa yyi yana kallon questions din yace "kai ai shine farko ma a semestern nn, amma ni kaina na manta, komawa yyi kan table din office din yace " lah ga text book xo ki bude ki duba da sauri kafin ya shigo" xaro ido tayi a tsorace tace "Textbook?? Ni tsoro nake ji kar ya shigo" Abdul yace "tab ae kuwa xa ki fadi, can cafeteria fa naga ya nufa ba ynxu xae dawo ba" kmr xata yi kuka tace "to ae ban san page din ba" Abdul ya shiga nema mata page din da sauri, yana gani yace "xo kiyi sauri ki kwafa ga shi nn" da sauri Afeefah ta karasa kusa da table din hannunta na rawa ta soma copy din answer din, Abdul yace "kiyi sauri kafin ya shigo kuma ba dukka xa ki kwafa ba" juyawa yyi xae fita Afeefah ta xaro ido a tsorace tace "tafiya xa kayi" yace "Kinga sauri nake, ke dae kiyi maxa kafin ya shigo," yana kai wa nn ya fice daga office din, har wani xufan tsoro Afeefah ta shiga yi ga wani rawa da jikinta yake, ji tayi an bude kofar office din, suka yi ido hudu da shi, mikewa tsaye tayi a rikice ta saki pen din hannunta lkci daya ta fashe da kuka tana kallonsa, karaso wa table din yyi yana kallon textbuk din gabanta, durkushewa kasa tayi cikin kuka tana yarfe hannu tace "Don Allah don Annabi, kayi hkuri sir, ban iya bne" daukan papern test din nata yyi yana kallon abinda ta rubuta, wani mugun kallo da ya kada mata hanjin cikinta ya daka mata yace "Stand up" jikinta na rawa ta mike, yace "come here" karasawa tayi kusa da shi tana hawaye har lkcn jikinta na bari.

Kuyi hkr kamar yadda na fadi maku banjin dadi neh, yau kun samu... Godiya dubu😍😍

Eeshatullah 😘😘
😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By *Ashmaad*

15......



Kallonta ya tsaya yi fuskarsa daure bayan ta karaso gabansa yace "Leave My office!" Kin fita Afeefah tayi tana kuka ssae ta koma baya tace "Sir wllh am nt the one dat opened the textbook, don Allah kayi...." Wani tsawan ya kuma daka mata yace "Get out," Afeefah ta bar wajen da sauri ta koma can jikin bangon office din ta dinga rusa kuka har da buga kafa a kasa tana cewa "Don Allah sir kayi hkuri wllh I'm nt d one dat open d textbook bani bace ba wllh" Ajiye textbuk din hannunsa yyi yace "fita nace" nn ma taki fita sae rusa kuka take, xagawa yyi ya xauna kan kujerarsa ya ci gaba da aikinsa, har aka kira la'asar Afeefah bata fita daga office din ba kuma bata bar kukan da take ba, Mikewa yyi ba tare da ya bi da kanta ba ya fita daga office din don xuwa masallaci, har ya dawo bayan minti kusan ashirin Afeefah na durkushe inda ya bar ta, sae a snn ta mike ta dauki jakarta ta nufi kofa a sanyaye ta fita, bin ta yyi da kallo har ta rufo masa kofar. Main Gate Afeefah ta nufa don bata jin xata iya jiran yayyinta, ta tsaida adai daita ta gaya masa inda xata. Tana isa gida ta ba sa kudinsa ta nufi cikin gidan, Zaune ta samu Mami da su Sumayya a falo, ta xube kasa ta fashe masu da kuka, Mami ta Mike a rude hka ma su sumayya duk aka shiga tambayarta me ya faru ina su Sadiya, cikin kuka tace "Suna sch" Mami tace "to me ya dawo da ke ynxu, me faru" cikin kuka tace "ni kaina ke man ciwo" tsayawa kallonta Mami tayi, can ta haureta tana huci ta wanka mata mari tace "wllh baxa ki fasa min xuciya ko ki daura min hawan jini ba Zainab, don uwar ki don kan ki na ciwo sae ki shigo ki ruda mutane??" Da gudu Afeefah ta mike tun kan ta kuma kai mata wani marin ta nufi sama tana ci gaba da rusa kuka. Har su Jiddah suka dawo bbu wnda ya bi ta kan Afeefah da ke daki har lkcn, sadiya tace "Afeefah ta dawo" Su Sumayya suka ce eh, Jidda tayi tsaki tace "Gskya Mami ki gaya ma Afeefah ta daina daga ma mutane hnkli, idan xata tafi gida ba sae ta xo ta ce mana ta wuce ba hka kawae xata ba mutane wahala ayi ta neman ta" Mami tace "duk ran da baku ganta ba kuyi tahowar ku kawae,"
 Da daddare duk yan gidan na xaune falo suna kallo Adnaan dake danna laptop yace "wae ina Afeefah ne?" Rahma tace "tana daki tun daxu" Mami tace "Kai ma ka kula bata falon, ae na kusa fara dukan Afeefah a gidan nn, ko kanninta basa min iskan cin da take min," sae da Abba ya shigo shi ma ya tambayi Afeefah snn Adnaan ya mike ya nufi sama ya bude dakin da yasan xae sameta ya shiga, kwance ya ganta cikin bargo ya karaso kan gadon ya yaye bargon yana kallonta, mikewa tayi xaune tana mitsika ido, ya galla mata harara yace "me aka maki?" Kanta ta nuna masa a hnkli tace "kai na ke man ciwo" dafa goshinta yyi ya ji xafi, yace "tun yaushe?" Kmr xata yi kuka tace "tun da rana" juyawa yyi ya fita daga dakin ba a jima ba Jiddah ta shigo dakin da abinci ta ajiye mata tace "ya Adnaan yace ki tashi ki ci" bnxa Afeefah tayi mata Jiddah ta juya ta fice, bayan kusan minti ashirin Adnaan ya dawo dakin rike da ledan magani, ya wani hade rae yana kallonta yace "baki tashi kin ci abincin ba yar rainin wayo" Afeefah ta sakko daga kan gadon hawaye cike idonta, hka ya tsareta har ta ci abincin snn ya bata magani ta amsa ta sha ya juya ya fice. Hka Afeefah ta kwana da xaxxabi daren ranan, bbu Wanda ya lura da hkn har suka sauka kasa yin break, ganin irin hararan da Mami ke watso mata yasa Afeefah ta shiga hada tea kmr ynda yayyinta suka yi, kmr kar ta kai cup din tean baki ta mike da gudu jin amai ya taso mata ta bar dinnin din kan ta karasa bayi hat ta soma kwarara amai, Jiddah ta mike tabi bayanta da sauri hka ma Mami, Amae ta dinga yi kmr xata amaye hanjin cikinta, Adnaan ya sakko hka ma Abba duk suna tambayar me ya sameta, Mami dae na tsaye bata ce komae ba, Jiddah ta taimaka mata ta shiga bayi don gyara jikinta, Abba na kallon Mami yace "me ya sameta?" Mami tace "Nima bn sani ba wllh" Abba ya dubi Adnaan yace "Dauko makulli a tafi asibiti" bbu bata lkci Adnaan ya dauko makullin motarsa ya nufi asibiti da Afeefah, kuka ta dinga rusa masa a mota wae kanta na ciwo har suka isa bbu bata lkci suka ga likita da yake da safe ne, bayan ya gama mata tambayoyi da rubuce rubucensa yace "kina sa damuwa ne a ran ki da yawa, kuma naga alamomin malaria a tare da ke xa mu yi maki karin ruwa"

Yau kwanan Afeefah uku rabonta da sch kuma ko kadan bata damu ba ita a dole ba lfya, hka kawae taji bata ma son xuwa sch din kwata kwata, da an mata maganar makaranta sae ta kuma langwabewa tace kai ko ciki, bata da aiki sae na danne dannen waya da kallo, yau kam tun safe take fara'a tunda ya Aliyu na hanya, Mami ta shigo dakin ta sameta kwance sae game take, tana ganinta tayi lamo kan pillow, Mami ta tabe baki tace "in Kinga kin xauna min gida gobe to shure shuren mutuwa kike," Afeefah ta turo baki kmr xata yi kuka Mami ta ajiye abinda xata ajiye ta fice daga dakin, Karfe sha daya da kusan rabi ta ji mai gadi ya bude gate, ta mike har tana tuntube ta nufi window din ganin Wanda ya shigo, Motar ya Aliyu ta gani, ta yi karan murna ta nufi kofa da gudu ta sauka downstairs bata bi ta kan Mami dake cewa ina xata da dangalallen rigan jikinta ba ta fice abunta, ya bude mota knn ya fito ta nufesa a guje ta rungumesa tace "oyoyo yayanmu" Murmushi ya sakar mata yana shafa kanta yace "baki je sch bane" ta turo baki tace "ba bani da lfya ba ka manta ne" ya xaro ido yace "har ynxu?" Langwabar da kanta tayi murya can ciki tace "ehh mana" ya kulle motarsa yace "Amma Adnaan yace min kin warke ae" bata fuska tayi tace "ko daxu fa sae da nayi amai, kuma har ynxu bna cin abinci, shi bae san komae ba" kama hannunta yyi ya nufi cikin gida da ita yace "idan na huta sae mu koma asibiti" kan rug Aliyu ya xauna ya gaida Mami dake falon a xaune, ta amsa tana murmushi tace "ya hanya Aliyu amma gudu kayi koh" ya shafa kai yace "A'a Mami ni bnyi gudu ba" tace "toh sannu, kaje ka huta bari in hado maka break" mikewa yyi Afeefah ma ta mike ta kama hannunsa suka nufi sama, ita ta hada masa ruwan wanka a bathroom dinsa ta fito ta samesa har ya soma bacci, ta hade rae ta shiga tashin sa tace "yayanmu na fa hada maka ruwan wanka" mikewa yyi ya xauna yace "na gaji da yawa ne" tace "to kayi wanka sae ka kwanta" ya gyada mata kai snn ya mike tsaye ya nufi bathroom.

Maryam ce xaune karkashin bishiya da wata kawarta sun fito daga lecture Karfe sha biyu, kawar me suna Fatima tace "wae har ynxu Afeefah bata ji sauki bne?" Maryam tace "ko daxu na kirata wllh, wae har ynxu jikin ne, tun da gobe da wuri xamu gama lecture xan kokarta in je in dubota" Fatima tace "Allah sarki Allah ya sauwake mata," Maryam tace "Ameen, ko xa ki rakani" Fatima tace "wllh Kinga akwae inda xa ni gobe da Mama da na raka ki wllh" Taku suka ji duk suka juyawa a tunaninsu wata course mate dinsu da suke jira ce, Fatima tace "Dr Shariff, ni dae mutumin nn na burge ni bbu ruwansa wllh" Maryam tace "ae kam bbu ruwansa duk cikin lecturers dinmu ya fi burgeni" shiru suka yi ganin ya karaso, duk suka gaishesa da ladabi ya amsa da dan murmushi a fuskarsa, har ya wuce ya dawo yana kallon Maryam yace "Maryam ryt?" Ta gyada masa kai tana murmushi, yace "ina kawarki Zainab?" Maryam tace "Wllh bata da lfya yau kwana uku," shiru ya danyi sae kuma yace "Me ya sameta?" Maryam tace "nima dae bn sani ba amma har anyi admitting dinta a asibiti, gobe ma xan je dubata" ya kusa second ashirin bae ce komae ba sae kuma ya juya ya bar wajen kawae.

Eeshatullah  Goni 😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By *Ashmaad*

16......

Washegari kowa na ta shirin sch bnda Afeefah da tayi lamo kan gado, Jiddah dake xaune gaban madubi tana shafa mai tace "Wae Afeefah baki kallon agogo ne?" Afeefah ta galla mata harara tace "Bni da lfyan xan je sch?" Dariya Jiddah da Sadiya suka fashe da basu dae ce komae ba kowa ya ci gaba da harkan gabansa, Mami ce ta shigo dakin don ganin me suke har lkcn ba su sakko yin break ba, baki bude take kallon Afeefah tace "me kike har ynxu a kwance?" Afeefah ta mike xaune kmr xata yi kuka tace "Mami ni kmr amai nake ji" Karasowa Mami tayi cikin dakin ta nufi gun wayar rechargeable din dake gaban madubi, Afeefah na ganin hka ta mike da gudu ta fice daga dakin a tsorace, dakin Aliyu ta shige yana kwance yana bacci ta fasa masa kuka ya farka a rikice yana kallonta yace "Me ya faru," bae rufe baki ba Mami ta shigo dakin, Afeefah ta kuma fashewa da kuka ta nufi bayansa ta rikesa cikin kuka tana cewa "Don Allah yayanmu ka taimake ni Mami xata dokeni" Da sauri Aliyu ya rike wayar hannun Mami ganin tana neman shauda mata yace "don Allah Mami kiyi hkuri me tayi" tsawa ta masa tace "ka fita idona Aliyu, ka matsa ka ban waje" kin sake wayar Aliyu yyi yace "A'a don Allah kar ki doketa Mami, ki gaya min ne tayi" Afeefah ta kankamesa tana rusa kuka tana cewa "Wayyo yayanmu ka taimake ni" Fixgota Mami ta shiga yi Aliyu ya mike da sauri ya tare ta har lkcn yana rike da wayar hannunta yace "don Allah fa nace Mami" Afeefah na ganin hka ta nufi bathroom da gudu ta sa key, Mami ta fara ma Aliyu masifa kmr xata maresa shi dae bae ce komae ba ta juya ta fice daga dakin. Kulle kofar dakin yyi ya dawo ya nufi kofar bathroom yace "ae sae ki bude kofar" bude kofar tayi ta fito tana kuka har lkcn, ya galla mata harara yace "me kika yi" cikin kuka tace "yayanmu ban fa gama samun sauki har ynxu ba, wani lkcn sae in dinga jin amai, shine wae sae na je sch" wani mugun kallo yake mata lkci daya ya daka mata tsawa yace "a hkn ne baki samu sauki ba" wani sabon kukan ta fashe da ta durkushe nn tsakiyar dakin, yyi tsaki ya nufi bathroom.  Har goma na safe Afeefah bata fito daga dakin Aliyu ba, wanka ma a bayinsa tayi, ya faki idon Mami ya tafi can dakinsu ya dauko mata kayanta, break ma a boye ya kai mata, ta ci ta sha hnklinta kwance tana kallo, yana danna laptop tana xaune gefensa tana kallo yace "gobe fa ko suma kike kisan sae kinje sch, gashi ynxu Kinsa Mami na jin haushi na" turo baki tayi tace "ae na sani"

Karfe hudu da minti goma Maryam ta fito daga faculty dinsu tafiya take tana kkrin kiran Afeefah da wayar hannunta don tayi mata kwatancen gidansu, shawara ta yanke kawae ta je ta samu su Jiddah su mata kwatancen gida, cikin rashin sa'a ta samu suna lecture, juyawa tayi kawae ta kama hanyar gate, Dr Aliyu ta gani ya fito daga office dinsa ya kulle ganin sun hada ido yasa ta tsaya don gaishesa, ya amsa da murmushi yace "ya lecture?" Tace "Alhmdllh" tafiya suka shiga yi don hanyar daya ne, ba tare da ya kalleta ba yace "ba tutorial ake maku a class ba Mae yasa baki tsaya ba" tace "Gidansu Afeefah nake son xuwa ne idan banje yau ba bani da tym kuma" yace "OK" parkin space suka isa ya nufi gun motarsa hkn yasa tace "Sae gobe sir" kai ya gyada mata yace "Allah ya kai mu" tada motarsa yyi, yyi reverse sae da ya iso inda take ya dan tsaya yace "idan ba damuwa shigo in rage maki hanya, if its OK by yhu" kasa cewa komae tayi gashi bata iya kallon fuskarsa tsabar kwarjinin da yake mata, xagayowa tayi kmr me tausayin kasa ta bude front seat din ta shiga da sallama wani dad'da'dan kamshi ya bugi hancinta , ba tare da ta kallesa ba kanta a kasa tayi murmuring din "Thnk yhu sir" "Welcm" kadae yace mata ya ja motar suka nufi gate. Sae da suka hau kan titi snn yace "jan bulo koh?" Da mmki ta daga kai tana kallonsa, to wa ya gaya masa, juyawa yyi ya kalleta lkci daya ya maida dubansa kan titi, Maryam tace "ehh can gidansu yake, amma ban san anguwar ba sae na kirata" bae ce mata komae ba ta shiga kiran Afeefah, Afeefah dake dakin ya Aliyu har lkcn ta dauki wayarta dake gefensa don ganin me kiranta, wara ido tayi tace "kawata ke kirana yayanmu, yarinyar tana da kirki ina sonta" bata jira cewarsa ba ta daga wayar, Maryam tace "Afeefah ki ban Address din gidanku ina hanya" Afeefah ta mike xaune da sauri tace "da gske?" Maryam tace "da gske mana," karan jin ddi ta saki tace "bari in maki text din sa ynxu" Maryam tace "kai Afeefah a hkn ne baki da lfya" tuni Afeefah ta kashe wayar ta shiga tura mata text din Address cike da jin ddi, Mika ma Dr Shariff tayi ya karba yana duba address din da suka xo traffic, yace "OK," snn ya mika mata wayarta, tace "ka gane wajen sir?" Yace "yea, ina da frnd a layin" Maryam bata kuma cewa komae ba har suka shigo layin, yyi parkin dae dae nmbr din Address din da ya gani, ya juya yana kallon Maryam yace "I think nn ne, ki kirata" Maryam ta shiga kiranta tace "ki fito ga ni a kofar gida" Afeefah ta doka tsalle tana kallon ya Aliyu da ke ta bin ta da kallo tace "ta xo yayana" hijab dinta ta figa ta daura kan 3 qtr gown din dake jikinta ba tare da ta bi ta kansa ba ta fice da gudu, kitchen ta nufa da sauri ta samu Mami tana girki ta marairaice tace "Mami kawata a sch ta xo gaishe ni bani da lfya tana gate wae" harara Mami ta watsa mata ta ci gaba da abinda take, kmr xata yi kuka ta fita tana isa balcony ba tare da ta bi ta kan takalmi ba ta nufi gate da gudu, leka waje tayi ta ga mota a Parke dae dae nn Maryam ta fito daga motar tana murmushi, Afeefah ta doka tsalle ta nufi gun motar ta rungumeta cike da jin ddin ganinta, Maryam tace "kai Afeefah Ca nake xan xo in ga baki da lfya ssae" Afeefah ta bata fuska ta taba wuyarta tace "taba wuya na ki ji toh" dariya kawae Maryam ke yi tana kallonta, duk wnn abinda suke Dr Aliyu Sharif na kallonsu, Maryam tace "xo ku gaisa da Wanda ya kawo ni" Afeefah tace "yayanki ne? Nima yayanmu jiya ya dawo" motar Afeefah ta nufa ganinsa a bude ta isa maxaunin Driver tace "ina yini ya....." Makalewa sauran gaisuwar suka yi a throat dinta, Maryam ta kauda kai tana yar dariya, kallonta kawae yake daga sama xuwa kasa barin foots dinta da ba takalmi, ta sunkuyar da kai kmr munafuka tana wasa da hijab.

Eeshatullah  Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By *Ashmaad*

17....

Dauke kai daga kallonta yyi yace "Allah ya sauwake Miss Zainab" ta sunkuyar da kai murya can ciki tace "Ameen ngd" tada motarsa yyi yana kallon Maryam yace "I will b on my way" Maryam tace "OK am grateful Sir, Allah kiyaye hanya" yace "Ameen" snn yyi reverse ya bar anguwar, sae a snn Afeefah ta galla ma Maryam harara tace "Wa yace ki xo da wnn mutumin Maryam" Maryam tayi dariya ssae tace "Ke rage min hanya yyi ba cewa nayi ya xo ba" Afeefah ta tabe baki don bata ma son tuna abinda ya faru ranan, ta kama hannun kawartata suka nufi cikin gida, Har kasa Maryam ta duka ta gaida mami da fitowarta daga kitchen knn, Mami ta amsa da fara'arta tana mata sannu da xuwa, Afeefah ta kuma janta suka nufi sama ta kai ta bedroom dinsu, dakin ya Aliyu ta koma da sauri baki har kunne tace "Yayanmu xo ka ga kawar tawa Maryam, tana dakinmu xo ka ganta" Aliyu da hnklinsa na kan laptop yace "kai Haba har kawar ta mu ta iso, to sannun ta da xuwa, maxa je ki gani nn xuwa" ta bata rae sanin idan ta tafi ba fitowa xae yi ba tace "ni yayanmu ka taso mu je mana" mikewa yyi sanin idan yana son kwanciyar hnkli to ya bi ta kawae, da fara'a ya gaisa da Maryam yana tambayarta ya karatu ya dan yi minti biyar a dakin snn ya koma dakinsa. Mami da kanta ta kawo wa Maryam drinks da snack ganin Afeefah bata da niyar kai mata, Maryam tayi mata godiya snn ta fita, hira ssae suka yi daga bisanni Maryam tace xata wuce ganin har biyar ya gota, Afeefah ta hade rae tace "to yaushe kika xo" dariya Maryam tayi tace "kar ki damu next tym xan kuma xuwa in dade amma sae kin xo namu gidan ke ma" Afeefah tayi murmushi tace "to ina nn xuwa idan Allah ya yarda" Dubu biyu Aliyu ya bata kudin mota, Mami kuma ta bata turare tayi masu gdya ssae snn Afeefah ta rakata har inda xata shiga mota, Maryam tace "amma de xa ki xo sch gobe ko Afeefah" Afeefah ta marairaice tace "Ehh kila in xo"

Washegari da safe ya Aliyu ya sa Afeefah gaba ta fara shirin sch, ko damuwa da kumbure kumburen da take bae yi ba, Karfe bakwae da rabi driver ya tafi da su da ita da su Jiddah, kmr munafuka ta nufi faculty dinsu ta samu karkashin wata bishiya ta xauna, takwas da minti sha biyar ta mike sanin suna da lecture Karfe takwas ta nufi lecture hall dinsu, gabanta yyi mugun ganin shima ga nufo hall din tasan lecture dinsa garesu ranan, har ya wuce ta bata ce komae ba tana shiga hall din ta nufi can back seat ta xauna, duk student suka soma nutsuwa ganinsa, sae da class rep ya mika masa marker snn ya daga kai yana kallon Afeefah yace "leave dat seat" kallonta duk yan aji suka fara yi ta ji kmr ta nutse kanta a kasa ta Mike tsaye, seat din dake gabansa ya nuna mata, a dan tsawace yace "come bck here" seat din ta nufa hawaye cike idonta ta xauna kmr munafuka gefen matan dake xaune gun tana goge hawayen da hijab dinta, bae damu da hka ba ya soma lecturing dinsa, kwata kwata hnklinta bae kan abinda yake koyarwa duk ta kagu ya gama ya tafi don duk a takure take, ita dae tasan ya fi awa daya yana lecturing ta ji yana buga desk da marker da sauri ta dawo daga duniyar da ta tafi ta ga kallonta yake "can yhu explain it to us plss" kwalalo ido tayi tace "explain wat?" Dariya duka class din suka kwashe da ta juya da sauri tana kallon kowa, sae hawaye, yarinyar gefenta ne tace "ga question din a board," Afeefah ta kalli board din da sauri, rungume hannayensa yyi yana kallonta, ta soma share hawayen da ya ki tsaya mata tace "Sir I didn't understand!" Wani kallo ya watsa mata yace "keep quiet nd stop lying, yhu weren't listen, leave my class!" Dago kai tayi tana kallonsa tana hawaye yace "i said leave my class" mikewa tayi ta fice daga class din da sauri tana kuka," karkashin bishiya ta samu ta dinga rusa kuka uwa an aikota, ta kusa minti sha biyar xaune gun taji an kirata, ta daga kai da sauri ta gansa tsaye bayanta, yace "am waitin for yhu at my office" bae jira cewarta ba ya bar wajen. Mikewa tayi bayan minti kusan biyar ta bi bayansa kmr munafuka, xaune ta samesa yana danna waya, ta sunkuyar da kanta a hnkli tace "am here sir" dago idanuwansa yyi yana kallonta ya nuna mata kujera yace "sit" ba musu ta xauna, ya ajiye wayar hannunsa yace "y were yhu absentminded in class today?" Sunkuyar da kanta tayi bata ce komae bae, kwankwasa kofa aka yi lkci daya aka bude aka shigo, ya daga kai yana kallon kofar, "ba ki iya sallama bne" tambayar da taji yyi ma wnda ya shigo knn, yarinyar ta karaso tace "srry nayi a xuciyata amma" kallonta kawae yake har yarinyar ta iso kusa da shi ta ajiye basket din hannunta da leda tace "yaya, Ummi tace kadda ka manta ka taho mata da drugs dinta later fah" yace "OK," yarinyar ta dafa goshinsa tace "kan ya daina maka ciwo yaya" yace "ya daina," tace "to ga abinci ka ci, ur favourite Ummi tayi maka," "ohh naji Teema, ba driver na jiran ki ba ne wae" ta juya da sauri tace "Bye yaya, sae ka dawo" tana kai wa nn ta fice daga office din. "Am tokin Zainab" Afeefah ta dago da sauri a hnkli tace "sbda bni da lfya" dan murmushi kawae yyi ya bude kulan abincin gabansa, shinkafa ce da lafiyayyen stew da nama, ya rufe ya dauki flask ya xuba ruwan xafi a mug snn ya shiga hada coffee, wani mug din ya kuma dauka ya xuba ruwan xafi snn ya hada wani coffeen ya xuba madara da sugar ya mika mata, dago kai Afeefah tayi tana kallonsa, yace "take" girgixa masa kai tayi da sauri tace "No thnk yhu" wani kallo ya watsa mata yace "ki karba my frnd" ba karamin tsoro ta ji ba ta karba hannunta na rawa yace "ke kar fa ki xubar min coffee kan table" sunkuyar da Kai tayi tana kallon coffeen hannunta gabanta na faduwa, ya dauki nasa ya soma sha.

Eeshatullah Goni 😘😘09077036932
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸


A true life love

By *Ashmaad*

18.....

A hnkli Afeefah ta dago kai tana kallonsa ta ga black coffee dinsa kawae yake sha, ta kuma sunkuyar da kai, bayan kusan minti uku ta kai mug din baki a hnkli ta kurbi coffee din ta ji yyi mata ddi ssae, hada ido suka yi tayi saurin ajiye cup din murya can tace "na koshi" wani kallo yyi mata yace "In xubar knn kike nufi?" Bata ce komae ba ta kuma daukar mug din, fiddo wani foil paper dake cikin basket din gabansa yyi ya bude ya ga cake ne ciki ya ajiye gefe snn ya dauki wani textbuk ya shiga dubawa, rabin mug Afeefah ta sha coffee din snn ta ajiye tace "thanks sir na koshi" ya kalli mug din yace "Its beta ki shanye don baxan xubar ba" kmr xata yi kuka tace "Sir ya isheni" kallon da yyi mata ya sa ta dauki mug din ta kuma kai wa bakinta bata kuma ajiyewa ba sae da ta shanye ta ajiye a kunyace tana goge bakinta, bayan kusan minti biyar ta Mike tsaye ganin hnklinsa na kan textbuk din gabansa murya can kasa tace "ngd sir" sae a snn ya dago Kai yana kallonta yace "Welcm" sunkuyar da kai tayi tace "can I go" yace "yes but dnt ever come to my class absentminded again" a hnkli tace "OK sir" snn ta juya xata fita yace "gashi ki tafi da wnn," juyawa tayi ta ga yana mika mata cake din dake cikin foil paper, xata yi magana ya daure fuska yace "take dis!" karasowa tayi ta dan risina ta karba tayi masa gdya snn ta nufi kofa ta fita daga office din. A bakin lecture hall dinsu ta hadu da Maryam da wasu yan matan class dinsu, Maryam tace "ina kika je ina ta nemanki Afeefah" Afeefah tace "Dr Sharif ne ya kira ni" Kallon juna duka yan matan suka yi amma bbu Wanda yace komae, Maryam tace "wae to tunanin me kike a class ana lecture" Afeefah tace "ni ba tunani nake ba" tana Kai wa nn ta shiga class abunta. Daga masallaci Maryam da Afeefah suka nufi cafeteria, xaunawa suka yi inda suka saba xama Maryam ta gaida matan da taga sun kafa masu ido da alama yan 300lvl ne, bbu yabo bbu fallasa suka amsa ta, Afeefah kam xama tayi abunta Maryam ma ta xauna tace "Me xa a kawo maki?" Girgixa mata kai Afeefah tayi tace "ni a koshe nake" Maryam tace "me kika ci?" Afeefah tace "Dr Sharif ya bani coffee a office dinsa, kuma kin ga cake din nn ma shi ya ban, kawae ki siya drink sae ki sha da cake din." Maryam ta saki baki tana kallon Afeefah tace "da gske?" Afeefah xa tayi magana ta ga yan matan da suka samu a cafeteria tsaye kansu, daya daga cikinsu tace "dama mun xo maku kashedi ne a kan ku fita hanyar Dr Aliyu Sharif, idan kuma ba hka ba duk me ya sameku ku kuka siyan ma kan ku wllh wllh" daga Afeefah har Maryam sake baki suka yi suna kallonsu, Maryam tace "ikon Allah, to a kan wani hujja ko dalilin xa mu fita harkansa yana lecturer dinmu ku ma hka" Daya daga cikin yan matan tace "to idan ku kun cika yan halak ku ci gaba da mu'amala da shi wllh sae kunyi da kun sanin xuwan ku makarantar nn" Maryam ta mike a fusace tace "sae de kuyi da kun sanin xuwan ku bayero ba dae mu ba, har mu ance maku muna da lkcn gantalallu irin ku, mu ba abinda ya kawo mu ba knn, kila ma wnda kuke dan shi bae san Allah yyi ruwan ku a bayero ba yan wahala" da mamaki suka ce "mu kike gaya ma hka?" Maryam tace "yes!" mikewa Afeefah tayi har hawaye ya cika idonta tana kallon yan matan tace "don Allah don Annabi kuyi hkuri...." Turata Maryam tayi tace "kada Allah yasa su yi din mana" xage xage suka soma yi har ana neman dambe, Afeefah tuni ta fashe da kuka tana rokon Maryam su wuce, Xuwa ynxu duk an taru ana kallonsu, masu cafeterian ne suka ce duk su fita su je waje suyi kadda su korar masu customer, Afeefah ta ja Maryam da kyar suka fita da cafeterian suka nufi faculty dinsu Maryam na huci tace "ke daga yau Afeefah ki daina sa baki idan ina abu bbu ruwan ki, idan kuma kina jin kuka to ki dinga fita ko kuma ki matsa daga inda nake ki je kiyi kukan ki," Afeefah dae bata ce komae ba sae share hawayenta take.    Karfe uku saura ta ce ma Maryam da ta wani share ta a class tun bayan abinda ya faru a cafeteria xata wuce gida, Maryam ta ajiye littafin hannunta tace "baxa kiyi tutorial din bne?" Afeefah tace "um gida xan wuce" Maryam tace "ba tare ku ke tafiya da su Anty Jidda ba" Afeefah tace "na daina jiran su ynxu" Maryam tace "to shknn Allah kai mu gobe" Afeefah ta Mike ta dauki jakarta snn ta fita daga class din, a hanya ta hadu da Dr Sharif da alamar shi ma gidan xae wuce, ta kasa wuce sa bata gaishesa ba kmr munafuka kanta a kasa tace "ina yini" kallonta ya tsaya yi ta dago jin bae amsa ba kuma bae wuce ba, ya sauke idonsa kasa daga kallonta yace "y are yhu crying?" Wasu sabbin hawayen ne suka xubo mata lkci daya ta fashe da kuka, a dan tsawace yace "ba kya ji na ne?" Ganin student sun fara kallonsu yasa yace "follow me," snn ya bar wajen da sauri, ta shiga binsa tana hawaye har lkcn, motarsa ta ga ya nufa ya jingina jikin motar yana kallonta yace "answer my question" a hnkli tana wasa da fingers dinta muryarta na rawa tace "dama ni da Maryam ne mun je cafeteria sae wasu mata suka xo suka same mu wae daga yau kar mu sake kula ka, idan ba hka ba ni bn san me xa su mana ba, shine sae Maryam ta kula su suka fara fada shine..." Kasa karasawa tayi ta shiga rusa masa kuka kmr an aikota har da shessheka, kallonta kawae ya tsaya yi ta daga kai ita ma tana kallonsa tana ci gaba da kukanta, can ya dauke kai yace "kin san matan?" Girgixa masa kai tayi tana share hawayenta.

Eeshatullah  Goni 😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By *Ashmaad*

19.....

         Shiru Dr Sharif ya dan yi kmr me naxari snn daga kai yana kallonta yace "ina xa ki ynxu" A hnkli tace "gida" ya ce "yayyinki fa?" ta make kafada tace "ni baxan jira su ba" yace "OK cry no more, I will fish out those galz, su nawa ne?" Tana kallonsa tace "su biyu ne" yace "gud!" Yana kai wa nn ya xaga ya shiga motarsa ita kuma ta nufi main gate.   Da daddare Afeefah na xaune falo da yayyinta da su Sumayya suna kallo Abba ya shigo Aliyu na biye da shi a baya, duk suka yi masa sannu da xuwa ya nufi sama, Aliyu ya dawo kusa da Afeefah bayan ya amsa gaisuwar kannin nasa yana kallon idonta yace "Me aka maki" bata fuska tayi tace "a sch ne mana" yace "hado min coffee ki kawo min" yana kai wa nn ya nufi stairs, ta Mike ta je tayi abinda ya sa ta snn ta haura sama don kai masa coffee din, yana xaune yana waya ta karaso ta ajiye masa ta xauna tana kallonsa, yana gamawa ya ajiye wayar yace "Mami ce ko" girgixa masa kai tayi tace "a sch ne mana, wasu mata...." Shiru tayi da sauri ya daga kai yana kallonta yace "wasu Mata me?" Kmr xata yi kuka tace "su ke son min dariya a sch" harara ya watsa mata yace "shine kike masu kuka wawiya kawae, ke baki da bakin masu dariyar ne" hawaye cike idonta tace "ina masu ni ma ae" tsaki yyi ya dauki coffee dinsa ya soma sha, ta wara manyan idonta da ke kyalli da hawayen ciki tace "yayanmu ashe dama coffee na da ddi?" Ba tare da ya kalleta ba yace "da baki sani ba" tace "wllh ban sani ba sae da na 'dan dana daxu kuma har da madara ya sa min, yyi ddi ssae" cire cup din yyi daga bakinsa lkci daya yana kallonta yace "wa ya bakii?" Xaro ido tayi kmr warce ta tuna abu tana kallonsa a dan tsorace ta fara inda inda, ya ajiye cup din hannunsa ya murtuke fuskarsa yace "nace wa ya baki coffee," kuka ta fara yi tace "yayanmu siya fa muka yi ni da Maryam" tsawa ya daka mata yace "yaushe kika fara karya Afeefah? OK gobe xa ki kai ni inda ku ka siya coffee din" ta xaro ido a tsorace tace "wayyo yayanmu kayi hkuri, wani lecturan mu ne ya bani..." Tsit tayi ganin irin kallon da yake mata, ya mike ya xabga mata mari mai lfya yace "ki ka ce wa ya baki" kuka ta fashe da ya daura hannu lebbansa alamar tayi shiru, lkci daya ta hadiye kukan, fuskarsa a daure yace "wani lecturer ne wnn?" Ta hadiye sauran kukanta tace "A makaranta" ya kai mata wani marin a fusace yace "fita ki ban waje, doluwa kawae, " mikewa tayi da sauri ta toshe bakinta da hannunta ta fice daga dakin da gudu ta afka dakinsu ta xube gabansu Jiddah ta dinga rusa masu kuka, harkan gabansu duk suka ci gaba da yyi bbu Wanda ya kalleta bare ya ji me ya sa ta kuka sanin irin halinta. Ta gaji da kukanta ta Mike ta nufi gado ta kwanta lkci daya bacci ya dauketa.

Washegari da safe Afeefah ta je gaida Abba bayan tayi shirin sch kmr ynda suke yi duk safiya, xaune ta tadda duk yan gidan a falon Abba bnda Mami da ya Aliyu, ta xauna gefen su bayan ta gaishesa ya amsa fuskarsa a daure, Mami ce ta shigo snn ya Aliyu, Afeefah ta ki bari su hada ido da ya Aliyu, sae wasa da fingers dinta take, sunanta taji Abba ya kira, ta dago kai da sauri yace "Wani lecturer ne a sch kike xuwa office dinsa yake baki abu ki ci?" Xaro ido tayi a tsorace tana kallonsa, Abba ya daka mata tsawa "ba magana nake maki ba kike kallona hka, meye tsakanin ku, kuma a ina kika san shi? Kin mance doka na ne" Kuka ta fashe da tana kallon Aliyu da ya wani hade rae, Abba ya mike a fusace yace "au kuka xa ki yi min don kaniyar ki don ban sa an xane min ke ba?" Sunkuyar da kai tayi ta hadiye kukan da sauri, Abba yace "today shud b d first nd last day da za ki sake kula lecturer a sch, na hane ki da sake kula ko wani namiji a makaranta, hka kika ga yayyinki suna yi, to na sake jin hka sae nayi mugun Saba maki wllh, tashi ki ban waje sha shasha kawae" mikewa Afeefah tayi da sauri ta fice daga falon da gudu. Abba ya juya kansu Jiddah yace "ku kuma ban ga amfanin ku ba a tare, ku tashi ku ban waje" sum sum suka fice daga falon su ma.

Eeshatullah  Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By *Ashmaad*

Dedicated to my kawalliya romon jaa6a(khaleesat haiydar) 😘😘

20....

      Afeefah bata yi wani break din kirki ba tsabar kukan dake cin ta ga shi bbu daman yi, Mami da ya Aliyu na falo, bbu abinda take sae jujjuya Fork din hannunta, Da kyar ta iya yi ma Mami sallama don har wani rawa muryarta yake, ya Aliyu kam ko kallonsa bata yi ba, driver na barin gidan ta rushe masu da wani matsanancin kuka cikin mota, Driver yyi parkin da sauri yana kallonta da mmki yace "kai! me ya faru" tsaki su Jiddah suka yi suka ce "Da' alla baba mu je iskanci ne kawae" har suka isa makaranta bbu Wanda ya kalli inda take, Duk suka nufi faculty dinsu, ita ma ta nufi faculty dinta, Bakin lecture Hall ta ga Maryam tsaye suna magana da wasu yan ajinsu, Maryam ta saki baki tana kallonta har ta karaso snn tace "Ni kam kina bn mmki Afeefah, bbu ranan da xae wuce baxa ki yi kuka ba, kukan ma mara reason? Haba ki dinga maintain mana, ke fa ba yarinya bace don Allah ki bari, ni baxan boye maki ba gskya haushi kike ban, abu kadan kuka kmr wata yar shekara uku" tabe baki tayi ta ci gaba da xancenta da yan matan ajin, Afeefah tayi tsaki ta bar wajen ta koma karkashin bishiya tayi xamanta. Har lecturer su ta iso Afeefah bata shiga aji ba, yan ajinsu da dama sun yi mata mgna lecturer fa na class sae dae ta ce ta sani, Tun daga nesa ta hangosa yana tahowa, gabanta yyi mugun faduwa taji kmr ta tashi ta falla a guje amma ta kasa, wasa da hijab dinta ta shiga yi gabanta na faduwa, dago ido tayi suka yi ido hudu da shi, ta sunkuyar da kai da sauri, har ya wuceta bae ce komae ba ita ma bata gaishesa ba, mikewa tayi da sauri ta bar wajen kmr munafuka. Da yamma tana xaune cafeteria ita kadae amma ba wnda suka saba xuwa ba, kwata kwata ranan bata shiga lecture ba a cafeterian ta yini, ko Maryam bata san inda take ba, juyawa tayi jin student din cikin cafeterian na gaisuwa don ganin Wanda suke gaisar wa gabanta ne yyi mugun faduwa ganin sa da tayi ya shigo cafeteria, tayi saurin sunkuyar da kai ta jawo hijab dinta ta dan rufe fuskarta, kujerar dake kallon nata ta ga ya ja ya xauna, mikewa tayi da sauri xata bar wajen yace "if I shud slap yhu! Koma ki xauna" kallonsa ta tsaya yi ya watsa mata harara yace "sit" komawa tayi ta xauna ta sunkuyar da kanta, fuskarsa a daure yace "me ya hana ki shiga lectures yau?" Kin dago kai tayi bare ta basa amsa, waiter din dake cafeterian ne ya ajiye ma Dr Aliyu soft drink a table da pack din straw, ya xare straw daya snn ya bude chill coke din gabansa ya saka straw din yyi sip din kadan snn ya dago kai yana kallonta yace "Answer my question B4  i slap yhu" kin dago kanta tayi, a dan tsawace yace "Zainab!" Dago kanta tayi lkci daya hawayen da ke makale idonta ya gangaro, yyi mata mugun kallo yace "oh kuka kike min?" girgixa masa kai tayi ta share hawayen da sauri, ya hade rae yace "me ya hanaki shiga lecture yau" a hnkli kanta a kasa tace "an min fada a gida ne" jin yyi shiru bae ce komae ba yasa ta dago kai tana kallonsa, ta ga wani mugun kallo yake mata, ta dauke kai, a nutse yace "fadan me aka maki?" Shiru tayi bata ce komae ba, ta ji yace "Zainab!" Kallonsa tayi snn tace "Ni ma bn san me nayi ba" Maryam ce ta shigo cafeterian da alamar Afeefah take nema, hango hijab dinta tayi ta karasa table din da sauri tace "kin kyauta Afeefah daga na fadi maki gskya shine har da wani kin shiga lecture...." Harara Afeefah ta watsa mata tace "ehh ban shiga ba" tana kai wa nn ta mike ta fice daga cafeterian sae a snn Maryam ta lura da Dr Sharif da ya bi Afeefah da kallo, ta dan kirkiri murmushi tace "sir ashe kana nn, ina yini" yace "lfya lau" ta juya kmr munafuka ta fice daga cafeterian. Mikewa Dr Sharif yyi ya ciro kudi ya mika ma waiter din snn ya fita, parking space ya nufa ya shiga motarsa yyi reverse ya nufi main gate, tafiya kawae take tana share hawayen idonta taga mota ya tsaya daga kusa da ita, ya bude motar ya fito yana mata mugun kallo yace "yhu walked out of me ina maki magana koh?" Xaro ido tayi tace "Sir Maryam ce..." Dakatar da ita yyi yace "meet me at my office yanxun nn" yana kai wa nn ya bude motarsa ya shiga ya bar wajen.

Eeshatullah Goni 😘😘🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

21....

       A hnkli Afeefah ta tura kofa ta shigo bayan tayi sallama ta karasa kusa da table dinsa kanta a kasa tace "am here sir" jin bae ce komae ba yasa ta dago kai tana kallonsa, hararanta taga yana yi, yace "Sit" ba musu ta xauna tana kallonsa, yace "Me aka maki a gida?" A hnkli tace "yayanmu ne ya gaya ni da Abbanmu" kallonta yake yace "Me kika masa?" Girgixa masa kai tayi kmr xata yi kuka murya can kasa tace "wae don nace ka bani coffee" shiru yyi yana kallonta gnin hka yasa ta soma wasa da fingers dinta, "me yasa kika gaya masa na baki coffee?" Dago kai tayi ganin hawaye idonta yace "kar ki min kuka" gyada masa kai tayi ta mayar da hawayen snn tace "Dama yace in hado masa coffee ne da daddare shine da na kai masa daki nace masa ashe coffee yana da ddi ban sani ba sae yace eh mana, sae nace masa har da madara ka sa min....." Murmushin da taga yana yi yasa tayi shiru tana kallonsa, ya ce "ina jin ki" shiru tayi har lkcn, yace "go on!" Sunkuyar da kanta tayi tace "shine sae ya mareni, kuma ya gaya ni da Abbanmu ana ta min fada" muryarta na rawa ta kare maganan tana kallonsa, a hnkli ya daura fingers biyu kan lips dinsa yace "kar ki min kuka" ta gyada masa kai tare da hadiye kukan, murmushi ya kuma yi yace "meyasa kika gaya masa na baki coffee?" Girgixa masa kai tayi tace "ni ma ban sani ba" yace "beside gani nayi kina kallona ranan shi yasa na baki Zainab" xaro ido tayi  tace "sir ni ban kalle ka ba wllh" murmushi kawae yake ya jawo foil papern dake desk a gabansa ya warware ya dauki table knife yyi slicin cake din ciki ya soma ci a hnkli yace "ya sunan yayan naki?" Sauke idonta tayi daga kallonsa tace "Ya Aliyu!" Ya dan wara ido yace "uhhn Namesake dina ne knn" Bata ce komae ba, bayan kusan minti uku ta dago kai tana kallonsa jin bae ce komae ba, suka hada ido don kallonta yake tayi saurin sunkuyar da kanta, cake din gabansa ya dauka ya mika mata yace "Take" ta girgixa kai da sauri tace "Thnk yhu sir" hararanta yyi yace "Shine kuma kike kallona?" Kmr xata yi kuka tace "ni ban kalle ka ba wllh" a dan tsawace yace "C'mom take this" har wani rawa hannunta yake ta karbi cake din da yake mika mata, yace "Eat" tace "Sir...." Kallon da ta ga yana mata yasa ta kai cake din bakin ta shiga ci a hnkli yana kallonta, rabi ta ci tace "Sir na koshi wllh" ba tare da ya kalleta ba yace "In xubar kike nufi, yhu had beta finish it right away," kmr xata yi kuka ta karasa cin cake din ya mika mata table watern da ya fara sha, ta karba a hnkli ta bude ta sha snn ta ajiye sauran, wayar ta dake jaka ne ya soma vibrate ta bude jakar yana kallonta ta fiddo wayar, xaro ido tayi sae kuma ta mayar da wayar da sauri yace "feel free, pick yhur cal" girgixa masa kai tayi da ganinta kasa a tsorace take, a nutse yace "wa ke kira?" Da kyar ta iya cewa "Yayanmu" yace "To dauka mana" bude jakar ta ta dauko wayar da ya katse a lkcn, kuma kira aka yi, ta daga kai tana kallon Dr Aliyu kmr xata yi kuka, yyi murmushi yace "pick" daga kiran tayi ta kara a kunne tayi shiru, ya Aliyu yace "Baki gama fushin ba Afeefah" turo baki tayi tace "Eh" yar dariya yyi yace "Srry Angel, nayi laifi baxan sake ba...." Make kafada tayi ta fashe da kukan karya tace "bana so, kuma ni bbu ruwana da kai kar ka sake min magana bbu ruwana da kai" Kallonta kawae Dr Shariff yake, ya Aliyu yace "ohh Haba yar Kanwata, I said am srry, yhu caused everything" ta kuma saka kukan karya tace "ni ka kyaleni joor" lallashinta kawae ya Aliyu ke yi yana mata promises kala kala, lkci daya ta fashe da dariya tace "yhu Promised fa yayanmu" yace "Allah Kanwata I mean it" dariya take sosae tace "ohk byee na hkura" katse wayar tayi ta mayar cikin jakarta ta dago kai tana kallon Dr Aliyu da ya kafa mata ido, wani kunya ya rufeta ta rufe fuskarta da tafin hannunta da sauri tana yar dariya tace "Sirrr" murmushi yyi yana kallonta har lkcn, hkn yasa ta cusa kanta cikin Hijab dinta tana dariyar jin kunya.

Eeshatullah Goni😘😘
🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

Dedicated to all my fans.... Luv u all❤❤

  
22......

           Gajiya tayi da boye fuskarta ganin bae ce mata komae ba ta bude fuskar a hnkli ta mike ba tare da ta kallesa ba tace "Sir am goin home" Yace "ashe bayan kuka ma har da dariya kika iya hka?" Boye fuskarta ta kuma yi da sauri ta fara wani sabon dariyar kmr an aikota, murmushi yyi yana kallonta, can ya mike ya dauki makullansa ya fice daga office din ta bi bayansa. Ba tare da ta kallesa ba yana kulle office dinsa tace "Sae gobe sir" yace "OK Allah ya kai mu" Main gate ta nufa ta samu adai daita da xae kai ta har gida.   A falo ta samu ya Aliyu da Mami ta gaida Mami shi kuma ta 6alla masa harara xata haura sama Mami tace "ina su Jiddah" Tace "Mami sae shidda fa xa su gama lecture ni kuma tun uku na gama" Mami bata ce komae ba Afeefah ta haura sama, Aliyu ya dan saci kallon Mami snn ya Mike ya bi ta. Bedroom dinsu ya sameta ta bata fuska tace "ni ka tafi" Dariya yyi yace "ba kin ce kin hkura ba Kanwata" juya masa baya tayi yace "To ki shiriya mu fita yawo da daddare," tsalle ta doka ta rungumesa tace "Yeehhh thanks yayanmu, wllh na hkura" dariya yyi yace "toh ina jiran ki downstairs ki xo mu yi kallo," juyawa yyi ya fice daga dakin, ta shiga cire kayan jikinta snn ta fada bathroom don yin wanka.  Da daddare Ya Aliyu ya fita da ita kmr ynda yyi mata alkawari, yawo suka yi ssae snn ya biya da ita shoprite don siya mata ice-cream da kuma shopping da ta ce xata yi, Shopping ta fara yi duk abinda tasan tana bukata ta dinga diba yana tura mata trolleyn, bangaren Ice-cream suka nufa daga karshe bayan ta gama siyayyanta tace "yayanmu mu dan siya ma su Anty Jiddah da Sumayya kar su ji haushi na koh? Ka ga suna ta fushi da xa mu fita" Yace "to xa mu siya masu" ice-cream robobi Shiddah suka siya snn ta kuma sa shi ya siya mata Wanda xata sha a hanya aka sa mata scoop biyu na vanilla da chocolate, juyawa tayi da sauri ba tare da thinking twice ko akwae mutum a bayanta ba taji ta fada jikin mutum kusan rabin ice-cream din hannunta ya xube jikinsa, da sauri ta koma baya, ta xaro ido ganin duk ta juye masa ice-cream din ta daga kai tana kallonsa feelin guilty, sae kuma hkurin da take shirin fara basa ya makale ta kafa masa ido, murya can kasa tace "Sir!" Kallonta shi ma yake, ta cire dankwalin kanta da sauri ta shiga goge masa ice-cream din chest dinsa bayan ta dafa shoulder dinsa duk da ynda ya fi ta tsayi tana cewa "Am srry sir bn san.... Kayi hkuri plss sir" kallonta kawae Dr Shariff yake, kanwarsa ce ta bullo da trolley tana ganin abinda ke faruwa ta karaso da sauri tace "ya aka yi yaya, bata gani ne," Afeefah dake goge masa jikinsa har lkcn da dankwalinta tace "Mistake ne bn sani ba" kmr xata yi kuka ta kare maganar tana kallon yarinyar, Dai dai nn ya Aliyu ya karaso gun da trolley ya tsaya kallon Afeefah da mamaki yace "meye hka wat happened?" Kmr xata yi kuka tace "ban sani ba na buge sa yayanmu shine sae ice-cream ya xube jikinsa" Karasowa Aliyu yyi ya fixge dankwalin hannunta yana mata mugun kallo, snn ya karasa goge ma Dr Sharif jikinsa ya danka masa dankwalin ba tare da ya lura da na Afeefah bne fuskarsa a daure yace "srry" snn ya ja ta suka bar wajen, waigawa take tayi tana kallon Dr Sharif da ya bi su da kallo kafin su sha kwana ta daga masa hannu alamar _bye bye_ tare da yi masa murmushi, shi ma ya mayar mata, biyan kudin kayansu yyi yana janta har lkcn fuskarsa a daure suka fita ya tura ta cikin mota cikin tsawa yace "don kin xuba masa ice-cream shine xa ki kama gardi kina goge masa jiki? Kina da hnkli kuwa?" Girgixa masa kai kawae tayi, yyi tsaki ya xaga driver seat ya ja motar a fusace ya bar wajen. Sae da suka isa gida yyi parkin snn ya kamo hannunta a hnkli yace "am srry sweet sis, me yasa kike taba namiji" sunkuyar da kanta tayi bata ce komae ba, hkuri ya shiga bata don yyi mamakin rashin kukan da bata yi ba, daga karshe ta dan yi murmushi alamar ta hkura, shima murmushin ya sakar mata ya ja kumatunta yace "ko kefa yar Kanwata," a hnkli tace "dankwali na yayanmu" yace "yana ina?" Ta dan yi shiru snn tace "ka bar masa" wara manyan idonsa yyi yace "meyasa baki ce min naki bane? Ohh yi hkuri xan siya maki wani atamfar me kyau kin ji" murmushi tayi da ya bayyana beauty point dinta da ke gefen kumatunta na dama tace "thnk yayanmu" ya bude motar ya fita ya fiffito mata da kayanta ya kira su Jiddah su xo su kwashe.

Eeshatullah Goni😘😘🌸👩🏻  'Ya mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

23/24....
Da sallama Afeefah ta shigo office din ita kadae rike da coke din da straw ta karasa table dinsa ta ajiye tace "Sir ga shi" ba tare da ya kalleta ba yana ci gaba da danna wayarsa yace "Thnk yhu" ajiye masa change dinsa tayi ta nufi jakarta ta dauka xata fita ya dago da sauri yace "Ina maryam din?" Juyawa tayi tana kallonsa tace "tana waje tana jira na" yace "OK, ku baxa ku sha coke din ba" ta girgixa masa kai tace "Aa mun sha daxu" yace "OK" har ta isa kofa yace "Zainab!" Juyawa tayi tana kallonsa yace "Waye ku ka je shop rite da shi jiya?" Ta wara ido tace "Shine yayanmu ae" gyada mata kai yyi yana kallonta yace "Cousin brother koh" ta girgixa kai da sauri tana dariya tace "lah Abbanmu daya wllh fa Sir" shiru yyi yana kallonta snn ya gyada mata kai, ta juya ta fice daga office din.

Ana gobe xa su tafi mid semester break Afeefah ce xaune da su Maryam da Rukayya inda suka saba xama bayan sun fito daga lecture tana masu explaining wani topic a course dinsu BiOC 312 da suka ce ba su gane ba, Maryam sae kallonta take don bata taba tunanin Afeefah na da maida hnkli hka ba ka rantse kace lecturer ce ynda ta xage take fahimtar da su da turanci, duk ajin anyi xaton kuka ne kadae abinda ta fi iyawa, Muryar lecturen Course din suka ji a bayansu da alamar ya gama lecture da yan 200lvl yace "Ashe bayan kuka ma kina da kkri wajen karatu Zainabu" Afeefah ta rufe fuskarta da sauri da littafin hannunta tana dariya da yake sun dan saba da lecturan tana yawan ganinsa office din Dr Sharif ko a department wani lkcn, su Maryam suka fara dariya suna kallonta, shima yyi dariyan ya wuce.  Da yamma suna dawowa daga mosque Afeefah ta nufi cafeteria da Maryam suna tafe suna hira Maryam tace "kin ga yan matan nn basu sake xuwa gun mu ba" Afeefah tace "Allah ya taimake mu don ni tsoronsu ma nake, kila sun...." Maryam ta xabga mata harara tace "Da'alla, matsoraciya kawae to me suka isa su mana, ae Dr Sharif ya kirani a ranan ban san wnda ya gaya masa ba, muka je har department dinsu da shi na nuna su" Afeefah ta xaro ido tace "ba ki ji tsoro ba Maryam? To me ya ce masu" Maryam ta tabe baki tace "oho, kawae yace in tafi, nayi wucewa ta" drinks Maryam tayi masu orderin bayan sun xauna. Biyar saura suka fito daga cafeterian Afeefah tace "ni gida xan tafi Maryam, sae mun hadu next wkk, xan sha bacci wnn break din da muka samu" Maryam tace "wae meyasa kika daina jiransu Anty jidda, kuma fa Abdul na tutorial a class tun daxu kuma course din Dr sharif" Afeefah tace "sbda wani lkcin ina riga su gama lecture sae in ta jiransu har in gaji" Maryam tace "to mu shiga tutorial din" Afeefah tace "A'a ni baxan shiga ba xan yi karatuna a gida, byee" tana kai wa nn bata jira cewar Maryam ba ta kama hanyar main gate, Maryam ta tabe baki ta nufi Department don shiga tutorial, tafiya kawae Afeefah take ko rabin main gate din bata yi ba ta hango yan matan da suka samesu da Maryam a cafeteria ranan da kawayensu su kusan uku suna tafe suna hira da shewa. ta xaro ido a tsorace ganin tahowa suke ta inda take tafiya, rawa jikinta ya dau yi ta fara kalle kallen inda xata buya kan su iso inda take, wani cafe dake wajajen ta shige da gudu ta labe kmr munafuka xuciyarta na bugawa, bayan kusan minti Uku taji muryar matan a cafe din sun shigo da alamar xa suyi photocopy, saura kiris ta fashe da kukan tsoro ganin basu lura da ita ba yasa ta fice da gudu ta kama hanyar gate, mota taga ya ja burki gefenta, har xata falla a guje ta ga Dr Sharif ne, tsayawa tayi tana share hawayen fuskarta da sauri tana kalle kalle kmr munafuka don bata yi wani nisa da cafen ba, yana fitowa daga motar ya hade rae yana kallonta yace "Meyasa baki shiga tutorial ba?" Girgixa masa kai tayi muryarta na rawa tace "gida xan tafi" ya galla mata harara yace "kukan me kike?" Ganin xata fashe masa da kuka yasa ya daka mata tsawa ba shiri ta hadiye kukan har lkcn bata bar waige waigen da take ba ta ga ko yan matan sun fito, ya juya yana kallon inda take kallo, dae dae lkcn da yan matan suka fito daga cafen, bayansa ta nufa da sauri muryarta na rawa tace "Sirrr," kallon yan matan kawae yake su ma kallonsa suke lkci daya kuma duk suka dauke kai suka fara tafiya suna isa dai dai inda yake tsaye Afeefah na bayansa kmr munafuka suka gaishesa, bbu yabo bbu fallasa ya amsa suka ci gaba da tafiyarsu kmr sun hada baki suka juyo gaba daya suna kallon Afeefah sae kuma suka kwashe da dariya suka yi gaba da sauri, Afeefah ta fito daga bayansa tana share hawaye ya daka mata wani mugun tsawar da ya raxanata yace "kuka kike min?" ba shiri ta hadiye kukan tana girgixa masa Kai, ya bude mata front seat bata jira yace ta shiga ba ta shige da sauri, ya rufe motar ya xaga ya shiga maxaunin driver snn ya tada motar ya nufi main gate, hanyar jan bulo taga ya nufa da ita, ita dae sae wasa da fingers dinta take, "kina jina?" Dago kai tayi tana kallonsa ta mayar da kanta kasa da sauri ganin ynda ya hade rae,  "Seriously daga yau, i mean daga yau na kuma ganin kina kuka a sch xaki sha mamaki na, yhu re not a kid I c no reason xa ki dinga yi ma mutane kuka unnecessarily, kar in kuma ganin hawayen ki a sch" a dan tsawace ya kare maganan, ta gyada masa kai a hnkli, yace "kin ji ni da kyau kuwa?" Kai ta gyada masa nn ma, yace "to me nace?" a hnkli tace "kace kar in kuma kuka a sch" yace "good! Repeat after me" dago kai tayi tana kallonsa yace "ki ce, ke Zainab," murya can kasa tace "Ni Zainab," yace "kinyi alkawarin" nn ma a hnkli tace "nayi alkawarin," yace "baxa ki sake kuka a sch ba da ma ko ina!" Sunkuyar da kanta tayi ta maimaita abinda yace a hnkli, yace "yhu promised fa kika ce?" Kai ta gyada masa tace "yes sir" ya galla mata harara yace "da wani katon idonta a gurin" boye fuskarta tayi da tafin hannunta ta fara dariya a hnkli, dan murmushi yyi ya mayar da hnklinsa gaba daya kan tukin da yake, a hnkli dan kanta ta xame hannunta daga fuskarta. Nesa da gidansu ssae yyi parkin ya juya yana kallonta, ta dan wara ido tace "Sir dama kasan gidanmu?" Da sauri ta ba kanta answer tace "ohh Maryam ta taba xuwa da kai na manta" murmushi kawae yyi, tace "na gode sir" snn ta bude motar ta fice, "Zainab!" Taji ya kirata a nutse,  ta juya da sauri tana kallonsa, a hnkli yace "Read ur books, dnt sleep too much during d break, ur exam is around the corner, nd I will b conducting my last test on Tuesday" Kai ta gyada masa tace "OK sir xan yi karatu," kai ya gyada mata ta kulle masa motarsa ta nufi gate dinsu shi kuma yyi reverse ya bar anguwar, tsaye ta ga Ya Aliyu a gate da alamar shigowarta yake jira, xuciyarta ya kusa shigewa cikinta, cikin rawar Murya tace "yayanmu"

 Eeshatullah Goni😘😘🌸👩🏻 'Ya mace Kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

26.....
"Zainab wa ya ajiye ki a mota?" Afeefah da jikinta ke bari ganin yanayin yayan nata, cikin rawan murya tace "Wayyo yayanmu ni ban shiga mota....." Mari ya kai mata yana huci yace "Ni xa ki ma karya? I will so beat the hell out of yhu ynxun nn idan baki gaya min gskya ba, wa ya ajiye ki a mota nace?" A tsawace ya kare mgnr, Afeefah da har hawaye ya soma taruwa idonta ta tuno promise din da tayi ma Dr Sharif da sauri ta hadiye kukan, tana girgixa masa kai a hnkli tace "yayan Maryam ne ya xo daukar ta shine suka rage min hanya" bata san lkcn da karyar nn yyi formulatin kansa a bakinta ba, Aliyu da idonsa suka sauya launi ya fixgo hannunta ya nufi cikin gida da ita yana huci, dakin Mami ya nufa da ita, lkci daya duk ya xayyane ma Mami abinda ya gani da kuma abinda ta ce masa, Mami ta saki baki tana kallonta tace "wato ke kin xama me kunnan Kashi ko Zainab, bbu Wanda ya isa da ke knn a gidan nn, to wae ni hka kika ga yayyin ki na yi ne, wllh ka tafi da ita ka xaneta Aliyu, gobe idan ance ta shiga motar mutane gudu xata yi ta bar wajen" Afeefah dae kanta na kasa, Mami tayi mmki wae yau Afeefah aka sa gaba ana yi ma fada bbu ko digon hawaye abinda bata taba gani ba tunda ta haifeta, shi kansa Ya Aliyu ba karamin mmki yyi ba har ya mareta bata yi kuka ba, kofa ya nuna mata alamar ta fita, ta nufi kofan a sanyaye ta fita ta jira sa a corridor, dakinsa ya nufa da ita ya xaunar da ita gefen gadon yana kallonta fuskarsa a daure yace "me yasa baki jin magana Afeefah, baki da kudin mota ne xa ki shiga motar mutane?" Girgixa masa kai kawae tayi, ya ji tausayin ta ya dawo gefenta ya xauna yace "Haba yar Kanwata, ynxu kin daina jin maganata ko?" A hnkli tace "ina ji yayanmu" yace "to meyasa kike disobeying dina idan na hanaki abu" kanta a kasa tace "na daina" ya dan yi murmushinsa me kyau ya dago kanta yana kallon cikin idonta yace "yauwa princess dina" dan murmushi ita ma tayi tana kallonsa, ssae ya Aliyu yyi mmkin kukan da Afeefah bata yi ba yana mata fada, ya mike yace "go nd bath ki sauko ki ci abinci kinji" mikewa tayi ta gyada masa kai ta fita daga dakin ta tafi nasu.   Da misalin karfe goma na dare Afeefah ta fito daga wanka knn tana shirin kwanciya, su Jiddah gaba daya suna falo suna kallo, wayarta dake ajiye gefen gado yyi haske alamar ana kiranta don alwayz a cylnt wayar yake, karasawa tayi ta dauki wayar ta kafa ma new numbern dake kira ido tana tunanin waye, har sae da ya kusa katsewa snn ta daga a hnkli ta kara kunnenta, shiru taji na kusan second sha biyar har tana shirin katsewa taji anyi sallama, mamaki ne dauke fuskarta jin muryar namiji, da kyar ta iya gather din courage tace "Waye?" Yace "Baki amsa sallama ne?" Ta dan yi jim snn tayi saurin cewa "Srry, wrong number malam" tana kai wa nn ta fara kkrin katse wayar, "Wait Zainab!" still tayi jin ya kira sunanta, da kyar ta ce "A ina kasan ni?" A hnkli taji yace "Allah ne ya hada ni da ke" kuma kallon nmbr tayi da sauri snn ta mayar kunnenta tace "don Allah kayi hkuri wrong number ne ka kira" murmushi taji yyi yace "Wrong number kuma? Ba da Zainab Mahmoud Umar nake magana ba?" Xaro ido tayi jin ya kira full name dinta tace "Dan Allah ka rufa min asiri a ina ka samu nmbr na?" Yace "Allah ne ya bani" a tsorace tace "toh ni ba ni bace" bata jira cewarsa ba ta katse wayar snn ta kashe wayar gaba daya, jikinta na rawa ta kwanta ta shige bargo don ita dae tasan bata taba ba namiji lambarta.  Da Asuba ringing din wayarta ne ya tasheta daga bacci ta mike a firgice tana kallon wayar, wani kara ta saki da ya farkar da su Jiddah gaba daya snn ta fice daga dakin da gudu ta afka dakin ya Aliyu tana ihun sunansa, shi ma a firgice ya farka yana kallonta yace "me ya faru?" Bayansa ta labe tana kuka tace "yayanmu na kashe wayata kafin in kwanta wani aljani ya kunna min wlh" sake baki yyi yana kallonta aka bude kofar dakin ta fasa ihu, shi kansa sae da ya ji tsoron bude kofar, Mami ce ta shigo dakin a tsorace ita ma, sae ga Adnaan ma ya shigo da sauri, su Jiddah ma a rude suka shigo dakin, duk suka tsaya kallonta, Abba dake tsaye bakin kofar duk suka ba hanya ya shigo dakin yana Kallon Afeefah da mamaki yace "me ya faru Zainab?" Kuka ta fashe da ta fito daga bayan ya Aliyu da sauri ta nufi gun Abba tace "Abba ka ga na kashe wayata jiya da daddare kafin in kwanta kawae ina jin aljani ne ya kunna min ya fara ringing ina bacci, wllh Na kashe kafin in kwanta" cikin matsanancin kuka ta kare maganan, su Jiddah suka kwashe da dariya har da kyakyatawa, Abba ya daka masu tsawa, Sadiya tace "Abba ni ce fa na kunna xanyi browsing jiya da daddare bn da data" dariya ssae su Jiddah suke suna kallon Afeefah, Ya Aliyu ya daka masu tsawa yace "don me xa ku kunna mata waya, wawayen yara kawae" juyawa Abba yyi  tsaki Adnaan yyi yana hararan Afeefah ya fice daga dakin ransa a bace, Mami ta yi kwafa ita ma ranta a bace tace "nasan maganin ki, ba dae ke yarinya bace xa ki tada mutanen gida da ihu, xa ki sha mamaki na" tana kai wa nn ta juya ta fice daga dakin ita ma, su Jiddah suka kuma kwashe wa da dariya, ya Aliyu ya dauki filo ya jefa masu a fusace snn ya Mike da sauri, da gudu suka fice daga dakin, ya juya yana kallon Afeefah ya galla mata harara yace "fita ki ban waje da'alla" mikewa tayi ta fice daga dakin a sanyaye.

Ees
hatullah Goni😘😘


[5/22, 07:56] Umar Dalha: Ya mace kyautar Allah
A true life love story

By Ashmaad

27__28
Afeefah ne xaune daki ita da Sadiya, ita tana karanta handouts dinta sadiya kuma na kwance tana danna wayarta, Mami ta shigo dakin tace "wae me ku ke yi ne? Ina Jiddah? Ku fito ku daura girkin rana don bbu yar da xan ma girki yau ta ci ku fito ku shiga kitchen" tana kai wa nn ta juya ta fita daga dakin, Afeefah ta ajiye handout din hannunta da sauri ta kwanta tare da lumshe ido kmr me bacci, Sadiya tace "ehh kya ma bude idon ne yarinya, sannun ki da wayo" tana kai wa nn ta fice, Afeefah ta kuma gyara kwanciya kmr me bacci, Jiddah ce ta shigo dakin bayan kusan minti biyar tace "ke Afeefah baxa ki fito mu shiga kitchen bne" Shiru Afeefah tayi kmr me baccin gske, Jiddah ta juya ta fice, Mami ce ta shigo dakin a tsawace tace "Zainab!" Mikewa xaune tayi da sauri tana murxa ido kmr xata yi kuka tace "Mami ni bacci..." Bayi ta shige da gudu ta kulle tun kan Mami ta karaso ganin ta yo kanta, Muryar Adnaan taji a dakin alamar Mami taje ta kirasa yana cewa "baxa ki fito ba sae na bude kofar nn, wa kika ajiye xae maki girki a gidan nn, ke baki da aiki sae dae a baki ki ci ki addabi mutane da kukan bnxa koh" murguda baki tayi kmr yana ganinta taki bude kofar, gate taji an bude downstairs ta washe hakora sanin ya Aliyu ne ya shigo, lkci daya ta saki kukan karya, Adnaan ya bude baki yana kallon kofar hka ma su Jiddah dake bakin kofar dakin a tsaye suna jiran fitowarta, muryar Aliyu su ka ji a corridor din rooms din yace "me ya faru?" Jiddah ta tabe baki tace "kaga yayanmu Mami ce fa tace mu je muyi girki shine ta shige bayi ta kulle" daga cikin bayin  Afeefah tace "yayanmu ka ga fa karatu nake xa muyi test Monday" kmr xata yi kuka ta kare maganar, Aliyu ya watsa masu harara yace "mutane nawa xa suyi girkin? Ina su Sumayya?" Sadiya ta bata fuska tace "ba suna sch ba su" ya kuma watsa masu harara yace "ku biyu baxa ku iya girkin ba sae kace masu girkin gidan bikin, common get lost my frnd" Muryar Mami suka ji tana cewa "ka ga Aliyu ka fita idona bana son kana min hka a gidan nn ita wacece da baxata shiga kitchen ayi girki da ita ba, ta fi wani ne a gidan nn, ko idan ta tafi gidan mijinta ni xan bi ta ina mata girki?" Murmushi Aliyu yyi yace "sae mijin ya yafe mata girkin Mami," wani harara ta balla masa tace "Ka fita harkana fa, kuma ta fito idan ba hka ba in sa Adnaan ya daure min ita yyi mata shegen bugu" Juyawa Aliyu yyi yana hararan Adnaan, Adnaan ya fice daga dakin kmr xae tashi sama, Aliyu ya juya yana kallonsu Jiddah yace "ku bar dakin nn kar in taka ku" ficewa suka yi da sauri, Mami tayi kwafa ita ma ta fice tana cewa ta fito ta samesu kitchen idan ba hka ba sae dae ta ci bbu yau a gidan nn. Suna fita Afeefah ta bude kofar bayin, ta fito tana turo baki, ya Aliyu yyi murmushi ya kama hannunta ya nufi dakinsa da ita, har aka gama girkin rana Afeefah bata fita ba, Mami ta kwashe rabonta ta kara ma mai gadi Jiddah ta kai mashi, sadiya na kai ma ya Aliyu nasa a daki yace "Na Afeefah fa?" Tace "ina jin yana kitchen" yace "to dauko Mata," kai ta gyada masa ta fice duk da tasan bata da rabo, sae da ta isa falo ta fara dariya, ganin sadiya bata dawo ba yasa yace taje ta dauko abincin ta a kitchen da kyar ta yarda ta fita wae Mami xata doketa, tana shiga kitchen taga bbu komae an ma wanke tukunyar, ta koma sama kmr munafuka tace "sun cinye yayanmu" murmushi yyi yace "je dauko spoon ki xo mu ci nawa," kitchen ta koma ta dauko spoon suka ci a tare. Da yamma tana kwance dakin ya Aliyu tana kallo shi kuma yana dakin Mami wayarta ya soma ring mikewa tayi xaune ta dauki wayar gabanta na faduwa, wnn nmbr jiyan nn ne dae, sau uku yana kiranta yau bata dauka ba, mikewa tsaye tayi ta nufi dakinsu da gudu ta mika ma Jiddah wayar tace "Aunty Jiddah ki daga ki tambayi waye don Allah" karban wayar tayi tana kallon nmbr snn ta daga tayi shiru, jin anyi sallama yasa tace "wa ke magana wae," "ba da ke nake son magana ba, mika ma Zainab wayar" kmr munafuka ta mika ma Afeefah wayar. Afeefah tace "wae waye yace maki" Jiddah tace "oho" kara wayar a kunnenta tayi ta hade rae yace "Hello" tace "ina jin ka?" Murmushi yyi jin ynda ta amsa mashi yace "Me yasa kika ba yayarki wayar, kina tsorona ne?" Girgixa kai tayi tace "sbda me xan ji tsoron ka, ae Allah shine abun tsoro?" Yace "yea gskya ne," ta hade rae tace "kar ka kuma kiran layina ni ban san ka ba" yace "amma ni na sanki" a fusace tace "a ina ka san ni?" Cikin sanyin murya yace "nasan ki a bayero da kuma jan bulo" xaro ido tayi da mmki amma ta kasa cewa komae, yace "are yhu there?" Tsaki tayi tace "toh ni ban san ka ba kada ka kuma kiran layi na" katse wayar tayi ta jefar kan gado, Jiddah tace "wllh ki daina irin hka, baki san ko wani irin mutum bne kawae yaje ya cuce ki a bnxa, gwara ki bi sa a hnkli ku rabu lfya" Afeefah kmr xata yi kuka tace "to ni ya xan yi, bace kada ya kuma kirana ya ki ji" Jiddah tace "a hnkli xaki bi sa har ya rabu da ke, amma kar ki masa wlknci ko ki gaya masa bakar magana baki san wani irin mutum bne shi, baki kuma san meye a xuciyarsa ba, Afeefah ta bata fuska tace "wayyo na shiga uku to ina ya samu nmbrna Anty Jiddah?" Jiddah tace "oho ta ya xan sani nima" Afeefah tace "to in gaya ma yayanmu?" Da sauri Jiddah tace "ke! Gaya masa to tunda baki sa hnkli, so kike ya kirasa kawae ya xaxxagesa ki ja ma kanki" Afeefah tace "to to baxan gaya masa ba ba ruwana" fice wa Jiddah tayi daga dakin da sauri jin Mami na kiranta Afeefah ta xauna kan gado a sanyaye gabanta na faduwa, to waye wnn mutumin kuma, da daddare tana dan dube dubenta a wtspp Msge ya shigo da wani sabon nmbr, kura ma nmbr ido tayi lkci daya ta gane na me kiranta ne, gabanta na faduwa ta bude Msge din tana kallon sallamar da yyi mata, dakewa tayi ta amsa ko Allah xae taimaketa ya gaya mata inda ya Santa, bude Dp dinsa tayi da sauri tayi don ganin meye a kai, taga wata kyakkyawar yarinya rike da cake me kyau alamar birthday tayi, kallon yarinyar kawae take don gani take kmr ta taba ganinta amma ta rasa a ina, can ta fita taga bae mata reply ba still, kin sauka tayi tana jiran reply din, har bayan kusan minti takwas snn reply ya shigo, "ba ki yi bacci ba? Yhu re suppose to b readin ur book fa, who are yhu chattin with this late?" turo baki tayi ta mayar masa da cewa "Don Allah where did yhu get my contact frm, don Allah na ce" sae bayan kusan minti biyar reply ya shigo, "Go offline now!" Tsaki ta dan yi tana mmkin irin command din kmr ta san shi, reply ta mayar masa tace "ba ka ma Allah knn?" Lkci daya ya mata reply da cewa "to wa ke xan ma idan ban ma Allah ba, common go offline my frnd, idan baxa kiyi karatu ba ki kwanta kiyi bacci nd stop wasting ur tym here" ji tayi kmr ta saka kuka don takaici, gashi tana tsoron masa musu da ta tuno maganganun Jiddah,  "OK" kadae ta mayar masa snn ta sauka ta kashe data ta jefar da wayar gefenta tayi kwanciyarta.  Washegari kmr jiya vibration din wayar ta ne ya tasheta, ta jawo wayar da kyar tana kallon screen, din ta wara ido da sauri ganin lambar, samun kanta tayi da dagawa daga daya bangaren taji yace "almost tym for sallat baccin ya isa hka Madam" takaici ne ya isheta cikin bacin rae tace "to Ca nayi maka bbu masu tashi na ne a gidan mu" a nutse yace "ban ji ba, me kika ce" tsoro ne ya kamata tace "Ca nayi nagode, ynxu xan tashi" yace "OK" snn ya katse wayar. Da safe suna xaune dinnin suna breakfast, da ke ranan Saturday ne har da Adnaan da ya Aliyu Mami ce kadae bata dinnin din, Sumayya tace "ya Aliyu wnn hutun ka dde sosae" Afeefah ta galla mata harara tace "just two wk shine xa ki ce ya dde...." Wayarta da ke vibrate ne yasa tayi shiru tana kallon screen din wayar, ta dago kai tana kallon Jiddah da ta tabe baki ta ci gaba da shan tean ta, mikewa tayi ta nufi stairs da sauri, ya Aliyu ya bi ta da kallo, dakinsu ta shiga ta daga kiran kan ya katse ta kara a kunne, "Ae nayi xaton baxa ki daga ba" murguda baki tayi kmr yana ganinta ta ki cewa komae, "Zainab!" Ta amsa da "Na'am," yace "Gud mrnin" da kyar ta iya mayar masa da gaisuwar, yace "kinyi breakfast," girgixa masa kai tayi tace "shi nake yi" yace "okk srry, sae anjima" ji tayi an bude kofar dakin ta katse wayar da sauri ta juya tana kallon ya Aliyu, yace "wa ya kira ki?" Kame kame ta soma yi tace "yayanmu, kaga dama yayanmu Maryam kawata ce ta kirani," a nutse yace "karya kike, tell me the truth wa ya kira ki" muryarta na rawa tace "Ita ce yayanmu" ya fi minti biyar yana tsaye yana kallonta snn ya fice daga dakin, ta sulale kan gado ta xauna tare da sauke ajiyar xuciya, hka ta karashi mid break a gida a kullum xa a kirata sau hudu sau biyar kuma bata kin dagawa sbda abinda Jiddah ta gaya mata sae dae har lkcn ya ki gaya mata waye shi, kiri kiri ta daina hawa wtspp sbda shi don da ta hau xae ce ta sauka barin da nyt, gashi bata iya masa musu. Ran Monday da yamma ya Aliyu ya kare hutunsa ya kama hanyar lagos, Washegari Tuesday kusan a tare suka shigo sch da Dr Sharif, Afeefah ta sunkuyar da kai bayan su Jiddah sun nufi department dinsu, har sae da ya karaso inda take snn ta gaishesa, ya amsa va tare da ya kalleta ba ya nufi office dinsa. Har ya dan yi nisa ya juya yana kallonta yace "come, xo ki gyara min office" kmr munafuka ta bi bayansa ya bude office din suka shiga, yace "Just 10 mins ki gama gyara min office kafin in dawo" yana kai wa nn ya fita ta fara abinda ya sa, har ta gama bae dawo ba, ta gyara masa kan table dinsa ta jera masa duka buks dinsa gu daya, snn ta nemi guri ta xauna, har kusan takwas da rabi bata gan shi ba gashi suna sa lecture, taji kmr tayi kuka, sae kusan Karfe tara da rabi ya shigo yana kallonta yace "srry na je clinic ne, you've missed ur lecture koh?" Hade rae tayi bata ce komae ba ya karaso ya xauna yace "Wani lecture ku ke da shi" kanta a kasa ta gaya masa yace "to fiddo littafin kiyi karatu" mikewa tayi yace "ina xa ki?" Tace "xan fita in je inyi" yace "sit, kiyi a nn wajen" komawa tayi ta xauna kmr xata yi kuka snn ta fiddo littafin, shi dae sae kallonta yake ta farin glass din idonsa, can bayan minti kusan bakwae ta saci kallonsa taga idonsa na kan wani littafi, ta sunkuyar da kanta, bude kofar aka yi aka shigo da sallama Afeefah ta kafa ma yarinyar ido, yarinyar ta karasa kan table din tana cewa "yaya don Allah ka xo kayi ma baba sanusi magana, ka ji wae baxae kai ni ba yawo nake son xuwa" kallonta kawae yake ta ajiye basket din hannunta ta marairaice, Ya ajiye pen din hannunsa yace "Ummi ta sa ni ne" tace "ta sani mana, kawae shi sae ya dinga min abinda ya ga dama," mikewa Dr Shariff yyi yace "mu je" yarinyar tayi gaba yana biye da ita a baya, Afeefah ta bi su da kallo snn ta fiddo wayarta da sauri ta duba Dp din mutumi me kiranta taga hoton yarinyar ce a kai, duk sae tayi confuse tana tunanin to ko Dr Sharif ne ke kiranta, amma ae bae da nmbr ta, dubara ce ta xo mata tayi dailin nmbr dake kiranta, cikin second biyar wayar Dr Sharif da ke kan table ya soma ring, still tayi tana kallon table din, jiki ba kwari xata karasa table din ya shigo office din, juyowa tayi da sauri, yana kallonta yace "kina neman abu ne" girgixa masa kai tayi a daburce tayi saurin katse kiran da take masa, ya karasa table din yana kallon wayarsa murmusi dauke fuskarsa yace "lfya kike kirana" sunkuyar da kai tayi a hnkli tace "Sirr," Karasowa gabanta yyi yana kallon fuskarta yace "ya aka yi" kin bari su hada ido tayi murya can kasa tace "kayi hkuri ban san kai bne ba" murmushi yyi yace "to ynxu kin sani koh?" Juya masa baya tayi da sauri ta rufe fuskarta, ya nufi kujera ya xauna ya jawo basket din da Kanwarsa ta kawo masa ya shiga hada coffee, Ita dae har lkcn bata juyo ba, can ta nufi kofa tace "Na tafi Sir" a nutse yace "Zainab!" Juyowa tayi tana kallonsa snn ta karasa table din tace "gani sir" kujera ya nuna mata ta xauna snn ya mika mata mug din coffee. Girgixa masa kai tayi kanta a kasa tace "Ngd sir" jin bae ce komae ba yasa ta dago kanta a hnkli ta ga kallonta yake, sauke idonsa yyi daga kallon nata ya ajiye mata gabanta yace "je ki xubar a waje to" murmushi tayi ta dauki mug din a hnkli ta kai bakinta, rabi ta sha ta ajiye ba tare da ta kallesa ba tace "na koshi Sir" bae ce mata komae ba ta mike kanta a kasa tace "Sir I want to go nd read for test" yace "OK" snn ta fice daga office din. Ana gama sllhn Azahar Afeefah ta nufi lecture hall dinsu da Maryam, Maryam ta xauna kujerar gaba Afeefah tace "ke test fa xa muyi, mu koma baya" Maryam ta xaro ido tace "wani test?" Afeefah tace "na Dr Sharif mana" harara Maryam tayi Mata tace "ke wa ya gaya maki" Afeefah tayi shiru da dan mmki tana kallonta, sae a snn ta tuna ashe fa ita kadae ya gaya ma, "wllh nayi xaton kin sani, kuma bamu hadu yau bne da na gaya maki" Maryam tace "kin kyauta ae, da ni ce da na kira ki" bata jira cewar Afeefah ba ta nufi seat a baya, Afeefah ta bi bayanta sanin bata kyauta mata ba, gefenta ta xauna ta marairaice tana bata hkuri, Dr Sharif ya shigo hall din, tsit kke jin hall din bayan minti daya kowa yyi settle down, Dr Sharif yace "I will b conducting my last test today, hope yhu all are ready" kallonsa students suke da mamaki, bae damu da hka ba ya bukaci duk su fito da jakansu da any material da suka san is nt proper to b with dem while writtin his test, mikewa Afeefah tayi ta karbi jakar maryam da nata bayan sun dauki pen da takardar sa za suyi test din ta nufi front din hall din ta ajiye, hada ido suka yi ta dauke kai da sauri ta bar wajen ya bi ta da kallo, dictating questions din yyi masu snn ya basu time yace "this my last test, any one dat misbehaves I will cancel all the test he has done so far, I strictly warn yhu once more to respect ur selves"  tsayuwarsa yyi bakin kofa yana danna wayarsa, bayan minti goma Afeefah ta juya tana kallon Maryam ta ga guda biyu kadae tayi ta ajiye pen, kallon Dr Sharif Afeefah tayi taga wayarsa yake danna wa, murya can kasa tace "kawo in rubuta maki 2 nd 4 a bayan paper da pencil sae ki goge da eraser" Ganin maryam bata tanka ta ba yasa ta mika mata papern nata gaba daya tace to gashi ki kwafa, nn ma bata ce komae ba, hkn yasa ta daga kai tana kallonsa ta ga kallonta yake, ajiye takardarta tayi da sauri, Dr Sharif yace "stand up" a hnkli kmr me shirin kuka tace "am srry sir" wani kallo ya watsa mata ba shiri ta mike ya nuna mata kofa alamar ta xo ta fita, kmr xata yi kuka ta nufi gaban class din tace "sir plss am srry i...." Tsawa ya daka mata yace "out!" Jakarta ta dauka ta fice daga class din ta nufi main gate, ta rasa dalilin da yasa bata yi kuka ba, cukuikuye takardar test din nata tayi ta jefar snn ta tsaida adai daita sahu ta hau ta tafi gida abunta.

Eeshatullah Goni😘😘

[5/22, 07:56] Umar Dalha: Ya mace kyautar Allah
A true life love story
By Ashmaad
29.....
Mami na kitchen Afeefah ta shigo gida, Mami
tace "Har kun tashi?" Afeefah tace "ehh," snn ta
gaisheta ta nufi sama, kwanciyarta tayi bayan ta
jefa jakarta kan gado, nan da nan bacci ya
dauketa, vibration din wayarta da ke jakarta ne
ya farkar da ita ta mike xaune tana mitsika ido ta
jawo jakarta ta bude ta ciro wayar, tana kallon
me kiran nata, Nmbr Dr Sharif ne, ta yi tsaki ta
ajiye wayar ta koma ta kwanta. Da daddare tana
gugan Hijabbanta wayar ta ya fara vibrate ta
dauka tana kallon me kiran taga Nmbr Dr Sharif
ne still, sae da ya kusa katsewa snn ta daga, ta
kara a kunne tayi shiru, "kin ga dama knn" nn ma
shiru tayi masa, yace "Zainab!" Kin amsawa tayi
se da ya kuma kiranta tace "Na'am" hade da
murguda baki, "me yasa na kira ki daxu ba ki
daga ba" a takaice tace "bacci nake" yace "koh"
shiru tayi masa, ya dan yi murmushi yace "yhu
will explain dat tomorrow," katse kiran yyi, ta ja
dogon tsaki ta ajiye wayarta ta ci gaba da abinda
take. Tun daga ranan Afeefah ta soma wasan
yar buya da Dr Sharif da ta gansa xata gudu ta
canxa hanya idan ya kira ta ki dagawa, duk inda
tasan xae ganta daina xama tayi a gun, in suna
da lecture dinsa to ranan da wuri xata wuce gida,
masallaci ma Dena xuwa Wanda xa su hadu tayi,
sbda shi ta goge wtspp a wayarta, sae dae fa
ynxu kukan ta ya ragu ssae har aka dinga
Mamakin hka a gida, sau da yawa Maryam kan
tambayeta wae me ya hadata da Dr Sharif take
gudu idan ta gansa, sae dae tace bbu komae,
ana hka suka fara Shirye shiryen exams, ana
saura sati daya exams dinsu Afeefah na xaune
gaban department dinsu da su Maryam an gama
tsula ruwa knn, duk ta sakankance ranan dr
Sharif bae xo ba don bata ga motarsa a parkin
space ba kawae ta hangosa yana tahowa da
wani student da alamar lecture ya fito, mikewa
tayi da sauri ba tare da ta lura da wani katon
dutse dake gefenta ba xata falla a guje ta buge
kafa da dutsen sae ga ta kasa cikin ruwa, lkci
daya ta fasa ihu uwa wata jaririya tana cewa
wayyo kafarta, su maryam tuni suka mike a rude,
Maryam ta fara kkrin dagota amma ta kasa don
kin tashi tayi, Dr Sharif ya karaso gun da sauri
shi ya dagota ta fashe da wani matsanancin
kuka tana cewa wayyo kafarta, office dinsa ya
nufa da ita ya sa ta xauna kan kujera har lkcn
tana kuka, yana mata mugun kallo yace "ni
dodonki ne da xaki dinga gudu idan kin gan ni
Zainab? An ce maki ina da lkcn ki, listen daga
yau kika kuma gudu idan ki ka gan ni, I will make
yhu spell doom" kuka kawae take tana yarfe
hannunta, a dan tsawace yace "pull off dat hijab
my frnd" tana kuka ta fara kkrin cire hijab din
don duk ruwa ne da datti, yyi tsaki ya mike ya
nufi first aid box dinsa ya dauko ya dawo
gabanta ya durkusa yana kallon kafarta da ke jini
amma ya kasa taba kafan, yace "ina ke maki
ciwo?" Ankle dinta da toes ta nuna masa da
kneel, ya rasa ynda xae ce ta daga skirt din ma,
kawae ya Mike ya nufi table ya dauki wayarsa,
wata nurse ya kira tana dagawa yace "kina duty
ne pls farida" ta amsa masa da tana gida, yace
"OK plss ki xo Buk ynxu, over to my office wata
student dina ce taji ciwo xa kiyi mata dressing"
tace ga ta nn xuwa, yace "olryt tnxx" snn ya
katse wayar, kanwarsa teemah ya kira yace
"Fatima plss ki taho sch ynxu da spare hijab din
ki" bae amsa tambayoyin da take jefa masa va
yace "just come over" snn ya katse kiran ya
dawo kusa da Afeefah dake hawaye har lkcn, ya
daure fuska yace "srry" kae kawae ta gyada
masa a hnkli ba tare da ta kallesa ba, yana tsaye
kanta har Nurse Farida ta shigo office dinsa da
sallama yyi welcoming dinta, Nurse Farida ta
duka tana kallon kafar Afeefah yace "garin ya
hka" Dr Shariff yace "she's runnin ne" yar dariya
Farida tayi snn ta shiga fiddo kayan da xata
gyara mata kafar a first aid box, yace "ki duba
mata ankle dinta ma its hurting her" kuka
Afeefah ta fara ganin matar ta tsoma cotton
wool tace "na shiga uku sir kace ta min a hnkli
xae min xafi" harara ya balla mata yace "Naki"
da kyar ta bari nurse Farida ta wanke mata kafar
tana kuka, ya fita don bata waje ta duba mata
knee dinta, nurse Farida ta ga gurjewa kawae
tayi shima ta wanke mata snn tace "to sannu an
gama yan mata" Afeefah ta share hawayenta ta
mike xata sa hijab dinta ta ji ta kasa tsayuwa da
toes dinta ta koma ta xauna da sauri tace "xafi"
matar ta kuma duba kafar tace "kin yi targade
knn" kuka ssae Afeefah ta dinga yi tana yarfe
hannu, nurse din ta fita ta kira Dr Sharif tace
"Doctor tayi targade ne fa" kallon kafar kawae
yake snn ya karasa ya duka kusa da ita yace
"Sae an kai ki asibiti knn" Afeefah ta fashe da
kuka tace "Sir ni ba sosae fa yake min ciwo ba"
nurse Farida tace "Haba Dr ka gyara mata mana
ba sae anje asibiti ba" girgixa kai yyi yace "su
tafi asibiti dai" Dubu daya ya ba ma nurse din
tayi transport bayan yyi mata godiya ta wuce,
tana fita Fateema ta shigo, ledan hannunta ya
karba ya ciro hijab din ciki ya mika ma Afeefah,
ta karba kanta a kasa, Fatima tace "Yaya me ya
sameta" yace "gudu take ta fada cikin ruwa"
Fatima tace "eyya sannu" kasa dago kai Afeefah
tayi, Dr Sharif yace "yhu can go, ko ba tare da
driver kike ba," sallama tayi masa ta fita daga
office din, ya kalli Afeefah yace "tashi in yi
dropping din ki a gida, sae ki fadi kinyi targade a
kai ki clinic" mikewa tayi ta dauki hijab dinta ta
linke snn ya fita daga office din bayan ya dauki
car key dinsa ta bi bayansa tana dingishi, har
kofar gidansu ya ajiyeta, kanta a kasa tace "ngd
sir" snn ta bude motar ta fita ta nufi gate da kyar
sae kuma ta tsaya tana yarfe hannu, Dr Sharif ya
fito yana kallonta yace "ya aka yi?" Durkushewa
wajen tayi Cikin kuka tace "ni baxan iya tafiya ba
kuma ciwo kafata ke min" xae yi magana aka
bude gate dinsu, Mami ta fito da Rahamah,
Afeefah ta mike da sauri, Mami da bata ma kula
da Dr Sharif ba ta bude baki tace "meye hka
Zainab" kuka ta saka tace "Mami faduwa nayi a
cikin ruwa a makaranta ynxu gashi bn iya tafiya
sosae ba, shine ya dawo dani gida, ina jin kafar
ya karye ne" Rahmah ta juya ta fashe da dariya,
Mami ta hade rae tace "ke mahaukaciya ce da
xa ki fada cikin ruwa Zainab," ta girgixa ma
Mami kai tana hawaye, sae a snn Mami ta kalli
Dr Sharif, kansa a kasa ya gaisheta ta amsa tare
da cewa "mun gode bawan Allah" Afeefah ta
karbe da sauri tace "kuma makarantar mu daya
fa, shine ya kira aka sa min spirit da magani"
tana kai wa nn ta nufi cikin gida da kyar tana
dingishi, godiya Mami ta kara masa tace baxa ka
shiga daga ciki ba, dan murmushi yyi yace "A'a
mama, ngd" tace "To Allah saka da alkhairi"
sallama yyi mata ya shiga motarsa ita kuma suka
koma cikin gida da Rahmah don dama kasuwa
xata rakata ynxu kuma bbu maganar xuwa
kasuwan. Da daddare Afeefah na kwance daki
bayan Mami tasa Adnaan ya siyo mata
mugunguna a pharmacy ta sha kiran Dr Shariff
ya shigo wayarta, jawo wayar tayi ta daga a dan
kunyace tayi shiru, cikin sanyin murya yace "ya
kafar Zainab?" A hnkli tace "da sauki," yace "kun
je asibiti?" Tace "um um ni nace bna so," yace
"to ae sae an ja maki kafar xae daina," tace "ni
bana so ya dan daina" shiru ya dan yi snn yace
"in kawo maki fruits xa ki sha," shiru tayi bata ce
komae ba, yace "Zainab!" Tace "umm xan sha"
yace "mama xata bari ki fito?" Nn ma ta dan yi
shiru snn a hnkli tace "kila."
Eeshatullah Goni
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

 A true life love story

 By Ashmaad

30......
Bayan minti sha biyar Jiddah ta shigo dakin tana kallon Afeefah tace "ke ana neman ki downstairs," Afeefah ta mike xaune tace "ni?" Tsaki Jiddah tayi tace "A'a ni" snn ta fice daga dakin, Afeefah ta mike tana kallon kafarta da ke mata ciwo har lkcn, kasa taka kafar tayi don wani shegen ciwon da taji yana mata, da kyar tana dingisawa ta fita daga dakin ta sauka kasa, xaune ta ga yarinyar a falo Mami ma na xaune falon da Adnaan, Da kyar ta karaso cikin falon tana dingishi Mami tace "wae kafar har ynxu?" Kmr xata yi kuka tace "ciwo yake min sosae Mami" Mami tace "to sae a tafi asibiti gobe" Afeefah ta dan yi Mamakin ganin kanwar Dr Sharif, ta kirkiri murmushi tace "sannu da xuwa' yarinyar ta mayar mata da murmushin tace " ya jikin" Afeefah tace "da sauki" Ledan hannunta ta ajiye tace "Yayana yace in kawo maki" Afeefah ta kalli ledan a dan kunyace tace "ngdd" mikewa yarinyar tayi tace "ni xan koma Mumy ana jirana waje" Afeefah tace "tare ku ka xo?" Kai fateema ta gyada mata, Mami tace "ae da ya shigo," murmushi Fateema tayi ta kuma yi masu sae da safe, Mami ta kalli Afeefah da bata da niyar tashi tace "baxa ki rakata bane Afeefah" mikewa Afeefah tayi ta karbi hijab din jiddah tana dingishi ta bi bayan fateema da har ta kai kofa, har suka fita daga compound din bbu Wanda yace komae cikinsu, sauke glass din motar Dr Sharif yyi Afeefah ta karasa jikin motar kanta a kasa tace "ina yini sir" kallon kafarta kawae yake ta daga kai tana kallonsa jin bae amsa ba yace "har ynxu kafar bae daina ba" gyada masa kai tayi, yace "meyasa baki son a je asibiti a duba maki" tace "kila xa su ce xa su min allura kuma ni bna so" murmushi kawae yyi, a hnkli tace "sir ngdd" yyi noddin kansa yace "welcm, ki gaida mama" tace "xata ji," sae da safe ta kuma yi ma fateema snn ta nufi cikin gida ya bi ta da kallo, dariyar fateema ya sa ya dauke kai da sauri ya juya yana kallonta yace "meye hka" dariya take sosae ta kashe masa ido tace "waow at long last yaya!" Murmushi kawae yyi ya tada motar yyi reverse, tace "yaya amma student din ka kuma?" Harara ya galla mata ya maida hnklinsa kan tukin da yake. Afeefah na shiga gida Mami tace "har sun tafi" gyada mata kai kawae tayi ta kwanta kan kujera, Adnaan yace "kawar ki ce" mikewa xaune tayi da sauri tace "ehh ya aka yi?" ya daga kafada yace "na ga yarinyar na da hnkli da natsuwa ne" dariya Afeefah ta fashe da tace "ahaf ta dai fi karfin ka wllh gwara ma ka daina gnin hnklinta da natsuwa, class din yayanmu ce wnn" da gudu da yar kafarta me ciwo ta nufi sama tana kyalkyala dariya su Jiddah da Mami na taya ta.

Washegari da kyar Afeefah ta yarda aka tafi da ita asibiti a duba mata kafa, ba karamin wahala ta ba likitan da xae gyara mata targaden ba don sae da aka riketa ta dinga rusa masu ihu har sae da Adnaan ya mareta snn suka dan samu lfya, da yamma tana kwance ta fara bacci Dr Sharif ya kira wayarta, da kyar ta iya dagawa don har xaxxabi sae da targaden ya sa mata, murya can kasa ta gaishesa, yace "ya kafar kun je clinic" kuka ta sakar masa tace "bayan mun je an ja min, gashi wani sabon ciwo yake min" yace "wa ya ja maki?" Tace "wani likita ne mugu mana," yace "kiyi hkuri xae daina" da kyar tace "to" snn yyi mata sallama ta ajiye wayar, har kusan magrib Afeefah kasa tashi tayi daga kwancen da take tsabar ciwon da kafar ke mata, Mami ta shigo tace "wae har ynxu kafar ciwon yake maki?" Kmr xata yi kuka tace "Kinga Mami kumbura fa kila xae yi" Mami ta kalli kafar tace "gskya bae gyaru ba knn sae an koma" Afeefah ta fashe da kuka a tsorace tace "don Allah Mami kar mu koma wllh xae kuma mun tsami ne, kila sae xuwa gobe xae daina" Mami ta galla mata harara tace "a hkn kafa ya fara kumbura xa ki ce gobe xae warke? Bari dae Adnaan ya shigo" kuka ssae Afeefah take don bata mance axabar da ta sha daxu ba, Mami bata bi ta kanta ba ta fice, ana idar da magrib Adnaan ya shigo ya kalli kafar yace "ki tashi ki shirya mu koma" kuka ta kuma fashewa da bae bi ta kanta ba ya fice, tana cikin kukan wayarta ya soma ring ta dauka tana kallon Mae kiran, da kmr baxata daga ba da taga Dr Sharif sae kuma ta daga, ta sakar masa kuka tace "Sir kaga wae mai dani asibitin xa ayi a kuma jagwalgwala min kafar koh" shiru yyi bae ce komae ba ya barta ta ci gaba da kukanta, can yace "Zainab, where is d promise yhu made for me?" Hadiye kukan tayi lkci daya tace "ni?" Jin bae amsa ta ba yasa a hnkli tace "Kaga fa sir abun da xafi shi yasa nake kuka, wllh akwae xafi" yace "to ya isa, kina son ni in ja maki kafar?" A hnkli tace "ka iya ne?" Dan murmushi yyi yace "na iya" tace "to xan gaya ma Mami sae kae ka min," yace "OK," snn ya katse wayar, Afeefah ta shiga kwala ma Anty Jiddah kira, Jiddah ta shigo tana hararanta tace "lfya?" Afeefah tace "dan Allah kira min Mami baxan iya tashi ba" tsaki Jiddah tayi ta fice, ba a dau lkci ba sae ga Mami da Adnaan sun shigo dakin Adnaan na rike da makullin mota, Mami tace "ki tashi ki sa hijab" da sauri tace "Mami tsaya ki ji, wnn mutumin da ya kawo ni jiya yace xae gyara min kafar wllh, Dr ne shi ma, sunansa Dr Sharif Mami" Adnaan yace "to kawae Mami ya xo ya gyara mata don ni har tunanin tafiya asibiti nake da ita wllh" Afeefah ta marairaice tace "Ehh Mami, nima har tunanin binsa nake wllh" Mami tace "munafuka, ae sae ki kirasa ya xo ya gyara maki tun da hka kika fi so" dan murmushi tayi tace "to Mami" Mami ta fita Adnaan ya bi bayanta, suna fita wayarta ya soma ring ta jawo da sauri a tunaninta Dr Sharif ne sae ta ga ya Aliyu, a hnkli ta daga ta kara a kunne tare da cewa "yayanmu" "daxu na kira naji buzy, ke da wa kuke waya Afeefah?" Xaro ido tayi a dan tsorace tace "bbu kowa, ntwrk ne" "karya xa ki min knn" yarfe hannu tayi kmr xata yi kuka tace "yayanmu ni da kafata ke min ciwo ma tun safe bn san inda na jefa wayar ba" sauke ajiyar xuciya yyi yace "toh shknn princess, ya kafar ynxu" a hnkli tace "da sauki" yace "Adnaan xae kawo maki ice-cream na kira sa nace ya je ya siyo maki" washe hakora tayi tace "yauwa yayanmu nagode, nayi missin din ka ssae wllh" murmushi yyi yace "OK xan kira ki ltr ki min hira" tace "olryt yayana bye" ko ajiye wayar bata yi ba kiran Dr Sharif ya shigo wayar, kmr munafuka ta daga yace "ke da wa ku ke waya Zainab?" A hnkli tace "yayanmu ne Wanda ke lgs" yace "OK," tace "Sir na gaya ma Mamina tace to ka xo sae ka ja min kafar"

Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad
31__32
Adnaan ne yyi ma Dr Sharif iso har falon saukan baki, Afeefah dama tun da Dr Sharif ya kirata yace ya iso ta soma matsar kwalla tana kallon kafarta, Adnaan ya shigo dakin yace "ae sae ki tashi Hajiyata" mikewa tayi da kyar ta bi bayansa tana dingishi, kmr xata yi kuka tace ma Mami "don Allah Mami ki bar su anty Jiddah su rakani don kar in yi kuka" Mami tace "in xa su rakaki su rakaki mana" Jiddah ta mike  Sadiya kam tace "bbu inda xani ni kam" Afeefah ta marairaice ta kalli kaninnta Sumayya da Rahama tace "ku baxa ku raka ni ba koh?" Mikewa Sumayya tayi tana dariya hka ma Rahamah snn suka nufi falon baki, Yana xaune yana danna wayarsa, Afeefah ta xauna edge din kujera a sanyaye tace "Sir ina yini" gyada mata kai kawae yyi, Xauna wa su Jiddah suka yi suma duk suka gaishesa, Jiddah sae kallonsa take da mugun mmki don tasan wnn ae lecturer ne, Dr Sharif ya amsa yana masu murmushi, Adnaan ya shigo falon yana kallonsu Jiddah da mmki yace "ku kuma me ku ke yi a nn" Afeefah ta marairaice tace "Allah sarki ya Adnaan ni fa nace su rakani kar in yi kuka" harara ya galla mata yace "sha sha sha kawae, har kina da bakin mgna" dariya su Sumayya suka yi, ya juya ya fice daga falon, Dr Sharif ya kalli Rahama yace "Get me cold water sis" mikewa Rahama tayi ta nufi fridge ta fiddo da ruwan sanyi ta mika masa ya karba snn ya mike ya nufi inda Afeefah take xaune, ya durkusa yana kallon kafarta, sae kuma ya mike ya fita daga falon yana rike da ruwan sanyin, ya wanke hannunsa snn ya dawo ya duka gabanta yace "Daurewa fa xa kiyi ki rufe ido" kai ta gyada masa hawaye na taruwa idonta, a hnkli ya daura hannun kan kafar, Afeefah ta sake kara ta dafa sa cikin muryar kuka tace "Sir wllh xafi yake min" hararanta yyi yace "take ur hands off me" ba shiri ta dauke hannunta daga kafadarsa, yace "Zainab!" Tace "Na'am" "ki rufe idon ki ki daure nace" Kai ta gyada masa hawaye na sakko mata, runtse ido tayi jin ya kuma kama kafar a hnkli, ba karamin daurewa ta dinga yi ba kar ta saki ihun bakinta, daga karshe dae dauriyarta ya kare ta kuma fasa ihu ta dafasa tana cewa "Wayyo Sirrr yana min xafi wllh" a dan tsawace yace "Zainab!" Muryarta na rawa tace "Sirr, ba kuka nake ba" yace "let go of me" cire hannunta tayi da sauri, yace "nace ki rufe idon ki" da sauri ta kuma runtse idonta, ba karamin axaba ta sha ba gashi Dr Sharif ya hanata kuka, hka tayi ta daurewa har sae da ta gaji ta saka masa kuka ssae,  bae tanka ta ba ya gama abinda xae yi ya ji kafar yyi dae dae snn ya mike yana kallonta, juyawa tayi da sauri ta rufe fuskarta da kujera ta dinga kuka tana yarfe hannu, ya kalli Jiddah yace "Anty a dan taimaka min da man xafi" murmushi tayi ta Mike ta fita daga falon, ba a dau lkci ba dawo da man xafin ya karba ya duka gaban Afeefah juyowa tayi da sauri tace "Sirr" yace "srry shafa maki maganin xan yi kawae" mikewa yyi bayan ya gama shafa Mata, yace "Allah ya sauwake" Sadiya ce ta shigo falon autan Mami fadila na biye da ita rike da faranti me dauke da drink da ruwa, ta ajiye suka gaisa da Dr Sharif da take ma kallon mamaki ita ma, Afeefah tace "Sir kai fa aka kawo ma ruwa" murmushi yyi yace "am OK, tnx a lot" Sadiya tace "A'a da dae ka sha kadan sir" Murmushi kawae yyi ya xauna yana kallon fadila ganin ynda suka yi kama da Afeefah yace "hw are yhu" murmushi tayi tace "Fyn sir" "wani class kike?" Tace "am in ss1" ya ce "Nyc, art, science or a commercial student?" yar dariya tayi tace "Science student ce ni Sir" yace "Umm I c, wats ur favourite subject?" Ta wara ido tace "Biology Sir" ya xaro ido yace "Really?" Ta gyada masa kai yace "to in maki tambaya?" Mikewa xaune Afeefah tayi ta kyalkyale da dariya tace "Sir yi mata, bbu abinda ta sani sae kuka wa Mami" xaro ido duk occupant din falon suka yi jin abinda Afeefah tace, lkci daya suka saka dariya Dr Sharif dake murmushi yace "keep mute my frnd, ba ke taga kina yi ba" Fadila da har ta bata rae ta yi murmushi tana kallon Afeefah da tayi shiru bata ce komae ba, Dr shariff ya kalli Fadila yace "Dnt wrry, baxan maki question ba because yhu just started, amma ki maida hnkli ssae a karatu kin ji" Fadila tayi murmushi ta gyada masa kai tace "ngdd sir" Sumayya ya kalla yace wani class ke kike, tace "Ss2 sir" yace "dats Gud, a science student?" Gyada masa kai tayi tace "yes sir" yace "okk I will ask yhu questions some other tym" ya kalli Rahmah yace "ke fa" ta sunkuyar da kanta tace "am also in ss2 sir" yace "uhm great, I will also ask yhu questions some other tym" ta gyada masa kai tace "OK sir" Su Jiddah ya kalla yace "kuna 300lvl a buk studying Micro biology ryt?" Murmushi duk suka yi suka ce hka ne, yace "na taba shiga ajin ku?" Suka ce "ehh kana shiga, kuma muna haduwa a laboratory sosae," yyi murmushi yace "to ku maida hnkli a karatu kun ga ku ne manya, but if am nt mistaken kuna da yaya da ta taba Micro bio?" Jiddah tace "ehh Anty safeeya da Farida sun yi aure kuma" yace "Yea naga kuna kama ne da su"   "Allah ya taimaka" duk suka ce Ameen, sosae yyi Mamakin duk yayyin Afeefah da kanninta mata ne, bae san cewa duk _'ya mace kyautar Allah_ ba ce, mike yyi yana kallon Afeefah ya ga ta wani hade rae, kmr xata yi kuka tace "Shine ni baka tambayeni komae ba koh sir" murmushi yyi yace "to izun ki nawa a islamiyya?" A hnkli tace "na sauke" dariya yyi yace "Ma'sha Allah ashe ke din Malama ce?" Murmushi tayi ta boye fuska yace "to Allah sa na tsoron Allah ne" tace "Ameen" to tashi ku je ki ce ma yayanku xan tafi, tace "Sir kafar fa?" Yace "a hka xa ki tafi" mikewa tayi tana durdurkusawa ta fita daga falon, ba a dau lkci ba sae ga shi sun dawo da Adnaan, Adnaan yyi masa sannu da aiki, Dr Sharif yyi murmushi yace "ae na gama wucewa xan yi," Adnaan yace "to mu shiga ku gaisa da Mamin mu," ba musa Dr Shariff ya bi bayan Adnaan suka nufi main falo, Mami na xaune falo Afeefah na xaune gefenta tana nuna mata kafarta suka shigo falon, sauke kafar tayi da sauri, Dr Sharif ya sunkuyar da kai ya karaso cikin falon da ladabi ya gaida Mami ta amsa da fara'a tana tambayarsa mutanen gida, yace "duk suna lfya" Mami tace "to ya sunan?" Murmushi yyi ya kuma sunkuyar da kai yace "sunana Aliyu" Mami tace "Au ashe ma 'da na ne, to mun fa gode Aliyu Allah maka albarka" yace "Ameen mama, ni xan koma" Mami tace "baxa ka ci abinci ba" yace "Alhmdllh mama na ci a gida" Mami tace "toh Allah tsare, mun gode ssae" sallama su Jiddah suka yi masa snn ya nufi kofar fita Adnaan na biye da shi a baya don ya rakasa, Mami ta buge Afeefah tace "baxa kiyi masa sae da safe ba" turo baki tayi tace "sae da safe," amma tuni ya fita, a bakin gate suka hadu da Abba cikin motarsa yana jiran Mai gadi ya bude masa gate, Adnaan ya karasa yyi masa sannu da xuwa da ladabi, snn yyi ma Dr Sharif alamar ya xo su gaisa, Dr Sharif ya karasa gun motar ya gaida Abba cike da ladabi, Abba na kallon Adnaan yace "bako kayi knn" Adnaan yyi murmushi Abba ya ja motarsa ya shiga gidan don mai gadi ya bude masa gate din, Adnaan ya raka Dr Sharif har inda motarsa yake snn ya kuma yi masa gdya yyi masa sae dae safe ya koma cikin gida, Karfe goma da rabi Afeefah ta mike daga falo don wucewa sama tayi bacci, ji tayi kafar ya rage mata ciwo ssae, ta nufi sama tana dingisawa ta shiga bedroom dinsu ta cire kayan jikinta ta shiga wanka, ko da ta fito turare kawae ta shafa ta sa kayan baccinta ta nufi kan gado ta kwanta ta ja bargon snn ta dauki wayarta, mis cals har shidda ta gani ta xaro ido ta bude da sauri don ganin ko na waye, ta ga na yayanmu har biyar sae na Dr Sharif guda daya, kmr xata yi kuka take kallon mis cals din ya Aliyu gashi ba ta da kati bare ta kirasa, kiran Dr Sharif ne ya shigo wayar, tayi shiru tana kallon wayar har ya kusan katsewa snn ta daga ta kara a kunne tayi shiru, A hnkli taji yace "Zainab!" Tace "uhm" "ba kiyi bacci ba" murya can kasa tace "ynxu xan yi" yace "OK ya kafar ynxu?" Tace "da sauki" yace "tell me d truth" a hnkli tace "Allah sir ya rage min ciwo ynxu" yace "OK Allah ya kara sauki" tace "Ameen" murya can kasa yace " yhu are starting exams next week, kina karatu kuwa Zainab" tace "Sir ina yi" yace "OK yhu knw kinyi missing test dina da yawa, hw are we goin to do now?" Kmr xata yi kuka tace "ni ma bn sani ba sir" yace "ina script din test din last wk da kika yi?" Tace "Na jefar sir" "Sbda nace ki fita?" A hnkli tace "ehh" murmushi yyi yace "don ma bn yage test din naki ba" Su jiddah ne suka shigo dakin da Sadiya, hkn yasa taki cewa komae, yace "Zainab!" Tace "Na'am" "kinyi shiru" juyawa tayi ta ga Su Jiddah sae kallonta suke, tayi murmushi tace "um um" Dr Sharif yace "Ko kin fara jin bacci ne?" Da sauri tace "ehh" yace "OK kiyi alwala kiyi addu'a kafin ki kwanta" tace "to xan yi" sallama yyi mata ya katse wayar ta ajiye tana kallon su Jiddah dake ta kallonta har lkcn, xata yi magana Jiddah tace "ke da waye" Afeefah na gyara kwanciyarta tace "Dr Sharif" xaro ido duk suka yi Sadiya tace "ko dae son ki yake Afeefah" mikewa Afeefah tayi da sauri ta xauna tana kallonsu, duk suka kwashe da dariya suka ce "tab soyayya ku ke ashe" Afeefah ta hade rae tace "wllh ba soyayya mu ke ba kawae dae...." Sae kuma tayi shiru ta rasa me xata ce masu, Suka kuma saka dariya suka ce "tab, Kinga 'yan matansa a Buk kuwa, duk da dae su suke ta haukansu, to a ina ma kuka hadu da shi" tsaki Afeefah tayi tace "ni dae ba soyayya muke ba" Jiddah tace "kya fada masu dae" Afeefah xata yi magana wayarta ya shiga ring ta duba ta ga ya Aliyu ke kiranta, xaro ido tayi tana kallonsu Jiddah tace "Don Allah Anty jiddah ki dauka ki ce masa ae nayi bacci tun daxu kafata na ciwo, idan yace ya kira ya ji buzy sae ki ce ke ce ke waya" Jiddah ta harareta tace "ehh Sannunki, ki ba Sadiya mana" da kyar ta lallabasu har da dan hawayenta ganin wayar ya kusa katsewa snn Jiddah tayi sallama kmr munafuka, a tsawace yace "who asked yhu to pick my cal ina wasa da ku ne, ina Zainab din" Jiddah tayi tsuru tsuru tana kallon Afeefah, Afeefah ta hade hannayenta a tsorace alamar ta rufa mata asiri, Jiddah tayi saurin cewa "yayanmu tayi bacci tun daxu, kasan likita ya xo ya kuma gyara mata kafarta" a tsawace yace "to wa ke waya daxu?" Jiddah da gabanta ke faduwa tace "ni ce yayanmu bata san na dauka ba ma, ta riga tayi bacci" yace "tasheta ki bata wayar" Jiddah ta juya tana kallon Afeefah ta shiga buga gado tana cewa "Zainab, ki tashi yayanmu ya bugo, Zainab, Zainab" tana shirin mika ma Afeefah wayar yace "kyaleta kawae, sae da safe" yana katse wayar Jiddah ta wurga wayar kan gado ta dinga kyalkyala dariya sadiya na taya ta, Afeefah tayi murmushi ta rungumeta tace "nagode sister" Sadiya tace "da kika ce masa waya kike bae tambayeki da Wanda kike wayar ba" Jiddah tace "ke dae bari ae abun ya bani mamaki" Afeefah a sanyaye tace "da ni ce da yayi min jaraba" Sadiya tace "wnn kuma ke kike shige masa ae" kwanciya Afeefah tayi bata kuma cewa komae ba, Dr Sharif ne ya fado mata, ta Mike da sauri ta nufi bayi tayi alwalan da yace tayi snn ta fito ta kwanta bayan ta gama addu'o'inta.
Washegari da asuba Afeefah tayi xaune bakin gado tana Mamakin mafarkin Dr Sharif har sau biyu da tayi daren ranan, mikewa tayi xata je yin alwala taji kafarta yyi mata sauki sosae, ba karamin farin ciki tayi ba tana kallon Jiddah da ta fito daga bayi tace 'kalli anty jiddah na fara iya taka kafar ynxu," Jiddah tace "ashe dae likitan gske ne lecturan" Afeefah ta harareta tace "ba sunansa lecturer ba, its either yhu cal him Dr Sharif, or Dr Aliyu tana kai wa nn ta shige bayi, su Jiddah suka kwashe da dariya, tana xaune kan darduma bayan ta idar da sllh wayarta ya shiga vibrate ta dauka ganin Dr Sharif ne, bayi ta shige ganin su Jiddah sun xuba mata ido, gaishesa tayi ya amsa snn yace " ya kafar Zainab" tace "Sir ya daina min ciwo ssae  gashi ina tafiya ynxu" yace "Alhmdllh, Allah kara sauki" tace "Ameen" yace "xa ki xo sch yau?" Ta girgixa masa kai tace "um um sae gobe" yace "ki daure ki xo xan maku revision yau" shiru ta dan yi snn tace "to xan xo" sallama yyi mata ya katse wayar ta bude kofar bayin xata fito ta ga su Jiddah labe bakin kofar bayin, ficewa suka yi daga dakin gaba daya suna dariya, ta tabe baki tayi kwanciyarta.


Yau ya kasance laraba kuma ranan da su Afeefah xa su kare exams dinsu, sanye take da atamfarta red colour da blue ta daura farin lab coat kan kayan nata tayi rollin kanta da black gyale karami ta sa flat shoe fari, ba karamin kyau tayi ba ranan duk da bata yi make up ko kadan ba don bata taba shiga skul ba hijab ba sae ranan, shima kuma don practical xa suyi na exams, Maryam ma sanye take da lab coat din da alamar laboratory xa su da safen, Maryam da ke ta kallonta tace "gskya Afeefah kin cije ni yau" Afeefah ta harareta bata tanka ta ba, wani faduwar gaba ne ya xo mata ganin Dr Sharif shima da alamar laboratory xa shi don sanye yake da white lab coat din shima, sak likita idan ka gansa, sunkuyar da kai tayi ta rasa dalilin da yasa duk lkcn da xata gansa sae ta ji faduwar gaba ba kadan ba, Maryam kam kasa daina kallonsa tayi, ba ita kadae ba har 'yan matan dake wajajen, wasu sae gaishesa suke yana sakar masu murmushi yana amsawa. Da kyar Maryam ta iya bude baki ta gaishesa ganin kusan a tare suke tafiyar ya amsa yana kallon wrist watch din hannunsa yace "so early hka xa ku lab?" "Um" kawae Maryam tace ba tare da ta kallesa ba, shi kam sae satan kallon Afeefah yake, dai dai lkcn da ta dago ita ma ta saci kallonsa suka hada ido, dauke kai tayi da sauri tana murmushi kmr munafuka murya can kasa tace "Gud morning sir" bae tanka ta ba yana kallon Maryam yace "hope yhu guyz are ready for the exam?" Maryam tace "in'sha Allah sir" yace "dats gud, Allah bada sa'a" ta amsa da Ameen, ya kuma kallon Afeefah ya dauke kai snn ya bar su nn suna jan kafa ya nufi lab, Maryam tace "ina son maki tambaya Afeefah" Afeefah ta dago tana kallonta tace "ina jin ki" Maryam ta dan yi shiru, har sae da Afeefah tace "kin yi shiru kuma" Maryam ta kirkiri murmushi tace "ki gaya min tsakanin ki da Allah meye tsakanin ki da Dr Aliyu Sharif" Afeefah ta dan hade rae tace "kmr ya" Yake maryam tayi tace "ko kuma ma dae mu je lab, am only joking" Afeefah bata tan ka ta ba har suka isa lab din. Karfe sha daya suka fito daga exam, Afeefah ta nufi cafeteria Maryam dake bin ta a baya tace "ya exams din?" Afeefah tace "Alhmdllh," Maryam tace "to Allah ba mu sa'a" a takaice Afeefah tace "Ameen" bayan ta xauna kujera ta fiddo wayarta, text din Dr Sharif ta gani, ta bude ta karanta content din, "Yhu look awful bbu hijab yau Zainab, Hijab rufin asirin 'ya mace, kar ki kuma irin shigar nn ki xo sch plss" dan tabe baki tayi, dai dai lkcn da wani text din nasa ya shigo wayar kuma, "ina maki magana daxu a lab shine kika yi ignoring dina koh?" Reply ta mayar masa kmr hka, "ae nayi xaton da 'yan matan nn naka kke shi yasa," bae mata reply ba ta yi tsaki ta mayar da wayarta jakarta, Maryam da a tunaninta tun tambayar da tayi ma Afeefah daxu ne yasa ta daure fuska tace "me xa ki ci?" Afeefah ta girgixa kai tace "A'a na koshi ni" ko rufe baki bata yi ba Dr Sharif ya karaso cafeterian yan matan da tace yana ma mgna a lab daxun na biye da shi a baya, kujera ya ja ya xauna gefen Maryam yace "Ya exams Maryam?" Maryam ta kirkiri murmushi tace "Alhmdllh," yace "Ma'sha Allah, wishing u ol success, no carry over in'sha Allah" murmushi kawae Maryam tayi tace "Ameen" yan matan guda biyu dama duk sun xauna, ya juya yana kallon su yace "wani drink xa a kawo maku?" Duk suka ce fanta, Afeefah dae sae Satan kallonsu take tana yin kmr tana danna wayarta don yan matan ba karamin haduwa suka yi ba, fanta hudu yasa aka kawo na roba da snacks ya mika ma matan biyu ko wanne daddaya snn ya ba Maryam ma, Afeefah kuma ya ajiye mata gabanta, dauka tayi da sauri ta mayar masa ba tare da ta kallesa ba tace "Thanks bna jin yunwa" murmushi yyi ya bude shi ya fara sha, fira kawae yake da 'yan matan dake ta basa lbri, Afeefah ta Mike ta saka wayarta a jaka ta xuge snn ta gyara blck veil din kanta don har lkcn lab coat na jikinta tana kallon Maryam tace "sae mun yi waya" tana kai wa nn ta fice daga cafeterian yan matan suka bi ta da kallo, ta nufi inda ta saba xama ta jira su jiddah, bayan minti biyu da fitan ta Dr Sharif ya mike yana kallon yan matan da Maryam yace "excuse me, xan dan yi makin phone call" ya fice daga cafeterian ya nufi inda yasan xai ganta, xaune ya sameta tana danna wayarta kamshin turarensa kadae yyi announcin mata presence dinsa a gun, "Zainab!" Juyawa tayi tana kallonsa, ya xauna dan nesa da ita yace "me na maki kike fushi?" Hawaye ne ya taru idonta ta ki cewa komae sae jujjuya wayar hannunta take, yyi shiru yana kallonta, mota ne yyi parkin dan nesa da inda suke xaune, Afeefah ta kafa ma motar ido ganin kmr motar ya Aliyu, to amma ae bae dawo ba, wayarta ne ya fara ring a take, taga Aliyun ne ke kiranta, ta daga yace "Am in ur sch Zainab," wara ido tayi tace "Da gske yayanmu ka dawo ne" inda yyi parkin kawae ya gaya mata, ta juya tana kallon Dr Sharif tace "kaga motar yayanmu na Lagos ne can, he came to pick me," Dr Sharif yace "OK in je mu gaisa?" Shiru ta dan yi sae kuma tace "to" mikewa tayi ta nufi motar gabanta na faduwa Dr Sharif ya bi bayanta.

Eeshatullah Goni😘😘

🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

34.....
Karasowa cikin dakin Aliyu yyi yana kallonta, Afeefah tuni wayar hannunta ya sulale kan gado ta jawo pillow da sauri ta rufe ganin bae lura ba, tsaye yyi bakin gadon yana kallonta taki dago kanta, yace "Zainab!" Da kyar ta iya bude baki a hnkli ba tare da ta kallesa ba tace "Na'am" xaunawa yyi gefen gadon yace "Ki gaya min meyasa ke kadae ce baki jin mgna ta a gidan nn" Shiru tayi bata komae ba, a tsawace yace "Zainab!" Dago kanta tayi tana kallonsa da idonta da yyi ja, lkci daya hawaye ya cika idonta a hnkli tace "kayi hkuri yayanmu baxan kara ba" rungumeta yyi yace "Sau nawa kike making min wnn promise din kina break din sa Zainab?" Cikin muryar kuka tace "Na daina yayanmu" dago kanta yyi murya can kasa yace "promise?" Kai ta gyada masa tana hawaye, mikewa yyi ya kama hannunta suka fita daga dakin ya nufi nasa da ita. Kwata kwata Afeefah bata saki jiki da shi kmr ynda ta Saba ba ranan, duk sae ta ji ta a takure abinda bae taba faruwa da ita ba suna tare da Ya Aliyu, tsarabar da ya yo mata ma bata wani nuna farin ciki kmr ynda take yi da ba, kawae dae tana xaune dakin ne ta kafa ma plasman dake ta aiki ido, shi kuma yana danna laptop dinsa, gaba daya hnklinta na kan wayarta da ta baro a daki duk ta kagu ta fita, ta rasa dalilin da yasa ta damu da kiran Dr Sharif hka, Sumayya ce tayi sallama ta shigo dakin tana kallon ya Aliyu tace "yayanmu wae Mami tace in kira Afeefah" ba karamin farin ciki Afeefah tayi ba don sae da ta sauke ajiyar xuciya, Mikewa tayi tana kallon ya Aliyu tace "yayanmu na tafi Mami na kirana" kai kawae ya gyada mata ta dauki ledan tsarabar da ya bata ta fita ta nufi dakin Mami, kasan dakin ta xauna tana kallon Mamin tace "gani Mami" Mami tace "kin gama hada kayan naki?" Afeefah ta gyada Mata kai tace "na gama" Mami tace "je kiyi ma Abbanku sallama ynxu, gobe da sassafe Adnaan xae tafi kd sae ki bisa kawae" mikewa Afeefah tayi ta fita ta nufi dakin Abba, yana xaune falonsa yana kallon news, ta xauna kasa, yace "ya aka yi Zainab, yau ba ki yi bacci da wuri ba knn" tayi murmushi tace "eh bnyi ba Abba, dama Mami ce tace in xo in gaya maka gobe xan tafi kd" shiru Abba yyi yana kallonta can yace "toh shknn Allah kai mu, tafi ki kira min ita" mikewa Afeefah tayi ta fita daga falon ta koma dakin Mami tace "Mami Abba yace in kira ki" Mami tace "to jera min kayan nn kafin in dawo" Mami na Kai wa nn ta fita ta nufi dakin mai gidan nata, Kallonta kawae Abba yake har ta xauna snn yace "ynxu dae nuna min kike kin fini iko da Zainab a gidan nn koh Zuwaira?" Mami ta kallesa da mmki tace "kmr ya knn?" Abba yace "wato ke a ganin ki ke ya kamata ki dinga yanke wasu hukucin a kanta knn don Kinga ina maki shiru koh?" Mami tace "don nace xata kaduna shine nayi laifi Alhaji?" Abba yace "sae ana gobe xata tafi ya kamata a gaya min? kuma ma wae sae ki aiko min ita tsabar ki gwada min kin fi ni iko da ita ko me" Mami tace "Allah baka hkuri, kuma don naga Adnaan xae tafi kadunan ne gobe yasa nace kawae ya tafi da ita da su Jiddah, kuma kasan da sassafe yake tafiyarsa ba kmr Aliyu ba." Abba yace "to baxa su yi tafiyar sassafen da shi ba, ae Ali na nn da yamma sae ya Kai su" Mami bata ce komae ba, ya Mike ya shiga dakinsa ya dauko dubu 50 ya mika ma Mami yace "gashi kiyi Masu siyayyar da ya kamata" Mami ta sa hannu ta karba tace "Allah kara budi" snn ta mike ta fita daga dakin. Afeefah na gama gyara ma Mami kayan da ta sa ta ta tafi dakinsu, Jiddah kadae ce tayi bacci, Sadiya kuma na danna wayarta, kan gadonta ta nufa da sauri ta daga pillow ta dauki wayarta ta ga Dr sharif bae kuma kiranta ba, juyawa Afeefah tayi taga Sadiya ba kallonta take ba, kmr munafuka ta shige bayi da wayar, dailing number tayi, yana fara ringing ga katse ya kirata, "Baki yi bacci ba?" Kunya ne ya kamata don ko duba Karfe nawa bata yi ba, da sauri tace "ehh naga mis cal ne" Dr Sharif yace "na kira kin dauka kuma kika yi shiru" tace "uhm yayanmu ne ya kirani" Dr Sharif yace "OK, ya su mama?" A hnkli tace "suna lfya" yace "me kike yi har ynxu ba ki kwanta ba" tace "na hada kayana ne, gobe ya Adnaan xae tafi da ni Kaduna" yace "Really?" Kai ta gyada masa kmr yana ganinta, yace "Ashe xan yi missin crying student dina" murmushi Afeefah tayi murya can kasa tace "ae xan dawo kafin a kare hutu" a hnkli yace "Shknn, journey mercy Dear" shiru tayi jin abinda ya kirata da, "Are yhu there?" Ya tambayeta jin shirun, Da sauri tace "um na ngdd" yace "welcm, sleep sweet!" murmushi tayi ya katse wayar, ta fito daga bayin a sanyaye.

 Washegari misalin Karfe goma Mami tasa Aliyu ya kai ta kasuwa don yi ma su Afeefah siyayyan tsaraban da xa su tafi da kaduna. Afeefah na xaune dinnin tana breakfast don tashinta knn tunda tasan tafiyar sae da yamma, Jiddah ta sakko ta mika mata wayarta tace "Ynxu dae tsakanin ki da Allah soyayya kuke da Dr Sharif din nn ko Afeefah" Afeefah ta hade rae ta karbi wayarta tace "Kinga Anty Jiddah bana so, kawae don ya kirani mu gaisa shine xa ki ce soyayya muke ni bna so" kmr xata yi kuka ta kare mgnr, dariya Jiddah take ta bar wajen da sauri kafin ta fara mata kuka, Afeefah ta daga kiran ta kara a kunne, muryarta na rawa ta gaishesa bayan tayi masa sallama, "Me aka maki?" Tambayar da yyi mata knn jin muryarta, a hnkli tace "Su anty jiddah ke neman tsokanata" yyi murmushi yace "to kiyi hkuri" shiru tayi bata ce komae ba, yace "kin fasa tafiyar yau ne" girgixa masa kai tayi tace "Abbanmu ne yace mu bari da yamma yayanmu ya Kai mu" yace "OK Allah kai mu" a hnkli tace "Ameen" yace "ltr" shiru tayi har ya katse wayar snn ta ajiye ta ci gaba da shan tean ta a hnkli. Da yamma misalin Karfe uku Afeefah ta gama shirinta da su Anty jiddah da Sadiya don tare xa su tafi amma su Washegari xa su dawo kano, Aliyu da kansa ya karbi jakar kayan Afeefah ya kai bayan mota, ita kuma ta haura sama da gudu ta shige dakinsu, Dr Sharif ta shiga kira tana kallon bakin kofar dakin a tsorace, yana fara ring ya katse ya kirata, kmr munafuka tace "sir dama em ina son in gaya maka ynxu xa mu tafi" murmushi yyi yace "ko in xo in raka ku?" Xaro ido tayi da sauri tace "A'a" yace "To Allah tsare hanya Zainab" a hnkli tace "Ameen ngd" Addu'o'in da xata karanta ya shiga tuna mata, ji tayi ya Aliyu na kiranta da sauri tace "toh toh ngdd sir, byee" da sauri ta katse wayar ta boye cikin hijab dinta jin har ya shigo dakin harara ya galla mata yace "ba ki ji ina kiran ki ne?" kmr xata yi kuka tace "yayanmu ina cikin bayi ne fa" ficewa yyi daga dakin ta bi bayansa, Mami taje tayi ma sallama snn ta fita don su Jiddah har sun shiga mota, gaba ta xauna as usual, Mami ta fito ta masu addu'ar Allah tsare hanya snn ya Aliyu ya ja motar suka bar gidan. Karfe Shidda da yan mintuna suka shigo kaduna, Afeefah ta juya ta kalli ya Aliyu jin wayarta na vibrate a hijab, ya lura da hkn yace "ya aka yi princess?" Murmushi ta kirkira tace "Um um ba komae" bakwae saura suka isa unguwar rimi tsabar traffic din kd, horn Aliyu yyi mai gadi ya bude gate, kusan a tare suka shiga makeken gidan da wata mota dake bayansu, ya Aliyu yyi parkin a parkin lot, Afeefah ce ta fara fitowa dae dae lkcn da mutumin cikin motar ya fito bayan shi ma ya gama parkin, wara ido tayi ta nufesa da gudu ta rungumesa tace "Ya Ma'aruf" rungumeta yyi shima yace "waow Zainab ku ne dama da magrib" Su Jiddah suka karaso suka gaishesa suna murmushi su ma, Aliyu kam kin fitowa daga motar yyi sae kallon Afeefah da har lkcn tana jikin Ma'aruf yake ta madubi fuskar nn tasa a daure. Ma'aruf yace "Driver ne ya kawo ku?" Afeefah tace "A'a yayanmu ne!" Sae a snn Aliyu ya fito yana kirkiran murmushi ya nufi inda suke ya basa hannu suka gaisa. Cikin gidan suka nufa gaba daya Afeefah na ta jero ma Ma'aruf tambayoyi, "to ya Ma'aruf ynxu xaka iya shiga da ni gurin da kuke xama idan kuna tuka jirgin in gani?" Dariya yyi ya lakaci hancinta yace "ke dae ba kya girma yarinyar nn koh?" Turo baki tayi xata yi mgna taga wani mummunan kallon da ya Aliyu ke mata, tuni ta hadiye abinda xata ce ta shiga wasa da yatsunta har suka shigo falon gidan. Hajiya Khadija mahaifiyar Ma'aruf ce ta sakko falon da mmki tana kallonsu tace "dama ku ne da magariban nn Aliyu" murmushi Aliyu yyi yace "wllh kuwa Ammi," mikewa Afeefah tayi da gudu ta rungumeta. Hajiya khadija tayi dariya tace "ke dae bakya girma ko Zainab, an xo hutu knn" murmushi Afeefah tayi ta rufe idonta, Hajiya khadija ta karaso cikin falon ta xauna da fara'arta ta amsa gaisuwar Su Jiddah, tana kallon Aliyu tace "barrister Ali knn, ina su Mami?" Yace "suna nn lfya Ammi," tace "kai baka xuwa sae ka kawo Zainab hutu koh?" Dariya yyi yana shafa kansa don ya ma rasa me xae ce ya kare kansa, mikewa Ma'aruf yyi yana kallon Afeefah yace "mu je ki ban lbrin Buk, ki kuma gaya min gskya samarin ki nawa?" Dariya tayi ta mike ta bi bayansa, Aliyu ya bi ta da kallo lkci daya murmushin da yake ma Ammi ya bace daga fuskarsa.

Eeshatullah Goni😘😘

[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻  'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

36__37
Afeefah na kwance daki tun fitowarta daga dakin Ma'aruf ita a dole tana fushi da Ya Aliyu sae kumbure kumbure take, tura kofar dakin aka yi Anty Jamila ta shigo tace "Zainab sakko ki ci abinci ana jiran ki" bata yi musu ba ta sauko daga kan gadon ta bi bayanta suka sauka kasa, ya Aliyu na xaune falo da Ammi da ya Saleem, Afeefah ta hade rae ta nufi dinnin, ta debi abincinta don su jiddah sun diba nasu, ilham tace "wnn dan abincin xae isheki Zainab?" Ba tare da Afeefah ta kalleta ba tace "ehh xae min" Anty jamila ta kalli Aneesah tace "ke kara mata me wnn dan abincin xae mata" da sauri Afeefah tace "wllh Anty ni ya isheni" kyaleta duk suka yi suka shiga cin abincinsu, da ke kadan ta xuba tuni ta cinye ta mike ta bar dinnin din, xata haura sama Ammi tace "har kin gama Zainab" tace "ehh na gama" dakin su Aneesah ta nufa ta shiga bayi don yin wanka, ko da ta fito kayan baccin ta ta fiddo a jaka tasa snn ta sa Hijab tayi kwanciyarta, balla sim dinta da ya Aliyu yyi ne ya fado mata nn da nn hawaye ya cika idonta taji wani mugun haushin sa kawae take ji ynxu, Ammi ce ta shigo dakin tace "ke baxa ki sauka falo kiyi kallo ba Afeefah," Afeefah ta ce "Ammi ni bna son kallon" Ammi tace "toh shknn, amma kar kiyi bacci sae kun gaisa da Baffan ki" Afeefah tace "toh" snn Ammi ta fita daga dakin, ko minti biyar Ammi bata yi da fita ba Ya Aliyu ya shigo dakin, rufe ido tayi da sauri kmr me bacci, ya karaso kan gadon ya xauna yana kallonta yace "Zainab!" Kin juyowa tayi bare ya sa ran idonta biyu, xagawa yyi ta daya side din yana kallon fuskarta ya kuma kiranta, nn ma taki amsawa, murmushi yyi don yasan idonta biyu sarae, ya mike ya fice daga dakin. Murguda baki tayi ta kuma tura kanta cikin pillow cike da jin haushin sa, Karfe tara da rabi Ilham da Jiddah suka shigo dakin suka ce Baffa na kiranta, mikewa tayi ta bi bayansu suka nufi falon baffa, murmushi yyi ganinta, ta xauna gefensa ita ma tana murmushin tace "Sannu da dawowa baffa" ya shafa kanta yace "yauwa mamata, ashe kun xo, ina su Abbanku da Mami," tace "duk suna lfya, sun ce in gaisheka" yace "Madalla, mun yi waya dasu daxu ma, ya makaranta ynxu kin xama 'yar jami'a koh" dariya tayi ta sunkuyar da kanta, baffa ya kalli Jiddah yace "ya baku xo min da Fadila ba Hauwa" jiddah tace "ba su yi hutu bne shi yasa" yace "Allah sarki, Adnaan na nn abunsa koh?" Jiddah tace "yana nn baffa" sun dde suna hira daga bisanni suka yi masa sae da safe dae dae lkcn da Ma'aruf ya shigo falon don yi ma Abban nasa sae da safe shi ma, Afeefah na shirin kwanciya Ma'aruf ya shigo ya xauna gefenta yace "gashi har xan tafi baki bni lbrin samarin ki ba koh?" Afeefah ta wara ido tace "ina xa ka Ya Ma'aruf?" Dariya su Ilham suka kyalkyale da suka ce "gidan sa mana" Afeefah tace "ohh na manta" dariya yyi yace "xa ki xo ki min sati koh?" Ta gyada masa kai tace "ehh xan xo yaya" yace "yawwa Kanwata" duk suka yi masa sae da safe snn ya fita daga dakin, Ammi ta shigo tace "Zainab taso ki kwanta bedroom dina" ba musu ta mike ta bi bayan Ammi.

Washegari da safe misalin Karfe goma su Jiddah suka fara shirin  komawa kano, ya Aliyu ne ya shigo dakin da sallama, Afeefah da ke xaune gaban madubi tana shafe shafe ta hade rae tare da turo bakinta, gunta ya nufa yana kallonta yace "ina kwana Zainab?" Sunkuyar da kai tayi da sauri tace "yayanmu ni bn ganka ba, ina kwana," hancinta ya ja yace "dake ke makauniya ce ba" murmushin da bata yi niyya ba tayi, sae kuma a hnkli tace "ka yi hkuri" juyawa yyi yana kallonsu Jiddah yace "ina jiran ku a falo" har suka tashi tafiya Afeefah kin fita tayi har sae da Ammi tace "Zainab baxa ki je ku yi sallama da yayyin ki ba?" Mikewa tayi ba don ta so ba ta fita, kanta a kasa ta isa motar ya Aliyu ta daga ma su jiddah hannu snn ta nufi driver seat inda Aliyu yake ta dago kai a hnkli tace "Yayanmu Allah ya tsare hanya" ba tare da ya kalleta ba yace "Ameen" kmr xata yi kuka tace "yayanmu baka kalleni ba" fuskarsa a daure yace "in maki me?" Shiru tayi tana kallonsa lkci daya hawaye ya cika idonta ta juya xata bar wajen ya kamo hannunta, bbu yabo bbu fallasa yace "to me kike son in maki Zainab?" Girgixa masa kai tayi hawayen idonta ya gangaro, murmushi yyi yace "toh ngd Zainab, will miss yhu a lot" murmushi ita ma tayi, ya ciro handkerchief ya share mata hawayen fuskarta a hnkli tace "yayanmu kayi hkuri, daga yau xan fara jin mgnr ka" murmushi kawae yyi yace "Allah ya sa"  har suka bar compound din bata daina daga masu hannu ba sae taji ba ddi kmr ta bi su, Aneesah ce ta ja ta tana dariya ta nufi cikin gida da ita ganin hawayen idonta. Da rana Afeefah na xaune falo suna kallo da su Anty jamila, Afeefah ta kalli ilham dake gefenta tace "Anty ilham dan ara min phone din ki don Allah, ilham tace yana sama a daki, mikewa Afeefah tayi ta nufi sama da sauri ta dauki wayar, ta fiddo nmbr Dr Sharif da ta ajiye a jakarta tayi dailin, bugu uku ya dauka tare da yin sallama, rasa abun cewa tayi kmr mara gskya tace " Sir ina yini" shiru taji yyi hkn yasa tayi saurin kallan wayar ta ga ko ya katse ne amma taga bae katse ba, sunanta ta ji ya kira ta amsa a dan kunyace, yace "me ya sami wayar ki?" Kmr xata yi kuka tace "yayanmu ne ya kwace" da dan mmki yace "sbda me?" Muryarta na rawa tace "wae don ina waya" Dr Sharif yace "uhm OK, wnn wayar waye" a hnkli tace "na sister na Ilham" yace "ok" shiru tayi bata kuma cewa komae ba, yace "ya mutan gidan" tace "duk suna lfya?" Yace "kinyi missin dina kuwa?" Shiru tayi ta kasa basa amsa, a hnkli ta ji ya kira sunanta, murya can kasa tace "Na'am" murmushi yyi ya kuma yi mata tambayar, cike da jin kunya tace "nayi!" Yace "karya kike" xaro ido tayi tace "wllh sir nayi missing dinka" yar dariya yyi yace "really kina son gani na knn!" Kunya ne ya kamata ssae, taki cewa komae, a hnkli yace "Zainab!" Tace "uhm" yace "baki son ganina knn" murya can ciki tace "ina so" yace "Toh in xo ki gan ni" rufe fuskarta tayi da pillow da sauri wae ita kunya a hnkli tace "Uhm" yace "I promise xan xo kd in gan ki dear" sallama yyi mata jin bata da niyyar cewa komae kuma, Afeefah ta ajiye wayar tana murmushi.  Tun daga lkcn kullum sae sun yi waya da Dr Sharif da wayar Ilham, Aliyu kuma sau dayawa ta wayar Saleem yake kira yace ya bata, sae dae ynxu ta daina dokin kiran Aliyu kmr ynda take da, wani lkcn har pretend take tayi bacci idan aka kawo Mata wayar.  Ranan da ta cika kwana uku Ya Ma'aruf ya xo da yamma, taji ddin ganinsa ssae, dakin Ammi ya nufa tana biye da shi a baya, bayan sun gaisa da Ammin tasa yace "Ammi na xo tafiya da Zainab ne tayi ma Amina kwana biyu," Ammi tace "To ae Abban ku bae sani ba" Ma'aruf yace "xan kirasa in gaya masa Ammi" Ammi tace "A'a da dae ka bari goben ka xo da safe ka samesa ka gaya masa sae ku tafi da ita" bata rae Afeefah tayi ta xamo daga kan gadon Ammi, Ammi tace "Au to Allah baki hkuri, ku tafi Ma'aruf idan ya dawo na gaya masa, amma kai ma ka kirasa," murmushi Afeefah tayi ta mike da sauri ta fice daga dakin don xuwa ta hada kayanta, jikinta ne yyi sanyi tunawa da tayi Dr Sharif yace mata gobe xae xo, can dae a xuciyarta tace to ba sae ya sameni can gidan ba, ilham ta samu da sauri dakin Anty jamila tace "Anty ilham idan Wnn da yake kirana ya kira kice bana nn amma xan kirasa" ilham tace "toh"

Karfe shidda na yamma Ma'aruf ya isa gidansa da Afeefah, bell ya danna bayan minti biyu wata kyakkyawa da baxata wuce 23 ba ta bude kofar rike da wani handsome boy a hannunta, rungumesu yyi gaba daya Afeefah ta kwalalo ido tare da dauke kanta da sauri, matar cikin sanyin murya tace "Sae ynxu Hubbi" yace "Ba nace maki xan tafi gida daga can ba, ba mu hanya bby" sae a snn Matar ta lura da Afeefah, ta bata hanya tana kallonta, Afeefah ta dukar da kai da sauri, kama taga matar take mata da warce ta sani amma ta rasa a ina, kmr munafuka tace "Ina yini Anty" "lfya lau, sannu da xuwa" matar ta amsa Mata a takaice. Har bedroom din da xata ajiye kayanta Ma'aruf ya kai ta, yace "feel at home dear" gyada masa kai kawae tayi ya fita. Tana xaune kan darduma ta idar da sllhn magrib Amina ta shigo dakin, bbu yabo bbu fallasa tace "ki sakko ki ci abinci" tana fadin hka ta juya ta fice, Afeefah tayi jigum tana da ta sanin biyo ya Ma'aruf, har ta yi sllhn isha matar bata kuma kiranta ta xo ta ci abinci ba, a xuciyarta tace to ko tana tunanin budurwarsa ce ni, Ma'aruf ne ya shigo dakin da mmki yace "Zainab ba Amina ta xo kiran ki ba, meyasa baki sakko ba" murmushi ta kirkira tace "um na koshi" ya galla mata harara yace "c'mon taso mu je ki ci abinci, ko sae na shigo na dago ki" mikewa tayi da sauri yyi dariya ya juya ta bi bayansa a sanyaye hka kawae taji ita tsoron matar ma take, da kyar take tura abincin gabanta a dinnin din tsabar irin kallon da Amina ke mata ga Ma'aruf ya isheta da surutu. Mikewa tayi daga karshe kmr xata yi kuka tace "yaya ni na koshi" yace "ba ki isa ba, Maza cinye shi" mikewa Amina tayi tana rike da yaronta ta bar dinning din ta haura sama, ya bi ta da kallo, can ya maido da dubansa ga Afeefah yace "sae fa kin cinye shi Zainab" komawa tayi a sanyaye ta xauna ta shiga tura sauran abincin, tana gama ci ya ki barinta ta haura sama, tayi da ta sanin biyosa ba kadan ba hka ya dinga mata hira daga karshe dubara ya fado mata tace ya bata wayarsa xata kira Mami da ya Aliyu snn ya bata ta haura sama da sauri ta shige dakin da ya ajiyeta ta kulle. Hawaye ta shiga yi cike da tsoron matarsa ta ci kukanta daga karshe ta shiga dialing nmbr Dr Sharif, bugu biyu ya dauka tace "Sir" yace "Zainab!" A hnkli ta gaishesa ya amsa tare da cewa ina kika je, tace "gidan uncle dinmu" yace "ok, am comin down to kaduna gobe" wara ido tayi tace "da gske Sir" yace "yea ko kar in xo" da sauri tace "ka xo" yyi murmushi yace "shknn xan xo idan Allah ya yrda, layin waye wnn" tace "uncle dina," yace "OK sae da safe" tace "Allah ya kai mu," snn ya katse wayar ta ajiye a sanyaye ta kwanta. Washegari da kyar Afeefah ta fito yin breakfast kmr ynda Ma'aruf ya umarce ta, ranan ma bata samu fuska gun Amina ba don da kyar ta amsa gaisuwar ta, sama ta koma a sanyaye ta xauna dakin da take, goma saura Ma'aruf ya shigo dakin yace "Zainab sakko ki taya Antyn ki girki a kitchen yau yayanta xae xo daga kano"

Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

38......
Afeefah ta dauki hijab dinta a sanyaye ta sa don bata iya masa musu, ta bi sa suka sauka downstairs, yana gaba tana biye da shi a baya har suka iso kitchen din, Amina da ke kkrin jona blender Fadil na bayanta ta juya tana kallonsu yace "Honey ga ta xata taya ki aiki" bbu yabo bbu fallasa Amina tace "A'a taje tayi xamanta ngd" Ma'aruf yace "Haba ki bari ta taya ki mana" bnxa Amina tayi masa hkn yasa ya nuna ma Afeefah sauran tomatoes din da take wankewa tace "je ki karasa wanke mata" kai Afeefah ta gyada masa a sanyaye ta shiga kitchen din ta ci gaba da wanke mata kayan miyan, juyawa yyi ya bar kofar kitchen din ya koma sama. Afeefah na gamawa ta juya tana kallonta a hnkli tace "Anty na gama" ba tare da Amina ta kalleta ba tace "sannu" shiru Afeefah tayi tana tunanin abun yi kuma, kayan salad da cabbage da su carrots da ta gani ta nufa ta daukosu ta nufi sink don wanke su, Amina dae bata ce mata komae ba har ta gama ta yanka salad din da cabbage carrot kuma tayi grating dinsa, hka ta dinga kame kame a kitchen din Amina bata tanka ta ba har dae ta ga ba sauran aiki tayi jigum, can tace "kawo sa in rike maki shi Anty," ba musu Amina ta sauke Fadil dake bayanta ta mika mata ta karbesa ta fita daga kitchen din. Misalin sha daya Amina ta gama duk girke girken da xata yi ta bar kitchen din. Afeefah na kwance tana rungume da Fadil dake ta wasa a jikinta Amina ta bude dakin da sallama ta tsaya daga bakin kofa tace "bani shi xae ci abinci" mikewa Afeefah tayi ta kai Mata yaron ta karbe sa ta juya ta fice. Amina na fita Afeefah ta jawo wayar Ma'aruf dake gunta har lkcn, taga alamar private sim dinsa ne shiyasa bata ga an kira ba, nmbr Dr Sharif tayi dialing, yana dagawa ta gaishesa a hnkli, ya amsa yace "Kin tashi lfya Zainab?" Tace "um" yace "ina hanya fa" ta wara ido tace "da gske sir" yace "yea ko in koma" da sauri tace "A'a," yyi murmushi yace "to sae na xo" ita ma tayi murmushin tace "Allah tsare hanya" tana ajiye wayar jikinta yyi sanyi, to ya ma xata gaya ma ya Ma'aruf xata yi bako, ga matarsan nn da bata da kirki.

Mikewa Afeefah tayi daga kwancen da take jin har an tada sllhn Azahar ta nufi bayi tayi alwala ta fito, ko da ta idar da sllhn kayanta ta ciro don ita tsoron kwalliya ma take a gidan tun kayan baccin jiya ne jikinta duk da tayi wanka, ta dan yi shafe shafenta snn tasa wani gown dinta na material ta maka dogon hijab a kai ta koma ta kwanta, Amina ce ta bude kofar dakin tace "ki je ki dauki abincin ki kitchen fa" to kawae Afeefah tace mata, Amina ta rufe kofar, bayan minti talatin Amina ta kuma bude kofar dakin tace "baki sauka kin dauki abincin ba kuma" mikewa Afeefah tayi da sauri ta nufi kitchen a sanyaye, Aminan na biye da ita a baya ta nuna mata abincin nata da ta ajiye Mata kan faranti da drink da ruwa snn ta juya ta fita kitchen din. Plate Afeefah ta dauka ta bude shinkafar don ba iya cinye duka xata yi ba, ta dibi kadan ta bude miyar ta diba, kaji ta gani a daya kulan dake kan farantin ta dauki daya, coslow din ma bata diba ba ta dauki ruwa maimakon drink snn ta fita daga kitchen din ta haura sama. Kasa cin abincin tayi ta dan cakalkala ta mayar kitchen tana neman bolan xubarwa, bell din gidan aka danna sae da ta dan tsorata ta fito daga kitchen din da sauri rike da abincin don kar Amina ta gani, kallo daya Amina tayi mata ta nufi kofa tana rike da Fadil murmushi dauke fuskarta, Afeefah ta koma kitchen din kmr xata yi kuka, ita dae ta kawo kanta, da ta sani da bata fara bin ya Ma'aruf ba, Amina na bude kofar ta rungume yayanta cike da farin cikin gninsa, rankwashi Dr Sharif ya kai mata yace "kina ma da hnkli kuwa, kada ni xa kiyi" dariya ta kyalkyale da tace "kai yaya, kaga ynda ka canxa kuwa yayana, welcm big bro nah," murmushi yyi ya karbi yaron hannunta ta basa hanya ya shigo falon, Afeefah kam kasa kwakkwaran motsi tayi a kitchen din jin kmr muryar Dr Sharif take ji a falon, ga kamshin turare irin nasa da ya gauraye gidan, Amina kuwa baki har kunne ta ga yayanta da take bala'in so, Dr Sharif ya xauna yana rike da Fadil yace "ina Captain din?" Tace "wllh ya fita tun daxu yaya, amma nasan yana hanya ynxu," kitchen ta nufa da sauri sae ta ga Afeefah a tsaye, dauke kanta tayi ta dauki faranti da glass cup ta bude fridge ta fiddo drinks da ruwa ta daura kai ta fice daga kitchen din tana cewa "yaya ina momyna da fateema, meyasa ba ka xo min da teema ba" yace "suna gida, idan kina son ganinsu ae sae ki je kanon" tace "Ayya yaya dama wllh kila next wk xan tafi kanon sae ga shi kace min xaka xo" hiran yaushe gamo suka dinga yi da yayan nata don sun kusa shekara ba su hadu ba, mikewa tayi tace "bari in hado maka coffee yayana, nasan kuna tare har ynxu" murmushi yyi ta nufi kitchen, wnn karan da mmki take kallon Afeefah dake tsaye har lkcn a kitchen, a dan fusace tace "wae ke me kike yi a kitchen a tsaye ne" bata jira cewarta ba ta shiga yin abinda ya shigo da ita kitchen din, hawaye ya cika idon Afeefah, Amina na fita daga kitchen din ita ma ta fita a sanyaye tana rike da plate din abinci har lkcn, assuring kanta ta shiga yi cewar ae da Dr Sharif ne ya xo Kaduna da ya kirata tasan Mae irin muryarsa ne kawae, tana fitowa daga kitchen din suka yi ido hudu da shi, sake plate din shinkafar hannunta tayi a kidime ta juya da sauri xata koma kitchen din sae kuma ta nufi stairs da gudu kmr munafuka, ya bi ta da kallon mamaki, Amina ta mike da mugun mmki ita ma ta bi ta da kallo snn ta maido da dubanta kan shinkafar kan tiles tace "anya yarinyar nn na da lfya ma kuwa, ba da ni ba wllh" wayarta ta shiga nema don kiran Ma'aruf, murmushi kawae Dr Sharif yyi yana shafa kansa yace "wa xa ki kira?" A fusace tace "Baban Fadil xan kira mana, do  ni bnsan ko tana da iskokai ba yarinyar bbu ruwana, Dubi fa abinda tayi ynxun nn" Dr Sharif da har lkcn yana murmushi yace "Uncle dinta ne mijin naki" tace "ni bn san ynda suke ba, jiya ya kawota"    Dr Sharif yace "kira min ita" bata fuska Amina tayi tace "tayi maka me yaya, ka rabu da ita ina jin ba ita kadae take ba" hararanta yyi yace "nace ki tafi ki kira min ita" sama ta nufa ba don ranta ya so ba ta shiga dakin da Afeefah take, ta sameta xaune tana rusa kuka bakin ranta, mamaki ne ya cika Amina, sae abun ma ya kusa bata dariya, ta dake tace "me aka maki kike kuka?" Afeefah ta girgixa mata kai da sauri muryarta na rawa tace "gida xan wuce Anty" Amina tace "to sakko a mayar da ke" mikewa Afeefah tayi da sauri ta dauki jakar kayanta, Amina tace "A'a bar jakar xa a biyo ki dashi daga baya sakko kawae" ba musu ta bi bayanta kmr munafuka ita dae har lkcn bata yarda Dr Sharif ta gani xaune falon ba, suna shigowa falon Afeefah ta shiga rufe fuskarta da Hijab dinta ta nufi kofa da sauri, har ta kusa ba Amina dariya, Dr Sharif yace "Zainab!" Juyowa Afeefah tayi da sauri tana kallonsa har lkcn fuskarta a rufe, kuka ta saki ganin shi din ne, Amina ta shiga kallon yayanta da mmki jin ya kira sunan Afeefah, mikewa yyi ya karasa inda Afeefah take yana murmushi yace "sauke hijab din" saukewa tayi ta sunkuyar da kanta da sauri, ya tsura mata ido snn a hnkli yace "baki son ganina ne kuma" muryarta na rawa tace "ina so" Amina ta kwalalo ido da mugun mmki tana kallonsu, yace "toh share hawayen ki" a hnkli ta shiga share fuskarta yace "follow me," ba musu ta bi bayansa suka koma falon ya xauna kan kujera ita kuma ta xauna kasa gefensa har lkcn taki dago kanta, da mmki Amina tace "yaya kasanta ne dama wae?" Yace "ehh nasanta, student dita ce" Amina ta xaro ido tana kallon Afeefah, murya can kasa Dr Sharif yace "kuma budurwata! koh Zainab?" Afeefah ta rufe fuskarta da hijab da sauri ta daura kanta bisa gwiwanta, Amina ta fashe da dariya tace "kai yayana, wae da gske kke don Allah" murmushi yyi yana kallon Afeefah da ke jin kmr ta nutse wajen, yace "karya nayi Zainab?" Kin cewa komae Afeefah tayi ya sakko nn kasa gefenta ya xauna yana kallonta a hnkli yace "Zainab" murya can kasa tace "um" yace "wae ke ba budurwata bace?" Kin dago kanta tayi, yace "shknn bari in tashi in tafi since yhu re denying me" dago kanta tayi da sauri a kunyace tace "Sirr"


Eeshatullah Goni😘😘

[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

39.....
Dariya kawae Amina take tana kallonsu, Dr Sharif yyi murmushi yana kallon Afeefah yace "to gaya min me ya sa ki kuka?" Shiru tayi bata ce komae ba, ya kuma yi mata tambayar, ta daga kai a hnkli tana kallon Amina, sae kuma tayi saurin sunkuyar da kanta, kallon Aminar Dr Sharif yyi yace "ke kika sa ta kuka knn?" Da sauri Afeefah tace "A'a sir bata min komae ba" Amina ta yo waje da ido ta dawo kusa da su ta xauna tana dariya tace "wllh yaya bn mata komae ba tun jiya da ta xo ta ki sake jiki fa," Dr Sharif ya galla mata harara yace "ke din? Kin sake mata fuska ne bare ta saki jiki?" Amina ta xaro ido ta kuma ta saka dariya tace "Ayya yayana ka tambayeta wllh bn mata komae ba jiyan ma da suka xo ban jin ddi ne" hararanta kawae Dr Sharif yake, Afeefah kam murmushi tayi ta sunkuyar da kai a hnkli tace "ni bata min komae ba kawae gida nake son wucewa" Amina ta yi dariya tace "to ka dae ji, in ma na maki wani abun kiyi hkuri Anty Zainab" sae a snn Dr Sharif yyi murmushi, Afeefah ma tayi murmushin cike da jin kunya, Amina ta mike tace "bari in kawo maka abinci big bro"  kallon Afeefah kawae Dr sharif yake har lkcn taki dago kanta, Amina ta dawo falon ta dire kulan abincin ta koma ta dauko sauran, da kanta ta shiga xuba masa a plate, daga kai yyi ya kalleta yace "ita ta ci ne?" Amina tace "bata wani ci na kirki ba, breakfast ma ina kula da ita bata yi na kirki ba" spoon ya dauka ya sa a abincin da Amina ta xuba masa ya dauko ya ajiye gaban Afeefah yace "oya start eating ynxu" murmushi tayi hade da girgixa masa kai tace "Um na koshi sir" hararanta yyi yace "C'mon" bata kuma yi masa musu ba, ta dauki spoon din a hnkli, Amina ta xuba masa wani tana murmushi tace "bari in baku waje sir" daukar Fadil tayi tana dariya ta haura sama. Kasa cin abincin Afeefah tayi tsabar yanda yake kallonta ga wani mugun kunyarsa da taji tana ji, murya can kasa yace "Zainab!" Ba tare da ta dago ba tace "um" yace "kunya ta kike ji ne wae?" Gyada masa kai tayi, yyi murmushi ya soma cin abincin sa, ganin taki ci ne yasa yace "to tafi sama ki je ki ci" da sauri ta mike ta dauki abincin ta nufi stairs ya bi ta da kallo. Fitowa Amina tayi jin Afeefah ta bude dakin da take ta shiga dakin tace "har kin gama cin abincin" murmushi Afeefah tayi tace "a nn xan ci" dariya tayi tace "kunyar sir din naki kike" sunkuyar da kai Afeefah tayi da sauri, Amina ta ajiye Fadil kan gado tace "ga Fadil nn toh" juyawa tayi ta fita daga dakin ta koma gun yayanta, kallo ta samesa yana yi tace "yaya ae abincin xae huce" yace "eh jira nake ya huce dama" tace "wae da gske yayana budurwar ka ce Zainab" ba tare da ya kalleta ba yace "gashi na fada gaban ki" murmushi tayi tana kallonsa don har tayi aure bata taba jin yyi maganan mace ba don cewa yake ba su ne gabansa ba, lallai Zainab tayi sa'a, jin tayi shiru yasa Dr Sharif ya daga kai yana kallonta, tayi masa murmushi tace "na taya ka murna yayana, Allah baka Zainab! don yarinya ce me hnkli daga jiya na lura da hkn ga sanin ya kamata" murmushi yyi yace "Ameen ya Allah"

Har karfe uku suna hira da yayanta ya Ma'aruf ya shigo falon, yana dariya yace "Dama ana ganin ka bokan turai, baka da kirki Haiydar ko kira bbu fisabilillah" Dr Sharif yace "ae kai naga kana kiran, ba dae mun baka mata ba dole ka mance mu" dariya Ma'aruf yyi yace "ka ji gori koh, ke Amina kira min Zainab shi ma in basa Kanwata ko xan samu sakat" dariya Amina tayi tace "to ae budurwarsa ce Zainab din" Ma'aruf yace "kai Haba a ina ya san ta? Wae da gske Dr" Mikewa Dr Sharif yyi yana murmushi yace "wnn ba Matsalar ka bace" excusing kansa yyi ya fita don amsa wayarsa, Amina tayi dariya tace "a kano ya san ta" bayani tayi ma Ma'aruf ynda suka hadu da Afeefah, Ma'aruf yyi dariya yace "to in ji kin daina kishi da ita ynxu dae koh? Don kinsan ko ina son Zainab ynxu ya xama dole in bar ma wnda ko auren ma bae taba ba sbda halaccin da yyi min" dariya Amina tayi ta kai masa duka tace "kai dear! hka nace maka ina kishi da ita" yace "ahaf sae dae idan ba Aminar da na sani bace" tayi dariya tace "uhm ae ynxu Zainab ta xama Anty"

Ko da Dr Sharif ya dawo mikewa Amina tayi ta bar masu falon ta haura sama, Ma'aruf yana kallon Dr Sharif yace "ashe dae Kanwata kke so, ya xama dole in maka halacci in sa a baka" Murmushi Dr Sharif yyi yace "Allah sa ku banin dae" Ma'aruf yace "Serious in har da aure kke son ta an gama" Dr Sharif yace "Da aure nake sonta mana" Ma'aruf yace "ka shirya auren ne ynxu?" Dr Sharif ya shafa kansa yace "Ae karatu take ynxu, it won't b fair in katse mata karatun ta" Ma'aruf yyi murmushi yace "ka manta Amina na karatu ku ka bani ita" Dr Sharif yace "hka ne but bn san ko xa ayi mata aure ynxu ba, naga yayyinta mata ma basu yi auren ba" Ma'aruf yace "kai dae ynxu kke son auren ko ba ynxu ba?" Dr Sharif yyi shiru yana kallonsa snn yace "idan xa a bani" Ma'aruf yace "kar ka damu, aurensu ilham nn da 'yan watanni ne, xan yi convincing Abba ya hada gaba daya idan har yhu re jet serious coz nasan halin ka Haiydar" Sauke ajiyar xuciya Dr Sharif yyi yace "wllh da aure nake son Zainab, amma bari in maka tambaya daya, ya ku ke da Zainab? kuma ka gaya min gskyan wani irin dangantaka ne tsakaninta da Aliyu, tace min dad dinsu daya, hka ne?"

Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

40.....
Shiru Ma'aruf yyi yana kallon Dr Shariff snn yace "Hka tace maka dad dinsu daya?" Dr Sharif ya gyada masa kai, Ma'aruf ya dan tabe baki yace "I wonder y they are still hiding things for the innocent girl, ba dad dinsu daya da Aliyu ba but don't tell her dat" kasa ce masa komae Dr Sharif yyi, can dae da kyar yace "to ya suke da shi? Nd y are they hiding it for her? Kana nufin shi ba dan gidan bne knn?" Ma'aruf yace "No! Ita ce ba 'yar gidan ba, ynxu dae mu bar xancen nn, ka bn go a head in yi ma dad maganan?" A sanyaye Dr Sharif yace "Baka gaya min ynda ku ke da ita ba" Ma'aruf yace " yar Kanin dad dina ne, her father is late" da mmki Dr Sharif yace "bn gne ba, make me understand plss, then wat is she doin in kano, mum dinta fa, kana nufin ba iyayenta bne a kano?" Ma'aruf ya sauke ajiyar xuciya yace "Ka ga da mu bar wnn xancen kawae Dr, she knw nothin about ol dis dat am sayin, infact duk gidansu bnda Aliyun da Adnaan sae yayyinta mata biyu da suka yi aure bbu wnda yasan ba yar gidan bace ita, kuma baxan so ta ji a bakina ba ko a gidana, in dae kana son Zainab da aure da gske ka kwantar da hnklin ka am there for yhu, ltr xa mu je mu samu dad am sure he will b vry happy don shi indae mace ta fito da miji aure yake mata bae jiran sae ta kare karatu kmr ynda dad dinsu Aliyu ke yi, tashi mu tafi masallaci, almost tym 4 sallat" har suka dawo daga masallaci Dr Sharif was nt him self, dama yasan ba biological brothern Afeefah bne Aliyu, ya ga alama da ddewa, Ma'aruf ya haura sama ya bar sa nn xaune yana ta sake sake, he is afraid of loosin Zainab, yasan tun daga randa ya fara sauke idonsa ya ji sonta, abinda bae taba faruwa da shi ba, da farko he was thinking tausayinta kawae yake don yaga alamar tana da rauni ga saurin hawaye, daga baya yaga ba hka bne don duk randa bae daura ido kanta a sch ba bai jin ddi, nd he is matured enuf ba sae wani ya gaya masa ya fada tarkon son Zainab ba, sauke ajiyar xuciya Dr Sharif yyi don yasan Ma'aruf will Neva let him down.   Amina ce ta shigo dakin da Afeefah take ta ganta kwance tana bacci, tada ta tayi tace "lallai ma Antyn nn sae ki xo kiyi kwanciyar ki a nn kina bacci ki bar bakon ki a falo" mikewa xaune Afeefah tayi tana mitsika ido, Amina ta mata murmushi tace "to tashi ki kara shiryawa ki je ku yi hira, yace min sbda ke ma ya xo kano" Kai Afeefah ta gyada mata kawae ta juya ta fita, Afeefah ta mike ta shiga bayi, wanka ta kuma yi tayi alwala ta fito tayi la'asar, snn ta yi shafe shafenta, ta fiddo da wani riga da skirt dinta na atamfa ta sa, ba karamin kyau kayan yyi mata ba, tana kkrin sa Hijab Amina ta shigo dakin, xaro ido tayi tace "ko yar powder baxa ki shafa ba" murmushi kawae Afeefah tayi bata ce komae ba, Amina ta kama hannunta tace "xo mu je dakina ki shafa" bin bayanta Afeefah tayi suka shiga bedroom din Aminar ta xaunar da ita gaban madubinta, kwalliya ta shiga rangada mata tun Afeefah na nonnokewa sbda kunya har ta sake, light make up tayi mata, ta sa mata jan bakin da tasan xae amsheta, snn ta mata daurin dankwali ya xauna das a kanta, wae ina ma xa a iya kwatanta irin kyan da Afeefah tayi don Amina sake baki tayi tana kallonta, wane ba indiya ko balarabiya, ita kanta Afeefah sae da taji kunyar don bata taba kwalliya hka ba, hotuna Amina ta mata snn tace "to tafi kuyi hira da Sir din ki" rufe fuska Afeefah tayi da sauri cike da jin kunya, can ta dauki hijab dinta xa ta sa, Amina tace "meye hka xan gani?" Afeefah ta sunkuyar da kai tace "sa wa xan yi" Amina tace "Haba sae kace warce xata fita kofar gida, falo fa xaki xauna" karbe hijab din Amina tayi tace "yi tafiyar ki hka" Afeefah kmr xata yi kuka tace "baxan iya fita hka ba Anty" Amina ta sake baki tana kallonta can tace "to wllh baxa ki fita da hijab ba, gwara ki dauko mayafi toh" Afeefah ta marairaice tace "ban xo da mayafi ba anty" Amina tace "bari xan baki nawa," jan mayafinta mai kyau ta fiddo mata ganin atamfar na da ratsin ja ta mika mata tana murmushi tace "to ga shi ki yafa" a kunyace Afeefah ta karbi mayafin amma ta kasa yafawa don ba sabawa tayi ba, Amina ta karba tana dariya ta yafa mata shi a shoulder dinta gefe daya, snn ta dauki turare ta fesheta da shi ta fiddo mata red flat shoe dinta ta bata tace "sa kiyi tafiyar ki" a hnkli Afeefah tace "ngdd," snn ta sa ta fita daga dakin. Da kyar Afeefah ta sauko downstairs don ji take kmr ta nutse tsabar kunya, juyawa Dr Sharif yyi don ganin me sakkowa, ya kafa mata ido ko kiftawa bae yi, wani mugun sonta na fixgarsa, ta sunkuyar da kai da sauri, tana harhardewa ta karaso falon ta rakube gefen kujera kanta a kasa a hnkli tace "Sir ya hanya?" murmushi Dr Sharif yyi murya can kasa yace "Zainab!" Ba tare da ta dago kai ba tace "um" ya nuna mata gefensa yace "dawo nn" kin tashi tayi sae da ya kuma kiran sunanta snn ta mike da kyar kanta a kasa ta dawo kusa da shi ta xauna kasa, kallonta kawae yake, ta dago a hnkli tana kallonsa da dara daran idonta, ya lumshe ido yace "kinyi kyau" rufe fuskarta tayi da sauri murya can ciki tace "ngd Sir" Amina ce ta sakko ta shigo falon tace "baxa ku xaga kaduna ba yayana, da kun dan fita outing" kallon kanwartasa yyi yana murmushi yace "Yayanta xae bari in fita da ita?" Amina tace "ehh mana, bari in masa mgna" juyawa tayi ta koma sama, Dr Sharif na kallon Afeefah yace "wae mu je yawo?" Sunkuyar da kanta tayi bata ce komae ba lkci daya ya Aliyu ya fado mata hka kawae ta ji gabanta ya fadi. Amina ce ta kuma sakkowa tana murmushi tace "yayanta yace xa ku iya fita amma kar ku dde" juyawa tayi tace "ina xuwa" snn ta kuma komawa sama, ba a dau lkci ba ta dawo falon tace "Anty ki tafi yayanki na kira a sama" Afeefah tayi murmushi ta gyada mata kai alamar ta ji, farantin Drinks din dake falon Amina ta dauka ta nufi kitchen, Afeefah ta Mike a hnkli don xuwa kiran ya Ma'aruf, rasa inda xata bi da Dr Sharif baxae bita da kallo ba tayi, don wani kunya take ji idan yana kallonta, tana fara tafiya mayafin jikinta ya xame kafin ta ankara har ya kai kasa, ta xaro ido da sauri ta durkushe wajen kmr xata yi kuka tana kallonsa, Dr Sharif ya kauda kansa yana murmushi, mikewa tayi da gudu ta nufi stairs rike da mayafin a hannu bin ta da kallo yyi yana murmushi, ba a dau lkci ba Ma'aruf ya sakko Afeefah na biye da shi a baya yana kallon Dr Sharif yace "amma fa baxa ka dde min da kanwa a waje ba Dr" Dr Sharif yyi murmushi yace "In'sha Allah" makullin mota Ma'aruf ya basa yace "ga aron mota" dariya Dr Sharif yyi ya karbi makullin yace "thanks frnd" Ma'aruf yyi masu Allah kiyaye hka ma Amina suka koma sama, yana gaba tana biye da shi a baya ya nufi parkin lot, juyawa Dr Sharif yyi yana kallonta a hnkli yace "koma ki dauko hijab din ki Zainab" Afeefah ta juya ta koma cikin gidan ta ajiye mayafin ta dauki hijab dinta, Amina tayi dariya tace "lallai ma yaya" murmushi Afeefah tayi kawae ta fita ta samesa cikin mota yana jiranta.


Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

41.....
Sae da suka hau main road ba tare da Dr Sharif ya kalleta ba yace "Ina kike son in kai ki Zainab?" Shiru tayi bata ce komae ba, can kuma a hnkli tace "nima bn sani ba" yace "Ma'aruf bae taba fita dake bne duk xuwan ki hutu kd?" Ta girgixa masa kai tace "ae shi ba nn yake ba" Dr Sharif yace "yea hka ne na manta, bari mu je to ki ga state university din kaduna, da polytechnic dinsu, ko kin taba xuwa?" Girgixa masa kai tayi, ya nufi hanyar unguwar rimi, har cikin kasu ya shiga da ita, sae a snn Afeefah tace "Sir wae nn ne?" Dariya yyi yace "da fa, ga dayan a gaba shima xan shiga dake" tabe baki tayi tace "ko kyau, North west din mu ya fi kyau!" Dariya yyi ssae yace "kai bari yan Kaduna su ji ki bbu ruwana" dariya tayi tace "to ni ina ruwana da su daga na fadi gskya?" xagawa da ita cikin kasu yyi gaba daya, sae tabe baki take, ita a dole bae mata ba daga karshe tace "ni dae sir na gani, mu tafi kawae" yyi murmushi yace "to mu je tudun wada ki ga polytechnic dinsu na science?" Tabe baki tayi tace "ni bn san wajen ba" yace "ae nuna maki xan yi" tace "tohm mu je" polytechnic din art dake unguwan rimin ya fara nuna mata yace "akwae wani a barnawa ma, but ynxu na tudun wada xa mu" suna isa junction road yace "kalli can ki ga stadium dinsu" juyawa Afeefah tayi da sauri tana kallon inda yake nuna mata ta xaro ido tace "wnn dan wurin sir?" Dariya yyi ssae yace "don baki shiga bne" ta tabe baki tace "um ni dae dan karami ne" kwafa yyi yace "bbu ruwan sir dae, bari yan kd su ji ki su kama ki" dariya tayi tace "ni ina ruwana da su" ta sardauna crescent ya shiga sbda traffic, ta ce "Sir Dubi fa titin mu ma ya fi nasu girma da kyau ssae" yyi murmushi yace "eh mana" cikin mintunan da basu wuce goma ba suka isa poly road, Afeefah ta xaro ido tace "Sir nn ne polyn nasu?" Yace "yea" tace "kai shine yayanmu ke wani cewa makarantun kd sun fi namu ashe ba hka bne" dariya kawae Dr Sharif yyi ya nufi main gate din k.p.t, ya karbi gate pass ya shiga, dariya kawae Afeefah ta dinga yi ita a dole ta raina polyn, Dr Sharif ya girgixa kai yace "kin san shekaran polyn nn nawa?" Ta girgixa kai, yace "uhm ki bar raina sa, babban makaranta ce yarinya," tace "bn yadda ba, ka gaya min shekaran sa nawa!" Yace "this polytechnic was founded in 1956! Ki lissafa shekarunsa ki ga tun kan Independence, ya fi north west din nn naku da kike brag da iyakacinsa shekara biyar, kin manta slogan din kadunan ne wae? 'Center of education! Let me remind yhu" Afeefah ta saka dariya tace "kai Sir" murmushi yyi ya xaga da ita cikin polyn gaba daya snn suka fita ya shiga da ita ostrich bakery dake wajajen ya siya mata snacks kala kala, suka kama hanyar U.rimi, ya juya yana kallonta yace "its almost 6 pm da mun shiga gamji in ji cmmnt din ki, nd beside ma it's nt decent  mu shiga da yamma" Shiru tayi bata ce komae ba, murya can kasa ba tare da ya kalleta ba yace "Mu je muyi hoto?" Shiru tayi kmr me naxarin abinda yace, sunanta taji ya kira, ta dago manyan idonta tana kallonsa a hnkli yace "Mu je studio muyi hoto nace?" Dauke kanta tayi, sae kuma tayi murmushi ta gyada masa. Hadadden studio ya nufa yana gama parkin ya juya yana kallonta yace "mu je" bude kofar tayi ta fito shima ya fito, yana gaba tana biye da shi suka shiga studio din, Afeefah taji baxata iya hoton ba bayan Sun shiga sbda kunya, ma'aikatan wajen duk a tunaninsu pre wedding pics suka xo yi, Dr Sharif yyi murmushi yace nml pic suka xo dauka, da kyar Afeefah ta iya tsayawa suka yi hoto da Dr Sharif tsabar kunya sae wani rurrufe fuska take, kala hudu kawae suka yi ya biya kudin suka ce su dawo gobe su karba bayan sun tura ma Dr Sharif a wayarsa, kasa kallon Dr Sharif Afeefah tayi har suka shiga mota, Eatry taga yyi parkin ya fita, ba a dau lkci ba ya dawo ya shiga motar ya mika mata ledan hannunsa, ta karba ba tare da ta kallesa ba, ya tada motar suka nufi gida, Dr Sharif na gama parkin bayan sun isa gida Afeefah ta bude motar ta riga sa fita da sauri tayi cikin gida, Amina dake kitchen ta fito tace "sannun ku da dawowa" Afeefah tayi murmushi kawae ta ajiye ledan hannunta tace "ina Fadil Anty?" Amina tace "tare mu ke girkin a kitchen ae, gashi can cikin kekensa" dariya Afeefah tayi ta mata sannu da aiki ta nufi sama da sauri kafin Dr Sharif ya shigo.
Bayan isha Ma'aruf yace da Dr Sharif "ya mgnr daxu Dr, mu tafi gun dad din ne ynxu? naji kace gobe xa ka koma!" Dr Sharif yace "to mu tafi frnd" takwas da kusan rabi suka isa can gidan, Dr Sharif yace "look captain kunyan dad nake wllh, just go in and explain to him" Ma'aruf ya hade rae yace "kaga matsala ta da kai koh" Dr Sharif ya marairaice masa yace "don Allah ka rufa min asiri kai ka shiga I just cnt go in" tsaki Ma'aruf yyi ya bar sa cikin motar ya nufi cikin gidan, ba karamin farin ciki dad yyi da xancen da Ma'aruf ya xo masa da ba, dad yace "ae wnn ba matsala bne in har uwar tawa tana so, kaga sae a hada da nasu jamila kawae, ka xo min da ita gobe mu ji ta bakinta" Ammi dake xaune falon tayi shiru dae tana kallonsu bata ce komae ba, dad ya juya yana kallonta yace "ko ya kika ga Uwar gida?" Sauke ajiyar xuciya tayi tace "Amma kuma Alhaji naga ae yana da kyau a fara jin ra'ayin iyayenta na kano ka ga ba wajen mu take ba bare kayi saurin yanke hukunci hka!" Dad ya hade rae yace "ji wani xance don Allah, da nan da can din ba daya ba mne, kuma nasan baxa su ce don me ba, don duk abinda na yanke tamkar su suka yanke ne" Ammi tace "To Allah rufa asiri, amma Dr Aliyu kam mutum ne, Allah dae ya xaba abinda ya fi alkhairi" Dad yace "yauwa xancen knn, Ameen ya Allah" Ma'aruf ya sallami iyayen nasa ganin ya bar Dr Sharif a waje snn ya bar gidan, Yana shiga motar ya sakar ma abokin nasa murmushi yace "In'sha Allah kmr ka samu Zainab frnd" murmushi Dr Sharif ya mayar masa yace "I trust yhu captain" goma saura suka isa gida, Amina tayi masu sannu da xuwa snn ta dauko masu abinci ta ajiye masu tsakiyar rug din falon ta nufi sama, Afeefah na shirin kwanciya Amina tace "kaddai har xa ki kwanta" Afeefah tayi murmushi tace "um bacci xan yi" Amina tace "to baki tafi kin ma Sir sae da safe ba yace baxae kwana nn ba" Afeefah ta kauda kanta a hnkli tace "toh" dariya Amina tayi ta fita daga dakin, Afeefah ta mike ta sa hijab dinta har kasa snn ta fita daga dakin ta sauka downstairs. Xaune ta samesa da Ma'aruf, ta karaso cikin falon kanta a kasa ta xauna daga kasa, cike da xolaya Ma'aruf yace "kin sakko fira knn" bata fuska tayi tace "A'a" yyi dariya ya mike yace "bari to in baku waje." Sae dae Ma'aruf ya haura sama snn Dr Sharif ya juya yana kallon Afeefah yace "har kin gama jin Kunyan" rufe fuskarta tayi da sauri yyi murmushi yace "to dawo nn" bata masa musu ba kanta a kasa ta dawo gefensa ta xauna daga kasa. Wayarsa ya mika mata yace "kin ga hoton da kika ki gani daxu" murmushi tayi ta karbi wayar tana kallon hoton nasu, ba karamin kyau suka yi ba barin Dr Sharif, tace "um bayan ka fini kyau!" Yace "kin dae fini" sunkuyar da kanta tayi tace "bn yarda ba" Ma'aruf ne ya sakko downstairs ya shigo falon da sallama yana mika ma Afeefah waya yace "ga yayanki" ba karamin faduwa gabanta yyi ba, ta karbi wayar da kyar, juyawa Ma'aruf yyi ya koma sama, sarae Dr Sharif ya lura da halin da Afeefah ta shiga, wayar na soma ringing ta daga a sanyaye tace "yayanmu!"

Eeshatullah Goni😘

🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

42___43
Shiru Afeefah tayi jin ya Aliyu bae ce komae ba, can ta kalli screen din wayar ta ga bai kashe ba kuma, a hnkli ta kuma cewa "yayanmu!" Yace "ina jin ki, ykk" jin yanayin muryar tasa yasa da damuwa tace "baka da lfya ne yayanmu?" Yace "lfyata qlau, I called daxu ma'aruf yace kin fita da matarsa" Afeefah ta gyada kai da sauri tace "uhn!" Yace "Shknn gud nyt, just called to say hi" murmushi tayi murya can kasa tace "am missin yhu yayana" shiru ya dan yi sae kuma a sanyaye yace "No yhu are nt Zainab! nasan haushi na kike ji ynxu kina ga kmr ina takura ki koh? Kiyi hkuri with tym xa ki gane meyasa nake maki hka kuma xan daina kin ji" shiru Afeefah tayi ita ma jikinta yyi sanyi, kmr xata yi kuka tace "yayanmu wllh ni bna fushi da kai, kaga ae bn da waya ne ynxu shi yasa bana kiran ka" ya Aliyu yyi shiru bae ce komae ba, a hnkli tace "Allah nayi missing dinka yayanmu, I missed yhu a lot" dan murmushi yyi bae dae ce komae ba, kmr xata yi kuka tace "ka ji!" Murya can kasa yace "naji! Kina son gani na to?" Xaro ido tayi da sauri tana kame kame tace "Lah ae to kila ma na kusa dawowa ko yayanmu, mun kusa komawa sch ka tambayi su Anty jiddah" yace "toh shknn, Allah dawo da ke lfya" a sanyaye tace "Ameen yayanmu" katse wayar yyi lkci daya, duk sae ta ji ba ddi abinda ta ce masa, da da ne kullum cikin kiransa take in ta xo kd wani lkcn ma har cewa take ya xo ta gansa, amma wnn karan har bata son ya kira, juyawa tayi a sanyaye tana kallon Dr Sharif taga kallonta yake, dauke kai yyi da sauri, ita kuma ta sunkuyar da kanta, ya mike ya karbi wayarsa a hannunta yace "je sama ki ce masu xan tafi" tace "har xa ka tafi sir" yace "yea" mikewa tayi a sanyaye ta nufi sama. Ma'aruf ne ya sakko tare da Amina yace "wato dae da gske baxa ka kwana nn ba ko Dr" Dr Sharif yace "abokina na jira na tun daxu, so I have to go," Amina tace "to amma yaya don Allah ka xo kayi breakfast a nn" yace "xan xo in'sha Allah" Makullin motar Ma'aruf ya dauka yace "da motar ka xan tafi, gudnyt" juyawa Ma'aruf yyi yana kallon Afeefah da ke tsaye yace "Baxa ki masa rakiya ba" Amina tayi dariya tace "to kai kaji ya mata sae da safe shi din?" Dariya Ma'aruf yyi yace "wae nn kunyar surikinsa yake" juyawa Afeefah tayi da sauri ta nufi sama, Amina tayi dariya tace "Ina kuma xa ki Anty yana fa jiran ki ne a waje" sae da Ma'aruf ya sa baki snn Afeefah ta sakko a kunyace ta nufi kofa ta fita. Har Dr Sharif ya tada motar ta karasa kanta a kasa tace "Sae da safe sir" yace "Allah ya kai mu" bae kuma jiran jin abinda xata ce ba ya ja motar ya bar wajen, jikinta yyi sanyi ta bi sa da kallo, juyawa tayi da sauri tun kan ta fara hawaye ta nufi cikin gida da gudu ta haura sama ta shige daki, sae a snn ta fada kan gado ta fashe da kuka, tayi mai isarta daga karshe bacci ya dauketa nn kwance. Washegari misalin Karfe sha daya Afeefah na kwance daki kmr mayya taki fitowa har Amina ta gaji da xuwa cewa ta sakko ta kyaleta, bude kofar dakin aka yi ta daga kai don ganin waye, Amina ce ta tsaya daga bakin kofa tace "to ae kya fito ynxu tun da sir ya xo koh?" Murmushi kawae Afeefah tayi, Amina ta juya ta bar dakin, mikewa Afeefah tayi da kyar ta sa hijab dinta ta fita daga dakin fuskarta a daure, yana xaune falo yana shan coffee, ta karasa kanta a kasa ta xauna kan rug din falon, kin cewa komae tayi shi ma hkn, can dae a sanyaye tace "ina kwana sir" yana kallonta yace "lfya Zainab," har yyi shiru sae kuma yace "wat made yhu cry?" Sunkuyar da kanta tayi bata ce komae ba, ya ci gaba da shan coffeen sa, mikewa tayi xata bar wajen yace "ina kuma xa ki?" Girgixa masa kai kawae tayi sae ga hawaye, dauke kai yyi ya dauki envelope karami dake kusa da shi ya mika mata yace "ga hotunan! ur copies" risinawa tayi ta karba murya can kasa tace "ngdd" "sit" yyi instructing dinta, ba musu ta xauna, yace "kar ki min kuka" gyada masa kae kawae tayi, ya dauko wani leda ya mika mata, kin karba tayi da farko, amma ganin ynda ya tsare ta da ido yasa ta sa hannu ta karba duk da bata san meye ba, ajiye mug din hannunsa yyi yace "xan koma kano" dago dara daran idanuwanta tayi tana kallonsa, a hnkli tace "to ngd sir Allah tsare hanya," yace "Ameen Zainab!" Kira min Amina, mikewa tayi ta nufi sama, tare suka sakko da Aminan ya mike yace "sae kin xo meenah, I will b on my way ynxu" Amina tace "kai yayana baxa ka jira Abban Fadil ba," yace "mun yi waya da shi, nace baxae same ni ba, beside mun ma hadu daxu da safe ae" Amina bata so hka ba a sanyaye tace "to shknn yaya ina xuwa" sama ta nufa, ya juya yana kallon Afeefah, murmushi yyi ganin ynda ta bata fuska, yace "me ya faru kuma?" Kmr xata yi kuka tace "ni ma wajen Mami na nake son komawa" dariya yyi yace "ae nn da few dayz xa ku koma sch," Amina ce ta sakko rike da leda ta mika masa tace "gashi yaya ka kai ma teemah" hararanta yyi yace "wa xa ki hada da kaya?" Marairaice masa tayi tace "ba jirgi xa ka bi ba yayana" karba yyi yace "shknn sae mun yi waya" Juyawa Zainab tayi ta haura sama da sauri, Dr Sharif yyi dariya yana kallon Amina yace "xa ki sha lallashi yau knn" dariya tayi tace "wae baxa ka tafi ba?" Yace "wae xata koma kano ita ma" dubu goma ya ciro ya daura kan fadil ya shafa kan yaron , yyi pecking dinsa yace "gudbye son" godiya Amina tayi masa ta raka yayan nata har gate, snn ta dawo cikin gida, dakin Afeefah ta shiga ta sameta xaune tana rusa kuka, dariya ssae abun ya bata, ta dake ta shiga lallashinta amma kmr dada tunxurata take hkn yasa ta bar dakin. Da yamma misalin Karfe biyar Afeefah ta bude ledan da Dr Sharif ya bata, waya iPhone 7 ta gani, tuni ta kwalalo ido a dan tsorace tana kallon kwalin wayar, mikewa tayi da sauri ta bude jakarta ta saka kwalin da ganinta kasan ba karamin tsoro ta ji ba.

After Magrib Ma'aruf ya tafi da Afeefah can gida, a hanya take gaya masa wayar da Dr Sharif ya bata, yace "iyye, lallai Aliyun nn na ji da ke, to kin gode, idan mun koma gida sae ki kirasa kiyi masa gdya, gobe sae in siyo maki sim" Afeefah tace "toh yaya"

ba karamin kunyar tambayar da dad ke mata Afeefah tayi ba, taki dago kanta don ji tayi da ma ta nutse wajen kawae, Ammi tayi dariya tace "ka bar ni da ita kawae Alhaji, xata gaya min gskya" dad yyi dariya yana kallon Afeefah yace "to tashi ki tafi" mikewa tayi kanta a kasa ta bar falon, dad yyi murmushi yace "Allah ya ji kan Umar ya gafarta masa,"  Ammi tace "Ameen ya Allah" snn ta mike ta bi bayan Afeefah,  bedroom dinta ta kai ta ta xaunar da ita gefen gado tace "kar ki ji kunya ta dota, ki gaya min gskya kina son Aliyu wan matar yayan ki?" Afeefah ta sunkuyar da kai bata ce komae ba, sae da Ammi tayi da gske snn a hnkli ta gyada mata kai a kunyace, Ammi tayi murmushi tace "toh shknn tashi ki yi tafiyar ki" mikewa tayi da sauri ta bar dakin ta shige na su Ilham. A hanya xa su koma gida Afeefah ke ce ma Ma'aruf "yaya amma don Allah kar a gaya ma su Mami, kasan Abbanmu karatu yake son muyi, ni sae na gama karatuna" kmr xata yi kuka ta kare mgnr Ma'aruf ya dan tabe baki yace "na ji" duk da kawae amsa mata yyi don shi ya ma fi son a aurar da ita da karatun hofin. Hka Afeefah ta karashi hutun ta a Kaduna duk ta kagu ta koma kano ta rasa dalili, ana gobe xata koma Abba ya sa ya saleem ya yankar mata ticket, tsaraba ssae Ammi tayi mata, hka ma Anty Amina, ya Ma'aruf kuma laptop ya siya mata, Saleem kuwa da ya tambayeta me take so kawae Ca tayi yar karamar Nokia xae siya mata, da yamma Ya Ma'aruf da Anty Amina suka rakata airport, suna nn har jirgin yyi take off snn suka koma gida. Adnaan ne ya tare ta a airport din kd, Afeefah tayi mmkin da ya Aliyu bae xo tarar ta ba as usual. Bayan sun kama hanya tace "ya Adnaan yayanmu fa?" Adnaan yace "yana gida" shiru tayi bata kuma cewa komae ba har suka isa gida, bata damu da murnar dawowanta da yan uwanta ke tayi ba ta nufi sama da sauri ta shige dakin ya Aliyu, yana tsaye waya na kare kunnansa alamar waya yake, da gudu ta rungumesa tsam cike da farin ciki tace "yayanmu" da farko dakewa yyi, tana dago dara daran idonsa ta daura kan nasa kawae ya kasa, lkci daya ya sakar mata murmushinsa Mae kyau ya ja kumatunta yace "Welcm" bata fuska tayi tace "shine baka xo daukana a airport ba ko yayanmu" ajiye wayar hannunsa yyi yace "kin gaya min xa ki taso yau?" Ta wara ido tace "yaya ka manta bnda waya" yace "na tuna," tace "amma ya saleem ya siya min yar karama bn fara amfani da shi ba" gyada mata kai kawae yyi, ta juya ta nufi kofa tace "bari in je in gaida Mami" bin ta yyi da kallo har ta fita. Tana fita dakinsu ta nufa da sauri ta bude jakarta ta ciro wayar da Dr Sharif ya siya Mata ta shige bayi da sauri ta shiga kiran layinsa, yana dagawa tace "Sir na dawo" yace "haba, yaushe kika dawo" tace "ynxun nn" yace "welcm dear, result din ku ya fito" xaro ido tayi tace "da gske sir? Ka duba min nawa?" Yace "yep na duba, Allah ya taimake ki a course dina kadae kike da carry over" dafe kirji tayi sae kuma ta saka masa kuka, yyi dariya ya katse wayar. Ta ci kukanta ta koshi ta fito daga bayin. Cikin jaka ta boye wayar da sauri. Da daddare Afeefah na fiddo da tsarabar su jiddah wayarta dake cikin jaka ya soma ring, xaro ido su Jiddah suka yi jin Ringtone din, da gudu Afeefah ta nufi jakar don mancewa tayi bata sa a cylnt ba, kashe wa tayi gaba daya ta mayar jakar, Jiddah tace "iPhone Afeefah? Wa ya siya maki" bata fuska tayi tace " ya Ma'aruf" bata jira cewarsu ba taje ta ci gaba da abinda take, Sadiya ta sauke ajiyar xuciya har da su Sumayya. Hka Afeefah ta dinga kaffa kaffa da wayar kar yayanmu ya gani, laptop kuwa da ma ta kai ma Mami tace Ma'aruf ne ya bata, wayar kuwa bata nuna mata ba sae wnda saleem ya siya mata, ana gobe xa su koma sch da daddare Afeefah na xaune ita kadae daki ta shige cikin bargo ta gama waya da Dr Sharif knn tana danne dannenta, ya Aliyu ya turo kofar dakin ganin tun yamma bata sakko falo ba, tsayawa yyi yana kallon bargon, ko kadan Afeefah bata san an shigo dakin ba, ya karasa kan gadon ya yaye bargon a hnkli yana kallonta, a kidime ta mike xaune tana kallonsa, lkci daya ta shiga kkrin boye wayar hannunta, fixgewa yyi yana kallon wayar da mmki, kuka ta saki ta mike da gudu ta fice daga dakin ta shige dakin Mami, Mami da fitowarta daga bayi knn ta bi ta da kallon mamaki, kuka ta fashe mata da tace "wayyo Mami ki ce ma yayanmu dady ne fa ya siya min wayar" korarta Mami tayi daga dakinta a fusace, Afeefah tayi dakin Adnaan shi ma ta fashe masa da kuka tace "kaga ya Adnaan, dady ne ya siya min wayar fa" Adnaan yana kallonta da mmki yace "wani waya?" Cikin kuka tace "yana hannun yayanmu je ka gani kar yace ba shi ya siya min ba ya min duka" dariya Adnaan yyi ya mike ya fita ya samu Ya Aliyu dakin sa a kwance, kallon iPhone 7 din kan gadon Adnaan yyi ya karasa ya dauka yana dariya yace "Wae kaji dady ya siya mata tace" wani mugun kallo Aliyu yyi masa can yace "naji, ae ni bn ce mata komae ba kai mata wayarta" Adnaan ya fita da wayar ya kai Mata dakinsa, mikewa ya Aliyu yyi ya fice daga dakin ya nufi dakinsu jiddah, jakar kayan Afeefah ya nufa ya xuge ya shiga fiddo kayan ciki can kasan jakar ya ga kwalin wayar ya bude bae ga receipt ciki ba, kan farin envelope idonsa ya sauka ya dauki envelope din ya bude ya ga hotuna ne ciki, yana cikin fiddo hotunan aka bude kofar dakin ya daga kai suka yi ido hutu da ita ta shigo, mutuwar tsaye tayi bakin kofar cikin rawan murya tace "yayanmu" bae kuma kallonta ba ya ciro hotunan gaba daya yana kallo, mikewa Aliyu yyi da sauri ya dafa bango tsabar wani mugun jirin da ke neman kada sa daga durkushen da yake kansa na juya masa.

Eeshatullah Goni😘😘
?
?[5/23, 08:34] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

44.....
Afeefah ta fasa ihu a tsorace ta durkushe wajen tana kallonsa lkci daya ta fashe da wani matsanancin kuka ta daura hannu a ka tana kiran Mami, da kyar Aliyu ya iya jan kafarsa ganin tsayuwar ya gagaresa ya koma can gefen gado ya rike kansa da yyi masa nauyi ssae, Adnaan ne ya shigo dakin da sauri ya kalleta snn ya kalli Aliyun, su Jiddah ma suka shigo suka yi cirko cirko a bakin kofa su kalleta su kalli Yayanmu, Mami ce ta shigo dakin ita ma tace "me ya faru? Wa ke min ihu a gida?" rasa me bata amsa aka yi, Afeefah kam sae kuka take daga durkushen da take, kallon Aliyu dake xaune gefen gado har lkcn yana rike da kai Mami tayi ta ja tsaki ta juya ta fice daga dakin, Adnaan ya karaso cikin dakin ya karasa kusa da Aliyu yace "me ya faru bro? Me tayi maka" ganin Aliyu bae da niyar tanka sa yasa ya juya ya fice daga dakin shima, su Jiddah suka bi bayansa. Mikewa Afeefah tayi ta fice ita ma da sauri jikinta na rawa, dakin Adnaan ta shiga ta xube gabansa cikin kuka tace "ya Adnaan ka taimake ni yayanmu xae kashe ni yau" Yace "me kika yi ne wae?" Muryarta na rawa tace "Ni ma bn sani ba" hka tayi ta xama dakin Adnaan taki fita sae kuka take. Ganin gyangyadi take daga xaunen da take yasa Adnaan yace "ki kwanta Zainab" bude ido tayi, tayi shiru tana kallon bakin kofa can ta mike kmr warce kwai ya fashe ma ta fice daga dakin ta nufi dakinsu, su Jiddah na shirin kwanciya Afeefah ta shigo dakin ta nufi kan gado a sanyaye, duk suka bi ta da kallo, sae da ta kwanta snn Jidda ta karasa kusa da ita ta xauna tace "Afeefah me kika yi ma yayanmu" hawaye ne suka gangaro mata bata ce komae ba, daga karshe ta kauda kanta, mikewa jiddah tayi ta bar wajen. Har asuba Afeefah bata wani rintsa ba, ta rasa me ke mata ddi a duniyar, tasan a da ko da wasa bata tsallake duk umarnin da yayanmu ya bata amma tun da ta fara higher institution take disobeyin dinsa ta rasa dalili, sae da su Jiddah suka dawo daga gaida Abba snn ta mike jiki ba kwari ta fita don xuwa gaishesa, Abba na xaune falonsa ya Aliyu ma na xaune falon daga kasa gefensa, Afeefah ta karasa a sanyaye ta xauna daya gefen Abba murya can kasa tace "Ina kwana Abba" Abba yace "lfya lau mamata, kin tashi lfya" gyada masa kai kawae tayi kanta a kasa, Abba yace "an koma makaranta yau ko?" Kai ta gyada masa nn ma, yace "to Ma'sha Allah, sae a maida hnkli kin ji mamata" tace "toh Abba" juyawa yyi yana kallon Aliyu da ya sunkuyar da kansa yace "yauwa ina jin ka Ali" Afeefah ta tsura masa ido lkci daya hawaye ya taru idonta, dago kai yayanmu yyi suka hada ido da ita, ya dauke kai da sauri, da kyar ta iya bude baki tace "ina kwana yayanmu" Ba tare da ya kalleta ba cikin sanyin murya yace "lfya lau" kallon Abbansa yyi yace "dama Abba ina son xan koma can gida na ne, sbda Akwae wani case da muke dubawa ni da abokai na kafin in koma lagos, so we have to stay togeda don mu yi aikin tare" Abba yace "toh shknn Allah ya taimaka" yace "Ameen" snn ya mike ya fita daga falon, bin sa da kallo Afeefah tayi snn ita ma ta mike a sanyaye tace "Abba na tafi" Abba yace "bbu matsala dae koh" kai ta gyada masa tace "bbu Abba" ya sallameta ta fita. Hawaye ne suka shiga bin kuncinta ta nufi dakinsu ta fada kan gado ta dinga rusa kuka, kukanta ya tsananta jin fitar motar Aliyu, su jiddah dae na ta shirin sch abunsa bbu Wanda yace mata komae, gajiya tayi da kukan ta mike daga karshe ta shiga bayi ta wanke bakinta tayi wanka ta fito, duk sae ta ji kmr xaxxabi na neman rufeta, ta fiddo da kayanta da kyar ta sa bayan ta shafa mai ta koma kan gado ta kwanta, Mami ne ta shigo dakin tace "wato Zainab ni kike jira in shigo in gaida ki koh" mikewa tayi da kyar don kanta yyi mata nauyi a sanyaye tace "Mami kaina ne ke min ciwo" Mami tace "ki sakko kiyi breakfast sae ki sha magani" saukowa tayi daga kan gadon ta daura dankwalinta ta bi bayan Mami, tea kadae ta iya sha, Mami ta dauko Mata magani ta bata ta sha snn ta koma falo ta kwanta kan kujera, Driver ne yyi horn alamar yana jiransu, Jiddah da sadiya suka dauki jakarsu suka yi ma Mami sallama, Afeefah ta mike da kyar tace "Anty jiddah don Allah ki dauko min jakata da hijab a sama" Mami tace "kina da lecturen safe ne?" Afeefah ta gyada kai tace "Umm" Mami tace "ki bari kawae su tafi ko da rana sae ya kai ki tunda baki jin ddi" girgixa kae Afeefah tayi ta mike da sauri tace "A'a ni xan tafi ynxu Mami" sama ta nufa ta dauko hijab da jakarta ta sakko tayi ma Mami sallama suka bar gidan.  Driver na ajiye su ko wannensu ya nufi department dinsa, Afeefah kam karkashin bishiya ta samu ta xauna duk da tasan tana da lecture din safe, gaba daya tunaninta na gun ya Aliyu, duk ta rasa sukuni, Muryar Maryam ta ji a bayanta tana cewa "uhm Afeefah me kirki ko kira" Afeefah tace "ae ke naga kin yi kiran" murmushi Maryam tayi tace "wayata ce ta lalace, amma ai na shigo duba mana result, nayi niyar karbar lambarki gun Dr sharif ranan amma na manta," Afeefah tace "hka yace maki yana da nmbr na" Maryam ta dan yi murmushi tace "tashi mu shiga lecture an kusa shiga" girgixa mata kai Afeefah tayi tace "akwae abinda nake jira, ki shiga kawae" Maryam tace "toh" snn ta nufi lecture hall, Afeefah na nn xaune har bayan kusan awa daya ta hango Dr Sharif yana tahowa da wani student, dauke kai tayi da sauri har suka karaso, ta dan sata kallonsa suka hada ido don shima kallon nata yake, sunkuyar da kanta tayi har suka wuce. Mikewa Afeefah tayi da sauri ta bar wajen don bata ma son ya dawo ya ganta, rasa inda xata tayi lkci daya hawaye ya cika idonta ta nufi gate kawae, tsaye tayi tana share hawayenta ta tsayar da adai daita, shiru tayi duk da taji tambayar da yake Mata na cewa ina xata, a hnkli ta samu kanta da cewa "Nasarawa G.r.a xa ni" bata jira cewarsa ba ta shiga adai daitan.
Suna isa nasarawan tayi masa kwatancen inda xata, dai dai bakin gate din gidan ya ajiye ta ta fito ta bude jakarta ta mika masa duba daya ya bata canjin dari biyar, bata damu ba ta nufi gate din ta gaida mai gadin dake xaune kan benci a sanyaye tace "yana ciki" yace "ehh yana nn" tura gate din tayi ta shiga gidan, sae da ta isa bakin kofar shiga gidan taji gabanta na faduwa, kmr tana tsoron handle din kofar ta murda a hnkli ta ji shi a rufe, tsoron danne bell ta ji, kawae ta nufi back yard, kofar kitchen ta murda ta ji a bude ta shiga snn ta rufe ta nufi falo, bbu kowa falon sae Ac da plasman dake aiki, a sanyaye ta nufi stairs ta haura sama, ta dde tsaye bakin kofar dakin daga bisanni ta tura a hnkli tare da yin sallama can ciki ta shiga.

Eeshatullah Goni
😘😘
[5/23, 08:34] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

45....
Mikewa xaune ya Aliyu yyi daga kwancen da yake ya cire bargon jikinsa yana kallonta, ta karaso cikin dakin a sanyaye tana kallonsa xata yi magana ya girgixa mata kai ya nuna mata kofa cikin sanyin murya yace "Leave! immediately" kuka ta sakar masa ta durkushe nn inda take tsaye ta hade hannayenta muryarta na rawa tace "don Allah don Annabi yayanmu kayi hkuri plss ina rokon ka" rike kae yyi a raunane yace "me ya kawo ki nn Zainab, meye na biyo ni, Let me be Zainab, just let me be plss leave..."kuka take a hnkli tana kallonsa, ya dago kansa a hnkli yana kallonta da idanuwansa da suka sauya launi, ya runtse ido ya mike cikin tsawa yace "leave Zainab" a tsorace ta mike hawaye na sakko mata, ganin ta nufosa yasa da sauri yace "kar ki karaso kusa dani, ki fita nace" bae ankara ba sae ganin ta rungumesa tsam yyi, ta kwantar da kanta kirjinsa muryarta na rawa tace "Don Allah yayanmu kayi hkuri ka yafe min, baxan sa..." Kasa karasa tayi don tasan karya xata kuma yi masa, runtse ido yyi wani mugun sonta na fixgarsa, lkci daya hawaye ya taru idonsa, a hnkli ya janyeta daga jikinsa ya koma gefen gado ya xauna ya rike kansa da yyi masa nauyi, ta sulale nn kasa ta xauna tana rera kuka, sautin kukanta ne ya ishesa ba shiri ya sakko kasa yana facing dinta ya kamo hannunta a hnkli yana kallon fuskarta murya can kasa yace "tel me the truth little sis, kina son lecturan nn Dr Aliyu Sharif koh?" Kasa dago kai tayi bare ta basa amsa, ya dago kanta yana kallon idonta da ya rine don kuka, yace "tell me little sis" a hnkli ta shiga gyada masa kai, kura mata ido yyi ita ma hka, lkci daya ya kirkiri murmushi ya sauke idonsa daga nata, murya can ciki yace "shi ya siya maki waya koh?" Nn ma gyada masa kai kawae tayi, ya rike hannayenta gam yana kallonta, hkn yasa ta sunkuyar da kai a tsorace, murya can kasa yace "its OK little sis, I understand kina son shi sosae, dama wani abokina ne ke son ki tun kina karama shiyasa kika ga nake hanaki kula samari, but tun da kina son Dr Aliyu baxan kuma hanaki mu'amala da shi ba, amma ki kula da mutuncin ki na _'ya mace_ kin ji my princess, yhu knw I do alwayz have trust...." Kasa ci gaba yyi sbda tokarewar da muryarsa yyi lkci daya hawaye ya taru idonsa gudun kar ta dago ta gani yasa ya mike da sauri ya nufi kofa ta bisa da kallo har ya fita daga dakin, ta kusa minti goma xaune a dakin duk jikinta yyi sanyi, tana tunanin to waye wnn da yayanmu ke son hada ta da, mikewa tayi daga karshe ta fita daga dakin ta sauka downstairs, kwance ta samesa kan kujera a falo, ta karasa a sanyaye ta xauna kasa gefensa tana kallonsa, amma ta kasa cewa komae, hannunsa ta kamo xata yi magana sae kuma tayi shiru, a hnkli tace "yayanmu baka da lfya ne?" Gyada mata kai kawae yyi ya dafe kansa yace "am having headache" da damuwa tace "ka sha magani?" Yace "na sha!" Lumshe ido yyi hkn yasa tayi shiru bata kuma cewa komae ba, tana nn xaune har bayan minti ashirin snn ta daga kai tana kallonsa ta ga bacci yake, mikewa tayi tana kallon agogo ta ga har goma ya gota, gyaran gidan ta shiga yi tun daga shara har goge goge ta gyara ko ina fes, snn ta nufi kitchen don ganin ko akwae foodstuffs, gnin bbu yasa ta tafi sama ta shiga dakinsa ta dauki wallet dinsa dake gaban mirror ta bude ta ciro dubu uku snn ta rufe ta mayar ta ajiye,  pen da jotter ta dauka tayi rub da ciki kan gado ta shiga list din abubuwan da xata bukata na girki, da ke suna xuwa kasu da su Jiddah duk tasan price din cooking stuffs din, tana gama list din ta mike ta fice daga dakin, gun mai gadi ta nufa tayi masa sannu da xama snn tace "dama baba Wanda xae je min kasuwa nake nema" mai gadin yace "toh bari in kira maki kanina yana can saman layi" Afeefah tace "toh" snn ta xauna ya tafi kiran kaninsa, ba a dau lkci ba suka dawo a tare ta mika ma kaninnasa list din da kudi tace "sae ka yi kudin mota cikin kudin" godiya tayi ma mai gadin snn ta koma cikin gida ta haura sama don gyara bedroom, tana kwance dakin tana kallo bayan ta gama gyaran ta ji yayanmu ya kwala mata kira ta mike da sauri ta sauka kasa ta isa kusa da shi ta durkusa tace "yayanmu gani" idonsa lumshe yace "Check who's at d door" da sauri ta nufi kofa ta bude mai gadi ya mika mata kayan cefanen ta karba tayi masa gdya ya mika mata canjin, tace "A'a ka basa ya rike baba na gode" gdya shima yyi mata snn ta rufe kofar ta karaso cikin falo, ya Aliyu ya bude ido yana kallonta yace "wats dat?" Ta wara masa ido tace "cefane mana, girki xan maka yayanmu" ya dan yi murmushi ya kuma lumshe idonsa ta nufi kitchen, kiranta ta ji ya kuma yi bayan yan mintuna tana kkrin blendin tomatoes ta fito da sauri, yyi mata nuni da jakarta ta nufi jakar jin wayarta ne ke vibrate, da kyar ta iya ciro wayar tana kallon mai kiranta taga Dr sharif ne, kasa daga kiran tayi, hkn yasa a hnkli yace "pick ur call, Dr Aliyu koh?" Gyada masa kai kawae tayi kanta a kasa ta daga kiran ta kara a kunne tayi shiru, "Zainab!",  Da kyar ta iya bude baki tace "Na'am, ina kwana sir" Dr Sharif yace "Me ya hanaki shiga lecture yau?" Shiru tayi har sae da ya kuma kiran sunanta snn a hnkli tace "Sir kaina ne ke min ciwo shi sa" yyi murmushi yace "shiyasa kika xauna karkashin bishiya knn kika hade rae kika ki shiga lecture kowa ya xo wucewa ki bi sa da harara daga karshe kika tafi gida koh?" Murmushi tayi ta girgixa masa kai tace "ni ba gida na tafi ba" yace "to ina kika tafi?" a hnkli tace "gidan yayanmu" "wani yayan naku?" Murya can kasa tace "Ya Aliyu" shiru Dr sharif yyi snn a hnkli yace "kina me?" Wara ido tayi tace "Am cookin for him he is sick" shiru Dr Sharif ya kuma yi na yan sakwanni snn yace "alryt, ayi girki lfya" lkci daya ya katse wayar, Afeefah ta dan yi stil kmr me naxari snn ta juya tana kallon yayanmu taga idonsa a lumshe, mikewa tayi a sanyaye ta koma kitchen, cikin minti arba'in ta gama hada lafiyayyen rice nd stew dinta da fried cow meat, ta yayyanke vegetables din ta ajiye gefe daya, snn ta shiga hada masa favourite drink dinsa na Ginger, jikinta ne ya bata ana kallonta ta juya da sauri ta gansa jingine jikin kofar kitchen ya rungume hannayensa yana kallonta, ta xaro ido ta isa gabansa da sauri tace " yayanmu ka tashi? Ya ciwon kan" jin yyi shiru yana kallonta yasa ta kamo hannunsa lkci daya ta sake da sauri tace "yayanmu jikin ka da xafi, har ynxu kan ne?" Kai ya gyada mata ya juya ya koma falo, bin bayansa tayi ta ga sama ya nufa, hkn yasa ta koma ta cigaba da abinda take, ta gama ta tsaftace kitchen din ta ajiye sauran kayan girkin da ya rage a deep freezer snn ta jera abincin a dinning, kwance ta samesa a daki yyi rub da ciki ta xaune gefensa tana kallonsa tace "yayanmu?" Juyawa yyi yana kallonta a hnkli yace "Zainab!" Tace "am through," yace "Weldon" tace "in kawo maka sama?" Yace "No sae anjima" tace "to ka siya maganin ciwon kan ne?" Gyada mata kai yyi, shiru tayi hkn yasa yace "ba lecturan ki ya kira ki ba daxu, may b kina da lecture ynxu, start goin to sch little sis" Tace "dama ynxu xan wuce yayanmu, amma xan dawo da yamma ka ji" Ya Aliyu yace "ki ci abinci to kafin ki tafi" shiru ta dan yi snn tace "sae dae in tafi da shi yayanmu" yace "OK bude wallet ki dauki transport," tace "nagode yayanmu" mikewa tayi ta bude wallet din ta dauki transport tace "byee yayanmu" binta yyi da kallo har ta fita snn ya maida kansa kan pillow ya runtse idonsa. Kitchen Afeefah ta nufa ta dauki kula ta xuba abinci ta debi ginger drink snn ta samu leda ta saka su ciki ta fito falo ta dauki handbag dinta ta fice daga gidan. Ana kiran Azahar ta shigo sch, masallaci ta nufa ta fara yin sllh ana idarwa ta yi ma yayanmu addu'ar Allah basa lfya snn ta mike ta fice, bin ta Maryam tayi tace "Wae na maki laifi ne Zainab, naga yhu are ignoring me" Afeefah tayi murmushi tace "ni baki yi min komae ba Maryam, daxu kaina ke ciwo shi sa bn shiga lecture ba" Maryam tace "To Allah sauwake, ynxu sae 4 kuma muke da lecture, mu tafi cafeteria sae in baki handouts ki duba abinda muka yi yau" Afeefah tace "to ki je can ki jira ni akwae inda xan tafi ynxu" Maryam tace "OK" snn ta nufi cafeteria, Sae da Afeefah ta daina ganinta snn ta nufi office din Dr Sharif da sauri, kwankwasa kofar tayi a hnkli, sae da ta kwankwasa har sau uku Snn yace "Come in!" A hnkli ta tura kofar ta shiga da sallama, yana xaune ya jinginar da Kai jikin kujera ya sauke kafarsa daga kan table dinsa ya gyara xaman sa, ta Karaso cikin office din, ido ya kafa mata ta cikin farin glass din idonsa, kanta a kasa ta karaso table dinsa tace "ina yini sir?" Yana kallonta bbu yabo bbu fallasa yace "Har kin gama girkin knn Miss Chef?"

Eeshatullah Goni😘😘

[5/22, 07:57] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

46___48
Shiru Afeefah tayi tana kallonsa, sae kuma tayi murmushi tace "Um na gama" ledan hannunta ta ajiye ta fiddo kulan ciki da drink da plate da spoon tace "I brought this for yhu sir" bata jira cewarsa ba ta bude kulan abincin, dauke kai yyi ya shiga danna wayarsa yace "Abincin yayan naki xa ki kawo min?" Ta girgixa kai tace "ae da yawa na dafa sir" ganin xuba masa take son yi a plate ya dakatar da ita da sauri "No! ni am OK" tsayawa tayi tana kallonsa, yyi kmr bae san tana yi ba, can ta rufe kulan ta mayar da shi cikin nylon da plate din snn ta dauka ta nufi kofa, bin ta yyi da kallo har ta fice ta rufo masa kofar sa. Cafeteria ta nufa ta samu Maryam xaune da drink a gabanta, Maryam tace "har kin dawo?" "Um" kawae Afeefah ta ce mata, Maryam tace "ina ce office din sir kika tafi" hade rae Afeefah tayi tace "hka nace maki" bata jira cewarta ba ta bude leda ta fiddo abincin tana kallonta tace "Bismillah" Maryam ta dan yi murmushi tace "A'a ni na koshi" Afeefah tace "OK" diban abincin tayi cikin plate ta dauki spoon ta fara cin abun ta, jin wayarta na vibrate a jaka ta bude jakar ta fiddo wayar, jiddah ta ga ke kiranta, ta daga Jiddah tace "wae ina kika je yau Afeefah?" Afeefah tace "wajen yayanmu" Jiddah tace "shine kika ki shiga lecture?" Afeefah ta hade rae tace "to wae wa ya gaya maki bna sch? Ni ynxu ma ina nn kusa da dept dinmu," katse wayar Jiddah tayi Afeefah ta mayar jakarta, Ba tare da ta kalle Maryam ba tace "ke kika ce ma Anty Jiddah bn shiga lecture ba?" Maryam tace "No!" Afeefah na gama cin abincin gabanta ta mayar da plate din da spoon cikin leda ta kalli agogon cafeteria ta ga har biyu, mikewa tayi tace "Baxan iya jiran lecture har 4 ba, ni na tafi gida" Bin ta da kallo kawae Maryam tayi har ta fice abun ta, ta kama hanyar main gate. Afeefah na isa gida ta bi ta kofar kitchen ta lallaba ta wanke kulan abincin hannunta snn ta dauki ginger drink ta nufi sama, dakin Mami ta shiga Mami tace "har kin dawo, ina su Jiddah?" Afeefah tace "basu gama lecture ba su" gaisheta tayi Mami tace "ya ciwon kan?" Afeefah tace "Da sauki Mami" juyawa tayi ta fita daga dakin ta shiga nasu tayi kwanciyarta, biyar saura Mami ta kirata ta sakko kasa ta taya ta girka Supper, Afeefah na slicing Pumpkin leaves tace "Mami xa kiyi abinci da yayanmu koh?" Mami tace "a ina kika ga yayanku?" Afeefah tace "Ba yana gidan sa ba" Mami tace "to gidan nasa xan kai masa abincin" a hnkli tace "Kinga Mami bashi da lfya fa" Juyawa Mami tayi ta kalleta tace "shi ya gaya maki bae da lfya?" Afeefah ta gyada Mata kai, Mami tace "Adnaan baya nn ban san Wanda xae Kai masa ba sae dae ya xo ya karba da kansa," Afeefah kmr xata yi kuka tace "Mami ba sae ni in kai masa ba, bashi da lfya fa" harara Mami ta watsa Mata tace "idan naki ba ki fa?" Shiru tayi bata ce komae ba, Mami ta ci gaba da abinda take, Mami na kwashe tuwo Afeefah ta juya xata bar kitchen din ita a dole fushi take baxa a kai ma yayanmu abinci ba, Mami tace "ina xa ki? Ni xan wanke maki kwanukan can" kmr xata yi kuka ta nufi sink ta soma wanke kwanukan da suka bata, tana gamawa ta bar kitchen din ta haura sama. Wayarta dake jakarta ta ciro dae dae lkcn da ya fara vibrate, Dr Sharif ta ga ke kiranta, da kmr baxata dauka ba har ya kusa katsewa sae ta dauka tayi shiru, tana jin yyi murmushi snn yace "Dama mutum na cin abincin da ba da sunansa a girka ba Zainab?, ae kwadayi knn" Shiru tayi bata ce komae ba, yace "Zainab" murya can ciki tace "Na'am" yace "yhu ran away frm my lecture yau koh? Nasan maganin ki" turo baki tayi bata ce komae ba yace "Gidan yayan naku kike koma knn!" Girgixa masa kai tayi tace "gida na dawo" a hnkli yace "Toh am srry dear in dan ban ci abincin ki bne, am just nt hungry a lkcn coz i finished drinking coffee kika shigo office," Shiru tayi bata ce komae ba yace "kin hkura?" Dan murmushi tayi yace "Gud almost tym 4 sallat will call yhu ltr" katse kiran yyi dae dae lkcn da su Jiddah suka shigo, Jiddah tace "ke dae ki daina abinda kike Afeefah, kwata kwata yau ba ki shiga aji ba wllh" Afeefah ta Mike fuuu ta fice daga dakin, a stairs suka hadu da Mami tace "ki shirya ke da Sumayya ku kai ma Aliyu abinci" ta wara ido tace "toh Mami" snn ta juya da sauri ta koma daki, Wanka ta shiga tana fitowa ta dauki kaya mara nauyi ta sa snn ta saka hijab ta dauki wayarta ta fice daga dakin, falo ta tadda Sumayya na jiranta, Mami tace "saura in yi biyan bashi da ku" Afeefah tace "ae baxa mu dde ba" a dai daita sahu suka samu a bakin titi, suna isa Afeefah ta basa kudinsa tace ma Sumayya ta karbo canji ta nufi cikin gidan, bbu kowa falo hkn yasa ta haura sama ta bude dakinsa da sallama ta shiga, Yana xaune gefen gado da wani abokinsa dake rike da mug din tea yana sha, fadawa kansa tayi tace "yayanmu ya jikin" wani tsawa abokin ya daka mata yace "ke dalla ja can, baki iya sallama bne xaki fado ma mutane daki hka" daga kai tayi tana kallonsa lkci daya ta hade rae, Aliyu ya juyo fuskarta ya sakar mata murmushi yace "Da sauki little sis daga ina da magrib hka?" Mikewa tayi tana hararan abokin ta gefen ido ta fice daga dakin da sauri, Aliyu ya juya yana kallonsa yace "kaga ba fa na son hka khabir," khabir yace "ae ni haushi take bn tunda har ta kasa gane sonta kke 4 ol dis while, toh wae ma ni 4 God sake meye amfanin boye ma wnn yarinyar the truth abou everything, she is matured enuf, a fada mata matsiyinta a gidanku ka fito fili kace sonta kke, hka kawae tun yarinya bata san kanta ba kke wahala da ita kawae daga karshe duk abun nn ya tashi a aikin bnxa, ni in ma baxa ka iya gaya mata ba sae ni in mata bayani wllh" girgixa Kai Aliyu yyi yace "akwae dalilin da yasa ake boye mata ba hka nn kawae ba, its a long story yhu knw" mikewa Aliyu yyi ya fita daga dakin dae dae bakin kofa ya hadu da Sumayya rike da basket din abinci ta gaishesa tace "yayanmu Mami tace mu kawo maka," yace "to ngd shiga da shi daki" dakin ta shiga shi kuma ya sauka kasa ya samu Afeefah xaune a falo kiris ya rage ta fashe, ya karaso kusa da ita yana murmushi ya xauna gefenta ya jawota jikinsa tun kan yace komae ta fashe masa da kuka har da shessheka tace "yayanmu ni bna son wnn abokin naka ka gaya masa bbu ruwansa dani ya daina min mgna idan ba hka ba xan gaya sa da Abba" murmushi Aliyu yyi yace "yi hkuri Zainab, amma me yasa ba kiyi sallama ba" cikin kuka tace "Allah nayi kunnensa dae ne bae ji ba" Aliyu yace "toh ya isa hka nn princess xan ja masa kunne" shiru tayi ya shiga share mata hawayen fuskarta tace "Nace ma Mami baka da lfya shine ta ba mu tuwo mu kawo maka ni da Sumayya," murya can kasa yace "to ngdd little sis" a hnkli tace "ya ciwon kan yayanmu?" Ya dago kanta yace "Alhmdllh ya daina" tayi murmushi tace "Allah ya sauke," yace "Ameen" saketa yyi ya Mike yace "tashi ki je kiyi alwala mu xamu tafi mosque" tace "to yayanmu" snn ta mike. Suna idar da sllh ya Aliyu yace su xo su tafi tunda dare yyi, ba dan Afeefah ta so ba ta sa hijab dinta ya basu kudin transport snn ya rakasu har bakin titi suka hau a dai daita ya koma gida.    Hka rayuwa ta ci gaba da kasancewa kullum son Afeefah na kara wahalar da Aliyu amma bnda abokinsa khabir bbu Wanda yasan halin da yake ciki, ko kaninsa Adnaan bae sani ba, a hka ya karaci kwanakinsa a kano kullum cikin tunanin Zainab har ya koma Lagos bakin aikinsa, Afeefah kam shakuwarsu ya 'da da karfi da Dr Sharif, har Maryam da take boye ma sarae tasan soyayya suke da Dr Sharif kai hatta 'yan ajin gaba daya sun dago don duk ran da xae shigo masu lecture ya ga bata front seat xae bata umarnin ta dawo gaba, gashi duk tambayar da xae yi a aji ita xae ma Kashi 60 cikin dari, idan bata amsa dae dae ba kuma ya korata daga class din, a can Kaduna kuwa Dad na ta Shirye shiryen hada bikin su ilham da Afeefah ba tare da yyi shawara da kowa ba don a tunaninsa gwara yyi komae kafin ya sanar da iyayenta na kano, shi kansa Dr Sharif bae san shirin da dad ke yi ba. Yau ya kasance laraba ana saura yan kwanaki a fara exams, Zainab dake xaune gefensu Maryam da ke ta karatu da wasu kawayensu ta mike da kyar ta dauki jakarta tace "Kunga ni na tafi Cikina na min ciwo wllh" Maryam tace "to kin sha magani?" Afeefah tace "nasha da safe!" Allah sauwake sauran Kawayen nasu suka mata snn ta bar wajen, Office din Dr Sharif ta nufa don xuwa ta ce masa xata wuce gida, yana xaune yana duba assignment din yan 400l, ta karaso ta xauna kmr xata yi kuka tace "Sir xan tafi gida" ba tare da ya kalleta ba yace "Ba inda xa ki, xa ku yi tutorial yau" "wayyo sir ka ga fa bni da lfya ne" sae a snn ya daga kai yana kallonta ya cire siririn farin glass din idonsa yace "me ya same ki?" Kmr me shirin kuka tace "Allah ka tambayi su Maryam na ma kasa karatu, shi sa xan tafi gida" yace "to ina ke maki ciwo?" Kin gaya masa tayi hkn yasa yace "to bbu inda xa ki, ni bnga rashin lfya a idon ki ba" "Sir don Allah kayi hkuri kaina ke min ciwo" drawern sa ya ja ya fiddo paracetamol yace "gashi ki sha xa ki samu relief kafin tutorial" kuka ta sakar masa tace "ni baxan sha ba gida xan wuce" yyi murmushi yace "next semester ba lallai ki gan ni ba ma bare in dinga damunki ki shiga karatu kina cewa A'a" tace "Sir ina xa ka?" Yace "inda na fito mana, I came to lecture for sometimes a nn, nd my period is over xan koma clinic, I have passed d knowledge I was ordered to, don hka xan koma bakin aikina" Afeefah tayi shiru tana kallonsa ba tare da ta shirya ba murya can ciki tace "xan yi missin dinka sir!" Ya wara ido yace "Really!" Rufe ido tayi da sauri don bata san lkcn da ta fadi hka ba, ya mike ya xagayo ya dawo gabanta ya durkusa yana kallonta har lkcn fuskarta a rufe, a hnkli yace "Zainab!" Ba tare da ta bude fuskar ba tace "um" yace "da gske xa kiyi missin dina?" A hnkli ta gyada masa kai, yyi murmushi yace "to sauke hannun" ba musu ta xame hannunta daga fuskarta, abinda bae taba furta mata ba ya furta mata ranan murya can kasa yace "I love yhu Zainab" shiru tayi tana kallonsa lkci daya ta sauke idonta kasa, a hnkli yace "Am srry Zainab!" Yana fadin hka ya kamo fingers dinta bata ankaraba sae ji tayi ya saka mata wani ring din axurfa karami me kyau yana kallon fuskarta yana murmushi yace "Will yhu Marry me!" Shiru tayi tana kallonsa, can ta sunkuyar da kanta, cikin sanyin murya yace "Zainab" kmr me tsoron magana tace "uhm" ya kuma maimata tambayar da yyi mata, ta gyada masa kai a hnkli cike da jin kunya, ya wara manyan fararen idonsa yace "da gske Zainab" murmushi tayi ta dauke kanta, murya can ciki yace "Allah sa har xuci" ya kusa minti biyu durkushe gabanta yana kallonta daga karshe ya mike ya koma table dinsa ya dauki makullin mota yace "Mu je in siya maki magani, tunda kina kunyar gaya min Dysmenorrhea (Menstrual cramps) ne matsarki" ba karamin kunya Afeefah ta ji ba ta mike da kyar kanta a sunkuye ganin kallonta yake, ta nufi kofa, yyi murmushi ya bi bayanta. Wani pharmacy a wajen sch ya tsaya, ya siya mata mugunguna snn ya nufi gida da ita. Dai dai gate dinsu yyi parkin ya dauki ledan maganin ya mika mata ya gaya Mata ynda xata sha, kanta a kasa ta karba tayi masa gdya ta bude motar ta fita da sauri, bin ta da kallo yyi yana murmushi har ta shiga gida. 

Ana gobe Afeefah xa su gama exams tana kwance daki da handout a hannunta tana karatu Sadiya ta shigo tace "wae kije in ji Abba" Afeefah ta mike ta ajiye handout din hannunta snn ta sa hijab ta fita ta nufi falon Abba, su Sumayya ta ji suna yi ma mutum sannu da xuwa a falo, ta karasa stairs ta leka downstairs ta ga yayanmu ne, da gudu ta sauka kasa ta karasa cikin falon ta rungumesa cike da murnar ganinsa don  kusan 3 mnth knn bae xo ba, yyi murmushi yace "ya exams Zainab" ta wara ido tace "ae gobe xa mu gama, yayanmu ni wajen ka xan je hutu ba Kaduna ba" yana cire safar kafarsa yace "To Allah sa Mami ta yarda" mikewa yyi yace "naga motar Abba, yana sama?" Zainab tace "ehh" tare suka haura sama da ya Aliyu suka shiga falon Abba, Adnaan ne ya fito daga falon yyi ma ya Aliyu sannu da xuwa snn ya galla ma Afeefah harara yace "baki san ke ake jira ba" turo baki Afeefah tayi ta shiga falon tare da ya Aliyu tana wondering me tayi kuma ake kiranta, Abba na xaune da alamar ita yake jira, Mami ma na xaune a falon ta bi ta da kallo har ta karaso cikin falon ta xauna tana kallon Abba kmr mara gskya tace "Abba gani" xaunawa Aliyu yyi gefen Mami da tayi murmushin ganinsa tace "Ya hanya Ali?" Ya shafa kansa yace "Alhmdllh Mami, ya gidan" tace "Lfya lau, na ma yi xatan se da yamma xaka shigo da kace min kana Nasarawa" Aliyu yace "Nayi tunanin baxan samu Abba bne shi yasa na xo ynxu" se a snn Aliyu ya gaida Abbansa dake ta kallonsa gnin yanda ya rame, Abba yace "Lfya lau, kayi rashin lfya ne?" Girgixa kai Aliyu yyi yace "A'a lfya ta lau Abba" Abba yace "to yyi kyau" juyawa Abba yyi yana kallon Afeefah yace "Dama Zainab da kika je hutu wancan karan Kaduna ce masu kika yi aure kike so?" Juyawa Aliyu yyi yana kallonta, ita kuwa ba karamin faduwa gaban ta yyi ba, tayi shiru tana kallon Abba a tsorace, Mami tace "ba magana ake maki ba" hawaye ne ya cika idonta muryarta na rawa tace "ni bnce ma kowa hka ba" Abba yace "karya xa ki mana knn," fashewa da kuka tayi tace "Abba Allah ni ban ce ma kowa xan yi aure ba" Abba yace "to kin san kuwa Abbanku na Kaduna yana shirin bikin ki da nasu Jamila, jiya da daddare ya bugo min yana min bayani wae kin tsaida miji a Kaduna xuwan ki na kwanaki, ynxu ina son sanin waye mijin, kuma a ina kuka hadu, sannan ina son da bakin ki ynxu ki gaya min irin dokata na gidan nn kafin in sa a xane min ke"

Eeshatullah Goni

[5/22, 07:57] Umar Dalha: ?????? 'Ya mace kyautar Allah??????

A true life love story

By Ashmaad

49___50
Hawaye Afeefah ta shiga yi tana kallon iyayen nata a tsorace, da ganinta kasan ba karamin tsorata tayi ba, Mami tace "ki fa bude baki kiyi magana don duk kika bari na mike nn sae nayi maganin ki wllh" Da kyar muryarta na rawa tace "Abba ni gskya ta nake fada maku bn ce masu ina da Wanda xan aura ba fa" Aliyu ne ya mike da kyar yana kallon parent din nasa yace "Abba xan je in dan huta am having headache" Abba yace "A'a Ali ka xauna ayi maganar nn gaban ka, idan kuma tafiya xa ka yi da ita ta fada maka gskya to ka tafi da ita idan ba hka ba wllh Adnaan xan sa ya xane min ita" kuka Afeefah ta saki tana kallon ya Aliyu, a hnkli ya Aliyu yace "tashi mu je" da sauri ta mike ta bi bayansa, Mami ta bi ta da harara, suna shiga bedroom dinsa ya xauna gefen gadonsa ita kuma ta xauna kasa kusa da kafarsa yana kallonta yace "Aure kika ce ma su dad kike so Zainab?" Cikin kuka tace "Allah ni ban ce masu hka ba yayanmu" yace "to ya kika ce masu" share fuskarta tayi ta mike ta xauna gefensa tace "kaga yayanmu dama last hutun da na tafi ne can Kaduna, ashe sun san wnn lecture din namu, kanwarsa wata Anty Amina ce ke auren ya Ma'aruf shine sae ya xo ya gan ni, kila shi yace masu xae aureni amma ni bn sani ba" ta karashen mgnr tana kallon yayanmu, Shiru Aliyu yyi yana kallonta da mmki, a hnkli ya sauke idonsa kan axurfan yatsan ta dake ta kyalli ya kamo fingers din yana kallo yace "Zoben waye wnn Zainab?" Kallonsa Afeefah take, murya can ciki tace "Dr Sharif ne ya bani" da kyar ya iya nanata abinda tace yana kallonta, ta gyada masa Kai a hnkli, sake hannunta yyi bae kuma cewa komae ba, can ya mike ya rage kayan jikinsa ya shiga bathroom ta bi sa da kallo, wanka yyi ya fito, ya xura jallabiyarsa ya nufi kan gado ba tare da ya kalleta ba yace "Xan kwanta, idan kin fita ki rufe min kofa" shiru Afeefah tayi tana kallonsa, bayan minti kusan goma ta mike a sanyaye ta fice daga dakin. Misalin Karfe uku Aliyu ya fito daga dakinsa ya shiga dakin Mami, tana xaune tana kunce ma autar ta Fadila kitso, ya nemi gefen gado ya xauna Mami tace "Ya ku ka yi da Zainab din Ali?" Shiru ya Aliyu yyi kmr baxae ce kome ba sae kuma a hnkli yace "Ta ce bata san xancen ba, kuma hkan ne, bata sani ba don da ta sani baxata min karya ba" Mami tace "to don me Alhajin Kaduna xae mana hka, naga ae ba gun sa take ba, ko da ma can din take ba dattako bne wnn, Haba fisabilillah" Aliyu dae bae ce komae ba, waya Mami ta dauka ta shiga neman layin Hajiya Khadija mahaifiyarsu Ma'aruf, bugu biyu ta daga suka gaisa snn Mami tace "Hajiya daxu babansu Jiddah ke min wani bayani da bn gane kansa ba wae Zainab tace ta tsayar da miji a can Kaduna ko yane bn dae gne ba wllh" Mum dinsu Ma'aruf  "Ayyo kinsan bikinsu Ilham ya kusanto shine yake nuna da ma Zainab na da tsayayye sae ya hadasu kawae, to ana hka ko sae ga yayan matar Ma'aruf ya xo da xancen yana sonta, ashe ma wae malaminta ne a makaranta, Alhaji ya sa na tambayeta ko tana sonsa tace min tana so, to shine fa Alhaji yace da a hada kawae xae fi armashi" Tun da Mum ta fara xancen ta yanayin Mami ya canxa, gnin ta kai karshe yasa tace "Kinsan Hajiya babansu na nan irin tsarin sa sae yara sun gama karatu ko suna dab da gamawa yake aurar da su, don hka gskya baxae ji ddi ba tunda Zainab dae..... ko kuma bari ma dae xan taho kadunan in'sha Allah ba maganar waya bace wnn" Sallama suka yi Mami ta ajiye wayar rae bace tace "ya xa su min hka, wajen su yarinya take ko salon su nuna...." Shiru Mami tayi gnin ynda Fadila ke kallonta, Aliyu kam mikewa yyi ya fita daga dakin, Mami ta kalli Fadila tace "tafi ki kira min Zainab" Afeefah na daki don throughout ranan bata fito ba fadila ta shigo tace "Anty Afeefah Mami na kiran ki" mikewa Zainab tayi gabanta na faduwa kmr me shirin kuka tace "tana ina?" Fadila tace "bedroom" a sanyaye Afeefah ta nufi dakin Mami gabanta na ci gaba da faduwa, a tare suka shiga da Fadila Mami ta kalli Fadila tace "ki tafi Su jiddah su tsefe maki fadila" juyawa tayi ta fita Mami ta kalli Afeefah da ta rakube gefen gado a kasa tace "Don uwar ki dama ke kika ce ga Wanda kike so a Kaduna" kuka ta fashe da tace "Mami wllh Mum ce ta tambayeni..." Rai bace Mami tace "Waye shi?" Gabanta na faduwa cikin in ina tace "Mami lecturer dinmu" da mmki Mami tace "Wani lecturan?" Kmr xata yi kuka tace "Wanda ya taba xuwa gidan nn, dama ashe kanwarsa ce matar ya Ma'aruf shine muka hadu da shi a can gidan ya Ma'aruf" shiru Mami tayi tana kallonta, da alama fada take son mata amma ta kasa, Can tace "Fita ki ban waje" a sanyaye Afeefah ta mike ta fita. Har dare bata fito daga daki ba sbda tsoron haduwa da Abba da take yi, gashi ta rasa dalilin da yasa ya Aliyu yaki shigowa dakinsu.  Washegari sun fito daga exams ita da Maryam tace "Maryam ni na tafi gida" haduwa da Dr Sharif ne kawae bata son yi, tana isa gida gnin ba kowa a falo ta haura sama kmr munafuka, dakin Aliyu ta shiga ta gansa xaune yana rike da remote, Karasowa tayi ta xauna kusa da shi kmr xata yi kuka tace "Yayanmu mun yi hutu yau ni xan bi ka Lagos" girgixa mata kai yyi ba tare da ya kalleta ba yace "Abuja xan tafi gobe ba Lagos ba" kmr xata yi kuka tace "don Allah ka tafi dani Yayanmu ni tsoron Abba nake" bae tanka ta ba ya ci gaba da canxa tashar da yake, hkn yasa ta mike ta fita daga dakin a sanyaye ta nufi na su, wayarta dake vibrate a jaka ta ciro Dr Sharif ta ga ke kiranta da kmr baxata daga ba sae kuma ta kasa ta daga a hnkli, da damuwa yace "Shine kika tafi ko sallama bbu ko Zainab?" Shiru tayi, sae kuma a hnkli tace "Su anty Jiddah ne ke jirana shi sa, kayi hkuri" yace "Dama ina son mu yi wata magana ne dake sae naga kuma kin tafi, ba kuma na son na maki mgnr ta waya, hw are we goin to do it Zainab, I dnt want yhu to regret anything so we have to talk" shiru tayi tana tunanin to wace magana ce wnn yake son Mata, a hnkli tace "To gobe sae in xo sch" girgixa kai yyi a hnkli yace "am goin to Abuja gobe as early as possible Zainab, tafiyar is vry urgent" shiru ta kuma yi tana tsoron ce masa ya xo gidansu, tunawa tayi ae ya Aliyu yace xae tafi Abuja gobe kuma tace xata bi sa, da sauri tace "Sir ni ma gobe xan bi Yayanmu Abujan," shiru yyi snn yace "gun wa xa ku xo?" Girgixa masa kai tayi tace "Gidansa xa mu tafi, kila yana da wani aiki da xae yi" da mmki yace "just the two of yhu?" Gyada masa kai tayi tace "Ehh" rasa ma me xae ce mata yyi kawae yace "OK, ltr" ya katse wayar da sauri. Da daddare Abba na falonsa Mami ta shigo falon ta xauna tana kallonsa tace "Alhaji ina son xuwa kaduna gobe da safe don Allah" da mmki yace "ki je kiyi me?" Tace "Kan maganar jiya," Shiru Abba yyi snn ya nisa yace "Kinga idan abun nn na son xama tashin hnkli ne ki bar su suyi ynda suke so da yarinya don sun fi mu iko da ita, ni da su duk daya muke gun Zainab" cikin bacin rae Mami tace "ta ya suka fi mu iko da ita Alhaji, ka bari kawae ni ba tashin hnkli xan je yi da su ba magana ta fahimta kawae xan je mu yi" Abba yace "To shknn Allah Kai mu goben, sae Ali ya kai ki, tun da ma sun yi hutu ku tafi tare da Zainab din kawae" Mami tace "Ali kam bae fa jin ddi, tun da ya dawo na rasa me ke damunsa ko abinci ma na lura bae ci, driver ya kai ni kawae tunda Adnaan bae nn, Zainab kuma idan na dawo daga baya sae ta tafi bna son mu je tare" Abba yace "A'a da ita xa ku," Shiru Mami tayi bata ce komae ba, Abba yace "Ali kuma daxu ya shigo yace xae je Abuja gobe ba sae ya ajiye ku ba kawae, ni kaina na rasa meye damuwarsa xurfin cikin sa yyi yawa, kema da ku ka fi kusa bae gaya maki ba bare ni, da ma Adnaan ne" Mikewa Mami tayi tace "ina nn xae xo ya sameni ya gaya min" kofa ta nufa tace "bari in karasa abinda nake yi a daki Alhaji"

Washegari da Asuba Aliyu ya shigo dakin Mami, gaisheta yyi xae fita tace "Wae xaka Abuja yau ko Ali?" Yace "Ehh shiri ma xan tafi in yi ynxu" tace "To xa ka ajiye ni Kaduna" yace "To Mami" snn ya juya ya fita, Addu'a Mami ta shiga yi na Allah sa ta iya shawo kan dangin late tsohon mijinta, ta kuma ta fatan Allah sa baxa ta tarar da Yakumbo a gidan ba,(kanwar kakar Afeefah) tunda ta ji suna ta shirin biki ne,
Tunawa da tayi Abba yace ta tafi da Afeefah yasa hnklinta ya tashi don tasan in har Yakumbo na gidan abu ya kuma lalacewa knn, dubara ce ta fado mata, ta dae gama kimtsawa tasa Sumayya ta kira mata Zainab, Afeefah ta mike daga kwancen da take ta tafi kiran Mami, Mami tace "maxa ki shirya ki xo ynxu" komawa Afeefah tayi ta shiga wanka tana fitowa tasa wani atamfarta riga da skirt bayan ta shafa mai snn ta fito ta nufi dakin Mami, ido Mami ta kafa mata har ta karaso snn tace ta xauna, Afeefah ta xauna tana kallon Mahaifiyar tata, Mami ta sauke ajiyar xuciya tace "Xa muyi tafiya ne ynxu, kina jina Zainab" kai Afeefah ta gyada mata Mami tace "Ki kama kan ki a duk inda xa ki kasance, ki kuma rike mutuncin ki na ya mace, kin ji dota" kai kawae Afeefah ta gyada ma Mami kanta a kasa Mami tace "Maxa ki je ki shirya kayan ki" Mikewa Afeefah tayi ta fita daga dakin tana tunanin to ina xa su bayan ta ce xata bi yayanmu Abuja, hawaye ne ya cika idonta ta shiga dakinsu ta shiga hada kayanta a jaka, bata yi wani breakfast din kirki ba, shi kansa Aliyun bae yi ba, Karfe bakwae da kusan rabi suka kama hanyar Kaduna, Sae da suka yi nisa ssae snn Mami na kallon Aliyu ta madubi tace "Aliyu tare xa ku wuce Abuja da Zainab bana son mu je Kaduna tare da ita, amma yaushe xa ka komo kano?" Shiru Aliyu ya dan yi snn yace "xan kusa sati biyu ina jin Mami" Mami tace "To ku tafi idan yaso nn da sati ko motar haya ce sae ka sa ta ta dawo" to kawae Aliyu yace ma Mami, Afeefah kam wani farin ciki ne ya lullubeta, har U-rimi Aliyu ya ajiye Mami bakin gate din gidansu Ma'aruf, rana ta farko knn tunda Mami ta haifi Afeefah ta ji faduwar gaban barinta da Aliyu abinda bae taba samun ta ba, don har lgs tana barin ya tafi da Afeefah, Aliyu yace "Mun tafi Mami" murmushi kawae ta iya yi masa, Afeefah kuma ta daga mata hannu, kallonta kawae Mami ke yi har ya ja motar, ta bi motar da kallo har ya bar layin snn ta ja kafa da kyar ta shiga gidan yayan late mijinta.
Surutu kawae Afeefah ta dinga yi ma Ya Aliyu a mota shi dae bae tanka ta ba lkci lkci kuma yyi murmushi har suka shigo Abuja wajajen Karfe sha biyu na rana.

Eeshatullah Goni

🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story
 

By Ashmaad

51___52
Cikin kuka Afeefah tace "Ni ma ban san sunan anguwan ba" Dr Sharif ya dan yi shiru snn yace "To wae kukan me kike ma, ba ke kika ce xaki bi sa ba" gyada masa kai tayi bata ce komae ba, bayan kusan second goma yace "Shknn sae anjima" kuka ta saki tace "Sir don Allah kar ka tafi ka bar ni pls" murmushin da bae yi niya ba yyi cikin sanyin murya yace "to ya kike son in maki Zainab" ta girgixa kai tace "Ni dae kar ka kashe wayar don Allah" yace "To naji, sae ki ban lbri coz I don't have anything to say" a hnkli tace "To wani irin lbrin kke so" yace "me ddi" ta wara ido tace "Sir ni fa bn ma iya lbri ba, ka gaya min wani iri kke so dae" shiru ya dan yi snn a hnkli yace "Tell me meyasa kike so na" Xaro ido tayi da sauri tace "Sir lbri fa kace in baka" yace "um wnn ma ae lbri ne" rufe fuska tayi da kujera tayi yar dariya tace "Sirrr" yyi murmushi yace "Ma!" Jin tayi shiru yasa yace "ina jin ki fa" cike da jin kunya tace "Tunani nake yi sir" yace "To gama" bayan kusan second sha biyar a hnkli murya can kasa tace "Sbda kana da kyau ssae" murmushi yyi yace "Haba!" ta dago kanta da sauri tace "Allah sir, kana da kyau ba kadan ba don duk kafi kanninka kyau, shi sa 'yan mata ke son ka a sch, snn bbu ruwanka yhu are so kind nd understandin, kuma ka iya lecturing ba kadan ba, yhu are vry educated Sir, snn ga shi kae Medical Dr ne, kuma kana da taimako ba kadan ba" tun da ta fara xancenta Dr Sharif yyi shiru yana sauraronta, jin shirun yyi yawa yasa a hnkli tace "Sirr" murmushi yyi shima a hnkli yace "Ma!" Rufe fuskarta tayi da sauri, yace "Uhm shknn abinda ya sa kike so na?" Gyada masa kai tayi tace "um" yyi murmushi yace "to ngd" murmushin ita ma tayi snn tace "to ni baka gaya min ba" yace "meye bn gaya maki ba?" Cike da jin kunya tace "Abinda na gama gaya maka" yace "uhm wae dalilin da yasa nake son ki?" Gyada masa kai tayi a hnkli, yyi murmushi ssae, kmr Mae rada yace "Sbda kukan ki da shagwaban ki yasa nake son ki Zainab," bata fuska tayi tace "ni tun yaushe na daina kuka Sir" dariya yyi yace "ynxu fa kika gama min kukan Zainab, kuma ni baxan so ki koya ma yarana wnn kukan da shagwaba ba" shiru tayi bata ce komae ba, amma kiris ya rage ta fashe da kuka, dariya yyi don sarae yasan fushi tayi, a hnkli yace "fararen idanuwan ki masu rauni da saurin xubda hawaye suka ja hnkli na gare ki Zee nah, snn dimple din nn naki guda daya me kyau ma is nt left behind, ga wnn dogon hancin ki kmr na balarabiya, da dan karamin bakin nn naki da kike tabewa idan xa ki fara kuka" Afeefah ta fashe da kukan karya tace "Wayyo sirr ni xagi na kawae kke yi" dariya yyi sosae yace "Da gske fa nake bby, da wnn tsayin naki kmr daren sllh kina tafe kmr iska xae hankade ki one side" bata fuska tayi tace "Bye bye" da sauri yace "ohh tsaya bby, wasa nake maki wllh, but get this dear _Yhu are so pretty Zainab_ Allah ya maki baiwa da dama da baxan iya lissafo maki ba Zainab, I just love yhu Zee nahh, ina son ki da yawa, kullum addu'ata Allah ya mallaka min ke a matsayin matata uwar 'ya 'yana" rufe fuskarta tayi da sauri a hnkli tace "Thnk yhu sir" yace "ni baxa ki ce kina so na ba Zainab" a hnkli tace "I love yhu more" murmushi yyi yace "To yaushe xa mu hadu, ko yayanki baxae bari ba?" Ta dan yi shiru snn tace "idan na gaya masa xae bar ni, ae shi ba ruwansa" gate taji an bude ta wara ido tace "Sir kaga ya dawo ynxu" Dr Sharif yace "OK, shknn sae gobe knn" gyada masa kai tayi tace "Uhm Allah ya kai mu" a sanyaye yace "ki kula da kan ki Kinji Zainab" tace "To sir ngdd" kai kawae ya iya gyada mata ya katse wayar, ta kashe fitilar da ke kunne har lkcn da sauri kan ya Aliyu ya shigo, duhu ya gauraye falon, ta rakube jikin kujera inda baxae iya ganinta ba ta hade kai da gwiwa. Bude kofar falon ya Aliyu yyi gnin duhu falon ya ciro wayarsa ya kunna fitila ya shiga bin ko ina da kallo, kiranta ya shiga yi, ta ki dago kai bare ta amsa, ya karaso cikin falon yana kalle kallen inda xae gnta, ya ajiye ledan hannunsa da jakar kayanta da ya dauko a mota snn ya kunna Invertern falon nn da nn haske ya gauraye ko ina, ya ganta xaune jikin kujerar har lkcn kanta na hade da gwiwa, Karasowa yyi ya tsugunna gabanta ya dago kanta yana murmushi, kuka ta fashe masa da sae dae ba hawaye tana buge hannunsa, dariya yyi yana rike da fuskarta yace "Kiyi hkuri little sis, bn san xan dde hka ba wllh" juya masa baya tayi tace "Ni gobe xan wuce gida yayanmu na fasa hutun" murmushi yyi ya  dago ta yace "Haba princess kiyi hkuri bn san xan dde bane" hawaye ne ya gangaro mata tace "ba sae da nace xan bi ka ba kaki kulani" yace "Gun abokan aiki na na tafi shi sa bn je da ke ba kiyi hkuri plss baxan kara ba" share mata hawayen ya shiga yi snn ya dago ta ya shigo tsakiyar falon da ita ya xaunar da ita shima ya xauna, ledan da ya ajiye ya jawo ya bude, ya fiddo drink din ciki da gasassun kaji, da kansa ya je kitchen ya dauko plates da cup, ya dibar mata nata ya ajiye mata gabanta, murmushi tayi tace "tnxx yayanmu" snn ta fara ci, shima ya diba nasa, ita ta fara tura sauran kajin gabanta tace "Yayanmu na koshi" yace "je ki sa a fridge," mikewa tayi ta nufi fridge ta ajiye ta dawo falon yace "baxa ki sha fura ba" ta girgixa masa kai tace "Na koshi" yace "to kinyi sllh?" Ta gyada masa kai, yace "Go nd brush ur teeth idan xa ki yi wanka kiyi sae ki kwanta ni ma bacci xan je in yi ynxu, kin gyara dakin da xa ki kwanta ko?" tace "Ehh na gyara" yace "Gud ki tafi da kayanki ciki" sae da safe tayi masa ta nufi dakin da xa ta kwanta rike da wayarta da jakar kayanta, Bakinta ta fara wankewa snn tayi wanka ta fito ta bude jakar ta fiddo rigar baccinta ta sa bayan ta dan yi shafe shafenta, ta kwanta knn wayarta ya fara vibrate ta duba ta ga Mami ce ke kiranta, dagawa tayi tare da yin sallama, Mami ta amsa tace "kin kwanta ne?" Afeefah tace "Ehh Mami" Mami tace "Ina Aliyun?" Afeefah tace "Yana falo" Mami tace "OK, kina jina?" Afeefah tace "Ehh ina ji" Mami tace "meyasa da aka tambayeki kina son malamin nn naku kika ce kina so?" Shiru Afeefah tayi bata ce komae ba, Mami tace "wato ke aure kike so ynxu ko Zainab?" A sanyaye Afeefah tace "wllh bnce ina son aure ba Mami Allah" Mami tace "Aa hka ne mana, da bakya so da baxa ki ce masu kina sonsa ba," Shiru Afeefah tayi lkci daya hawaye ya cika idonta, Mami tace "Shknn tunda hka kike so, sae a aurar da ke yayyinki ba su yi auren ba, don baxan kuma ja ma kai na bakin jinin da nayi ba a da, duk ynda suka yi da ke iyayen ki ne" kuka ta fashe da tace "Mami ni fa karatu nake," Mami tace "kinsan da karatun kika amsa masu kina sonsa sha sha sha kawae," Mami na kai wa nn ta katse wayar, Mami na katse wayar dama Aliyu ta kira don masa bayanin ynda suka yi da mutan Kaduna, Kuka Afeefah ta shiga yi a hnkli, jin wayarta na vibrate ta dauka don a tunaninta Mami ce, Dr Sharif ta gani da kmr baxata daga ba sae kuma ta daga a sanyaye don bata iya kin daga kiransa, cikin sanyin murya yace "ba kiyi bacci ba"  "um" kawae tace masa, yace "kina ina ynxu?" A hnkli tace "bedroom" yace "kinyi kuka knn koh? Me aka maki?" Kukan ta sakar masa tace "Mami ce tace wae aure xa a min" shiru Dr Sharif yyi snn a hnkli yace "ke kuma ba kya so koh?" Ta gyada masa kai kawae, yace "Wa xa a aura maki?" Cikin muryar kuka tace "wae kai" shiru ya kuma yi snn cikin sanyin murya yace "kuma baki so na ko?" Girgixa masa kai tayi tace "A'a karatu nake son inyi ne Sir" yace "ki kwantar da hnklin ki Zainab, dama mgnr da nake son muyi knn jiya a sch kika wuce gida, Kinga ni ma is just of recent na ji abinda dad din Ma'aruf ke shiryawa don ba da ni yyi magana ba da Abba na yyi, but ki kwantar da hnklin ki, I will tel dem am nt ready ynxu don ko nace masu kina karatu a bari ki kare nasan ba lallai su yarda ba, sae in ce masu xan tafi course waje, hkn yyi ae koh?" Murmushi tayi a hnklk tace "Uhm ngd" yace "yauwa Zainab but make a promise to me plss" a hnkli tace "wani promise sirr?" A sanyaye yace "Dat no matter wat baxa ki taba ki na ba, promise me dat yhu will b my wife Zainab" shiru ta dan yi lkci daya tayi murmushi cikin sanyin murya tace 'I promise Sirr" yace "kar ki manta Zainab, alkawari kaya ne fa" a sanyaye tace "Na sani sir" murmushi yyi yace "To ngdd Zainab Allah baki ikon rike alkawari," a sanyaye tace "Ameen sir," yace "Gud nyt, kiyi addu'a kafin ki kwanta,  ki kuma kula da kanki Zainab, ki kuma ji tsoron Allah a duk inda kika kasance" ta gyada masa kai cikin sanyin murya tace "Toh sir ngdd" katse wayar yyi, ta mike ta nufi socket xata yi plugging wayarta Aliyu ya shigo dakin.

Eeshatullah Goni 😘😘

🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

54.....
Juyawa Afeefah tayi tana kallonsa har ya karaso cikin dakin shi ma yana kallonta, mikewa tayi daga inda take durkushe tace "baka kwanta ba yayanmu" gefen gado ya xauna yace "Ehh! Mami ta kira ki?" Kmr xata yi kuka ta xauna gefensa tace "Yayanmu wae tace aure xa a min inji Dadyn Kaduna" kallonta kawae Aliyu yake ita ma hka, hkn yasa ta kirasa a hnkli, yyi saurin sauke idonsa  kasa daga kallon da yake mata cikin kakkausar murya yace "Kina son auren kuma koh?" Xaro ido tayi tace "Yayanmu ni da nake karatu kuma" mikewa yyi jiki ba tare da yace mata komae ba jiki ba kwari ya fice daga dakin ta bi sa da kallo. Ta fi minti goma xaune duk jikinta yyi sanyi daga karshe ta gaji ta kwanta jiki a mace ta rufa da bargo, ba a dau lkci ba bacci ya dauketa. Washegari kiran Dr Sharif ne ya farkar da Afeefah, ta na idar da sllh ta shiga gyara dakin da ta kwanta snn ta shiga bayi tayi wanka ta wanke baki ta fito, Abayar ta baki ta sa bayan ta shafa Mae da turare ta sa eye pencil snn ta kanannade dan mayafin abayar a kanta ta fito falo, share falon tayi ta goge ko ina snn ta koma daki ta kwanta ganin har lkcn bakwae bae yi ba, bacci ne ya dauketa bata farka ba sae kusan Karfe tara da wani abu, mikewa tayi daga kan gadon ta fita daga dakin ta nufi dakin ya Aliyu tana Mamakin dalilin da ya hanasa tashinta da asuba tayi sllh don its vry unusual of him, da sallama ta shiga dakin ta samesa kwance har lkcn cikin bargo, karasawa dakin tayi ta xauna gefen gadon tana kallonsa tace "Yayanmu baka tashi ba" a hnkli ya bude idonsa ya sauke kanta, murya can kasa yace "Na tashi" cire bargon jikinsa tayi hannunta ya sauka kan nasa hannun taji xafi, da damuwa tace "yayanmu jikin ka da xafi baka da lfya ne" mikewa xaune yyi da kyar ya rike kansa yace "xaxxabi nake Zainab" kmr xata yi kuka tace "ciwon kai?" Ya girgixa mata kai tayi shiru tana kallonsa kmr me shirin kuka, makullin motarsa dake gaban mirror ya nuna mata yace "Ki je ki bude mota xa ki ga wasu food stuffs na siyo jiya ki shigo da su sae ki hada breakfst," ba musu ta mike ta nufi gaban madubin ta dauki makullin motar ta fita, cikin dan kankanin lkci ta kwashe kayan abincin ta nufi cikin gida da su ta dire a kitchen, snn ta bude ledan Irish ta dibi Wanda xae ishesu ta shiga ferewa, cikin yan mintunan da baxa su wuce ashirin ba ta soya dankalin da kwae sae plantain, snn ta dafa ruwan Lipton ta hadasu a faranti gaba daya da kayan beverages snn ta daura bread ta nufi dakinsa, kwance ta kuma samunsa, ta ajiye trayn hannunta da damuwa ta karasa gadon tace "yayanmu ka tashi kayi breakfast sae ka sha maganin xaxxabi" to kawae yace mata, ganin bae da niyar mikewa yasa ta kuma cewa "plss ka tashi mana" da kyar ya mike xaune, ta xauna kasan dakin tana kallonsa da damuwa, bayi ya mike ya nufa ya wanke bakinsa ya fito ya xauna gefenta yana kallonta, jawo cup tayi ta shiga hada masa tean tana gamawa ta ajiye masa gabansa snn ta dibar masa dankalin da kwae ta ajiye masa tace "kaci yayanmu" fork din ya dauka ya shiga cin dankalin a hnkli sae dae Sam bae da appetite, da kyar ta lallabasa tana yi masa kmr xata yi kuka har ta samu ya dan ci dankalin snn ya dauki ruwan tea ya shiga sha, shi ma kadan ya iya sha ganin ta takura sa sae ya shanye yasa yace "Amae xanyi Zainab" hkn yasa ta kyalesa ya mike ya koma kan gado ya kwanta, sae a snn ita ma ta karya snn ta fita da farantin, ko da ta dawo dakin a lumshe ta tarda idonsa hkn yasa ta fita ta nufi dakin da take, wayarta ta dauka ta ga mis cals din Mami da Dr,  Mami ta soma kira bayan sun gaisa ta shiga tambayarta inda ta shiga, Afeefah tace "ina hada breakfast ne a kitchen Mami, yayanmu bae da lfya ma" Mami tace "me ya samesa?" Kmr xata yi kuka tace "Wae xaxxabi yake, ko abinci fa baya ci, kuma jikinsa xafi" Mami tace "Subhanallahi, bari in kirasa" da sauri Afeefah tace "A'a Mami bacci yake ynxu ki bari anjima" Mami tace "toh shknn xan kira anjima" tana kai wa nn ta katse wayar, Dr Sharif Afeefah ta shiga kira yana gama ringing ya kirata, ta daga ta gaishesa a sanyaye murya can kasa, yace "Dnt tell me yhu just finish crying" girgixa masa kai tayi a hnkli tace "A'a bnyi kuka ba sir" yace "to me ya faru?" Shiru ta danyi snn kmr me rada tace "yayanmu ne bae da lfya?" Yace "Subhanallah, wat's wrong with him?" kmr xata yi kuka tace "nima bn sani ba amma yace min xaxxabi yake" yace "Eyya Allah ya sauwake, if its OK da sae na xo na duba sa," dan xaro ido tayi snn tace "ban san ko xae ce to ba" Dr Sharif ya dan yi shiru snn yace "OK ki tambayesa, ko kuma ku tafi clinic" tace "to Sir, bari in tambayesa" tana ajiye wayar ta nufi dakin ya Aliyu, wnn karan gani tayi ya lullube har kansa da bargo, xaunawa tayi ta yaye bargon tana kallonsa tace "yayanmu," bude ido yyi yana kallonta, hannu tasa a goshinsa taji xafi ba kadan ba, kmr xata fashe da kuka tace "yayanmu mu tafi asibiti mana jikin ka da xafi" girgixa mata kai kawae yyi, hkn yasa ta fashe masa da kuka tace "Ni xan kira Mami in ce mata baka son mu tafi asibiti," cikin sanyin murya yace "Baxan iya driving ba Zainab," Hawaye ta shiga yi a hnkli tace "to in kira Dr Sharif ya duba ka?" Dago idanuwansa da suka masa nauyi yyi yana kallonta.

Eeshatullah Goni😘😘

[5/22, 07:57] Umar Dalha: 'Ya mace kyautar Allah
A true life love story
By Ashmaad
56____58
A hnkli ya sauke idonsa daga kallon da yake mata, hawaye na ci gaba da sakko mata tace "Ka ji yayanmu" jin bae ce mata komae ba yasa ta mike ta nufi kofa xata fita ta ji ya kirata, dawowa tayi har lkcn tana kuka, murya can ciki yace "Dnt wrry I will be alryt in'sha Allah" juyawa tayi ta fice daga dakin ta nufi Wanda take, wayarta ta dauka ta shiga kiran Dr Sharif, katsewa yyi ya kirata, tana goge fuskarta a sanyaye tace "Sir ka xo ka duba shi" yace "OK Address fa?" Shiru tayi tunawa da tayi bata san Address ba da sauri tace "ina xuwa sir" katse wayar tayi ta fara tunanin Wanda xae gaya mata address din anguwar ga gidan ba mai gadi, jiki a sanyaye ta fita daga dakin, waje ta nufa tana isa gate ta bude a hnkli ynda yayanmu baxae ji ba, snn ta fita daga gidan. A manne ta ga address din layin da ma anguwar daga gefen gate, haddacewa tayi ta juya da sauri ta koma gidan, text Msge din address din ta tura masa, kiransa ne ya shigo wayar ta daga yace "OK I will b on my way ynxu" gyada masa kai kawae tayi ya katse wayar ta fita daga dakin ta koma dakin yayanmu, Ac'n dakin ta kashe ganin kmr sanyi yake ji, ta jima xaune gefensa tayi tagumi tana kallonsa shi dae bae bude ido ba, mikewa tayi daga karshe jin wayarta na vibrate ta fita falo, daga kiran tayi Dr Sharif yace "Ina kofar gida" gabanta ya fadi ta dae dake tace "To ina xuwa" dakin yayanmu ta nufa da sauri ta xauna gefensa ta janye bargon jikinsa ta shiga tashinsa, bude ido yyi a hnkli cikin sanyin murya yace "What again Zainab," hade rae tayi kmr me shirin kuka tace "Ya xo" mikewa yyi xaune da sauri yace "Wa?" A hnkli tace "Dr Sharif" wani kallo ya watsa mata yace "ya xo ina?" Kuka ta fashe da tace "ba duba ka nace ya xo yyi ba tunda baxa ka je asibiti ba," bacin rae karara fuskarsa yace "With whose consent, kina da hnkli kuwa" kuka ssae ta shiga yi tana kallonsa, lkci daya ya dafe kansa, cikin kuka tace "to bari in ce masa ya tafi kawae" tana fadin hka ta mike xata fita, cikin sanyin murya yace "Wait, kar ki ce ya tafi, ki je ki shigo da shi falo ku gaisa, sae kice ina bacci nothin more" yana kae wa nn ya koma ya kwanta, a sanyaye Afeefah ta fita daga dakin tana share hawayen fuskarta ta nufi kofar gida, tana bude gate taga motarsa ta karasa gun a sanyaye, kallonta kawae Dr Sharif yake don ba karamin kyau Bakar Abayan jikinta yyi mata ba har ta karasa kusa da motar bae daina kallonta ba ya sauke glass din motar, suna hada ido ta sunkuyar da kai da sauri, murmushi yyi yace "Don Yayanki bae da lfya sae ki xauna kiyi ta kuka Zainab" dan murmushi ta kirkira tace "Mu shiga ciki Sir" bude motar yyi ya fito, kallo daya tayi kasa ta dauke Kai ta fara tafiya don ba karamin kyau sky blue shaddan jikinsa yyi masa ba, da sauri yace "Wait Zainab" hkn yasa ta tsaya har ya karaso snn yace "Baki gaya min me ke damun yayanki ba? Ina son sanin me xan dauka a mota" Juyowa tayi ta kirkiri murmushi tace "Ae ya ma yi bacci, kuma ya sha magani yace min da sauki" da ganinta kasan kame kame kawae take, Dr Sharif da ya gane komae yace "OK then there is no need of me goin inside bari kawae in baki wani maganin sa karfin jiki ki basa ya sha" da sauri tace "A'a sir mu shiga mana" girgixa mata kae yyi kan yace komae ta bata fuska kmr xata yi kuka tace "to baxa ka sha ruwa ba Sir" dan murmushi yyi yace "to xan sha Zainab" bude motar yyi ya fiddo maganin ya mika mata ta dan risina ta karba snn tace "to mu shiga ka sha ruwa" bin bayanta yyi har suka shiga gidan tana gaba yana biye da ita, a hnkli yace "Baki sa Hijab ba yau ko?" Juyawa tayi da sauri ta kallesa sae kuma ta juya cike da jin kunya ta ci gaba da tafiya da sauri sae a snn ta tuna dan mayafin abayanta ne kawae a kanta gashi kusan fitted ne abayar, murmushi kawae yyi ganin ynda take sauri har ta isa kofa ta shige gidan da sauri, daki ta nufa ta dauko hijab ta sa snn ta dawo tayi masa iso cikin falo. Fridge ta nufa ta dauko masa soft drink da ruwa ta durkusa gabansa ta ajiye snn ta dago kai tana kallonsa, murmushi ya sakar mata, ita ma ta mayar masa a kunyace snn ta bude drink din ta xuba masa a glass cup ta dauka ta mika masa ya karba murya can kasa yace "Thanks dear" mikewa tayi tace "ina xuwa sir" snn ta nufi dakin yayanmu, xaune ta samesa gefen gado ya rike kai da hannu biyu, ta karaso da sauri tana kallonsa tace "ka tashi yayanmu" dago kai yyi yana kallonta da idanuwansa da suka kada ssae, kmr xata yi kuka tace "jikin ne yayanmu?" Girgixa mata kai yyi da kyar yace "Aa" shiru ta danyi snn ta marairaice masa murya can kasa tace "to yayanmu tun da ka tashi don Allah ka fito ku gaisa da shi kaga yana falo" tsare shi tayi da dara daran idonta masu rikitar da shi ya kasa daina kallonsu, kamo hannunsa tayi hkn yasa yyi saurin dauke kansa, ta kuma marairaicewa tace "Plss" kasa ce mata A'a yyi, da kyar yace "Tafi gani nn xuwa" cike da jin ddi ta mike tace "yauwa yayana," snn ta fita daga dakin. Kasan lallausan rug din tsakiyar falon ta xauna tana kallon Dr Sharif tace "Yayanmu na xuwa" yace "OK" Da kyar Aliyu ya iya Mikewa ya dauki shirt dinsa ya daura kan farin singlet din jikinsa snn ya fito falon da sallama, Dr Sharif ya daga kai yana kallonsa tare da amsa masa sallaman, Karasowa cikin falon ya Aliyu yyi ya basa hannu suka yi musabaha suka gaisa, Aliyu ya koma kujera ya xauna, Dr Sharif yace "Ya jikin" ba tare da Aliyu ya kallesa ba yace "Alhmdllh, am feelin much beta now" Dr Sharif yace "Ma'sha Allah, Allah kara lfya" mikewa Aliyu yyi yana kallon Afeefah yace "Baxa kiyi ma bakon naki girki ba" dariya tayi tana kallon Dr Sharif da ya dan yi murmushi tace "Ae shi baya cin abinci yayanmu, coffee kawae yake sha" murmushi Aliyu ya kirkira yace "Sae ki hada masa ae" excusing kansa yyi ya koma daki, Afeefah ta kalli Dr Sharif cike da jin kunya tace "Sir in hado maka?" Murmushi yyi ya girgixa mata kai yace "No am OK" kasa sakin jiki tayi a falon duk ta takure waje daya, ya lura da hkn ya mike yana kallonta yace "akwae inda xan tafi Zainab, tel ur brother I will b on my way" mikewa tayi ta nufi daki ganin idon ya Aliyu a lumshe yasa ta fito tace "Sir yyi bacci idan ya tashi xan gaya masa" yace "gud gwara da baki tashe sa ba," yana gaba tana biye da shi a baya suka fita daga gidan, ya jingina jikin motarsa yana kallonta yace "Naga kmr akwae damuwa a tattare da yayanki he looks pale," kmr xata yi kuka tace "nima bn san me ke damunsa ba" Dr Sharif yace "but na ga kun shaku da shi ssae, y nt ki tambayesa ko xae gaya maki" tace "To xan tambayesa in ga ko xae gaya min" yace "OK I will b on my way, make sure kin basa drugs din da na baki," gdya ta kuma yi masa ya shiga motarsa tana daga masa hannu har ya bar anguwar. Afeefah na shiga dakin yayanmu taga kmr bacci yake hkn yasa ta fita tana tunanin ynda xata lallabasa ya gaya mata damuwansa.
Da rana tana gama girka lunch ta shiga dakinsa da abincin, ajiye farantin hannunta tayi ta xauna gefensa ta shiga tashinsa, ba karamin xafi jikinsa yyi ba, ya mike xaune yana kallonta, hawaye ya gani idonta tace "yayanmu ka ki mu tafi asibiti kuma an xo duba ka a gida ka ki, ga shi jikin ka yyi xafi ssae ynxu" kincewa komae yyi hkn yasa ta mike ta shiga bayi ta debo ruwa a bowl ta fito snn ta dauki dan karamin tawul ta saka ciki ta dawo kusa da gadon ta ajiye tana kallonsa har lkcn hawaye take tace "Ur temperature is high," unbutton din shirt din jikinsa ta shiga yi a hnkli, kallonta kawae yake har ta cire shirt din ya ji bare hands dinta a jikinsa, wani irin tashi tsigar jikinsa yyi kmr Wanda aka hada da wayar wuta, tun da yake bae taba jin wani abu game da Afeefah ba sae ranan, shi dae yasan yana sonta ba kadan ba kuma so na aure, amma bae taba sha'awarta dae dae da na second daya ba sae yanxu da ya ji sa cikin wani bakon yanayi, da sauri ya dakatar da ita yace "Wait Zainab, xan tafi in watsa ruwa ynxu" mikewa yyi duk da jirin da yake gani ya shige bathroom da sauri. Tana nn xaune har ya fito daga bayin sae dae bata ga alamar ya watsa ruwa ba, tace "yayanmu har ka yi wankan?" Gyada mata kai kawae yyi ta bisa da kallo har ya xauna gefen gado snn ta shiga xuba masa abinci a plate. Da yamma ta shigo dakin da cup din tea sanin bae wani ci abinci ba daxu, xaune ta samesa yana rike da wayarsa da alama waya ya gama, ta karaso kusa da shi tace "ga tea na hada maka yayanmu" ya karba yace "thnk yhu" xama tayi gefensa tace "Mami ce ta kira ka koh?" Gyada mata kae kawae ya iya yi don duk sae ya ji sa uncomfortable da ta xauna kusa da shi, ga wani faduwa da gabansa yake, tana kallonsa tace "Yayanmu me xan dafa da daddare yau" cikin dubara ya xamo kasa ya xauna snn yace "Kar ki damu xan fita ynxu, idan ina dawowa xan siyo mana take away" tace "toh baxa ka tafi da ni ba?" Girgixa mata kai yyi yana kurban tean hannunsa yace "muna aiki ne kan wani case da colleagues dina" mikewa tayi tace "to shknn bari in kawo maka maganin da Dr Sharif ya kawo maka" bin ta kawae yyi da kallo har ta fita snn ya sauke ajiyar xuciya tare da lumshe idonsa. Har bakin mota ta rakasa yace "idan kin koma ki rufe kofar da key ina da spare key, in kuma aka dauke wuta ki kunna inverter" tace "To Allah kiyaye yayanmu sae ka dawo" murmushi kawae yyi mata ya tada motar ya fita daga compound din ta rufe gate snn ta dawo cikin gida tayi kwanciyarta bayan ta rufe kofa da key, Karfe Takwas da wani abu Aliyu ya shigo gidan, kwance ya sameta kan dogon kujera alamar sllh ta idar ta kwanta, karasawa yyi ya duka yana kallonta, lkci daya ta bude ido ya sakar mata murmushi yace "Bacci kike?" Girgixa masa kai tayi ta mike xaune, abincin hannunsa ya ajiye ya nufi kitchen ya dauko plate, yace "sakko ki ci abinci" ba musu ta sakko ya shiga xuba mata abincin a plate. Afeefah na gama cin abincin ta mike ta nufi dakin da take ta bar sa xaune yana kallo. Karfe goma saura ya shigo dakinta ya sameta kwance tayi rub da ciki idonta lumshe tana waya, ko ba a gaya masa ba yasan da Wanda take wayar ya juya da sauri ya fice daga dakin xuciyarsa kmr xae fashe. Mikewa xaune tayi bayan ta katse wayar sae kuma ta mike ta bi bayansa, kwance ta samesa yyi rub da ciki ta karasa kusa da shi tace "yayanmu!" Banxa yyi mata, hkn yasa ta kuma kiransa nn ma ya share ta, mikewa tayi a sanyaye ta fice daga dakin don idonsa biyu, shi kam wasu hawaye ne suka xubo masa ya Mike xaune da sauri ya rike kansa dake Sara masa. Afeefah na shiga daki kuka ta dinga yi ta kasa daga kiran da Dr Sharif ke mata, da kyar daga karshe ta mike ta shiga bayi don yin wanka bayan ta gama cin kukan nata. Ta fito daga wankan tana tsaye gaban madubi daure da xaninta Aliyu ya shigo dakin, karasawa yyi kusa da ita ganin yanda ta dauke kai ya sa ya tsaya yana kallonta murya can kasa yace "Zainab!" Jin bata tanka sa ba yasa ya jawo ta jikinsa don fara lallashi kmr ynda ya saba a ko da yaushe, wani yarr ya ji tun daga tsakiyar kansa har yatsansa kafarsa kmr Wanda wuta ya ja yyi saurin saketa ya koma baya, ta fashe da kuka ta juya tana kallonsa muryarta na rawa tace "ni bn san me na maka ba yayanmu," kasa jure kukanta yyi ya runtse ido ya kuma jawota jikinsa gabansa na faduwa, jin Afeefah a jikinsa ba karamin rikita sa yyi ba sabanin da da bae taba jin komae ba, kasa daukansa kafafuwansa suka yi ya nufi kan gado da ita, ya xauna ya wani kankameta jikinsa ya runtse ido muryarsa na rawa ya shiga cewa "No! no Plss Zainab kar ki guje ni, plss plss plss, ki tausaya min i i i just can'ttt do with... without yhuuu, I love yhu" kmr wani xautattce hka ya koma don har wani rawa jikinsa yake, Afeefah tuni ta daga kai da mamaki tana kallonsa lkci daya ta shiga tura sa tana cewa "yayanmu" bude idonsa da ya kada yyi yana kallonta lkci daya hawaye ya shiga xuba a idonsa, tsorata tayi ba kadan ba, ta shiga kkrin kwace kanta daga jikinsa, bata ankara ba sae jin bakinsa tayi a wuyarta a rikice yake cewa "I just love yhu Zainab, son ki a jini na yake ki tausaya min ki xama matata pls, Marry me Zainab kar ki guje ni" wani matsanancin kuka ta fashe da a tsorace jikinta na wani mugun rawa tace "Meye hka yayanmu, na shiga uku, innalillahi wa inna ilaihi raji'un" ihu ta fasa a gigice ganin yana kkrin saka bakinsa cikin nata, wani karfi ya xo mata ta hankadesa ta mike da gudu ta fada bathroom ta sa key, sae a snn hnklin Aliyu ya dawo, ya mike da sauri yana kiran Allah a xuciyarsa, bayin ya nufa ya shiga bubbugawa yana kiran sunanta jin irin ynda take kuka amma kmr da da tunxurata yake, dakinsa ya koma don dauko spare key amma tsabar rudewa yasa ya rasa inda ma ya ajiye ya dawo ya ci gaba da yi mata magiyan ta bude kofa amma taki sae kuka take tana kiran Mami a tsorace, a takaice dae a bayi ranan Afeefah ta kwana kuma ynda ta ga rana hka ta ga daren gashi ta ci kuka har ta gode Allah, shima Aliyu a xaune dakin ya kwana duk ya fice hayyacinsa, kiran sllh yasa ya koma dakinsa a sanyaye yyi alwala ya wuce masallaci, Afeefah na jin fitarsa ta fito jikinta na rawa ta saka abayanta da hijab, ta bude hand bag dinta ta dauki dubu uku da wayarta kan kace me har ta fice daga gidan da gudu, har ta bar layin bata daina gudu ba duk da bata san takamaiman inda xata ba ga ko ina duhu, tana isa main road ta tsayar da adai daita sahun da ta gani bata basa amsar tambayar da yake mata ba ta shige da sauri sae a snn tana mayar da numfashi tace "Tasha xa ka kai ni"
Xa ku ji ni shiru kwana biyu ta dalilin jarabawar da nake da shi sisters, srry for the inconvenience dat will cause.
[5/22, 07:57] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

59.....
Afeefah da tayi xurfi cikin tunanin da take muryar mai adai daita ya dawo da ita tayi Firgit tace "Na'am" dan tsaki ya ja yace "Mun kawo tashar" a sanyaye ta shiga bin wajen da suke da kallo hkn yasa yace "daga ciki xa ki shiga" gyada masa kai tayi tace "Xan samu motar Kano a nn?" Mai adai daitan yace "Kwarae kuwa" fitowa tayi daga adai daitan tace "Nawa ne kudin ka?" Yace "ki bada dari bakwae" shiru tayi tana kallonsa, can ta marairaice tace "baka yarda dari biyar ba don Allah, kudin bbu yawa hannu na" dan tsaki ya kuma ja yace "Bani" mika masa tayi hade da yi masa gdya ya ja kekensa ya kara gaba, cikin tashar ta shiga ta nufi gun da taji ana kiran Kaduna, Kano, tana isa ta tambayi nawa ne kudin motar kano aka ce dubu biyu da dari biyar, shiru tayi kmr me shirin kuka ganin shknn kudin hannunta ya kare, mika masa kudin tayi daga karshe ya yankar mata ticket ta shiga ta samu waje daga jikin window ta xauna don passenger ba su fi hudu ba cikin motar ba. Aliyu kam yana dawowa daga masallaci ba karamin tashi hnklinsa yyi gnin gate din gidan a bude ba, ya nufi dakin Afeefah da sauri ya bude ya ga kofar bayin a bude, hkn yasa ya dan tsaya gabansa na faduwa yana kallon kofar, bayin ya nufa da sauri ya shiga ya ga bbu kowa, ya fita dakin da sauri ya komo falo nn ma ya gama dube dubensa bbu ita bbu alamar ta, rike kansa da ke juya masa yyi yana furta innalillahi wa inna ilaihi raji'un, da kyar ya xauna gefen kujera ganin tsayuwar ta gagaresa, wasu hawaye suka xubo masa yana tunanin ina Zainab xa ta da Asuban nn, ina xae je nemota? dakinta ya koma da sauri don dubawa ko wayarta na nn, ya ga bbu, dakinsa ya koma yana ganin jiri ya dauki tasa wayar ya shiga kiran layinta, jin yana ringing yasa ya runtse ido yana addu'ar Allah sa ta dauka, Afeefah dake xaune har lkcn cikin mota tana hawayen da bata san dalilinsa ba ta daga wayarta da sauri jin yana vibrate ganin me kiranta yasa tayi saurin mayarwa cinyarta gabanta na faduwa, har sae da ya katse snn tayi saurin kashe wayar gaba daya hawaye na xarya a kuncinta, Aliyu kam rike kansa yyi ganin bata dauka ba, da kyar yyi namijin kkri ya kuma kiranta don duk jikinsa rawa yake, jin wayar a kashe gaba daya ya sa shi fadawa kan gadon hawaye na gangaro masa, to ina Zainab xa ta batun bbu Wanda ta sani a Abuja, tunawa da yyi so tari idan abu ya hadasu idan ta xo gunsa a lgs sae ta hada kayanta ko baya nn tace xata tafi tasha ta koma gida, tuna hkn da yyi yasa ya mike da sauri, to amma wani tashar xae san ta tafi, ya fi minti goma ya rasa abun yi daga karshe ya yanke shawarar tafiya airport kawae ya yanki ticket ya koma Kano. Da kyar ya iya yin wanka ya wanke baki snn ya fito ya shirya cikin kananan kaya ya dauki wayoyinsa da Atm ya fita, kulle gaba daya gidan yyi, ya taka har xuwa main road da kafa, snn ya tari taxi da xae kai sa Nnamdi Azikiwe international Airport, sae kusan Karfe takwas ya isa airport cikin rashin sa'a bae samu flight na farko ba sae na biyu kuma sae xuwa sha daya xae tashi, rike kansa yyi bayan ya samu wuri ya xauna xuciyarsa na bugawa, har xae iya jira kuwa, da xae iya driving da ya koma gida ya dauki motarsa kawae ya kama hanyar Kano, amma Sam hnklinsa baya tare da shi bashi da nutsuwa don hka bare iya driving din ba.  Afeefah kam tun shidda da rabi motarsu ya tashi, tun kuma lkcn take karanto addu'o'i a xuciyarta ga shi har lkcn hawayenta ya ki tsayawa, da ta tuna abinda ya faru jiya da daddare sae gabanta ya fadi ssae, sae take ga abun kmr a mafarki. Karfe sha daya da rabi jirgi ya tashi bayan long waitin dat seems like dat of yrs to Aliyu. Karfe sha daya da kusan minti arba'in Afeefah suka isa Kano don motarsu ba karamin gudu yyi ba, jiki a mace ta fito bakin titi bbu ko sisi a hannunta sae wayarta ga wani jiri da take gani, duk tayi laushi ga gajiyar hanya, a dai daita ta tsayar da, da kyar ta iya ce masa "Jan bulo xaka kai ni" bata jira cewarsa ba ta shige, yace "ba nn nayi ba Hajiya" marairaice masa tayi tace "Don Allah ka taimaka bawan Allah na gaji da tsayuwa ne wllh" bae kuma cewa komae ba ya ja adai daitan ya nufi inda ta ce masa. Dai dai kofar gidansu tace ya ajiyeta, yana gama parkin ta fito da kyar tace "Nawa xan baka?" Yace "ki bada dari biyar" gun mai gadinsu ta nufa ta gaishesa ya amsa da fara'a yana tambayarta ya hanya, tace "Baba dari biyar xaka basa don Allah xa a kawo maka" ya amsa da to snn ya mike yyi gun Mae keken, ita kuma ta shige gida da sauri, Dake su Sumayya ma na hutu duk suna gida, suka bi ta da kallon Mamaki jiddah ta Mike da sauri tace "Daga ina hka Afeefah" bata bi ta kansu ba ta haura sama da sauri don wani sabon hawayen ne ke taruwa idonta, duk suka mike suka bi bayanta, dakin Mami ta shige, ta sameta tsaye tana gyara kayan wardrobe dinta, juyawa Mami tayi don ganin Wanda ya shigo mata ganin Afeefah yasa ta yi still tana kallonta da mmki, xubewa nn tsakiyar dakin tayi ta shiga rusa wani kuka me tada hnkli tana kallon Maminta, Mami ta sake kayan hannunta ta karasa da sauri kusa da ita ta durkusa ta kamota a rude tana tambayarta me ya faru, kuka kawae Afeefah take har da shessheka, hnklin Mami yyi mugun tashi don har wani bari jikinta ya dau yi da kyar tana jijjigata ta iya cewa "ki min mgna Zainab ina Aliyun? Me ya faru" Su kansu jiddah da ke tsaye bakin kofa ba karamin tsorata suka yi ba, Afeefah ta rufe fuskarta jikin Maminta har lkcn Mami na tambayarta me ya faru kuma ina Aliyu a kidime, da kyar ta iya bude baki muryarta na rawa tace "yana Abuja" Mami tace "me ya dawo dake ke? Wani abu ya faru ne?" Duk a rude take watso mata tambayar, da kyar Afeefah ta saita kanta ta rage kukan da take tana kallon Mami hawaye na bin kuncinta, hnklin Mami yyi mugun tashi, ta shiga kallon 'yar tata daga sama xuwa kasa, a tsawace tace "ba magana nake maki ba, me ya faru nace" hawayen da Afeefah take suka fi na da, ta juya a hnkli tana kallon yayyinta da kanninta dake tsatstsaye bakin kofa hnkli a tashe, Mami da ta sha jinin jikinta ba kadan ba ta kalli yaran nata da kyar tace "ku fita ku ban waje" juyawa gaba daya suka yi suka bar dakin suka kullo kofar, Mami ta Mike gabanta na faduwa da kyar tace "Me ya hada ki da Aliyun?" ganin Afeefah bata da niyar cewa komae yasa Mami ta daka mata wani raxanannen tsawa ta dago ta tace "baxa ki min mgna ba? Me Aliyun yyi maki, ki bude baki nace ki min mgna don uban ki" ba karamin tsorata Afeefah tayi ba tana wani Sabon kukan jikinta na rawa tace "Mami.. Mami wae.. Wae yayanmu wae yana sona, yana son ya au...." Kasa ci gaba tayi don kuka ne ya ci karfinta, Mami ta xama kmr wata mutum mutumi tana kallonta 'yar tata, rungumeta Afeefah tayi cikin kuka tace "Ni baxan sake bin sa ba Mami, kar ki kuma cewa ya tafi da ni, ban san me ya samesa ba wae ni yake cewa xae aura in xama matarsa" kallon mugun Mmki Mami ke mata, lkci daya taji wani abu ya tsaya mata a xuciya ta runtse ido da kyar, ta janye Afeefah daga jikinta, idonta ya kada ba kadan ba murya can kasa tace "ki gaya min gskya Zainab, kar ki boye min komae, yyi maki wani abu ne?" Shiru Zainab tayi hawaye na bin kuncinta, hnklin Mami ya kuma tashi ba kadan ba, bude kofar dakin aka yi a hnkli duk suka juya suka ga Aliyu tsaye bakin kofar a sanyaye yana kallonsu, Afeefah ta fasa ihu a tsorace ganinsa taje can karshen gado ta rakube tana kuka tana kiran Mami, har wani bari jikinta yake, Mami kam mikewa tayi xuciyarta na bugawa da sauri da sauri fuskar nn tata a daure ita ma hawayen ne cike idonta ta nufesa.

 Eeshatullah

[5/22, 07:57] Umar Dalha: ??????  'Ya mace kyautar Allah??????


A true life love story

By Ashmaad

60.....
Tagwayen Mari masu lfya Mami ta kai masa, ta cakume kwalarsa hawaye na xubo mata tana girgixa kai tace "Da abinda xa ka biya ni knn Aliyu, is this the end result of d trust I had in yhu, is this my reward? ka gaya min me kama 'ya ta? Me kayi mata" Shiru kawae Aliyu yyi hawaye na sakko masa a hnkli, duk ynda Mami ta so ya bata amsan tambayoyinta kin cewa komae yyi, hkn yasa ta sake sa ta bude kofar dakin ta nuna masa waje alamar ya fita har lkcn hawaye take ssae, kansa a kasa ya juya ya fita daga dakin, Mami ta koma gun Zainab dake rakube jikin gado ita ma tana kukan, dagota tayi ta xaunar da ita gefen gado, da kyar tace "nace kar ki boye min komae Zainab, ki gaya min me yyi maki" tana share hawayenta a sanyaye tace "Mami ni bae min komae ba, kawae ce min yyi wae don Allah in yarda in auresa" sunkuyar da kai tayi tana kai wa nn, Mami tace "Sae aka yi ya?" Afeefah ta dago kae wasu sabbin hawayen na sakko mata a hnkli tace "Sae na gudu na shiga bayi na kulle, ban bude ba har asuba, ina jin ya tafi masallaci sae na fito da sauri na bar gidan," Shiru Mami tayi tana kallonta snn tace "Me ya kawo xancen?" Afeefah tana kallon uwar tata a sanyaye tace "Dama tunda muka je bashi da lfya" nn ta labarta ma Mami duk abinda ya faru har xuwan Dr Sharif gidan, sae kuma da daddare da ya shigo ya ganta tana waya da Dr Sharif ya fita da kuma ynda ta je dakinsa ya shareta, har xuwa san da ya dawo dakinta da maganganun da ya dinga gaya mata, ta karashe maganar tana kuka ssae tana kallon Mami, Mami tayi shiru tana kallonta, can ta mike tsaye ta share guntun hawayen fuskarta tace "ki tafi kiyi wanka" tana kai wa nn ta fita ta kulle kofarta ta waje, downstairs ta sauka ta nufi kitchen ta hado tea ta koma sama ta bude dakinta ta ajiye ma Zainab dake xaune har lkcn bakin gado tace "ki fara shan tean sae ki tafi kiyi wanka" kai kawae Afeefah ta gyada mata, Mami ta dauki wayarta ta fita ta kuma kulle kofar ta, su jiddah kam basu samu fuskar tambayarta abinda ya faru ba, ta nufi bangaren mai gidanta ta xauna falonsa, layin Safiya ta fara kira tana daga wayar bayan sun gaisa tace "Safiya ina son ki nemi izini gun mijinki ki taho Kano gobe" Safiya da hnklinta ya tashi tace "lfya Mami? Me ya faru" Mami tace "ina sauraran xuwan ki" tana kai wa nn ta katse wayar, ta shiga neman na 'yar ta ta biyu, tana daga wa ita ma tace tana son ta taho kano gobe, ita ma hnklinta ya tashi ba kadan ba, Mami ta katse wayar snn ta jinginar da kanta jikin kujera. Yinin ranan Afeefah bata fita daga dakin Mami ba, kuma Mami bata bar kowa ya shiga dakin ba, tunawa Afeefah tayi wayarta a kashe yake hkn yasa ta mike ta nufi gaban madubin Mami ta dauki wayar ta kunna snn ta koma ta kwanta, ko minti goma bata yi da kunna wayar ba kiran Dr Sharif ya shigo, mikewa tayi a sanyaye ta dauki wayar ta koma ta xauna, cikin sanyin murya ta gaishesa, shima ya amsa mata hkn, ganin tayi shiru yasa yace "me ya samu wayar ki, I've been tryn reachin yhu tun jiya" da kyar ta iya cewa "Bbu charge ne" yace "OK, ya jikin yayanki, yhu seem worried, is he nt gettin beta" shiru ta dan yi sae kuma tace "Da sauki sir" shima ya dan yi shirun snn yace "Are yhu sure?" Ta gyada masa kai tace "Um," yace "to shknn, my regardz to him, am leaving Abuja ynxu" tace "Toh Allah tsare hanya sir" yace "Ameen tnx dear" sallama yyi mata ta katse wayar. Ta koma ta kwanta a sanyaye. Mami na gama abincin Dinner bayan su Jiddah sun gama jerawa a dinnin, ta dauki wani kula daban ta xuba abincin ta ba Fadila ta kai ma Aliyu ganin ko abincin rana bae sakko ci ba, Adnaan da ke xaune falo yace "Ya dawo ne Mami?" Ba tare da Mami ta kallesa ba tace "Ehh" da mmki yace "Ban sani ba wllh, bae je masallaci ba kuma" Mikewa yyi ya bi bayan fadila suka nufi dakin Aliyu, xaune ya samesa kan darduma ya idar da sllh kansa a kasa, Karasowa cikin dakin yyi, fadila kuma ta ajiye abincin hannunta ta fita, Adnaan ya xauna daga kan gado yana kallonsa yace "Ashe ka dawo bro ban sani ba" da kyar Aliyu ya iya dago kansa da yyi masa nauyi yana kallon dan uwan nasa cikin sanyin murya yace "na dawo" kallonsa Adnaan ya tsaya yi ganin ynda idonsa ya kada ssae, da damuwa yace "Me ya faru bro, me ya sami idonka" Aliyu ya nuna masa kansa kawae, Adnaan ya sakko kasa kusa da shi yace "ciwon kai? Kaje clinic kuwa" Aliyu ya gyada masa kai yace "Na je." Adnaan yace "Allah ya sauwake, ga abinci sae ka ci kasha magani" da kansa ya dauko abincin ya xuba masa a plate ya ajiye masa gabansa yace "Eat plss bro, sae ka sha magani"  misalin Karfe tara jiddah ta samu ta faki idon Mami ta shiga dakinta, ta samu Afeefah kwance tana game da wayarta, da ganinta kasan Akwae damuwa ssae tattare da ita, Afeefah na ganinta ta mike xaune ta ajiye wayar, jiddah ta karaso da sauri bayan ta kulle kofar ta xauna kusa da ita da damuwa tace "Wae me ya faru Afeefah?" Afeefah ta yi shiru tana kallon yar uwar tata, lkci daya hawaye ya cika idonta ta sunkuyar da kanta da sauri, Jiddah xata yi magana aka bude kofar Mami ta shigo, wani arnen kallo ta shiga yi ma Jiddah da ta mike da sauri jikinta na bari ta fita da sauri, Mami tayi kwafa ta karaso cikin dakin tana kallon Afeefah tace "kada in kuskura in ji bakin ki" kai kawae Afeefah ta gyada mata ta juya ta fita. Ko Abba Mami bata gaya ma abinda ya faru ba, bae kuma san Zainab na gidan ba har Washegari da ya kasance ran lahadi.

Karfe takwas saura na sapiyar y Anty Safiya ta shigo gida da dukkan alama flight ta biyo, hnkli tashe ta shigo falon, Jiddah da Sadiya dake ta goge goge a falon suka nufe ta da sauri suka rungumeta cike da farin cikin ganinta, sae a snn hnklinta ya kwanta don duk tunanin ta mutuwa aka yi, Abba ta fara tambaya snn yayyinta Maza sae kanninta duk Jiddah tace suna sama, Sumayya da Fadila dake tsaftace kitchen suma suka fito jin muryarta suka rungumeta cike da farin cikin ganinta, sama ta nufa ta fara shiga dakin ya Aliyu ganin kmr bacci yake yasa ta fita ta shiga dakin Adnaan, shima yyi farin cikin ganin 'yar uwar tasa, snn ta shiga dakin Mami, Mami na ta gyaran daki Afeefah kuma na xaune gaban madubi tana shafa mae da alamar daga wanka ta fito, mikewa tayi da sauri ta rungume yayarta da murnar ganinta, Anty Safiya tayi dariya tace "Zainab sarkin kuka, kina nn kina yi ko kin bari?" Afeefah ta boye fuskarta tace "Wllh Anty na bari tambayi Mami" Anty Safiya tayi dariya tace "A'ah naga alama" Safiya ta rungume Mami dake kallonsu tana murmushi, tace "kai Mami Dubi ynda kika daga min hnkli wllh nayi xaton wani ne ba lfya, kuma duk na kira su jiddah suka ce min lfya, bn yarda ba sae da na gan ni gida" Mami murmushi kawae tayi tayi mata sannu da xuwa, Dakin Abba Safiya ta nufa don xuwa gaida sa shima. Ko minti talatin Safiya bata cika a gidan ba sae ga Anty Ummi ma ta shigo da yaranta kanana biyu, kmr ynda Anty Safiya ta shigo hnkli tashe hka ita ma ta shigo, sae da ta ga kowa lfya snn hnklinta ya kwanta. Sae da Mami ta ga 'ya yan nata snn ta shiga dakin mai gidanta don yi masa bayanin abinda yasa ta bukaci su taho kano, bata boye masa komae ba tun daga jiya da Afeefah ta dawo gida da abubuwan da ta gaya maya da kuma biyo ta da Aliyu yyi da yanda suka yi da shi, duk ta gaya masa, Abba yyi shiru yana kallonta da gani kasan shi ma ya dan girgixa da jin lamarin, Mami ta kara da cewa idan anyi breakfast duk xa a xauna kowa ya ji matsayin Zainab a gidan nn, bbu wani boye boye kuma, hawaye ne cike idonta ta karashe maganar tana kai wa nn kuma ta mike ta fice daga dakin da sauri, Abba ya bi ta da kallo daga karshe ya jinginar da kansa a hnkli jikin kujera ya lumshe ido don yasan shine sanadin faruwan komae, he never wished for a day like this a rayuwarsa.


Eeshatullah

🌸👩🏻 'Ya Mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

61....
Karfe sha daya saura duk yan gidan suka hallara a falon Abba, Aliyu kadae ne baya falon duk da kiran da Jiddah taje tayi masa, bayan kusan minti biyar kowa ya nutsu a falon, Mami ta kalli Adnaan tace "ina Ali?" Mikewa yyi ya fita, ba a dau lkci ba Adnaan ya dawo falon yace yana xuwa, da sallama can ciki Aliyu ya shigo falon yana sanye da jallabiya milk colour ya nemi gefen Safiya dake ta binsa da kallo ganin ynda yayan nata ya rame, ba ita ba duk kanninsa kallonsa suke hka ma Abba, Abba ya fara gaidawa snn Mami duk kansa a kasa don tunda garin Allah ya waye bae fito ba sae ynxu, Afeefah kam na xaune kasa daga gefen Mami, ita kadae Aliyu ya daga kai ya kalla suka hada ido, da sauri ta sunkuyar da kanta ta boye fuskarta jikin Mami, ya kuma sunkuyar da kansa kasa, Adnaan ne ya bude wajen da Addu'a bayan 'yan mintuna Mami ta fara magana kmr hka "Na so ace, ko kuma ince na sha fatan kadda Allah ya nuna min rana irin ta yau da ma abinda nake shirin fada ma kowa ynxu, sae dae am mistaken, ya xama dole in bude ma kowa wnn sirrin yau, Da farko dae ina san ku san na shigo gidan Mahaifin ku a shekara ta 1986, lkcn Aliyu na da shekaru uku a duniya, ran da na cika shekara daya a gidan aka haifi Adnaan kuma a ranan Allah yyi ma Mahaifiyar su Aliyu rasuwa, Wanda hkn yasa rikon marayun ya dawo hannu na, na kwashi shekaru fiye da uku ban haihu ba, daga karshe Allah ya bani 'ya ta ta fari Safiya, bayan shekara biyu na haifi Ummi, daga Ummi kuma na haifi Suhaila warce Allah yyi ma rasuwa ran da na haifi kanwarta Sadiya, to dama tun a haihuwar Suhaila na fara fuskantar matsala da mahaifin ku, inda yake nuna min shi fa yafi son 'ya ya maxa, ana dae xaune a hka har Allah ya kuma ban wata 'ya macen Wanda ba karamin canji naga daga gun Mahaifin ku ba, anyi suna da sati daya jaririyar Maryam ta koma ga Allah, bayan shekara daya da wani abu na haifi Jiddah," Shiru Mami tayi da dukkan alaman bata son ba yaran nata tarihin irin wahalar da tasha gun Mahaifinsu don tana haifan 'ya 'ya mata, hawaye ne kawae ke sakko mata, daga karshe ta ci gaba cikin sanyin murya tace "Jiddah na da wata Shidda Mahaifin ku ya kara aure, wato ya auro warce xata haifa masa 'ya 'ya maxa, bae san duk _YA MACE KYAUTAR ALLAH_ ce ba," hawaye ssae Mami take hka ma duk yaran nata mata dake kallonta a sanyaye, da kyar ta saita kanta ta ci gaba "Jiddah na da shekara daya cif a duniya na rabu da Mahaifin ku, wato ya sauwwake min, bae kuma yarda na tafi da ita ba bare yayyinta duk da naso yin hkan don nasan irin wahalan da xa su sha gun matar ubansu don bata da imani matar kuma ita ce sanadin rabuwa na da Mahaifin ku, amma bbu ynda na iya na tafi na bar ku" Kallonta kawae duk yaran nata mata suke suna hawaye, barin Zainab, Aliyu da Adnaan da Safiya sae ummi ne kaddae basu yi mamakin jin lamarin ba don da alamar sun san lbrin sae dae su ma duk jikinsu yyi sanyi, Mami ta ci gaba a sanyaye, "Ina fita idda da 'yan watanni Allah ya hada ni da Mahaifin Zainab" Mike Afeefah tayi da sauri hawaye na bin kuncinta xata bar falon Mami tayi hanxarin rikota ta mayar da ita ta xaunar tace "bbu inda xa ki Zainab" kuka ssae Afeefah take me ban tausayi, su Jiddah, Sadiya da Sumayya ma duk kukan suke, Abba dae har lkcn bae iya ya dago kansa ba, Mami tace "Ina auran Alhaji Umar da shekara daya da watanni biyu Allah ya bani Zainab, wata 'ya macen dae, tana kuma da shekara daya a duniya Allah yyi ma Mahaifinta rasuwa a hatsarin mota," Hade kai Afeefah tayi da gwiwa tana kuka kmr an aikota, Mami ma hawayen take har lkcn, don da kyar ta iya ci gaba tace "Ni baxan bada lbrin ynda rayuwar yayyinku ya kasance hannun matar uba ba kuma baxan ce nasan dalilin rabuwar ta da Mahaifin ku ba, sae dae nasan bayan rasuwan Mahaifin Zainab Mahaifin ku ya dawo yana min magiya yana ban hkuri in koma in rike 'ya ya na, dake Allah yyi xaman mu bae kare ba kuma akwae sauran rabo hka ba don na so ba na koma gidan Mahaifin ku, inda Allah ya kuma axurta ni da 'ya 'ya matan har biyu," Mami ta rungumo Afeefah jikinta ganin ynda take kuka, tana kallon duka yaran nata cikin sanyin murya tace "Kin ji matsayin ki a gidan nn Daughter, kuma Kaduna da kike xuwa sune dangin Mahaifin ki, Alhaji Mukhtar shine yayan Mahaifin ki uwa daya Uba daya" kin cewa komae Afeefah tayi sae boye fuskarta da tayi jikin Mahaifiyarta tana kuka ssae, bayan kusan minti uku Mami tace "Jiya Aliyu ya bullo min da wani lamari da ban taba xato daga gare shi ba, ban kuma taba kawo hkn a ka ba," Shiru tayi snn ta cigaba tana kallon yaran nata "wae 'yar uwarsa Zainab yake so da aure" kallon mmki Adnaan ya juya da sauri yana ma Aliyu da kansa ke kasa, hka ma su Safiya da Ummi, su jiddah kam kusan kallon tsoro suke masa, Mami tayi murmushin takaici tace "Ehh kwarae kuwa akwae aure tsakanin sa da Zainab na sani, amma get this Aliyu: Ni Zuwaira baxan taba baka auren 'ya ta ta xo tana haifa maka 'ya 'ya mata ka walakanta min ita ba, Neva!" kallon mmki Abba ya dago kai yake mata, hka ma Aliyu da ya dago da sauri yana kallonta da idonsa da ya kada ssae, su Safiya ma kallon mmkin suke mata, ita kam ko a jikinta ta ci gaba "gobe idan Allah ya kai mu xan tura Zainab gun dangin Mahaifinta su aura mata Wanda suka yi niyya tun farko, Wanda suka kuma ga ya dace da ita don nasan baxa su cuceta ba, amma da in baka auren Zainab Ali gwara ta xauna ba aure" Mami na kai wa nn ta mike ta daga Zainab suka fice daga falon.

Eeshatullah 😂😂

Chaii Mami kin burge wllh.

[5/22, 07:57] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

62.....
Aliyu ne ya fara karfin halin mikewa ya bar falon bayan fitan Mami da Zainab, snn Adnaan, daki ya nufa ya dauki makullin motarsa ya fita daga gidan gaba daya. Bbu Wanda ya samu fuskar yi ma Mami magana yinin ranan, don a daki ta yini da Zainab, duk kayan da tasan Afeefah xa ta bukata ta hada mata a jaka don gobe da sassafe xata je ta sa ta a motar kaduna, da daddare misalin takwas da wani abu Jiddah ta shigo dakin Mami, tana kallonta tace "Mami wae Abba yace in kira Afeefah" Mami tace "Tana xuwa" juyawa jiddah tayi ta fita, Mami ta mike tana kallon Afeefah tace "tashi mu je" da kyar Afeefah ta mike ta bi bayan Mami suka nufi falon Abba, tsayawa kallon Mami Abba yyi da mmki, Mami ta nemi gu ta xauna tace "Ga ta" wani murmushin takaici yyi yana kallon Afeefah yace "Je ki Zainab" juyawa Afeefah tayi ta fita daga dakin a sanyaye, Abba yace "Wato kin ban mamaki ne Zuwaira, ko ance min xa ki iya yima ni, da 'ya yan ki cin fuskar da kika mana da safe baxan yrda ba, dama laifin wani yana shafan wani Zuwaira, naga ko Allah ka nemi gafara wajensa yana yafe maka, balle mutum, ynxu ki dubi tsabagen idona kice baxa ki ba Ali auren 'yar ki ba, kin kyauta min da 'ya yan ki knn" Mami tayi murmushi tace "Ban kyauta ba nasani, amma dats d last thing I will do on earth in ba Aliyu Zainab, Allah ya xaba masa warce ta fi ta don ita ma nasan karshenta 'ya 'ya matan xata je tayi ta haifo masa" tana kai wa nn ta mike ta fita. Xaune ta samu Safiya da Ummi a bedroom dinta, Mami ta xauna tana kallonsu tace "ya aka yi?" Duk da irin shakkarta dake bayyane a fuskokinsu hkn bae sa Safiya tayi kasa da gwiwa ba tace "Mami don Allah magana ta fahimta xa mu yi" Mami ta hade rae tace "wace maganar ce ta fahimta? Ina jin ku" Safiya ta sunkuyar da kai tace "Mami ki dubi girman Allah ki mance duk wani abinda ya faru a baya, Mami don mu 'ya yanki xa ki yi hkn, don Allah ki yi hkuri ki ajiye batun da kika yi daxu a falon Abba, kin fi kowa sanin halin Yayanmu tunda...." Dakatar da ita Mami tayi ta hanyar cewa "Ku bar min daki na" ganin basu da niyar tashi yasa ta daka masu tsawa, Mikewa suka yi kusan a tare jiki a sanyaye suka bar dakin, Mami ta ja tsaki ta shiga bayi.

Afeefah na kwance ita kadae dakin Mami misalin sha daya saura na dare tayi jigum kmr mara lfya, Mami kuma ta shiga yin wanka a bayi, bude kofar dakin da aka yi yasa ta saurin dago kanta don ganin Wanda xae shigo, Anty Safiya ce ta shigo dakin, ta karaso kan gadon ta xauna tana kallonta, Afeefah ta mike xaune ita ma tana kallonta lkci daya hawaye ya taru idonta, Anty Safiya ta jawo ta jikin ta cikin lallashi tace "Kar ki kuma xubda hawayen ki Zainab, ba a taba cire ki cikin mutan gidan nn ba kuma baxa a taba ba, ki kwantar da hnklin ki Kinji little sis, duk daya muke a gidan nn wllh, amma ina son in maki tambaya daya Zainab" dago kai Afeefah tayi tana kallonta, Anty Safiya tace "Ae kina son yayanmu ko Zainab?" A tsorace Afeefah ta dago kai tana kallonta, lkci daya ta fashe da matsanancin kuka ta boye fuskarta jikin Anty Safiya cikin rawar murya tace "Wllh Anty ni bana sonsa, ni yayana ne shi, wllh yayana ne, yayanmu ne fa Anty" Shiru Anty Safiya tayi jikinta yyi sanyi kalau, amma bata ce komae ba, bude kofar bayin Mami tayi ta fito, cikin fada ta fara magana "kin ga ku kiyaye ni Safiya, ku kuma kame kanku tun kan ran ku ya baci a gidan nn, maxa fita ki bar min dakina" Mikewa Anty Safiya tayi jiki a mace ta fita daga dakin. Washegari ko breakfast din kirki Afeefah bata yi ba Mami ta dauki jakarta bayan ta ja ta sun je sun ma Abba sallama, shi dae ko iya bude baki bae yi ba har suka fita daga dakin, duk yan matan gidan dake xaune jigum a falo suka bi uwar tasu da kallo har ta fita daga falon tana rike da Zainab, Adnaan dake xaune balcony bae ko kallesu ba har suka sauka balconyn, Mami kam ko a jikinta don ko gaisheta yau ma bae yi ba, Sae da Mami ta ga tashin motarsu Afeefah snn ta juyo gida. Karfe goma da rabi Zainab ta isa gidan kawunta a Kaduna, a gajiye ta shigo falon, dake Momy ta san da xuwanta don Mami ta kira ta shaida mata ta mike da sauri da fara'a ta karasa ta amshi jakarta tana mata sannu da xuwa, jin hka su Ilham suka sakko kasa su ma suna welcoming dinta cike da murnar xuwanta, murmushi kawae Afeefah ke kirkira har suka haura sama snn ta fada kan gado ta yi kwanciyarta. Kyaleta su ilham suka yi sanin ta gaji, suna fita daga dakin nn da nn bacci ya dauketa.  Da matsanancin ciwon kai Afeefah ta farka da azahar, ta mike da kyar ta nufi bayi don yin alwala, ko da ta idar kasa mikewa tayi daga gun, lkci daya hawaye ya cika idonta tunawa da tayi wae fa ashe ita agola ce a gidansu na kano, kuka ssae ta fashe da tuno maganganun Mami na jiya da ta dinga yi, dama ya Aliyu ba Muharraminta bane, to don me ake ta boye mata matsayinta, Dr Sharif ne ya fado mata, hkn yasa tayi karfin halin mikewa da sauri ta nufi wayarta dake kashe cikin jaka ta fiddo ta kunna, ta jima tana kallon wayar daga bisanni tayi dailin nmbr Dr Sharif, bugu biyu ya daga, a sanyaye tayi masa sallama, shima cikin sanyin murya ya amsa yace "yhu left me vry worried about yhu Dear, me sa kike kashe wayar ki now a dayz pls" Sunkuyar da kanta tayi cikin sanyin murya tace "Kayi hkuri bbu charge ne" shiru yyi snn a hnkli yace "Are yhu still in Abj?" Girgixa kai tayi murya can kasa tace "No! Am in Kaduna ynxu" yace "Are yhu serious plss?" Dan murmushi tayi tace "Allah" yace "Waow m also in Kaduna ynxu, I just landed, jiya uncle din ki ya bukaci in xo if m less buzy, sauka na knn wllh, but let me ask yhu plss neman me yake min?" Xaro ido tayi tace "Nima daxu fa na xo sir, I don't knw" yace "Shknn, sae na shigo anjima da yamma, Allah sa kiran alkhairi ne Zainab" a sanyaye tace "Ameen" yace "Me kike son in taho maki da?" Murmushi tayi murya can kasa tace "Abu me ddi sir" murmushin shima yyi yace "Ok" sallama ya mata ya katse wayar, dai dai nn Anty Jamila ta shigo tana murmushi tace "Sarkin shagwaba sakko mu yi lunch, ina fatan kinyi sllh?" Afeefah tayi murmushi tace "Nayi Anty" snn ta mike ta bi bayanta. Ko da Afeefah ta koma sama bayan ta dan cakalkala abincin wanka tayi ta wanke bakinta ta fito snn ta dauki yar doguwar rigar ta shara shara mara nauyi ta sa, ta dauki net dinta ta saka a kanta, snn ta dauki wani nvl din Ilham dake dakin ta shiga karantawa absentmindedly, nvl din na hannunta har aka kira la'asar jin xa a tada sllh yasa ta Mike ta shiga bayi, ko da ta idar da sllh komawa tayi kan gado ta kwanta ta dalilin Sara mata da kanta yake ba kadan ba, har wani rufewa idonta yake tsabar ciwon da kanta ke mata, gashi taki nuna ma 'yan gidan bata jin ddi su kuma suka yi tunanin ko duk gajiya ne tunda mota ta biyo, hkn yasa Momy ta bata paracetamol ta kuma ki sha ta boye, wayarta dake ring ta jawo da kyar ta daga tare da karawa a kunnenta, muryan Wanda ta ji yasa xuciyarta ya kusa shigewa cikin ta don tsoro, cikin sanyin muryarsa me ddin sauraro ya kira sunanta a sanyaye, jikinta ne ya dau rawa lkci daya ta katse wayar snn ta kashe gaba daya ta jefar ta cusa kanta cikin pillow ta fashe da matsanancin kuka jikinta na rawa, ta jima tana kuka daga karshe bacci ya dauketa. Ko da Aneesah ta shigo dakin don yin alwala samunta tayi cikin bargo, ta yaye bargon tace "Lallai ma Zainab wae har ynxu gajiyan ne hka, baccin yamma ma da bae da kyau," shiru tayi jin jikinta ya dau xafi ba kadan ba, da mmki Aneesah tace "Baki da lfya ne Zainab," Afeefah ta bude idonta da ya sauya kala ta kasa ba Aneesah amsa sae hawaye da ta shiga yi, Aneesah ta juya da sauri ta fita, ba a dau lkci ba suka dawo da Momy da Anty jamila, Momy ta dago ta tace "Subhanallah baki da lfya ne dama Zainab?" Afeefah bata ce komae ba sae kuka da ta fara yi, hkn yasa hnklin Momy ya tashi ta juya tana kallon Jamila tace "Ke kira min saleem ya xo ya kai mu asibiti" Juyawa Jamila tayi da sauri ta fita, ba a dau lkci ba ta dawo tace "Mami baya dagawa ina jin yana masallaci" Da damuwa Mami tace "gashi ni bna driving da daddare ko xaki iya Jamila?" Jamila tace "Da sauki Momy, ki bari nasan ana idar da sllh ma xae shigo,"  Tare Dr Sharif ya shigo gidan da Saleem, Jamila dake falo tana jiran shigowar yayan nata tayi masu sannu da xuwa bayan ta gaida Dr Sharif da fara'arta snn tace "ya Saleem kae fa muke jira tun daxu, asibiti xa ka kai mu Zainab bata da lfya" kallonta Dr Sharif ya tsaya yi, Saleem yace "Kai Haba me ya sameta?" Da damuwa Jamila tace "ta ki fadi, sae kuka take" Saleem ya kalli Dr Sharif yace "Dr mu je" ba musu Dr Sharif ya bi bayansa, suna shiga dakin ya tsaya kallon Afeefah da ke rungume jikin momy idonta rufe, Momy na ganin Dr Sharif tace "A'a Aliyu ashe ka iso, sannu da xuwa" dan murmushi yyi ya gaida ta ya karaso bakin gadon yana kallon Afeefah da ta bude ido tana kallonsa lkci daya tayi saurin kulle idon, a dan sanyaye yace "Momy me ya sameta" Momy tace "Wllh bamu sani ba, tun da ta xo dama naga yanayinta, wae da asibiti xa mu ynxh" Durkusawa yyi bakin gadon yana kallon Afeefah cikin sanyin Murya yace "Zainab!" Bude ido tayi a hnkli tana kallonsa, jin ta ki cewa komae yasa Momy ta saketa tace "Bari in baku waje" tana fita Jamila ta bi bayanta snn Saleem, Dr Sharif ya mike da damuwa ya xauna gefenta yace "Tok to me plss Zainab ina ke maki ciwo," bargon jikinta ya cire ta koma baya ta dukunkune waje daya da sauri Sbda kayan dake jikinta, dauke kai yyi har ta rufe jikinta da bargo snn ya juya ganin ynda idonta yyi ja ssae yasa ya kai hannunsa goshinta jin xafi yasa yace " Subhanallah, Mu je asibiti?" Da sauri tace "A'a!" Yace "To gaya min inda ke maki ciwo" a hnki tace "Kai na ke ciwo"

Eeshatullah Goni

[5/22, 07:57] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

A true life love story

By Ashmaad

63.....
Da damuwa Dr Sharif yace "Tun yaushe kan ke maki ciwo?" Komawa tayi ta kwanta don wani sanyi take ji ba kadan ba, murya can kasa tace "Tun jiya" observing dinta kawae Dr Sharif ke yi bae ce komae ba har Saleem ya shigo dakin da sallama, yana kallonsu yace "Ta gaya maka Dr?" Dr Sharif ya mike yace "Ehh kanta wae ke ciwo, kuma na ga xaxxabi a jikinta" Saleem yace "To ya xa mu yi ynxu?" Dr Sharif yace "Mu tafi clinic, she need drip frm wat I've noticed" Mikewa Afeefah tayi xaune da sauri ta fashe da kuka tace "Sir ni wllh baxan je asibiti ba, kawae idan nasha magani xan samu lfya nasani" Saleem yace "C'mon wani maganin xaki sha bayan Wanda momy tace ta baki daxu, clinic xa mu tafi ynxu ki tashi ki shirya" ganin ynda Zainab ke kuka kmr an aikota yasa Dr Sharif yace "Olryt, tun da baki son asibiti bari in siyo in sa maki a gida, is dat OK?" Da sauri tace "Ehh!" Saleem yyi dariya yace "Ashe ma ciwon na gulma ne dae," Dr Sharif yyi murmushi suka fita dakin a tare.   Afeefah ta fara bacci Anty Jamila ta tasheta, da kyar ta mike xaune ta jinginar da kanta jikin gado, da ganinta kasan tana jin jiki, ido hudu suka yi da Dr Sharif da ke tsaye gaban mirror yana hada drip yana kallonta ta mirror'n, murmushi ya sakar mata, ta turo baki ta dauke kai tana kallon Anty Jamila dake mika mata cup din tea, karba tayi ta shiga shan tean a hnkli, jin tashin da xuciyarta yake yasa ta ajiye tace ta koshi, Jamila ta fita daga dakin da cup din sauran tean, karasowa kusa da gadon Dr Sharif yyi yace "Har kin koshi" tace "Uhm" tana kallonsa har ya rataye ledan ruwan snn ya durkusa kusa da ita a hnkli yace "Ur hand" marairaicewa tayi tace "Sir baxae min xafi ba?"  "Idan kika rufe ido" yyi assure dinta, a hnkli ta mika masa right hand dinta ya karba, a tare suka dago kai suna hada ido duk suka yi saurin sunkuyar da kai, ganin ya dauki dan alluran ta saka kuka tana yarfe dayan hannun, wani yar kara ta saki ta fixge hannunta jin shigar alluran vein dinta, lkci daya ta saki kuka ta sakko da kafafuwanta kasa daga kan gadon tace "Wllh sir akwae xafi ni dae" hade rae yyi yace "Yhu are joking" kamo hannunta ya kuma yace "Ki fa tsaya Zainab ko mu tafi asibiti, yhu see m almost missin jam'i" runtse ido tayi jin alluran har cikin ranta ta dafa sa ta saki kuka, da sauri yace "Take ur hands off me" ba shiri ta cire hannun, har ya gama sa mata drip din bata daina kukan da take ba, ya mike yana kallonta murmushi dauke fuskarsa yace "Yhu are vry funny" bata ce komae ba sae shirin kwanciya da ta shiga yi, yace "Wait saura allura" xaro ido tayi tace "Ba ga shi ka yi min ba a hannu" ya girgixa kai ya dauko alluran ya nuna mata, tuni ta kuma marairaicewa tace "Sir don Allah ka xuba cikin drip din ae ana yin hka" murmushi yyi yace "Wnn ba a xuba wa drip Zainab" hawaye ya xubo idonta tace "To a ina xaka min alluran," da sauri tace "A hannu?" Rasa me xae ce mata Dr Sharif yyi, ya ajiye alluran ya juya yace "Bari in tafi masallaci" Bin sa da kallo tayi har ya fita, snn ta bi drip din hannunta da kallo, yana fita Momy da Su ilham suka shigo dakin, Suna mata ya jiki, duk da ita bata ji ko wani sauki ba a hnkli tace "Da sauki" Anty Jamila ta shigo dakin da tsire a plate da hollandia drink ta ajiye mata tace "Tashi ki ci Zainab," To kawae Afeefah tace, Momy dake xaune gefenta tace "Wnn me xae mata, in xubo maki shinkafa Zainab?" Afeefah ta girgixa kai tace "Na sha tea fa Momy" suna xaxxaune dakin dad yyi Sallama ya shigo dakin Dr Sharif na biye da shi a baya da saleem, Momy ta mike su Aneesah ma hka suka fita daga dakin, Dad yace "Sannu Ummi, ya jikin" sunkuyar da kai Afeefah tai tace "Da sauki dady" gaishesa tayi snn tayi masa sannu da dawowa, ya tambayeta ya hanya da su Abbanta duk tace "Suna lfya Abba" Godiya dad yyi ma Dr Sharif snn ya fita daga dakin, Saleem ya kalli tulin tsiren dake gefenta yace "tab, duk ke xa ki cinye wnn Zainab" hararansa tayi tace "Toh xa ka ci ne?" Dariya yyi yace "A'a ni yau bnyi kuka da ihu nace kai na na ciwo ba, na masu yin hkn ne" xaro ido tai kmr xata yi kuka tana kallon Dr Sharif tace "Sir ka gansa ko?" Juyawa saleem yyi ya fita yana dariya, Murmushi Dr Sharif yyi yace "yi hkuri shima xae xo kansa wataran, ya ciwon kan?" Tace "Sir yana min fa har ynxu" ya kalli ruwan yace "To baki bari an maki allura ba" xaro ido tayi tace "Kai fa kace xaka tafi mosque" Karasowa kusa da ita yyi ya dauki alluran ba tare da ya kalleta ba yace "Kin shirya" kmr xata fashe da kuka tace "Sir a ina xa ka min? A hannu" ya girgixa mata kai yace "Ba a yi a hannu" tace "To sae ina?" Dago kansa yyi yana kallonta, hkn yasa tayi saurin sunkuyar da kai, sun fi minti uku bbu Wanda yace komae, daga karshe tace "Sir" dago kai yyi ya kalleta, ta kuma sunkuyar da kai a hnkli tace "to ka min" yace "Kin shirya ynxu" gyada masa kai kawae tayi snn tace "Amma a lap fa xa ka min dae" yyi murmushi yace "OK" a dan kunyace ta daga dogon gown din jikinta har cinya ba tare da ta kallesa ba a hnkli tace "ka min sir" yana sauke idonsa kan cinyanta xumbur ta ga ya mike ya nufi drip din dake sakale jikin curtain ya juye alluran har biyu ciki, ba tare da ya kalleta ba yace "ki ci naman ki, ina xuwa" bae jira cewarta ba ya fita daga dakin ta bi sa da kallo.    Misalin Karfe tara saura Dr Sharif na xaune kasa falon Dad, dad ya shigo falon yace "Ashe kana ta jira na Aliyu" Dr Sharif yyi murmushi bae ce komae ba, dad ya xauna kan kujera ya rage volume din News din da ake a tv snn ya maida hnklinsa kan Dr Sharif yace "Dad dinka ne ya kirani 2 dayz bck a kan maganar ka da Zainab wae kace xaka tafi course, wani course ne wnn da xae hana ka aure Ali," Dr Sharif ya sunkuyar da kansa bae ce komae ba, Dad ya dan yi murmushi ya ci gaba yace "Nasan yhu are nt sayin the truth, irin iyayenta can kano sun nuna maka karatu take shi ne xaka bullo min da hka koh? To mahaifiyarta da kanta ta xo nn shekaranjiya, kuma mun yanke magana da gwaggwo na, ko ba kai ba ina da 'ya yan abokai da yawa da xan iya hada Zainab da, kuma willingly xa su amince duk da ba neman kai nake da ita ba" Dr Sharif ya dago kai a sanyaye yana kallon Dad sae dae bae ce komai ba, da kyar daga karshe yace "Ba hka bne Dad ban son tauye mata karatun ta ne tun da ta nuna tana so" Dad yace "dama aure na hana karatu? To ynxu dae ga shi mahaifiyarta ta turo min ita in yi duk ynda naga ya dace, kuma in ka ga Zainab ta bar gidan nn to gidan mijinta xa ta don in less then three wks xan hada ta da yayyinta duk in aurar da su" Dr Sharif yace "Toh shknn Abba, kayi hkuri xan turo idan Allah ya yrda."

Karfe goma saura Dr Sharif ya shiga dakin da Afeefah take ya sameta kwance idonta a lumshe, karasawa yyi kusa da gadon ya tsura mata ido, a hnkli ta bude idon suna hada ido ta mike xaune da sauri ya sakar mata murmushi yace "Ya kan ya daina" murya can kasa tace "Ya daina" yace "Ma'sha Allah, me sa ba ki ci namanki ba" girgixa masa kai tayi tace "Ni bana son yaji, kuma momy ta kawo min shinkafa na ci" xaunawa yyi yace "Toh ae shi xae gyara maki bakin ki" dauko naman dake rufe da takarda yyi ya dauki toothpick ya dauki daya yace "Bude bakin toh" kmr xata yi kuka tace "sir yaji" hararanta yyi, hkn yasa ta bude bakin a hnkli ya sa mata naman yana kallon cikin idonta, a kan idon Anty Jamila da shigowarta dakin knn, dariya tayi ssae tace "Lallai Dr, kai da kanka, amma fa da wani ya gaya min baxan yarda ba," murmushi yyi ya dauke kai, Afeefah kuma ta boye fuskarta cikin pillow cike da jin kunya.
A gidan Dr Sharif ya kwana ranan Sbda yasan sae can dare drip din xae kare, throughout nyt din operating din laptop kawae yake a dakin Ma'aruf, dake yace Aneesah ta bar wayarta kusa da ita xe kira, Karfe daya da kusan rabi ya kirata, bugu uku ta daga, yace "Srry Neesah na tashe ki koh, ruwan ya kare?" Aneesah tace "lah ba komae Dr" mikewa xaune tayi tana kallon ruwan tace "Saura dan kadan Dr" yace "xae kai minti nawa?" Tace "toh ka shigo mana ka duba Dr" yace "toh gani xuwa" mikewa tayi ta dauki hijab dinta ta sa snn ta lullube Afeefah da ke ta baccinta, da sallama ya shigo dakin yace "Am srry Aneesah na tashe ki" dariya tayi tace "Kai Dr bbu komai" duba ruwan yyi yace "in less than 15 mins xae kare anjima xan dawo" tace "toh shknn" snn ya fita daga dakin, Aneesah ce ta kirasa ganin ruwan ya kare, yana shigowa dakin ya nufi kan gadon yana kallon Afeefah, lkci daya Afeefah ta farka jin an kama hannunta, ta mike xaune tana kallonsa, ya sakar mata murmushi snn ya shiga cire drip din, yana gamawa yace "ki kwanta" ba musu ta koma ta kwanta, yyi ma Aneesah sae da safe snn ya fita dakin.

Washegari Dr Sharif bae boye ma Afeefah yanda suka yi da dad ba, ya kuma yi mmkin ynda bata nuna ta damu ba, hkn yasa yace "Dad yyi maki magana ne?" Girgixa masa kai tayi alamar A'a, ya dan yi shiru snn a hnkli yace "ynxu kin ban go ahead mu yi ynda dad yace?" Sunkuyar da kanta kawae tayi bata ce komae ba, murya can kasa yace "Zainab!" Tace "Uhm" yace "kin yi shiru" a hnkli tace "Naji sir" yace "kin amince?" A kunyace "Ta gyada masa kai," dawowa kusa da ita yyi ya kamo hannunta yana kallonta murmushi dauke fuskarsa yace "Thanks love" Murmushin ita ma tayi a kunyace ta janye hannunta, yace "No more headache ynxu koh" ta gyada masa kai tace "ya daina ynxu" wara ido tayi tace "Sir ina abu me ddin da kace xaka kawo min?" Shima ya wara manyan idonsa yace "Ae na kawo maki" tace "toh ina yake" murmushinsa me kyau yyi mata yana kallonta ya kashe mata ido ya nuna mata pink lips dinsa yace "I had wanted giving yhu a kiss idan na xo jiya, ko in baki ynxu" xaro ido tayi ta Mike da sauri ta bar falon da gudu har tana tuntube, ya bi ta da kallo yana dariya.

Bayan kwana biyu magabatan Dr Sharif suka kawo sadakin Zainab dubu dari biyar da akwatunan lefe saiti Shidda sau biyu, abun ba a magana sae mutum ya gani, don duk kayan akwatunan bbu na bnxa, murna wajen Momy kam ba a magana duk da 'ya yanta nasu ma ba laifi amma ko kadan basu sami shigen na Zainab ba, duk ynda Anty Amina ta so ganin Zainab don har da ita aka kawo lefen kin fitowa tayi daga bayi har suka bar gidan bayan Azahar, bbu abinda Afeefah take tun lkcn sae kuka ta rasa dalilin kukan nata, don ita dae tasan tana son Dr Aliyu Sharif ba kadan ba, sae dae tun daga lkcn da ya kirata ya sanar da ita xuwan iyayen nasa ta kasa samun kwanciyar hknli.  Washegari da ya kasance Saturday tana kwance ita kadae daki aka bude kofar dakin, Wanda ta gani tsaye bakin kofar yasa ta saurin mikewa a tsorace.

Eeshatullah Goni
[5/22, 07:58] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸


By Ashmaad

64....
Kasa tashi Afeefah tayi daga xaunen da tayi kan gado tsabar rudewa ga wani rawa da jikinta yake, gnin ya nufota yasa lkci daya karfi ya xo mata ta mike  da gudu xata shiga bayi yyi saurin rikota, kuka ssae ta saki jikinta na rawa ta shiga cewa na shiga uku, sun fi minti uku a tsaye amma bata bari sun hada ido ba, bbu abinda take sae kuka har lkcn jikinta na bari, da kyar muryarta na rawa tace "Don Allah kayi hkuri ka kyaleni" kallonta kawae Aliyu yake a sanyaye, kan gado ya nufa da ita suka xauna gefen gadon har lkcn idonsa na kanta, nn ma sun fi minti biyar a xaune a hka, daga karshe ta dago kanta a hnkli tana kallonsa, kallonta shima yake suna hada ido gabanta yyi mugun faduwa barin ynda ta ga ya rame ba kadan ba, ya daura hannunsa me dumi kan shoulders dinta yana girgixa mata kai lkci daya idonsa ya kada ssae, mgna yake son yi amma ya kasa, hkn yasa ya rungumeta ssae ya runtse idonsa, kuka ta shiga yi a hnkli ta kasa janye jikinta daga nasa, saukan hawayensa ta ji a bayanta, ta koma baya da sauri ta daga kai tana kallonsa, gnin hawayen idonsa ta fashe da kuka muryarta na rawa tace "Yayanmu" kamo hannunta yyi yana girgixa mata kai da kyar yace "Kar ki guje ni Zainab, don't plss, da son ki nake rayuwa, son ki a jinina ne, I can't afford loosin yhu, be mine plss ko baxa muyi xaman aure ba na amince just to have yhu by my side I just can't...." kasa ci gaba yyi, ta fada jikinsa tana kuka a sanyaye, ya kankameta muryarsa na rawa yana ci gaba da yi mata magiya, da karfi tace "No! Kai yayana ne ka daina cewa kana sona plss yayanmu, it sound awful ni fa kanwar ka ce, ka manta ni ce little sis dinka, kmr ynda baxa ka iya ce ma su Anty jiddah kana sonsu ba nima kar ka iya ce min hka plss, knn ba daya muke da su ba ko yayanmu," kuka ne ya ci karfinta, shima hawayen yake, duk jikinsa yyi sanyi, janye jikinta tayi daga nasa ta Mike da gudu ta shige bayi tana kuka me tsuma xuciya, Aliyu ya rike kansa da ke juya masa, ya kusa minti biyar xaune daga dakin daga karshe ya Mike da kyar yana ganin jiri ya bar dakin. Ya kusa minti goma a corridor ya kasa sauka downstairs tsabar jirin da yake gani, da kyar daga karshe ya saita kansa ya shiga sakkowa stairs din a hnkli kmr me kirga steps dinsa, har lkcn Momy na falon da wasu kawayenta biyu suna ta shawaran abubuwan da xa suyi biki na gabatowa, Jamila kadae ce a gidan tana girki, su ilham sun fita kai ma kawayensu IV, da kyar ya karaso falon ya xauna, Momy ta bi sa da kallo tace "Har ka fito Ali, sae da ka tasheta koh?" Murmushi ya kirkira ya girgixa mata kai yace "A'a idon ta biyu ma" Momy tace "ta tashi knn, bari Jamila ta fito ta kai ka daki ka ga kayan lefen nata da aka kawo jiya" Aliyu ya daga kai yana kallon Momy kan yace komae Momy tace "Ae Alhmdllh Zainab tayi goshi Ali, nayi xaton yau Zuwairan xata xo ma, don jiya da safe aka kawo, akwatuna goma da kit biyu Ma'sha Allah, sadaki kuma dubu dari biyar ina fatan ka sani" kallonta kawae Aliyu yake lkci daya yana processing abubuwan da take gaya masa, sae da ya daukesa lkci kafin ya gama fahimtar ta, wani irin bugun da xuciyarsa bae taba yi masa ba yaji, lkci daya ya kuma jin kmr an soka masa mashi, dafe kirjin yyi da hannu biyu tsabar axaba da yake masa, Momy ta mike da sauri tana tambayarsa lfya, lkci daya Yaji wani abu me dumi ya taho masa ya shiga kwararowa nn kasa, ba momy ba har bakin nata dake xaune falon a rude suka mike suna salati gnin Aman jini yake, tun kan ya kai kasa momy ta rikesa a rikice tana kwala ma driver da masu gadi kira, Jamila ta fito da sauri jin ana salati da kiran driver ta shigo falon, ihu ta fasa a tsorace ita ma tana kallonsa, lkci daya tayi waje da gudu a rikice, a bakin gate ta ci karo da Saleem jikinta na rawa ta gaya masa abinda ke faruwa da gudu ya nufi cikin gidan ta bi bayansa tana kuka, Afeefah kam na bayi har lkcn duk da ta ji fitarsa amma ta kasa fitowa sae kuka take, jin ihun da Jamila tayi yasa ta fitowa da sauri daga bayin ta sakko downstairs, abinda ta gani yasa ta fasa wani ihu da karfi ta karaso falon da gudu jikinta na rawa dae dae lkcn da su Saleem suka shigo falon a rude, bata kai ga karasawa inda yake ba ta ji kafafuwanta sun kasa daukanta lkci daya wani duhu ya mameta kawae ta sulale nn inda take ta fadi kasa da karfi, kawayen Momy ne suka yi kanta da sauri hnkli tashe.


Eeshatullah Goni
[5/22, 07:58] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar👩🏻🌸

By Ashmaad

65.....
A hnkli Afeefah ta bude idonta ta sauke kan Ma'aruf dake xaune kan kujera kusa da gadon da take kwance, mikewa yyi lkci daya ya sakar mata murmushi ya kama hannunta yace "Kin tashi Zainab" kkrin mikewa xaune ta shiga yi hkn yasa ya taimaka mata ta xauna, ta shiga bin ward din da kallo kmr me son tuno abu, xumbur ta shiga kkrin sauka daga kan gadon ya riketa da sauri yace "Ina xa ki?" Kuka ta saki a rikice tace "Ya Ma'aruf ina yayanmu?" Ya kwantar da murya cikin lallashi yace "yana lfya wllh, Kinga bacci yake ki bari...." Kuka ta kuma fashewa da tace "A'a ni wllh ka kai ni wajensa in gansa don Allah don annabi" ya hade rae yace "baki ji me nace maki bne, shima ae yana nn asibitin, kuma nace maki bacci yake" xata yi magana aka bude kofar dakin Saleem ne ya shigo da sallama Dr Sharif na biye da shi a baya, hadiye sauran maganar tayi ta sunkuyar da kanta sae dae har lkcn hawaye na bin kuncinta, Saleem ya karaso yana murmushi yace "Kin tashi Zainab?" Kai kawae ta gyada masa ba tare da ta kallesa ba, ya karaso bakin gadon ya daura hannunsa a goshinta yace "hope bbu inda ke maki ciwo koh?" Gyada masa kai tayi nn ma, a hnkli ta dago kai tana kallon Dr Sharif dake tsaye daga gefen Ma'aruf, murmushi ta sakar mata cikin sanyi murya yace "Sannu, ya jikin" sunkuyar da kanta kawae tayi, a hnkli tace "Da sauki" ya karaso bakin gadon ya dan rage gudun drip din snn ya juya ya fita. Duk irin ynda Zainab ke ta damun Ma'aruf da Momy a cire mata drip din hannunta a kai ta taga yayanmu kin bari a cire mata suka yi wae sae ya kare, hkn yasa ta dinga hawaye, sae bayan maghrib drip din hannunta ya kare, ana cire mata kuwa ta sakko daga kan gadon wani jiri ya debe ta, Ma'aruf yyi saurin rikota, Momy tace "To ina xaki ji karfin jikin ki kin ki cin abinci, jamila hado mata wani tean" Afeefah ta girgixa kai da sauri tace "Allah momy na sha dayawa daxu don Allah a kai ni in gansa mana" hawaye na bin kuncinta ta karasa maganan, Ma'aruf yace "To sae kin yi alkawarin baxa ki je ki daga ma mutane hnkli da kukan ki ba" da sauri tace "Allah" Ma'aruf ya kama hannunta yace "To muje" binsa kawae take har suka fita daga ward din, da ganinta kasan bbu karfi jikinta, A hnkli Ma'aruf ya turo kofar dakin ya shiga tana biye da shi a baya, yana kwance idonsa a lumshe ga drip a hannunsa, a hnkli yake numfashi, Mami ta gani xaune gefensa da saleem, kallo daya Mami tayi mata ta dauke kanta, Afeefah ta karasa bakin gadon a sanyaye hawaye na bin kuncinta tana kallonsa, wani kuka ne ya xo mata Ma'aruf ya janye ta daga jikin gadon yace "Hka muka yi da ke" girgixa masa kai ta shiga yi da sauri, yace "To mu tafi ae Kinga bacci ya ke" cikin kuka tace "A'a kayi hkuri Allah ban gama ganinsa ba" Ma'aruf xae yi magana Dad ya shigo dakin, murmushi yyi ganinta ya karasa kusa da ita ya dafa kanta yace "kin tashi mamata, bbu inda ke maki ciwo koh" kai kawae ta gyada masa hawaye na bin kuncinta, ya kama hannunta suka fita daga dakin xuwa can harabar asibitin, ya samu wasu kujerun roba biyu suka xauna, nn ya shiga lallashinta yana assuring dinta jikin Aliyu da sauki ssae, bacci kawae yake, muryarta na rawa tace "Amma aman jini fa yake yi dady" dad yace "Nace ki kwantar da hnkli mamata ae baxae sake ba, xuwa anjima xa ki ga ya tashi"  suna nn xaune har mota ta shigo haraban asibitin, yana gama parkin ya fito, ganin dad yasa ya nufi inda suke xaune dad yace "Har ka dawo Ali" Dr Sharif yace "Eh na dawo Abba," Dad yace "Nawa maganin yake" Dr Sharif yyi murmushi yace "Dubu sha biyar ba dari biyar" Dad ya sa hannu a aljihu yace "Ina da kudi a nn, bari in baka" wani murmushin  ya kuma yi yace "Ka bar shi Abba" Dad ya hade rae yace "Kai bana son hka ba ni na aike ka ba wae, gashi" juyawa yyi ya bar wajen yace "Allah ka bar shi Abba" duk ynda dad ya so ya dawo kin dawowa yyi har ya shiga cikin asibitin.
 Har Karfe tara da kusan rabi Aliyu bae farka ba, Dr Sharif yyi assuring dinsu sae xuwa can eleven xae tashi, bae kai Karfe goma a asibitin ba yyi ma Dad sallama ya tafi tare da Ma'aruf, gnin har goma da rabi ya kusa yasa dad yace saleem ya mayar da su Momy da Mami gida shi xae kwana asibitin, Momy da Mami na fita dakin dad ya kalli Afeefah dake xaune har lkcn kusa da Aliyu yace "Mamata tashi ki bi su ku tafi gida ki huta gobe sae ku dawo" marairaicewa tayi tace "Wayyo dady ka bar ni nima in kwana nn plss" Dady yace "A'a ku tafi kawae gobe ae xaku dawo da safe" Saleem ne ya kama hannunta gnin har idonta ya cicciko yyi ma dady sallama suka fita don shi xae mai da su Momy gida.  Karfe sha daya da minti arba'in dad ya ga Aliyu na jujjuya kai, mikewa yyi daga xaunen da yake da sauri ya karasa kan gadon yana kallonsa, gnin yanda yake rike da kirjinsa yana jujjuya kai yasa dad ya nufi kofa da sauri don xuwa kiran nurse, ji yyi yana ambaton sunan Allah can kasa, dad ya juya da sauri yana kallonsa, lkci daya ya ga ya bude ido ya mike xumbur kmr Wanda aka tsikara lkci guda ya shiga kiran Zainab yana kkrin sakkowa kasa, da hanxari Dad ya koma ya rikesa yana kiran sunansa, girgixa Kai kawae yake yana rike da kirjinsa da yake ji kmr xae tsage ya daura kansa kan kafadar Dad, dad na pat din bayansa a hnkli, sae da ya nutsu snn dad ya dago kansa yana kallonsa yace "Sannu Ali" kasa cewa komae Aliyu yyi sae bin dakin da ya shiga yi da kallo kmr me son tuna abu, lkci daya ya kuma xabura dad ya mayar da shi xae kwantar don ya fita kiran likita, ya rike dad da sauri hawaye ya shiga gangarowa idonsa yana girgixa Kai kmr me son yin mgna amma ya kasa, dad da hnklinsa ya tashi ssae yace "Bari in kira likita ynxu Ali, am coming" kin sake sa still Aliyu yyi muryarsa na rawa yace "Abba, Zainab" da mmki dad yake kallonsa don a iya saninsa he was unconscious ko da Zainab ta suma daxu, dad yace "Zainab kuma, Me ya sameta? Daxun nn suka wuce gida har da Mamin ka Ali" girgixa kai kawae Aliyu ke yi hawaye na sakko masa yace "Abba kar a raba ni da ita don Allah, Abba a tausaya min a bani Zainab, Abba....." Kasa ci gaba yyi ya dafe kirjinsa da ke masa azaba da hannu biyu ya runtse ido, kallon mamaki da confusion Dad ke masa baki bude, wani kara Aliyu ya saki da karfi yana girgixa kai yana rike da kirjinsa da yaji na neman tsagewa, a rikice dad ya mayar da shi ya kwantar da sauri ya nufi kofa xae fita ya ci karo da likita da nurses guda biyu, hanya ya basu suka shigo dakin, kasa tsayawa dakin dad yyi ya fita a sanyaye maganganun Aliyu na masa yawo a ka, me knn? Dad ya fi minti sha biyar a corridor din wards din jingine jikin bango duk jikinsa yyi sanyi likita ya fito yana kallonsa yace "Alhaji mu je office" binsa Dad yyi har suka shiga office din, likitan ya ajiye stethoscope din hannunsa yace "Alhaji wacece Zainab?"

Eeshatullah Goni

Ku dinga hkuri dani pls uxururruka ne suka yi yawa but after gobe in'sha Allah xa ku dinga samun typn ssae.
[5/22, 07:59] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸


By Ashmaad

66......
Shiru dad yyi yana kallon likitan, gnin jiran amsarsa likitan ke yi yasa ya sauke ajiyar xuciya yace " 'yar uwarsa ce Zainab" likitan ya jinjina kai yace "Shawara ce xan baku, in ma hanasa ita aka yi to a bashi in har kuna son lfya da kwanciyar hnklinsa" Dad ya share wani xufa da ke keto masa da kyar yace "Ce maka yyi yana sonta?" Likitan yace "Ae ba sai ya gaya min ba Alhaji, na fahimci komae" Dad ya dau fiye da second ashirin yana kallon likitan daga bisanni ya jinjina kai yace "Toh shknn ngd likita, xan iya shiga in gansa koh?" Likitan yace "Xa ka iya shiga amma idan ka tarar yana bacci kadda ka tashe sa" Dad yace "Toh ngd" snn ya mike ya fita daga office din rae a dagule, ya dde tsaye jikin bango yana mmkin lamarin daga karshe ya nufi ward din da Aliyu yake. Kwance dad ya samesa idonsa lumshe ya karasa gefen gadon yana kallonsa cike da tausayinsa, to amma me yasa tun farko bae fito yace yana son Zainab ba sae da ya bari aka karbi sadaki da kaya, Dad ya jinginar da kansa jikin kujerar da yake xaune ya shiga tunanin ynda xa'a bullo ma lamarin.  Da asuba dad na dawowa daga masallaci ya sami Aliyu xaune ya cire drip din hannunsa ya dafe kansa, dad ya karaso da sauri yana kallonsa yace "Ya aka yi Ali? Ka tashi?" Da kyar ya dago kansa yana kallonsa da idanuwansa da suka sauya kala cikin sanyin murya yace "Sllh xan yi" Dad yace "Xaka iya kuwa?" Kai kawae ya gyada masa ya sauko daga kan gadon ya nufi bayin dake ward din yana gnin jiri. A ward din dad ya shimfida masa darduman da ya karbo, duk sae da Aliyu ya rama sallolin da ake binsa duk da jirin da yake gani, snn ya juya yana kallon dad dake ta kallonsa, ya sunkuyar da kai ya gaishesa cikin sanyin murya, Dad ya amsa yana murmushi yace "Ya jikin Ali" yace "Da sauki Abba" Dad yace "To Ma'sha Allah, Allah kara afuwa" Aliyu xae yi magana aka bude kofar dakin Mami ta shigo rike da flask din ruwan xafi da leda dauke da kayan beverages da Bread, murmushi ne ya bayyana fuskarta gnin Aliyu xaune kan darduma ta karaso ta ajiye abin hannunta tana kallonsa tace "Sannu Ali, ya jikin" duk da yyi mmkin ganinta bae nuna ba, ba tare da ya kalleta ba yace "Da sauki" mikewa yyi ya koma kan gado ya xauna ta bi sa da kallo snn ta karasa kan gadon.

Karfe sha biyu saura aka yi discharging dinsu don jikin nasa Alhmdllh, sae dae har lkcn jin xuciyarsa yake kmr ba tasa ba, duk da dad yaso ko da xuwa yamma ne a kuma gnin jikinsa amma Aliyu ya nuna shi ya ji sauki a sallamesa kawae, ssae likitan ya kuma jad'da'da ma Dad muhimmancin bayanin da yyi masa daxu a office, dad da duk tunanin ynda xae bullo ma lamarin ya damesa yace "In'sha Allah xa a kiyaye Dr" Saleem ne yyi driving dinsu ya maida su gida, kwanciya Aliyu yyi kan kujera a falo ya lumshe ido. Afeefah da sakkowarta falon knn ita da Anty Jamila da su Ilham xa su je asibiti don tun da asuba ta ishesu da kukan ita a kai ta gun yayanta, Aliyu ta gani kwance falo, ba tare da tayi wani tunani ba bata kuma damu da wa enda ke falon ba ta karasa wajensa da gudu ta fada kansa ta fashe da kuka ssae tana kallonsa, shima kallon nata yake ya kasa cewa komae, da kyar ta iya bude baki muryarta na rawa ta daura kanta bisa kirjinsa tace "yayanmu" lumshe ido yyi ya hade hannunsa da nata, cikin sanyin murya shima ya kira sunanta, mikewa dad yyi cike da damuwa don komae ya dagule masa ya fice daga falon, toh shi kam ya xae yi da Dr Aliyu da mahaifansa kar su daukesa karamin mutum, a balcony ya hadu da Dr Sharif da Ma'aruf suna kkrin shigowa, har kasa Dr Sharif ya durkusa ya gaishesa, dad ya amsa masa yana kirkiran murmushi, Ma'aruf ya gaida dad din nasa shi ma, snn suka tambayesa jikin Aliyu, dad yace "jiki Alhmdllh yana ciki" Mami kam tun shigowar Afeefah falon dama ta kasa daga kai daga karshe ma dad na fita ita ma mike ta haura sama ba tare da ta kallesu ba. Da sallama Dr Sharif ya shigo falon da Ma'aruf,  Momy ta kalli Afeefah dake jikin Aliyu har lkcn bayan ta amsa masu sallaman tace "To Zainab ae sae ki daga sa hka nn, Kinga jikin sa ba kwari" dai dai nn Dr Sharif ya sauke ido kan Zainab dake jikin Aliyu har lkcn idonta rufe, sunkuyar da kai yyi sae dae kasa karasawa cikin falon yyi sae murxa makullin motar dake hannunsa yake, Ma'aruf yace "Bismillah mana Dr" sae a snn Afeefah ta dago da sauri suka yi ido hudu da Dr Sharif, a hnkli ta xamo daga jikin Aliyu ta dawo kasa tana kallonsa, sunkuyar da kai yyi ya karaso cikin falon, ya xauna nn kasan rug din falon cikin sanyin murya ya gaida mum, ta amsa tana murmushi hade da ce masa ya gajiyan jiya, Murmushi kawae yyi a sanyaye yana kallon Aliyu da ya kafa masa ido yace "Ya jikin" Aliyu ya gyada masa kai cikin sanyin murya yace "Alhmdllh," Dr Sharif yace "Allah kara afuwa" Ma'aruf yace "Sannu barrister, Allah kara lfya" murmushi kawae Aliyu ya iya masa, Afeefah kam tun shigowar Dr Sharif falon ta kasa dago kanta, har sae da Ma'aruf yace "Ina kwana Anty Zainab" snn ta dago a hnkli tana kallonsa ta kirkiri murmushi tace "Ina kwana yaya" Ma'aruf yyi dariya yace "A'a ki dae ce min lfya kawae, na bar maki yayan" Momy tayi dariya tace "Ae ka bar ta ynda ka ganta yau bbu wnda ta gaisar gidan nn, tunda ta dare kan yayanta ko waigo mu bata yi ba" Murmushi tayi snn ta kalli Dr Sharif dake kallonta har lkcn, cikin sanyin murya tace "Ina kwana sir" Sauke idonsa yyi daga kallon nata a hnkli yace "Lfya lau" mikewa yyi yana kallon Momy yace "sae xuwa anjima momy, xan tafi" Momy tace "breakfast fa Aliyu?" Yace "Mun yi momy" Aliyu dake kallonsa har lkcn ya kalla yace "Allah ya kara afuwa barrister" Aliyu yace "Ameen ngdd" Ma'aruf ya juya yana kallo yace "Captain sae xuwa ltr" bae jira cewarsa ba ya fice daga falon da sauri Afeefah ta bi sa da kallo a sanyaye, Mikewa Ma'aruf yyi ya bi bayansa, tsaye ya samesa ya hade kansa da motarsa, Ma'aruf ya dafa sa yace "Ya aka yi Dr" dagowa Dr Sharif yyi da kyar yana rike da kirjinsa da hannu daya yace "Bana jin ddi ne" Ma'aruf yace "Subhanallah, to ina xa ka ynxu" a takaice ya basa amsa yace "Hotel, xanje in sha drugs" bae jira cewarsa ba ya bude mota xae shiga don wani jiri yake gani, Ma'aruf ya riko sa da sauri ya karbi makullin motarsa yace "Let me drive yhu"


Eeshatullah.
[5/22, 07:59] Umar Dalha: 🌸👩🏻'ya Mace kyautar Allah👩🏻🌸
By Ashmaad
67......
Dad ne xaune falonsa da yamma Mum ta shigo tare da Mami kmr ynda ya aika Aneesah kiransu, dad ya nisa bayan sun xauna yana kallon Mami yace "Hajiya Zuwaira dama kinsan akwae magana a kasa kika sa na karbi kayan mutane, ynxu ya kike son inyi fisabillilahi " Mami ta daga kai ta kallesa kmr bata fahimce sa ba tace "wace mgnr kke nufi Alhaji" kallonta kawae dad yake don sarae yasan ta san mgnr da yake nufi, can ya girgixa kai yana kallon Momy, da ganinsa kasan ransa ya baci, Mami kam ko a jikinta, a nutse ya shiga yi ma Momy bayanin abinda ya faru jiya da daddare a asibiti, bnda salati bbu abinda momy take tana kallon mai gidan nata. Suna isa hotel din da Dr Sharif yyi lodge ya fada kan gado yyi rub da ciki tare da lumshe ido, kallonsa kawae Ma'aruf yake, can yace "Toh maganin da xaka sha fa?" Bae tanka sa ba kuma bae bude idonsa ba, hkn yasa Ma'aruf ya xauna gefen gadon, sun fi minti goma a hka, can ya kuma kallonsa yace "Kaga since yhu are nt OK ka tashi mu tafi gidana Dr," Ba tare da Dr Sharif ya bude ido ba yace "I wil b fine frnd, yhu can leave, Bacci xan yi kawae, I only need rest" Ma'aruf ya jima xaune yana kallonsa daga karshe ya mike yace "toh shknn anjima xan dawo" fita yyi ya kullo masa kofa. Aliyu na xaune dakin Saleem ya tsura ma laptop din kafarsa ido duk da bbu abinda yake da shi amma yyi nisa tunanin da yake, Afeefah ta shigo da sallama dauke da farantin abinci da drinks, kallonta kawae yake har ta karaso kanta a kasa ta ajiye farantin hannunta, cikin sanyin murya tace "Yayanmu ga abinci" jin bae ce komae ba yasa ta dago kai tana kallonsa, kallonta taga yana yi, da sauri ta sunkuyar da kanta ta fara kame kame, can ta bude kular abincin ta dauki plate ta shiga dibar masa shinkafar, snn ta sa masa miya da kaji biyu, murya can kasa ba tare da ta kallesa ba tace "yayanmu yyi?" Hannu yasa ya karbi abincin ya ajiye kan bedside drawer, ta mike da sauri ta nufi kofa xata fita taji ya kirata cikin sanyin murya, still tayi bakin kofar ba tare da ta juyo ba tace "Na'am" jin bae ce komae ba yasa ta juyo a hnkli tana kallonsa, dauke idonsa yyi daga kanta yace "Lipton xa ki dafa min pls" tace "Toh" snn ta fice da sauri.
Tun da dad ya fara magana Ma'aruf ya saki baki da hanci yana kallonsa da mmki, har dad ya kai aya, gnin Ma'aruf ya ki cewa komae ya sa dad yace "Kayi shiru Ma'aruf" Ma'aruf ya shafa kansa lkci daya ya ciro handki dinsa ya goge xufan goshinsa, da kyar daga karshe yace "Dad amma.... toh ni ban ma san me xance ba wllh" dad yace "A'a shawarar ka fa na nema don hka ka samo abun cewa" Ma'aruf ya girgixa kai yace "Toh Dad da can sun san da hka don me basu maka bayani ba, tsakani da Allah bbu dattako cikin abin da kke shirin yi Dad" dad yyi shiru yana kallonsa lkci daya ya sauke ajiyar xuciya yace "To Ma'aruf ya kke son in yi ynxu, duk laifin Zuwaira ne don bata min bayanin komae ba duk da ynxun ma bata san abinda nake shiryawa ba, kawae na kira Baban Aliyun mun yi mgna ne daxu yake min wnn bayanin, ko kadan bata kyauta masu ba kuma ni ta ban mmki wllh," Shiru dad ya dan yi snn ya ci gaba "wani kusan yafi wani kusan Ma'aruf, don hka baxan iya hana Aliyu Zainab ba da kunya ssae, dubi ynda ubansa ya riketa tamkar 'yar cikinsa Haba haba" Ma'aruf ya dan tabe baki don shi Sam bae gamsu ba, "Dad ya xaka yi da iyayen Hydar da shi kansa ynxu" ya fadi hka yana kallon dad din nasa, dad ya nisa yace "Alhaji Sheriff mutum ne Mae fahimta, nasan xae fahimce ni ssae, snn ba wae xa'a mayar masu da kayansu bne, A'a sae a basa daya daga yayyin Zainab, shima nasan xae fahimce ni Aliyun don yana da hnkli" Ma'aruf yyi wani irin murmushin takaici yana girgixa kai kmr xae yi magana sae kuma ya fasa yace "Allah sa hkn shine mafi alkhairi" Dad na kallonsa yace "Ameen" duk da yasan d'an nasa bae gamsu ba, mikewa Ma'aruf yyi ya fice daga dakin. Afeefah na kwance daki ita kadae da yamma Dr Sharif kadae ne a ranta don tun da safe da ya tafi bae kuma dawowa ba gashi har Ma'aruf ya dawo, mikewa tayi a sanyaye ta dauki wayarta ta shiga kiran layinsa, har ya gama ring bae daga ba, hkn yasa ta kuma kira nn ma ba a daga ba, ajiye wayar tayi ta koma ta kwanta jiki ba kwari, Aneesah ce ta shigo dakin tana kallonta tace "Mami na kiran ki Zainab" sakkowa tayi daga kan gadon ta bi bayan Aneesah, dakin momy ta nufa sanin Mami na ciki, ta xauna gefen uwar tata tana kallonta tace "Gani Mami" shiru Mami tayi bata ce komae ba daga karshe ta sauke ajiyar xuciya tace "Kina ji na Zainab" Zainab ta gyada mata kai, Mami tace "Kar ki cuce kanki kiyi abinda xae dame ki wataran, Wnn yaron ya kawo kaya da sadaki, duk ynda xa ayi dake, kuma duk runtsi kada ki kuskura tausayin Aliyu yasa kice baki auren Dr, idan kika kuskura aka canxa maki ra'ayi wllh duk abinda xae je ya dawo bbu ruwana kuma kar ki kuskura ki kawo min kukan ki wataran, in dae Aliyu ne ga ki ga shi Zainab, ni xan koma kano ynxu" kuka Afeefah take a hnkli, muryarta na rawa tace "Mami ni bn ce ina son shi ba ae, ni a matsayin yayana na daukesa" Mami tace "Toh tashi ki je" mikewa tayi tana share hawayen fuskarta ta fita daga dakin. A hnkli Ma'aruf ya tura kofar room din hotel din ya shigo da sallama, da mmki yake kallon Dr Sharif dake kwance har lkcn ynda ya bar sa, ya karaso kusa da shi yace "Wae jikin ne Dr?" Bude ido Dr Sharif yyi yana kallonsa, lkci daya ya mike xaune yace "A'a bacci nake" Ma'aruf yace "Bacci tun daxu, sllh fa?" Dafa kansa da yyi masa nauyi yyi bae ce komae ba, can ya mike ya nufi bayi don yin alwala, ko da ya fito bae tarda Ma'aruf a dakin ba, hkn yasa ya dauki wayarsa ya nufi masallaci gaba daya gnin its almost tym for Magrib. A tare suka fito masallaci da Ma'aruf, Ma'aruf ya tsaya restaurant siyan abinci shi ya haura sama, yana shiga daki wayarsa ta fara ring ya duba ya ga dad ne ke kiransa, karasawa yyi ya xauna bakin gado snn ya daga wayar tare da yin sallama, dad na amsa sallamarsa ya gaishesa da ladabi, dad ya amsa yace "Ali ina son gnin ka ynxu" Kai Dr Sharif ya iya gyada masa da kyar yace "Toh Abba" ajiye wayar yyi bayan dad ya katse, ya ji xaxxabin da yake ta avoidin na neman rufesa lkci daya. Ma'aruf ne ya shigo dakin da abinci yace "Nasan baka yi lunch ba, ka daure ka ci wnn mu tafi gida ynxu, to wae ma ni ina drugs din da kace min xaka sha daxu" Dr Sharif ya girgixa masa kai kawae yana rike da kansa, can ya dago yana kallonsa da idanuwansa da suka canxa launi yace "dad na nemana wae" Shiru Ma'aruf yyi yana kallonsa. Duk ynda Dr Sharif ya so Ma'aruf ya rakasa can gidan kin rakasa yyi yace dare yyi kuma xa su kai Fadil karban allura da Amina, hkn yasa Dr Sharif ya nufi can gidan shi kadae bayan isha. A bakin gate ya hadu da Aliyu da Salim xa su fita, suka gaisa snn yyi ma Aliyu ya jiki, Saleem yace "Asibiti xa mu tafi ynxu ma, akwae sauran alluran sa" Dr Sharif ya masu Allah ya kiyaye hanya snn ya shiga gidan a sanyaye. Afeefah na xaune dinning da Aneesah suna cin abinci Dr Sharif ya shiga falon da sallama, sannu da xuwa duk suka yi masa bnda Afeefah da ke ta kallonsa, nan falo ya xauna ya jinginar da kansa jikin kujera, Aneesah ta shigo falon ta gaishesa ya amsa da murmushi yace "Abba fa?" Tace "Wllh ya dan fita amma ynxu xae shigo" yace "OK" ta nufi fridge ta kawo masa drink snn ta haura sama, mikewa Afeefah tayi a sanyaye ta shigo falon tana kallonsa, kasa kusa da shi ta xauna tana kallonsa, gnin wayarsa kawae yake dannawa yasa cikin sanyin murya tace "Sir" ba tare da ya kalleta ba yace "Ma!"

[6/29, 06:16] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya Mace Kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

67__70
Afeefah ta sunkuyar da kanta tana wasa da ring dinsa dake hannunta har lkcn, bae kuma ce mata komae ba ya maida hnklinsa kan tv'n dake aiki a falon, bayan mintuna kusan goma ta dago kai tana kallonsa, cikin sanyin murya tace "Ina yini sir" ba tare da ya kalleta ba yace "Lfya lau" shiru ta kuma yi idonta a kansa, a sanyaye ta kuma cewa "Sir baka da lfya ne?" Girgixa mata kai yyi ba tare da ya kalleta ba kmr bae son magana yace "Am OK Zainab" Dad ne ya shigo falon, kallo daya yyi masu yana kallon Dr Sharif yace "Aliyu ka sameni a falona" snn ya haura sama, Dr Sharif ya shafa kansa a hnkli har lkcn idonsa na kan tv, sae kuma ya juyo yana kallon Zainab, hawaye ya ga idonta, ya kafa mata ido kmr xae yi mgna sae kuma ya kasa, ya kauda kansa, mikewa yyi a sanyaye ya nufi stairs ta bi sa da kallo, kwantar da kanta tayi kan kujera tana kuka a hnkli. Dr Sharif ya dde tsaye kofar falon dad amma ya kasa sallama bare ya shiga, Momy ce ta fito daga dakinta xata shiga na jamila ta gansa ta tsaya kallonsa da mmki tace "A'ah ka shiga mana Dr yana ciki ae" dan murmushi yyi snn yyi sallama cikin sanyin murya, dad dake xaune falo ya amsa sallaman snn Dr Sharif ya tura kofar ya shiga kansa a kasa, kan lallausan carpet din dake malale tsakiyar falon ya xauna da kyar ba tare da ya kallesa ba yace "Ga ni Abba" Dad ya rage volume din Tv yana kallonsa yace "Ina Ma'aruf din, ko ba tare ku ke ba?" Dr Sharif ya girgixa masa kai yace "A'a shi ya tafi gida Abba" Dad ya dan yi shiru kmr me naxarin abinda xae ce, jin shirun yyi yawa yasa Dr Sharif ya dago yana kallonsa, dad ya dan yi murmushi kana yace "Kana ji na Aliyu" Dr Sharif ya sunkuyar da kansa yace "ina jin ka Abba" dad ya nisa a nutse yace "kasan shi rayuwa ko wani mutum da irin tasa kaddarar da jarabawar da Allah xae nufesa da, kuma kasan komae da yanda Allah ke tsara shi a rayuwa, bbu Wanda kuma ya isa tsallake tasa kaddarar, ko kadan Ali a gu na baka da bambanci da dan da na haifa a Cikina," dad ya dan yi shiru yana kallon Dr Sharif da har lkcn kansa ke kasa snn ya ci gaba "Na so ace kai na aura ma 'ya ta Zainab, sbda kyawawan halayyen ka da sanin ko bayan ba ni ko mahaifanta xaka rike ta amana amma Allah bae nufa hkn ba Ali sbda wasu dalili masu karfi da xan xayyana maka su ynxu, nasan kai me fahimta ne Ali, yes nasan xaka fahimce ni baxa kuma ka ki goya min baya ba, sae dae don Allah kada ka ce min A'a idan nace xan hada ka da 'yar uwar Zainab don abinda yyi Zainab shi yyi ta" Tun da dad ya fara xancensa Dr Sharif bae dago ba, ni kam sae Allah Allah nake ya dago in ga reaction din fuskarsa sae dae ina! ya ki dagowa, A nutse dad ya shiga yi masa bayanin matsayin Zainab a gidan mahaifanta na kano da irin boye mata da aka dinga yi har ixuwa ranan da Aliyu ya tona da kuma dalilin rashin lfyar Aliyu da furucin Mami kan baxata ba sa auren Zainab ba duk bbu abinda ya boye masa, shi dae Dr Sharif kansa na kasa, sae dae fa tun daga *furucin* dad na cewa _Na so ace kai na aura ma 'ya ta Zainab sbda kyawawan halayyen ka da sanin ko bayan ba ni ko mahaifanta xaka rike ta amana amma Allah bae nufa hkn ba Ali sbda wasu dalili masu karfi da xan xayyana maka su a ynxu_  ya daina fahimtar gaba daya maganganun dad, ji yyi dad ya dafa sa, Firgit ya dawo sae dae duk ynda ya so dago kansa kasawa yyi sbda nauyin da yyi masa, cikin sanyin murya dad yace "Kayi shiru Ali" dan murmushin karfin hali Dr Sharif yyi bae dago ba, duk da bae fahimce dalilin tambayar dad din ba na cewa yyi shiru, yyi saurin nemo nutsuwarsa  cikin sarkewar murya yace "Hka ne Abba na gane, Allah sa hkn yafi alkhairi" murmushi ssae Dad yyi ya shiga yi masa gdyar fahimtar sa da yyi da wuri yana sa masa albarka, ko kadan Dr Sharif baya Apprehending abinda dad ke cewa, last words din dad kadae ya fahimta inda Dad kecewa "Shknn xaka iya tafiya Ali xan kira Alhaji Shariff nayi masa bayani gobe da safe" hkn yasa Dr Sharif yyi saurin mikewa tsaye ya nufi kofa yana hada hanya. Afeefah na nn ynda ya bar ta a falon, mikewa tayi ganin ya sakko tana kallonsa a sanyaye, bae ko kalle inda take ba ya nufi kofa sae dae fa ba wae yana ganin gabansa clearly bne, tafiya kawae yake, bin sa tayi da sauri, kusan a tare suka isa kofar fita falon ta sakar masa kuka a bayansa tace "Don Allah Sir ni ban san me nayi maka ba, kayi hkuri plss" dafa wall din wajen yyi da sauri ta dalilin wani jiri da ya fara gani ga wani duhu duhu da ya soma mamaye idonsa, kallonsa ta tsaya yi a dan tsorace gnin ynda ya runtse ido yana rike da bango, lkci daya ya shiga laluban kofa xae fita, rikesa tayi da sauri gnin yana neman faduwa, a kidime tace "Sir baka da lfya ne?" Bata ankara ba sae gni tayi yyi baya xae fadi, ihu ta fasa tana kkrin preventing dinsa daga kai wa kasa amma sbda rinjayarta da yyi duk suka yi kasa ta fada kansa, xamowa tayi daga jikinsa a rude a saka kuka tana jijjigasa tana kiran sunansa, amma tuni yyi pass out, Jamila ce ta fara saukowa kasa da sauri jin ihun Afeefah, Momy da su ilham na biye da ita a baya snn dad, iyakar rudewa duk sun rude ganinsa a sume bakin kofar, dad kam kasa Karasowa cikin falon yyi shima tsabar kidimewa idonsa na kan Dr Sharif, Momy ce tayi karfin halin daukar waya ta shiga kiran family Dr dinsu da sauri, bnda kuka bbu abinda Afeefah take tana cewa Dady mu tafi da shi asibiti, su ilham ma sae kukan suke taya ta, jamila kam fridge ta nufa ta dawo da ruwa a rude, da kyar dad yyi karfin halin komawa sama don dauko makullin mota jiki a sanyaye, Bude kofar aka yi Saleem ya shigo idonsa ya sauka kansu, a rude ya karaso yana tambayar me ya faru yana kallon Dr Sharif, kuka kawae Afeefah take tana kallonsa, Jamila tayi karfin halin cewa bamu sani ba ya Saleem a hka muka gansa, wayarsa ya ciro da sauri yyi dailin nmbr ya kara a kunne, a rikice yace "Faisal 'dan juyo ka dawo don Allah, wani brother na ne na tarar ba lfya," Dad ne ya sakko rike da makullin mota yana kallon saleem yace "Kira masu gadi su taimaka mana mu tafi asibiti" Saleem yace "No tare da Dr Faisal muke, gashi nn shigowa ynxu nasan bae yi nisa ba" bae rufe baki ba Faisal ya shigo falon, durkusawa yyi kusa da Dr Sharif yana kallonsa snn ya karbi ruwan hannun jamila ya shiga yayyafa masa a hnkli.

Afeefah ce xaune gefen gadon ta xuba uban tagumi tana kallonsa, Saleem ya shigo dakin da sallama Dr Faisal na biye da shi a baya, yana kallonta yace "Zainab ki tafi ki kwanta in ji momy sha biyu fa ya kusa, mu xa mu kwana a nn" kmr xata yi kuka tace "Ni don Allah ya saleem a bar ni a nn, ni ba bacci xan yi ba wllh" Saleem yace "Ance maki bacci yake ynxu ki tafi ki kwanta Zainab, ni da Dr xa mu tsaya da shi a nn" hawaye cike idonta tace "Don Allah fa nace," kallon Drip din jikin Dr Sharif Saleem yyi snn ya kalli Dr Faisal yace "nn da awa nawa ruwan xae kare?" Dr Faisal yace "xuwa karfe uku da wani abu idan Allah ya kai mu" Saleem ya kalleta yace "Xan dawo anjima, kuma ina dawowa xa ki tafi ki kwanta," shiru tayi bata ce komae ba ya fita dakin tare da Faisal, kan su rufo kofar tayi saurin cewa "Ya saleem, ya Aliyu fah?" Saleem ya juya yana kallonta yyi murmushi yace "Sae ynxu kika tuna sa, muna fitowa daga asibiti yace gidan abokinsa xae tafi ya kwana, amma gobe xae shigo da safe" kai kawae ta gyada masa snn ya rufe kofar. bayan kusan minti goma dad ya shigo dakin yana kallonta cikin tautasa murya yace "Mamata ki tafi ki kwanta kinga shi ma bacci yake" kmr xata yi kuka tace "Don Allah dady a bar ni in tsaya da shi ni ba bacci nake ji ba wllh" hawaye cike idonta ta kare maganar, yyi shiru yana kallonta snn ya mayar da dubansa ga Dr Sharif ya dde tsaye dakin daga bisanni ya juya ya fita rae a dagule, duk wnn abinda suke gaba daya Dr Sharif na jinsu sae dae bae bude ido ba, bae kuma nuna alaman ya tashi ba. Sha biyu da kusan rabi Afeefah dake xaune gefen gadon taji ta fara jin bacci ssae, kallon Dr Sharif tayi idonsa a lumshe har lkcn, a sanyaye ta daura kanta gefen pillon da yake kwance ta takure waje daya ta lumshe ido. A hnkli ya xame kansa daga kan pillon da ya gane tayi bacci, da kyar ya mike xaune ya tuge alluran drip din hannunsa ya sakko da kafafuwansa kasa ya dafe kansa da yyi masa nauyi lkci daya hawaye ya taru idonsa. Firgit Afeefah ta farka ta mike xaune da sauri tana kallonsa, da sauri ta xamo kasa daga kan gadon tana ci gaba da kallonsa tace "Sir ka tashi?" Kasa dago kai yyi bare ya tanka ta, hkn yasa ta kuma kiransa nn ma shiru, kmr xata yi kuka ta mike ta dago kansa a dan tsorace tana kallon fuskarsa, lkci daya hawayen dake makale idonsa ya xubo fuskarsa, rudewa tayi muryarta na rawa jin xafin jikinsa snn ga hawayen da ya ke tace "Sir me ya same ka? Dama baka da lfya ne" Kasa bata amsa yyi sae hawayen dake xubo masa ssae, yyi saurin rike kansa, hkn yasa ta fada jikinsa ta fashe da wani matsanancin kuka tana kiransa, ya runtse ido don har xuciyarsa yake jin kukan nata, a hnkli ya yakice ta jikinsa, ya rike kansa sun kusa minti uku a hka har lkcn bata bar kuka ba ya dago a hnkli yana kallonta ya bude baki da niyyan lallashinta amma ya nemi voice dinsa ya rasa gaba daya ga bakinsa yyi masa nauyi, gnin irin kukan da take yasa ya xamo kasa a hnkli gabanta yana kallonta, ba don musulinci bae yarje masa ba da ya rungume abarsa tsam jikinsa ya lallasheta, amma ba shi da daman yin hkan, da kyar yyi karfin halin nemo voice dinsa cikin raunanniyar murya yace "Am in pain Zainab, shi ya sa kika ga ina hawaye" mikewa ta yi da sauri a rikice xata fita tace "Bari in kira maka Dr yana dakin ya Saleem" dakatar da ita yyi ya riko hijab din jikinta cikin sanyin murya yace "No! I wil b OK idan na maida drip din, kar ki tashe su" ta juyo tana kallonsa, wani lallausan murmushin da ya kwantar mata da hnkli ya sakar mata yana kallon kwayar idonta, a sanyaye ta mayar masa snn ta dawo ta durkushe gabansa tana kallonsa cikin sanyin murya tace "Toh ka tashi ka mayar da drip din sir," sunkuyar da kai yyi don wasu sabbin hawayen ya ji na shirin xubo masa, lkci daya ya mike ya koma kan gadon, ita ma ta mike ta xauna daga gefensa, a hnkli tace "In je in hado maka tea sir?" Girgixa mata kai kawae yyi cikin dakiya yace "Bacci nake ji" gyara masa pillon kan gadon tayi tana kallonsa ya kwanta a hnkli tare da lumshe idonsa, ta matso dab da shi cikin sanyin murya tace "Sir baka sa drip din ba kuma" ba tare da ya bude ido ba yace "Anjima xan sa, ki tafi kiyi kwanciyar ki" ta dan bata fuska tace "Sir ni nn xan tsaya in dinga duba ka plss, baxan iya tafiya in bar ka ba" kmr xata yi kuka ta kare maganar, ya girgixa mata kai cikin sanyin murya yace "Addinin mu bae yarje mana kwana waje daya ba Zainab, ni ba muharramin ki bne ki tafi kiyi kwanciyar ki I will b alryt in'sha Allah" hawaye ya cika rinannun idonta muryarta na rawa tace "Amma sir ae Allah ma ya san lalura ne, its nt intentional don Allah ka bar ni in tsaya da kai plss sir" hawaye na bin kuncinta ta karashe tana kallonsa, bude ido yyi a hnkli yana kallonta lkci daya ya mayar ya lumshe don wani tukuki xuciyarsa ke masa ba kadan ba, tagumi tayi gefensa idonta a kansa, sun kusa minti talatin a hka idonsa a rufe, a tunaninta bacci yyi, shi kam bbu abinda yake sae kukan xuci wanda ya gwammace da ma na idon yyi ko xae ji saukin abinda xuciyarsa ke masa, bae taba sanin hka ake ji a other side of love ba, so da yawa a kan kawo masu cases irin hka a clinic bae kuma taba ba irin cases din muhimmanci ba hasali ma haushin victims din yake ji sae ga shi shima yau yyi falling victims of such circumstance, yyi daya sanin sanin Zainab, yayi da ya sanin fara sonta without notice, bae taba soyayya ba sae a kanta, nd he can sew they are much prepared to break his heart, a hnkli ya ji ta daura kanta gefen pillon da yake kwance duk da hijab din da ke jikinta hkn bae hanasa jin 'dad'da'dan kamshin da gashinta ke yi ba, bayan yan mintoci ya ji saukar numfashinta a hnkli alamar ta yi bacci, cikin dubara ya xame kansa daga kan pillon ya mike xaune snn ya sauko kasa ynda baxae tada ta ba, ji yyi jiri na neman kada sa  da ya mike tsaye, yyi saurin dafa bango yana kallon agogon dakin, Karfe uku ya dan gota, button din shirt din jikinsa da ke bude ya shiga buttoning cikin rashin kuzari, yana gama wa ya kwashi wayoyinsa da Atm ya nufi kofa yana hada hanya ya bude a hnkli snn ya fice daga dakin ya sauka falo, ba karamin daurewa ya dinga yi ba don jiri yake gani ssae har ya fito compound ya nufi gate ya bude ya fice daga gidan, yana gnin dishi dishi ya isa bakin titi, da ka gansa kasan kiris ya rage yyi collapse, ya dan jima tsaye bakin titi yana layi kmr wani mashayi kafin ya samu dan sahu, ya shiga ya rike kansa da ke neman rabewa, jin tambayar da dan sahun ke masa yasa ya dago da kyar yace "Airport xaka kai ni"

Karfe uku da minti kusan ashirin Dr Faisal ya shiga bedroom din da sallama don cire ma Dr Sharif drip yaga Afeefah kadae ce takure daga gefen gadon tana bacci har lkcn kanta na kan pillow, a xatonsa yana bayi kuma sanin likita ne shi ma ya sa ya juya ya fita duk da yyi mamakin me yasa ya cire drip din bae bari ya kare ba, hudu saura Afeefah ta farka ta mike xaune tana mitsika ido, gnin bata gansa kwance kan gadon ba yasa tayi tunanin ko yana bayi, tana nn xaune har aka kira sllh amma bata ga ya fito ba, Faisal ne ya shigo dakin da Saleem, Saleem ya sakar mata murmushi yace "Mai jinya har kin tashi, ya jikin patient din na ki? Ae Faisal ya ban lbrin baccin ki kika sha" Murmushi kawae tayi a hnkli tace "Ni bn yi bacci ba" Dr Faisal yace "yana bayi ne?" Kai ta gyada masa, saleem yace "to mu je mu yi alwala kan ya fito" har suka dawo dakin xa su masallaci ita bata ga Dr Sharif ya fito ba, Saleem yace "Wae bae fito ba har ynxu" kai ta gyada masa a hnkli, Saleem xae yi magana ya lura bbu wayoyinsa da Atm dake bedside drawer, bayin ya nufa da sauri ya tura ya ga wayam, still yyi a wajen, dae dae nn Dad ya shigo dakin, Saleem ya juya da damuwa fuskarsa yana kallon dad din yace "Dad, Aliyu yyi tafiyarsa fa" mikewa da sauri Afeefah tayi, dad ya kasa daina kallon 'dan nasa fuskarsa dauke da yanayi Mae wuyar fassara, Faisal ma baki ya bude da mmki yace "A condition din nn nasa ya tafi, he can collapse anywhere, shi sae kace ba likita ba hw will he do such, gashi bae bar drip din yyi ko rabi ba" Kuka Afeefah ta shiga yi a rikice, Dad da ya kasa cewa komae ya juya jiki a sanyaye ya bar dakin, Saleem ya bi bayansa hka ma Faisal. Layyukan Dr Sharif dad ya shiga kira ya ji su duk a kashe, hnklinsa ya tashi ssae, gnin xa a tada sllh yasa suka nufi masallaci da su  saleem, Da kyar momy ta lallaba Afeefah ta tashi tayi alwala don kuka kawae take, dad na dawowa daga masallaci ya kira Ma'aruf, bae amsa gaisuwar da 'dan nasa ke masa ba yace "Aliyu na gidan ka ne?" Ma'aruf yace "Wani Aliyun dad?" Dad yace "Dr Aliyu" Ma'aruf ya girgixa kai yace "A'a dad rabona da shi tun jiya da yace xae taho gida" katse wayar dad yyi ya dafe kansa ya ma rasa tunanin da xae yi, to ina Aliyu ya tafi cikin daren, kiran Ma'aruf ne ya shigo wayarsa ya dauka Ma'aruf yace "Wani abu ya faru ne dad?" Dad  ya sauke ajiyar xuciya yace "Ka taho gida ynxu Ma'aruf" yana fadin hka ya katse wayar ya ajiye, Momy ce ta shigo dakin damuwa dauke fuskarta ta xauna gefen mai gidan nata tace "Ynxu ya xa ayi wnn abun Alhaji?" Dad ya sauke ajiyar xuciya yace "Kai na ya kulle Khadija, Kinga shi ma halin da yake ciki ynxu"

Karfe takwas jirgi yyi set down a Aminu kano, da   kyar Dr Sharif mike da taimakon mutumin gefensa suka fito daga jirgin, ba kadan ba mutumin ya tausaya masa ganin condition dinsa, yyi niyan su tafi asibiti daga airport din amma Dr Sharif ya ki, hkn yasa kawae ya sa shi taxi bayan ya gaya masa inda xa shi, dake gidansu sananne ne a Nasarawa me taxin bae tsaya sae an kuma maimata masa ba bayan gaya masa da aka yi a airport, yana isa kantamemen gate din gidan yyi parkin ya juya yana kallon Dr Sharif da idonsa ke lumshe yace "Mun isa yallabae" Dr Sharif ya bude ido a hnkli snn ya bude kofar motar ya fita don an riga an ba drivern kudi tun a airport, Drivern ya rakasa da "Allah ya sauwake" bae iya amsa wa ba ya nufi gate yana hada hanya ya shiga compound dinsu, gida ne me girman gske da ya kayatu da shuke shuke masu ban sha'awa ga parkin lot har biyu side by side, da ka ga gidan kasan naira sun xauna, ikon Allah kadae ya isa da shi babban falonsu, dai dai lkcn da wata kyakkyawar matashiyar mata da baxa ta wuce 48 ba ta shigo falon daga kitchen, da sauri ta karasa tsakiyar falon da mamaki ganinsa tace "Yaushe ka shigo Haiydar, amma..." Makalewa sauran maganganun nata suka yi gnin yanayin 'dan nata, a kidime tace "Meye hka Abba, me ya faru?" Rikesa tayi da sauri tana kallon fuskarsa gnin faduwa yake neman yi ta maxa ta xaunar da shi, duk ta rikice tana tambayarsa daga ina yake me ya faru, barin da taji xafin jikinsa, fadawa kanta yyi ya shige jikinta hawaye na sakko masa ssae yace "Wllh Ummi ina sonta, ina son Zainab, baxan iya rayuwa ba ita ba, kar ku bari a rabani da ita plss" sakin baki tayi tana kallonsa don its vry unusual of him ya bude baki yace yana son mace, rungumesa tayi ssae tace "Wae Zainab kke nufi Abba, wa yace xae raba ka da ita" k'asa bata amsa yyi sae hawaye, hnklinta ya tashi ssae don tasan daga kd yake.

Eeshatullah
[6/29, 06:19] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace Kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

71__72
Teemah ce ta sakko falon xata shiga kitchen, kallo daya tayi masu ta nufi kitchen don idan da sabo ta saba ganinsu hka kai kace shi ne auta a gidan tsabar ynda yake ma Umminsa shagwaba, idan ya fita kuwa baxa ka ce xae yi hkn ba, don he is over gentle, tana isa kofar kitchen tace "saukan yaushe yayana" Ummi tace "Fatima xo kira Dadynku bae da lfya ne, kiyi maxa su taho tare da likita" da sauri ta dawo falon tana kallonsa ya runtse ido jikin Ummin sa har wani rawan sanyi yake, da damuwa tace "Me ya same shi Ummi," bata jira amsa ba ta nufi sama da sauri don dauko wayarta.

Ma'aruf ya rike kanshi bayan dad ya sanar da shi abun da ke faruwa, da kyar ya dago yace "Nasan da kmr wuya dad, yana sonta ssae," Dad ya sauke ajiyar xuciya yace "Ni ynxu nauyin kiran Alhaji Shariff nake, gashi wayoyinsa duk bae xuwa ina kke tunanin xae tafi" Ma'aruf yace "Kano xae koma, amma ka kira don a tabbatar dad" Dad yace "Ni ban iya kira ne, amma bari in sa Hajiyarku ta kira mahaifiyarsa koh?" Ma'aruf yace "Toh shknn" dad yace "Amma ya kke ga xa ayi Ma'aruf? Wae ina ma Aliyu?" Ma'aruf ba tare da ya kallesa ba yace "Ban sani ba dad" wayarsa ya dauka ya kira Saleem yace ya samesa falo, ba a dau lkci ba Saleem ya shigo, dad yace "Aliyu fa, kace xae xo da safe kuma shiru" Saleem yace "Wllh kuwa hka muka yi da shi, gashi ina ta kiran nmbobinsa basa shiga, na kira abokin nasa yace  Bae kwana gidansa ba" Dad bae kuma cewa komae ba, Ma'aruf ya mike ya fita daga dakin, Saleem ya bi bayansa. Mikewa dad yyi cikin rashin kuzari ya nufi dakin mum, tana xaune ta sa Afeefah gaba ta ci abinci don kun cin komae tayi, tsaye yyi bakin kofa yana kallonsu, can ya juya ya fita, mikewa tayi ta bi bayansa don tasan magana xae mata, yana kallonta yace "Hajiya Hajarah xa ki kira ki ji ko Aliyu gida ya koma, snn sae ki kira Hajiya Zuwaira ki ji shi ma Aliyun ko gida ya wuce" Mum tace "toh bari in kira" yace "Ita kuma Zainab ta shirya, Ma'aruf ya kai ta airport ta koma gida xae fi," yana kai wa nn ya juya ya nufi falonsa. Ba a dau lkci ba ta shigo falonsa da damuwa tace "Ehh wae gida ya koma Alhaji sae dae ynxu hka wae suna asibiti" shiru kawae dad yyi yana kallonta, ta ci gaba tace "Shima Aliyun gida ya wuce a daren jiya, su ma kuma suna asibiti jikinsa ya tashi" Dad ya daga kai yana kallonta, ta girgixa kai tace "Da xa ka ji ta nawa Alhaji da kawae Zainab ta ci gaba da karatun ta har Allah ya fito mata da nagari, Amma kada ka ba ko wanne cikinsu" kasa cewa komae yyi ta mike tayi ficewarta, ba a dau lkci ba Ma'aruf ya shigo falon yace "Ynxu xan kai ta airport din dad ko sae anjima?" Dad yace "ka bari Gobe da safe ka kai ta, bata da nutsuwa ynxu" shiru yyi na dan lkci snn ya daga kai yana kallon dad dinsa yace "Dad a gani na da kawae kar ka ba kowa Zainab cikinsu don akwae matsala, kawae Allah ya fito mata da wani mijin nagari hkn xae fi" jin dad bae ce komae ba yasa ya mike ya fita.

Washegari Afeefah ta ji duk damuwarta ya dauke ganinta a kano, taxi ta samu ya kai ta har gida ta basa kudinsa snn ta fito tayi cikin gidansu da sauri bayan ta gaida mai gadinsu, Anty Safiya da Anty baby ta samu falo ko wannensu bbu wani annuri a fuska, Jiddah na kitchen tana wanke wanke, da gudu ta fada kan yayyin nata a dan sanyaye ta gaishesu, suka amsa suna tambayarta hanya da murmushin su, tace "Lfya lau, ina Mami fa?" Anty baby tace "Mami na sama, ya su dad da mum na Kaduna" tace "Suna lfya, wae in gaisheku" Jiddah ce ta fito daga kitchen tana kallonta, karasawa kusa da ita Afeefah tayi tana kallon idonta ganin ynda yyi ja alamar tayi kuka, da damuwa tace "Me ya faru Anty jiddah" Jiddah ta girgixa mata kai tace "Bbu komae, ya hanya" a sanyaye Afeefah tace lfya, snn ta nufi sama, dakin Mami ta shiga ta samu bata nn, ta fito ta shiga nasu dakin, Sadiya ce xaune da ganinta kasan tana cikin damuwa, Sadiya ta dan kirkiri murmushi tace "Zainab" Afeefah ta karaso da sauri da damuwa fuskarta tace "Anty sadiya me ya faru?" Sadiya tace "Bbu komae, yaushe kika iso" bata 6ata amsa ba tace "Mami fa" Sadiya tace "bata dakinta?" Mikewa Afeefah tayi da sauri ta fita, Adnaan ne ya fito daga dakin Aliyu, kallo daya yyi mata ya kara gaba abun sa, jikinta yyi sanyi ssae, dakin Aliyun ta nufa ta tura a hnkli, kwance ta gansa cikin bargo ya rufe har kansa, Mami na edge din bed din xaune rike da cup din tea alamar fiffitawa take, Mami ta dan mata murmushi tace "Har kin iso, ya hanya" murmushin ta mayar mata amma a sanyaye snn ta karaso cikin dakin ta gaisheta tana kallon Aliyu tace "Mami ashe yayanmu ya dawo, bacci yake ne?" Mami bata 6ata amsa ba, ta hau kan gadon ta xauna kusa da shi ta yaye bargon jikinsa tana kallonsa, ba karamin tashi hnklinta yyi ba jin temperature dinsa, da damuwa tace "Mami bashi da lfya ne kuma?" Ba tare da Mami ta kalleta ba tace "Ehh, kar ki tashe sa" hawaye ne ya cika idonta ta daura hannunta a goshinsa a hnkli tana kallon kyakkyawan fuskarsa da yyi haske ba kadan ba lebbansa yyi ja ssae, lkci daya ya bude rinannun idanunsa jin hannu a goshinsa ya daura kan nata, ganinta yasa ya mike xaune da sauri yace "Zainab" shigewa jikinsa tayi hawayen idonta ya gangaro a hnkli tace "Har ynxu baka da lfya ne yayanmu?" Girgixa mata kai yyi ya rungumeta ssae, ya runtse ido cikin sanyin murya yace "Na fara jin sauki little sis, flight kika bi?" muryarta na rawa tace "To ni na ji jikin ka da xafi ssae ae" a hnkli yace "Na sha magani ne" bata kuma cewa komae ba tayi lamo jikinsa tana jin irin ynda xuciyarsa ke bugawa kmr xae fito, duk wnn abinda suke Mami bata kalli inda suke ba sae fiffita tean hannunta take a hnkli, can ta ajiye cup din tea'n ta mike ta fita daga dakin. Daga kai Afeefah tayi tana kallonsa ta ga idonsa a lumshe, lkci daya ya budesu yana kallonta shi ma ya sakar mata murmushi, da damuwa tace "Yayanmu ina ke maka ciwo?" Kirjinsa ya nuna mata kawae, ta xame jikinta daga nasa ta sakko daga kan gadon ta dauki cup din tean da Mami ta ajiye ta dawo gabansa tace "Ga shi yayanmu ka sha, sae Ka kara shan magani koh" ba musu ya karba ya kai baki ya shiga sha a hnkli, tayi tagumi gefensa tana kallonsa har ya sha fiye da rabi snn ta karbi cup din tace "Ka koshi yayanmu" kai ya gyada mata yana goge bakinsa, ta shanye sauran snn ta ajiye cup din tace "Kayi wanka yayanmu?" Girgixa mata kai yyi, ta mike tace "Bari in hada ma ruwa" bin ta yyi da kallo har ta shige bathroom, bayan 'yan mintuna ta dawo tace "Na hada maka ruwan yayanmu" mikewa yyi ya sakko daga kan gadon a hnkli snn ya cire rigan sanyin jikinsa tana kallonsa ta ga ya rame ba kadan ba,  milk jallabiyan jikinsa ya cire ya rage masa singlet da 3 qtre ya nufi bathroom kmr me counting steps dinsa don tun jiya bae iya tashi, sae gashi ynxu ko jirin bae gani ba, cups da plates din dake dakin sae cans din malt da robobin drip duk ta kwashe ta fita daga dakin ta sauka kasa, har lkcn yayyinta na xaune falo, duk suka bi ta da kallo ta shiga kitchen ta ajiye cups da plates, cans din malt kuma ta xubar cikin shara snn ta dawo falo, Anty Safiya ta kalleta  tace "Ya tashi ne?" Afeefah tace "Ehh ya tashi" Anty baby tace "Ke kika shanye tea'n cup din" girgixa Kai tayi tace "A'a shi ya sha ya rage kadan" shiru suka yi duk suna kallonta, ta juya ta koma sama, bedroom din ta shiga gyarawa ta canxa bedsheet snn ta sauka kasa ta dauki sweeper ta koma ta share dakin tayi tidyn din shi duk da fez dakin yake, tana kkrin kunna burner ne Mami ta shigo dakin, gadon ta kalla kafin tace "Ina Aliyun?" Afeefah tace "Wanka yake yi" shiru Mami tayi ta kasa cewa komae, can tace "Tea'n fa?" Afeefah ta ce "Ya sha na kai cup din kitchen" da mmki Mami tace "Ya sha da gske?" Afeefah ta gyada kai, Mami bata kuma cewa komae ba ta juya a sanyaye ta bar dakin, Anty baby da Safiya ne suka shigo dakin su ma, Anty baby ta kalli kan gadon tace "A'ah Ina yayan namu" Afeefah tace "wanka yake yi" Anty baby tace "Da gske?" Kai kawae Afeefah ta gyada mata, Anty Safiya tayi murmushi ta juya ta bar dakin, hka ma Anty baby, kananan kaya Afeefah ta fito masa da ta ajiye gefen gado, dai dai nn ya fito ta juya tana kallonsa tace "Yayanmu kayan nn yyi maka" Shiru yyi ya kasa bata amsa tuna da da yyi, kusan kullum ita ke fito masa da kayan da xae sa tun tana k'an k'anuwarta, Karasowa gabansa tayi tana kallonsa a hnkli tace "Yayanmu!" Firgit ya dawo da sauri yace "Yyi mana little sis" tace "To ka sa kayan bari in wanke bathroom" bin ta da kallo yyi har ta shiga bathroom din duk da ita ma jikinta yyi sanyi, Aliyu ya isa bakin gado da kyar ya xauna ya rike kai sae ga hawaye, me yyi ma Mami xata yanke masa danyen hukuncin nn hka, don me baxata yi la'akari da ynda ya rainan mata Zainab ba har ta kai matsayin da take ynxu, tun Zainab na cikin tsumma yake wahala da ita har goyonta ya sha yi, ta kuma yi bacci a bayansa, tun tana karamarta bbu wanda take yrda da a gidan bayan Mamin sae shi, komae shi ke mata, ya kuma fi fiffita ta kan wa enda suke uba daya, kwata kwata bae san laifinta a gidan har yau har gobe, me yyi ma Mami da xata yi masa hka, tamkar uwar da ta haifesa a cikinta ya dauketa, hawaye ssae yake, gnin numfashinsa na yin sama kmr jiya yasa ya saita kansa, ya kusa minti goma kafin ya dan dawo nml ya tashi da kyar ya saka kayansa snn yyi kwanciyarsa kan gado ya lumshe ido.

Afeefah na gama wanke bayin ta fito tana kallonsa, gnin idonsa a lumshe tayi tunanin ko bacci yake ta fita daga dakin, dakinsu ta nufa lkci daya Dr Sharif ya fado mata,  duk sae taji damuwar ta ya dawo, tana jan kafa ta shiga dakinsu, ta samu Jiddah da Sadiya xaune dakin, gefen gado ta xauna tace "Su fadila fa?" Jiddah tace "Sun tafi sch" Afeefah tace "Abbana fa?" Sadiya tace "Daxu ya tafi abuja" kwanciya tayi ta juya masu baya, Sadiya ta dawo kusa da ita tana kallonta a hnkli tace "Afeefah" mikewa Afeefah tayi tana kallonta, Sadiya ta kwantar da murya tace "sbda me kika ce baki son yayanmu" kallonsu Afeefah ta tsaya yi lkci daya mood dinta ya canxa, a sanyaye Jiddah tace "Baki masa hallaci ba Afeefah, duk irin son da yake maki ki rufe ido kice baki son sa"  mikewa tayi hawaye cike idonta tana kallonsu tace "Kmr ynda bbu xancen aure tsakanin ku da shi, to nima bbu, don a matsayin Yayan da muka fito ciki daya na daukesa, don hka ku kyaleni" tana kai wa nn ta fice daga dakin hawaye na bin kuncinta, dakin Mami ta shiga ta sameta xaune tana waya, ta fada kan gadonta ta shiga rera kuka a hnkli, Mami ta kammala wayar ta juya tana kallonta da mmki tace "Me ya faru?" Cikin kuka tace "Ko ba su Anty jiddah bne suke min magana wae me yasa nace bna son yayanmu, ni kice masu su daina min irin maganan nn bna so, don matsayin yayana na daukesa kuma ni ba aure tsakaninmu" Mami bata ce komae ba sae danna wayarta kawae take amma da ganinta kasan jikinta yyi sanyi, mikewa tayi ba tare da ta tanka ta ba ta fita daga dakin, Afeefah ta ci kukanta daga karshe bacci ya dauketa.

Karfe biyar saura na yamma Afeefah na daki kwance ta tsura ma Tv ido, tun bayan maganar da su jiddah suka mata daxu taki komawa dakin ya Aliyu, har abinci bbu ynda Mami bata yi da ita ta kai masa ba tace ita kanta na ciwo, duk da ma bacci yake tayi bayan fitarta don sae lkcn ya samu bacci. Fadila ce ta shigo dakin tace "Ya Ma'aruf ya xo" da sauri Afeefah ta mike tace "Da gske," bata rufe baki ba ya shigo dakin, murmushi tayi tace "lah Ya Ma'aruf" ya mayar mata murmushin yace "Kina ta bacci ko kasa" murmushi ta kuma yi tace "wllh ba bacci nake ba kallo nake, ya su Fadil" yace "su Fadil na gida, ya jikin yayanku" ta sunkuyar da kai tace "Da sauki," yace "na shiga yana ta bacci, bari in je in dawo" tace "Ina xa ka ya Ma'aruf?" Yace "Gidansu Dr Aliyu xan tafi, bashi da lfya" mikewa tayi sa sauri tace "Don Allah ya Ma'aruf mu je tare" kmr xata yi kuka ta kare maganan, yace "Ae Mami baxa ta yrda ba," hawaye cike idonta tace "Ka tambayar min ita plss yaya" ya dan yi shiru snn yace "To ina xuwa" ya fita daga dakin, Hijab dinta ta dauko da sauri tana Addu'ar Allah yasa Mami ta yrda, ba a dau lkci ba ya dawo yana kallonta yace "Mami bata yrda ba, idan naje I wil extend ur greetings kin ji" bata sauraresa ba ta fice daga dakin xata dakin Mami har hawaye ya cika idonta, yyi dariya yace "Ke wasa nake maki, ki je ki sallameta ina jiran ki a waje" dan murmushi tayi ta sa hijab dinta snn ta nufi dakin Mami, ta sameta ita kadae, ta durkusa gefenta tace "Mami xan raka ya Ma'aruf" Mami tace "Ya gaya min amma kada ku dde Zainab, ku yi masa sannu, Allah kara lfya" mikewa tayi tace "To Mami" snn ta fita daga dakin, Su Anty Safiya dake girki a kitchen tayi ma sallama, suka ce "Ina xa ki?" Tace "Ni da ya Ma'aruf xamu fita xan rakasa ya duba..." Hararan da suka watsa mata yasa ta yin shiru, Anty baby tace "Maxa ki je ku dawo ina neman ki, sha sha sha kawae wae bare ya fi dan uwanta" a sanyaye Afeefah ta juya ta fita daga kitchen din, horn ya Ma'aruf ya danna mata, ta nufi motar ya Aliyu, ta bude front seat ta xauna, ya ja motar suka bar gidan yana cewa "Shine kika shanya ni"murmushi kawae ta kirkira. Sae da suka hau main road snn ba tare da ya kalleta ba yace " Kinsan musabbabin ciwon Aliyu?" Ta dan yi shiru snn a hnkli tace "Yayanmu?" Ya girgixa mata kai yace "Yhur lecturer" da sauri ta girgixa masa kai tace "A'a" yana kallon titin gabansa yace "Sbda ke ne Zainab" dafe kirji tayi a dan tsorace tace "Ni kuma Ya Ma'aruf? Me nayi masa?" Yace "Baki yi masa komae ba, amma ana neman raba sa da ke ne" ta xaro ido tace "Kmr ya yaya?" Yana tukin sa a nutse yace "Dad ke son hada ki da yayanku Aliyu, shine ya kirasa yake gaya masa wae ya hakura da ke, sae a basa sistern ki," kasa cewa komae tayi sae hawayen dake bin kuncinta, Ma'aruf ya dan tabe baki yace "Ke ynxu kina son yayanku?" Girgixa kai tayi cike da takaici tana hawaye ssae tace "Wllh bana sonsa, bana sonsa kuma ni baxan yrda da aurensa ba, shi din a matsayin yayana na daukesa, idan ma aka tilasta ni wllh sae in gudu kawae" Ma'aruf yyi murmushi yace "Ae ba sae kin gudu ba Zainab, fitowa xakiyi kice baki sonsa ke ga wanda kike so," ta fashe da matsanancin kuka tace "Sau nawa zan gaya hkn, sun ki fahimta ta, Wllh bna son yayanmu ni baxan iya aurensa ba" lallashinta Ma'aruf ya shiga yi yace "Ba sae kinyi kuka ba Zainab, stop those tearz, just be bold idan aka tunkare ki da maganan Aliyu kice ke baki sonsa period" shiru tayi bata kuma cewa komae ba, hkn yasa yace "Dr Aliyu abokina ne ssae, na kut da kut kuwa, kuma tunda muke da shi a iya sanina bae taba soyayya ba, infact baya ma kula mata, sae a kanki ya fara Zainab, don't break his heart plss kada ki bari a canxa maki ra'ayin ki, idan kika samu Dr Aliyu a matsayin mijin ki ina assuring dinki kin gama samun komae a rayuwar ki, coz bbu abinda ya rasa tun daga ilimin addini har xuwa na xamani, ga dukiya nasa na kansa" Afeefah ta jinginar da kanta jikin kujeran da take tana hawaye ssae, bae kuma ce mata komae ba har suka iso gidansu Dr Sharif.

Eeshatullah
[6/29, 06:20] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

 By Ashmaad

73__74
Da daddare Afeefah na kwance Rahmah ta shigo tace Mami na kiranta, mikewa tayi jiki ba kwari ta fita daga dakin ta nufi na Mami, duk an hade mata kai a gidan bbu me kallonta, Anty Safiya ce ta fito daga dakin ko kallonta bata yi ba ta kara gaba, Afeefah ta shiga dakin a sanyaye ta rasa me tayi ma 'yan uwan nata suke jin haushinta, lkci daya ta kawar da damuwar hkn tuna duk don sbda Yayanmu suke ita kuma bata sonsa, dakin Mami ta shiga da sallama, Mami dake xaune tana jiranta ta amsa sallamar, durkusawa tayi tana kallonta tace "Mami ga ni" Mami ta nuna mata gefen gado alamar ta xauna, ta mike ta xauna tana kallon uwar tata, cikin sanyin murya Mami ta soma magana tana kallonta, "Zainab kin san me nake so da ke?" Girgixa kai Afeefah tayi gabanta na faduwa, Mami tayi kasa da murya tace "Duk cikin 'ya yana kina daya daga masu jin maganata wa enda ba sa min musu, kukan ki na gaira bbu dalili ne kadae matsala ta da ke Zainab, wnn karan ma baxan so ki ki jin maganata ba," Afeefah ta sunkuyar da kanta har lkcn gabanta na faduwa, Mami tace "biyayya xa ki min ki amince da auren yayanku!" da sauri Afeefah ta dago tana kallonta, lkci daya ta ji komae ya tsaya mata, Mami ta kwantar da murya tace "Ah da nace baxa ki aure Aliyu ba sbda dalilan da duk na xayyane maku, sae dae baxan kuma iya jurewa gnin halin da yake ciki a ynxu a kanki ba, Ban taba tunanin irin son da Aliyu yace yana maki ya kai hka ba, snn dari bisa dari na yrda da Aliyu, raino na ne Aliyu, nasan abinda xae aikata da wanda baxae aikata ba, ina kuma da yakinin ko bayan ranmu xae rike ki a bisa gskya da amana, Kinga Aliyu yasan halayen ki daga farko xuwa karshe bbu abinda bae sani ba game da ke, don hka xae jure duk wani abinda xa ki yi masa, ba kmr wancan da kike so ba don kukan ki kadae ma abun takaici ne ga mutum, ba wae nace malamin ku bae son ki ba, A'a sae dae Aliyu xae fi iya xama da ke, nasan da wa ennan abubuwan na hana Aliyu ke don kawae in tura ma ubansa takaicin irin abin da ya min, ynxun ma va wae na saduda bne sbda shi sae don D'a na, baxan iya yunkurin kuma hana ke ba Zainab, ina son Aliyu iyakar abinda xae ma warce ta haifesa yake min bae taba min musu a duk shawarar da na yanke kan sa ba, bbu banbanci tsakanin Aliyu da Adnaan da 'ya yan da na haifa a Cikina bn taba ware ku ba, iyakacin son da nake masu shi nake masu, don hka kiyi hkuri kar ki watsa min kasa a ido Zainab, shi kuma malamin naku idan ya ga da warce tayi masa a yayyinki sae a basa, nasan nice na bata komae tun farko don da na amince da ba a kai ga karban kayan su ba" Bbu abinda Afeefah take sae hawaye kanta a kasa, ta ji wani mugun tsanan Aliyu ya dirar mata, inaa ita kam baxa ta taba auren Aliyu ba, bata son shi baxa kuma ta taba son shi ba, a xuciyarta ta fadi hkn tana kuka a hnkli, jin Mami ta kira ta yasa ta dago kai tana kallon uwar tata, Mami ta kwantar da murya tace "Kiyi hkuri nasan ynda kike ji ynxu dota, sae dae xaki ji ddi xa kuma ki gane gata na maki nn gaba don Aliyu mijin aure ne" kai kawae ta gyada ma Mami, Mami tace "Tashi ki tafi, kar kuma ki ce da kowa komae, Allah maki albarka dota" mikewa tayi da kyar ta fita daga dakin tana ganin dishi dishi ta shiga dakinsu ta fada kan gado ta dinga rusa kukan tausayin kanta.   Washegari ta tashi da matsanancin ciwon kai sae dae bata nuna ma kowa ba, bbu kuma wanda ya bi ta kanta a gidan sae Mami da ta tilasta ta ta tafi kitchen ta dauki break dinta shima bata wani yi na kirki ba ta dawo tayi wanka snn tayi kwanciyarta,  misalin sha biyu tana kwance har lkcn Anty Safiya ta shigo dakin tana kallonta tace "Wato ke 'yar rainin hnkli baxa ki sakko ayi aiki da ke ba, tunda kika dawo sae dae kiyi xaman ki a daki a gama girki ki sakko ki diba ki koma sama koh, to baki isa ba yau, tashi ki fita kitchen ki kama aiki tun kan ranki ya bace" tana kai wa nn ta fice daga dakin, a hnkli Afeefah ta mike xaune hawaye na bin kuncinta ta sakko daga kan gadon ta dauki dankwalinta ta daura snn ta fita daga dakin jiki ba kwari, Adnaan ta tarar falo yana Danna laptop, duk suna gida sbda yayanmu, har Abba ma ya dawo amma bae nemeta ba, ta gaida Adnaan a sanyaye ya amsa a dakile ba tare da ya kalleta ba ta nufi kitchen jiki ba kwari, lunch ta tarar yayyin nata na girkawa a kitchen, gun wanke wanken dake kitchen din ta nufa ta shiga wanke abubuwan da aka b'ata. Anty baby ta gama hada abincin Aliyu kan faranti ta daura da ruwan lipton da beverages ta juya tana kallon Afeefah dake rabe jikin kofa bbu yabo bbu fallasa ta mika mata tace "Ki kai ma yayanmu" karban farantin tayi gabanta na faduwa ta fita daga kitchen din ta tafi sama, Anty Safiya tace "Don me kike bata ta kai" Anty baby tace "Ita kadae xata kai masa ya ci shi yasa" Anty Safiya bata kuma cewa komae ba ta shi gaba da xuba white  rice din da suka girka a kula. a hnkli Afeefah ta tura kofar dakinsa tare da yin sallama can ciki ynda ba lallai mutum ya ji ba, kwance ta samesa idonsa lumshe, ta karasa da sauri xata ajiye farantin ta fice sae dae ko gama dire wa bata yi ba ya bude ido, kasa motsi tayi a gun ta ajiye farantin daga karshe ta mike da kyar da niyar ta fita daga dakin amma ta kasa, ba tare da ta kallesa ba fuska daure tace "Ina kwana" ita kanta jin gaisuwar tayi wani iri, jin bae amsa ba yasa ta dago kai a hnkli tana kallonsa, kallonta ta ga yana yi, tayi saurin sunnar da kai sae dae ta kasa fita still daga dakin, samun kanta tayi da karasawa kusa da gadon snn ta dago tana kallonsa ta sulale nn kasa a hnkli tace "Ina kwana yayanmu," kai ya gyada mata cikin sanyin murya yace "Lfya lau" ta na wasa da fingers dinta tace "Ina hada maka tea'n yayanmu?" Bata jira cewarsa ba ta dauki cup ta fara hada masa tean ynda tasan ya fi so yana kallonta, har ta gama ta shiga fiffita masa tea'n dai dai ynda ya fi so snn ta mike ta hau kan gadon ta cire masa bargon jikinsa tace "Gashi yayanmu" dauke idonsa yyi daga kanta ya sa hannu a hnkli ya karba tea'n, ya kai bakinsa tare da lumshe ido, tace "In xubo maka shinkafa?" Bude ido yyi ya girgixa mata kai snn ya ci gaba da shan tea'n, ko rabi bae yi ba ya cire cup din bakinsa ya mika mata xae sauka daga kan gadon, ta karba da sauri tace "Me ya faru yayanmu" ko bae gaya mata ba tasan amai ne, tayi saurin rikosa bayan ta ajiye cup din kasa tace "A'a kar kayi amai plss kila na jini ne don Allah kar kayi yayanmu" a rikice ta kare maganar hawaye cike idonta, ta rungumesa ta shiga buga masa baya a hnkli, bae kuma yunkurin sauka ba, ya lumshe ido yana shakar kamshinta me ddi, sun fi minti shiddah a hka har ya ji bae jin aman kuma, ta daga kai tana kallonsa ya bude ido ya sakar mata murmushi, janye jikinta tayi daga nasa da sauri, sae kuma ta hade rae, lakace hancinta yyi yana murmushin sa me kyau yace "Daina hade rae little sis kin ga daga yau baxa ki kuma gani na ba xan tafi...." Da sauri ta katse sa tace "Ina xa ka?" Kkrin sauka ya shiga yi daga kan gadon ta bi sa da kallo ya nufi gun kayansa yace "Tafiya me nisa xan yi," da sauri tace "Ina xa ka, kuma me yasa xa ka tafi yayanmu" da jin muryarta kasan bata ji ddin tafiyar da yace xae yi ba, kayansa ya shiga fiddo wa yace "Waje me nisa xan tafi, I want to be far away from yhu princess, ba kuma xan dawo ba sae ran da kika yi aure" sakkowa tayi daga kan gadon hawaye cike idonta tana girgixa masa kai tace "A'a kar ka tafi yayanmu xan yi miss din ka" ba tare da ya kalleta ba yace "Ae xa mu din ga waya" shiru tayi tana kallonsa har ya gama hada kayan snn ya dawo kusa da ita ya kamo hannunta, duk tsayinta ko kafadunsa bata kai wa, sae ta daga Kai tana kallonsa hawaye cike idonta, goge mata hawayen yyi yace "Amma tsakanina dake ne wnn, its a secret kuma ki yi promise dina baxa ki gaya ma kowa ba, ynxu lgs xan ce masu xan tafi" kin cewa komae tayi yace "Shiga ki hada min ruwa ynxu" make kafada tayi tace "Ni sae ka gaya min in da xa ka" kmr xata fashe masa da kuka ta kare maganar, yace "Je hada min ki fito sae in gaya maki" a sanyaye ta nufi bayin, ya xauna gefen gadon yana rufe jakar kayansa, tana fitowa daga bayin ya mike ya cire jallabiyan jikinsa snn ya shiga bayin, kasa barin dakin tayi ta xauna gefen gado duk jikinta yyi sanyi, tana xaune ya fito ta nufesa da sauri tace "To gaya min inda xa ka" murmushi yyi yana goge gashin kansa da karamin towel ya nufi gaban mirror ya ja kujera ya xauna duk tana biye da shi, yana kallonta ta madubi yace "UK xan tafi" ta xaro ido tace "Kaje kayi me yayanmu" ya sauke idonsa daga kallonta ta madubin yace "In je in fara sabuwar rayuwa," ganin yanayinta yasa yyi 'yar dariya yace "Ke wasa nake maki fah, buh xan tafi UK xuwa gobe ina da visa ae akwae abinda zanje yi" ta durkushe kusa da shi tace "Toh yaushe xaka dawo yayanmu?" Dago kanta yyi, yace "Ran bikin ki" tayi saurin sunkuyar da kai, Jiddah ce ta shigo dakin tana kallonsu tace "Yayanmu Abba na kiran ka" ya daga kai yana kallonta yace "OK" juyawa tayi ta fita daga dakin tana mmkin me yasa in dae Zainab na kusa da shi sae ka rantse lafiyarsa lau, Afeefah ta turo baki tace "Ni dae ba ruwana ynxu ma xan je in gaya ma Mami ka hada kayanka" kamo hannunta yyi da sauri gnin xata fita yace "Promise fa kika ce min?" Hawaye cike idonta tace "I didn't promise yhu dat," ya hade rae yace "Shknn tafi ki fada" mikewa yyi ya dauki kayan da xae sa, tana kallonsa har ya gama sa kayan, ya feshe jikinsa da turare snn ya juyo ya karaso kusa da ita yana kallonta ya ja mata hanci yana murmushi yace "gyara min daki kafin in dawo Abba na kirana" ta make kafada ta fashe da kuka tace "Ni yayanmu kar kace xaka tafi plss, ka ga baka da lfya fa" dauke kansa yyi yace "Wani aiki xan yi a can na gaya maki, it won't take me long" bae jira cewarta ba ya fice daga dakin, dae dae lkcn da Mami ta fito daga nata dakin, tsaye tayi nn bakin kofar tana kallonsa, ya karasa inda take yana shafa kai yace "Wae Abba na kirana Mami" Mami tace "babansu Ma'aruf ne ya xo suna can falon baki" shiru yyi jin abinda Mami tace sae dae da ganinsa yanayinsa ya canza, Mami tace "Ka tafi mana" jiki a sanyaye ya juya ya nufi stairs ta bi sa da kallo. Bbu kowa falo hka ya sa ya nufi falon baki, ya samu Abba xaune da Dad din Ma'aruf da shi kansa Ma'aruf din, sae wani mutumi da bae sani ba, Karasowa cikin falon yyi ya nemi gefen Ma'aruf ya xauna snn ya gaida iyayen nasa, Dad ya amsa yana murmushi yace "Ka kyauta Ali, bbu ko sallama kayi tafiyar ka koh" dan murmushi kawae yyi a sanyaye, Dad ya kalli Ma'aruf yace "Har ynxu Dr Aliyu shiru?" Ma'aruf ya fiddo waya yace "Yace min yana hanya dad" dad yace "Allah ya iso da shi lfya" Aliyu na jin hka ya d'aga kai yana kallonsu cikin sarkewar murya yace "Dad ni fa na hakura"  duk suka juya suna kallonsa, da mmki dad yace "Ka hakura da me?" Aliyu ya shafa kansa cikin sanyin murya yace "Zainab! Na hakura Dad a bata wanda take so Allah yasa hkn shine mafi alkhairi" da d'an murmushi ya kare maganar, duk jikinsu yyi sanyi aka rasa me cewa komae, ya mike ya fita daga falon, Abba yyi murmushi bae ce komae ba, text ne ya shigo wayar Ma'aruf ya bude ya ga Dr Sharif ne yyi masa text kmr hka "Frnd kar na bata maku lkci ayi ta jira na, ni kam na hakura da Zainab, Allah xae sa min hkurin rashinta, kaya kuma ba na bukatar komae na bar mata su kyauta  Allah yasa hkn ne mafi alkhairi" Ma'aruf l ya kusa minti uku yana jujjuya wayar hannunsa daga bisanni ya mika ma dad.
Afeefah na xaune har lkcn dakin yayanmu ya shigp, ta mike da damuwa tace "Yayanmu ni dae don Allah kar ka tafi plss" ya xauna gefen gado yace "Sati biyu fa xan yi idan na tafi princess" xata yi magana Anty Safiya ta shigo dakin, hkn yasa ta mike sum sum ta fice. Washegari tashi suka yi gaba daya suka ga Aliyu baya gidan, bbu wanda ya kai Afeefah shiga tashin hnkli duk da tasan inda ya tafi, sae dae bata gaya ma kowa ba kmr ynda tayi masa hkuri, sae dae fa kowa na gidan ji yake kmr ya shaketa duk 'yan uwan nata haushinta suke, ita kanta Mami jikinta yyi sanyi ba kadan ba barin da mai gidan nata ya gaya mata ynda suka yi da Aliyu, gnin ynda ta tada hnkli yasa yace "Ae Aliyu ba yaro bne xae iya kula da kansa don hka kada ku sa ma kan ku damuwa, matar mutum kabarinsa dama" ssae ta ji nauyin mai gidan nata don ko kadan bae nuna yana jin haushinta ba duk da ita ce silar faruwan komae.  Abba ne xaune falo da dad Washegari, Abba yace "Kasan wani abu Alhaji, ina son a bar maka kallon karamin mutum gun iyayen yaron nn, ka ga dae har yau ubansa bae ce maka uffan ba, ynxu abinda ya kamata kayi shine kawae ka cire kunya ka samu uban nasa kayi masa bayanin komae snn ka basa hkurin abinda ya faru, ka kuma kara masu da cewa an shawo kan komae su yanke duk ran da su ka ga ya dace a daura auren d'an su da Zainab" Dad yyi murmushi yace "Toh ae shima Aliyun baya Nigeria, ya fita tun ran da ya turo ma Ma'aruf wnn text din" Abba yace "Toh ae wnn ba matsala bace Alhaji, kawae a daura sae a gaya masa daga baya kaga bbu wanda xae kuma kallon karamin mutum tun da kar fa ka manta sun bada sadaki" Dad ya sauke ajiyar xuciya yace "Toh shknn ngd kwarae da wnn shawarar, kuma na gamsu da ita, ynxu xan je in samu Mahaifin nasa"  Har bedroom Abba ya samu Mami yyi mata bayanin ynda suka yi da Dad din Ma'aruf, Mami jikinta yyi sanyi ba kadan ba hawaye ya shiga sakko mata tace "Bnyi ma Aliyu adalci ba, da kun yi shawara da ni da baxa a je gun uban yaron can ba, don Aliyu ne yafi dacewa da Zainab ina kuma sane da hkn na danne sanin sbda kai" mikewa Abba yyi ya fice daga dakin don bae son abinda xae sa ya fara jin haushin matar tasa don ynxun ma danne xuciyarsa kawae yake, fushin da 'ya yanta ke mata ma kadae ya isa ynxu ba sae ya Dora da nasa ba.
[6/29, 06:23] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad...

75.....
Dad bae wani sha wahalan shawo kan iyayen Dr Sharif ba da shi da wani abokinsa da suka je gun a tare, duk da wasu 'yan uwan mahaifinsa sun so nuna ae su tun da uban gayyan da kansa yace ya hakura to a bar xancen kawae Allah hada kowa da rabonsa, da ke Alhaji Shariff mutum ne me dattako da sanin ya kamata nn da nn yace magana bata kai ga hka ba, don tuni komae ya wuce gun su kawae dae kafin a yanke wani hukunci xae so sanin halin da dan uwan nata ke ciki ynxu, wato Aliyu, kuma yana fatan ba tursasa sa aka yi kan ya hakura da ita ba, Dad yyi murmushi yace "Ko daya Alhaji, da kansa ya furta ya hakura kuma wnn alama ce me nuna yarinyar ba matar sa bace," Alhaji Shariff yace "Toh shknn Allah datar da mu, sae dae fa Aliyun baya kasar" abokin Dad yace "Ae wnn ba matsala bace Alhaji don rashin jin ddin abin da ya faru ne ya sa shi fita, amma xa a iya daurawa ko bae nn, wnn ba damuwa bace in har kun amince" Alhaji Shariff yace "Shknn, se ku sa ranan da ku ka ga ya maku" Dad yace "Ko nn da sati ba matsala in kun amince" nn mahaifan Dr Sharif suka amince, dad yyi masu gdya ssae don ya ji ddin fahimtar sa da suka yi da wuri.   Ranan Juma'ah aka daura auren Zainab Mahmoud da Dr Aliyu Shariff, daurin auren da ya samu halartar mutane da dama, sae dae bbu ango sae dae abokansa da suka cika wajen, tun da aka daura auren bbu abinda Afeefah take sae kuka ta kuma rasa dalilin kukan nata, Momy da wata kanwar Mami me sunanta kadae ne suke ta aikin rarrashin ta, don daga yayyinta har kanninta bbu wnda ya bi ta kanta, Anty Zainab tace "Ni kam Zainab baki da kawaye ne," don kawayen su jiddah kadae ne nn, Afeefah ta dago da kyar tace "Ni bni da su" Anty Zainab tace "Haba ya xa ki ce hka Zainab, yana da kyau ai ko da biyu ne ki ke kulawa ku saba ssae," wata sistern Abba tace "Uhm rabu da ita Anty Zainab wasu kawayen ma bala'i ne wllh don ko 'ya ta Farida na raba ta da kawaye, kawae dae ta rungumi dangin mijinta ta bi su sau da kafa su ne kawayenta ynxu, don a xamanin nn ynxu da wasu Kawayen gwara ba su" Anty Zainab tace "Hka ne kuma, Allah dae yasa mu dace"  sosae Mami ta daure ta cire ma kanta damuwar Aliyu ta fuskanci mutanan da suka xo taya ta farin cikin aurar da 'yar ta, don yyi mugun tsaya mata a rae ga wani nauyin 'ya yanta da take ji kuma ynxu, tun ana saura kwana biyar bikin dama wata kawar Mami ke ta aikin gyara Zainab ciki da waje, tayi wani kyau me daukar hnkli fatar ta sae sheki yake, bbu wani abinda xa'ayi sae yinin biki don ango baya k'asar kmr ynda ake cewa, sae dae xa a hada duk occasions din da xa ayi da na su Ilham can Kaduna, Karfe biyar aka soma Shirye shiryen tafiya da amarya, aka shirya ta cikin wani dan karensun lace maroon me adon silver takalmin silver hka ma gyalenta da xa a iya kiransa da fari Anty Zainab ta sa mata sarkanta na gwal da dan kunne da awarwaro wanda momy ta siya mata nata gudunmawar, duk wanda ya kalleta sae ya kuma kallonta tsabar haduwa duk da lip da lip gloss kadae aka shafa mata a jajayen lebbenta sae kwalli da yar powder don ko gira ba a ja mata ba, fararen hannunta sun sha hyena baki da ja hka ma kafafunta, falon da Abba da dad suke aka nufa da ita suka yi mata nasiha ssae me kashe jiki sae dae wa enda suka rakota kadae ne suke jin abinda iyayen Maza ke cewa har ya kashe jikinsu ita kam tayi nisa tunanin Aliyu, in ka ga ynda take kuka sae ka rantse nasihar ce ke shigar ta, nn ko kukanta na daban take don bata ma san me suke cewa ba, gun kakar ta da ta haifi ubanta wato Mahaifiyar dad aka kai ta daga nn, ita ma tayi nata tana yi tana tsokanarta har ta gama snn aka tafi da ita gun Mami da momy. Gnin ynda Afeefah ke kuka yasa Momy ta ja ta gefe suka xauna tace "wae kukan me kike hka Zainab," Afeefah ta share hawayen da ya ki tsaya mata muryarta na rawa tace "Ni ban ga yayanmu ba" Momy ta dan yi shiru snn tace "Yayan ku xae xo, kuma har gidan ki xae je ya ganki, kiyi hkuri Kinji" daga hka ta dinga lallashinta tana bata baki har masu tafiya da ita suka shigo dakin, Wasu kawayen Mami biyu, sae 'yan uwan mahaifinta biyu da yayyinta Anty Safiya da Anty baby, da Anty Zainab su ne yan Kai ta. A cikin mota su Anty Safiya suka ajiye fushin da suke da ita suka shiga lallashin 'yar kanwar tasu don kuka take bakin rai. Shidda da 'yan mintuna suka iso gidan wato gidan Alhaji Sharif don nn xa a ajiye ta kafin ta tare can gidan Dr idan ya dawo, cikin sakin fuska da girmamawa aka tarbe su gidan, aka yi masu iso har dakin da aka gyara masu Anty Amina da bakinta har kunne ita ce kan gaba gun tarban sirkanta, ita dae Afeefah fuskarta na lullube cikin mayafi Anty Zainab ta xaunar da ita gefen gado a lafiyayyen dakin da aka ajiye ta, Ko kafin su Anty Safiya su idar da sllhr Magrib har an jera masu abinci kusan kala hudu akan lallausan carpet din da ke tsakar dakin, bayan sun idar duk suna xaxxaune Ummi da kawayenta biyu suka shigo dakin aka gaisa cike da mutunta juna snn suka fita, Anty baby ta juya tana kallon Afeefah da har lkcn kanta ke rufe tace "Baxa ki yi sllh ba" girgixa mata kai kawae tayi, Anty Zainab tace "Bata yi ae" daga hka Anty Safiya ta fara xuxxuba ma iyayensu abincin da suke ra'ayi snn ta juya tana kallon Afeefah tace "In xubo maki" girgixa mata kai kawae Afeefah tayi cikin mayafi daga hka ta fara xuba masu su ma. Bayan isha suka soma shirin tafiya gida, a nn ne Afeefah ta cire mayafin fuskarta xata fara masu hauka Hajiya binta kawar Mami tace "A'a ke kuma Zainab ba ga Sajida xata tsaya da ke ba, wnn ae shashanci ne" ta fadi hkn tana nuna 'yar kanwar Mami, hkn bae hana Afeefah kuka kmr ranta xae fita ba har dae shessheka, duk suka watse cike da tausayinta suka bar ta daga ita sae Sajida bayan sun kuma yi mata nasiha kan xamanta kewar aure. Sae bayan barin su gidan teemah ta shigo dakin da kawayenta don ganin amaryar yayan nata, Afeefah  tayi saurin boye fuskarta har dae suka gama xamansu suka fita, Anty Amina ce ta shigo da abinci ta ajiye tana murmushi tace "Sannu Anty Amarya, ni ma baxa ki bude min fuskar ba" kin cewa komae Afeefah tayi bare ta sa ran xata ga fuskarta, Amina tayi dariya tace "Toh shknn tun da rowan fuskar kike mana, ga abinci nn ku ci" ta fadi hka tana kallon Sajida snn ta fita.  Karfe goma saura kanwar Ummi ta shigo dakin tana kallonsu Afeefah tace "Kun dae ci abincin koh" Sajida tace "uhm mun ci" duk da ita kadae ta ci Afeefah ta ki ci, Matar tace "Toh gun kwanciyar yyi maku koh" Sajida tace "Yyi Mama" Matar tace "Toh shknn" snn ta juya ta fita. Sajida ba mai magana bace don hka tuni tayi kwanciyarta ta fara bacci, Afeefah kam bnda kukan da ita kanta bata san dalilinsa ba bbu abinda take, kafin sha biyu shigowar Anty Amina yyi biyar duk don ta tabbatar basa bukatar komae, Karfe sha biyu da 'yan mintuna ta shigo dakin da rigan bacci sabo ta karasa gun Afeefah tace "Ga nighty ki canxa kin ji" a hnkli Afeefah ta sa hannu ta karba, Anty Amina tace "Xaki yi wanka ne" girgixa mata kai kawae tayi, tace "Toh shiga bayi ki canxa" ba musu ta mike jiki ba kwari ta shiga bayan ta canxa ta fito yafe da mayafinta, Anty Amina ta rage masu Ac bayan Afeefah ta kwanta snn ta kashe wutan dakin tayi mata sae da safe ta fita.    Washegari hka Afeefah taki sakin jiki gidan surkan nata gashi abinci ma sae Anty Amina ta tilasta ta take ci, Ummi kam mugun kunyarta take don duk ta shigo dakin rasa sukuni take, da yamma driver ya maida Sajida gida, Afeefah ta ci kukanta ta koshi duk da ba hira suke ba amma sae taji kewanta ssae, ranan teemah ce ta taya ta kwana, ita ma teemah ba mai magana bace tsakaninsu idan sun hada ido teemahn ta sakar mata murmushi wani lkcn ta mayar mata wani lkcn kuma ta sunkuyar da kai, da Anty Amina kadae ta dan sake a gidan sae d'an ta Fadil da take yawan raino. Washegari lahadi Afeefah na daki da yamma misalin biyar da Fadil na jikinta tana masa wasa, xuwa ynxu ta rage kukan da take ta dan sake amma fa da Anty Amina kadae, sae dae bata minti talatin Aliyu bae fado mata hka kawae ba, sanye take cikin atamfar England an mata riga da skirt da ya xauna dass jikinta, Anty Amina tayi mata dauri me kyau snn ta gyara mata fuska ta fesheta da turare, duk daga can gida aka kawo mata kayanta, ita ko damuwa da rashin ganin mijin nata bata wani yi ba, tana kwance ta daura Fadil kafar ta tana masa lilo yana ta kyalkyala dariya aka bude kofar dakin, duk a xaton ta Anty Amina ce don ta fi kowa shigowa dakin, jin shiru yasa ta juya tana kallon kofar ta gansa tsaye yana kallonta, wani mugun faduwa gabanta yyi ta ajiye Fadil da sauri ta mike xaune tana waige waigen inda xa ta ga mayafinta, cikin rashin kuzari ya karaso dakin ya durkushe gabanta yana kallonta

Eeshatullah

Hmmm
[6/29, 06:24] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya Mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

76...
Sunkuyar da kai tayi da sauri, cikin sanyayyan muryarsa yace "Zainab" kin amsawa tayi, hkn yasa ya mike ya xauna gefenta yana kallon kyakkyawar fuskarta ya dago kanta a hnkli, tayi saurin rufe idonta, murmushi yyi gnin ynda kirjinta ke bugawa ya sake ta ya mike ya fita daga dakin, tana jin fitarsa ta fada kan gado tana maida ajiyar xuciya, lkci daya hawaye shiga xiraro mata.  Karfe shiddah Anty Amina ta shigo dakin tana kallonta tace "Anty Amarya ki tashi ki shirya xa ku tafi gida da Dr" Afeefah taji gabanta ya fadi ssae ta fashe da kuka tana kallon Anty Amina tace "Don Allah ni a bar ni a nn Anty" Anty Amina tayi dariya ta xauna gefenta ta kamo hannunta tace "Gidan mijin ki xa ki Anty, ke da gidan nn kuma sae in kun xo gaida Ummi" gnin ynda take kuka yasa Amina ta rungumeta tana rarrashinta, wanka tasa ta fara yi kafin ta shirya ta fiddo mata da wani material me kyau da aka mata dinkin doguwar riga tace ta sa, bayan ta bata turarurruka kala kala ta shafa masu ddin kamshi, make up vry light tayi mata snn ta shafa mata jan bakin da tasan xae fi dacewa da jan lebbenta, ta sharce mata dogon bakin gashinta da ya sha mai sae walkiya yake tayi mata dough da shi, jewelries ta sa mata snn ta dauki mayafinta ja, ratsin kayan jikinta ta lullube ta da shi, ta fiddo mata flat shoe me kyau shi ma ja ta bata rasa, ta fesheta da turarruka masu tsada. Duk ynda Afeefah ta so danne kukan ta kar Amina ta gani kasawa ta yi har Amina ta lura sae dae bata hanata ba illah tausayinta da taji ssae don ta san hka yake ga ko wace 'ya mace. Hannunta ta kama fuskarta a rufe suka nufi dakin Ummi, Ummi na xaune kan gado shi kuma yana xaune daga kasa, Afeefah ta ki barin jikin Anty Amina sae shisshige mata take, Ummi tayi murmushi shi kam sae kallonsu yake, Anty Amina ta xauna kasa tare sa Afeefah tace "Ga ta Ummi" Ummi ta kalli Dr Sharif tace "Toh Aliyu ga amanar Zainab, ka riketa amana kmr ynda iyayenta suka damka maka ita sbda sun aminta da kai Haiydar, kai ne gatan Zainab a ynxu, in kuma ka kasa rike amana kai da Allah, Allah kuma ya taya ka riko, ke kuma Zainab ki bi mijin ki sau da kafa don aljannar ki na tafi kafarsa kin sani, Allah yyi maku albarka ya baku xaman lfya da xaman Hkuri, ya axurta ku da xuri'a dayyaba," tana kai wa nn tace "sae ku tafi ku sallami Abban ku" Dr Sharif da ya kasa dago kai yace "In'sha Allah Ummi" Afeefah kam bnda kuka jikin Anty Amina bbu abinda take, Anty Amina ta daga ta bayan Dr Sharif ya Mike ya sallami umminsa ya fita daga dakin, shi ma Abban yyi masu tasa nasihar daga nn Anty Amina da teemah suka rakasu har mota ta bude mata gidan gaba ta shiga da kyar tana kuka ta rufe kofar cike da tausayinta, shi ma da ganinsa kasan a sanyaye yake, ya tada motar Amina ta daga masu hannu tana murmushi tace "Toh yaya sae mun xo" murmushin kawae ya mayar ma kannin nasa ya ja motar suka fita daga gidan.  Ana kiraye kirayen Magrib ya isa gidansa da ke Sharada yyi horn mai gadi ya bude masa gate snn ya shiga, babban gida ne ssae da ya kawatu da shuke shuken xamani, hasken fararen fitilu ne ya haska ko ina ba gidan don dare ya soma yi, ya nufi parkin space yyi parkin snn ya kashe motar ya juya yana kallon Afeefah da ta hade kai da gwiwa tana rusa kuka. Bude motar yyi ya fita snn ya xagayo ya bude side dinta gnin taki dago wa yasa yace "kiyi hkuri ki fito" duk da hka ta ki dago wa, cikin sanyin murya yace "Zainab!" Ta dago jajayen idonta tana kallonsa yace "Kiyi hkuri nace ki sakko, am almost missing Magrib" da kyar ta fiddo da kafarta snn ta sauko daga motar ya rufe ya kama hannunta suka nufi cikin gidan, bin sa kawae take amma ji take kmr da electric aka jona hannunta da ya rike, yasa makulli ya bude kofar entrance din falo snn ya shiga da sallama yana rike da hannunta. Iyakar hadewa falon gidan ya hadu, ko Mae Ash and red, yana rike da ita suka haura sama ya bude bedroom dinta, ina ma fanz xa su ga bajintar dad da Abba a bedroom din Afeefah da sun ce waow, komae na dakin thick milk colour ne sae dan brown, Dr Aliyu ya karasa da ita kan gadonta tana shesshekar kuka ya xaunar da ita ya durkusa gabanta yana rike da hannayenta biyu ya langwabar da kai cikin sanyin murya yace "Na rasa gane ma'anar kukan da wife dita ke yi, na barin su Abba da Mama ne, na farin cikin mun mallaki juna ne, na bakin cikin nine mijinta, I just can't tell," cikin raunin murya ya karashe maganar, Afeefah dae bata dago ba bare ta tanka sa bata kuma fasa kukan da take ba, cikin rashin kuxari ya mike ya fita daga dakin, ya shiga nasa yyi alwala ya tafi masallaci. Ko da ya dawo daga mosque tana nn ynda ya barta, ya xauna gefenta murya can kasa yace "tashi kiyi sllh wife" kin amsa shi tayi, ya dde xaune yana kallonta daga bisanni ya tashi ya fita, Har bayan isha Afeefah bata bar kukan da take ba, yana dawowa daga masallaci ya shigo dakin yace "Ki tashi kiyi sllh plss Zainab, wats d meanin of this plss" nn ma dae sharesa tayi, ya dde tsaye kafin ya juya ya fita daga dakin, tara saura ya shigo dakin kuma da kaji da drinks ya ajiye kan lallausan carpet din tsakar dakin yace "Sakko ki ci abinci" jin bata kulasa ba yasa ya mike ya nufi inda take gnin hka ta mike da sauri cikin kuka tace "Sir ni na koshi" wani mugun kallo yyi mata ya kama hannunta suka isa tsakar dakin ya shiga bata kaxar a baki, tana hawaye tana ci har ta kauda kai tace ta koshi ya bata drink ta sha snn ta mike a hnkli ta koma kan gadonta ya kwashi plates din ya fita da su, mikewa tayi da kyar ta shiga bayi ta wanke baki snn ta fito ta cire jewelries dinta ta ajiye bedside drawer, ta dde xaune tana ta tunane tunanenta ya shigo dakin, milk jallabiya ne jikinsa da ganinsa kasan wanka yyi don bakin gashin kansa ya kwanta luf luf, kashe wutan dakin yyi ya karaso yana kallonta cikin duhun ya xauna gefenta yace "Baki yi sllh ba Zainab" tayi rau rau da kumburarrun idonta tace "Nayi sir" shiru yyi kafin yace "Yaushe?" Tace "Daxu" bae kuma cewa komae ba sae kallon fuskarta da hasken wata ya dan haska yake, a hnkli ta fara komawa baya ganin hka ya rike kafadunta da sauri murya can kasa yace "ki fada min kukan da kike tun daxu Zainab, ain't yhu happy for a day like this" wasu sabbin hawaye suka xubo mata tana girgixa masa kai, ya lumshe ido ya jawota jikinsa ya rungume tsam abinda ya dde yana burin yi sae gashi yau yyi bayan ta xama tasa, ba karamin tsoro ta ji ba jin ta a faffadan kirjinsa ga wani kamshin da ya cika ta, tuni jikinta ya dau rawa ta fara kkrin kwace kanta amma ya ki sakinta, bakinsa ya kai dai dai kunnenta kmr me rada yace "dama period kike koh!" Bata gama recover daga tambayar ba taji hannunsa a kasan cikinta kmr me son tabbatar da abinda yace, ta fasa kuka a tsorace tana turasa da karfinta tace "Stop it plss sirrr" saketa yyi lkci daya sae dae bae bari sun hada ido ba yace "Ko baki gaya min ba na gano, kuma jibi xa ki gama" dauke kai tayi da sauri da ganinta kasan kunya ba kadan ba taji, yyi murmushi ya Mike ya hau saman gado yyi kwanciyarsa, gajiya tayi da xama daga karshe a hnkli ta koma can karshen gadon tayi kwanciyarta ta juya masa baya lkci daya baccin gajiya ya dauketa. Can cikin dare ta farka ta mike xaune tana kallon bargon da aka lullube ta da tana mitsika ido, tsaye ta gansa a dakin kan darduma yana sllh, ta sakko daga kan gadon bayan ta cire bargon ta nufi switch ta kunna snn ta shiga bayi, ko da ta fito kwanciyarta ta kuma ya ta lullube da bargo don dakin akwae sanyi ssae sbda Ac dake kunne, da kuma alamar ya fi son hkn, shi sa ma ya lullube ta.   Da Asuba bayan ya idar da sllh ya dde xaune gefen gado yana kallonta kmr warce ta ji hkn a jikinta ta bude ido ta daura kan nasa, mikewa xaune tayi da sauri gninsa, lallausan murmushi ya sakar mata cikin sanyin murya yace "Gud mrnin Wife" dauke kai tayi ta sakko a hnkli ta nufi bathroom, ruwan wanka ta hada tayi snn ta wanke baki ta fito sanye da kayan jikinta, har lkcn yana xaune inda ta bar shi, kanta a kasa ta karaso inda yake ta duka murya can kasa tace "Ina kwana sir" yyi murmushi cikin tattausan murya yace "Lfya lau amaryar sir" kauda kai tayi yace "Toh taso kiyi kwanciyar ki" ba musu ta mike ta koma kan gado ta kwanta. Karfe takwas Teemah ta danna bell din gidan, lkcn ya fito daga wanka knn ya xura jallabiyan sa kawae ya bude dakinsa ya sauko ya nufi kofar ya bude, murmushi ta sakar masa tace "Gud mrnin yaya" ya mayar mata yace "Mrnin" snn ya bata hanya ta shigo ta ajiye basket din hannunta a falo tace "Ummi tace in kawo maku, ina Anty Amarya" yace "Tana bacci sama" tace "Toh shknn ka gaida ta in ta tashi, ni xan wuce tare da driver mu ke," yace "OK ki ce ma Ummi muna gdya" da hka ya rakota ta shiga mota snn ya komo cikin gidan.

Eeshatullah
Masu shirin bin yayanmu UK suyi magana a masu Visa. Ehe.
[6/29, 06:25] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

77......
Karfe tara Afeefah ta tashi daga bacci, ta dde xaune bakin gado ta rasa takamaiman abinda ya tsaya mata a rae, kawae dae tasan bata da sukuni, ganin tara har da minti goma yasa ta mike ta rage kayan jikinta ta linke su snn ta nufi bayin da ke dakin, wanke baki tayi snn tayi wanka ta dauki brand new farin towel dake bayin ta daura, amma ta kasa fitowa tunawa da tayi bata shigo da hijab ba, tura kofar bayin tayi daga karshe ta fito, da sauri ta nufi kofar dakin don ta kulle amma ko karasawa bata yi ba aka tura kofar dakin, 'yar kara ta saki ta durkushe wajen kmr xata yi kuka, yyi tsaye nn bakin kofar yana kallonta ya girgixa kai yana murmushi, can dae da ta ga ba fita xae yi ba, ta dago kai tayi rau rau da ido sae dae bata bari sun hada ido ba tace "Plss sir ka tafi xan sa kaya" yace "Ok" snn ya juya ya fita ya kullo mata kofar, sae a snn ta mike da sauri ta sa key kofar, cike da jin kunya ta nufi gaban madubi ta xauna tayi shafe shafenta snn ta mike ta fiddo kayan da xa ta sa, cikin mintunan da basu wuce goma ba ta shirya cikin riga da skirt na holland me ruwan ganye da yellow, ba karamin kyau kayan yyi mata ba kuma ko make up bata yi ba amma tayi kyau ssae, ta fiddo hijab dinta fari ta sa, xaune tayi karshen gadonta tayi jigum, ta kusa wani minti goma a hkn ya kwankwasa kofar dakin, ta mike ta nufi kofar ta bude ta juya ta koma, murmushi yyi gnin dogon hijab din jikinta yace "Taso muyi breakfast downstairs," yana fadin hka ya juya, ta mike a hnkli ta bi bayansa kmr me counting steps dinta, a tsakar falo ta same shi yana hada tea, ta xauna dan nesa da shi ya dago kai yana kallonta sae kuma ya ci gaba da abinda yake, ita ya ajiye ma tea'n snn ya hada coffee dinsa, ya bude mata kulolin dake dauke da sinasir, farfesu kala har biyu sae fried potatoes da kwae da plantain, yana kallonta yace "Serve ur sef" yana fadin hka ya mike ya koma kan kujera da cup din coffeensa, har ya gama shan coffeen bae ga ta dibi komae ba sae tea take ta kurba a hnkli, ya ajiye cup din hannunsa yace "ko ni xan dibar maki?" Bae jira amsarta ba ya sakko ya dauki plate ya dibar mata sinasir, ya dauki wani plate ya dibar mata farfesun naman rago snn ya kuma dibar mata potatoe ya ajiye mata gabanta yana kallonta yace "Sun ishe ki?" Sunkuyar da kai tayi bata ce komae ba ya mike ya koma kan kujera. Gnin taki taba komae still yasa ya mike ya bar mata falon gaba daya ya haura sama. Ta dauki sinasir din ta mayar cikin kula har da naman, ta rage potatoes ta bar wnda xata ci. Tana gamawa ta kwashi plates da kulolin ta nufi hanyar da take tunanin kitchen ne, ta kuma tsaftace kitchen din tayi dan wanke wanken dake sink snn ta fito falon nn ma ta dan yi goge goge ta koma sama ta shiga dakinta.  Kwanciya tayi tai lamo kan gadonta I xuwa ynxu kam tasan tunanin yayanmu kawae take shi ya hanata sukuni, wasu hawaye suka xubo mata ta kifa kanta kan filo ta shiga rera kuka a hnkli, jin an bude kofar dakin ta yasa ta dago da sauri tana share fuskarta, Karasowa yyi yana kallonta tayi saurin sunkuyar da kai, ya xauna gefen gadon yace "sannu da aiki" turo baki tayi ta kauda kanta, ya langwabar da kai yace "Ki gaya min kukan da kike Zainab baki son auren koh?" Girgixa masa kai kawae tayi, ya dago kanta yana kallon kwayar idonta yace "To tell me y u re crying" a hnkli tace "Yayanmu" yyi shiru yana kallonta kafin yace "wat abou him?" Ta dago jajayen idonta tana kallonsa tace "He said xae xo ran bikina kuma bn gan shi ba" Dr bae ce komae ba ya shiga share mata hawayen ta, cikin kuka tace "Am missing him" rungumeta yyi, lkci daya ta saida kukanta ta fara kiciniyar kwace kanta, ya ki saketa murya can kasa yace "Ni ba kya missing dina" gnin irin rungumar da yyi mata ya tsoratata ssae, cikin muryar da ba tata ba tace "Plss sir stop this" Hijab din jikinta ya cire da hannu daya ta fashe da kuka tace "Don Allah ka Bari sir ni bna so" murya can kasa yace "Kar ki kuma sa min hijab a gidana" ba kadan ta tsorata ba don gani take kmr ba Dr Sharif din da tasani bane wnn, wanda bae son ko hada hannu da ita a da, turasa tayi da karfi ta mike ta shige bayi ta sa key. Tana jin fitarsa ta fito da sauri ta sa key dakin gaba daya tana share hawayen idonta tayi kwanciyar ta kan gado.

Har aka yi Azahar bata tashi ba, sae wajen biyu da wani abu ta farka tayi saurin mikewa ganin lkcn sllh ya wuce, har ta nufi bayi xata yi alwala ta tuna bata sllh, ta koma ta xauna, ta dde xaune jin yunwa ya addabeta yasa ta kalli agogo taga uku, mikewa tayi jiki ba kwari ta nufi kofa ta bude ta fita, a hnkli ta dinga sakkowa stairs har ta shigo falo ta gansa kwance yana kallon rike da remote, suna hada ido taji da ma bata sakko ba, ya dauke kai ya ci gaba da kallonsa, juyawa tayi ta koma sama da sauri ta shige dakinta. Ya mike ya bi bayanta, tsaye yyi bakin kofarta ya rungume hannu yace "Kin bude dakin knn," jin bata ce komae ba yasa ya karasa cikin dakin ya xauna gefenta yace "Na rasa gane kan ki Zainab, sbda ni kike saka key a kofa, wats d meaning of dat, OK I get yhu are telling me ina damunki koh," bata dago ba bare ya sa ran samun amsa, ya dago kanta cikin sanyin murya yace "Plss ki sake da ni Zainab, da xa ki shiga xuciyata ki ga ynda nake son ki da kin ji tausayi na, ke ba yarinya bace kinsan meye aure don hka ki daina behaving kmr baki sani ba, ina son ki min alfarma biyu Zainab" sae a snn ta dago kai tana kallonsa, yyi kasa da murya yace "Ki so ni kmr ynda nake son ki ko ba dukka ba, snn plss ki daina guduna ki sake jiki da ni" Jin bata ce komae ba yasa ya mike ya dago ta yace "Xo mu je kiyi lunch" bin bayansa tayi yana rike da hannunta suka sauka downstairs, ya xuba mata abincin da teemah ta kawo na lunch, rice da stew sae nama ya xuba mata ya ajiye mata gabanta yana kallonta, spoon din abincin ta dauka ba tare da ta kallesa ba ta shiga juya shinkafar gabanta. Komawa yyi ya kwanta kan kujera ganin sae tsakuran abincin take duk don yana gabanta, sae a snn ta dan ci, wanda ta rage kuma ta kai kitchen, da yamma misalin Biyar Anty Amina da Ma'aruf suka xo gidan, da kyar ta sakko kasa don kin sakkowa tayi da, bnda tsokanarta bbu abinda Ma'aruf yake Anty Amina na tare mata, shi dae Dr kallonsa kawae yake sae dae yyi murmushi, sae da Ma'aruf ya rabu da ita snn tace "Ya Ma'aruf yayanmu ya dawo?" Ma'aruf yace "Kila, amma ni bn sani ba" ta bata fuska kmr xata yi kuka tace "Toh dan kira min shi plss, ka ga wayata bn xo da ita ba" Ma'aruf yace "Bni da nmbrsa" da sauri tace "Ina da su off head bari in kira maka" harara ya maka mata yace "Kina matar wani xaki kira wani can" shiru tayi tana kallonsa sae kuma ta fara hawaye tace "Yayanmu fa nace maka kke ce masa wani" Ma'aruf yace "Shi din" murmushi Dr Sharif yyi gnin hawayen da take yace "Kar ki damu xan kira maki shi anjima" sae a snn ta shiga share hawayenta tace "Toh" Karfe shiddah Ma'aruf yace xa su tafi, gobe kuma xa su koma kd, Dr Sharif yyi masu gdya, Amina ta mike tace "Mu je mu yi bankwana Anty amarya" Tana fadin hka ta Kama hannun Afeefah suka nufi sama xuwa dakinta, gefen gado ta xaunar da ita tace "Na fahimce kina period ko Kanwata?" Shiru Afeefah tayi bata ce komae ga wani nauyin tambayar da ta ji, Amina bata damu da hkn ba tace "yaushe xa ki gama" still Afeefah bata ce komae ba, Amina tayi murmushi tace "Kar ki ji kunya ta fa, ni na dauke ki tamkar kanwata ne, ki gaya min yaushe xa ki gama" da kyar Afeefah ta bude baki ba tare da ta kalleta ba tace "Gobe" Amina tace "OK" snn ta bude handbag dinta ta fiddo wani bakar leda dan babba ta mika mata tace "Kinga wnn da madara xaki hada a cup ki shanye kin ji," Afeefah dae bata ce komae ba, ta kuma fiddo wani ta bata tace "Kina da Zuma ae" nn ma Afeefah shiru ta mata, ta mika mata tace "Shi wnn da xuba xaki hada ki sha" wani turaren miski ta kuma fiddowa cikin jakarta a 'yar kwalba ta mika mata tace "Nasan kin san ynda ake amfani da wnn, kina gama period sae kiyi amfani da shi kin ji" nn ma dae Afeefah shiru, wani turaren ta kuma fitowa da ta mika mata tace "Wnn kuma idan xaki kwanta ki dinga shafawa nasan dae duk an baki a gida amma ki kara, ina fatan dae duk kin fahimce abinda na gaya maki" Afeefah ta ki dago kai still, Amina tayi murmushi tace "To kwashe su ki xuba a drawern gaban mirron ki, ni xan tafi xa mu dinga waya kin ji" har Amina ta mike xata tafi Afeefah bata dago ba, ta ba Amina dariya ssae, sae dae a ciki ta bar dariyan ta fita, sae a snn Afeefah ta turo baki ta mike ta kwashi tarkacen ta xuba mu cikin jaka ta koma tayi kwanciyarta. Sae bayan fitarsu gidan snn Dr Sharif ya hauro sama ya shigo dakinta yana kallonta yace "Shi ne ba ki xo kin ma yayanki sallama ba koh" mikewa xaune tayi da sauri tace "Sir kace xa ka kira min yayanmu" wayar sa dake hannunsa ya karaso cikin dakin ya mika mata snn ya juya ya fita, duk layyukan uku sae da ta kira amma switch off, har da dan hawayenta duk ta kasa sukuni sae kira take bbu gajiya, hakura tayi daga karshe ta kwanta tana hawaye. Ana kiraye kirayen Magrib Dr ya shigo yace Ya tafi masallaci, kai kawae ta gyada masa ya fita, ko da ya dawo har ta fara bacci ya taso ta suka sakko kasa ya xuba mata dinner, har ta kwanta ranan bata da wani annuri a fuska, shi kam bae bi ta kanta ba yyi kwanciyar sa tare da lumshe ido. Washegari sae wajen takwas ta tashi taga baya dakin, bayi ta nufa da sauri ta wanke baki tayi wanka snn tayi na tsarki tayi alwala ta fito, tana xaune kan darduma bayan ta idar da sllh ya shigo dakin, sanye yake da farar polo da rubutun blue sae blue jeans da yasa, yyi mugun kyau kamshin turarensa ya cika dakin, tayi saurin sunkuyar da kai, ya rungume hannayensa yana kallonta yace "Dama lkcn da kike tashi knn a gida shi sa kike makara xuwa lectures koh?" Turo baki tayi tace "Ae a gidanmu tashi na ake yi, nn kuma bbu wanda ya tashe ni" yyi murmushi yana shafa kansa ya karaso kusa da ita yace "Ban san xa ki yi sllh ba ae da na tashe ki" bata ce komae ba, jin shima yyi shiru yasa ta daga kai tana kallonsa idonta ya sarke cikin nasa tayi saurin sunkuyar da kai murya can kasa tace "Ina kwana sir" durkusawa yyi gabanta ya dago kanta yana murmushin da ya bayyana fararen hakoransa yace "Lfya lau amaryar sir" ta dauke kai da sauri ta boye fuskarta, yyi dariya ya dago ta yace "Sakko mu je muyi breakfast my bby" a hnkli tace "Shiryawa xanyi" yace "OK ina jiran ki a kasa" yana fadin hka ya juya ya fita, mikewa tayi ta fiddo kayan da xata sa, sae da ta fara amfani da miskin da Anty Amina ta bata snn ta shirya cikin atamfa java ta fesa turare ta sa hijab ta sakko kasa.
Da rana suna xaune falo yana kallo ita kuma tana kwance gefensa tana game da wayarsa tace "Sir mun koma makaranta fa" ya juya yana kallonta yace "Yea nxt wk xa kiyi resume" tace "Sir me sa baka son kayi lecturing kuma" ya girgixa mata kai yace "Na gama period dina ne, clinic xan koma ynxu, am also resuming work" bata kuma cewa komae ba har aka kira la'asar yyi alwala ya tafi mosque ita kuma ta haura sama don yin sllh.  Da daddare ta karba wayarsa wae xata kira ya Aliyu shi dae kallonta kawae yake ta dinga kiran yayanmu amma still a kashe, wnn karan kuka ta saka masa wae ya ki shiga, shi dae bae tanka ta ba, ya dae lallabata ta ci tuwo da miyan vegetable da teemah ta kawo, da kyar ta dinga cin abincin don gaba daya baya ranta daga karshe ta bar masa sauran ta koma sama ya bi ta da kallo. Ko da ya shigo dakinta wajajen goma da rabi tayi wanka ta canxa kaya xuwa na  bacci tana xaune gaban madubi tana
Kkrin daure gashinta amma ta kasa tsabar cikansa, dama a gida ya Aliyu ko Mami ke taya ta daure gashin don ko yayyinta ba wani iyawa suke da gashin ba, kasa ci gaba tayi ganinsa, ya karaso gaban madubin yana kallonta kmr me rada yace "shud I help" bae jira cewarta ba ya kai hannunsa kan gashin, ta fixge kanta da sauri kmr xata yi kuka tace "Bna so" shiru yyi yana kallonta ta dauki net ta shiga tura gashin ciki kawae, ita takaicin ta ynda ma xata tashi tsaye da kayan jikinta, da tasan xae shigo ynxu da tuni ta kwanta, rungume hannayensa yyi yana kallonta, ta gama tura gashin duk da bae gama shiga net din ba ta mike da sauri ta nufi gado don dauka hijab dinta ya fixgota ya hade ta da kirjinsa don dama singlet da 3qtr ne kadae jikinsa, k'ara ta saki tsabar tsoratan da tayi ta fara kiciniyar kwace kanta amma ya ki saketa yana kallonta, hawaye ya cika idonta muryarta na rawa tace "Plss stop this sir" Cikin kaushin murya yace "Stop what?" Tuni jikinta ya dau rawa ta fashe da kuka ssae tana girgixa masa kai tace "Plss sir kayi hkuri don Allah ka sake ni" a hnkli ya saketa ya koma gefen gado ya xauna ta sulale nn kasa xuciyarta na bugawa da karfi, murya can kasa yace "je kiyi alwala" da sauri tace "Nayi sllh sir" yace "Na sani, do as I say" jiki a mace ta tashi hawaye na sakko mata ta nufi bayi ta dauro alwala amma ta ki fitowa, ta kusa minti goma tsaye a bayin taji yace "Zainab" muryarta na rawa tace "Na'am" a hnkli ta tura kofar ta fito ta samesa xaune gefen gado, yana kallonta yace "Dauki hijab" ta dauki hijab dinta ya shimfida darduma ya ja su sllhn nafila raka'a biyu, ya dde yana addua'a, kafin ya juyo yana kallonta ya dafa kanta ta rufe ido da sauri gabanta na faduwa, addu'o'in ya kuma yi masu yana kallon ynda heart beat dinta ke karuwa, sae da ya shafa Addu'an har lkcn idonta a rufe snn ya daura hannu a kirjinta dae dae xuciyarta ta bude ido a tsorace xata yi baya ya fixgota cikin sanyin murya yace "Ki nutsu Zainab, ur heart is throbbing."

Eeshatullah
[6/29, 06:27] Umar Dalha: 'Ya mace kyautar Allah
By Ashmaad
78___79
Hawaye kawae take tana kallonsa a tsorace, hijab dinta ya shiga cire mata ta rike da sauri ta fashe da kukan da take danne wa muryarta na rawa tace "Plss Sir" bae kulata ba ya cire hijab din ta fara kkrin mikewa ya jawo ta jikinsa, tura sa ta shiga yi jikinta na rawa amma ya ki sakinta sae ma rungumeta tsam da yyi jikinsa, ya dago kanta a hnkli gnin irin kukan da take yana kallon fuskarta, tace "Sirr don Allah ka..." rufe idonta yyi da hannunsa ya hade bakinsa da nata, daukewa ne kawae numfashinta bae yi ba don still tayi, lkci daya ta yunkura ta tura sa da karfinta amma ba rikon wasa yyi mata ba, ya kusa minti talatin ya ki saketa yana abu daya, duk jikinta yyi sanyin kukan ma ta kasa sae numfashinta da ke yi kmr xae dauke, dauketa yyi da kyar ya nufi gado da ita, nn fa lbri ya canxa, don koma mata yyi kmr ba Dr Sharif din da ta sani ba, gnin bbu me kwatan ta hannunsa a wnn lkcn yasa ta dinga hada sa da Allah da annabi jikinta na rawa don kukan ma kasawa tayi tsabar tsorata, shi ma rokon nata yake amma duk bata fahimtar me yake cewa don bbu ma'ana, tunda take bata taba tsorata hka a rayuwarta ba, Dr Sharif ya bata tsoro ba kadan ba, shi kam gogan duk bae san tana yi ba, ihu ta shiga yi tana turasa duk a bnxa, bata san lkcn da ta kwalo ma yayanta kira ba, ta dinga kiransa cikin kuka ya taimaketa, a nn ne taga yyi still, ita dae da ta samu ya saketa bata jira wata wata ba ta sulale da rarrafe ta shige bayi jikinta na rawa ta kulle. Can cikin dare ganin bacci ya dameta yasa ta dan bude kofar bayin a hnkli tana leka bedroom din ta ga ba kowa, fitowa tayi da sauri ta sa key a dakin snn ta koma gefen gado a sanyaye ta xauna, wani rigar ta fiddo ta cire towel din jikinta ta sa rigan snn ta nufi kan gado ta dauki rigar baccin ta dake wajen ta koma bayi ta sa a machine ta dawo ta kwanta duk jikinta a mace. Washegari da asuba ta farka ta shiga bayi tayi wanka snn ta dauro alwala ta fito tana idar da sllh ta koma ta kwanta nn da nn bacci ya kuma dauketa, sae tara da wani abu ta tashi, ta koma bayi ta wanke baki snn ta fito ta shirya cikin doguwar riga 'yar kanti ta gyara gashinta ta daure. Goma saura taji an kwankwasa kofarta, gabanta na faduwa ta mike ta nufi kofar duk da tasan waye tace "Waye?" Muryarsa taji yace "Sakko kiyi breakfast," cikin sanyin murya tace "Toh" snn ta koma ta xauna, bayan minti goma ta mike ta fita daga dakin bayan ta sa hijab, ta sauka kasa ta samesa yana waya, kanta a kasa ta shigo falon da gnin ta kasan a tsorace take, ta rakube jikin kujera ta xauna, ba tare da ya kalleta ba yace "Suna can dinning" shiru tayi bata kuma dago ba, ya ci gaba da danna wayarsa, murya can kasa tace "ina kwana" yace "kin tashi lfya," kai kawae ta gyada masa ta mike ta nufi dinning.
Haka suka ci gaba da rayuwa gidan har ta cika sati daya, shi dae bae wani canxa mata fuska ba sae dae ya daina shiga dakinta ya kuma daina xama inda take komae daga nisa nisa, bata kuma fasa tambayarsa waya ta kira Aliyu ba shi ma kuma bae fasa bata ba, daga karshe cewa tayi yaje gida ya karbo mata wayarta don ta dinga kira a kai kai ko xae shiga. Yau litinin tana idar da sllh ta koma baccinta na g'ado ya shigo dakin, tun bayan ranan sae yau ya shigo dakinta, tana kwance tayi dai dai a gado tana bacci ya karasa kan gadon ya bugi pillon da take kai, bude ido tayi ta mike xaune tana kallonsa, sanye yake da farar jallabiya ta manne jikinsa da ganinsa kasan daga wanka ya fito, sae kuma tayi saurin jan bargo, ba tare da ya damu da hkn ba yace "Baxa ki sch din bne yau" ta xaro ido tace "Ohh xan je mana" juyawa yyi ya fita daga dakin ta mike ta shiga bayi da sauri don kintsawa, ko da ta fito shiryawa tayi cikin atamfarta riga da skirt bayan ta dan gyara fuskarta, ta kalli agogo ta ga har takwas din ma yyi, da sauri ta fiddo hijab dinta ta sa da takalmi snn ta dauki jakar makarantar ta ta fita ta sauka kasa, xaune ta gansa falo yana sanye da bakar suit da blue shirt a ciki sae necktie, kafarsa sanye da safa, waow sae ka so kara satan kallonsa kmr ynda Afeefah ta dinga yi idan ka gansa, hannunsa rike da coffee yana sha a hnkli, Karasowa falon tayi kmr bata son taka kasa, ta durkusa dan nesa da shi tace "Na gama sir" kallonta yyi ya dan wara ido yace "I see! Breakfast fah?" Turo baki tayi tace "Sir ni bna breakfast a gidanmu" yace "To ae nn ba gidan ku bne, ki tafi ki nemi abinda xa ki ci a kitchen" tayi rau rau da ido tace "Sir nayi latti fa" yace "So? Idan da bn tashe ki ba fa, yhu had beta leave for the kitchen, don baxa ki ko ina ba idan baki karya ba" hawaye ne ya taru idonta ta mike ta nufi kitchen, tea kawae ta hada ta fito ya kuma maida ta ta dafa indomie, da kyar hawaye na sakko mata ta koma ta dafo daya, yana tsaye kanta a dinning ta dinga tura abincin da kyar, sae da yaga kadan ya rage snn ya juya ya koma falo, nikaf yasa ta dauko a sama snn suka fita gidan a tare, har department ya kai ta yana kallonta ya mika mata daya wayarsa yace "Anjima driver xae xo maida ke gida, zae kira ki," ta gyada masa kai ta karbi wayar, ya mika mata two k yace "Kiyi lunch" kin karba tayi wae baxata ji yunwa ba, ya harareta yace "C'mon ki karba" da kyar ta karbi kudin kanta a kasa tace ta gode, snn ta bude motar ta fita, sae da ya ga shiganta aji snn yyi reverse don bae son abokansa lecturer ko student dinsa su gansa. Afeefah tayi Mamakin wae ashe kusan duk student da lecturers sun san da aurenta da Dr Sharif, hkn yasa ta jin kunya ssae don sae tsokanarta suke ba student din ba ba malaman ba, Maryam dae sae murmushi take don Afeefah ta bata mmki da bata gaya mata xata yi aure ba auren ma da Dr Sharif, ita kanta Afeefah ta ji kunyarta ssae, suna gama 1st lecture ta nufi department din su anty jiddah, duk suka yi mmkin ganinta a sch ta rungume yayyin nata tana tambayarsu Maminta, Sadiya tace "Mami na gida, ina sir din naki" boye fuska Afeefah tayi ta ki basu amsa, suka dinga dariya, ta shagwabe fuska tace "Ni dae bna so fa, Anty Sadiya yayanmu fa" a sanyaye tayi tambayar duk suka yi kmr basu ji ta ba, lkci daya hawaye ya taru idonta tace "Ku kulani don Allah" tausayi ta ba yayyin nata, Jiddah tace "ya dawo amma ya koma wani aiki" da sauri tace "Da gske" duk karya suka shirga mata hkn bae hanasu cewa "Ehh mana" tayi shiru da ganinta duk jikinta yyi sanyi, can dae ta kallesu tace "Yaushe xa ku xo ku gan ni" Jiddah tace "A ina" nauyin tace masu "Gidanta" take don hka tana dan murmushi tace "Gidan sir" suka saka dariya gaba daya suka ce suna nn xuwa wk end, sanin tana da lecture yasa ta rabu da 'yan uwan nata va don ta so ba ta koma aji, suna fitowa daga mosque da Maryam suka nufi cafeteria, sae a snn ta shiga bata hkuri sanin bata kyauta mata ba,wae abubuwan ne suka d"an xo da matsala da farko shi sa hkn ya faru, nn Maryam ta fahimce ta tace "Haba, bbu komae Zainab sae dae mun xo gnin gida" murmushi kawae Afeefah tayi, suka yi abinda ya kawo su cafeterian snn suka koma lecture. Karfe hudu da rabi wayar Dr Sharif da ke jakarta ya soma ring ta fiddo ta daga kiran daga daya bangaren aka ce, Hajiya na xo daukarki ne in ji oga, tace "OK kana taina?" Yana gaya mata tayi na Maryam da sauran 'yan matan da suketare sallama ta nufi inda yace matayake, da ladabi ya gaisheta bayan ta shiga snn ya jamotar ya nufi gate. Biyar da 'yanmintuna yyi parking a gida ta bude motar ta fita ta nufi entrance din gidan don dama ya bata spare makulli, ta bude kofar snn ta shiga falon da sallama ta kulle kofar da key, sama ta haura ta shiga bedroom dinta ta shiga bayi tayi wanka ta fito ta canxa kaya snn ta sauka kasa tana tunanin me xata girka, ta lura yana son shinkafa da miya don hka ta yanke shawarar dafa wa. Cikin minti arba'in ta gama hada girkinta tana jerawa a dinning ta ji an bude gate, da sauri ta karasa abinda take ta haura sama da gudu, da spare key ya bude falon ya shigo ya nufi sama. Ya kusa minti talatin da shigowa kafin ta fito falon taga baya nn xata koma sama suka ci karo a stairs ta dan risina kanta a kasa tayi masa sannu da dawowa, dagota yyi yana kallonta yace "Ya lecture" kai kawae ta iya gyada masa yyi murmushi ya hadata da jikinsa murya can kasa yace "Kinyi missing dina a sch" kwace kanta ta shiga yi, ya ki saketa hkan yasa ta saka kuka, tsayawa kallonta yyi can ya saketa ya karasa cikin falo, ta haura sama da sauri. Har aka yi isha bata sakko ba duk da yunwan da take ji, Karfe tara saura tayi shirin bacci ta saka hijab dinta snn ta fito, kwance ta samesa falon yana kallo, d'an nesa da shi ta xauna a kasa tace "Ina kawo maka abinci sir?" Juyawa yyi yana kallonta yace "na ci ae" bata kuma cewa komae ba ta mike a sanyaye ta nufi dinning din, ba laifi ya d'an diba shinkafar ya ci, ta dauki plate ta dibi kadan ta bar dinning din, sae da ta wuce sa snn yace "Ya lecture?" Ta juyo tace "Alhmdllh" daga hka ta haura sama. Ko da ta fito kai plate kitchen bata gansa falon ba, Washegari ko da ya shiga tashinta ya ga har ta shirya, ya jingina jikin kofa yace "Uhm ashe dae kin iya tashi da wuri" murmushi kawae tayi ta duka har kasa ta gaishesa ya gyada mata kai yace "Kin tashi lfya?" Sunkuyar da kai tayi tace "Uhm" daga hka yace "Ki sakko ki nemi abinda xa ki ci kafin lkci ya wuce" Hijab dinta ta dauka ta sa snn ta sakko, Karfe takwas da 'yan mintuna ya ajiyeta gaban department kafin a lura da shi yyi juyawarsa ya bar makarantar.
Tsaye take kitchen tana girka jollof rice bayan ta dawo daga sch misalin uku, sae dae duk hnklinta baya kan yankar salad din da take, ta rasa dalilin da yasa ta kasa daina tunanin Aliyu, ynxu kam kawae son sanin halin da yake ciki take, kamshin turaren da taji ya sa ta juyawa da sauri, ta gansa tsaye bakin kofa sanye da kananun kaya ya rungume hannayensa, ba karamin tsorata tayi ba don bata san ma yana gidan ba gashi tun daxu ta shigo, murmushi yyi yace "Sannu da aiki" ta dauke kai da sauri tace "Dama kana nn sir" yace "Yea" shiru tayi bata ce komae ba, ya karaso kitchen din yace "Ya lecture" ta dan turo baki tace "Sir wnn lecturan da yyi replacing dinka ya bamu wani assignment Mae wahala wllh ni ba iyawa xan yi ba" yyi 'yar dariya yace "A'a ke fa gun ki duk assignment din course dina wahala ke gare shi, karki laka ma Dr Ahmad" xata yi magana taji wani shegen xafi ya ratsa ta, ta fasa ihu a gigice ganin hannunta ta yanke, ya karaso kitchen din da sauri ya kama hannun yace "Subhanallah" kuka ta fashe da tana tsalle tana kiran Maminta, ya nufi washing base da ita ya bude ruwa ya shiga wanke jinin don gnin gun da ta yanke, ba wani babba bne sae dae jinin ba kadan yake xuba ba, kashe gas din yyi ya ja ta suka fita daga kitchen din har lkcn tana rusa kuka suka haura sama ya bude kofar falonsa ya shiga da ita snn ya nufi bedroom dinsa yana rike da ita, daina kukan tayi tana kallon haduwar falonsa baki bude, har suka shiga bedroom dinsa shima ta shiga satan kallon ko ina kmr idonta xae yi mgna, kusan komae na dakin blue da fari ne ya burgeta ssae kmr na gidan yayanta can Nasarawa, gefen gadonsa ya xaunar da ita yana rike da hannun har lkcn cike da damuwa da tausayinta yace "Srry Wife me" turo baki tayi ta ci gaba da kukan tana cewa "Wayyo ni xafi yake min sirrr" bata rufe baki ba taji dumin bakinsa a yatsan nata dake jini har lkcn, ta xaro ido tana kallonsa ta ga idonsa a lumshe yake, jin ynda yake tsotsan yatsan yasa a hnkli tace "Sir" ya kusa minti bakwae bae cire bakinsa ba kafin ya bude rinannun idanunsa a hnkli yana kallonta, ta sunkuyar da kai da sauri yyi murmushi cikin kasalalliyar murya yace "Ya daina?" Kai ta gyada masa ya mike ya xauna gefen gadon kusa da ita har suna jiyo numfashin juna yana rike da yatsan yace "in dan sa maki spirit kadan?" Xaro ido tayi tana dan komawa baya tace "A'a xae min xafi" ya kuma matsawa dab da ita ya shiga share d'an hawayen fuskarta cikin sanyin murya yace "me sa baki son muyi rayuwa ynda mata da miji suke yi Zainab," gabanta ne ya fadi lkci daya ta hade rae ta wani tsuke baki, murmushi yyi ya rungumeta a hnkli ya daura fuskarsa kan wuyarta tare da lumshe ido yana shakar da'ddadan kamshin jikinta, murya can kasa yace "Ki daina tsorona plss Zainab, Allah kadae yasan irin son da nake maki, love me same sweetheart, ke kadae ce macen da na fara yi ma kallon soyayya a rayuwata Zainab, am blindly in love with yhu" a hnkli ta shiga turasa gabanta na faduwa ganin muryarsa ya soma canxa salo, amma ya ki saketa, lkci daya ta tsorata da shi ta fashe da kuka tace "Ni ka bar ni in ci gaba da girkina sir" gnin abinda yake mata yasa ta rudewa ba kadan ba jikinta ya dau rawa, ranan ma yayanta da ta kira ne kadae ya ceceta, don turata yyi ya mike ya shige bayi kmr ana hankada sa, daga hka da ta samu ta dauki dankwalinta ko Zip bata tsaya rufewa ba ta fice da gudu daga dakin ta shige nata ta kulle ta dinga rusa kuka, bata son irin abinda yake mata ita dae. Har Washegari bata fito daga dakinta ba ga shi da yunwa ta kwana ga assignment din da bata yi ba, Karfe bakwae da wani abu ta sakko da shirin makaranta, ya samesa xaune falo shima yyi shirin fita office yana sip din coffee yana kallon news. K'asa Karasowa cikin falon tayi kanta a kasa, juyawa yyi yana kallonta, lkci daya yyi murmushi ya ci gaba da shan coffeensa, hawaye ne ya shiga bin kuncinta ta juya da sauri xata koma sama ya kirata.
Eeshatullah.
[6/29, 06:29] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

80___81
Tsayawa tayi sae dae bata juyo ba ya mike ya karaso inda take yace "Kin tashi lfya" kai ta gyada masa ba tare da ta juyo ba, yace "Kina da lecture da safe ne yau" girgixa masa kai tayi kawae, ya juya ya koma falon, ita kuma ta nufi kitchen, indomie ta dafa ta koma sama, duk da yunwan da take ji kasa cin indomien tayi sae cakalkala shi take, bude kofar dakin yyi ya shigo yana kallonta yace "Driver na waje idan xa ki tafi sae kiyi masa mgna since ba ynxu kike da lecture ba, ni xan wuce" yana fadin hka ya ajiye mata five k a gaban mirror yace "Am off," mikewa tayi da sauri kmr xata yi kuka tace "Sir assignment din fa" ya dan yi shiru kafin yace "Kawo in ga" jakarta ta nufa ta fiddo handout din ta karasa kusa da shi ta mika masa ya karba yana kallon takardar, ya kusa minti biyar yana dubawa kafin ya karasa cikin dakin ya xauna gefen gado yace "Dauko pen da calc" daukowa tayi ta mika masa ya nuna mata gefensa ta xauna snn ya shiga mata bayanin topic din da ynda xata yi assignment din, ta shagwabe fuska tace "Ni dae Sir ka rubuta min plss ba ganewa xanyi ba" kunnenta ya ja yace "ke knn kullum kice baxa ki gane ba, C'mon take this pen" kukan shagwaba ta saki har da buga kafa tace "Sir plss ni dae ka min" kallonta ya tsaya yi, kafin yyi murmushi ya fara rubuta mata ta mike xata bar wajen ya fixgota yace "Ina xa ki, watch wat am doin" ta turo baki tace "kitchen xan kai plate, saketa yyi ya ci gaba da rubutun ta dauki plate din ta fita, da cup din sauran coffee dinsa ta dawo tana kallonsa tace " Sir in shanye," yace "Kina so ne?" Tace "Ae baka hada min toh" yace "OK xan dinga hada maki" daga hka ta shanye sauran coffeen ta dawo gefensa ta xauna tana kallon ynda yake ta solving mata questions din, ta dan yi tagumi tana kallon farin hannunsa dake dauke da kwantattcen bakin gashi, a xuciyarta tace kmr na yayanta, cikin kankanin lkci ya gama assignment din gaba daya ya tsaya yana cross checking, shafa takardan tayi tace "Ina son kalan rubutun ka sir" kallonta yyi ya kwaikwayi muryarta yace "Da gske" rufe fuskarta tayi da sauri tana dariya, don kanta ta xame hannun, ya tsaya kallon idonta da ya dan kumbura yace "Me ya sami idonki" dago kai tayi ta sa hannu tana shafa idon tace "Nima bn sani ba" yace "Kinyi kuka dae" ta turo baki xata dauke kai ya rike habarta tayi saurin rufe idon ita kunya, dan karamin jan bakinta ya tsura ma ido, ya lumshe ido ya kuma bude su, a hnkli ya kai bakinsa, jin lips dinsa kan nata yasa ta bude ido a tsorace, kwantar da ita yyi ya shiga shan bakinta idonsa rufe, kasa kwakkwaran motsi tayi sbda irin rikon da yyi mata, wnn karan sume masa ta kusan yi don kukan ma k'asawa tayi sae numfashinta dake sama sama, gnin hka yasa ya kyaleta ya mike da kyar bae ma ganin gabansa ya fice daga dakin, ta kusa minti goma kafin numfashinta yyi dai dai ta mike xaune da sauri ta ja bargo jikinta na rawa ta rufe kanta ta dinga rusa kuka kmr ranta xae fita, bayan minti kusan talatin ta ji fitowarsa daga bangarensa, sae kuma ta ji fitar motarsa, da kyar ta mike ta cire ragowar kayan jikinta ta nufi bayi, wanka tayi ta daura towel ta fito ta dauki wani kayan ta sa, snn ta nufi kan gadon jiki ba kwari don har lkcn gabanta bae bar faduwa ba, ta dauki wristwatch dinsa da  necktie ta fita daga dakin ta nufi bangarensa, kan kujera a falonsa ta ajiye masa snn ta fice da sauri ta koma dakinta, wani sabon babin kukan ta bude ta dinga yi kmr warce aka yi ma mutuwa dama ga ta gwana, har lkcn leccan ta yyi bata mike ba kuma bata da niyyan yin hkan, daga karshe bacci ne yyi awan gaba da ita. Tun daga wnn incident din ta fara wasar 'yar buya da shi har na sati daya, in dae tasan yana gidan bata fitowa shi ma kuma baya shiga inda take, driver ne ke kai ta sch duk Safiya snn ya koma ya dauko ta da yamma, tana lura da karfe bakwae da rabi yake fita, don hka karfe takwas take fitowa driver ya kai ta makaranta, girkin ma da take ajiye masa daina ajiyewa tayi ynxu, kulli yaumin ta dawo daga makaranta sae ta tabbata baya gidan take sakkowa falo tayi abinda xata yi, duk da ta lura sae bayan Magrib yake shigowa gida ynxu, ba karamin rama tayi ba don taki kwantar da hnklinta ko da yaushe cikin tunani take, babban damuwar ta ita dae tasan ko ya Aliyu ya dawo, kusan kullum sae ta je department din su Anty jiddah ta tambaye su ko ya dawo sae su ce A'a, bbu ranan Allahn da xae wuce bata yi tryn numbobinsa ba amma duk switch off. Yau laraba Karfe biyu ta koma gida don lecturer su bata xo ba, driver na gama parking ta kalli inda Dr Sharif ke ajiye mota ta ga bae dawo ba, ta fito ta nufi cikin gida, wanka ta fara yi ta saka wata yar riga mara nauyi na kanti tayi kwanciyarta tana tunanin me xata girka, danwake taji take sha'awar ci ganin tana da komae a kitchen yasa ta mike ta fita xuwa kitchen, ta gama hada flour din danwaken tana kkrin bude ruwan da ta daura kan gas taji ance "Kama ta" a tsorace ta koma baya ta bar wajen tare da juyowa, ta gansa tsaye bakin kofa y rungume hannayensa, hade rae tayi ta juya masa baya da sauri, ya karaso cikin kitchen din yace "Kin gama hide nd seek din ki" bata tanka sa ba sae gaishesa da tayi ba tare da ta juyo ba, yyi murmushi yace "Kin dae san hukuncin duk macen dake gudun mijinta Zainab ba sae na tuna maki ba" turo baki tayi bata ce komae ba, ya karaso bayanta ya juyo da ita, tayi saurin sunkuyar da kanta, murmushi yyi yace "Me kike girka wa" murya can kasa tace "D'an wake" ya wara manyan idonsa yace "Meye hkan?" Ta juya tace "Idan na gama xaka gani" flour din da ta kwaba cikin roba ta dauka ta nufi gun tafasasshen ruwan xafin dake kan gas, ya bi bayanta yana kallon roban yace "Meye wnn kuma" juyowa tayi ta wara masa manyan idonta kmr nawa tace "Watch nd see" ya langwabar da kai yace "Ok" sae da ta kuma wanke hannunta snn ta fara saka dan waken, dariya yyi yace "Da hannu kuma, y nt ki sa spoon, its kinda odd" xaro masa ido tayi tace "Hka ake yi a gidanmu" bae kuma cewa komae har tayi rabi snn ta juyo tana kallonsa tace "Baxa ka taya ni ba?" Yace "Ae bn iya ba" tace "Ynda ka ga ina yi hka xaka yi" yyi murmushi yace "A'a ki dae gama ni dae bn iya ba" yana tsaye yana kallonta har ta gama ta wanke hannunta ta wanke roban ta debo ruwa ta dawo, ta kwashe danwaken da ke ta tafasa, ta sa man gyada a kan gas din ta yanka albasa, murmushi yyi yace "tab! Aiki" ta juya tana kallonsa tayi murmushi snn ta kunna wani gas din ta daura kwae uku, cikin kankanin lkci ta hada lafiyyan danwakenta da ya ji kwae da albasa a plate tasa yaji gefe daya, ta juya tana kallonsa murmushi dauke fuskarta tace "Xaka ci" xaro ido yyi da sauri yace "Nop na ci abinci" hade rae tayi tace "Allah sae ka d'an d'ana ni dae" ya langwabar da kai bae ce komae ba, ta fita daga kitchen din ya bi bayanta, tsakar falo suka xauna gaba daya, duk ynda taso ya ci danwaken kin ci yyi wae ya koshi, ta dauki daya a spoon ta kai masa baki ya kauda kai da sauri ya matsa yace "Wllh na koshi Zainab" ta hade rae ta fara juya abun ta xata ci, murmushi yyi ya matso kusa da ita ya jawo ta jikinsa ya lumshe ido yace "Oya srry xan ci amma kwaya biyu, kin ga bn iya ci ba Billah" kukan shagwaba ta saki tace "Sbda nayi jagwalgwalo koh? Shknn" shiru yyi yana kallonta don dariya ma take basa, ya kwantar da murya yace "Naga dae ba don ni kika girka abun ba wife, ni da kike play din hide nd seek da for d past one wk ma" turasa tayi xata bar wajen ya hadeta da jikinsa ya rungume, kuka ta saki tace "Sir ni ka kyale ni" cikin sanyin murya yace "Tell me wat's ur prblm Zainab, daman yhu are only deceiving me ba sona kike ba koh" kin sauraransa tayi sae kwace kanta take neman yi daga rikon da yyi mata, kamshin jikinta ya sa shi lumshe ido, daga hka kuma ya canxa salon rikon da yyi mata ya juyo da ita tana facing dinsa, abinda take tsoro ya soma yi mata, kan kace me ya dawo kmr ba shi ba, kokuwa ta shiga yi da shi amma ya gwada mata ya fi karfinta, ba karamin tsorata tayi ba gnin da gske yake, muryarta na rawa ta shiga rokansa tana hada sa da Allah, amma kmr tana tunxura sa, Mami ta dinga kira daga nn kuma ta koma yayanta, kmr wanda aka tsikara ya turata daga jikinsa, mikewa tayi jiki na rawa xata gudu ya fixgota yana huci, idon nan nasa yyi ja, yana mata mugun kallon da ya kada 'yan hanjin cikinta, cikin kaushin muryar da bata san sa da shi ba yace "Kadda ki kuma kiran min wani gardi daga yau gidan nn" a tsawace yace "Clear?" Bnda rawa bbu abinda jikinta yake, ya turata ya mike kmr wani xaki ya haura sama, ta kusa minti goma a falon tana kuka daga bisanni ta mike da kyar ta haura sama ta shige dakinta. Har dare bata sakko ba duk da irin yunwar da take ji, daga karshe fridge dinta ta bude ta dauki hollandia drink ta sha, Karfe goma ta yi wanka ta shirya ta kwanta, sae dae har sha biyu k'asa bacci tayi ga wani mugun ciwo da kanta ke mata, a hnkli ta mike ta dauko wayar dake gaban madubi ta dawo gefen gadon ta xauna ta shiga trying line din ya Aliyu har Karfe daya tana abu daya amma switch off, ta fada kan gado ta dinga rusa kukanta na tsiya, a hka bacci barawo ya sace ta. Washegari kusan da xaxxabi ta tashi, hka ta daure ta yi shirin makaranta don takwas da rabi take da lecture, tana jin fitar motarsa ta mike da kyar ta fita daga dakin sanye da hijab tana rike da jakar makarantar ta sakko falon, tsaye tayi tana kallon plate din d'anwaken jiya dake tsakar falon har lkcn, a sanyaye ta karasa falon ta duka ta dauke plate din ta nufi kitchen ta bude kofar kitchen din ta xubar cikin waste bin snn ta rufe kofar ta wanke plate din ta fita daga kitchen din. Drivern dake xaune da mai gadi yana ganinta ya mike ya tafi fito da mota dafa garage.
      Suna xaune da
Maryam a cafeteria bayan sunyi azahar kafin su shiga lecture, hira kawae Maryam ke mata amma gaba daya hnklinta baya kan hirar tayi xurfi a tunanin da take, jin Maryam tace Xata sa rana ta xo gnin gida ya sa ta dawo daga duniyar tunanin da ta tafi, tayi mata murmushi tace "Toh ina xuba ido sae kin xo" daga hka Maryam tace su tafi aji, suka mike suka fita daga cafeterian, tunani ta shiga yi ko dae ta tafi gida tun da yau kusan watan ta daya da aure, ta kalli agogo ta taga biyu ya kusa, yanke shawarar tafiya gidan kawae tayi ta kalli Maryam tace "kin ga Maryam ni fa gida xan tafi kawae, sae mun hadu gobe sae ki ban handout" da xolaya Maryam tace "Xa ki je ki yi ma sir girki knn" murmushi kawae Afeefah tayi ta mata sallama ta nufi gate da sauri. Cike da murnar ganinta kofar gidansu ta sauka daga adai daita ta basa kudinsa ta shige gida da sauri, bbu kowa falonsu ta haura sama, dakin ya Aliyu ta fara budewa da saurinta ta shiga, sae dae bbu kowa falon kuma bata ga alamar ana amfani da dakin ba don ya dan yi kura, hawaye ne ya cika idonta ta fito a sanyaye, dai dai lkcn da Mami ta fito daga dakinta, da mmki ta tsaya kallonta tace "Zainab? Daga ina hka?" Afeefah ta karasawa da sauri ta rungume uwar tata, Mami tace "Ikon Allah, daga ina kike?" Tace "Daga makaranta" Mami tace "Shi yace ki xo?" Turo baki tayi tace "Nayi kewarku ne Mami shi sa na xo, yayanmu fa?" Mami ta hade rae tace "Ban san baki da hnkli ba sae yau Zainab, to maxa juya ki bar min gidana sha sha sha kawae a ina aka taba hka" shiru tayi jiki a sanyaye tana kallon Mami, lkci daya hawaye ya taru idonta tace "Ae ba dde wa xanyi ba Mami, yayanmu fa?" Mami tace "Ki bar min gida Zainab tun ban bata maki rae ba" hawaye ya shiga bin kuncinta tace "To Mami xan tafi, amma yayanmu fa?" Mami tace "Ban sani ba ki kama hanyar gidanki" kuka ssae take tace "Don Allah ki gaya min Mami Allah xan tafi ynxu, ni shi na xo gani wllh" Mami tace "Baya nn to" a sanyaye tace "Ina ya tafi Mami, me sa layinsa basa shiga idan na kirasa" Mami tace "Me xae maki kike kiransa," tace "Ina son in ji muryarsa Mami nayi missing dinsa, idan ya canxa layi ne ki ban plss" Mami da ta dan fara shan jinin jikinta tace "Ke ban fa son shashanci baya Nigeria kiyi tafiyar ki gida, idan ya dawo ae xae je ya gan ki" kuka ssae ta dinga yi tana girgixa ma Mami Kai tace "Mami ina yace xe tafi, kuma yaushe xae dawo" wani tsawan da ya raxanata Mami ta daka mata tace "Fice min a gida kada ki ja ma kanki duka Zainab" tana kuka ta juya da sauri ta sauka ta fita falon.  Karfe uku ya wuce ta shigo gida, ko kallon drivern ta da ke tambayar ta ya bata kira sa ba bata yi ba don wani duhu duhu take gani ga kanta dake neman rabewa biyu, last strength dinta tayi amfani da ta shiga falon kafin duhu ya mamayeta ta xube nn bakin kofar falon a sume, Dr Sharif dake kwance falo yana kallon wani American Movie ya mike da sauri ya karasa bakin kofar, durkusawa yyi gabanta ya dago ta a sume, mikewa yyi da sauri ya dauketa ya nufi sama da ita ya shiga part dinsa, kan gado ya kwantar da ita ya shiga bata taimakon da ya kamata. Can Karfe takwas na dare yana xaune kan darduma ya idar da isha ya ga tana juye juye har ya mike xae karasa kusa da ita jin sunan wanda take kira yasa ya koma yyi xamansa, ta kira yayanmu ya yi sau uku kafin ta xabura ta mike xaune, tana bin ko ina na dakin da kallo, gninsa yasa gabanta ya fadi, a hnkli ta xamo daga kan gadon ta nufi kofa da sauri, bin ta yyi da kallo har ta fita. Dakinta ta shiga ta kwanta kan gadonta tana jin ciwon kae ssae, har bacci ya soma daukarta misalin Karfe tara da rabi ya shigo dakin rike da cup din tea, gefen gadon ya xauna yana kallonta yace "Tashi ki sha tea sae in baki magani" a hnkli ta mike xaune ta karbi cup din ta kai bakinta don dama yunwa take ji, goshinta yyi feel ya ji xafi hka ma jikinta yace "Ina ke maki ciwo" kanta ta nuna masa ya mike ya fita, ba a dau lkci ba ya dawo dauke da allura da magani,  yana nn xaune ta gama shan tean ta mike yace "Ina xa ki" da kyar tace "Ina son inyi wanka" yace "OK" hijab ta dauka ta shiga bayin, ko da ta fito ya kunna tv yana kallonsa, yyi mata kallo daya ya dauke kai, ta nufi gaban madubi ta dauki mayyukan ta da turare snn ta bude wardrobe ta fiddo rigarta na bacci me dan kauri har kasa kafin ta koma bayin, bin ta da kallo yake har ta shiga ya tabe baki ya ci gaba da kallonsa, ta kusa minti sha biyar kafin ta fito, tana tafiya a hnkli ta koma can edge din gadon ta xauna, juyawa yyi yana kallonta cikin gatse yace "Sannu!" Turo baki tayi ta dauke kai, ya mike ya koma inda take ya ajiye mata magungunan ya gaya mata ynda xata sha, kai kawae ta gyada masa, yace "Are yhu ready for the injections?" Xaro ido tayi tace "Wae ni xa ka ma alluran sir?" Girgixa mata kai yyi yace "A'a kai na xan yi ma wae da" murmushi tayi ta dauke kai, can kuma kmr xata yi kuka tace "Plss sir ni dae maganin ya ishe ni ka mai da alluran" wani kallo ya mata kafin yace "in xubar knn xaki ce" shiru tayi bata kuma cewa komae ba, can tace "To a hannu xaka min?" Murmushi yyi yace "Aa gwiwa xan maki" xaro ido tayi, sae kuma ta fara dariya, yace "Xan tafi in kwanta answer me" hannun ta mika masa, ya harareta yace "C'mon" kmr xata yi kuka tace "To wae a ina xaka min sir" yace "Xo in nuna maki" make kafada tayi tace "A'a ni ka min a hannu ae ana yi" bata ankara ba ya fixgota ya d'aga doguwar rigar jikinta, kuka ta saki tana turasa ya danne ta, gnin har jikinta ya soma rawa yasa ya saketa yana dariya yace "Wae alluran kike ma kuka ko ni?" Gnin gudu take son yi yasa ya kama hannunta ya kwantar da murya yace "A hnkli fa xan maki wllh" ta girgixa kai tace "xafi xae min" yace "No baxae miki ba wife" yana fadin hka ya jawo ta jikinsa, hawaye ta shiga yi tana kallonsa, ya kwantar da ita, da sauri ta mike tace "Sir kayana dogo ne to ae" yace "Eh hka xan d'aga" xaro ido tayi tace "Don ka gan ni?" Mikewa tayi ta dauki xaninta ta koma bayi ta daura bayan ta dage nyt gown din, ta fito ta karaso kusa da gadon ta kwanta, murmushi yyi, yyi k'asa da xanin kafin yyi mata alluran, yana gamawa ya dagota ya rungumota jikinsa yace "Ya maki xafin?" Hade rae tayi kafin ta girgixa masa kai, ya ja kumatunta inda beauty point dinta yake yace "Idan kika yi hka da fuskar ki ba kya kyau" xata yi magana ya hade bakinsa da nata, a yau kam bae yi niyar sarara mata ba duk koke kokenta sae dae jin wanda ta dage tana kira masa iya karfinta ya sa shi turata har sae da ta fado d'aga kan gadon, ya bi ta yana mata wani mugun kallo da rinannun idanunsa, ta fara ja da baya gabanta na faduwa fixgota yyi cikin tsawa yace "me nace maki Zainab" toshe bakinta tayi jikinta na rawa, ya kuma yi mata wani tsawan, ta fashe da kuka a tsorace.

Eeshatullah

🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

82.....
Tura ta yyi ya mike ya fice daga dakin, k'asa ci gaba da kukan tayi duk jikinta yyi sanyi sae faduwa gabanta yake, da kyar ta mike ta koma kan gado ta kwanta ta rufe ido ko minti biyar bata kara ba bacci ya dauketa. Tun daga ranan Dr Sharif bae kuma bin ta kanta a gidan ba, ita ma ta ci gaba da wasar 'yar boya da shi, kusan kullum xae ajiye mata kudi kan centre table kafin ya fita amma ko kallon kudin bata yi, shi kuma bae fasa ajiye mata ba, ganin duk kudin hannunta ya kare yasa ta fara daukar kudin, iyakar aikinta a gidan ta gyara bedroom dinta ta wanke bayinta sae kuma kitchen idan tayi girki, ana hka ranan wani asabar Maryam ta kirata xata xo, address ta tura mata ta text, snn ta mike ta shiga kitchen don girka mata abinci, tun asuba taji fitarsa kuma ta tabbata baxae dawo ba sae bayan Magrib, shinkafa da miya ta shiga girkawa kafin awa daya ta gama ta dauki abincin ta nufi dakinta da shi, Karfe sha biyu saura Maryam ta iso ita da wata kawarsu Rukayya, taji ddin ganinsu ssae tayi masu iso har dakinta suka xauna suna ta hira, sae tambayarta Sir suke amma taki basu amsa, can dae gnin ba hakura xa suyi ba tace "Ya tafi aiki toh" duk suka kwashe da dariya, tayi murmushi ta mike ta bude fridge ta fiddo masu ruwa da drink kafin ta kawo masu abincin, sae da suka fara yin Azahar kafin su xuba abincin, ta mike don dauko plate a kitchen ta dibi abincin ita ma, ta ga Dr Sharif tsaye corridor yana kallon kofar dakinta, ba karamin tsorata tayi ba ta koma da sauri ta rufe kofar, kallonta duk suka yi ganin ynda ta shigo Maryam tace "Meye hkn" murmushi ta kirkira xata xauna ya bude kofar dakin, mikewa tsaye tayi da sauri kmr munafuka, murmushi yyi ganinsu Maryam, duk suka yi k'asa da kai suna dariya suka ce "Sannu da dawowa sir" da fara'a yace "Yauwa sannun ku, ya sch?" Duk suka amsa da lfya lau, yace "Maryam Aliyu da wacece?" Rukayya tayi dariya tace "Rukayya Usman" yace "Exactly two of my best student" dariya suka yi yace "Yhu are all welcm, kawar ta ku bata gaya min xa ku xo ba" turo baki Afeefah tayi ta xauna gefen gado, Maryam da Rukayya suka yi dariya suna kallonta, murmushi yyi yace "Ku dae dage da karatu exams is around d corner" suka amsa masa da In'sha Allah, kafin ya juya ya fita daga dakin, Maryam tace "Toh ae sae ki je ki masa sannu da xuwa" harararta tayi ta sakko k'asa ta sa spoon cikin plate din Rukayya ta fara ci, dariya duk sukayi suna kallonta. Karfe uku da wani abu suka fara shirin tafiya, dubu biyu ta basu na transport suka ki karba, ta bata rae ita sae sun karba, da kyar dae suka karba suka mata gdya suka sauko falo gaba daya, yana xaune yana cin abinci alamar siya yyi a eatry, sallama suka yi masa yace "har xaku koma" suka ce "Eh xamu tafi sir" dubu goma ya basu ya kira masu driver ya sauke su gida, suka yi masa gdya ssae, sae da motar ya fita daga gidan kafin Afeefah ta dawo ko kallon inda yake bata yi ba ta nufi sama, yace "Zainab!" Tsayawa tayi amma taki juyo wa, jin bae ce komae ba ta juyo tana kallonsa ta ga abincinsa yake ji, dawowa falon tayi ta tsaya daga bayan kujera tace "Ga ni" gefensa ya nuna mata, ta karasa ta xauna can carpet maimakon kujerar, yana kallonta yace "Ki gaya min meye Matsalar ki?" Ta dago tana kallonsa tace "Ina son xan siya wani textbuk, kuma ni bna gne lecture din wnn new lecturan" kmr xata yi kuka ta kare maganar, dariya ta basa ssae, ya dawo kasa ya xauna kusa da ita ya kamo hannunta yace "Matsalar ki da ni nake tambayar ki, textbuk xan siya maki, lecture kuma idan baki gane ba ki dinga kawo min, ynxu meye damuwar ki na kin  amincewa da ni nake son ki gaya min" hade rae tayi tace "Ni bbu komae"  yace "Toh naji, amma ki bar kira min yayanku cikin gidan nn" tana kallonsa tace "wae Sbda me?" Yace "Sbda bna so" ta xaro ido tace "Toh me yyi maka?" Yace "Bae min komae ba amma ki bar kira min shi a gidana" hade rae tayi tace "Yayana ne fa" wani kallo yyi mata yace "Shi din fah" kyabe baki tayi xata tashi ya fixgota yace "One more thing, me yasa banda gyaran jikin ki ba ki iya na komae ba, just take a look at ur parlor Zainab, so dusty wae dan ina ma gyarawa wani lkcn da daddare, tunda kika xo gidan nn ban ga kin sa tsintsiya kin share ko ina ba, dats bad, baki ji kunyan Kawayen ki da suka xo suka ga gidan ki hka ba" bin falon tayi da kallo duk da fess yake amma duk kayan wutan sun dan yi kura shi ma sae ka kura ido xa ka lura, turo baki tayi tace "kai meyasa baka gyarawa sae ni? Idan da yayanmu ne da taya ni xae yi ae mu gyara tare amma ni kadae xan iya gyara duk falon nn, kuma nasan akwae datti shi sa na kai su daki na ae" tsayawa kallonta yyi lkci daya ya hade rae a nutse yace "last warning! Kadda ki kuma kira min yayanku a gidana Zainab" mikewa xata yi ta bar wajen ya fixgota har sae da ta tsorata, yana mata mugun kallo yace "Kin ji me nace maki" da kyar ta iya gyada masa kai hawaye cike idonta ganin yanayin sa, turata yyi ta mike da sauri ta nufi stairs da gudu.  Washegari tana daki kwance bayan ta gama breakfast, duk ta tasan yana gidan iya cikinta kadae tayi soye soyen, Karfe sha daya saura ya shigo dakin da sallama ta mike xaune da sauri fuskarta daure, ya karaso kan gadon yana kallon ynda ta hade rae kafin ya tabe baki ya ajiye ledan hannunsa yace "ina wayata?" Dauka tayi ta mika masa ya karba ya fita. Kallon ledan da ya ajiye mata tayi kafin ta jawo ta bude, ta ga sabon Iphone a kwali irin nata na da, tsallen murna tayi ta rungume kwalin kafin ta fito da textbook din da ta tambayesa a cikin ledan, ba tare da tayi wani tunani ba ta mike da sauri ta fita ta nufi bangarensa, xaune ta samesa gefen gado yana shan coffee, kanta a kasa ta karaso inda yake ta duka har kasa tace "Nagode sir, Allah kara budi" ba tare da ya kalleta ba yace "Ameen" ta Mike ta fita daga dakin. Tana xuwa sch Washegari ta sa su Anty jiddah su taho mata da sim dinta don dama shi yace ta bar ma Fadila wayar, ran Tuesday har department dinsu taje ta karbi sim dinta, tana komawa gida ta saka a sabon wayar, da daddare ta gwada yi ma ya Aliyu magana ta nmbrsa ta UK a whtspp don tayi ta kiran nmbr baya shiga, gnin bata ga alamar yana amfani da shi ba yasa ta fara hawaye. Da safe ta gama shirin makaranta tana kwance don sae goma take da lecture, ta dauki wayar ta bude whtspp, ga mmkin ta sae ta ga message din da ta ma ya Aliyu jiya ya nuna alamar ya gani, da sauri ta sauka ta shiga kiransa sae dae baya xuwa bata san lkcn da ta fasa kuka ba, ta kuma bude whtspp din ta tura masa message kmr hka "Pls kayi replyn dina mana yayanmu" dai dai xata tura ta gansa online, xaro ido tayi ta tura message din, bayan minti biyar ta ga ya sauka bayan ys bude message din, kuka ta shiga yi a hnkli ta kuma tura masa message tace "Plss mana yayanmu" amma sae ta ga ma ya kashe data, kuka take bakin ranta, Dr Sharif ya shigo dakin cikin shirin fita office yace "Me ya faru?" Kin basa amsa tayi sae ma juya masa baya da tayi, ya juya ya fita daga dakin, tana jin fitar motarsa ta mike ta hade kai da gwiwa tana rera kuka tana tausayin kanta, da yayanta ne ae baxae tafi ya bar ta tana kuka hka ba. Fasa xuwa makaranta tayi ranan, bini bini xata bude whtspp ta ga ko ya hau sae dae har bayan Azahar bbu alamar hkn, ganin yunwa xae Mata illah yasa ta sauka downstairs ta hado tea ta dauki bread din dake kan dinning ta koma sama, da kyar ta dinga turawa har ta gama kafin ta kwanta, nn da nn bacci ya dauketa, sae la'asar ta farka tayi alwala tayi sllh, ta koma bayin tayi wanka ta wanke baki ta fito ta canxa kaya ta kuma kwanta wa. Da daddare ya shigo dakin tana xaune kan darduma ta idar da isha, har ta gaji da bude whtspp tana dubawa ko ya hau, ya shigo dakin yana kallonta ya durkusa kusa da ita yace "Allah ya karba" sunkuyar da Kai tayi, yyi murmushi ya d'ago kanta yace "Irin wnn kukan hka yau, me ya faru wife?" Kauda kai tayi fuskarta daure, bata ankara ba kawae sae ji tayi ya sureta ya hada ta da faffadan kirjinsa ya nufi kofa, ta fara kokuwa da shi tana turasa tana cewa "Meye hka sir ni ka kyaleni bana so" bae tanka ta ba har ya shiga bedroom dinsa ya dire ta kan gado ta mike xaune da sauri tayi rau rau da ido tace "Sir bna son hka fa" komawa yyi ya kulle kofar dakin, taji 'yan hanjin cikinta sun kada tsabar tsoro, ya dawo ya xauna dab da ita yace "Kukan me kike" karyar da xata yi ta fara tunani tana wuri wuri da ido, da sauri ta nuna masa cikinta tace "Cikina ke ciwo" kallonta yyi yace "Are yhu on ur period?" Har xata girgixa masa kai sae kuma dubara ya fado mata da sauri tace "yeess" jawota jikinsa yyi yace "OK let me confirm for my sef" xaro ido tayi a tsorace xata yi magana taji da gasken dubawa xae yi ta tsorata ssae tace "Plss stop it sir" gnin da gske yake yasa tace "Wayyo wllh karya nake sir" dariya yyi yace "Dama nasan yhu are lying don ban ga alama ba, to kukan me kike" runtse ido tayi jin abinda yake mata kafin ta saka kuka tace "Don Allah sir ka bari ni bana so" marairaice mata yyi yace "No! baki isa bane yau, ke ko tausayi na baki ji Zainab, ni fa ba waliyi bne, ba kuma dutse bne ni, toh wae meye auren Zainab, me yasa kike behaving kmr karamar yarinya plss, yhu are nt a kid, yau kusan watan ki biyu gidan nn kina gara ni don Kinga ina tausayin ki koh, ni fa ba maxinaci bne, wllh bn taba neman mata ba duk shekaru na a duniya gashi am 32, ni kadae nasan ynda nake ji tun da na aure ki, Ki bani hakkina pls Zainab, plss wife I need yhu, ko kina son ki ga ina bin matan waje ne" bnda 6ari bbu abinda jikinta yake, cikin muryar kuka tace "Kayi hkuri plss sir, ni tsoro nake ji baxan iya ba" da kyar ya iya cewa tsoron me? Ta fashe da kuka ssae, ya kankameta yace "Bbu tsoro a ciki , baxan cuce ki ba wllh trust me, baxa ki ji tsoron komae ba," girgixa masa kai tayi hawaye na bin kuncinta tace "Noo sir kayi hkuri plss," yau kam bata ga alamar Dr Sharif xae ji tausayinta ya kyaleta ba don bae kuma bi ta kanta ba ya shiga sarrafata son ransa, tayi kukan tayi rokon duk a banxa, kiris ya rage ya mayar da Zainab dinsa mace, amma jin sunan da take kira masa for the past thirty minute ynxu ya kasa jure hkn duk da ynda yaso jurewa, ya turata da karfi ya mike ya shige bathroom, jikinta na rawa ta maida kayanta ta nufi kofa da sauri amma ta kasa budewa tsabar rudu  da barin da jikinta ke yi bata lura key yasa ba, xubewa nn kasa tayi tana kukan tashin hnkli, ya fi minti talatin a bayin kafin ya fito ya fada kan gado yyi rub da ciki, bnda faduwa bbu abinda gabanta yake, har kusan sha biyu tana rabe jikin kofa shi kam tunda ya kwanta bae dago ba hkn yasa ta gane yyi bacci knn, a hnkli ta mike ta kuma murda kofar sae a snn ta tuna yasa key, cikin sanda ta nufi gaban madubi ko ya ajiye ta ga bbu, bedside drawer ta nufa a hnkli tana lekan fuskarsa suka yi ido hudu da jajayen nasa idon, ashe ba bacci yake ba, da sauri ta juya xata bar wajen ya fixgota da karfi yana huci cikin tsawa yace "Me kike nema nn?" Cikin rawar jiki tace "Keeyy nake nema!" Mikewa yyi ya dauko keyn ya fixgota ya nufi kofar da ita ya bude yana kallonta yace "Kin gwammace ki tafi ki kwanta da tsinuwar mala'iku a kanki koh, Gudluck" yana kai wa nn ya fitar da ita ya rufe dakinsa, jikinta yyi sanyi ta shiga hawaye ssae bakin kofar, da kyar ta bar falon nasa ta fita ta shiga nata dakin.

Eeshatullah.

Na fi masu son su ga karshen littafin nn kaguwan in ga ya kare, but na kusa in'sha Allah.

🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

83____85
Tana shiga dakinta wanka ta fara yi kafin ta canxa xuwa nyt gown ta kwanta ta dauki wayarta ta bude whtspp, ga mamakinta ta ga ya Aliyu ya kuma bude message dinta amma bae yi reply ba, jikinta yyi sanyi ssae lkci daya hawaye ya shiga sakko mata har da sheshsheka, wani message din ta kuma yi masa tace "Ka kula ni don Allah ba don ni ba yayanmu, reply me plss nah," daga hka ta ajiye wayar tana ci gaba da kukanta, duk abun duniya ya taru ya mata yawa, har sha biyu neman bacci tayi ta rasa, ta kuma jawo wayar ta bude whtspp ae ko ta ga ya mata reply da "Hm" wani mugun ddi ya lulubeta ta mike xaune da sauri kmr wanda ya mata maganar arxiki, ta tura masa reply kmr hka "Yayanmu me nayi maka baka son ka kula ni plss" ganin datan sa a kashe yake yasa ta kashe ita ma ta ajiye wayar cike da jin ddin d'an reply dinsa, daga hka bacci me ddi ya dauketa ta mance da damuwarta. Washegari  Thursday ta tashi cike da farin ciki ita fa yayanta yyi mata reply, tana idar da sllh ta jawo wayarta da sauri ta kunna data ta hau whtspp, taga bae hau ba har lkcn, ajiye wayar tayi ta mike ta shiga wanka. har takwas saura bata ji fitar Dr ba gashi tana son sauka ta nemi breakfast don Karfe takwas da rabi take da lecture, mikewa tayi daga karshe ganin har takwas tayi ta sa hijab dinta ta fita daga dakin, kwance ta samesa falo yana kallo, kmr munafuka ta karaso cikin falon tace "Ina kwana sir" yace "Lfya lau" daga hka ta nufi kitchen ta dauki indomie daya a store, cikin 'yan mintuna ta fito daga kitchen rike da plate din indomie da kwae sae cup din tea,  bin ta yyi da kallo har ta haura sama, ya girgixa kai ya ci gaba da kallonsa, takwas da rabi ta sakko rike da jakar makaranta ta shigo falon tana kallonsa tace "Sir in je gida gun Mamina d'aga sch yau?" Juyawa yyi yana kallonta kafin yace "No!" Ta hade rae tace "Sbda me sir" ba tare da ya kalleta ba yace "Nace baxa ki ba" juyawa tayi fuu ta fice daga falon kmr xata tashi sama, ya bi ta da kallo kafin yyi murmushi ya kauda kansa. Suna xaune da Maryam karkashin bishiya sun fito daga lecture  ta fiddo wayar ta ta bude whtspp tana duba messages dinta, gnin message din yayanta da tayi ba karamin murna ya sa ta ba, ta bude da sauri taga kmr hka "Ykk" Maryam ta lura da yanayinta tace "Ko kudi sir ya tura maki acc wnn farin cikin" murmushi kawae tayi bata tanka ta ba, ta tura masa reply tace "yayanmu ka gaya min garin da kke plss" tana tura masa ta mayar da wayar jaka tana murmushi tana kallon Maryam tace "Me ma kika ce"
Daga wnn lkcn Yayanmu bae kuma hawa online ba, nn fa Afeefah aka dawo gidan jiya a damuwa, duk ta rasa me ke mata ddi gashi nmbrsa baya shiga as alwayz. Yau asabar tana kwance daki abun duniya ya isheta ga ciwo da cikinta yake alamar period dinta, Dr Sharif ya shigo dakin, tun Thursday rabonta da sa shi ido, ta mike xaune ya karaso ya xauna gefen gadonta yace "Frnds dina xa su xo anjima, nd am beggin yhu for d sake of Allah ki sakko ki tsaftace gidan ki Zainab" ta dan turo baki tace "To wa xae taya ni" shiru yyi yana kallonta kafin yace "OK xan taya ki taso mu je" tace "To" snn ta mike ta dauki kaya mara nauyi a wardrobe dinta ta shiga bayi don cire atamfar jikinta, bin dakinta ya shiga yi da kallo ko ina kyalli yake tsabar gyara amma ta bar masa falo duk kura, yasan kitchen ma darajar tana girki cikinsa yasa take tsaftace shi, gnin bata fito daga bayin har kusan minti goma knn yasa ya mike ya nufi bayin ya tura kofar, tsaye ya ganta gaban mirror daga ita sae undies tana kkrin daure gashinta guri daya amma ta kasa sbda cikansa, xaro ido tayi a tsorace ganinsa ta durkushe wajen kmr xata yi kuka tace "Meye hka sirrr" shigowa bayan yyi ya jingina da kofa ya rungume hannayensa yana kallonta, ta saka kuka tana cewa ita dae ya fita, karasawa kusa da ita yyi ya dago ta, ta fasa masa ihu, kasa daina kallon kyakkyawan suran jikinta yyi ga ta fara ssae, tuni jikinta ya dau rawa tana kare kirjinta ganin kallon da yake mata, ya hade ta da bango lkci daya yanayinsa ya canxa, ta fashe da kuka tace "Don Allah ka tafi sir ka ga kayana xan sa plss ynxu xan fito" rungumeta yyi ya dago kanta a hnkli ya hade bakinsa da nata, duk haukanta yau ba sarara mata, baya ma gane abinda take cewa kawae, ganin abinda ke sakkowa kafarta yasa ya ji wani takaici don bae yi niyar kyaleta yau ba, da kyar ya saita kansa bayan ya dakatar da abinda yake mata ya mike yyi saurin ficewa da bayin. Ita kanta bata san me  yasa ya kyaleta ba jikinta na rawa ta mike, sae snn ta ga abinda ya gani, wato period dinta ne ya xo mata. A sanyaye ta gyara jikinta ta fito daure da tawul, ta xauna gefen gado har lkcn jikinta na faduwa. Ta kusa minti talatin xaune kafin ta mike ta dauki kayanta ta sa tana kallon agogo ta ga sha daya da rabi, sae bayan Azahar ta fito daga dakinta jiki a sanyaye har lkcn bbu kowa falon, hkn yasa ta nufi kitchen ta dauko sweeper da mop da bucket dinsa ta fito falon, shara ta soma yi, ta share ko ina na babban falon kafin ta fara mopping din falon, kusan awa daya ya dauketa kafin ta gama snn ta soma goge gogen kayan wutan falon, ko ina ya dawo sae sheki yake gwanin sha'awa, dakinta ta tafi ta dauko burner da turare ta dawo falon ta kunna, tana durkushe kusa da turaren ya sakko downstairs cikin kananan kaya, tsayawa yyi jikin stairs din ya rungume hannayensa yana kallonta murmushi dauke fuskarsa yace "Ko ke fa Matar Dr" k'asa kallonsa tayi don wani mugun kunyarsa taji tana ji, ya karaso cikin falon ya durkusa gabanta ya dago kanta yace "Sannu wife, Allah maki albarka" murmushi kawae tayi bata ce komae ba, ya mike yace "xan je can gida, xuwa anjima xa mu dawo tare da frnds din nawa" kai ta gyada masa yace "Kin ci abinci?" Tace "Ynxu xan ci" yace "OK sae na dawo" daga hka ya nufi kofa ya fita. Afeefah na gama aikin ta shiga kitchen ta daura girkin jollof snn ta koma sama. Wayarta ta dauka ta kwanta ta bude whtspp tana dubawa ko ya Aliyu ya hau, kmr a mafarki ta dinga kallon message din da yyi mata yace "Kin fi kowa sanin garin da nake Zainab, ya su Mami da Abba" ddi kmr ya kasheta ta mike xaune da sauri tana kallon lkcn da yyi Mata message din taga ko awa biyu bae yi ba, reply tayi masa hannunta na rawa tace "Don Allah yayanmu ka dawo we are missing yhu plss," ta tura masa hade da emoticon din kuka, ga mamakinta sae ta gansa online, bayan kusan minti biyar ya bude message din ya kuma dau lkci kafin ya mata reply da "OK" bata fuska tayi gnin reply din, daga hka kuma ta ga ya sauka, a sanyaye ta ajiye wayar ta kwanta hawaye cike idonta. Bayan la'asar tana kwance tayi nisa tunaninta taji shigowar motar Dr Sharif, gyara kwanciyarta tayi bayan minti biyar ya shigo dakinta yace "Sakko ku gaisa da frnds dina" turo baki tayi bata ce komae ba ya juya ya fita, hijab dinta ta dauka ta sa ta sauko falon ta samesu su kusan biyar xaune falon, biyu kadae ta sani cikinsu don lecturers dinta ne, cike da jin kunya ta duka har kasa ta gaida malaman nata da abokansu, suka amsa da fara'a suna tambayarta ya gida, Malam Nasir yace "Student din mu sarauniyar kuka knn," murmushi tayi ta sunkuyar da kanta, sauran duk suka yi dariya, daya malamin nata yace "A'a ni bn taba ganin tayi kuka ba, Zainab is among our best student or rather in ce mine, don ban san ko kuma hka ba ne a gun ku" Murmushi Dr Sharif yyi yana kallonta yace "Lallai kam, gwara da ka gyara sentence din ka" Malam nasir yyi dariya ssae yace "Ka ga mijinta ya karyata hkn don yasan waye matar sa, bnda kuka da shiga cafeteria bbu abinda ta iya fa, sae in iya irga shiganta aji na nawa duk don ina bada assignment" dariya kawae Dr Shariff da malam nasir suke, ita kuwa rufe fuskarta tayi cike da jin kunya, ganin va daina tsokanarta xa su yi ba yasa ta mike ta bar masu falon ta shiga kitchen ta dauki faranti ta dauro glass cup da drinks da ruwa ta fito ta ajiye masu, ta nufi gun Dr ta durkusa kusa da shi kmr me rada tace "In xubo masu abinci sir?" Kallon abokan nasa yyi yace "Wae a xubo maku abinci" duk suka ce Alhmdllh drinks din ma ya isa, daga hka ta haura sama ta shiga daki tayi kwanciyarta. Da suka tashi tafiya misalin biyar da rabi ya shigo dakinta ta xo tayi masu sallama, ko wannensu ya bata kudi me yawa sae dae bata amsa ba sae ajiye mata suka yi kan centre table, gdya tayi masu a kunyace kafin su fita ya rakasu.  Tana komawa daki wayarta ta dauka don duk ta kasa samun kwanciyar hnkli kan ya Aliyu, tana bude chat ta gansa online ta tura masa message kmr hka "yayanmu" bayan kusan minti goma taga bae mata reply ba tayi masa whtspp cal ya ki dagawa, can yyi mata reply yace "Little sis" xaro ido tayi lkci daya tayi murmushi ta mayar masa reply "Don Allah yayanmu ka kira ni da nmbrka ynxu xan gaya wani abu" ba a dau lkci ba ya maida Mata yace "Me xa ki gaya min?" Tace "Ka kirani in gaya maka plss" "Hm" ya mayar mata kafin ya sauka, ta xuba ido ta ga kiransa amma shiru, tafi minti talatin tana jira amma shiru still, kmr xata yi kuka ta kuma logging ta tura masa emoticon na fushi, taga ya ma kashe data, kuka ta saki kmr karamar yarinya kafin ta tura wayar daga kusa da ita. Washegari Sunday ta tada fitinan ta ita gida xa ta, ya share ta bae tanka ta ba, daga karshe bangarensa ya koma ya bar ma ta falon, ta bi bayansa tana hawaye, a falonsa ya kwanta yana ganinta yace "Yhu are disturbing me Zainab, let me rest plss" cikin kuka tace "To ni nace maka xan je gidanmu" mikewa yyi ya bar mata falon ya shige bedroom, ta bi sa da sauri, bude baki yyi yana kallonta, ta rungume hannayenta tana kuka, murmushi yyi ya jawo study desk dinsa ya dauki medicated dinsa ya sa kafin ya dauki wani babban text buk yasa gaba yana dubawa. Ta fi minti ashirin a tsaye har sannan a dakin, ya mike kmr xae dauki abu a gaban mirror ya fixgota, ta xaro ido tace "Don Allah kayi hkuri xan tafi wllh" bakinsa ya hade da nata, da kyar ta samu ta kwace kanta ta fice da gudu. Da yamma kmr wasa tace bari tayi tryn kiran Aliyu da nmbrsa ta UK da sabon sim dinta don a shi kadae take da airtym, ga mmkin ta taji ya shiga, ta xaro ido ta mike xaune gabanta na faduwa, ya dan dau lkci kafin ya daga, cikin sanyayyan muryarsa yyi sallama, amma ta kasa amsawa tsabar murnar jin muryarsa kuma tana tsoron kadda ya katse idan yaji ita ce, yace "Hello" nn ma ta ki cewa komae ya dan yi jim kafin ya katse wani tsalle ta doka cike da jin ddi dae dae nn Dr Sharif ya shigo dakin ya kalleta gnin mood dinta yace "Duniyar ta maki ddi knn koh?" Turo baki tayi bata ce komae ba, yace "ki shirya sae ina kai ki gidan amma baxa ki dde ba" mikewa tayi tace "Toh" wasu kayan ta fiddo ta nufi bayi ya bi ta da kallo har ta shiga ta sa key, murmushi yyi ya juya ya fita daga dakin. Grocery suka fara biyawa ya siya fruits da za su kai can gidan kafin su kama hanyar gidan, Karfe biyar suka shigo falonsu ya xauna kan kujera ta haura sama don bbu kowa falon, dakin Mami ta shiga, ta sameta ita da su jiddah ta rungume ta cike da jin ddin ganinta, Mami tace "Daga ina kike?" Tace "Shi ya kawo ni Mami yana falo" Mami tace "Sannun ku da xuwa" tace "Mami yayanmu fa?" Mami ta mike tace "waye kuma yayanku?" Kmr xata yi tace "Ya Aliyu mana" hararanta Mami tayi ta dauki hijab tace "Baki lura da shi a bayana ba knn" tana kai wa nn ta fice don xuwa su gaisawa da sirkin nata, Afeefah tuni har hawaye ya cika idonta tana kallonsu jiddah tace "Anty jiddah kuna waya da shi?" Jiddah ta girgixa kai tace "A'a amma yana UK, kuma muna chat da shi" jin hka ta warce wayar jiddah da sauri ta fice daga dakin ta shige nasu tuni jiddah ta mike tana cewa ta bata wayarta, Afeefah ta sa key a dakin kafin ta bude wayar ta hau whtspp da sauri, chat din ta shiga dubawa tun daga farko, ssae ta ga yake chat da 'yar uwar tasa kusan kullum, ga mamakinta sae ta ga kusan kullum din sae ya tambayi Jiddah ko sun hadu da ita a sch, jiddah tace suna haduwa kuma ko da yaushe tana tambayarsa,  murmushi ya tura mata yace tana masa text ko da yaushe amma bae fiye mata reply ba yana daurewa yyi ignoring dinta, tambayarsa jiddah tayi "Sbda me" ya mayar mata yace "Sbda tana fama min ciwon da yaki warkewa a xuciyata, I just can't bear it sister, i alone knws wat am going through ynxu, all d same ina jin ddi idan na ga text dinta, it soothe me, jiddah ta tura masa fuskar tausayi tace "Kawae kayi blockn dinta yayanmu xae fi" yace "Koh?" Ta mayar masa tace "Allah kuwa" yace "OK I will giv dat a try" jikin Afeefah yyi sanyi ssae, lkci daya hawaye ya cika idonta,  A chat din su na jiya ne taga Jiddah na tambayarsa lkcn da xae dawo don Allah, ya mayar Mata yace "Xan dawo amma sae nn da shekaru bakwae idan Allah ya yrda, kafin nn No pain, no scar a xuciyata, yea duk sun goge in'sha Allah, but tsakanina da ke ne wnn kar ki gaya ma ko Mami" Jiddah ta tura masa emotion na rashin jin ddi tace "Kayi hkuri yayanmu, kar kace har seven years Plss, just forget ur pass nd face future plss ka kaddara dama Zainab ba matar ka bace a rubuce, Allah xae maka musanyar alkhairi, kila ma ita din ba alkhairi bace gare ka shi sa Allah bae baka ba, Allah xae baka Wacce ta fita, plss yayanmu ka dawo gida, its high time kai ma kayi auren ka ynxu kayi settle down, Zainab ta xama past tense gare ka tunda tana xaune gidan mijinta lfya ynxu" ya mayar mata yace "tnx sister, sae ki xaba min matar da kika ga ta dace da ni, I wil accept don ban san ta inda xan fara neman mata ba ynxu" wurgi da wayar Afeefah tayi kan gado ta dinga rusa kukan bakin ciki, bnda bubbuga kofa bbu abinda yayyin nata suke suna kiranta amma ta ki budewa sae kara sautin kukan ta da tayi, muryar Mami da taji ita ma tana kiranta yasa ta mikewa tana kuka ssae ta bude kofar, Mami tace "Lfya me ya same ki?" Rungume Maminta tayi tana kuka ssae tace "Mami kina ganin Anty jiddah take ce ma yayanmu a chat ni ba alkhairi bace gare sa shi sa bae aure ni ba, wae ya manta da ni yayi blocking dina, kuma yyi aurensa kawae" muryarta na rawa ta kare maganar cikin kuka ssae, daga sadiya har Mami suka juya suna kallon jiddah da hanjin cikinta ya kada, Mami tace "Toh sae me, sa ji da munafurcinsu daga ita har shi," wani mugun kallo Mami ta shiga yi ma Jiddah tace "Algunguma kawae munafuka, dole ku nuna mata ba ubanku daya ba, nasan akwae rana irin ta yau da xae xo" daga hka ta ja hannun Zainab suka fice daga dakin tana kuka, ta nufi dakinta da ita ta shiga lallashinta, da kyar ta hadiye kukan, Mami ta Mike ta fita daga dakin bayan ta tabbatar tayi shiru, kwanciya tayi kan gadon Mami tana sauke ajiyar xuciya.  Bayan isha Dr Sharif ya dawo tafiya da ita, tana xaune dakin Mami bayan ta dan cakalkala tuwon gabanta Mami ta shigo tace "Tunda baxa ki ci ba tashi ki wanke hannun ki ku tafi mijin ki ya dawo" bata fuska tayi tace "Ni a nn xan kwana Mami" wani kallo Mami ta watsa mata tace "Kin tashi ko sae nayi kwallo da ke, ki kwana ki min me" mikewa tayi hawaye cike idonta ta shiga bayi ta wanke hannu ta fito, Mami tace "Ki tafi ki sallami Abban ku, sae ki deban maku abinci a kitchen" wayarta da jaka da hijab ta dauka fuu ta fice daga dakin ta nufi falon Abba, xaune ta samesa da Dr Sharif, ta sallame Abban suka fito tare da Dr Sharif din, sae da suka sakko downstairs snn fuskarta daure tace "wae xaka ci abinci" girgixa mata kai kawae yyi suka fita daga falon. Tara saura suka isa gida bayan ya biya ya siya gasassun kaji da fura, yana gama parkin ya juya yana kallon jajayen idonta yace "Kukan me kike?" Kmr jira take ta fashe da wani kukan tace "kaga sir ko ba Anty jiddah bace take ce ma yayanmu ta whtspp wae ni ba alkhairi bace gare sa shi sa bae aure ni ba, kuma ya manta da ni, yyi blocking dina a whtspp" cikin matsanancin kuka ta kare maganar, tabe baki yyi ya kashe motarsa ya xare key kafin ya bude mota ya fice ya nufi cikin gida rike da ledarsa, sae da ta kuma cin kukanta a motar kafin ta fita ta rufe ita ma ta nufi cikin gidan, falo ta samesa xaune ya xuba kajinsa a plate yana ci yana kallon news, fuuu ta haura sama kmr xata tashi sama, yyi yar dariya ya dauki drink dinsa ya sha. Tana shiga dakinta wayarta ta fiddo ta bude whtspp, voice note ta shiga yi ma ya Aliyu kmr hka tana kuka, "yayanmu Shine Anty Jiddah xata ce maka ni ba alkhairi bace gare ka ka yrda ko, har da wani cewa kayi blocking dina a whtspp ka mance dani koh, dole dama wataran xa ku nuna min ba ubanmu daya da ku ba, kuma yau yau kayi blockin dina kuma bana kara maka magana in ma baka yi ba ni xan yi blocking din ka wllh" tura masa tayi ta jefa wayar ta fada kan gadon tana ci gaba da kuka, gajiya tayi da kukan ta mike ta nufi bayi daga karshe tayi wanka ta fito ta canxa kaya xuwa nighty ta kwanta tayi jigum, sae kuma taji cikinta na kugi, mikewa xaune tayi tana kallon agogo taga sha daya ya wuce har da rabi, ta mike ta dauki hijab dinta ta sa ta fita daga dakin ta sauka downstairs, kwance ta samesa falo ya kure Ac, yana kallon wani American movie with interest, ta karaso falon tana kallon plate din da ya xuba kaza ta ga dan kadan ya rage naman, kallonsa tayi tace "Sir ina nawa yake?" Ya juya ya dan kalleta kafin ya ci gaba da kallonsa yace "Ban san xa ki ci ba na ba masu gadi" ta xaro ido tace "Furan fa?" Yace "Har shi, but ga wanda na rage can" hade rae tayi tana kallonsa kmr xata yi kuka, ya shafa kai idonsa na kanta yace "Gasu can ki dauka" juyawa tayi a fusace ta nufi stairs ya maida dubansa ga kallon da yake, kwantawa tayi amma bacci ya gagareta sae juye juye take, ganin baxata iya kwana da yunwa ba yasa ta kuma mikewa ta sakko falo ta nufi kitchen, ya bi ta da kallo har ta shiga kitchen din, tea ta hada ta dauki bread da ke kan fridge ta fito, 'yar dariya ya shiga yi duk da ba kallonta yake ba tasan da ita yake, bata ko kallesa ba ta haura sama, ta gama shan tea knn taga wayarta yyi haske alamar kira don ita ko da yaushe cylnt wayarta yake, ta Mike ta nufi gun wayar da mamaki gnin dare yyi ssae, xaro ido tayi ganin nmbr yayanmu, ta murxa ido don tabbatarwa kafin ta washe baki ta dauki wayar da sauri kar ya katse, sae kuma ta hade rae ta daga kiran ta kara a kunne, cikin sanyayyan murya yace "Zainab!" Wani ddi taji ya ratsa ta, gskya tayi missin din yayanta, a hnkli tace "Uhm" taji ya sauke ajiyar xuciya kafin yace "srry I called this late, nasan ba kya bacci da wuri ne, ki dauki permission gun mijin ki xa muyi magana da ke ne, or in bari sae gobe" turo baki tayi tace "Baya nn, ni kadae ce" ya dan yi shiru kafin a sanyaye yace "ita jiddar ce tace maki ba ubanmu daya ba Zainab?" kmr xata yi kuka tace "Gashi ana nuna min, ae ba sae an fito fili an fadi ba"

Eeshatullah


[6/29, 20:41] ‪+234 703 716 4670‬: 'Ya mace kyautar Allah
By Ashmaad
90___91
kankamesa tayi ta fashe da kuka, ya ja ta ya nufi bedroom dinsa don baya son wani ya gansu a hka, gefen gado ya xauna bayan ya janyeta jikinsa da kyar, cikin sanyin murya yace "Kina da hnkli kuwa Zainab, kin mance ke matar aure ce" jin bata ce komae ba yasa ya sakar mata murmushi yace "Me ya kawo ki gida da safe hka," shiru yyi yana kallon idanunta kafin yace "wat happened to ur eyez," kin cewa komae tayi sae hawayen dake sakko mata, takardar hannunta ya kalla ya karbe takardan yana kallo kafin ya warware, cikin 'yan sakwanni ya gama karanta content din, lkci daya yanayinsa ya canxa ya shiga kallonta da alamar tambaya, can cikin sarkewar murya yace "Ya sake ki?" A hnkli ta gyada masa kai hawaye na bin kuncinta, yafi minti biyu yana kallonta kafin ya mike ya dauki wayarsa ya mika mata yace "sa min nmbrsa" da sauri ta girgixa masa kai tana kuka tace "A'a yayanmu ka kyalesa" a tsawace yace "Ki sa min nmbr nace" muryarta na rawa tace "Ni bn xo da waya ba, kuma bni da nmbr a kai" juyawa yyi ya fice daga dakin, ta mike da sauri ta dauki takardan ita ma ta fita ta nufi dakin Mami, har lkcn Mami na xaune kan darduma tana Azkhar, da mamaki take kallonta har ta karaso cikin dakin, tace "Zainab, me ya faru? Daga ina da sassafen nn" kuka ta fashe da ta sulale nn k'asa ta dinga rusa kuka, hnklin Mami ya tashi ssae ta mike ta shiga tambayarta ina mijinta, jin bata da niyar bata amsa yasa ta karbi takardan hannunta ta bude tana kallo, lkci daya ta saki salati ta sake takardan a raxane tace "Saki Zainab? Me ya hada ku" da kyar tace "Nima ban sani ba" salati Mami ta dinga yi tana nanata wa, Shigowar Aliyu dakin yasa tayi shiru, ya karaso ya dauki takardan, sae a snn Mami ta fara hawaye, Aliyu ya durkusa kusa da Zainab yace "Me ya hada ku da shi?" Girgixa kai tayi da sauri tace "Bbu komae yayanmu" Aliyu ya mike yana kallon Mami yace "Am sueing him in'sha Allah, sae yyi regretting actions dinsa." daga hka ya fice daga dakin Mami na kiransa ko juyowa bae yi ba.
Abba ya nisa yana girgixa kai yace "kin tabbata bbu abinda ya hadaku da shi Zainab," tana hawaye ta gyada ma Abba kai, shigowar Aliyu yasa duk suka juya suna kallon kofar har Mami dake xaune tayi jigum falon, Karasowa falon yyi cikin shigarsa ta suit rike da makullin mota, ya risina yana kallon Abbansa yace "Gani Abba" Abba yace "Ina xa ka?" Ya sunkuyar da kai yace "Xan dan fita ne" Abba yace "Na dae isa da kai koh Ali" Shiru yyi bae ce komae ba, Abba yace "Toh kar ka fita gidan nn, ka bari xa a bi komae a hnkli ayi magana ta fahimta, sae aji dalilinsa na aikata hkn" cikin bacin rae Aliyu yace "Magana ta fahimta kuma Abba, Haba ko me tayi masa bata cancanci hka ba, shi bae da kanni mata ne, y xae saketa at her young age, plss Abba ka bari in bashi lesson of his life" Abba yace "Ni dae na hane ka da barin gidan nn, Alhaji Mukhtar xae iso xuwa anjima, shima iyayensa da shi kansa za su xo don hka kayi hkuri Abi komae a hnkli" Afeefah taji hanjin cikinta ya kada jin abinda Abba yace, mikewa Aliyu yyi ya fice daga falon. Karfe sha daya tana kwance dakin Mami tana jin kmr xaxxabi zae rufeta yayyinta ma na xaune dakin ko wannensu ya tausaya mata ba kadan ba sae dae sun yi mamaki don Dr Shariff bae yi kama da mutumin da xae iya aikata hka ba, Mami ce ta shigo dakin tace Zainab ta sa hijab ta xo, da kyar ta mike ta sa hijab ta fita, Mami na gaba tana biye da ita suka shiga falon saukan baki, gabanta yyi mugun faduwa ganin dad na Kaduna da wani abokinsa, snn ga Dr Shariff da dad dinsa da uncle dinsa, Abba ma na xaune falon sae Aliyu dake xaune kasan lallausan carpet din falon, Dr Shariff ma na zaune kasa daga gefen uncle dinsa, da kyar ta sulale kasa ta xauna gefen ya Aliyu ta ji xufa na tsatssafo mata, Addu'a aka fara da gaishe gaishe kafin dad din Kaduna ya kalli Dr Shariff da kansa ke kasa har lkcn yace "Ali" da kyar Dr Shariff ya daga kai yana kallonsa, dad yace "ya aka yi hka Ali, me ya hada ka da matar taka har ya kai ka ga aikata mummunan aikin nn gare ta, wani laifi tayi maka hka Aliyu" Dr Shariff ya juya ga dad dinsa dake ta jifansa da wani irin kallo hka ma uncle dinsa, girgixa kai yyi ya k'asa cewa komae lkci daya hawaye ya shiga sakko masa ya rike kansa, jikin Abbansa yyi sanyi don yasan halin d'an nasa, baya kuka hka sae in cutar sa aka yi kuma da wuya ka ga hawayensa, har dad ma sae da jikinsa yyi sanyi hka ma Abba, Afeefah kam bnda rawa bbu abinda jikinta yake sae shigewa jikin ya Aliyu take don tasan idan Dr Shariff ya tona ta Yau me rabata da Mami sae Allah, dad yyi karfin halin cewa "muna sauraran ka Ali, me ya faru sanar da mu ka ji" kin dago kansa yyi har lkcn hawaye na sauko masa cikin sanyin murya yace "Dad kuyi hkuri ku gafarce ni, ni kam baxan iya cewa komae ba don ya wuce a guna, in dae na cuce Zainab duk xaman mu da ita ina neman gafarar ta, duk da nasan ban taba cutar ta ba, ni na yafe mata duniya da lahira, ku gafarce ni don Allah Abba" daga hka ya mike ya nufi kofa ya fita daga falon, jikin iyayen nasu yyi sanyi ssae, Mami kam da yake ita ta haifi abunta tun da ta ga reaction din 'yar tata ta gane bata da gskya kuma akwae abinda bata son ya fada ganin ynda take mutsu mutsu daga xaune, bata san lkcn da ta mike ta fixgota cikin xafin rae ta kai mata mari masu lafiya ba tace "Don uwarki me kika yi masa ki fada kar na sumar da ke" ya Aliyu ne ya kwace ta hannun Mami don kin sauraran maxan dake falon tayi, ya fice da ita daga falon da sauri tana kuka bakin rae, dakinsa ya nufa da ita, ya xaunar da ita gefen gado yana kallonta yace "Tun shigowar ki falo na lura baki da gskya Zainab, duk duniya nafi kowa sanin halin ki, ko Mami baxata gaya min ke ba, ki gaya min gskyan me kika yi ma mijin ki" kin cewa komae tayi, ya kuma san baxata ce din ba, ya mike a hnkli ya koma jikin window ya tsaya yana kallon waje, kwanciyarta tayi kan gadonsa ta ja bargo.
9 mins · Khaleesat Haiydar...
[6/29, 20:42] ‪+234 703 716 4670‬: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

92___93
Tun daga wnn rana Zainab ta fara tunanin anya Mami ce ta haifeta kuwa dama, don kusan kullum sae ta sa ta kuka ta kuma hana 'yan uwanta rabanta wae kar ta koya masu mugun hali, don ma Ya Aliyu baya bari wani lkcn, gaba daya ta tattara ina ta inata ta koma dakin ya Aliyu, dare ne kawae ke raba su ko bae nn hka xatai ta xama ita kadae a dakin, kwata kwata abinda Mami ke mata a gidan bae fiye damunta ba tunda ga ta ga yayanta. Tun bata fita idda ba take son komawa schh ba dama har dae ta fita amma Mami taki bari ta koma, abun ya dameta ssae, bbu ynda Aliyu bae yi da Mami ba amma tace bata san xance ba. Hatta Abba bae jin ddin abinda Mami ke ma Zainab a gidan, yyi mata magana har ya gaji ya kyaleta, har Zainab bata fatan yayanmu ya fita don kafin ya dawo sae tayi kuka fiye da sau biyar, Adnaan kam ko a jikinsa don bae ma bin ta kanta, hkn yasa duk inda ya Aliyu xa shi wani lkcn yake tafiya da ita. Da sallama Mami ta shiga falon mai gidanta ta nemi guri ta xauna don amsa kiran da ya aika Adnaan yyi mata, Abba ya gama danne dannen laptop dinsa yace "Zuwaira kan maganar Zainab ne, wae fisabillilah me yasa kike nuna min bni da iko kanta ne, nace ki barta ta koma boko kinyi kunnan uwan 'yan shegu da ni" Mami ta fara hawaye a sanyaye tace "Ba hka bne Alhaji, kaga har yau bamu san laifin da tayi ma yaron nn ba taki fada, da ganin ba karamin abu bne, ni ins tsoron komawarta makaranta kuma gskya gwara tayi ta xama har Allah ya fito mata da wani mijin" Abba ya dan yi murmushi yace "Wnn ba hujja bace Zuwaira" Mami tace "Ni dae don Allah kayi hkuri ba wae naki taka bane, amma gskya Zainab tsoro take bn ynxu, kwata kwata bata da gskya naga alama, idan tayi wani auren ta ci gaba da karatun amma ynxu kam mu yi ta xama" Abba yace "Toh shknn, Allah ya fiddo mata da na gari" Mami tace "Ameen, bari in karasa abinda nake" daga hka ta fita daga dakin. Da daddafe Afeefah na xaune gefen yayanmu tana kallon abinda yake a laptop, fadila ta shigo tace "yayanmu Abba yace ka je," yace "OK kin gama assignment din ne kike chat" ya fadi hkn yana kallon wayar da ya gani hannunta, tace "A'a ba chat nake ba wllh, koya min ake online" hararanta yyi yace "Keep quiet an taba karatu online, kwashe kwanukan can ki fita da su," ajiye wayar hannunta tayi ta kwashe plates din da kula dake dakin ta fita da su, Afeefah ta juya tana kallon wayar taga kan whtspp take, tace "Karya take yayanmu dubi chatting fa take" daukar wayar tayi tana kallon da wanda take chat din, ga mamakinta sae ta ga kmr nmbr Dr Shariff, ae ko taga shi din ne, ta bude chat din ta shiga dubawa, taga yawanci duk karatu yake mata na Biology da Chemistry, ynxun ma ans din biology yake tura mata, a lkcn ma yake typn din, ajiye wayar tayi da sauri ta ci gaba da kallon abinda yayanmu ke yi jin fadilan na hauro wa sama, ta shigo dakin ta dauki wayarta xata fita yayanmu yace "Ki ajiye wayar nn ki yi assignment kar in bata maki rae fadila" a hnkli tace "Toh" kafin ta fita, Aliyu ya mike yace ma Afeefah yana xuwa Abba na kiransa tace "Toh" snn ya fita ya bar mata laptop din, kasa ya xauna yana kallon Abbansa yace "Gani Abba." Abba ya ajiye remote din hannunsa bayan ya rage volume din kallon da yake ya maida hnklinsa ssae kan Aliyu yace "Wani laifi Zainab tace maka tayi ma mijinta tsakanin ka da Allah Ali?" Aliyu ya daga kai yana kallon Abbansa yace "Wllh bata gaya min ba Abba, tace ita bata yi masa komae ba" Abba yyi shiru na kusan minti uku kafin ya sauke ajiyar xuciya yace "Toh Allah ya kyauta" Aliyu yace "Ameen" Abba bae kuma cewa komae ba, hkn yasa Aliyu ya maida hnklinsa kan tv, bayan wasu mintunan Abba ya nisa yace "Ali kana da ra'ayin auren Zainab har ynxu" da sauri Aliyu ya juya yana kallonsa, sae kuma ya girgixa kai yace "A'a Abba bni da wnn ra'ayin ynxu" Abba yace "Koh saboda me?" K'asa ba Abbansa amsa yyi lkci daya yaji wani takaici ya rufesa ga tukukin da xuciyarsa ya shiga yi masa, me kuma xae yi da Zainab, cikin dakewar murya yace "Sbda nayi ma wata alkawarin aure Abba" Abba yyi shiru yana kallonsa kafin yace "Baxa ka hada su ba Ali, ba don Mahaifiyar ku xaka aura Zainab ba sae don ni" girgixa kai yyi yace "kayi hkuri Abba ka min uxuri, bni da ra'ayin hada mata biyu, da ma ban ma wancan alkawari bne xan iya hakura da ita," Abba yace "Toh shknn Allah tabbatar da Alkhairi Ali" Da kyar Aliyu yyi cewa Ameen, Abba yace "Shknn xaka iya tafiya" mikewa yyi ya masa sae da safe snn ya fice daga falon, Kwance ya same Zainab kan gadonsa har ta fara bacci, kallo daya yyi mata ya dauke kai ya kashe laptop dinsa ya rufe ya ajiye snn ya shiga tashinta, mikewa xaune tayi da sauri tana murxa ido tace "Na'am" ba tare da ya kalleta ba ya wani hade rae yace "Tafi ki kwanta" shiru tayi tana kallonsa, sae kuma ta dawo kusa da shi ta xauna cikin sanyin murya tace "Abba ya maka fada ne, me kayi masa yayanmu?" Sae a snn ya juya yana kallonta ya dan mata murmushi ya Girgixa kai yace "A'a kawae bacci nake son in yi little sis am tired" sakkowa ta daga kan gadon ta kuma gyara masa bedsheet tace "Toh ka kwanta yayanmu" kwanciya yyi kan gadon ta dauki hijab dinta tace "Gudnyt!" Bae tanka ta ba har ta isa kusa da switch ta juya tana kallonsa tace "In kashe maka wuta yayanmu?" Yace "Yes" kashe wa tayi ta kuma yi masa sae da safe ta fita ta kulle masa kofar, yyi rub da ciki ya runtse ido xuciyarsa na xugi, ko kadan bae ji ddin xancen da Abba yyi masa ba don shi kam ya hakura da Zainab, daren ranan bae yi bacci ba maganan Abba ya tsaya masa duk ya tuna sae ransa ya baci, shi da yana da xuciya ma ae baxae kuma xama gidan ba, mikewa yyi misalin sha daya ya koma bangaren Abba ya shirga masa karyar akwae aikin da yake a UK gobe yana son komawa amma baxae dde ba, dad yyi masa fatan alkhairi snn ya fita, sae a snn hnklinsa ya kwanta don yana son ya nisan ci Zainab kada a tursasa shi aurenta.
Washegari har Karfe goma da wani abu Zainab bata shigo dakinsa ba which ix vry unusual of her, hka kawae ya damu da son sanin halin da take ciki don yasan kila bata jin ddin ne amma ya ki xuwa dubata stil, kasa daurewa yyi daga karshe don ko breakfst ya kasa don tare suke yi da safe, gashi duk yaran gidan sun tafi makaranta bare yace su dubo mashi ita, mikewa yyi ya fita daga dakinsa ya nufi nasu, kwance ya sameta cikin bargo ta takure waje daya idonta lumshe, ya yaye bargon yana kallonta ya daura hannu goshinta a hnkli, da sauri ta bude ido ganinsa ta mike xaune tace "Yayanmu" da damuwa yace "Baki da lfya ne little sis?" Bata fuska tayi kmr xata yi kuka a hnkli tace "Cikina ke ciwo yayanmu" yace "on ur period?" Ta gyada masa kai tana kallonsa, ya xauna gefenta ya kamo hannunta da damuwa yace "ohh Sorry kin sha xaki dayawa month din knn koh?" Ta shagwabe masa tace "Ni ba abinda na sha yayanmu ae kana gani" yace "Toh naji sakko mu tafi kiyi breakfast sae mu je in siyo maki magani koh" daure mata gashinta da ke kwance bayanta a barbaje yyi ya taimaka mata ta sakko daga kan gadon ta dauki xani ta daura kan kayan baccin jikinta suka fita daga dakin, ya shiga nasa da ita, tea ya lallaba ta tasha da kyar kafin ya mike ya dauki makullin motarsa yace "Mu je" tace "Ka fara yin breakfast tukun yayanmu" dago ta yyi yace "No muje in siya maki magani tukun little sis" daga hka ya kama hannunta suka fita daga dakin bayan ta sa hijab, Mami dake gyare gyare a falo ta bi su da harara har suka fita. Tun a mota ya bata maganin ta sha bayan ya siya snn suka dawo gida ya sa ta kwanta a dakinsa, ta dde tana juye juye yana mata sannu kafin bacci ya dauketa. Ko da Afeefah ta farka da yamma tsaye ta gansa yana hada kaya, mikewa xaune tayi da sauri tana kallonsa tace "ina xa ka yayanmu?" Ya Juya yana kallonta ya sakar mata murmushi yace "Am travelling princess, ya cikin ya daina?" a sanyaye tace "ina xaka?" Ya dauke idonsa daga kanta yace "UK xan tafi wani aiki" hawaye ne ya cika idonta tace "Plss kar ka tafi ka bar ni ni kadae yayanmu" juyawa yyi yana kallonta sae kuma ta fashe da kuka, ya karaso jiki ba kwari ya xauna gefenta yace "Kiyi hkuri Zainab, aiki xan tafi ba ddewa xanyi ba" bata ce komae ba sae share hawayen da yaki tsaya mata take tana kallonsa, duk jikinsa yyi sanyi tausayinta ya rufe shi don yasan shi kadae ne farin cikinta a gidan, shi kuma sbda maganar da Abba yyi masa yake son barin kasar don takaici, da ya tuna xancen Ahmad na cewa me xae yi da ita ko da sun rabu da mijinta sae ya ji wani bacin rae don yasan gskya Ahmad ya fadi, ya harde hannunsa da nata ya lumshe ido cikin sanyin murya yace "Baxan dde ba princess" kai kawae ta gyada masa hawaye na sakko mata. Karfe biyar saura ya gama shirinsa ya juya yana kallonta ganin ynda tayi tagumi tana kallonsa ya sa shi murmushi, ya dawo kusa da ita yace "kiyi xaman ki dakina har in dawo, kuma ki dinga hkuri da kowa kin ji" kae kawae ta gyada masa hawaye cike idonta, ya mike cike da tausayinta ya bar dakin don xuwa yi ma Mami sallama, duk ynda ya so ta fito ta rakasa ko bakin gate kin fitowa tayi sae kuka take, ya bata kudi me yawa ya kuma ce ta dinga shan maganinta har cikin yyi mata sauki, sae da ya isa bakin kofa ya daga mata hannu, ta mike ta isa inda yake da sauri ta shige jikinsa, rungumeta yyi ya lumshe ido, sun kusa 3 min a hka kafin ya banbareta jikinsa ya fita daga dakin rike da jakarsa. Hka kawae ya K'asa tafiya airport ya nufi gidansa na Nasarawa, yasan har ynxu yana son Zainab ga tausayinta da yake amma bae jin xae iya aurenta, tunanin hkn ya sa shi hawaye ssae, hka ya kwana ranan bae da sukuni ga shi ya kasa daina tunaninta ko wani hali take ciki, ita ma hka tun tafiyarsa take kuka taji gidan yyi mata xafi, bbu me shiga tsabgarta don Mami ta hana, hka tayi ta xama dakinsa kmr mayya, bbu wnda ya damu ya kawo mata abinci ko yace taje ta xuba, don hka bata ci komae ba, har kwana uku Aliyu na Kano bae tafi ba sae dae duk ya kashe wayoyinsa, ya rasa gane me yasa ya kasa barin Nigeria. Mami kasa daure ci gaba da share Zainab tayi bayan tafiyar Aliyu don tasan ynxu bbu me sa ta farin ciki har ta dinga shanye abinda ake mata, da can ma abinda yasa ta fita harkarta gaba daya sbda tasan yana nn ne ta kuma san baxae barta cikin damuwa ba, da kanta ta dinga kai mata abinci tana sa ta tana ci, ta kula bata da aiki sae na kuka duk da bata yi gabanta sae dae da ganin idonta xa ka gane, bayan kwana biyu da barin sa gidan ta fara rashin lfya, rashin lfya da ya daga ma Mami hnkli ssae ganin ynda take jin jiki, kwanansu biyu asibiti ranan Mami na xaune da ita a ward tayi tagumi, ita ko tana xaune ancire mata drip din hannunta tana cakalkala abincin gabanta, Mami ta kira sunanta, a hnkli ta dago tana kallon uwar tata, cikin sanyin murya Mami tace "ki gaya min me ke damun ki Zainab" shiru tayi tana kallon uwar tata kafin ta sunkuyar da kai hawaye ya xubo mata a sanyaye tace "Yayanmu ya tafi ya barni Mami, ku ce masa ya dawo don Allah"

Eeshatullah



🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

94____96
Shiru Mami tayi bata ce komae ba duk jikinta yyi sanyi, wnn kam ya wuce shakuwa tsakaninta da Aliyu, bayan mintuna goma cikin kwantar da murya tace "Toh kiyi hkuri xae dawo, kin ji" Zainab na share hawayen fuskarta tace "nmbrn sa basa shiga ae Mami" Mami bata kuma cewa komae ba sbda shigowar su Anty baby don sun xo gida su ma duba 'yar uwar tasu.  A bangaren Aliyu kam kwata kwata ya ji baxae iya tafiyar ba kuma, duk motsin da xae yi sae Zainab ta fado masa gaba daya hankalinsa ya k'asa   kwanciya, hka nn xuciyarsa ya basa bata da lfya ya kuma ji a jikinsa, a kwana na hudu ya kasa daurewa ya shirya ya dawo gida da yamma, su fadila kadae ne xaune falo suna assignment, bae damu da murnar ganinsa da suka dinga yi ba suna rungume jikinsa, tambayar da ya fara jefo masu shi ne ina Zainab, Fadila tace "Suna asibiti yayanmu, bata da lfya yau 3 dayz" cikin rudewa yace "3 dayz? me ya sameta, wani asibitin?" Suna fada masa ya fice da sauri ya nufi clinic din, Adnaan da ya gani harabar asibitin ne ya kai sa ward din da suke bayan yyi murnar ganin yayan nasa, hawaye Afeefah take tana cin shinkafar da Anty Safiya ta sa ta gaba sae ta cinye don bata cin komae sae shan ruwa, duk ta rame sosae an rasa gane kanta, Abba ma na tsaye ward din xuwansa knn asibitin, Mami na xaune ita ma ta buga tagumi tana kallon 'yar tata, jin an bude kofa yasa Afeefah ta dago ido tana kallon kofar, hka ma su Anty Safiya, kafa masa ido tayi kmr bata gane ko waye ba, kanninsa duk suka mike cike da murnar ganinsa, shi kam k'asa karasowa yyi idonsa na kan Zainab ko kiftawa bae yi, sunkuyar da kai tayi ta sakko a hnkli daga kan gadon ta nufe sa sae da ta kusa inda yake ta karasa da gudu ta shige jikinsa, rungumeta yyi ssae ta sakar masa kuka a hnkli, ya lumshe ido cikin sanyin murya yace "Zainab!" kuka take ssae hkn yasa ya bude ido ya dago kanta ya shiga share mata fuskarta murya can kasa yace "Am srry little sis," dariyar da Anty Safiya da Anty baby suka yi yasa duk suka juyo da sauri, sae a snn ya lura da Abbansa da Mami dake kallonsu, kunya ya rufesa ya janyeta jikinsa da sauri, ya karasa dakin kai a kasa yana rike da hannunta ya gaida iyayen nasa, Abba yyi murmushi yace "Sannu Ali, ya hanya, amma meye amfanin kashe waya" ya shafa kai bae ce komae ba sae murmushi, ya juya suka yi ido hudu da Afeefah da ke kallonsa, matse hannunta dake cikin nasa yyi, ta lumshe ido tana murmushi. Washegari da safe aka sallamesu don ka rantse kace ba ita ce ba lfya ba har likitocin suka yi mamaki, suna komawa gida ta marairaice masa a bedroom dinsa cikin sanyin murya tace "Yayanmu kar ka kuma tafiya ka bar ni plss, idan xaka tafi ka dinga tafiya dani" murmushi yyi yana kallon kwayar idonta dake kyalli ta dalilin hawayen da ya cika cikinsu, ya ja dogon hancinta cikin lallausan murya yace "Owk little sis baxan kara ba, am alwayz here for yhu" tare suka yini ranan a daki sae dae su Anty Safiya su leko su koma, ana isha tayi bacci bayan ya sa ta sha magungunanta, ya rufe laptop din gabansa ya juya yana kallonta, mikewa yyi a sanyaye ya fita daga dakin, Anty Safiya ce ta fito daga bangaren Abba ganinsa ta karasa da sauri tace "Yauwa yayanmu ina da magana da kai" yace "OK ina jin ki, ina kids din ki?" Hannunsa ta kama suka nufi dake n Adnaan ya xauna gefen gado yana kallonta yace "Wae ya aka yi?" Cikin sanyin murya ta fara masa magana tace "Yayanmu a kan Zainab ne...." "Wat about her?" Yyi saurin katse ta, ta sauke ajiyar xuciya tace "kaga sbda baka nn fa...." Katse ta ya kuma yi ya hade rae yace "To ya aka yi? Plss ku rabu da ni, matsayin kanwar da muka fito ciki daya na ajiye Zainab ynxu kmr yanda ta ta6a fadi." Shiru tayi tana kallonsa ya mike yace "Dama maganar knn" k'asa cewa komae tayi ya juya a fusace ya fice daga dakin ransa a bace, don me ake son makala masa Zainab ynxu, bayan duk rashin mutuncin da aka yi masa duk da halin da ya shiga kanta, dakinsa ya koma ya dauki makullin motarsa ya bar gidan gaba daya. Da asuba sadiya ce ta tada Zainab da ke baccin da ta dde bata samu ba, kalle kallen dakin ta shiga yi tace "Ina yayanmu?" Sadiya tace "ya tafi jiya" da sauri ta sauko daga kan gadon a rikice tace "Ya tafi ina?" Sadiya tayi shiru tana kallonta, juyawa tayi da gudu ta fice daga dakin ta nufi dakin Mami, xubewa gabanta tayi ta fashe da kuka tace "Mami wae yayanmu ya kara tafiya?" Mami ta turata gabanta tace "Ke ban fa son iskanci, sae aka yi ya da ya tafi? Xan xuba maki mari idan baki tashi gaba na ba," mikewa tayi da sauri ta fice daga dakin ta shiga nasu ta xube jikin Anty baby tana kuka tace "Anty wae yayanmu ya tafi, bayan yace min baxae kuma tafiya ba don Allah ku ce masa ya dawo kar ya tafi ya bar ni" shiru duk suka yi suna kallonta, ta dinga kuka tana cewa su ce ya dawo, da kyar Anty Safiya ta lallasheta tace da safe xata gansa bbu inda ya je, hka Zainab tayi ta baxa ido taki cin komae har biyun rana bbu yayanmu ba lbrinsa, nn hakurinta ya kare ta dinga rusa masu kuka wane yar shekara uku, Mami ta sameta tayi mata mugun duka don takaici, da kyar yayyinta suka karbeta, Adnaan dake xaune falo ko kallon inda suke bae yi ba, Anty baby ta kulle dakinsu ganin Mami bata gaji da dukanta ba, ko awa daya ba ayi ba xaxxabi ssae ya rufeta, da kyar Aunties dinta suka lallabata ta sha ruwan tea suka bata magani ta sha ta kwanta, lkci daya bacci daya baccin wahala ya dauketa wajajen karfe biyar na yamma, a bangaren Aliyu kam gidansa na U Nasarawa ya nufa daren, har wayewan gari bae samu nutsuwa ba, k'asa cin komae yyi gaba daya ranan ya rasa me ke masa ddi, duk motsin da xae yi sae Zainab ta fado ransa, wani mugun sonta na kara shigarsa, ya rasa dalilin karfin halinsa na cewa baxae iya aurenta ba don yasan baxae taba daina son Zainab ba har karshen rayuwarsa, sae yamma ya iya shiga bayi yyi wanka, yana fitowa ya ji ya fara jin sanyi lkci daya ya ji xaxxabi na son rufe sa ya shige cikin bargo bacci yyi awon gaba da shi, shidda saura ya farka jin wani sara masa da kansa ke yi, ya daure ya fita ya hada ruwan tea ya sha, kafin ya sha magani,  k'asa daurewa yyi daga karshe ya dauki makullin motarsa jiki a sanyaye bayan yyi magrib ya fita ya kama hanyar jan bulo, bbu kowa falon ya haura sama, ya dde tsaye corridor kafin ya tura kofar dakin su Jiddah, kwance ya ga  mutum cikin bargo bbu kowa dakin sae tv da ke aiki, ya karasa jiki a sanyaye ya yaye bargon, ido ya tsura ma lips dinta da suka yi jajir, ko ba a gaya masa ba yasan kuka tayi ba kadan ba, don tun tana karama hka lip dinta ke yi idan tayi kuka, da sauri ta bude ido suka yi ido hudu, ta mike xaune da hanxari ta kankamesa har sae da ya fado kanta, ta fashe da kuka ssae tace "Wayyo yayanmu ka ce baxa ka kuma tafiya ka bar ni ba" lumshe ido yyi ya k'asa cewa komae, ganin yanda take kuka yasa a hnkli yace "Am srry princess baxan kuma barin ki ba, i wont forever" muryarta na rawa tace "Promise" ya janyeta jikinsa ya dafa shoulders dinta yana kallon jajayen idonta yace "I promise" rungumesa tayi ya lumshe ido cikin sanyin murya yace "Ur temperature is high" a hnkli tace "Yunwa nake ji yayanmu" shi ma sae a snn ya ji yana jin yunwan, ya mike ya d'ago ta yana kallon kulan abincin dake dakin yace "Abincin waye" tace "Nawa" sakkowa yyi daga kan gadon ta bi sa suka xauna kasan rug din dakin ya bude kulan ya ga farar shinkafa ce, plate ya dauka ya dibi abincin snn ya bude kulan miyan ya xuba, a tare suka fara cin abincin yana ci yana bata, a hka Aunties dinta suka shigo suka samesu, bbu wanda ya samu liver din Karasowa cikin dakin, suka dae gaida yayan nasu suka juya suka fita Anty Safiya na murmushi, sae da suka gama cin abincin ya mike ya ja ta suka nufi dakiin Mami don ya gaisheta, Mami ta amsa tana kallonsu sae dae duk jikinta yyi sanyi, dakinsa ya nufa da ita bayan ya je bangaren Abbansa ma ya gaida sa duk tana like da shi, daga nn ya koma bedroom dinsa, duk motsin da xae yi tana kusa da shi wae kar ya tafi ya bar ta, Karfe goma bacci ya dauketa tana rike da hannunsa bayan ya sa ta sha maganinta don xaxxabi ne jikinta, cikin dubara ya xame hannunsa jiki ba kwari ya mike ya nufi bangaren Abbansa, xaune ya samesa falonsa bayan ya gaida shi kansa a kasa cikin sanyin murya yace "Abba na amince da auren Zainab Allah sa hkn ne Alkhairi" kasa cewa komae Abba yyi sae kallonsa yake kafin yyi murmushi daga karshe yace "Ka gano kana sonta ita ma tana sonka knn koh" murmushi yyi kansa a kasa, Abba yyi murmushi yace "toh Allah maku albarka Ali, in'sha Allah nn da sati biyu xa ayi komae" da kyar ya iya bude baki yace "Shknn Abba nagode, Allah ja nisan kwana" daga hka yyi masa sae da safe ya bar falon ya koma dakinsa suka kusan cin karo da ita a rikice xata fito bata gansa ba, hannunta ta kamo yace Abba na ya kirasa ya je, duk ynda ya so ta koma dakinsu ta kwanta kin yadda tayi wae idan ta tafi xae wuce,  Mami na shigowa bangaren mijinta yyi mata bayanin xancen da Ali ya xo masa da shi, Murmushi tayi ba tare da ta kalli mai gidan nata ba sbda nauyin da ta ji tace "Allah tabbatar da alkhairi" ya kula da hkn, yyi murmushi kawae yace "Ameen, gobe sae in je kaduna in masu bayani".  Washegari Mami ta kira manyan yaranta mata tayi masu bayani kmr ynda Abbansu yyi mata, ssae suka yi farin ciki da xancen gaba dayan su, nn take suka fara fadin ynda xa a shirya abubuwa, Mami dae shiru tayi tana kallon 'ya yan nata, duk wnn abinda ake Afeefah bata sani ba, a ranan Abba ya bi flight ya tafi Kaduna, iyayenta na Kaduna ma suka yi murna da jin hka barin dad din ma'aruf, nn take ya bada sadakin Aliyu dubu dari biyu, Abba yyi masa gdya ya bar Kaduna bayan sun sa daurin auren sati biyu daga ranan. Abba na sauka gida ya sa aka kira masa Aliyu ya gaya masa ynda abubuwa suka tafi a can Kaduna ya kuma ce ya kira dad din Ma'aruf yyi masa gdya.  Ranan friday da yamma da ya kama saura sati daya bikin yana xaune dakinsa da Zainab dake kwance tayi rub da ciki gefensa tana game a laptop dinsa, ganin ynda yake kallonta yasa ta Mike xaune tace " Me ya faru yayanmu?" Sauke idonsa yyi daga nata yyi murmushi ya kamo hannunta yace "Nothing" ta langwabar da kai tace "Toh tunanin me kake" ya dan wara ido yace "Nothing" daga hka ta juya xata kuma kwantawa ya kamo hannunta cikin sanyin murya yace "Ina son maki tambaya Zainab" dawowa kusa da shi tayi tana kallonsa tace "Na me yayanmu?" A hnkli yace "Xa ki iya aure na?" Still tayi na kusan second talatin tana kallonsa ko kiftawa bata yi, kmr me rada yace "Zainab" boye fuskarta tayi da sauri a kirjinsa, yyi shiru yana kallonta, a hnkli ya shiga dago kanta amma taki bari, murmushi yyi yace "Kin yi shiru" mikewa tayi da sauri xata gudu ya rikota, ta boye fuskarta jikin gado kmr munafuka, dariya ta basa ya duka dab da ita yace "next friday xaki min bayanin ma'anar kunyar nn da kika ji idan an kawo min ke gidana" kwace kanta tayi da gudu ta fice daga dakin ta nufi na su, kwata kwata bata san me ke faruwa gidan ba, taga dae ana ta siye siyen kayan abinci, ta kuma ji wae Anty Safiya ta fita Dubai siyayya, kusan kullum kuma sae sauran Aunties dinta sun tafi kasuwa amma bata san me xa ayi ba kuma bata tambaya ba, bbu wanda ya gaya mata kuma, dakinsu ta shiga taga wasu ubansun lace kusan kala takwas duk iri daya red da ratsin silver da ash a jiki, da gani anko ne, snn ga atamfofi ma duk iri daya biyu kadae ne daban, juyawa tayi cike da son sanin me ke faruwa gidan nasu ta fita ta nufi dakin Mami, xaune ta sameta ita da aminiyarta Hajiya fatee  suna xuba turarurrukan wuta masu ddin kamshi cikin lafiyayyun kwalaben da aka yi domin su, suka amsa sallamarta, ta karaso kusa da Maminta ta xauna, a hnkli tace "Mami me xa ayi naga ana siyo kaya, Mami ta daga kai tana kallonta kafin tayi murmushi tace "Je ki tambayi yayanki" ta dan yi shiru kafin tace "Me xance masa?" Mami tace "Tambayar da kika min xa ki masa mana" bnda dariya bbu abinda hajiya fatee ke yi, bata kuma cewa komae ba ta mike a hnkli ta fita daga dakin ta koma nasu, Mami tayi murmushi ta ci gaba da abinda take, Hajiya Fatee tace "Allah sarki". Afeefah na kwance dakinsu don ta ki komawa gun yayanmu su Anty baby suka dawo, sun yi Mamakin ganinta a dakin don bacci kadae ke shigo da ita da daddare gaba daya dakin yayanmu take yini duk kayanta ma suna can, gashi kuma sun ga motarsa alaman yana gida, to ko bae nn ma bata shigowa cikinsu, ta mike xaune da sauri tace " Anty wae me xa ayi a gidanmu?"


🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

97____98
Kallonta Aunties din nata suka shiga yi, lkci days duk suka sa dariya Anty Baby ta ajiye ledojin hannunta ta xauna gefenta tace "Je tambayi yayanmu" shiru tayi tana kallonsu kafin ta sunkuyar da kai, Anty sadiya da Jiddah suka dinga dariya, Kmr munafuka ta mike xata bar dakin Anty baby ta kamo hannunta ta xaunar da ita tana murmushi tace "biki xa ayi," xaro ido tayi tana kallon su Jiddah tace "Bikin wa kuma?" Anty baby tace "Bikin ki da yayanki" shiru tayi kmr warce aka dasa a gun tana kallon yayar tata ko kifta ido bata yi, lkci daya tayi apprending abinda Anty baby tace ta fada jikinta ta boye fuska, banda dariya bbu abinda yayyin nata ke yi. Tun daga wnn rana Afeefah ta fara wasar 'Yar buya da yayanmu, duk inda xa su hadu bata bi da taji motsin sa xata shige bayi ta kulle, ya lura da hkn ya daina xuwa inda take ma gaba daya, shi kansa kunyar nata yake ynxu, gyara ssae wata kawar Mami 'Yar nijar ta shiga yi mata sanin auren ta na biyu knn, gyaran da ba a cika son ayi ma budurwa ba ma, kuma ita a tunaninta ae ba budurwar bace ita din, bbu wanda bae yi Mamakin Afeefah a gidan ba ganin ko kadan bata daga hankalinta ba, barin Mami, sae dae kusan duk kunyan 'yan gidan take ynxu, gashi tayi sanyi ko magana bata so, abinci ma sae Mami tayi da gske da ita take ci, ana sauran kwana uku biki Anty Safiya ta dawo shake da lafiyayyun kayan lefen da taje Dubai ta yo na akwatuna saiti uku da kits, kuma a ranan 'yan kaduna suka iso gidan da wasu daga 'yan uwan Mami, dangin Abba dama tuni suka iso, gidan ya cika ssae da mutane, ko ta ina Shirye Shirye ake, occasions uku su Anty Safiya suka shirya, mothers eve, kamu, sae dinner, shima da kyar yayan nasu ya yrda don ya ce baya so, ran da xa a sa Afeefah a lalle tana dakin Mami kwance sun dawo daga saloon da su Anty Jiddah, Fadila ta shigo dakin rike da envelope ta karasa kusa da Afeefah, Mami ta bi ta da kallo tace "Meye wnn" k'asa cewa komae fadila tayi, sae da Mami ta maimaita tambayar snn ta isa gun Mami ta duka k'asa tace "Dr Aliyu ne yace in ba Anty Zainab" mikewa xaune Afeefah tayi da sauri tana kallonsu, Mami tayi shiru tana kallon fadila kafin tace "Ina kika ga Aliyun?" Fadila ta sunkuyar da kai tace "A waya ya kira ni" Mami ta sauke ajiyar xuciya tace "Kai mata" mikewa tayi ta karasa gun Afeefah ta mika mata, a sanyaye ta karba ta bude envelope din ta fito da abun ciki, kudi a rafe ta gani da wata farar takarda, hawaye ya kawo idonta da kyar ta warware takardan ta shiga duba content dinsa, rubutunsa me kyau taga kmr hka a takardan "Ina taya ki murnar bikin ki Zainab, Allah sanya Alkhairi, ya bada xaman lfya da xuri'a dayyaba, ya bada hkurin xama da juna, congratulations Afeefah, Happy married life in advance." Hawaye ne ke sakko mata ssae, ta ajiye takardan tayi kwanciyarta duk jikinta yyi sanyi. Yayyinta na shigowa aka nuna masu kudin suka yi murna ssae da yi masa fatan alkhairi, Anty Sadiya ce ta kirga ta ga dubu hamsin ne, Mami tace "Allah ya saka da Alkhairi" Da yammacin ranan aka yi kamu, tayi kkrin ganin ta saki ranta, tayi kyau ba kadan ba cikin tsadadden less maroon da ratsin silvern da ke jikinta, light make up wata kwararriyan make up artist tayi mata, aka yi komae lfya cikin burgewa, Karfe bakwae saura ta shiga gida ita da su ilham da Aneesah, ko wannensu da sabon ciki jikinsa, wayarta ta dauka bayan ta shiga daki ta kwanta ta nemi nmbr Dr Shariff ta tura masa text kmr hka, "Nagode Dr Aliyu, Allah saka da alkhairi ya baka mace ta gari, ina kuma rokon gafarar ka, ka yafe min plss, nasan na xalunce ka amma ka yafe min ba don halina ba, nasan kai din me hkuri ne," tana kuka ta tura masa text din, daga hka ta rufe ido kmr me bacci.  Karfe tara da kusan rabi tana kwance dakin Adnaan ita kadae don bata son hayaniyan gidan, Rahmah ta shigo ta xauna gefenta tace "Anty Zainab yayanmu na kiran ki wae" shiru tayi bata ce komae ba, don rabonta da shi kwana biyar Yau, Rahmah ta mike ta nufi kofa xata fita cikin sanyin murya tace "Yana ina?" Rahmah ta juyo tana kallonta tace "Yana cikin motarsa a waje" Hijab dinta ta jawo a hnkli ta sa ta fita dakin, sae da ta fara sanar da Mami snn ta fita gidan ta kama hanyar gate. Nesa da motar ta tsaya, ya jima yana kallonta kafin ya bude motar ya fito ya karaso inda take ya rungume hannunsa yana kallonta, kin dago kanta tayi har sae da ya kira sunanta cikin sanyin murya, da kyar ta iya cewa "Um" ba tare da ta dago ba still don wani kunyarsa take ji ba kadan ba, murmushi yyi yace "Shknn tunda baxa ki kalleni ba" a hnkli ta dago kai ta kallesa, suna hada ido ta rufe fuskarta da tafin hannunta da sauri, dariya yyi yace "ynxu kuma kunyan yayan naki kike princess" kin cewa komae tayi sae juya masa baya da tayi, yace "uhm xaki gaya min ma'anar kunyan nn jibi" juyawa ta yi da gudu ta shige gida, yyi murmushi ya koma gun motarsa ya shiga ya bar anguwar.   Washegari thursday aka yi mothers day, gidan ya cika makil da kawayen Mami da abokan arxiki, Mami tayi Mamakin ganin Mahaifiyar Dr Shariff, ta tarbe ta da kyau sae dae da kunya kuma, a ranan ta bada nata gudunmawan bikin na bedsheet me tsada da turarrukan wuta da na ruwa, Mami ta dinga mata gdya tana cewa Allah bar xumunci, tambayar Afeefah Hajiya Hajaran ta dinga yi, hkn yasa Mami ta lallaba Afeefah da kyar ta yrda ta fito don gaidata cike da kunya da nauyinta, da yamma misalin bakwae aka tafi dinner, Afeefah tayi kyau har ta gaji don wani ubansun lace ne jikinta sea green da head pepper red, an mata make up da ya kara fito da ainahin kyanta, shi ko yayanmu sanye yake da tsadadden shadda fara kal da ya amshi farar fatansa, yasa babban riga, waow ina ma fanz xa su gan sa a wnn rana nasan sae sun yi fall din masa, yayyin Afeefah da kanninta duk lace ja da ratsin ash da silver suka sa, guri ya cika da 'yan uwa da abokan arxiki da suka xo taya murna, can na hango 'yan Khaleesat Haiydar Novels da suka xo taya su farin ciki a gefe daya sae ciye ciye ake baki har kunne suna yaba kyan amarya da ango, ko wannensu ya cakare cikin nasu ankon na net lace sky blue da milk colour da ratsin silver  a can filin rawa na hango su Hajiya Jamila, Fati Jaji, Rukayya M inuwa, Maryam Liman, Zainab sani daura, Maryam N Abubakar sae tikar rawa suke bakin rae cikin dangin Amarya, na rike Haba ina kallon ikon Allah, to ko wa ya gaya masu venue din dinnern??? can rumfar da Amarya Zainab da angonta yayanmu ke xaune na hango su Ummee Ibrahim, Shafa'atu Ibrahim Usman, Zaynab lawal da Ummi Salma sae likin 'yan dubu dai dai suke ma amarya da ango baki har kunne, a can wani gefe na hall din na hango 'yan partyn Dr Shariff sae wani tabe baki ake kar dae wae ace basu xo ba duk da nasan ganin kwakwaf suka xo yi ba wae taya murna ba, da alama bbu abinda ya burgesu wajen don ko abinci naga sun ki ta6awa, su Halima Muhammad ne, Ibrahim Sadiya, Humairah ibrahim yusuf, Beaulin Bilmoh, Nafeesat A Muhd, da sauransu duk sun tsuke baki cikin ankon wata atamfar leda 'yan duba daya daya da suka yi, su Zahra baba alkali da Asiya Usman da Maryam Adam muhd kam dama ko shigowa hall din naga basu yi ba, daga waje suka tsaya ana yatsine fuska ana taunar cingam wae nn jiran ganin ko Afeefah xata yi fuck up a taron suke, sae addu'a Allah sa hkn ya faru su ke don a cewarsu  ba kai gare ta ba, sae ta iya saka kuka a gun, hka dae aka watse taro lfya bbu mishkila. Lol
  Washegari ana sakkowa juma'ah aka daura auren Barrister Aliyu Mahmoud, da Zainab Mahmoud Umar a kan sadaki dubu dari biyu, daurin auren da ya samu halartar jama'a da dama daga garurruwa daban daban, kayataccen walima aka yi ranan a gidansu ango da amarya, Karfe biyar aka fara shirin tafiya da amarya gidan mijinta, bata wani daga hankalinta ba sae dae tayi kuka ssae yayin da iyayenta maxa ke mata nasiha, su Momy ma suka daura da nasu da yayyinta mata, nn yayyinta da kawayen Mami da 'yan uwan Abba suka rakata gidan m[truncated by WhatsApp]

🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

99.......
Karfe tara saura duk aka watse aka bar Zainab daga ita sae halinta bayan ta ci kukanta har ta gode Allah, can karshen gadonta da aka shimfide da bedsheet me ubansun laushi da kyau na milky colour ta takure kanta, wnn karan ma ba karamin bajinta iyayen nata suka yi mata a furnitures din dakinta ba, kmr ba baxawara ba a cewar wasu mutanen da suka xo ganin daki, har ta fara bacci daga xaunen da take taji shigowar mota gidan, gabanta ya fadi ba kadan ba, tana jin shigowarsa gidan ya hauro sama, ya kusa minti uku biyu tsaye corridorn dakunan kafin ya tura kofar dakinta a hnkli, da sauri ta cusa kanta cikin pillow bayan ta lullube fuskarta da mayafin jikinta, sanye yake da shadda milk colour sae kyalli yake, yyi tsaye nn bakin kofar yana kallonta kafin ya karaso cikin dakin kmr me counting steps dinsa ya xauna gefenta yana kallonta ya dago ta a hnkli, ta fashe masa da kuka tana nonnokewa taki barin ya ga fuskarta, lumshe ido yyi ya rungumeta tsam jikinsa cikin sanyin murya yace "Zainab!" Kin cewa komae tayi hkn yasa ya manna mata lips dinsa a wuyanta, ae tuni ta bude ido da sauri don sae da tsigar jikinta ya tashi, muryarta na rawa tace "Yayanmu!" Ya bude idanuwansa shi ma yana kallonta har lkcn yana rungume da ita, cikin wata kasalalliyar murya yace "Ina son ki Zainab, ina son ki! son da ban taba yi ma wata 'ya mace ba, kece macen da na fara so a rayuwata tun baki san kanki ba, bbu wata bayan ke Zainab, kin xame min jinin jikina, i just can't stop loving yhu har karshen rayuwata" hawaye ne ke bin kuncinta tana gyada masa kai, a hnkli ya sassauta rikon da yyi mata ya dago kanta yana kallan lips dinta ya shiga share hawayen fuskarta ta lumshe idonta, cikin sanyayyan muryarsa yace "Kina jin yunwa koh?" Bude ido tayi ta Girgixa masa kai yace "Sure?" A hnkli ta gyada masa kai cikin sarkewar murya tace "Bacci xan yi" yyi shiru yana kallonta kafin yace "Toh xaki yi wanka?" Sunkuyar da kanta tayi, ya mike ya nufi bayin dakin, ba a dau lkci ba ya fito dauke da bathrobe ya xauna gefenta ya ajiye snn ya cire mata mayafin jikinta, ya cire mata dankunne da sarka da bracelets din hannunta ya dauki bathrobe din ya mika mata yace "gashi ki cire kayanki kije kiyi wankan princess" mikewa tayi ta bata fuska tace "Toh ka fita in cire kayan" murmushi yyi yace "Ok" snn ya mike ya fita daga dakin, ta cire atamfar English din jikinta ta saka bathrobe din ta nufi bayi. Bakinta ta wanke tayi wanka ta fito, ta gama shafe shafenta knn ta sa kayan baccinta pink colour me tsantsi riga da dogon wando, tana kkrin tura gashinta cikin net ya shigo dakin sanye da jallabiya baki, k'asa ci gaba da abinda take tayi don da sauri take ta kwanta ta shige bargo, Karasowa yyi inda take ya karbi hular ya sa mata a hnkli snn ya dagota, ta rufe ido da sauri, murmushi yyi ya hadeta da jikinsa yace "ynxu kunya ta kike koh princess? Oya muje ki gaya min ma'anar kunyar kafin in cire maki" bae jira cewarta ba ya nufi kan gado tana jikinsa ya xaunar da ita, cikin lallausan muryarsa yace "Ina jin ki" kukan shagwaba ta saki tace "Ni bacci nake ji fa yayanmu" shiru yyi yana kallonta ta boye fuskarta kirjinsa da sauri tana shigewa jikinsa, lkci daya mood dinsa ya canxa, a hnkli ya janyeta jikinsa yace "Je ki kwanta" mikewa xaune tayi tana kallonsa xata yi magana ta ga ya mike ba tare da ya kalleta ba yace "Gudnyt" daga hka ya fice daga dakin ta bi sa da kallo jikinta yyi sanyi. Bangarensa ya nufa ya fada kan gado wani kishi ya ji ya lullubesa. Afeefah kam kwanciyar ta tayi ta shige bargo sae dae hawayen da take ta kkrin dannewa sae da ya xubo idonta, daga nn ta fara kuka a hnkli.  Washegari tana xaune kan darduma don ko tashinta tayi sllh bae yi ba ya shigo dakin, ya xauna gefen gado yana kallonta, ba tare da ta kallesa ba tace "Ina kwana?" Saukowa k'asa yyi ya xauna gefen ta cikin sanyin murya yace "Lfya lau Princess, kin tashi lfya" ta sunkuyar da kai bata ce komae ba, shi ma bae kuma ce mata komae ba ya mike ya nufi kofa, ta bi sa da kallo har ya fita.  Mikewa tayi jiki ba kwari ta fada kan gado ta runtse ido, to me tayi masa yake fushi da ita.  Takwas saura ta ji an danna bell downstairs, tana ji ya fito daga dakinsa ya sauka k'asa, bayan minti biyar aka bude kofar dakinta Sadiya da Jiddah suka shigo, mikewa xaune tayi da sauri, duk suka sakar mata murmushi ta mayar masa kafin ta gaishesu, Jiddah tace "yayanmu yace ki sakko ki yi breakfast, Amaryar yayanmu" ba tare da ta kallesu ba tana murmushi tace "Toh" Sadiya tace "Mu xa mu koma" da sauri tace "Ynxu?" Jiddah tace "Kinga ko wanka ba mu yi ba anjima xa mu dawo" a sanyaye tace masu toh, kafin ta mike tsaye suka fita dakin gaba daya, sallama suka yi ma yayanmu dake xaune falo, snn ta rakasu bakin kofa ta daga masu hannu, juyawa tayi ta nufi sama ya kirata, ta tsaya kafin ta juyo tana kallonsa yace "Breakfast" a hnkli ta tako har cikin falon. Ta xauna k'asa gefensa ya sauko ya shiga hada mata tea, ya dibar mata farfesu da kayan soye soyen dake wani kula daban, a tare suka yi break din sae dae ita turawa kawae take bata da appetite, lkci lkci ta kan d'aga kai ta kallesa, har suka gama, ta kwashe kwanukan da cups ta kai kitchen, bata fito ba sae da ta tsaftace kitchen din, snn ta fito rike da sweeper da mop, ajiye wayar hannunsa yyi ya Mike yace "Let me sweep sae ke kiyi mopping din baxa ki iya ba ke kadai," mika masa sweepern tayi, duk inda ya share ta goge har suka gama ta xube kan kujera wae ta gaji, yyi murmushi yace "Dama nasan xa ki gaji din ae, a gidan tsohon mijin ki wa ke maki aikin" turo baki tayi tace "Bana yi" yace "Ba kya me?" Tace "Aikin" bae daina kallonta ba yace "Wa ke yi toh?" Tace "bbu wanda ke yi," yace "Hka kike barin gidan" ganin ynda ya tsare ta da ido yasa ta mike da sauri tace "Ni wanka xanyi yayanmu" daga hka ta nufi stairs ta haura sama da sauri ya bi ta da kallo, ta gama cire kayan baccin jikinta knn daga ita sae undies ta dauki bathrobe xata sa ya shigo dakin, k'ara ta saki a gigice ta durkushe gun tana kare kirjinta, shi kansa ya rikice ba kadan ba ganinta hka don duk shakuwarsu rabon da ya ganta a hkn tun tana jss1, ya juya da sauri xae fita bae lura kofar a rufe yake ba ya buge goshinsa, mikewa tayi da sauri cikin rikicewa ta nufesa da sauri ta juyo da shi tana kallon goshin kmr xata yi kuka tace "wayyo Sannu yayanmu, " k'asa ci gaba da ganinta a hkn yyi ya rufe ido da sauri, sae a snn ta tuna ynda take da gudu ta sake sa ta nufi bayi, ya juya ya fice. Ko da ta fito cikin doguwar riga na material pitch colour me adon blue flower ta shirya, snn ta shiga gyara bedroom dinta, tana gamawa ta fita dakin ta nufi bangarensa, xaune ta samesa gefen gadonsa yana danna laptop, ta xauna gefensa tana kallon abinda yake, ya kamo hannunta cikin nasa yana matsawa murya can k'asa yace "Kin yi kyau princess" boye fuskarta tayi a shoulder dinsa, yyi murmushi ya rungumota jikinsa yana shafa gefen fuskarta a hnkli, ta kama hannunsa cikin muryar shagwaba tace "Ni bana so yayanmuu" cire hannun yyi yace "Toh na bari," da sauri tace "Toh yi hkuri, ci gaba" shiru yyi yana kallonta, ta shige jikinsa ita kunya, wani yar yaji tun daga tsakiyar kansa har yatsan kafarsa, ya lumshe ido ya rungumeta ssae ya cire dankwalin kanta yana shakar da'd'da'dan kamshin gashinta, ya kai bakinsa saitin kunnenta murya can k'asa yace "I love yhu princess" lumshe ido tayi ita ma, lkci daya ta kankamesa gabanta na faduwa jin bakinsa a wuyanta, kiss din wuyanta ya shiga yi yana laluban kirjinta, tayi lamo jikinsa bata yi wani yunkurin hanasa ba sae dae gabanta faduwa yake ba kadan ba daurewa kawae take, ganin ynda take shigewa jikinsa duk bae san na tsoro bne yasa ya turata kawae ya mike ya fice daga dakin xuciyarsa na tukuki, wani daki ya shiga ya fada kan gado ya runtse ido, wato a matse take knn tunda ta fi wata biyar ba miji  shi sa xata wani dinga shishshige masa, ko irin karan nn bbu bare kunya, tunawa da yyi ba fa shi xae fara saninta ba yasa duk jikinsa yyi sanyi, ya ji bae ma sha'awar kusantarta, idan da ma ace ba a son ranta aka yi mata aurenta na farko bne, amma wnn ita da kanta tayi denying dinsa tace ga wanda take so, hawaye ne suka sakko idonsa.


🌸👩🏻 'ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

100.....
Da kyar Zainab ta iya mikewa ta fita daga bangaren ta nufi dakinta duk jikinta yyi sanyi ba kadan ba, ta rasa gane me yake nufi da hkn, k'asa daurewa tayi ta xube kan gado ta shiga kuka a hnkli, ta kusa awa daya kwance kafin ta mike jin xa a tada sllhn Azahar ta nufi bayi tayi alwala, tana ji shi ma ya fita xuwa masallaci. Bayan minti talatin ya shigo gidan ya hauro sama taji ya kirata yana tsaye daga corridor, mikewa tayi da sauri ta nufi kofar ta bude tana kallonsa tace "Na'am" ba tare da ya kalleta ba yace "Ga abinci an kawo downstairs" daga hka ya bude kofar falonsa ya shiga. Tsaye tayi bakin kofar kmr an dasa ta, juyawa tayi da sauri ta koma dakinta ta fada gado ta shiga rera kuka, daga hka bacci ya dauketa, saukan numfashi taji kan fuskarta cikin bacci, ta bude ido a hnkli ta ga fuskarsa dab da nata, mirginawa tayi da sauri daga gun ta mike xaune tana murxa ido, murmushi yyi yace "Ba abinci nace ki xo ki ci ba!" Sunkuyar da kai tayi bata ce komae ba, ya mike ya d'ago ta yana rike da hannunta suka fita daga dakin, tsakar falo ya xaunar da ita inda abincin da su fadila suka kawo ke ajiye, ya xauna shima ya bude kulan ya ga jollof rice ne da chicken sae coslow, dibar masu yyi a plate daya ya mika mata spoon shi ma ya dauka, snn ya fara ci, a hnkli ta shiga cin abincin ita ma, tana yi tana kallonsa, shi kam kansa a kasa yake, bae wani ci da yawa ba ya ajiye spoon din yace "akwae farfesu idan xaki diba" bata ce komae ba ya mike ya koma 3 sitter yyi kwanciyarsa bayan ya dauki wayarsa. K'asa ci gaba da cin abincin tayi, a hnkli ta tura plate din daga gabanta ta koma jikin kujera ta jingina, bayan kusan minti goma ya kalleta yace "Kin koshi ne" kin cewa komae tayi sae wasa da xoben hannunta take, ya sakko daga kan kujerar ya xauna kusa da ita yana kallonta yace "Wat happened?" Hawaye ne ya cika idonta tana kallonsa taki cewa komae, lumshe ido yyi ya jawo ta jikinsa cikin sanyin murya yace "Me ya faru kuma princess" a hnkli tace "Ni ban san me na maka ba yayanmu" dago kanta yyi yace "Haba me kuwa xa ki min princess, baki min komae ba" daga hka ya lumshe ido ya manna mata kiss a goshinta, ta rufe ido da sauri ya ja hancinta yyi dariya yace "Ke dae kice through out yau baki yi kuka ba shi sa yhu are restless," bata fuska tayi tace "Ni ae na daina kuka fa yayanmu" mikewa yyi ya kwashe kwanukan da suka ci abinci ya nufi kitchen, sae da ya wanke su kafin ya fito ya sameta tana game da wayarsa, ya xauna gefenta tace "Yayanmu wanke wanke kayi?" Yace "Yea!" Tace "Da sae ka kira ni in taya ka ae" yace "A'a daxu kinyi mopping ae." Mikewa yyi ya nufi stairs ta mike da sauri ita ma ta bi bayansa, har suka shiga bedroom dinsa, kallo daya yyi mata ya dauke Kai ya shiga fiddo kayan da xae sa, tace "Yayanmu ina xa ka?" Ya ajiye kayansa gefen gado yace "Ba dde wa xan yi ba, am goin out" b'ata fuska tayi tace "Ni xan bika toh" kallonta yyi kafin yace "Idan tsohon mijin ki xae fita kina binsa ne" shiru tayi cikin sanyin murya tace "Ni bana cewa xan bi sa" wani kallo yyi mata ta gefen ido kafin ya cire jallabiyan jikinsa ya nufi bayi, bin sa tayi da sauri kan ya shiga bayin tace "Xan hada maka ruwan wankan yayanmu" daga hka bata jira cewarsa ba ta raba ta gefensa xata shiga bayin ya fixgota ya fitar da ita yace "Dnt wrry xan yi da kaina" yana fadin hka ya shige bayin yyi banging kofar, still tayi bakin kofar duk jikinta yyi sanyi, a hnkli ta juya ta fita daga dakin ta nufi dakinta, kwanciya tayi kan gadonta ta lumshe ido, tana jin fitarsa daga gidan bayan minti ashirin bae kuma shigo yace mata ya tafi ba, kuka taji na son taho mata amma ta dannesa.

Da daddare ta fito daga wanka daure da towel tana xaune gaban mirror tana shafa lotion duk tayi wani sanyi ya shigo dakin, tun shidda ya shigo gidan amma sae lkcn ta gansa, gefen gadonta ya xauna, k'asa kallonsa tayi sbda kunyan ba kaya jikinta, da kyar ta iya cewa "Yayanmu Hijab dina a bedside drawer ka bani plss" ya dau kusan minti uku kafin yace "Tashi ki dauka mana" shagwabe murya tayi ba tare da ta kallesa ba tace "Ni baxan iya tashi ba" yace "Gidan tsohon mijin ki wa ke dauko maki hijab idan ya shigo dakin ki" ta dan yi shiru sae kuma a hnkli tace "Ae baya shigowa wllh"

Manage plss, xuwa after nine to ten xa ku ji ni. One love.

Shatu Lol.


🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

101......
Mikewa yyi ba tare da ya ce mata komae ba ya fice daga dakin ta bi sa da kallo, k'asa ci gaba da abinda take tayi ta mike da kyar ta dauki kayan baccinta ta sa ta nufi gado ta kwanta ta runtse idonta cike da confusion. Washegari da safe Karfe tara saura ta sauko falo ganin har lkcn bae shigo ba, ta samesa yana breakfast hankalinsa kwance, da alama an kawo abinci daga can gida, a sanyaye ta karaso cikin falon ta xauna kasan carpet ta jingina jikin kujera tana kallonsa, sae a snn ya kalleta ya dan sakar mata murmushi yace "har kin tashi?" Kin cewa komae tayi sae dae idonta har ya kawo ruwa, ya dauke kansa ya ci gaba da breakfast dinsa, mikewa tayi da sauri ta nufi stairs, ya bi ta da kallo, sae da ya shanye coffensa snn ya mike ya bi bayanta, murda kofar dakin yyi ya ji sa a rufe ta sa key, ya tabe baki ya juya ya shige nasa dakin. Karfe sha daya saura aka danna bell downstairs, ya fito ya sauka don bude kofar, su Anty Baby da Safiya ne sae su Jiddah, sadiya da su fadila da Rahmah ne tsaye bakin kofar, murmushi yyi ganin kannin nasa, Fadila ta rungumesa cike da jin ddin ganin yayan nata ta gaishesa, sauran ma duk suka gaishesa murmushi dauke fuskokinsu ya basu hanya suka shigo falon, Anty Safiya tace "Zainab din fa yayanmu" mikewa yyi yace "Bari in duba kila bacci take" daga hka ya nufi sama, murda kofar dakin yyi ya ji sa rufe har lkcn, ya dan yi jim kafin ya kwankwasa, shiru kke ji, can yace "Zainab!" Tana xaune karshen gado tana jin sa ta ki cewa komae, kiranta ya kuma yi nn ma taki amsawa,  ya fi minti biyar tsaye bakin kofar yana kiranta taki budewa ta kuma ki amsawa, k'asa sauka kasa yyi don bae san me xae ce ma kannin nasa ba, toh shi ina ma xae nemo spare key ynxu, juyawa yyi daga karshe ransa a bace ya koma downstairs, ya samesu sun dauko lemo a fridge suna sha abunsu ga kayan flour din da suka debo a kitchen su cin cin da alkaki, xama yyi ba tare da ya kallesu ba yace "Taki bude kofar ban san me ke damunta ba, ki je ki mata magana Safiya" Dariya suka yi Safiya ta mike tace "Zainab ko fitina" sama ta haura ta isa bakin kofar dakin ta ce "Zainab!" Mikewa Afeefah tayi da sauri jin muryar yayarta ta nufi kofar ta bude, Safiya ta kalleta xata yi magana ganin ynda idanuwanta suka kumbura alamar ta ci kuka yasa tayi shiru ta kama hannunta suka koma cikin dakin ta xaunar da ita tace "Wani shashanci ne wnn Afeefah, kukan me kike" fadawa jikin yayar tata tayi tana kkrin danne hawayen dake neman xubo mata, kunya bae bar Safiya ta tambayeta kukan me take ba don duk tunaninta ko abu ya shiga tsakaninsu da ya Aliyu ne take kuka hka, lallashinta kawae ta shiga yi tana cewa "Sae kace yarinya Zainab, Haba wnn ae sakarci ne" Afeefah dae bata ce komae ba nn ta dinga lallashinta, sae da ta ga hankalinta ya kwanta snn tace tayi kwanciyarta tayi bacci, tace "xamu dawo ko ran talata ne kafin mu koma kin ji" kai kawae Afeefah ta gyada mata ta mike tayi mata sallama ta fita, Ce ma sauran kanninta tayi Zainab din bacci take, wani iri Ya Aliyu ya ji don yasan tunanin da xata sa a ranta daban, hira suka dan yi kafin suka yi masa sallama kan sae ran talata xa su dawo ya basu dubu ashirin su raba ya rakasu har bakin mota suka masa gdya suka fita anguwan. Direct sama ya nufa ya murda kofar dakinta ya kuma jin ta sa key, tabe baki yyi ya nufi bedroom dinsa. Tun daga ranan suka fara rayuwa a hka a gidan, bae shiga inda take, ita ma hka, sae dae fa ba karamin dake xuciyarsa yake ba don yana tausayinta ba kadan ba ga kuma sonta dake dawainiya da shi kamar ana kara masa kullum don ko abinci bae iya ci, amma kishi ya hana shi sakat, da ya tuna irin denying dinsa da tayi ta nuna bata son sa ga wanda take so sae hawaye ya xubo masa, shi a tunaninsa shi ya kamata ma ya dinga fushi da ita tana binsa amma wae sae ita ce xata yi fushi da shi bayan abinda tayi masa, hkn yasa ya samu kwarin gwiwan fita harkarta kawae, sae dae kusan kullum sae ya tsaya bakin kofar dakinta na kusan minti goma don motsinta kadae ma idan ya ji ba karamin kwantar masa da hankali yake ba, duk ya bi ya rame, ita ma hkan take a bangarenta don bata da aiki sae na kuka, duk abin duniya ya bi ya dameta, gashi kullum kara jin son yayan nata take a ranta, sae a lkcn ta gane irin mugun son da take masa take tunanin shakuwa ce, tambayar kanta ta shiga yi koh dae alhakin Dr Shariff ne ke binta don kwarae tasan ta xalunce sa, toh amma ae ta rokesa gafara,  hka mosayan suka dinga rayuwa cikin kewan juna sae dae duk abun ya fi affecting dinta don ita mace da rauni take, duk da avoidin din juna da suka hkn bae sa ya rage ta da komae ba don kullum sae ya siyo mata abinci sau uku ya ajiye mata kan dinning snn ya siyo mata fruits da duk dae abinda yasan tana so, ranan da suka cika wata daya da sati daya taji baxata iya ba kuma yana fita da safe ta xura hijab dinta ta dauki kudi ta fice daga gidan, adai dai ta ta samu ta gaya masa inda xata, Karfe goma da yan mintuna ta shigo gida bbu kowa falon alamar duk sun tafi makaranta, tun da suka yi aure ranan ta xo gida, sama ta haura ta shiga bedroom din Mami ta sameta tana goge goge, Mami ta juya don ganin waye, da gudu ta rungume uwar tata ta sakar mata kuka, Mami ta rude ta shiga tambayarta ina Aliyun, me ya same sa, da kyar ta iya cewa bbu komae cikin rawan murya, Mami tace "daga ina to kike," cikin sanyin murya tace "Gida" Mami tayi shiru kafin tace "Me ya faru?" Hawayenta ta shiga sharewa a sanyaye tace "Mami yayanmu baya kula ni, baya min magana ban san me nayi masa ba, nasan kila don baya sona ne Mami, wllh ban masa komae ba Kinji nace wllh, dama ba shi yace xae aure ni ba aka aura min shi koh" shiru Mami tayi tana kallonta lkci daya hawaye ya kawo idon uwar tata, ta rungume yar tata bata ce komae don tasan iya gaskiyar ta ta fada, idan karya ne da ta gane, kuka ssae take jikin uwar tata tana cewa Ita bata yi masa komae ba wllh hka nn ya daina kulata ya daina shiga dakinta, a hka Abba ya shigo ya samesu, ba karamin tashi hankalinsa yyi ba shi ma ganin yanda uwa da 'yar suke kuka don duk tunaninsa abu ne ya samu Aliyun, rungume sa tayi shima ta saka wani sabon kukan muryarta na rawa tace "Abba ban yi ma yayanmu komae ba ya daina kula ni, ban masa komae ba wllh, kila don baya so na ne abba" shiru Abba yyi yana kallonta, tana ci gaba da kuka tana girgixa kai tace "ku kira shi ku tambayesa me nayi masa ni ban san me nayi masa ba" Abba ya shiga lallashinta bayan ya xaunar da ita gefen gado shi ma duk jikinsa yyi sanyi, da kyar suka samu tayi shiru lkci daya bacci ya dauketa nn kwance kan gadon Mami, sae a snn Abba ya mike yana kallon Mami cikin bacin rae yace "Kar ki kirasa Zuwaira" toh kawae tace masa ya juya ya fita daga dakin.      Karfe uku Aliyu ya shigo gida, ranan kums dama yyi niyar ajiye komae ya rungumi matarsa don ya gaji hka nn, cutar kansa kawae yake, Allah ma yasan xuciyarsa baxata iya dauka ba kuma sae ta iya bindiga, jiki a sanyaye ya isa kofarta ya tura a hnkli, gefen gadonta ya xauna ya rike kansa a tunaninsa tana bayi, ya kusa minti goma xaune jin bae ji alamar motsi ba yasa ya mike ya tura bayin ya ga wayam, fitowa yyi da sauri ya shiga bin dakin da kallo kafin ya fita ya sauko downstairs, bbu inda bae duba gidan ba, bbu ita bbu alamar ta, rikicewa yyi ya nufi gun masu gadi suka ce tafita tun da safe, ya koma ciki da sauri rai a dagule ya dauki makullin mota ya fito ya hau motarsa ya bar gidan, yasan gida ta tafi, cikin ikon Allah ya isa gida yyi parkin a waje ya shiga, duk jikinsa yyi sanyi ga faduwar da gabansa yake, Fadila kadae ce kwance falon tana danna waya, ta mike da sauri ganinsa ta karasa gun sa ta rungumesa cike da farin cikin ganinsa, cikin sarkewar murya yace "Zainab fa?" Tace "Tana dakin Mami" sama ya nufa jiki ba kwari ya isa kofar dakin Mami ya tura ya shiga, Ita kadae ya gani kwance dakin tana bacci sae de da gani kasan she is restless, ya nufi gadon da sauri ya durkusa kusa da ita yana kallon ta, sae a snn ya ga rashin kyautawansa kan abinda ya dinga mata ganin ynda ta rame ba kadan ba, ya runtse ido cikin sanyin murya yace "Zainab!" Mami ce ta fito daga bayi ya koma baya da sauri lkci daya gabansa ya fadi ba kadan ba don bae san me tace ma iyayen nasu ba, cikin sarkewar murya ya gaida Mami ta amsa ba tare da ta kallesa ba ta shimfida darduma don yin la'asar, k'asa cewa komae yyi yana durkushe inda yake har ta idar da sllh, gajiya yyi daga durkusan jin Mami bata ce masa komae ba ya mike jiki a mace ya fita daga dakin, yana fita Mami ta sa key kofarta. Har dare bae kuma samun shiga dakin ba, nn fa hankalinsa ya tashi don yasa ta fada masu abinda yake mata knn, Karfe takwas Sadiya ta shigo dakinsa tace Abba na kiransa, nn fa hankalinsa ya kai kololuwa wajen tashi, da kyar ya iya xuwa kiran Mahaifin nasa, a takaice Abba ya amsa gaisuwansa kafin yace "Ka bani takardar Zainab Ali, mun gode Allah saka da alkhairi" rikicewa yyi ya dawo kusa da Abba ya duka cikin rawan murya yace "Don Allah din annabi ku rufa min asiri Abba, wllh ina sonta....." Katse sa Abba yyi a fusace yace "Ban tambayeka wani dogon surutu ba takarda kawae nace ka ban" mikewa yyi kmr wani xautattce sanin Abba da wuya yyi magana biyu ya fice daga falon ya nufi dakin Mami a rikice, xaune ya sameta ta sa Afeefah gaba sae ta cinye abincin gabanta, ya durkushe inda Mami take ya daura kansa kan kafarta cikin rawar murya yace "Don Allah Mami ki taimake ni ki rufa min asiri ki ba Abba hkuri, wllh sharrin shaidan ne, ina son Zainab fiye da rayuwata plss Mamina ki taimake ni" hawaye ne ke sakko masa ba kadan ba,  Kin cewa komae Mami tayi, Zainab kam hawaye ne ya shiga sakko mata ita ma, ta mike da sauri ta fice daga dakin, mikewa yyi ya bi bayanta, tun kan ta shiga dakinsu ya rikota ta shiga turasa tana kuka ya shige bedroom dinsa da ita, rungumeta yyi cikin rawar murya yace "Plss Zainab kar ki bari a raba mu, baxan iya rayuwa ba ke ba, kishi ne yasa nake maki abubuwan da nake maki kuma sbda son da nake maki yasa nake kishin ki plss princess, forgive me kar ki bari a raba mu" kwace kanta kawae take son yi tana kuka ssae, ya runtse ido ya hade bakinsa da nata, d'aga ita har shi still suka yi, don ranan ce rana ta farko da ya kai bakinsa nata, lumshe ido yyi ya shiga kissing dinta passionately, taji kmr kasa ya bude ta shige don wani kunyan yayan nata taji ya rufe ta gaba daya, shi kansa ya ji nauyinta ba kadan ba amma hkn bae hanasa yin abinda yake ba, duk idonsu rufe, kan kace me sae ga su kan gado.

🌸👩 'Ya mace kyautar Allah👩🌸

By Ashmaad

102.....
Kuka ta shiga yi tana turasa amma ya ki sakinta, da kyar ta kwace bakinta jikinta na rawa ganin abinda yake mata tace "wayyo Don Allah ka bari yayanmu, Mami xata iya shigowa," saketa yyi ya mike ya nufi kofar don sa key, tana ganin hka ta mike da gudu ta shige bayi ta sa key gabanta na faduwa, kwantawa yyi kan gado ya runtse ido jin ynda xuciyarsa ke bugawa, lkci daya ya ji kmr xaxxabi xae rufesa ba a dau lkci ba bacci ya daukesa. Tana kkrin wanka cikin bayin ta ji ana kwankwasa kofar dakin, tayi still gabanta na faduwa sae dae bata ji alamar xae bude kofar ba, bae kuma ce komae ba har dae aka daina kwankwasa kofar, Gajiya tayi da durkushen da tayi a bayin bayan tayi wanka ga iska sae kadawa yake alamar hadari, mikewa tayi da kyar ta bude kofar a hnkli tana lekan dakin ta ga idonsa lumshe yyi rub da ciki, gabanta na faduwa ta fito ta rufe bayin ta nufi kofa xata fita da sauri taji kofar a rufe kuma bbu key a jiki ya cire, hawaye ya kawo idonta ta juya tana kallonsa, gajiya tayi da tsayuwar bakin kofar jin saukan ruwan sama ta nufi windows ta kulle a hnkli kafin ta kashe wutan dakin ta bar mara haske ta koma can karshen gado ta kwanta ta takure waje daya lkci daya bacci ya dauketa. Can cikin dare ta farka ta ji ta jikinsa, mikewa xaune tayi da sauri tana kallonsa jin ynda jikinsa ya dau xafi ba kadan ba gashi dae ruwa ake, ya bude ido a hnkli yana kallonta, da damuwa tace "Baka da lfya ne yayanmu?" Lumshe ido yyi ya kuma jawo ta jikinsa cikin sanyin murya yace "Ina sonki Zainab, ina son ki da yawa, baxan iya rayuwa ba ke ba Zainab, I just can't do without yhu, kin xame min wani sasshe na jiki na, ni kaina ban san irin son da nake maki ba, sonki na wahalar da ni Zainab,  plss love me same princess...." Hawaye ya shiga sakko mata, muryarta na rawa tace "I.. I love yhu more dear, nima ina sonka yayanmu" d'ago kanta yyi yana kallonta duk jikinsa yyi sanyi shima hawayen ne idonsa, a hnkli ya hade bakinsa da nata, ta rufe ido da sauri, a hnkli ta fara janye jikinta daga nasa bayan wani dan lkci ganin abinda yake mata gabanta na faduwa, amma ya ki saketa, rudewa tayi lkci daya ta sakar masa kuka tace "don Allah ka kyaleni yayanmu stop it plss" ko kadan bae jin me take cewa don hankalinsa tuni ya bar jikinsa, hkn yasa ta fara turasa jikinta na rawa tana kuka, sae a snn cikin wata kasalalliyar murya yace "Plss princess, plss am begging yhu" ba karamin tsoro ta ji ba tana girgixa masa kai tace "No no! plss bana so, tsoro nake ji" da kyar ya iya maimaita kalmanta na karshe yace "Tsoro!" Jikinta na rawa ta dinga gyada masa kai, saketa yyi a hnkli ya koma xae kwanta ta rikosa da sauri cikin rawan murya tace "Toh yi hkuri yayanmu baxan kara ba, gani" ganin ya ki kulata yasa ta rungumesa tsam muryarta na rawa ta dinga basa hkuri tana kuka, k'asa jure kukanta yyi ya kankameta daga nn kuma labari ya kuma canxawa, ba karamin daurewa ta dinga yi kar ta saki kukan dake cinta ba sae dae duk ilahirin jikinta rawa yake, har hkn ya basa mamaki, duk wnn abun daga ita har shi basu iya kallon idon juna ba, ita kunya shi kunya, barin ma ita, tuni ya ajiye wnn kunyar gefe ganin xae cucesa, ae bata san lkcn da ta saki wani kara ba, da ba dan ruwan da ake ba da bbu abinda xae hana 'yan gidan ji, naga abun tausayi gun masoyan don ita kuka shi kuka, nasan dae nata na wahala ne nasa dae ne na rasa gane ko na menene, duk da abinda yayan nata ya fahimta a lkcn k'asa sararawa 'yar kanwartasa yyi, ganin ynda duk ta fita hayyacinta kukan ma ta kasa yasa ya rungume abarsa hawaye na sakko masa cikin rawan murya ya shiga kiran sunanta, banda ajiyar xuciya bbu abinda take saukewa idonta rufe har lkcn rawa jikinta yake, ya runtse ido muryarsa a sarke yace "Ina sonki Zainab, ina sonki ina sonki" sun kusa minti talatin a hka duk jikinsa yyi sanyi, ita kam tuni baccin wahala ya dauketa jikinsa, ya kwantar da ita ya koma edge din gadon ya xauna hawaye yaki tsaya masa, wani tausayinta da sonta ne ke ratsa sa, a budurwa ya sameta how comes, k'asa ba kansa amsa yyi sae dae duk jikinsa yyi sanyi, toh meyasa taki ba mijinta hadin kai duk watanninsu shiddah tare, wnn ma k'asa ba kansa amsa yyi, yasan amsan na gareta kuma xata fadi ya ji, da kyar ya iya mikewa jiki a mace ya nufi bayi, wanka yyi ya dauro alwala ya fito amma ya k'asa sllhn don wani rawan sanyi ya shiga yi, kwanciya yyi kawae ya shige bargo lkci daya xaxxabi ya rufesa ba kadan ba, har kusan uku bae yi bacci ba, yana jin ynda ita ma nata jikin ya dau xafi lkci daya, yyi karfin halin jawota jikinsa ya rungume, hudu saura ta farka ta shiga kkrin sauka daga kan gadon da alama bayi xata amma ta kasa, ya na son taimaka mata bbu dama don xaxxabi ne ssae jikinsa ko tashi bae  jin xae iya, ynda yaji tana kuka yasa shi namijin kkri ya mike ya sauko daga gadon, yana ganin jiri ya rakata bayin sae dae ko tafiya k'asawa tayi, amma ganin condition dinsa yasa ta daure ba kadan ba, har ita ce ma me rikesa, a tare suka xube kan gadon bayan sun fito daga bayin, tayi karfin halin lulluba masa bargo kafin ta kwanta lkci daya bacci ya dauketa, har aka yi sllhn asuba bbu wanda ya iya tashi cikinsu, duk da shi idonsa biyu gashi yana son taimaka mata jin har lkcn jikinta kmr wuta amma ya kasa, ganin har takwas ya kusa yasa ya jawo wayarsa da nufin kiran Mami amma ya kasa don bae san me xae ce mata ba, ganin bbu wata mafita kuma yasa jiki a sanyaye yyi dialing nmbr ya shiga kira, sae da ya kusa katsewa ta d'aga, cikin sanyin murya yyi karfin halin gaisheta sae kuma ya rasa abun cewa, daga daya bangaren tace "Ya aka yi" kin cewa komae yyi sae kuma ya katse wayar ya ajiye sae a snn yyi daya sanin kiranta don ya tona Zainab knn, kiransa Mami ta kuma yi amma ya ki d'agawa, ta kira yyi sau biyu still bae dauka ba, ji yyi tana kwankwasa kofa tana kiransa sae dae da jin muryarta k'asan hankalinta ya tashi, da kyar yyi karfin halin mikewa bayan ya gyara ma Zainab kwanciya ya lullubeta da bargo ya dauki makulli ya nufi kofar jiki a mace ya bude, Mami na ganinsa ta san bae da lfya xata yi magana taga yana neman bango ya dafa, rikesa tayi da sauri tana kallon Afeefah rae a bace tace "Ita warcan meye amfaninta, garin ta bae waye bne"  da taimakonta ya koma kan gado ya kwanta tana masa sannu, xa ta kai ma Afeefah duka ya dakatar da ita da sauri yace "Bata da lfya ne Mami, ita xa ki taimaka ma" farkawa Afeefah tayi jin muryar Mami sae dae duk ynda ta so mikewa xaune k'asawa tayi don duk jikinta yyi mata tsami, hkn yasa ta sa kuka, Mami na kallonta tace "Meye hka kmr jaririya" da kyar ya iya cewa "Mami bata da lfya ne" tsaki Mami tayi ta xaga daya side din tace "Toh ae kya tashi mu je, bana son sakarci" ganin bata da niyar tashi yasa Mami ta yaye bargon jikinta tana cewa "don baki da lfya sae....." makalewa sauran maganganun nata suka yi bayan idonta ya sauka kan xanin gado da farin rigan baccin jikin Zainab din.


🌸👩🏻'Ya Mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

103.....
Mami bata iya cewa komae ba sae dae tayi mugun Mamakin lamarin ga nauyi ba kadan ba da ta ji don tsaye tayi gun kmr ruwa ya cinye ta, to me hkn ke nufi?? shi kam yayanmu tunda ya samu ya dauke kai dama bae kuma juyowa ba, ita kanta Afeefah bata dago ba sae kuka take a hnkli kanta a kasa duk ta ji dama kasa ya bude ta shige kawae, juyawa Mami tayi daga karshe ta nufi bathroom duk jikinta yyi sanyi, me knn?? Zainab budurwace ko me?? Mami na barin wajen Afeefah ta juyo da sauri ta inda yake sae dae bata bari sun hada ido ba cikin kuka tace "Wayyo yayanmu me sa ka kira Mami, me sa?" shiru yyi yana kallonta kafin a hnkli yace "Kiyi hkuri, naga I can't help, there is no way out, shi sa na kira ta, jiri nake gani kuma kina bukatan taimako" hawaye na sakko mata tace "Ni ba sae ka kira min Anty Jiddah ba Toh" cikin sanyin murya yace "its nt ryt in kira su, Idan da ace sun yi aure ne" fitowar Mami ya sa suka yi tsit, tun kan Mami ta karaso inda take dama tayi karfin halin mikewa tsaye da sauri kmr munafuka duk ta daburce, tasan shknn asirinta ya tonu, hannunta Mami ta ja suka nufi bayin, ba karamin daurewa ta dinga yi ba har suka shiga bayin don har sae da hawaye ya kawo idonta sbda radadin da take ji, suna shiga Mami ta rufe kofar, ta marairaice mata tace "Xan iya Mami" wani kallo Mami ta watsa mata tace "Munafuka xa ki iya don rashin kunya da fitsara ku ka kira ni" cikin rawan murya tace "Bani bace Mami" buge mata baki Mami tayi tace "Dama ke jahila ce ban sani ba Zainab, ashe ke shaidaniya ce ban sani ba,  watanni shidda kika yi kina kwasar tsinuwar mala'iku hankalin ki kwance gidan tsohon mijin ki, kin ban mamaki Zainab, kin ban mamaki" bnda kuka bbu abinda Afeefah take jikinta na rawa a tsorace, Mami tayi murmushin takaici tace "Xa mu hade don abu kaxan ki, sae kuma kin gaya min dalilin ki na kwaran bawan Allah, kuma ki sani alhakin sa baxae bar ki ba wllh" d'aga hka ta juya ta fice daga bayin, Zainab ta durkushe wajen tana kuka a hnkli duk jikinta yyi sanyi, Mami bata ga Aliyu cikin dakin ba tayi ficewarta ta koma dakinta cike da Mamakin Afeefah. Sae da ta ci kukanta snn ta shiga ruwan xafin da Mami ta sirka mata bayan ta salance shi da ruwan sanyi, bata wani gasa jikinta ba tayi wanka ta fito da kyar bayan ta dauro alwala, wardrobe dinsa ta bude inda kayanta yake ta dauki doguwar riga mara nauyi da hijab ta sa, amma ta kasa tsayuwar sllhn, hkn yasa tayi a xaune, tayi Mamakin rashin ganin ya Aliyu a dakin, da kyar ta mike bayan ta idar da sllhn tana dingishi ta cire xanin gadon kan gadon ta kai bayi snn ta dawo xata kwanta Jiddah tayi sallama bakin kofar tare da shigowa, ba karamin tsoro ta ji ba don a tunaninta Mami ce don bata ji sallaman ba, Jiddah tace "Mami na kiran ki Zainab" Gabanta ya fadi ssae cikin sanyin murya tace "Ni?" Jiddah tace "Ke dae ba kya gajiya da kuka, dubi idon ki fa" d'aga hka ta juya ta fita, da kyar ta bi bayanta, a corridor ta ga su fadila alamar daga bangaren Abba suka fito, dauke kai tayi ta nufi dakin Mami, duk suka bi ta da kallo ganin ynda take tafiya, xaune ta samu Mami fuskar nn nata daure, ae tuni hawaye ya soma kwaranyo mata jikinta ya dau rawa, ta durkusa nesa da Mami cikin rawan murya tace "Gani Mami" Mami na mata mugun kallo tace "Dalilin ki na yin abinda kika yi nake son ji ynxu, idan ba hka ba na nakada maki duka wllh, meye dalilin ki na cutar bawan Allah" ta fashe da kuka tana yarfe hannu, ae tuni Mami ta mike a fusace ta sauke mata tagwayen mari rai bace tace "uwar me na maki kike min kuka, 6a66allaki xan idan baki bude baki kin min magana ba wllh" ganin Mami tsaye kanta yasa cikin rawan murya tace "Mami sbda bna sonsa ne, ni yayanmu nake so shi sa" wani marin Mami ta kuma dauketa da cikin xafin rae tace "Baki son shi kika amince da aurensa axxaluma, nan na kira ki nace ki hakura da shi sbda yayan naki, kika dinga min kuka alamar ke sae shi, aka maki abinda kike so bbu gardama ashe ha'intar bawan Allah kika shirya yu, kin ban mamaki Zainab, ae ni nama yi mamakin da ya iya barin ki kika yi watanni shidda gidansa, halin ki ya fita daban cikin 'ya yana, mugun halin ki yyi yawa, ke kam a 'ya ya matan ma fitina ce wllh, ni da duka ya nakada maki kafin ya sako min ke, wata shidda kina kwana da tsinuwar mala'iku hankalin ki kwance Zainab, lallai kinyi nisa, kuma ki sani ba lallai alhakin sa ya bar ki ba wllh ba baki na maki ba, amma lallai bawan Allahn nn ya cika mutum har ya iya bude baki yace ya yafe maki, toh ynxu sae ki xuba ruwa kasa ki sha tun da kin ba wanda kike so budurcin naki, tashi ki ban waje kar in rufe ki da duka, shaidaniya kawae, amma xa ki sha mamaki na wllh" da sauri Afeefah ta mike tana hawaye ssae ta fice daga dakin duk jikinta yyi sanyi ba kadan ba, ta koma bedroom din ya Aliyu ta kwanta tana kuka ssae, goma saura Sadiya ta shigo dakin da sallama ta karaso kusa da ita tace "wae me ke damun ki ne zainab, kukan me kike hka?" Girgixa mata kai kawae tayi taki cewa komae, Sadiya ta tabe baki tace "Toh Ki sakko mu yi breakfast" cikin sanyin murya tace "Yayanmu fa?" Sadiya tace "Yana dakin ya Adnaan bacci yake" shiru Afeefah tayi kafin tace "Ya sha magani ne?" Sadiya tace "Bashi da lfya ne?" Afeefah bata kuma cewa komai ba, Sadiya tace "To ki xo muyi breakfast mana" girgixa mata kai tayi hawaye na sakko mata, Sadiya tace "wae ba ki da lfya ne?" nn ma bata ce komae ba, Sadiya ta taba jikinta ta ji xafi rau, mikewa tayi ta fita daga dakin don xuwa kiran Mami, ko da ta gaya ma Mami, Mami ce mata tayi ta shareta su tafi su karya abun su. Har sadiya ta kai kofa Mami tace "Sadiya ki turo min fadila" Sadiya ta amsa da to ta fita, ba a dau lkci ba Fadila ta shigo dakin ta durkusa kusa da uwar tata tace "Gani Mami" Mami ta sauke ajiyar xuciya tana kallonta cikin sanyin murya tace "Fadila wae ki gaya min gskya kiran me Dr Aliyu yake maki?" Fadila ta xaro ido tana kallon uwartata, Mami ta gyada mata kai don kwantar mata da hankalu tace "Ina jin ki" sunkuyar da kai tayi da ganinta kasan ta tsorata, a hnkli tace "Mami kawae fa assignment yake koya min wllh" Mami tace "Ina ya sami nmbrki!" Ta dan yi shiru kafin tace "Yana da shi tun da ae" Mami tace "Toh idan ya kira ki hiran me yake maki, kuma kullum yake kiran ki?" tace "Mami kawae gaisawa muke, ya tambaye ni ya karatu, kuma sbda assignment yake kira na kullum" Mami ta sauke ajiyar xuciya tace "Tashi ki tafi" mikewa tayi ta fita da sauri, tana fita Mami ta mike cikin rashin kuxari ta fita xuwa bangaren mai gidanta.  Karfe sha daya saura Aliyu ya farka daga baccin da yake dakin Adnaan, sae a snn ya dan ji dama dama xaxxabin ya sake sa, ya mike ya shiga bayi yyi wanka ya daura alwala ya fito, yana idar da sllh ya dde xaune kan darduma kafin ya Mike ya fita daga dakin don duk hankalinsa na kan Zainab, sae dae bae san da wani idon xae kalli Mami ba, dakinsa ya shiga  ya same Afeefahr kwance, ya karasa da sauri ya xauna gefenta ya dago ta yace "Ya jikin princess?" Shiru yyi jin har lkcn jikinta da xafi ga idonta da ya kumbura, cike da tausayinta yace "jikin ne har ynxu princess? Kin yi breakfast kuwa?" Bata basa amsa ba sae hawaye, duk ya rikice ya rungumeta yace "ina ke maki ciwo, Mami bata baki magani bane?" Girgixa masa kai kawae tayi, yyi shiru yana kallonta, mikewa yyi ya fita daga dakin, ba a dau lkci ba ya dawo da cup din tea, ya dago ta yace "Tashi ki sha sae mu tafi asibiti kin ji" karba tayi ta shiga sha a hnkli tana jikinsa, tana gamawa ya daga ta ya dauki makullin motarsa, da kyar yaga take tafiya, tausayinta ya rufesa a sanyaye yace "Sorry Princess, kin shiga ruwan xafi kuwa" bata ce komae ba ya rike hannunta suka fita daga dakin, dai dai nn Mami ta fito daga bangaren Abba, daga ita har shi ji suka yi kmr su nutse barin shi, ko kallonsu bata yi ba ta shiga bedroom dinta. Dae dae stairs din karshe Zainab ta ji muryar Dr Aliyu Shariff falon yana amsa gaisuwan yayyinta cikin sanyayyan muryarsa, shi ma shigowarsa knn ta dalilin kiransa da Abba yyi yana nemansa daxu, ji tayi kmr ta koma sama da gudu sae dae tuni suka yi ido hudu da shi, ta sunkuyar da kai da sauri tana kkrin buya bayan ya Aliyu sbda ynda take tafiya.


🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

104.....
Har suka karasa cikin falon tana bayan ya Aliyu, Aliyu ya basa hannu murmushi dauke fuskarsa suka yi musabiha suka gaisa, sae dae cike yake da Mamakin ganinsa, though bae nuna ba, sae a snn Afeefah ta gaishesa kanta a k'asa, Dr Sharif ya amsa murmushi dauke fuskarsa yana kallonta, d'aga hka ya maida hankalinsa kan Tv,  barin falon Aliyu yyi tana biye da shi a baya sae dae sauri take ta shige gabansa sbda yanayin tafiyar ta, kmr ance ta juya ta ga idon Dr Sharif kanta, suna hada ido yyi murmushi ya dauke kansa, ji tayi kmr ta nutse sbda kunya, Allah dae ya sa ba ganewa yyi ba ta fadi a xuciyarta, don tasan shi kmr maye yake.    Tun da Abba ya sauko falo Dr Aliyu ya k'asa kallonsa, tuni su Jiddah suka bar falon, har lkcn bae d'ago ba ya gaida Abba da ladabi, Abba ya amsa da fara'a murmushi dauke fuskarsa yace "Ya aiki Ali" yace "Alhmdllh Abba" Abba yace "Toh Madallah" shiru ne ya biyo baya kafin Abba yace "Dama na kira ka ne in kuma baka hkuri Ali, hausawa sun ce wanda aka cuta ake ba ma hkuri, lallai kayi abinda ba ko wani namiji bne xae iya a wnn xamanin da muke ciki, na yaba da hankalin ka da juriyar ka da uwa uba hkurin ka Ali, Allah yyi maka albarka, kuma duk wanda ya rufa ma wani asiri Allah xae rufa masa nasa in'sha Allah, Allah ya jibanci al'amuran ka, ka nuna kai namiji kwarae" Dr Sharif bae dago ba har lkcn cikin sanyin murya yace "Ameen, ngd Abba" Abba ya sauke ajiyar xuciya yace "Amma ka gaya me xuciyarka ke raya maka game da Fadila?" Da sauri Dr Sharif ya d'ago yana kallonsa, sae kuma ya mayar da kansa k'asa bae ce komae ba har sae da Abba yace "Ka yi shiru Ali" Dr Sharif ya dan yi murmushi yace "Xumunci muke Abba" Abba ma yyi murmushi yace "ka je kayi shawara da magabatan ka, duk da nasan abu ne me wuya su kuma yarje maka neman aure gidan nn, amma xan so hkn don ina son hada xuri'a da kai, ni me baka Fadila ba ko sisin ka ne Ali, a ra'ayina sae 'ya ya na mata sun kare karatu nake aurar da su, sae dae in har ka amince da auren fadila ni me baka ita ne ko nn da sati daya ne ka bukaci hkn, duk da kasancewarta auta gidan nn warce ko secondary bata kare ba, don ynxu sauran mata shekara daya ta gama. Duk sbda yabawa da hankalin ka da nayi nake son baka ita" Dr Sharif ya k'asa cewa komae har lkcn kansa na kasa, bayan kusan second ashirin ya d'ago a hnkli yace "Shknn Abba ngd, xan yi shawara da iyayena" Abba yace "Toh shknn, Allah maka albarka, kiran knn dama" Dr Sharif ya kuma yi masa gdya, snn ya mike yyi masa sallama ya fita falon duk jikinsa yyi sanyi, bakin gate ya hadu da Fadila ita da Rahma sun dawo kasuwa kasancewar ranan asabar ce ba boko, sanye take da hijab har kasa navy blue da ya haska farar fatan ta ba kadan ba, ba karamin kama suke da Afeefah ba har tafiyar sae dae ta fi Afeefah haske ssae, kallonta kawae yake hkn yasa ta ji kunya ba kadan ba ta sunkuyar da kai tun kan ya karaso inda suke, a kunyace tana fidgeting fingers dinta tace "Ina yini uncle" murmushi yyi yace "Lfya lau" Rahmah ma ta gaishesa ya amsa mata da murmushi kafin ya maida dubansa ga fadila, juyawa tayi da sauri ta nufi cikin gida Rahmah tayi masa sallama ta bi bayanta, sae ta basa dariya ya juya ya fita daga gidan.
 Yana rike da hannunta suka shiga office din likita, ya taimaka mata ta xauna, likitar tayi murmushi tana kallonsu tace "Nyc couple," don da ganinsu kasan yes couples ne, Aliyu yyi murmushi suka gaisa kafin yyi mata bayanin Matsalar Afeefah, magunguna ta rubuta masu bayan ta duba ta, snn tace "Sae ta dinga shiga ruwan xafi a kai kai, kafin kwana biyu xata warware in'sha Allah, a kuma daga mata kafa ko na sati daya ne, Allah bada xaman lfya" ta karasa maganar tana murmushi, dariya Aliyu yyi yana kallon Zainab da ta sunne kai tana turo baki ita kunya, yyi ma likitar godiya ya mike ya dago Afeefah ganin ta ki tashi, likitar tayi dariya tace "Allah ya sauwake amarya" kin cewa komae tayi kanta a kasa ya kama hannunta suka fita. Sae da suka bar harabar asibitin ba tare da ta kallesa ba tace "Ina xa mu yayanmu?" Ya kamo hannunta yana tuki da hannu daya yace "Xamu je in ba Abba hkuri Princess, fushi yake da ni" bata fuska tayi cikin muryar shagwaba tace "Ni mu tafi gida yayanmu, wani tym sae mu je" murmushi yyi, yyi pecking hannunta yace "Shknn love" ta kauda kai ita kunya. Yana gama parkin a parkin lot din gidansa ya bude mota ya fito ya xaga ta inda take ya bude mata, ya dauke ta ya rungumeta kmr baby ya nufi cikin gida da ita, bae tsaya ko ina da ita ba sae bedroom dinsa ya direta kan gado, ta mike xaune tana turo baki, jawota jikinsa yyi ya lumshe ido yana murmushi yace "Ina sonki Zainab," lumshe ido ita ma tayi ya daura kanta kan kirjinsa, cikin sanyin murya yace "Am confuse Zainab, I met yhu a virgin, me hkn ke nufi princess, yhu were married for six month, are yhu tryn to say bbu abinda ya shiga tsakanin ki da tsohon mijin ki" jin ta ki cewa komae ya sa ya d'ago kanta, ya ga hawaye ne fuskarta, ta kuma shigewa jikinsa muryarta na rawa tace "Ni ban san kai nake so ba yayanmu" shiru yyi yana sauraranta, a hnkli ta ci gaba hawaye na sakko mata tace "Sbda kai naki barin Dr Aliyu yyi min komae, amma duk da hka yake xaune da ni kuma bae canxa min fuska, har lkcn da na fara kiran ka da daddare, a wnn dalilin ne ya sake ni ba wae don ina gudunsa ba," kallonta kawae Aliyu yake jikinsa yyi sanyi sosae, tana kuka tace "Ka taya ni rokon gafararsa yayanmu, nasan na cucesa ba kadan ba, gashi Mami ma fushi take da ni ynxu, kuma tace min sae alhakin sa ya kama ni, shi yasa bana son mu koma gida, ka rokon min Dr Aliyu Sharif ya yafe min don Allah yayanmu, ban san ba shi nake so ba sae da na yrda da aurensa, ni baxan iya rashin ka ba shiyasa na gane kai ne abokin rayuwata ba Dr ba" ya runtse ido ya rungumeta tsam yana jin maganganunta kmr a mafarki, da kyar ya iya bude baki cikin sanyin murya yace "Ina son ki Zainab, ina son ki" sun fi minti sha biyar a hka kafin ya dago kanta yana kallonta yace "bari ki shiga ruwan xafi Kinga baki iya tafiya har ynxu" boye fuskarta tayi da sauri ya kwantar da ita ya mike ya shiga bathroom, ba a dau lkci ba ya fito ya karasa inda take ya dago ta xaune ya cire mata hijab din jikinta, yana kkrin cire mata kayan jikinta ta sa masa kukan shagwaba tace "Ni ka bari xan yi da kai na" ya wara ido yace "Sbda me?" A hnkli tace "Ni ina jin kunya" ya kai bakinsa saitin kunnenta murya can kasa yace "Kin manta abinda ya faru jiya da daddare ne baby, ae kunya ta kare kuma," boye fuskarta tayi da sauri jikinsa tace "Wayyo yayanmu" yyi dariya ya shiga cire mata doguwar rigar jikinta, tana rokonsa ya bari bae kulata ba har sae da ya cire gaba daya, kare kirjinta ta shiga yi tana kukan shagwaba don bata sa komae ba, ya dauke abarsa ya nufi bathroom da ita yace "ashe yau princess dita xata ga karshen jin kunya"

Dr Sharif bae samu courage din gaya ma iyayensa ynda suka yi da Abba ba don yasan da wuya su goyi bayansa, ko sanin xuwansa gidan ma ba su yi, shi dae baxae ce yana son Fadila ba sae dae tana burgesa sbda nutsuwarta da wayonta ga respect, ga kokari both ilimin addini da boko, sae dae bae jin yana da ra'ayi na aurenta, yasan sun gano abinda Afeefah tayi shi sa Abba ya kirasa ya kuma basa hkuri.  Bayan sati biyu da xuwansa kiran Abba mahaifinsa Alhaji Shariff ya kira sa falonsa, ya dde xaune yana jiran jin abinda mahaifin nasa xae ce, kafin Alhaji Sharif na kallonsa yace "Ya ku ka yi da Alhaji Mahmoud, ina nufin sirkin ka a da, wato mahaifin tsohuwar matar ka" Shiru Dr yyi yana kallon dad din nasa, Alhaji Shariff yace "Kayi shiru Aliyu" shafa kansa yyi a sanyaye yace "Dama kirana yyi ya kuma ban hkuri kan abinda ya faru, yake kuma nuna xae ban kanwarta in yi shawara da ku in ji ta bakin ku, nasan kuma da wuya ku ban goyon baya shi sa na bar xancen kawae" Alhaji Shariff ya sauke ajiyar xuciya yace "Kai kana da ra'ayin koma masu knn, kuma it doesn't make sense in anyway ka saki yaya ka koma wa kanwa, sam ko kadan abun ba tsari, bae ma kamata ba, shi ma Alhaji Mahmoud din da yyi wani naxari kafin ya bullo da hkn" shiru Dr yyi don ya gano inda maganar mahaifin nasa ya dosa, kawae dae yana kame kame ne bae son fitowa fili, a hnkli yace "Ae Abba bbu abinda ya taba shiga tsakani na da ita na auratayya" Shiru dad dinsa yyi yana kallonsa fuskarsa dauke da mamaki, Dr Sharif ya ci gaba a sanyaye yace "Shine ma yasa ya bullo da hkn" Mahaifin nasa bae kuma cewa komae ba, bayan kusan minti biyar yace "Toh Allah shi kyauta, amma baka ji ddin ta ba sae kanwarta?" Dr Sharif ya sunkuyar da kai yace "yayansu take so, shi yasa ta ke min hka, ni kuma na sauwake mata don raba ta da xunuban da take kwasar ma kanta a kullum, kuma ga shi ynxu ta auri wanda take son" Alhaji Sharif yace "toh ban baka shawarar kuma koma masu ba Ali, ita kanwar Ca tayi tana son ka da har ake neman lika maka ita" a sanyaye yace "Yarinya ce Abba, baxata wuce 16 ba, koh secondary bata gama ba" Alhaji Sharif yace "Toh Allah bada sa'a, tashi ka je, sae dae duk abinda xa ka kuma fuskanta bbu ruwana, ban kuma yarje maka da saki ba, tun da kai ka ga xaka iya." Jikin Dr Sharif yyi sanyi ssae, sae dae bae kuma cewa komae ba.

🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

105....
A week ltr

Tsaye tayi bakin stairs sanye da rigar baccinta da bae wuce gwiwa ba tana kallonsa, mopping yake bae ma lura da ita ba, mika tayi ta karasa saukowa, sae a snn ya a ganta, ya langwabar da kai yana kallonta, ta turo baki tace "Me sa baka tashe ni in taya ka ba" karasawa yyi kusa da ita ya jawo ta jikinsa a hnkli yace "Yau fa xa mu je gida baby" xaro ido tayi ta bata fuska tace "Me xa mu yi a can" yace "Xamu je gaida su Mami" shiru tayi bata ce komae ba sae kuma a hnkli tace "Yayanmu ni tsoro nake ji" ya hade rae yace "nace ni ba yayanki bne ynxu ki canxa min suna" dariya tayi tace "Toh xan dinga ce maka Brother!" Matse ta yyi jikinsa, tayi 'yar kara tace "Wayyo babyna" sae kuma ta boye fuska jikinsa da sauri, yyi dariya ya shiga kissing wuyanta tana shigewa jikinsa romantically. Karfe sha daya saura ta fito daga wanka daure da towel yana xaune yana danna laptop, ta nufi gaban mirrorn sa ta xauna cikin shagwaba tana kallonsa ta madubi tace "yayanmu" kallonta yyi kafin ya dauke kai ya ci gaba da abinda yake, ta kuma kiransa bae tanka ba, bata fuska tayi tace "Toh babyna" sae a snn ya kalleta yana murmushi yace "Ya aka yi" tace "Kaga lotion dina da spray suna can dakin fah," mikewa yyi ya nufi kofa yace "Toh bari in dauko maki" ba a dau lkci ba ya dawo rike da lotions har biyu da sprays kala kala, ya dire mata su gaban mirror ga su ki xaba, ta shagwabe tace "Yayan..." Da sauri ta rufe baki sae kuma tace "Babynah saura kaya" ya langwabar da kai yace "Toh ae ban san wanda xaki sa ba" tace "Kaje ka kakkawo min sae in xaba" yace "Toh!" Ya juya ya fita sae ga shi ya dawo da kaya saiti hudu, biyu atamfa daya lace, daya shadda, kmr xata yi kuka ta karbi kayan tana duba su kafin tace "kasan me? xa ka ga wani lace gold colour da milk ka kawo min," juyawa yyi ya fita ya kuma dawowa da lace din ta karba yace "Takalmi da mayafi fa?" Tace "Toh kawo min har da kayan make up" tana shafe shafenta ya dawo ya ajiye mata su, kafin yace "Toh kawo in shafa maki man" ta hararesa tace "Uhm nasan wayo xaka min bana so xan yi da kaina" ya marairaice mata yace "Allah shafa maki kawae xan yi, Kinga wanka nima fa nake son inyi" daukota yyi ya xaunar gefen gado ya dauki lotion din ya shiga shafa mata a hnkli jikinta yana kallonta, ae shafa lotion sae da ya daukesu fiye da awa daya, don wata duniyar daban ya lula da ita, daga karshe daukar abarsa yyi suka nufi bayi ganin ynda take masa kukan shagwaba ita wllh bata son irin hka, wanketa ya kuma yi tass, ya bar ta tayi daya wankan kafin ta bar masa bayin da gudu yana kkrin kamota don bata yrda yyi wanka gabanta, ko kafin ya fito har ta shirya tana durkushe tana busar da gashinta da hand dryer, yyi dariya yace "Ae da ki jira in kuma shafa maki lotion din" turo baki tayi ta kashe socket din don ta gama ta mike, ita ta fito masa da shadda sky blue da hularsa tace "Wnn xae ma kyau yayanmu" ta fito masa da takalmi da agogo ma ta ajiye masa gefen gado, yace "Toh baxa ki shirya ni ba baby" ta wara ido ta ce "ba gashi na fito maka da kayan ba" yace "Amma ae kin aike ni na je maki daxu, shine ni baxa ki min abinda nake so ba koh" marairaice masa tayi kafin ta tabe baki tace "Toh naji" ta dauki lotion da stool din gaban mirror ta xauna gabansa ta karbi towel din da yake goge gashin kansa da shi ta shiga goge masa sauran ruwan kafarsa da ma jikinsa gaba daya, nan ta shiga shafa masa lotion din tana kallon kwantattcen gashin jikinsa, kallonta kawae yake yana murmushi, ta turo baki ta ci gaba da abinda take har ta gama ta dauki farar singlet dinsa ta mika masa, ya bata fuska yace "Toh baxa ki sa min ba" ita ma ta hade rae xata yi magana ya fixgota jikinsa, ae da kyar ta kwace kanta ta fice da gudu daga dakin. Ba su suka bar gidan ba sae bayan Azahar, sae a snn mood din Afeefah ya canxa wae ita tsoron Mami take, ya dinga kwantar mata da hnkli har suka iso gida, yana rike da hannunta kmr xata yi kuka suka shiga falon, Adnaan kadae ne xaune falon, yyi murmushi ganinsu ya mike ya gaida yayan nasa, Aliyu ya amsa masa yana murmushi shi ma yace "Kwana biyu aiki ya boye ka," yace "Wllh kuwa, ynxu ma anjima xan koma tun jiya nake nn, har da nake shirin xuwa gaida ka can gida ashe kuna hanya" Aliyu yace "Sae mu koma tare, ya baka gaida Zainab ba" kallon Afeefah yyi ya tabe baki yace "Lallai yaya ni xan gaisheta, tana wani kallo na da ido kmr owl" ya karashe maganar yana hararanta, ta bata fuska tace "Toh ba jira nake in gaisheka ba" Aliyu yyi dariya yace "Sae ma nace ka dinga ce mata Anty Zainab xaka gane" dariya ssae Adnaan yyi, Afeefah ta turo baki tace "Ina kwana ya Adnaan" yace "Ban kwana ba" Aliyu yyi dariya yace "Kada Allah yasa ka kwanan mana" daga hka ya ja hannunta suka nufi sama ta juya tana masa gwalo. Dakin Mami suka nufa, sae dae gabanta faduwa yake ssae, shi kuma kunya ta shiga dawainiya da shi don bae ma san da idon da xae kalli Mamin ba, tana xaune daki Fadila durkushe gefenta alamar magana take mata, kmr munafuka Afeefah ta rabe jikin Aliyu, duk suka xauna k'asa, Fadila ta kalli yayanta da jajayen idonta ta gaishesa ya amsa kafin ta mike ta fita daga dakin, yana son tambayar kukan me take sae dae bae ce komae ba, ya gaida Mami kansa kasa, ta amsa masa a sake tana tambayarsa gida, Afeefah ma ta gaisheta a sanyaye ta amsa mata ita ma hka, rasa abun cewa suka yi gaba daya, shi kam har lkcn bae dago ba, Afeefah ta mike a hnkli ta isa gaban uwar tata ta durkushe gabanta cikin rawan murya tace "Don Allah Mami kiyi hkuri ki yafe min...." kuka ta saki a hankali, Mami na kallonta tayi shiru na kusan minti biyar, ganin ynda take kuka yasa  tace "ya wuce Zainab, Allah yafe mana baki daya, sae dae ki nemi gafarar wanda kika cutan" kai ta gyada ma uwar tata hawaye na sakko mata, Mami ta kalli Aliyu da bae d'ago ba har lkcn tace "Kai kuma sinne kan me kke hka kmr munafuki" murmushi yyi sae dae bae iya ya dago ba, Mami ma tayi murmushin ta tabe baki tace "Allah kyauta" mikewa yyi yace "Abba na daki Mami" tace "yana ciki," yace "Bari in je gaida shi" daga hka ya juya ya nufi kofa, Mami ta kalli Afeefah dake durkushe har lkcn gabanta tace "Ki tashi ku je" mikewa tayi ta bi bayansa kanta a kasa. Sun dde xaune falon Abba bayan sun gaisa, sae dae shi din ma Aliyu bae iya daga kai ya kallesa ba, duk kunyan iyayen nasa yake, Abba na lura da hkn ya shashantar ya dinga jan Zainab da hira. Uku da 'yan mintuna suka fito daga bangaren Abba, Aliyu ya shiga dakin 'yan matan gidan don ganin Fadila ya ji kukan me take, kwance ya sameta idonta biyu kuma kuka take har lkcn, sae dae duk ynda ya so jin damuwarta kin gaya masa tayi tace ba komae, hka ma Afeefah tayi tayi da ita ta ki magana, juyawa yyi ya nufi dakin Mami ya sameta tana waya ya jira ta gama wayar kafin yace "Mami wae me ya samu Fadila?" Mami tace "Me ka ga?" Yace "Naga tana ta kuka," Mami ta dan yi murmushi tace "xata daina"

Da yamma misalin shidda Afeefah na kitchen tana taya su Jiddah girki Ya Aliyu ya shigo kitchen din, dab da ita ya tsaya yyi wrapping hannunsa a waist dinta ya kwanta bayanta, su Jiddah na ganin hka suka dauke Kai da sauri, suna ci gaba da abinda suke, Cire hannunsa ta shiga yi murya can kasa tace "Meye hka yayanmu, kaga fa su Anty Jiddah" saitin kunnenta ya kai bakinsa yace "Ki bar girkin nn hka mu tafi gidanmu yamma yyi" xata yi magana Mami ta shigo kitchen din, da sauri ya saketa ya koma baya, ita ko ji tayi kmr ta nutse, wani kallo Mami ta shiga yi masu ae da sauri suka fice kitchen din kmr munafukae, su Anty Jiddah suka dinga dariya, Mami tayi tsaki ta dauki abinda ya kawo ta ta fita. Basu suka bar gidan ba sae tara da wani abu, ta so su kwana amma yaki yrda wae baya son su kuma wani abun kunyan. Bayan sati biyu da xuwansu gida wanda ya kama watansu daya cur da aure da yamma bayan ya dawo aiki tana kwance jikinsa sanye da wani dan mini skirt da vest suna kallo ko kuma ince yana kallo don ita idonta lumshe yake, cikin 'yan kwanakin nn ba karamin soyewa suka yi ba, ta ga love gun Aliyu kmr xae hadiyeta, tun tana kunya har dae ta hakura ta ajiye, komae shi yake yi gidan kafin ya fita aiki, sae ran da yake sauri ne xae bar mata, yasan likes nd dislikes dinta kuma ya san halinta tsaf, don hka duk abinda xae bata mata rae gudunsa yake.
 Dago kanta yyi yace "Wae bacci kike da yamma baby, kin fasa fitan ne" ta bude ido a hnkli ta kallesa bata ce komae ba, yace "tell me wats wrong baby, kince min bbu inda ke maki ciwo gashi duk kinyi sanyi, naji jikin ki da dumi kuma" girgixa masa kai tayi ta kuma lumshe ido ta shige jikinsa, danna bell aka yi ya kalli kofar duk a tunaninsa drivern da ya aika siyo masu abinci ne, ya kwantar da ita ya manna mata kiss a baki ya shafa fuskarta kafin ya juya ya nufi kofar ya bude, su Anty Safiya da Baby ne tsaye bakin kofar, kallon mamaki yake masu don bae samu lbrin xuwansu ba, Safiya tayi dariya tace "Wnn kallon hka yayanmu, ko mu koma ne" murmushi yyi har lkcn bae basu hanya ba, Anty baby tace "Lallai yayanmu" daga hka ta raba ta gefensa ta shiga falon hka ma Safiya suka bar sa nn tsaye, mikewa xaune Afeefah tayi da sauri jin muryar yayyin nata, sama tayi niyar haurawa da sauri sbda kayan jikinta, amma tuni suka karaso cikin falon, cike da jin kunya ta mike ta rungume su, Anty Safiya tayi dariya hka ma baby sae dae basu ce komae ba, sae a snn suka gane abinda yasa ya ki basu hanya, rufe kofar yyi ya dawo cikin falon yace "Lallai ma yaran nn, xuwa bbu notice" Anty baby tace "wae mu nn surprise visit muka yi, ashe baxa mu burge ka ba ma, ae tun jiya na xo, ita kuma Maman iman yau ta iso" yace "Toh meeting din me xa ayi kuma ban sani ba" kallonsa duk suka tsaya yi da mamaki kafin Anty Safiya tace "Biki muka xo" ya dan yi shiru kafin yace "Bikin wa?" K'asa basa amsa suka yi, can dae Baby tace "Fadila," da mamaki yace "Fadila kuma?"  Anty Safiya tace "Kai yayanmu, nufin ka baku sani ba" xaunawa Aliyu yyi yace "Joke apart, bikin wa ku ka xo?" Anty Safiya tace "Wllh na Fadila, kuma yau saura kwana biyar" har lkcn mamaki bae bar fuskarsa ba yace "Da wa xa ayi bikin" Anty baby tace "Tsohon mijin Zainab, Dr Aliyu" still Afeefah tayi tana kallonsu ko kiftawa bata yi, shi kansa Aliyu bae iya cewa komae ba sae kallonsu yake, Anty Safiya tace "Abba ne ya bashi, kuma ya biya masa sadaki," sunkuyar da kai Afeefah tayi a sanyaye, shi kam Aliyu Mamakin dalilin da yasa aka ki gaya masa kawae yake, a hnkli yace "Allah sa hkn shine mafi alkhairi" duk suka ce Ameen, Anty na kallon Afeefah tace "irin wannan kyan da da hske da kika kara yan matan yayanmu". Murmushi ta yi ta rufe fuskarta jikin kujera da sauri cike da jin kunya, duk suka yi dariya, yana kallonsu yace "Toh ku tashi ku gyara mana gida don dama bbu abinda muka yi yau bamu da lfya" dariya duk suka yi, ya jawo Afeefah jikinsa yace "Koh ba hka ba baby" ta kwace kanta ta mike a kunyace ta nufi sama da sauri da dan fingilallan skirt dinta, suka bi ta da kallo suna dariya.


🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

End.   
kashe wutan dakin yyi, a hnkli ya mirgino ya dawo kusa da ita ya jawota jikinsa, cikin sanyin murya yace "Fadila" a hnkli tace "Um" bae kuma cewa komae ba jin ynda jikinta ya dau rawa, ya lumshe ido yace "Kiyi baccin ki Kinji" muryarta na rawa tace "Toh" tausayi ta basa ba kadan ba ganin ynda ta tsaya bbu gardama, suna nn a hka bayan kusan awa daya ya ji saukar numfashinta a hnkli alamar tayi bacci. D'aga wnn rana ya ji hkurinsa ya soma gazawa, duk irin juriyarsa ta bangaren nn ji yyi wnn karan bbu juriyar, ya so sae ta gama sec sch ko xae santa amma ya ga alaman baxae iya ba kuma gashi tausayinta yake, kullum cikin ciwon ciki yake me tsanani, ganin saura 'yan kwanaki su fara jarabawan waec yasa ya gwammace yayi ta wahalan don bae son abinda xae kawo mata cikas a jarabawarta, fadila ta lura bae jin ddi duk ta damu tace ko su tafi asibiti, yace yana shan magani, gani yyi yana neman hallaka kansa ranan ta shigo da daddare rike da coffeensa ta samesa kwance yyi rub da ciki, a sanyaye ta xauna gefensa tace "Uncle to ni ban ga magungunan da kke sha ba" da kyar ya Mike xaune yana kallonta yace "Ina sha mana" coffee dinsa ta mika masa ya karba ya ajiye ya mike da kyar ya nufi gaban mirrornsa ya dauko olive oil me kyau da cotton wool ya dawo ya xauna yana kallonta ya mika mata yace "Its gud, ki dinga inserting kin ji" sunkuyar da kai tayi da sauri da ganinta kasan ba karamin kunya ta ji ba, cikin sanyin murya yace "Karba" a hnkli ta sa hannu ta karba yace "Promise xa ki dinga yi, atleast thrice daily" k'asa cewa komae tayi sae gyada masa kai da take, yace "Toh tafi ki kwanta, gudnyt" da kyar ta Mike ta juya ta nufi kofa ta fita. Komawa yyi ya kwanta, yasan hkurin sa ya gama karewa kuma yyi hkn ne don bae son ya wahalar da 'yar baiwar Allahr, hkn da yace tayi xae rage mata wahalan ssae, duk da ya ga alamar bata da gardama xata basa hadin kai, da yawan mata na daukan 1st nyt so personnel, abeg its nt oo, a novel kadae ne ake maida shi hkn, don sae kinyi niyar wahalar da kanki xa ki wahala. Ana saura kwana hudu Fadila su fara jarabawa ya shigo bedroom dinta da daddare bayan ta sallamesa ta kai masa coffensa ta dawo tana karanta biology dinta, tayi Mamakin ganinsa don indae ta kai masa coffee da ya gama sha yake kwanciya, ya xauna gefen gadon cikin sanyin murya yace "Tafi ki yi alwala Fadila" a hnkli tace "Alwala" ya ce "Eh" mikewa tayi ta ajiye takardan hannunta ta nufi bayi, ba a dau lkci ba ta fito ya shimfida darduma yana kallonta yace nafila xa muyi, bata ce komae ba ya ja su sllhn, sun dde xaune yana addu'a kafin ya juyo ya kalleta ya dafa kanta ya lumshe ido ya shiga yi mata Addu'a. A hnkli ya mike ya d'ago ta ya xaunar da ita gefen gado ya cire mata hijab din jikinta yace "Kiyi kwanciyar ki" kwantawa tayi kmr ynda yace mata sae dae gabanta faduwa yake ba kadan ba, tana ji ya cire jallabiyan jikinsa ya kwanta gadon shi ma, kashe wutan dakin yyi, a hnkli ya mirgino ya dawo kusa da ita ya jawota jikinsa, cikin sanyin murya yace "Fadila" a hnkli tace "Um" cikin sanyin murya yace "Kin amince mu raya sunna daren yau Fadila?" Duk da ynda gabanta ke faduwa hkn bae hanata gyada kai kmr kadangariya ba, ya lura da irin bugun da xuciyarta ke yi a hnkli yace "baxan cuce ki ba Fadila, I promise" nn ma kai kawae take gyada masa hawaye na sakko mata, ya juyo da ita ya lumshe ido ya hade bakinsa da nata ranan kuma ce rana ta farko da ya fara yin hkn, romantically ya shiga kissing dinta ta tsaya bbu gardama, a wnn daren ya mayar da fadilarsa cikakkar mace, iyakar daurewa ta daure, ta bashi tausayi ssae, ya ji sonta ya karu xuciyarsa, Washegari garau ta tashi don ya bata duk taimakon da take bukata a daren, advantage din auren doctor knn Lol.

Years ltr.

Dr Aliyu Shariff ne yyi parkin a parkin lot din dake gidansa ya fito, dai dai lkcn da Afeefah ma ta bude back sit ta fito daga motar ta shiga kkrin fiddo kids dinta, Karasowa yyi ya taimaka mata ya sauko da boyz din daga cikin motar su hudu, Arshaq dan shekara shidda me sunan late dad dinta wato umar ne ya dinga jan mayafin jikinta kmr xae yi kuka yake cewa "Mommy ni ban ga daddy ba, he left us and go, tell him to come back plss," Dr Sharif yyi murmushi ya dafa sa yace "C'mon big boy, tot yhu said yhu were hungry or ain't yhu any more, mu je momy ta baka noodles daddy na xuwa vry soon, d'an daddy" Afeefah ta tabe baki tace "Kai ma ka kula sa Dr" Sir Haiydar me sunan Dr Aliyu d'an shekaru takwas a duniya tuni yyi gaba ya bar su tsaye gun kmr ya san Inda xa shi din nn tsabar miskilancin yaron, halinsa tsaf na Dr Aliyu Sharif, bbu abinds ya mance bae dauka ba na halin me sunan na shi, so so gentle, smart nd brilliant, Afeefah ta bude baki tace "Ji min Yaro, ina kasan xa ka, C'mon come back" dariya Dr Sharif yyi yace "ji min Mata, Mutum da gidansa kice bae san inda xa shi ba, ko kin manta gidansa ne nn din" dariya ita ma tayi tana kallon dan baturen d'an nata da ya juyo yana kallonsu kamanninsa sak babansa. Fadila ce ta fito daga balcony ta taho da sauri ta rungume yayar tata cike da farin cikin ganinta tace "Wayyo Antyna har na gaji da jiran ku, sannun ku da xuwa" Afeefah tayi dariya tace "A'a ni dae kar ki kada ni" Fadila tace "Ina yayanmu fa" Afeefah tace "Xae shigo anjima" kama hannun Ashraf me sunan Abbansu wato Mahmoud tayi tana rungume da yayarta har lkcn suka nufi cikin gida, Dr Shariff ya bi bayansu rike da Arshaq da Sudais me sunan Abban kaduna, saukansu knn Abuja daga Lagos, Aliyu xae xo wani aiki ta takura sa sae ya taho da su don tana son ganin 'yar uwarta, Dr Sharif ne yaje dauko su airport, Aliyu kuma ya tafi yin abinda ya kawosa, in ka ga Zainab ka rantse kace ba ita bace, duk ta ajiye yarinta da kuruciya ta xama babban mace uwar maxa, bbu mai jin kansu da yayanta rabin ranta, suna xaune lfya cike da kaunan juna da 'ya yansu maxa, shekaran da ya wuce ta kare karatun ta na Bio chem, sae dae Aliyu bae yrda tayi aiki ba, bata kuma damu ba don bbu abinda ta rasa gun mijinta sirrinta, Fadila ma 'ya yanta uku ynxu 'yan biyu maxa da mace takwarar Zainab, ita ma suna xaune lfya da mijinta me sonta me kaunarta kmr ransa, Abba kam 'ya ya matan da yake ki a da duk sun cika masa gida da jikoki maxa, don Jiddah ma duk 'ya 'yanta maxa ne, hka ma Rahmah, Mami kullum cikin gode Allah take da ya axurtata da 'ya 'ya mata, Gasu duk xaune gidan maxajen su hankali kwance, so da yawa ta xauna in ta tuna wahalar da tayi a baya sae kwalla ya kawo mata tayi murmushi tace 'ya 'ya mata Rahamah ne.


Da hka nake kara maimaita cewa Duk _'YA MACE KYAUTAR ALLAH_ ce ga wanda bae sani ba.
Alhamdulillah a nan na sauke littafi na me taken 'ya mace kyautar Allah, kuskuren da nayi a ciki Allah ya yafe min.
Story $ Editted by My humble Khaleesat Haiydar (Miss Perfect) Lol

Written By Ashmaad (Eeshatullah Goni) my greetings goes to our fanz round the globe. We love yhu ol.

Mun sadaukar da littafin nn xuwa ga ko wace 'Ya mace round the globe.




Copied by Umar Dalha
Compiled by Princess Aysha Muhammad


Download Complete Ýa Mace Kyautar Allah Book Here