Compiled  by Umar  Dalha.



Bismillahir Rahmanir Rahim 


          *DAMA TA*

            
               *Na*
                
         *Batul Adam jattko* 

1...
    KAINUWA WRITES ASSOCIATAN🤝    


  Tuki yake a hankali  cikin wata katuwar jeep kiran  vence, Yana karewa garin nasu kallo kamar ba anan aka  rage ran dunbin al umma ba  sosai yake kallon mutane  wanda yasan badan bakin glass  ne ba bai isa yayi wannan tafiyan ba, anguwan gargar anguwa ne na masu karamin karfi amma cikin garine sosai dan  makota suke da shewuri.   
        
Wayan sa ce tayi ringing  yajawo yadauka  yace " Allah yatemaki  ummi na  daga ummi tace "kamal be gaya maka inason ganin kaba    
Ya "gayamin ina gidan abba musa ne gani akan hanyan dawowa, 'tom kazo gidan yafatime  nasa hanif ya yauko Hadim dinma gata nan kazo muna jiranka. 
Yace "ummi lfy kuwa
 tace "se kazo de
   "tom yace cikin jimami  dan dagajin yanayi muryan ummi yasan babu lfy, 
 Sauke wayan yayi dai dai da  hango wata mata da take  taku dakyar  dalilin tsinkewan takalmin ta  ga shijab dinta a yage tabaya sosai   duk da bayan ta yake gani yasan tana bukatan temako  sosai dan shi baya ganin irin wannan yawuce 
 Horn yayi tare da dan zuge glass din kadan yanda baza agane shiba  yaci gaba dayin horn din amma matar ko juyowa batayiba  yadan sake lekawa  yace "iya ba kyajin ranane g....... 
 Magan nan ne yamakale masa   ganin yarinya.     wanda bazata wuce  15 ko  16  dasauri yakarasa  parking      dan zaton sa tsohuwa ce
 cikin harshen barbarci  yace" ke  ba kyajin rana ko bakiga shijab dinki ayage ba  har yazu bata juyo ba  
   yayi wani tunani 'azuciyar sa  yace ko de mahaukaciya ce dan ya manta da halin yan Nigeria masu wasar da maskinan su a titi   
Danshi dafarko  yadauka  tsohuwa ce  yatemaka mata yakaita inda zai siya mata takalmi   
   
     Amma ganin yanda take taku anise yasa ya gane ba alamun hauka atare da ita    yasake cewa  ke bakiga hijab dinki ayage yake ba tabaya  kuma kina tafe cikin rana   
  Sai  asan nan  ta  juyo 
 Cikin tsoron taja da baya  
Ganin  bature yana kanuri sak   shiko yazuba mata ido  yana kallon ta  sai a sannan yagane  tana da zanen bare bari a fuskanta amma kanana sosai   kuma bibbiyu ce akowane kumatunta  kawai  ba irin taran nan nacika fuska aka mata ba  amma bakace sosai  duk da harda kazanta  karin bakin nata  hancinta baida tsawo  amma baza akirashi Tami lelle ba sai amfkin  ido wan kam tana da shi masha Allah

    Kallon ta yake yana tattare fuska dan wani irin yawu da yake taruwa a bakin sa dan shi yana da tsantsani sosai  
 Daurewa Yagi yasake cewa "tom tunda bazakiyi magana ba ina fatan de ba kurma bace dan tambaya zanmiki 
 Ahankali tsoron ya dan ragu   tunowa da tayi ana aikin titi a unguwan  turawa suna yawan wucewa ta dan matso tace mezaka tambaya?
 
 Yace "ina zaki? Ta  daga hijab dinta tayi ta nuna masa allon da yake rungume a kirjinta     tace "karatu  

Yace "tom ya akayi kike yawo takalmi a tsinke?
Tace "bayan nafito ne ya tsinke.  
Yace tom  "shi kuma hijab dinfa,?  tace" malam yace karna kara zuwa da wannan yayi datti.
'Azuciyan shi yace wannan dinfa  
   Tom meyasa baki sa wani ba kallon sa tayi 
"Tace banida wani
   
Yace "tom  ni idan kinaso zan temaka miki kisiya kinji  ko har da kayama kinga wannan duk yakode    kina Budurwan  idan kina wannan shigan waze soki   tace " ai damage bawanda ya taba cewa yana  sona  shima  shatiman  da baba yace yabashi ni ya karbane kawai dan dole  dan yafi kowa tsanata acikin almajiran baban   balle samarin anguwan mu ko kallo na basayi  mata sanne masuke cemin yanga acikin datti ko yanga acikin tsumma  yanzu haka da kawaye na muke  tafe suka wuce ni  wai  bana sauri ko menakewa yanga acikin sun har da yan gidan mu  ta kareshi maganan kamar zatashi kuka 
Shiko zuba mata ido yayi yana  kallon ta kai daga karshe ma har wayan sa yaciro yana  mata video  zaikaiwa Hadim  dinsa tagani yasan  abin dariya baya mata kadan  dan yasan yana bata lbr zata ce ya mata bakin kici da bai dauko mata ba   
 Ya kawar da tunanin 
Yace   zai soki kina wanka kina Gyaran jikinki kinji  ko amma ahaka ai ba zai soki ba   tace "tom ai ni mamarmu  makauniya ce bata aikin abinci sukuwa sauran matan kudin cefanen gidan suke dauka su sayawa yaransu kaya  muko sede mujira na babanmu sai sallah sallah yake mana  surutan ta  ya ishesa dan  haka yada katar da ita  m yace "tom  shikenan zan baki kudin da katina idan kudin yakare kimin mana zan sa akawo miki se kibawa mamankin tasiya miki duk abin d yan mata suke siya na gayu

Zaro ido tayi tace "kai maman ai fada Za tayi sai de na boye  nasiyi kayana da kaina  adena renamin   gabuwan har ta aiyana yanda idan tasamu sutuura zatayiwa yan gidan su,

Bandir din yan dubu dubu yadauko guda ukku yahada da katin sa yasa aleda yabata  takarba  tana godiya   sai a san nan ta kare masa kallo ta sake kallon sa  tace "ni kamar nasan ka  ina ganin fuska ka awani waje amma nakasa tunowa amma nake ga kamar a TV ne ko
dariya yayi cikin mamaki yanzu dama a Duniya akwai inda ba asan shiba  abin  mamaki ma akasansa akasan nashima acikin garinsu  amma wannan bakaraman  bakauyiya bace yana da tabbacin bayar gari bace kawai bayan gashinan yana zaune nan ma yana hango wani saurayi da riga me dake da photon sa ajikin sa yanzu wani ma yawuce da hulan me dauke da fuskan sa  murmushi yayi yace dan bani ledan nayi man tuwa  tana meka masa  ya bude yadauko  katin ya yaga wajen sunan shi ya bar wajen number kawai yameka mata  yace idan kina da matsalan kikira yaja glass yazuge ya tafi.  
 Itakuma ko duba ledan bayayiba balle tasan meye aciki tafara sauri  dan tasan zata doku  awajen malam  
Adai dai gate din kofar gidan yayar  ummin kuma uwar matar sa  yayi horn megadi ya bude masa  yana daga maga hannu dan yane  waye  yayi parking yafito  yana daga wa megadi hannu  kai tsaye  babba falon gidan yashiga  gaban sane ya fara faduwa idan kunnuwan wansa ba yaudaran sa sukayiba sautin kukan  matar sa abin kaunar  sa ya bashi,
ai dasauri yakara sa shiga  itama  tana hangoshi da gudu ta karasa jikinsa habibi yawwa  kazo kagaya musu wllh  ba kason kowa seni kaji abinda su  mama da ummi suke cewa kuwa  kafada musu wllh bamu sara rayuwarmu  akan zamu zauna da wata ba kace musu nima zan iya haihuwa kamar yanda likita yace  karsu mana haka kace musu bana son kishiya zaku rasani  wllh zan kashe kaina   
Shi abin ma dariya yabashi  
 Dan bai fahimceta ba  
Ahankali ummi ta taso takara sa gaban su  ta ja hannun su suka zauna tace  haba  Hadim dita  namiki bayani tunkafin yanzo naso ki fashinta ki nusu muyi shawara yanda zamu bullo wa al amarin  ni da uwarki ciki daya muka fito  yanda bazan so ace anyiwa jidda  da nabila da na haifa kishiya ba bazan so  amiki ba  se  dan dole  ki  daure ki fahimta kamar yanda mahaifiyar ki tafahimta   
Yayar mijin na bata son zaman lfy ita ta hada wannan abin tun farko bake taso  nabill ya aura ba  ZAINABU taso bashi acewarta mu shuwa muna mallake miji ni nagama da kanin ta dan ma bazan bar musu ba zan aura masa yar yar uwata mu mallake nabill din da shine karfin gidan  da ker alh yada ge akayi abin amma kinga wannan karon alhjn da muke samun  daurin gindinsa hardashi acikin bamu zabi  agabanki akayi komai  
Sun bamu wata shida idan baki samu ciki ba ko  yayi aure ko yasakeki ko muga 
hukuncin da zasu yanke  ni nasan dama suna cike dani hukuncin da zasu yanke bazai mana dadi ba gwara muyankewa  kanmu kafin  suyanke mana ki daure ya,ta kishiya bazata miki komai ba da gani har mahaifiyarki muna dasu me suka rage mana 
Kan uba se yanzu  Nabill yagane me ake nufi  cak yameke yana  kada kai sam ummi wllh ba a haifi uwar matar da  zan yiwa matata kishiya ba  kai ko mutuwa ta yi  ina kishin yi bata kishiya  ummi kubar wannan mgn dan harkun sa na tsaneta tunkafin  ace na aurenta   dan duk matar da  za ta zo gidan mu a matsayan kishiya ga Hadim ummi abin tausayice  kuma ai.....
"Kai dakata inji ya fatime  uwar hadim din ta katsehi  
                 *By* 
          *Batul*  
*Muje jezuwa*
DAnba da shawara ko ne man karin bayani 08062383027
[21/11, 1:00 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*


                      *Na*

            *Batul Adam jattko*


2....


🌈KAINUWA WRITES ASSOCIATAN🤝

Kuma  sai  ta  kwan tar d  murya 
  Nabil mu "cire son zuciya  mukawar' da zargin da dan gin mahaifinka" suke mana nace wa ganin yar" muce ah, gidan  shi yasa muka ki. Daukan mataki  aure shekara  shida ba haifuwa    
Yin auren me?  Zai rage, ku dashi  na gani dana haife ta ina tare da  kishiya haka uwar da ta haifeka kai tana tare da su  wata kila, ni ta gado dan se da nayi sheka ukku  a gidan nan ban samu  ciki ba se da"haka  kawo halima ta samu ciki ni ma Allah yaba ni   kuma muna zane lfy kai ma sheda ne  tuda ita kan  ta  Hadim  sunan  kishiya tace,

Wata kila rabon wata yana ga ba da"nata yaza muyi   kunu su kuyan kewa kan ku shawara ka fin lokacin da aka baku yacika   kuci gaba da addu a' mu ma zamu taya ku....  
  Da kyar  suka shawo kansu  suka  hakura akan  za su nemi mafita ka fin lokacin yayi. 
 
    Atare suka fita da, su ummi ummi ta shiga motan kamal  Hanif yaja na sa Hadim da Nabil suka shiga nasu.. 
   
Suna tafe ahanya 
"Hadim tace yanzu my star da'gaske  auren zakayi. 
'zuyowa yayi ya kalle ta bai ce komai ba ya zuya ya cigaba da tukin'sa 
Cikin damuwa  
 Bawanda yakara magana har suka ka raso gida   
Kai,yatsaye  

Bedroom  suka wuccce shikam ma, wayoyin sa yazubar akan gado ya wuce bethroom ya sakarwa kansa ruwa  bai jima ba yafito  ya sameta  tana rike da waya tana kallon wani abu tana cin dariya  
Matsowa yayi kusan da ita

"yace yade.  
Me a ka, masa meka masa wayan tayi  shima dariyan yayi  ganin wannan yarinyar da, zun lokacin da take, ta zuba.  

"tace wai ina kasa mota na tashi a lawan bor nefa nagan ta a hanya nayi nunanin matsohuwa ce ahe wai yan mata ce  
"kasan meyabani dariya wai da tace  almajirin baban ta da za ahada su ma baya son'ta 
"tom hauka, yake  mezai so anan kinga hakoran ta kuwa  
 'hadim ajiyan zuciya tayi tameme ta  waze so ta da Nabil yafa da aranta  a ranta  
 Anya wannan bawata    DAMAN Allah yajefo musu ba?  Ta ke tambayan kan ta 
A fili kuma tace 

"my star kasan  me na ai, yana. 

"ah ah yace tare da meke'wa yayi ida'
Drssing mirror  yake tace   mezai ha na mucika wani burin mu akanta. 
"yace kanwa  

"tace wannan yarinyar mana wllh nayi wani nazari .
"bakiga na mata duk wani abunda zan mata ba har'fa  number dina nabata  idan kudin da na bata ya'k,are ta nemeni san sa hamza  yakai mata na tausaya mata. 

"tace niba wannan tunanin nayi a kan taba. Ta sowa tayi taka raso inda yake ta lakuci man tana shafa masa.

"tace  mafitan da su mama suka ce musa mo ai inaga itace mafitan.

"yace kefa wani lokacin bakya, tunani a inda yadace ita kuma wannan meye ga minta da zancen da,zu.  
Yatashi yabude wahdroof ya dauko jallabi yansa  yasa   ya tada sallah  

Ba yada zatayi ita ma ta fada bathroom san da tafito yar ya idar ya haye gado  se da tayi sallah ta shafa mai  da duk abinda zatayi  tasa kayan bcc ta ta yaye bargon tayi 

"tace katashi muyi maganan my star  kasan  bamuda i she'shen lokaci  gashi nanda sati samu bar, kasan nan  ga, kuma  DAMA tasamu  wannan yarinyar  itace  kadai   
DAMAR Mu. 

"wai me'kikeson cewane ni fa kin,san idan ba fa,i yace zance kikayi ba,na ganewa  

 "tace yawwa yan zu zaka, gane idan kabani hankalinka  
 Kasan nayi 2  mu'bi daya da gacikin  shawarin doctor  muktar kaki... 
"yace amma ina ce kafin yamani shawaran se da yaga yamana illolin yin hakan  tunda ance  ba haihuwa ne bazakiyi ba za ki haihu ma'haifan ki ne anesa muzubawa  sarautan  Allah idon mana har se mun dauki wani abinmu  mukai wa doctor yan hada sun bamu da' bayan sun tabbarar mana da balalene asamu halitta mekyu, ba. 
Ba tun asan nan muka rufe maganan doctor na  mu dauki mani na da naki mukai ba. 
Afusa ce ta fara  maganan dan tasan idan tayi san ya ba zai karbi uzurin ta ba.
 "itama afussa, ce tace  "yakake  son muyi ne nabil  tun nuni naba da shawaran muje gidan marayu mudauko  kace  baha ka'ba..

"yace nifa bawani gidan marayun da dan je dauko dan kowane shege  yazo yafi karfina ya,ran yanzun wanda aka haifa ma, yasu ka kare da'iyayen su balle mu dauko  wan da mamu san asalin saba   

 "tace ai shiyasa na ce maka gawata  
DAMAN Allah yakawo  wllh idan baka, yarda ba se de ayita ta kare dan na, gaji nace wannan kace  ba hakaba....  

"ooo my sweet kifadi  DAMAR muji.   
"tace ka'auri wannan yarinyar  me allo. 
"wattt...  
Yace yana durowa akan, gadon  
Dariya hadim tayi dan tasan dole za ta fuskan, ci wannan kalubalin awajen nabil       hannun sa ta'kamo ta'zaunar dashi akan gadon  

"tace please  shiyasa nace kanusu 
  
Bawai aure nake son, kayi ta ita kamar kowa ba 
Assalima za kayi auren ne batare da sanin kowa adan ginmu ko na baban ka ba  dan za, ka aure tane dan ta haifa mana yaro ka, sake ta batare da,  sanin kowa ba....  
Katse ta, yayi da cewa "ta haihu dawa?
Dariya tayi tace  "damu mana  "yace ta ya zata samu cikin ko 
"kezaki mata cikin kenan ko....

.dariya tayi 
"tace kai zakayi   
  
"yace baki ji dai dai ba 
"tace mucire maganan wasa fa, dan naga wasa ka dauki abin..
"to'ai wasa kike shiyasa.
Kuka'ta fashe masa dashi.
 Ya dago ta 
"yace meye haka hadim  
"tace wllh idan baka yarda da  wannan shawaran ba na,san ba nida kowane ma sayi awajenka  kanuna  min iyaka ta
Kuma daga wannan ni   da'kai kowa yaji  da kansa   dan wllh bazan zauna a namin gorin haifuwa ba  kuba bazan yarda   kamin kishiya ba.... 
  
"yace ba,yan  zu da bakin ki cike iran na miki kishiya ba  ni ina fada baki da kun,fa agaban su ummi aganki. Ashe ba, kya kishina  
 ashe son naki abakine 
 
Wllh duk tausayin da nake yiwa yarinyar da kika hada, ta dake kin ga harna fara tsanan ta   sabo bazan iya yi miki kishiya ba   ko ta mutanen kir,ki ce balle wannan..  Birki ceciyar... 

"tom shikena zan samowa kai na, mafita hai ma' kasamo naka ciki harda shirin rabuwa dani  muddin ba zakabi wan nan DAMAN ta karshe ba'.....
-ta'meke zata fice yarukota ganin bai taba ganin irin wannan  bacin ran atare da, ita ba  

" yace  tom  gayanin yan da abin zai kasance.
Murmushi tayi. 
"tace  abin zai zo da  sauki dan  naga yarinyar ta na, da kwadayi  zakaje mata da suffan yau dara  kaci kana son ta amma a, gaggau ce kake son daura auren  se kace ciki sati  kai ba ba zauni bane tunda talakawa ne iyayen ka, ga bawani bin ciken da zasuyi  dan zaka tura kudi ba na wasa ba    idan suka amin ci se ka tura hamza ya yi maka hayan iyaye  kar ka bari su iyayin su kan ga ido da ido dan, nasan baza su ka, sa  gane kaba   
  Katura hamza a shine mijin  a yi auren ba wanda yasani mu tafi da ita   ta haifa mana yaro   idan burin mu yacika mu tarkato ta  kaga basu da  ikon jadamu ina ma zasu gan mu 

Murmushi yayi 
 "yace  Gaskiya nayar da da, akecewa kanlalin mcce baya gamuwa, har tagaba yayuwan ta  
Iyayen nata wane irin iyayene za su yarda dani ciki sati  me ki ke nufi da ta haifa ta bamu  
Kina gani duk daren dade, wa Gaskiya bazai yi halin  saba......

Ummmm ko  nabil ze yar,da, da aure yarinyar  
Wacece yarinyar da nabil yakira me allo   
     *By*
*Batul Adam jattko    ✍🏼*
*08062383027*
[21/11, 1:00 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA  TA*

3    
             *NA*
      *BATUL Adam jattko* 

🌈KUINUWA WRITES ASSOCIATAN🤝

Cikin konciyan hankali take takun ta har ta iso makarantan allon na su ledan hannun ta ta  boye cikin shijab  din,ta  ta fito da daya hannun ta me kawa  malamin  malam tashir ya yamussa fuska yayi alamun baya so ganin ta  
    Bulala 2 ka wai  yamata  
Dan bayason ga ninta a gaban sa      memakon 5  dayake yiwa kowace maka, yarriya idan ta makara 

*kusa da kawar ta ummahani  taje ta zauna ka mar yanda suka saba 

..kowa karatun sa yakama dan  mlm akwai gyara ba yason  jin ko, mai se krt  
 
A na tashi yan gidan su sukayi gaba dan  baza su iya da tafiyan taba 

 hatta  kawar ta 
 ummahani ba ko yau she tafiyan sun 
Yake zama daya ba 
Daf daza a kira magaruba ta shigo gidan ba tare da  sallama ba kamar yan da tasa ba  

Gidan su babban gidane da  babu irin ta akaf anguwan   bawai kyau ba girma  ban garen baban su za ka fara cin garo dashi idan kashiga gidan  nashi ban garen kan  yahadu  iya haduwa   
Se ka, bi tawa ta, kofa ze sada ka da bangaren matan gidan wanda yake  ajere ka mar islamiya  babban  baran' dane  da kuna fudu ajere  kowane  daki falo ne da ciki    kai saye dakin su ta wuce ba ta yiwa ko  mamar ta da take ko fa magana ba duk da bagani take ba  bako bai a, falon nasu ko  tabur man kir ki babu   kicibis sukayi da  kanwata  bagana  wan da dama su 2 ne agun   uwar su.....

  "tace kai  ya fandau  yau kam ba  tafiyan yangan ba rarrafe kikayi ko..

_da harara tabita  ta wuce ta,   
Da, kin ciki tawuce da zauna abakin  gadon ta me runfa  ta bude ledan  ido ta zaru tare da sa, hannu ta rufe bakin ta,  dayake shirin fasa ihu yatona ma ta asiri  gani duk wannan nauyin da take ji a, ledan  ashe bakomai bane illah  ma kudan kudine    bata taba ganin kudi haka ba ya zatayi da wannan  kudin bata isa ta tunkari  maman ta da,  shi ba, to tashi tayi taboye acikin bakkon kayan ta  jikinta se rawa, yake   magaru ban ma ka sa fitowa tayi tayishi  se kusan ish'sha   tafito tayi alwalah  tana idar magaru ba aka kira ish'sha ta, ji anata  karatun dare  dayake   ana karatun dade  a gidan  su duk yaran anguwa haka za su cika, filin gidan da yake waje aka ware  a ha katangi  manyan almajirin ne suke koyarwa dasu.

 *WACCE  FANDAU* 

 - ya' ce ga  zanna  moodu  babban malamine  me fada aji agarin  meduguri        yana da Gaskiya sosai  da amana  yana da  girma a idon mutanen gari  sosai   ba yadaga cikin malamai  masu subbace subbace duk da malamin  tsoro ne haka yana ka ramasa girma  amma ba shida ko mai talakane sai ilimin  da barin jini ganin,
 haka shehun barno ya bashi  muka min   *zanna* wato *hakimin* anguwan  da suke  yana  da, mata 4 da, yara  da, dama dan yayi aure aure da dama wasu sun fita wasu  sun rasu  
 Matar sa ta tsakiya wato aisa   yaran ta 2 mata wato  fandau  da kuma     bagana    tanada  ra ruran idon dan bata gani  hakan  yasa kishiyoyin ta suka rena ta  dakuma  hade mata baki   
Dan ko awajen mijin bata da baki  dan cewa su ka'yi   tana zaune ba zasu dafa  su bata ta  je ta, kwan da miji ba to aikin gidan  ga me  ido ma yaya,   
Balle  makahuwa    duk da da baha take ba da ga  baya  tagamu da shi  
 
 * fandau yarinya ce  me  jida kai duk da, bawani kyau ne da ita ba ga shegen kazan ta duk hakan yana da nasaba,  da, yan da yanayin gidan su yake  dan gidan zanna  matan sa ba abinda suke samu  balle      ita da uwar ta take makahuwa  
Zanna moodu ya daukawa kansa nauyi da, yawa  dan albashin da ake bawa hakkimai  dashi ya dogara  yara da surukan san  na yaran sa maza  shine yake ciyar dasu  ga almajiran  sa ba sa bara yana siyan  kowai ya ajiye  baya bawa  macce  kudi shide idan  kana da   damuwa idan kagaya masa yagah     
Ya da ce  to yana ba yarwa  suma sauran matan   dan cuwa cuwan gida dashi suke fanta mawa.

*wannan yana bawa fandau takaici tunda  mamr su makahuwa ce ana kawo ko mai agaban idon su za a raba  sabulon wanka dana wanki da sauran  abubuwan  amfani  amma  baza a  basu ba shikuma  zanna moodu  ba me kula bane  ita kuma  mama wato  aisa abin duniya bai da meta ba se tayi  wata bata rike  ko biyar na kanta ba  se  idan  wasu daga  cikin  almajiran  gidan da suka manyan ta idan suka  kawo ziyara  su ma basu ahan ma ba kullum  ake bawa  Aisa  ba  wanda suka san yanayin gidan  ne ma suke bata nata  a hannun ta..

       tana kwance   tana  tunanin  yanda   zata   fara  sarrafa wannan kudin  dan ta sani ba  me tsareta  ina tasa mu da tambayan  tunda ba me bata lokacen da batada shi  
Kuma ba matan gidan kan su suna shayin ta balle yaran su maman ta ce kawai ita ko ba gani take ba za ta gobi  bagana tace kar ta ga ya mata ta sinci kudi za ta siya musu kaya 
 haka, ta kusan kwana  tayi  tana  juyi...
Har gari yawaye da yamma l
 _ lokacin  zuwa bakaranta yau balefi   tayi wanka  dan tazare  dubu a cikin kudin ta tsayo sabulu tayi wanki  ta siyi takalmin    fes  take  tana  takunta kamar yan da, ta, saba  allon ta cikin shijab    
 Ita daya kamar kullum 

Jitayi  gaban ta  yafada dam  san da ta hango motan  jiya ta tabbatar shine dan  ita bata ta,ba ganin   irin saba       zubawa  motan  ido  tayi  karfa  ya,ce  zai karbi  kudin  sa  dan yayi  yawa ko de a rashin sani  yabata   wayyo ni Fandau yazan yi idan yace zai kwace 
Har takaraso tana wannan tunanin  yita yi ka, mar zata. Zuce  
Taji yace 

" me allo ba gaisuwa   

Yau ma kamar jiya dan  fito da kan sa  yayi   
Juyowa  tayi 
"tace...... 

                 *By*
      *Batul Adam* *jattko*
*08062383027*
[21/11, 1:00 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA* 
         
                *NA*
       
          *Batul Adam jattko*

     *4*

 🌈 KAINUWA WRITES ASSOCIATION🤝

 "banza  takai  bane tadan ra,ge tsowon  ta, tace  ina  wuni..
            "yace lfy  
shiru tayi   shima  haka   ita kam  jira take taji  yace ina kudin..
  Shima haka bai san ta ina zai fara ba  yadaure 
"yace  se kika ganni yau mako  
  "tace eh ai dama kudin da, ka, bani nasan  baka,  san  Yayi yawa hakaba  amma ban zata zan gan ka  ba ban fito  maka dashi.. 
"yace a a ba wannan  bane yakawo ni  a, kwai maganan  da na zo    
Miki dashi ne.. 
"tace ni 
"yace eh 
Amma  kaganan Gaskiya bata'nan   bane. 
Dan  ni agarin nan ba kara  min mutum  bane  bazai yuwu  na tsaya da  macce  a cikin gari  ba 
Idan bazaki damu ba ina neman wata alfarma  awajen ki..

 "tace ni kake ne man alfarma  awaje  na, bani da wata aba da  zaka nema  awajena   

Inma akwai zanyi ko menene.. 

 "yace na gode 
Inason  nayi magana  dake  gobe  amma  ba anan ba da, fatan zaki min Wannan  alfarman?  
"cikin tsoro tace  aina, zamuyi? 

"yace a inda ba idon jama'a..
 
"tace inane? 
Yadan  yi shiru  can 

"yace kin, san  (nabil shid international  hotel  ). 

"Cikin tsoro tace a a      
"to a nan zamuyi magana  saboda  mushin man cin sa kin san nace   
Inason na te maka miki..

"tace eh amma ai kudin da kabani  sun isa har sunyi  yawa ma nara sa yazan yi da su.....

Cikin kosawa da maganan da ita 
 "yace  kinga ke ma karatu zakije  ni ma inada, abin yi  gawannam  kibawa  dan napep  din  da zai kai ki nasan  zai kai ki har wajen  

Wannan kuma kibawa wayan da suke get din     ina son 10 na safe  yamiki  acan.. 

Gabuwan se kawai tasa hannu takar ba   shiko yaja glass  yazuge   yayi  gaba abinsa  yana takai cin wannan  wahalan.  Da,  Hadim  ta zanyo musu  

*

Itama haka taja, kafa tayi  ga ba  
da daddare bayan antashi akaratu suna, zaune su ukku        
Ada kin su Fandau..
"tace mama gobe inason zuwa gidan Zahra  da safe..

Mama tayi shuru yau kuma Fandau  da kanta, take cewa zata gidan kawa  
  Itada  ko gida jen yan uwan ta, wanda suke  uba  daya  bata zuwa gida jen su  duk da da wanda suke, auren masu kudi  sauran yan mata gidan suyi ta zuwa suna samun alsheri  amma  ita ko  sun zo gidan se taga dama take musu  magana  shiya sa suke ce mata me girman kai  ka zama   me bakin  hali..

"mama ta nisa  tace mezaki jeyi.

       "Fandau  tace tun bikin ta banje  ba  kuma  ranan da  tazo  tace idan banje  ba ko tazo anguwan baza ta, zo gidan nan ba..

Zahra kawar Fandau ce duk kawayen su ba meyi da ita kamar  Zahra  da ummahani..
Mama tace  "tom se kuje  ke  da yar' uwar ki.
                Ta juya tayiwa  bagana  wani  irin kallo na baza ki bini ba

"bagana  tace mama inada  hadda'           gobe bazan iya fita ba 

"mama tace  shikenan  taje ita daya, tunda  a gidan  ba  kula mutane  ta ke ba balle  ta samu  me rakata.
Fandau addua ta ga   Allah  yashiya ki  kiza ma mai daukan duniya saukake  inji mamn..
Fandau  batayi magana ba ta haye gadon ta ta juya baya  tayi  kwanciyar ta  

Da safe balefi  tayi wanka  ta bude bakon ta, taciro dubu 2 Allah sarki  agaban mama tunda  bagani  take ba ta mata  sallama.. 
"mama tace  gashi bani da kudi da zan baki ki hau mota..

"tace bakomai mama  zan taka da kafana.. 
             " Mama tace 
London ciki fa akwai nisa..
"mama se nazo kawai  
"tom kigai sheta.
"zata ji  
Tace 
Tafice  ko kallon mutane  gidan batayi ba tafice  
Ta taka har junction din lawan bor ta seda dan napep  tame ka'masa  takar dan da  yace ta bashi  yakar ba ya karanta  yace kai shid hotel     
"tace eh 
"yace zaki bada  dari biyar  
Shiga tayi "tace muje  
            Tafiya sukayi menisa  har a wa guda har suka wuce ngmari airport    
"cikin tsoro tace aina  zaka kai ni  ne haryanzu  bamu zo, ba..

"juyowa yayi kalleta   yace" kin dauka tafiyan kadan ne  tuna nina mazan samu fasunja  ahanya nace  dari biyar  din kahi ban dau kowa ba Gaskiya dubu zaki bada.. 
 "tom tace  parking yayi dai dai  wani  mayen beni  wajen haduwan sa ba a magana  .

Yace "tom muzo ta cire  dubun  ta bashi  
Tafito  Gaskiya  anya za ta iya shiga wannan waje  tun da take ko a film bata ta,ba ganin haduwan  wajen  haka ba  Sojoji dasuke gadin get  din suka zuba mata ido alamun  rashin  yarda  dan  batayi kama da wan da ta isa tazo wajen ba tsawa suka mata  tare  dacewa  ke me kike anan  dan atunanin su yar'aken muta nen  sune wato boko haram.
 itako cikin tsoro  
Ta tattare zani zata gudu  aiko sukayi kan ta gaba daya   tafko ta sukayi  ai bata san san da ta saki  fisari  ba  na uran, su suka sa suka cajeta bako mai jikin ta  
Tan bayan ta sukayi  me tazo  yi..
"cikin in ina tace wani ne yabani wannan yace nazo nan  ta meka mu su  
Takardan  hannun ta na izini shi gane da ga oga    suna karan tawa sukace tabbas tubutun  oga ne  amma   duk da haka basu gaskan ta ba suka ce bari   a kira shi  
Salees  kira shi  salees  yaciro  waya
Ya kira ya masa  bayani  yakashe  wayan  yanacewa  yace ashigar  da kita  itako  

Ta kasa komai  dan  ita da zasu bar ta gida zata koma in ko tashi ga nan to  ta seda kanta da kata  dan ginin wajen a mar ba a meduduri  ba 
Wani ne yawu ce gaba yace  muje ko 
Ba  yan da zatayi  cikin fidda rai  ga  rayuwa  tabi bayan sa dan baza ta iya musu musu ba  

     *by*
   *Batul Adam jattko*
*08062383027*
[21/11, 1:01 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*
      
             *NA*


      *Batul Adam jattko*

   *5*
🌈Kainuwa writers
Association🤝
  Haka tabi bayan sa
Suka shiga wai ai waje bakomai ba'ne kallon naciki duk da,  tana cikin tsoro seda, ta dinga ware  ido tana bin  wannan  katon gida da kallo  wanda,  baza tace ga iyakan hawan ba  mutane suna shige tafice  duk yan'gayu   su ba babban  ginin suka dosa ba wani waje daga'bayan  sukayi  wannan  ginin sa kamar gida ne haka  madai dai ci   get din taga ya ja 

Suka shiga shima wajene  na musam man  ya hadu  da gani wajene  na,shakatawa  bako,wa wajen  kusada swimming fool ya'ja mata  kujera  a cikin wani da, bukka  
"yace kizauna nan  bawan da yake shiga  se ban yan bak'in oga ko shi  kansa.

Itade batayi magana ba,   dan tana, cikin tsoro   
 "yace me za a,  kawo miki na ci Ko sha.
Bata,  kalle shiba 

"tace komai ma
Salees yaju ya, yana mamaki me ya hada  oga da wannan  kuma duk  da an, san  temako' halin sane  amma  mey zai wani ce akawota  wajen sana musam man  haka.
Bata taba komai  ba a, abubuwan  da aka'kawo mata.
  Bude get din akayi  motan yashigo
 Kusa da  inta take yayi parking  motan tabi, da kallo dan ba ta ta ba ganin irin taba bay fito ba yadan Zuje glass din 
"yace rufe  bakin ko  
Se a,san nan ta,gane shine. 
Ka'fan sa yafara sauke' wa,  kafin yafito gaba daya 
 * gabanta taji yaba, da, rasss ganin ahe mai  temako yawuce yanda ta,ke sammani duk ahe  kallon tsoro  take masa  kuma  azaune.a mota take kallon sa
Dogone irin zan, bat dinna  sayeyye,  baka k'en kot ne ajikina sa bakin glass din sa ya dace da mekekken  hancin sa, bari ko ba a, magana ahaka yadi, ga taku da takalmin minsa sawon ciki shima ba,kin  
Itade zata iya rantsuwan  ba ta, tabaganin  ganin namiji  d yagaji d kyu haka  ba ahe da mada irin su a agarin nan itade  ayau  se  taji wanene  
Ko shuwan  ne  amma  ai a, anguwan su ma, akwai shuwa 

Ba irin suba, ne  kanshin turaren nan nasa tun ane sa yake bugan ta  har yaja kujera ya zauna  bata dena nbin sa da kallo ba 
'Azuciyan sa yace  kode mayya ce ne irin wannan kallo  
Amma  afili 

"yace  baki hanci goshi duk nisu ke kallo  na idon ma bai isa ba yakare  maganan  cikin murmushi.
Ita ko kunyan kama tada yayi dumu dumu tana kallon sa taji ta sun kuyar d kan ta 
Dan za muwa tayi tace 
            "ina kwana  
"yace kina lfy 
"tace kalau 
"tom alhamdulilah  
Shiru yayi dan baisan ta inda zai soma ba,  
Wayan sa yacire  kawai yaturawa Hadim  sako cewa  ta ina zai  fara  
 Daga ban garen Hadim  dadin ta ji  ta yar da da mijin ta  ita ce ka dai a ransa 
Nan da danan ta turo masa  yanda  zaiyi  
"Gya,ran mur,ya  yayi  yace yawwa  dalilin  gai yato ki nan  
Shine  ko kin san tun farkon gani na dake  shikaran jiya  na kasa sukuni   
  Ganin bazan iya jure waba yasa  na yanke shawaran ne man temakon ki  idan zan samu.
"cike da ladabi tace 

"ai, nace kane mi kowane irin temako zan maka tun ajiya  kuma  zuwa na nan zai tabba tar maka da hakan.. 
"a hankali yafur'ta zaki  aureni.

Cak tameke  ta na zaro, idanu  ta na nunashi ahannu  tana, girgiza kai 
Ta kasa magana  
Jita yi harshen ta ya, mata nauyi
Da kyar ta lalumo wasu  kalmomi  ta,hada, tana, nunashi 

"kai waye 
Mekazo nema wajena 
Kagayamin 
Nufin ka, akai na
Dan nasan tabbas  
Da wata manu fa  amma 
Kabar ba ta bakin ka wajen cewa  kazo ne man aure na  ni wacece da  mutum kamar kai zai ce yana so 
Ko,kasan dalilin zuwana nan ma ganin baza ka cutar 
Da, ni bane fa idan kamin za kaci amanan yar dan da na maka ka gaya min me nufin ka akai na kai waye kai  dan mafiya ne dan idan bawan nan ba  ba abin da za kayi dani  kadu be ni ka dubi kan ka kace kana sona 
Nabin 'azuciyar sa yace kin ji na furta ina son ki ne 
Afili kuma yace "ke ma mutum bace se de idan zaki ce ba kyason aure na almajirin baban ki kike so.
Tace "wane ni inde har kai kanu na kana sona ni ban isa in ce bana son ka ba se dena san ma basa mun ka zan yiba baba na baya mgn ya canza ya riga yabawa Shatima  ni  ahan kali Nabil yafurta zai canza naki hadin kan kawai nake ne ma  
Tace "bazai canza baka san baban muba  jin sa kawai  ko 
Yace ina zan jishi  nida ban san shiba.
Tace "kai baka san babana ba amma kai bako ne ko 
Yace "waye shi 
Tace "zannah modu ai kowa yasan shi 
Nabil cikin zare ido Nabil yace ki na nufin lawan din gar gar  Zanna Modu me wa'azin nan agidan Tv da redio  
Tace "eh 
Murmushi yayi dan yasan dole yan zu Hadim zata hakura ta canja  wata shawaran amma dan ya kara gaskan tawa yace "ke yarshi ce ta cikin sa shiya haife ki?
Tace *eh babana ne 
Yace "agidan sa kike yanzu?
Tace "eh 
'yace ba me kanin ki yace ke yar wani ne agarin nan inde zannan da na sani na gargar ne hakimi
Ne kuma babban malamine yanzu kina yar zan na kike ahaka?
Tace "ai baban mu ba ya damuwa da wani harkar  gida yaran sa manya su suke tafiyar  da komai na gidan niko mama ta bata gani ma.
Yace "aishike nan tunda bazai can za ba da ma tema kekkeni yace  yame ke tana ganin sa ya ja mota da gudu ya fice sai a san nan kuka yazo mata da kuma Babban a saran da ta yi na ga koshi ga rashi 
Shiko tukin sa yake ankali kwace  cikin rashin da muwa har ya kara sa gida dan aganin sa ya rabu da kah ra tunda  dama ba iya rayuwan aure zai yi da ita ba yana horn megadi fakin bai yi ba Hadim ta fito da gudu ta bude masa tace "yade mai star anyi nasara ko? 
Yace "ba nasa ra kinsan yar gidan waye kuwa tace "au har kasa mu iyayen ta kenan kunyi maganan ko yawwa  ita yar gidan wacece  yace bazai yuwuba yar gidan lawan Zannah Modu ce babban malamin nan  na gar gar  zaro ido hadin ta yi tace wllh karya take ita ta isa ma
[21/11, 1:01 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

            *NA*

       *Batul Adam jattko*


 
   *gdy ga, dukkan masoyan* *DAMA TA* *da kuma bada, hakuri yanda page 1 yazo error* *tun asannan anmin gyara kuma na fara kaman tawa  dai dai se Allah  Allah ya gyara mana kura kuren mu* 

        *6*
🌈Kainuwa writers

   "yazaki ce karya ne ta tabbatar min da haka se de kawai kisamo wani  mafitan 
"kama hannu sa tayi mushiga kamin bayani yanda kukayi da ita  suna shiga 
Yaga yamata yanda sukayi  shiru tayi 
"can ta murmusa tace my sweet baka saya kaji ra ayinta bane  gashi kanuna rashin damuwa agare ta kai da nace ka daure kanuna kulawan ka  gareta  kafin musa mu  tazo hannu  

Yanzu ina wayan da naba'ka kaba ta,.
"yace na bata  
"tace aikuma akashe yake balle mune meta  amma yan zu kira salees ko ma, bata tafi ba tunda kabar ta tana kuka ki,la tana wajen 

"yace mezan ce  ma ta kuma.
"kai,de kirashi  yaciro wayan sa yaki, ra salees  
yace kana jina salees "yace yes sir 
"wanan yarinyar tana nan ko tafita.
"salees yace ah dama ba, tare kuka fita ba ai nadauka tare kuka fita ka, na fita na kulle get 
"yace tare mukazo d zamu fita tare ko kaga, tayi kama da wanda zan dauka a, mota.

Salees yace "sorry sir  bari inbude ta,.
"Nabil yace a, a, ina zuwa. 
Yakashe wayan  yana kallo Hadim 
"yace kinji wai  shi bai ma zaci tana ciki ba,yarufe.
 "tace yayi  Daurewa  zakayi ka, koma. Anan ta, tagaya masa yanda zaiyi ya ja, ra ahinta.

"to yace yameke 
Dan Nabil sam baya iyayiwa Hadim musu ko meyasa? 
 Haka ta rakoshi har wajen mota  yashiga yana korafin.
"Gaskiya yanzu inaga son, da, yarufe miki ido baki damu da,  damuwa ta,ba my one."tace  shine kwan ciyar  hankalin mu' kadauren ta shafa kan'sa tare da rufe basa kofan motan  

Yaja yafice. 
 *
Tunda yabar waje  ko, mutsi takasayi kuman ba ga, gara' 
Ta yayi  wai ita fandau da, aka' bawa shatima yana,  mata,  kallon  wulakan' ne Allah yabawa  miji  na, 
K'e ce raini  
Amma nayi wasa da   
*dama ta* waiyo  Muhammad  ina zan gan ka wallh ka, zona amince  aure ka, ko,ba sani baba ko zan kai ka,ransa kotu  kazo bazan bari  ka kuff cemin ba
       Baganan.    Sa,   ne yake mata  yawo cikin' kunnen 
 _shi dama duk san da yazowa mutum yayi amfani dashi_  
_idan kika, yarda kika, aure almajiran da ba,so, ki yake ba duk abin da_  _yafaru dake kiyi kuka da kanki_ 
Afirgice ta tashi ina zan ganka ne  
  *dama ta dama ta*
   Da, bar ta,zube aka'sa tana cigaba da, kukan ta.

Ko, bude get da shigowa da mota bata jiba  balle  takun sa,
"kingan ni ko nasake zuwa  wllh naka' kasa hakura zuciyata ta kasa  yadda,  nabarwa  wan, nan almajirin  ke' 
Shine na, dawo, gani
 Gareki ki yan kemin kowane irin hukunci  ban da, ra'buwa dake,  
Arazane tame ke "tana cewa  daga'ke kaine  kadawo   
Wlh basan yazan yiba ni ma bazan iya ra'buwa dakai ba  
Ban isa intun kari baban mu da zancen kaba 
Wllh inason ka kai ma, kasone balle ne.....
"tom dakata  yanzu yaza, ayi 
"tace Muhammad wlh ban sani ba ni yarinya ce  kai zaka samu ma,na mafita.

"wani irin murmushi yayi na yakusa cika burin Hadim  dinsa  
Yace  idan da,  za ki  amin ce kinga ni ma, ba dan garin nan bane ni iyaye suna     neger  abin da, yakawo ni nan shine nayi dugun  auren wata yarinyar  da,  iyayena suke son subani  amma  ni kuma ba,naso, ta  dan bata da tarbiya  ganin ki da hankali da kama lah kuma  yanda kike yarinyan nansan ko' kema zaki bude ido  da ra, ayina  balle yaran mu 
*
Da, zai yarda munda,  ce da juna yanda, kema  iyayen ki baza su yarda ba haka ni ma, nawa  
Kawai muyi auren mu aboye idan  Allah  ya azur'ta mu  da haihuwa  muzo kusu da, abin da muka haifa  zasu  hakura musamman  ba  baban ki d, yake      "
"Tom yanzu bazan   fuskan matsala  awajen iyayen naka ba. 
"yace baza ki fuskan ta ba dan ni  dama ba mazaune gida  bane  aiki na yana sudan  kuma can zamu  
Ahaka, de yayi yaudaran ta,  abin ka,  da yarinta  ta, hau daram  

 *
"Yanzu kinsan yanda yanayin auren zaika' san,ce?
Girgiza masa kai tayi   
"yace dawuri nake son ayi dan ajibi zan ko ma, sudan  
Idan kin yarda  se ki bine za a daura mana aure akano  se muwuce ko? 
"tom amma  fa ina tausayawa  mama ta makahuwa ce  kuma mu biyu  gare ta idan na mata,  haka anya  nama ta adalce  
"
"yace Allah  sarki maman mu ashe  bata gani  karki damu  ki bamu shekara  ko baki  haihu ba,  zamu dawo  zan fita  da mama waje  a, duba idon zata  samu lfy   insha Allah. 

"tace amma jibi baiyi kusa ba?  

"yace bai yiba  
"tace tom  yazan yi nafito. 
 "cikin ko, sawa da maganan  yace  yanzu  ya akayi kika fito. Akwai  waya  acikin wannan  ledan  za'mukara sa sauran magana  a, waya.

"ido ta zaro tace  waya ai ni ban iya amfani dashi ba,  
 Azuciyan sa yace  
_nide bazan iya zuwa kusa dake yanda dan tsaya koya miki ba_
Afile "yace kisamu  wan dan zai koya miki ni  ina dawani  uzuri  ne. Zan  tafi  ya meke,  akan cuku cukun tafiyan mu  ya mey ke yafara tafiya 
" tace ban san wan da daza koyamin ba? 
"ada, kile ya bata amsa ki,zauna  anan zan turo akoya miki  ya shiga yaja  

Kai badan yarin ta, ba da ta, gane
[21/11, 1:01 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

 
            *NA*

  
      *Batul Adam jattko*

*7*
🌈kainuwa wrirters
Association🤝

"tana kallon motan yafice ta sauke  ajiyan zuciya  tana hamdala, yanzu wannan shine mijina  duk dangin mu ba wacce tayi na saran aure irina 
Tom su yafati masu ce'min mummuna  
Suzo suga mijina  
Bari muje muyi shekara dayan mu dawo 
Duk se nanu na ban san suba uwata da yar, uwata kawai  nasani  ya, kaimin mama  abude  mata idon  ita ma, tayi rayuwa kamar kowa  
Tana, cikin wannan  tunanin Sojan da'zu yakara so inda take 
Mekewa tayi  cak ta,  zata zaice  ta tashi tafita   se taji yace
"zauna mana oga yace akaya miki waya?
Tace alle wayan ma soja ne ze koyamin 
Umm zan sha gata  
yasake cewa "ina wayan? 
"tace bangani ba ko shine a  wancan ledan?
"tsaki yayi  yace tom kidubo 
Azuciyan sa ko cewa yake oga  agarin wannan temakon nasa yariki to wannan komeye  abin se an koya mata waya wannan ba, kauyiyar  idan temakon ta, zaiyi  ya, bata mana abin da zai bata  harse  ankoya mata, 
 Itako  bude ledan tayi  kudi tagani  wanda yafi nawan can karon amma ba ta, tsorata  ba, 
  Wannan karan  
Wayan ta dauko yar' karama ce  Nokia me tocila
Taciro ta, meka masa,  tace gashi  
"yakarbi wayan  ya kunan  yace kin ga idan ankira ki nan zaki danna idan kuma kece kike son, kira gayan da  zakiyi   tanuna tasani  dan akwai  wata  makociyar su da take zuwa gidan ta tana bata wayan ta tayi ta danne-
 danne.
"yace yawwa tom aikin iya ma yame ka'mata  ita kuma ta meke ta dauki wayan tayi anyan fita. 
Da tafito  se da tayi tafiya medan da ma nukun  ta samu  napep tace yakai  ta London ciki  gidan Zahra  tun kafin ta sauka a napep  taga gidan arufe, da' kwado  tace wa me napep  
"kaga gidan arufe  jirani  nashi ga makotan ta, na tambaya  idan ba,ta nan mujuya ko 

"yace wai nawa zaki'ba ni ne? 
"tace konawa ne ni zan baka,  
Tafita tashiga mako tan suka gaisa da matar "tace makociyar ki Zahra fa "matar  tace wai ta tafi duba  sirikin ta  bashi  lfy  "Yayya  tace idan tazo ace fandau  ce daga anguwan su.
"matar tace Ayyya anesa kike,  ai irin wannan zuwan yanzu ande da se kunyi waya ai  kishiga ki sha ruwa ki huta  
"tace bakomai  na gode  idan tazo agaishe ta
"matar tace tom 
Ta fice'bata  so ba taso, tayiwa kawan ta ta kallo  yaushe gamo.
Awalwalan ta ta shigo gidan  yau  fandau  harda sallama  da mamaki  mutane gidan suka amsa dan ba tafiye sallama almajirai ne suke ta layin karban abin ci  ba Fanta da Bagaji sune suke rabon  ta  raba gife tawuce  
Atsakar gida ta tadda maman ta tana ta lalumen han yan banda ki  da sandan ta  da sauri ta kara sa inda take ta ka ma sandan ta kaita  tana  tsaye akan ta tagama suka fito ta kaita inda dake alwalan  dan azahar tayi  ta ita kuma ta shige daki  ta boye ledan cikin jakan ta ta fito da wayan shima tabo ye cikin rigan ta  tashi alwalan  tayi  sallah  tafita shara dan yau  
*sharan tane  har ta fara shara taji  wannan  wayan yana k'ara Allah  ya temake ta bawan da yaji yayi saurin fita a gidan.

-hadim xaune kusa da mijin  ta sani ne a kujera da yake fuskan tan nasu   
Nabil  yayi gyaran murya  
"sani  kasan dalilin  da yasa na kira ka 
"sani yace a a yallabai  
"na kira kane  acikin duk kan mutanen da  na ke tare dasu  nafi yar da da'amanan ka  bugu da kari baka da  yawan magana  baka shiga abin da ba ruwan ka  dan haka  nake' son saka cikin wani  sirrina  dan nasan kai  amincicce nane.
"sani yace haka ne yallabai  duk yanda kake son kasan cewa dani za ka sameni  fiye da yan da kak'e so  
Babu ne kawai baka min  ba 
"Nabil  yace tom masha Allah  
Inason kamin alkawari  idan nayi sirri da kai  duk rinsi ba za kagayawa kowa ba  ba na fatan kowa yasani   da gani sai  kai sai mata ta.
"sani yace yallabai  na dauka wllh idan kayi sirri dani ko  wuka aka  daura min bazan bude wannan  sirrin ba.
"Nabil yace  sani  aure nake sonyi  na sirri  ba tare da sanin iyayena ba haka ita ma yarinyar basani  kowa nata shiya sa nake son kafita da ita daga garin munyi da ida akano  za adaura auren  amma kuma  gaskiyan  ba a kano  za a daura ba saboda  kada wata ran tane mi shedu a inda  aka daura  a kaduna ko zareya  nake son a daura.

"sani yace  tom yallabai  ita kan ta, kana,  boye mata wani  abu kenan. 
"Nabil  yace  sosai  
Nan Nabil ya kwashe komai  game da manu far su yagaya wa sani
"
"sani ya.ni   sa  yace    yawwa oga nagane nufin ka nace wa kaduna kano  ko da za tace bata yar da ba, tane miwajen ko  amma  yaza ayi  kana nufin ba tasan kano ba 
"Nabil  yake  ai yanzu muka gama waya da ita tace ita ko damaturu bata,  taba zuwa ba.

"sani yace idan muka jen kano ta tambaye ni fa kasan   fa'kano  baya buya  
Yace kai da zakayi  hanya  KADUNA meya hada ka da cikin  gari kayan ki baya kuma  gudu  zakayi sosai  yan da  baza ta tsaya kalle -kalle  ba.
Sani "yace tom yanzu  idan muje kadunan yaza ayi  da yanda auren zai  kasan ce  waye zai yarda  ya daura aure  batare  da shedu ba.

"Nabil yace  wannan  yarage kai da uwar  dakin ka dan ni ba nawa ciki  ita ta' tsara abin ta, yak'arasa  magana  yana  kallo Hadim.

"shima sanin  kallo ta yayi yace  uwar dakin na muna jiran ki.
"hadim  tace idan kukaje  ka samu irin anguwan  masu ka ramin karfin nan za kasa mu  masallacin  dai dai  rin ankusa shiga  sallah din na ka samu  limamin   
Kace masa  kanna son daurawa  kanwar ka aure  amma  da  ita zaka  je  idan  malamin yace ina manyan ku  ko yace  daga  ina kuke  kace  ku marayune  a Lagos  kuke da  zama  amma  asalin ku  yan  Niger ne  
Kunzo  kaduna ne dalilin  fita da kanwar ka waje  za a mata  aikin idon  tom  bayan  kunzo  nan se  awajen  aikin ka akace  ba abaka izine ba  
Shine wani  abokin  ka a India yace  katuro ta shizai mata kowai tunda  acan yake  
Ganin ba muharra min ta bane yasa  kace  a a  shine  abokin naka yace  shi da ma yana son' ta idan kana tsoron wani abune  kadaura musu  aure kafin ka  turota  kai kuma  kafi amin cewa da hakan shine  kake son adaura  yanzu   dan yan zu za su tashi  yan ayi adaura auren  lokaci  zai kure  
Nasan zasu  bukaci koda a waya ne ka hada, su da,  walilyan ku  se ka kirani zan sa  waya ta  a muryan maza  muyi mgn dashi  idan sun bukaci  na mijin  se ka kira Nabil  
Wannan shine ka dai hanyar da zai bamu  *daman* auren boye asauka ke.

"sani ya tafa mata  
Yana cewa  kai uwar daki na  baki da,  wasa 
"shiko Nabil rungume ta yayi  yana cewa my one  ta ina kike fidda basira kine.

"tace Wllh dole ne my swt yan da wannan  baZAINABU  din taku tada ge  za ta  aura maka, mesu nan ta  wan da bazan  iya jurewa,  hakan ba.

"Sani yace yanzu goben da yau she za mufi ta  
"Nabil yace da a suba.

"sani yace zaku sameni me rike muku sirrin ku ku ma zan yi duk yan da zanyi  na ga ma sa mu wa ni  matsala  ba awan nan aikin da ka bani.

"Nabil yace na gd.
"nine da gdy yallabai  kafi ko, mai awaje na,  fana mu Allah yara haihuwan da,  zatayi na narko  ta haifi yara 3 ko 4 kaga kwalleya yabiya kudin  sabulu.

    Fandau  
Rasa, inda zatayi da wayan tayi  ta fadan kangon gidan  wanda ake karatu da daddare  nan suka gama magana amma yaja ta sun ba ta lokacin dayawa  
Tana fitowa taga'har  anyi shara  matan gidan suna ta, faman yi mata habai ci da dan fadan su na bata musu shara kan lokaci ba dan  de suna shakkan  fandau  ne da bagana  ce  da, se inda mai yak'ere  

Ko kallon inda suke ba tayi ba tawuce  dakin su. 
Bagana ce tashiga  
"tace haba ya fandau ina kika shiga ne ke kullum  se kinsa an mana gori  agidan  nan kin san sharan kine kika bare kika fita
 Suna cewa uwar mu azaune  su dafa su bata mu azaune 
Sharan ma, de nayi  zakiyi  da naga abin yayi yawa na, tashi na, share.....
Ke ta dakatar da bagana  "anki amu su sharan banzaye kawai macuta   bin cin suden  banza na zalin cin  ko ba aga ban mu  suke dafa abin da,  ransu  yake,  so, ba bayan  sun gama jagolgolon  su sun ba mu mu na gani  baza abamu ba  in munci nama  a gidan nan se juma a shi ma, dan rago ake yankawa ne su bamu yan da ran su yake so su kwashi sauran su  shige  da,kin su   duk lemukan gwan gwani da naro ba da baba yake  sawa  ashigo dashi  sun taba bamu  da muda,  almajiran  gidan nan ki gaya mun  ban ban  cin mu  wllh  nede  naku
Sa   dena musu  bauta.
"Bagana tace  hakane kam nan da wata 2 ai shikenan  kina gidan shatiman ki  wllh yafandau  kinyi  dace  shatiman  yana da zuciyan  ne ma yabude shagon sa na kansa ke' kam kin dace  se de  fatana Allah  yasa  ya soki. 
Tsaki fandau  tayi  tace  can ta, matse  ma sa kar ma yasoni  baya gabana Wllh.

"ya fandau  kin sanme kike cewa kuwa?

"Fandau  tace meko nace?
"naga da'kina  son  shatiman  shene de  baya sonki  
"fandau tace tom nima yanzu nace banayi kuma Wllh  bashi zan  aura ba
"bagana tace  kin san me kike cewa  kuwa yafandau  
Kin manta waye babane  
Tom idan bakya son  sa  ina wani  ke da bawan da,  ya taba,  cewa yana son ki  
"fandau  tace aganin ki ba  zan baki mamaki 
          Jattko
08062383027
[21/11, 1:02 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

           *NA*
           
       *Batul Adam jattko*
KANUWA  writers
     *8*
 "dariya bagana tayi  tace  ai mamaki  daya' zaki bani  naga  kin ja hankalin  shatiman  yafara sokin......

"dakata Fandau katse ta cikin tsawa    kar kika ra yimin maganan  Wannan  shatiman  yau she na fara wasa da ke  
"bagana tace afuwa  yar uwa  na,bari 
Dan bagana  tana mugun shayin yayar ta ta duk da ba,wani ratane  tsakanin su ba.

          *waye*
  *nabil shid*
 Nabil da'nega
*Alh abukar manga*
  Alh abukar  dan asalin maiduguri  ne  cikeken kanuri  
 Su ukku iyayen su su ka  ahaifa  ZAINABU  itace babba  da tazara sosai tsakanin ta da abukar  wanda kafin ahaifi wanda ya biyo ba yan sa ita ZAINABU  har anyi auren ta wanda yabiyo bayan  abukar  shine inusa 
Iyayen su sun da de da rasuwa  tunkafin  auren abukar  shiyasa suke daukan ZAINABU  tamkar  itace uwa da uban su  dan itace ko mai nasu,  abukar  yana da matan  aure biyu da yara da dama Maimutatu itace uwar gida suna ki ranta  da  bani  se  ummin  Nabil itace  amarriya 
Sunan ta Hajara  duk yaran ita ma ummi suke  kiran ta  Maimutatu  yaran ta  9 amma mata ta fara haifa 6 mata 2 maza matan ta fara haifa 
Ita kuma hajara  ummi   yaran ta 5  mata 2 maza  3 nabil shine babba      se kamal  se  Hanif   se Jidda  nabeela  
Akwai hadin kai  da fashin tan juna agidan  yan da   baza ka gane dan, wannan d Wannan  ba ban banci kawai  yaran  ummi  fararene  irin sol din nan tunda,  ita ummi shuwa ce  Maimutatu  kuma kanuri...

Nabil tunyana yaro  yake mutukar  son ball kullum  yana gidan su abokin sa,      bilal  suna kallo  tashan ball  sosai shida bilAL ra, ayin su yazo daya ko da lokacin  sasu  a makaran ta yayi adare aka' sasu  

Kan su baya ja sede afito,  dasu wasa ka,  wai  anan  za agane  su mazane  amma  aciki aji  kamar  sokayi   lokacin  jarrabawa  kusan  susu ke daukan  ajin  malam tunsu na complain har suka gaji wani malamine  yaga,  yanda suka mayar da han kalin su wajen wasan kolon ne  yasa  yace wata  kilah  anan abincin su  yake shene  yadage,  musu  irin idan za ayi gasa  na makaran tu  yake hadawa dasu  duk da basu kai ba amma abin  mamaki  sunfi manya  bada shimma  ba taba .kai su ga'sa  sun ba da kunya ba se de sulashe  

Tun suna primary school  ake fita da su   jahuhi  ga san   bilAL  Nabil  yara  ne da suka sha  hara tun suna yara  karatu ko ba abin da suka sinta har suka gama primary  din su  ganin haka'

Baban bilal alh maina  khange  ya yanke shawarar  fita  da,  bilAL  England    dan sashi  amakaran koyar da ball din  gaba, daya wato  poot ball academy  
Atake yana gaya wa bilal  yace ina shifa  ba inda zai je  inko  ba. Haka  ba se  de  idan  da,  abokin sa,  Nabil  za a fita  ta a kayi akayi  yaki  daga   karshe  

Alh maina  ya nemi shawaran baban  Nabil  alh abukar  yace  shi  bashi  da kudin  da  zai  fida  dashi  waje  dan  yakoyi  wata  ball  acikin  yaran  sa maban da Nabil  ne  kada'i  meyin  private school  duk comvt suke yi shima  ga nin   Nabil  shini  babba  a maza  shiyasa.
'alh maina yayi Murmushin  yace  alh abukar  ni yar dan  ka nake buka' ta  bilal da Nabil  dayane  awaje  na  
Alh abukar  yace  
' yace  aini  idan za ka yanke  hukun ci akan  Nabil  base  kasa  nar dani  ba 

Haka aka tarka tasu  aka kai  su  kasan na England  
Aiko  a nan ne  suka san  an  sasu  makaran ta dan ko yaran  turawa  basu girma suke  ahaka suka,  gama 
Secondary school  din su  koran  graduation din su 
Yan gidan su bilal kam duk ka sukaje  
Shiko Nabil inusa  ne yaje  kanin baban s
 Sunsamu karramawa  sosai  sun sha kyututuka  dan gasu sun murje sunyi kyu  dan duk kan su farare ne shikam  Nabil  yasa je da turawan sosai  se kyu ma daya fi dayawa acikin su  
Atake malamn su suka bada shawaran  I'dan suka gama hutun su, suzo su  jona degreen.

a, nan dan shekara 2 ne bawani dade wa zasuyi ba 

Dawowar su gida  yaga  hadim din sa  ta, girma  hadim  ka,  mar yan da nagaya  muku  yar gidan   yayar ummin sace  da  ummi da mama wato  fatime  uwa da uba daya  su 6 amma 2 sun rasu  yan zu saura  fatime    
Da,  ummi da abba  musa  da abba jabir  
  A Wannan zuwan ne   suka nuna  bajin tan su wan da ba cikin maiduguri ka'dai  ba  Nigeria ma tasan  da zaman su wan da  awan lokaci  du du du bazasu  wace  shikara 17  dan  asan da,  sukayi degree din su ma a san  nan suka,  cika  19 yarane  ashe karu amma  bame  kallon su bai  ce mudu cikakkun samari  bane  
Basu wani da de dazuwa ba bilal yayi  aure  amma  Nabil  yace shifa  yayi  yaro dayawa  
Hadim  ba nacin  da batayi ba yace tabari  ta, gama sucondury  tukun 
Wasa  wasa wadan  nan  yaran  sun  gan gar kananun  yan ball  na Nigeria  a na haka
Super eagles suka dauke su   mafarin  dau kakan su ken  

 Ko daya basu sha wahala ba su ka sha hara duniyan  ta san su  baye Nabil  kafan sa, mey sa dane  
Ahalin yan zu nabin yawuce tunanin me tunani  ganin  yan da kafan sa yake da  sa da ne yasa baya zaman kungiya  daya  in da aka fi siyan sa da  dara, ja 
 Nan yake zuwa yana da mugun daukaka   yau na 
Real Madrid Manchuria  da Munich  arsenal  dade  sauran  su  

Ban ban cin sa, da bilal kenan  dan shi  bilal  kaifi daya ne  idan yamasa  korafin  meso  bazai zauna  waje daya ba  amma  bai yada  super eagles  ba  sabo da,  kishin  akasan sa  
Dariya  yake  'yace  my friend kaifa  bason kudi kake ba  cikin sa kataso   
Sabanin nida  duk  dan ginmu  dani suke ta kama  
Ka ga  dole nayi zafin nema  tun kafin sufa yazo mini  
'Bllal yace  handama de irin naga koyan zu ka'ajiye  aiki  kana  da,  abin da har jiko kin ka baza susan  mey ba, buba  da ko yanzu  kafi  wani  governor  Nigeria  kudi  ga gauka ka
Dariya yakeyi   ya kyale bilal dan  shi yasan irin tarin alheran da,  yake  samu  
Yayi  aure da  hadim   yanzu  shekara  6 kena  Allah  bai  basu  haifuwa ba 
Wannan  kena  ta kai cecen tari shin  
Nabil  kena
 Fandau  zaune  
Akan gadon ta  Baccci  yaga gari idon ta  yanzu  shike nan  nan da  awane  ka'dan  zata  bar mama ta da bagana  tabi namiji  
Anya batayi gan gan ci ba amma  idan tatuna kala mai da Muhammad  yake fada  akan ta  yana  kara kar fafa mata,  karfin guwwa  na zai  
Ingan  ta mata rayuwa musamman  na cewa  da yayi  zai ne   mawa mama  lfy yan  idon da  take kanin  kamar  shine idan
a ka,  samu su  jin dadi kamar  kowa  
Amma  ya,  mama da  bagana  zasu ji  idan  sun rasa,  ta  juyi  tayi  ta kalle  kowan ne su  tare  da,  goge  guntun  hawayen da yasur  to  mata  
 Ahan kali ta sauko  tanufi   inda  take  tajiye  litafin ta  
Taciri fefa  ta, koma   gado.
Ta'fara  rubutu  kamar haka  da  arabbiya  dan   bata iya boko sosai ba ta na  de karanta  hausa  shima  ta koyeshine  agidan  anty mairo  wata  makociyar  sun  
_Asslamu alaikum ya,' uwata_ _nasan  asan, da_ _zaki ci karo da Wanne sa, ko,nawa_ _wanda sai zame muku bakin sa, ko_   _banyi haka'ba  mama_ _sedan  ina son cika wani buri na mama hukun cin da, nayan ke ni kai na_  _ina kuka balle keda,  nasan zan barki cikin gorin kishiyoyi ki_  _mama mama ki  gafurce ni  ki temaki  rayuwa ta_ _karki fadi mummuna kalma akai na asan da zakiga soko na zan yi tafiya amma_ _mama zan zomiki da abin mamaki duk  da nasan yanzu ma_ _naba ki makaki  nayi abin da nada sa tarishi adangi_  _amma mama ina baran addua ki  ke da yar uwar ta  na rayu cikin  rashin yanci mama_ _shi baba zai dauke ni yabawa  wanda zan ka'ra, rayuwa cikin kunci  dan mama shatima bazai taba so, naba_   _musam man da, nagano  yana son yar uwar ta bagana_ _mama kiji  tausayi na ina da, dalilin yin haka_ 
_amma dalilin mana kunta ta muku bane_ 
_yar' uwa ta roko, nah gareki  kar kibari mama ta, min baki  ki aure shatima_ 

*masoya masu bin Wannan lbrn  karku ga, bana sa, soyayya ko* 
*ko kalamin soyayya  ina bada laabarin ne yan zun ata kai ce dan* 
       Amama duk abinda kuke so akai
[21/11, 1:03 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

            *NA*
                     
           *Batul Adam jattko* 


*10*
🌈Kainuwa writers Association🤝

  Hakikan ku  
"Sani yace  kamar yanda nace gafarta malam  mubaki ne 
dan de idan nadawo zan rasa aiki nane wllh da  da kai na zan kaita kamar  yanda na tsara.

Ahaka yayi ta kashe malam da kalamin gamar gaske.
   
Malam ya nisa yace 
"badan wannan zamani  da tsarabe tsarabe  yayi,  yawa ba azamanin mu ni kaina hakan  yafaru akai na  auren bari  a meduguri nayi  ina   almajiri  aka bani  auren gaggawa, 
Bani da kowa se malamina  kuma aminin babana,
Shiya karma min aure  alokacen ba hanyo yin sadar wa  harse na mata ta ta  haihu san nan muka  .
Zo nan kaduna  da mata ta bintu  da dan ta Muktar  bani nabar zaman meduguri ba har seda.
Mukayi yara 5 natare gida  
yanzu  haka nikai na ina zirartar meduguri  dan kusan nafi wayo acan kusan dukan aminai na suna can musam man  babba  amini na  zanna modu.

Daba daya jijiyo yin jikin Sani  yaji yana harbawa  tunda yaji malam  ya ambaci meduguri  balle  da  yace zanna modu baban Fandau  kena ko da  wani  zanna modu  
Tunanin  sa ya katse sanda  yaji  malam  yace  "to yanzu  aure  yazama na karshen  zamani se anyi wani   
Aune aunen likita 
tom kaga duk da kace ita yarinyar  kuna tare kaga  
Amma  tunda bashi,
Namijn   bazai yuwu ba.

Aiko Sani yamek'e  dan dama haka yake son jin tunda  yasan baban fandau  
Yace "malam na gd  har yazuya yaji wani daga cikin su shima babban mutum ne  yace " malam  amma da kaduba Wannan al amarin  
kaji fa yace nan, 
Da 3 zata tashi kuma idan ba a,  yi auren  ba  aka turata malam  muma bamu kyu tawa Muslim ce ba sabo da annabin mu yace duk inda macce d namij suka keben ta shedan ne cikon na 3 su  malam  ko yaya ma,
Ka daura auren tunda aikin alkairi ne  muna shedu samu samu lada.
Malam yayi nazari yace "akira  shi 
Sani yajuyo  yazo yakoma.
Malam "yace  zauna  Sani  ya zauna  gaban sane yake faduwa.
"Malam yace yasunan ka kace ma? 
Sani yace " isa  
Malam yace "isa kace ku mutane  Niger ne kasu wan ci yakawo mahaifinku legos  ko?
Sani yace "eh 
To yanzu adan ginku za asamu wan da zaka hada mu ko a wayane dan neman izinen daurawa yarinya aure?
Sani yace "eh
Malam yace"masha Allah.
"       Tom shi  Muhammad dan inane?  
Dam gaban Sani  yasake faduwa  dan baizaci zai tambayi dangin Muhammad ba amma yadaure  yace "dan Lagos  dinne shima iyayen sa suna can.
Malam yace 
"Masha Allah kaki ra iyayen sa awaya  sune mawa dan su  auren  ko  
Yasunan  yarinyar?
Sani yace "Fatima  
malam yace 
"ayya  kafito da ita  ga yusuf zai shiga da ita ciki  wajen mata kafin adaura ko.
Dakyar Sani yameke  dan farga ba mezai ce idan fandau ta fito suka gane ta  yaza yi. 
Yusif yabi ba yansa suka kara sa inda mota take   Sani ne  yabude  kofan ya kama san dan.
Yace "kifoto za araka ki gidan Malam  
Yadan sunkuyo dai dai kunnen ta yanda yusuf bazai jiba yace "idan kina son kada asirin mu yatonu karki kuskura kiyi magana me tsawo  kar kinu na kin kin taba zuwa meduguri  dan yanzu haka matar sa yar can ce  kuma ina sammanin ma yasan baban ki.....
Dasauri fandau ta bude idon ta.
Sani yace  "tun anan zaki tona mana asiri kenan  ta rufe  ta natunanin tabbas baban ta yana da mutane akano
"tace toyan zu yazanyi? 
Sani yace  "kokar tawa zakiyi kiyi magana  da hausa san nan ki ja shijab din ki ki rufe rabin fukan ki dan zanen kiya buya.

Tace "tom 
Yakama sandan  tafito yame kawa wanda aka kira da yusuf sandan shikuma yaka ma sukayi Wannan  katon gidan.

 A falon  mama ya ajiye ta bata nan dan sun fita gaisuwa  wani mutuwa  a dattawa 
AISHA yakira kanwan sace "yace ga bakuwar malam  kiba ta ruwa 
yafice 
Samira tace "sannu da zuwa yasunan ki? 
Fandau azuciyar ta tace 'ruwa akace  kibani 
Ba gulma ba
Afile kuma tace "Fatima  
Samira da taga ba fuska se ta dauko mata ruwan ta bata.  
Malam ne yashi go harciki yazauna yace "sannu baiwar Allah  Fatima  ta gyada kai yace kin amice kina son Muhammad  da yayan ki yace  in a daura auren ki dashi?
Fandau taja shijab din ta tasa ke rufe fukan ta kamar irin me kunyan nan  
"tasa ke gyada kai  tayi shiru 
Malam "
"yace masha Allah  shima Muhammad  din yazu mukayi waya dashi ayan da  naji yana yin sa nayar da dashi yanzu lokaci sallah yayi. 
Idan muka idan zan daura miki aure nayi magana  da kawun ki  Adam  shi yasake karfa fa min gwiwa  ma dan har number wayana  yakar ba yace zai  zo ya min godiya  shi ma nayar da da karam cisa Allah  yabaki sa a ayi  aikin idon naki cikin sa a.

Tace "amin malam  yameke  dan ankira  sallah  
An daura  aure Muhammad abukar  da Fatima  Muhammad  a yau Monday  akan sadaki naira 5000 wanda Sani ko nace isa anan  yabada  Malam  yakar bawa Muhammad ahannun  isa yayan ta  wan da dumbin mutane suka zama shedu  
Agaggauce Sani "yace  zamu makara  akwai  abubuwan  da ban ga maba na tafiyan ta.
Malam "yace yusuf  shiga kafito min da Fatima  
Yusuf  yameka  yayi ciki  suna fitowa  haraban gidan se ga motan matan gidan yashigo  kafin su fito har yusuf  yaja fandau  sun fice  
Har mota malam  yaraka ta yana mata nasiha duk yana tausayawa marai cin ta akwai  abubuwan da yaka mata ace uwace  takoya mata akan zaman aure  gashi nan kuma sunzo  akurerren lokaci  da yasa matan  sa sun mata duk a bin da akeyiwa  amarriya,
Bayan tashi  ga yusuf yaru fe  Malam ya meka mata sadakin ta yace "to Fatima  ga sadakin ki  Allah  yaba ku ladan  aure  da zuru'a nagari  addua yayi tayi bayan wanda  akayi a masallaci  Sani yayi godiya  yaja mota yana cewa malam  zan dawo  yanzu  idan naga tafiyan ta 
Ita ma fandau  ajiyan zuciya ta sauke dan sarai ta gane waye shi  amuryasa ma  mlm  dauda ne  aminin  baban ta   dama  akano  yake tace  dan ita bata san inda yake ba dan  kunsan fandau  bame shiga shirgin da,  bai shafe  ta bace.

Wayan Sani ne yayi  kara ya dauka  yace  "eh yallabai  an daura 
Wllh sunan sa Malam  dauda medara  
Dakar fi Nabil  yace "yasalam! Sani  kasan waye medara  a waje na kuwa? 
Ni dama naji muryar  kamar  nasan meshi  baban doctor  Muktar ne fa 
Sani yace   "karka damu yallabai  tuda de  anri ga an daura  har nakusa fita anguwan ma,
Yanzu haka ina hanyan 
Airport  ma.
"Nabil yace  ta kayi kamai  asirran ce sani yace
"Ok zanyi insha Allah  yakashe wayan  
Sani duk dama yariga yagama  duk cuku  cukun duk ka 
Se ga fandau  cikin jirgi tana wur wur ga ido  se yanzu take  
Na daman anya tayiwa  mama adalci kuwa  koya take  yanzu  ita da Bagana  wani irin kuka  ne  ya kufce mata  Waiyo  mama 
Kiyafe min  zan  dawo  gareki  da  alheri ban yi dan  na bata niki ba  se dan hakan shine  *dama ta* kuma damar mu  gaba daya  yun kurin tashin  jirgi ne ya katse mata tuna nin ta dan jitayi  kamar za ah juye mata kayan cikin ta   Sani ne  yakula da hakan  "yace  karkiji   
Komai idan yadai  dai  ta  sama bazaki ji kamai  
Ita de tana cikin  tsoro  har ta dena jin girgizan  ta dawo   
Tunanin mama d Baganan ta  
se washi gari d asuba suka sauka  abirnin  London   suna sauka  
Yakira  Nabil  yace  gasu  yace  nan  yace natura driver  kufito zakaga  yakira ka ma   basu da wani kaya dan haka basu sha wani wahalan  bin cike ba   suna fitowa  driver  yakira  Sani  yadau ka yakayi  magana  cikin  harshe turan ci   taga yanu fi wani mota  ita ma tabi bayan sa wani matashin bature ne  yake ta yiwa sani murmushi  bude musu yayi ta shiga  baya  Sani  yashiga  gaba driver yaja su  ka dau  hanya ita de  fandau  jita ke  kamar  duniyan,
Aka canza mata se faman  baza  ido  take  ta na kallo  wasu  irin dogin gini wan da ko  a TV bata taba gani ba  
Suke ta wuce wa tara sa, 
Na kallo  hon driver Yayi  agaban wani  gidan mekyu  da girma wan da fadan  sa bata lokacine, 
Wani na ura'taji  yana kara  can get  din da kan sa yayi  sama  driver yashiga  dasu  ita ko nunani take to nan din  inane  har sani  yafita tana nan  ta kasa mutsi  Sani  yabude  mata  sai  kuma  sani  yaji  mugun  tausayi  ta  da wautar ta na  amince wa namiji  yace mata 
"nan shine  gidan  auren ki  Fatima  duk  kofan  da  zaki  shiga to  kishiga  da  
Addua Allah  yakare ki  da ga sharrin abin sharri.
Gyada masa  kai  tayi  tafito.
Suka nufi  katon  ginen  wanda  seda  sani  yafito dawani  pepper  ya daddan  na wasu  number ajikin  kofar  san nan  tayi  wani  turan ci  da sauri Fandau taja  da baya dan jin kofa yana magana.
Shi ko Sani wasu number yasake sawa 
Aka akara turancin,
Sannan kofar  ta bude wani katon  parlour ne marar misaltuwa  Sani yashiga itako ta kafe ta tsaya 
"Sani yace shigo mana karyaru fe d bismillah ta shiga 
 Bayan kayan alatun 
Cikin akwai mata kalan beni guda ukku
Na ban garen  hagu Sani yanu fa da ida  shikan shi  upstais din ba irin na gidan Habib bane da ta 
Taba hawa wannan 
Awani irin murmurde yake  ga sansi tiles din bashida yan kan ga irin wanda tasaba gani gashi fari tas  se sheki yake 
Suna gama  hawa 
Wani katon parlour  ne ya baiyana  d kofofi ciki suka sake
Bita wani badai daicin falo yabude mata kofa yace
"to ga dakin kinan kai har babban falon .daki kaga mun hau naki ne shiga ki zauna kijira  angon naki  tashiga shiku ma ya juya  a hankali ta laluma bakin  gadon ta zau na irin 
Gadon da  take 
Gani  ajikin hoton zanin gado ashi akwai shi aduniya.
Ta zauna  wai ita yanzu  hakan amarrya ce ni ko ya aure kazo min da haka baraki yan yan   uwa se wani namiji 
Ba kamshi bare gyaran jiki irin na amare  hannun yenta da kafan ta ta kallan ba irin na amaren barno bane 
Yanzu ahaka wanna hadedden  gashen zai gan ta kafa duk kaushi ita kanta tana jin yanda jikin ta yake tashi dan ra bon ta da wanka yau  kwana 4 kenan tun agida dan data shiga bandakin  kaduna  ko nace  kano anata daukan 
Kasa amfani  tayi da komai to balle wan da da take sammanin   yadoke  can ba za ta iya ba za ta bari muhammed yazo 
 Ba kitso
Ba  lalle
Ba  kamshi 
Ba  sutura mekyu irin na amare 
Ba  gyaran jiki 
Hannun ta tasa tacire  dan kwallin kanta wani irin turiri 
Na warin gumin nan yaturni keta dan ta man ta rabon ta  da.
Tawanke shikan sa kitson yafi sati 3 akan ta 
jita shi anbude kofa  zuyowa tayi  ta kalli wajen muhammed 
Tagani shida wata me kamar sa sak  amma ita gajera ce hannun su sarke da na juna suna jifan  ta da murmushi 

 *wah naso sako muku yan da zashi kwashe amma kubini akwai darisa*

           *by*
           *jattko*
08062383027
[21/11, 1:04 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*




              *NA*
   
        *Batul Adam jattko*


*9*.....

🌈Kainuwa Writers

      Ahan kali talin ke,ninke   paper ta ajiye saman filon ta mama tagani ta, motsa daga ninda take ak'asa tana ta lalumen sandan, ta tasan ukku tayi lokacin tashin ta yayi dan mama macce ce meyawa,  ibada  Fandau ta sauko da sauri ta dauko mata sandan  tarike mata  suka fita ban daki ta kaita  ta gama  abin d zata  yi su ka fito  alwala ta, yi su ka,shige  daki  
    Takai ta inda take sallah  ta dai dai ta,  mata,  sayuwan ta gabar kaman yan da  ta saba  ta koma,  bakin gadon ta ta'zauna  zaman jiran kisar sani  abokin  Muhammad  wan dan da, zasuyi  tafiyan tare  ka'mar   yan  da suka,  tsarashi idan anshiga  sallah  dan  
Bada man fita idan ba, irin wannan lokacin ba har aka'kira'sallah  ta tashi ta, fita ita ma tayi  alwala  tun kafin a,  tada,  ikkama tayi nata sallahn tajuya  ta kalle mama tana faman lazimin ta har yan zu Bagana bata tashi ba  Muhammad  yace kar ta, dauki ko  mai  dan haka ita abin da,  tafi bukata  ma yanzu  taji muryar  mama  tana son taji muryan su  na karshe  dan shekara  ba, wata bane   

 'tace mama na tashe ta gyadda mata kai mama tayi alaman eh  
 Tason ace magana  tayi  ta, tashi Bagana se  tako ma, dama tasan Bagana ba ta tashin wuri  dan haka  zata sake magana  taji  wayan ta da yake  kasan  maran ta  yafara gir giza.........
Dai dai  lokacin  da  taji  anta'da ikka'ma diri niya tafa ra tara same zata dauka  aha ka idon ta, yawulu mata wani tsohon  jakan ta dayake  rataye
Ajikin  kusa  tabude akwai hoton nan su ciki  har wanda mama tana da lfyn ido.
          Agur guje ta laluma   ta dauka tafi ta da  sanda, ta tayi han yan waje  kamar yan da,  taza ta duk ka,  kofofin abude yake  duk ka,  almajiran suna masallaci  kim2 ja,  shijab din ta,  tarufe  kanta tayi han yan babban titi idan sukayi zasu hadu   wayan ne yasa ke motsawa  Wannan  karon ta feto dashi  ta dauka  ta kara a kunnen ta taji yana cewa  "sani ne kifito  ta yamma  gani abakin layin dama ko nan tayi  tom tace   taka ra sauri  tana fitowa ko taga motan  ta, gane motan dan wan da, tafara ganin Nabil  dashi ne  ta karasa  
Ta, saya  da sauri nacikin yasa,  hannun ya bude  yace  shigo karwa ni  yagan mu tayi saurin shigewa   wani  irin sanyi ta

Yara sata wanda  ba, ta tabaji ba  ga, kamshin Muhammad  wanda  baya ciki amma  Wannan  fitinenne kamshin yana nan  ajiyan zuciya tayi  kafin ta kara sa rufe murfin har yaja da gudu  

-Waiyo  Fandau  kowa  yabar gida gida yabar shi.. 

  Tafiya suke yana  ta sula gudu harsu  ka bar cikin gari  a damaturu  ya tsaya  yasiya busu abin kari
 Message yahigo wayan sa  yana dubawa yaga 

Hadim ce  yabude  
_kasamu magani  Baccci  kasa mata a abin sha dan kuwuce kano ba ta reda, sanin taba,  nasan shigan yamma zakuyi ka'kama mata daki  a hotel  dan abar  daurin auren se gobe_
Yana gamawa  yagoge ya mayar mata,  da reply 
_ok madam yanda kikace haka zayi_

 Aiko fitowa ya sake, yi  yasayo  tun agun yaballe murfin roban lemon  yasa magani Baccci  ya jijjigashi  yazo ya hada,  da abincin  ta yame ka mata 

se  sannan  yakare mata  kallo   yaka'da kai Lalle  sai yau  ya tabbatar  da  hadim  taga'mada   Nabil  koshi da yake karkashin sa  basai iya dauka,  Wannan  ko a,  matsayin  yar aki ba balle  wai mata wan da zai iya mu amullan aure..

  -ayau Nabil  da  hadim  din suke,  sallama  da yan uwa dan agobe  zasu bar kasan  gaban hadim ne yak'e faduwa  dai dai lokacin da  drvr yaka' ya kwan gidan inna zainabu wato  yayar baban  Nabil  wanda ita ta kafa musu Wannan  dokan  sun sameta 
Parlour  ta ahakim ce  bakace me kyu da tsafta ga kamala  zatayi kimani  shekara  68  tana ganin su  ta tamke  fuska  

Sallama man  Nabil  yakara yi  yana zama ka'san tiles ita ma Hadim  sun kuyar da kan ta tayi  tazube  atare suka furta 

'inna  nda dufto (  inna ina yini )

 Ita maciki harhen  kanurin ta, fara masifa  
'tace na ce muku na wuni k'alau  nasan bakuso hakan ba ko  ai da kama hanyan ku zakuyi kuta fi se nasan  kuncika  
So, nawa  ina kiran ka  modu  sai yau ka'ga daman zuwa  ko  baka zoba nasan uwar taka tafa da,  maka ko   dan  ina gidan ta dauki kururuwa  da kuka  tafita gidan uwar ta,ta,fatime  naji ance  duk  anan  kuka hadu  dan muna firci  da kuzo kuyi a gidan mana  
Koma me kuka  kulla  ba, fasawa zanyi ba  na, baku  wata shida idan matar ka batayi  ciki ba, to ni zan samo wan da za ta, haihu  
Haka ta karaci  matsifar ta da ker  ta saurara   da ta gaji  dan kanta.

Nabil ne ya sake matsawa gareta ya kamo hannun ta ya kwan tar da, murya yace, 
'inna  duk munji  umar nin ki gare mu inna zan yi ko meki keso,   insha Allah  ki sa mana  albarka  dafa kan sa tayi kuma  cikin sanyi  tace
'modu na,sani kana son,  matar  ka nida nake ke zakewa amata kishiya ba ina kin halima bane  
A,, a,  halima ta na da halayin da ta can can ci aso ta  amma  haka' bazai sa   muta ke  gsky ba adan ne maka hakkin ka, bayan taki  haihuwa wata kila rabon wata ne gaba da nata, kamar yanda uwar ta tayi se da aka auro halima ta haihu tukun ita ma, ta,samu  dan haka ita ma, tayi hakuri  amata modu ina son kasamu dan kan ka  kana, da yawan dukiya  yaran ka,  sune  Garkuwan ka idan basu yan uwan ka,  zasu  sa, ido akan dukiya  wanda,  wani nacikin su burin sa kamutu  ya gaji dukiya.
Wanda mu hakan kan bazai mana dadi ba modu  kana da' yawan alkairi  da zumunci  
Amma  kasani yaran ka,  darajan ka haka tayi  ta tunatar dasu.
Har lokacin tafiyan su   yayi  har wajen mota ta rakasu  
'' tace  yawwa halima kina da baki wanna hutun su    yasmin sunce keza sujewa  

Rasss sukaji! gaban su  atura musu yan hutu suyi yaya da  shirin  na ajiyen  wan da za ta haifa musu yaran su  amma suka dake  suka  ce  'to inna  se sunzo 
'inna tace wata kila madani za a'jeda,  na dade ban je England ba yasalam.! 
'hadim tace azuciyar    
Nabil yace     "inna kin manta zaki je Jidda  ganin doctor watan gobe.
"inna tace  kai nifa  nawar ke 
"Nabil yace duk da haka inna tun da yace  kikoma  abi dokan likita  yafe  da Girema zakuje ko  Kamal.
"tace shikenan Allah  ya tsare  
Sukace, 
"Ameen  
driver ya ja suka fice   
,washegari  Nabil  yasamu rakiyan dinbin masoyan,  sa da abokai da yan uwa zuwa airport  motoci  kamar za ayi rakiyan.
Shigaba kasa  da kyar da temakon security  sa yasamu yaballe ya shiga cikin sekiya suke  old man  Allah yasa kafi haka  yan jaridu  
Ko yagaji da fama dasu  suna shiga jirgi security suma suka shiga  
Wasu daya wa seda suka ga tashin su suka 
Bar airport din.
Itako Fandau daf da zasu fita a kano ta farka  tace  "lah nan inane
Sani bai zuyo ba yace  "naman ta sunan garin ko  hadeja  ne 
"tace ummm  Baccci  ne yasake  kwasar ta   suna zariya tace 

"inane nan 
"yace zakirai mun kusa kano  
Ko amsan shi bata jiba  Baccci  yasake  ibanta, har suka kasa kaduna 
Har se da yaka  mamu su daki  tukun yazo  tashin ta  dakyar ta bude idon ta da ta kejin  yana,
Mata nauyi  ta daga kai ta kalle yana yin wajen mekyu  "tace  harmuzo kanon  
"yace  eh 
Tafito tana tafiya jikin ta duk asake  dan magani bai saki jikin ta ba, 

Nuna mata dakin ta yayi  "yace  shiga 
Ki rama sallolin da ake binki  za akawo miki  abin ci  
Kici ki huta se  gobe zamuje  inda  za adaura auren ko.
Zan ce ni  yayan kine  kuma gobe da ganan zaki rube  idon ki  bazaki  bude  ba se  muje airport  dan amatsayin makahuwa  zan kai ki inda za daura  auren  
Yagaya mata  yanda  suka  tsara  
"tace tom tace  bamuyi waya da  Muhammad din bafa? 
"Sani yace  yawuce England  wasu aiwuka ne da shi  zaki sameshi  can.
"
"zaro ido tayi  tace  England kuma? 
"Sani yayi  saurin  toshe bakin sa  "yace auuw sudan.

Washe gari dami salin 12 na rana  ya  suka fito yace yame ka mata sandan  hannun sa  yace  to tun anan zaki rufe  idon ki  kada kibude  fa.
,yayi hakane  dan kar ta gane wajen  
Allah sarki fandau  annade ki abai bai  

Hakata rufe idon ta tarike san dan suka fito  yamata jagora  harwa jen mota  
Yabude ta shiga  yarufe  ya zaga ya shiga ma zauni driver yaja  rigasa hai  ne  ya fado masa  arai  tunda  Hadim tace anguwan masu  karamin karfi  ta hayin makera yabi wani masallaci  yagani gefen sa wan babban  gidane   gefe yasa mu yayi parking  yace  bari  na gwada  nan naga    ya fita yanufi  wajen  wani baran dan da yake Wannan  katon  gidan  da gani babban  malamine.
Sallama  Sani  yayi  ya dukusa  "yace  gafur ta malam  wani abune  mai mushinman yake  tafe dani  malam "yace  tom Bismillah  ko  ciki  zamu shiga  
"sani yace  nan ma ya isa   yakwashi  ko mai yanda  suka  sara  yagaya masa  harda kari. 
Shiru  malam  yayi  yana girgiza  kai  
"yace  hakan bazai yuwu ba har se........ 
               *by*
       *Jattko*
08062383027
[21/11, 1:05 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*


            
            *NA*

     
    *Batul   adam jattko*



*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*🤝


🌐HAJOW📝🌐
     


HAKURI DA  JURIYA ONLINE *inaya yaba kaunan ku gareni*  🤝🤝




    *11*


 

  Barno gidan 
Zannah  Modu 
"Bagana tace mama wai ina Ya Fandau take ne?
Mama tace "bata dakin aiko da asuba  ita tayi ta ta shin ki bakya son,
Tashin asuba 
"Bagana "tace mama aine bana bccin safe itako  YaFandau kullum se,
Tayi bacci safe shiyasa aka cire ta a yan sharan  safe 
yanzu ma nayi mamakin rashin ganin ta kwan ce  kuma bata,
Tsakar gida 
ABu  kamar wasa
Bagana tana zuba ido shiru har 8  tayi 
Takasa daurewa  tace "mama banfa ganta ba  mama tace 
"tom ina tashi ga dan ita ba irin ki bace bata  shiga dakin kowa amma kin duba kango?
Bagana tace "mama ba inda ban duba ba,
Niban ganta ba 
Mama tace "Fandau bata fita se tasanar dani balle ma da safen nan ina zata  kije de kiduba dakunan gidan,
Bagana tame ke tafita duk da tazan baza ta taba,
Samun Fandau dakin matan gidan
Ba amma hakan ta daure tafita duk dakin da tashi ga bata tambayan su sede tayi kamar taje gaida su
Tazo tace wa mama batanan.

Itako mama cikin rashin damuwa tace "shikenan dan bata  taba zatan wani abu  ba  Bagana ta tashi shara ta fara nade shimfedan mama zata daura bargon 
Gado taga pepar da Fandau ta ajiye akan filo ta dauka 
Tabude tayi  tozali da kyakkyawan rubutun yayar ta ta cikin harafi na larabci  zama tayi  tana karan tawa  amma se sake mai mai ta karatun,
Take   dakyar tasa mu ta har hada abin da ta fashin ta jiri taji yafara iban ta 

Dakyar ta iya bude bakin ta ta fara hada kalmomi kamar haka "YaFandau   yazaki mana haka mutum cin gidan muda girman sa yawuce nan a idon mutane 
YaFandau  bajiya muka yi magana da ke ba kiyin hakuri  ko mai mai wucewane  idan  shatima ne bakya so, 
Da fito waki kayi kika fadawa baba  bakya son zabin sa yafi  ke kanki kinsa 
Mama zata sha gorin kika jamata abin  gorin me mama ta miki kika  mata haka,
Koda ma wannan shine mamakin da jiya kimace zaki bane ta fashe da kuka ta fada jikin mama 
Itako mama da bagani take ba bata  san me ake ciki ba atunanin ta ma Fandau din din tana dakin.
Saitaji  kukan  Bagana ya tsanan ta
Tace "meyake faruwa?
Dakyar Bagana ta karan ta mata wasika cak mama
Tameke  bakin ta yana furta 
*wa'alahaulah wahlaku watah* *illah billah*
Kama hannun Bagana tashi tace "bani wasikar  muje  wajen baban naku 
Karamin parlour
Sa takai ta baya ciki
Tasan yana babban 
Falon yana koyawa manya mutane na anguwan da manyan almajiran sa karatu tace mama bari nakira shi 
Ko sallama babu Bagana tashi ga cikin hawaye da in inah tafur ta "baba  mama tace kazo gata afalon ka.
Duk kansu shiru sukayi musamman 
Malam da bai ta ba samun  irin wannan kiran daga gidan saba 
Balle mawajen matar sa mehakuri da take kamar ba matar sa ba dan ba 
Tada baki wato kwana.
Mekewa yayi yakama hannun  Bagana sukayi  ciki  kusa da maman  baba yazo yazauna 
"yace Aisa lfy kuwa? 
Mama batayi magana ba tame ka masa wasikan hannun ta  yakar ba yafara karantawa shima kan sa zuface ta karyo masa daya gama yayi shiru yana gyadda akai 
Yasauke ajiyan zuciya yace "Aisa ni kam na godewa Allah dan yaba ni yara sama da 30 amma duk ban ta ba ganin sabanin tar  
Biyana ba dan duk kan su masu bin umarni nane dan ya jarraben akan  fatima na dauki wannan jarrabawan    sai de ban so  wannan abu yahada dake ba naso ace awani dakin ne banaki ba saboda yanzu ma kinacikin  jaraftan ubangiji  ga jaraftan 
Rashin ido ga na rashin baki da wani dangi akusa ga yaran ma basu da yawa acikin 2 da yabaki yaba'  tar miki dayan 
Aisha kiyi hakuri  kici wannan jarrabawa zaki ga riban sa tun anan 
Duniya Allah ya gani Aisa ina sonki dan kece naje na dauko awata uwa duniya amma gashi  yanzu yar'ki   tace kun rayu cikin kunci 
Ina tuhuman kai na akwai wani kuncin  bayan wanda da da kan ki kikace  kin ajiye kwanan ki wannda ban so hakan ba najure.
Mama cikin kuka ta fara mgn  "malam Fandau tana da gsky mun rayu cikin kunci kuma haryan zu cikin ta muke 
Mlm ba zan ce bakamen  adalci  ba dan nasan bakasan  abin da yake faruwa agidan nan ba  a nan mama ta kwashe duk yanda suke ciki  
Narashin yanci tagaya masa banda  jinjina kai ba abin da yake shiba shiyake zuwa cefane ba  dansa  abdulkhadir  da dauda su suke gudanan da komai  shide idan sunce kudi yakare yaba su bai san yagidan yake ciki ba dan idan bawa ni abu me mushin manci bane saiyayi wata ma baishiga ba  yace 
"tabbas ban yi mikin  adalci ba kimin afuwa zan gyara ko mai kuma da ga yau  na dawo miki da kwanan ki idan dan  dafa abin cine zansa ane mo mai dafawa     game da tafiyan fatima kuma ninasan yanda zan  yi ki kubuta ajin gorin abukan zaman 
Ki, wayan sa yadauka yakira yaran sa manya magidan ta da kuma matan  gidan nan da nan suka hallara yayi.
" garan murya yafara magana kamar haka da farko de abin da yasa natara ku anan  
Shine dan insanar muku da na aurar  da Fatima Fandau ga dan wani abokina
Da yazo ajiya da daddare kuma ajiya nabashi yata fi da ita, niger.
Sude manyan yaran cikin tuhuma suke kallon  sa su suna so suce yaushe aka daura aura basu sani ba amma kwarjinin mlm  yahana su mgn  matan ko murna sukayi andauke musu me rashin kunya.
Mlm yajuya yakalli 
Shatima  "yace shatima kayi min afuwa akan karya alkawarin da na maka baka samu Fandau ba amma ga Bagana zata maye maka gurbin ta shiko shatima har da kukan murna  
Addua sa da sadaka dayakeyi na Allah yakawar masa auren  Fandau ya amsa dama Bagana yake son 

     London 
 Cikin mamaki take binsu da kallo 
Azuciyar ta tana cewa "to meya hada muhammed da wata mata shida yace ba da sanin dan ginsa ba yayi aure wannan daganin yanda suke kama yar'uwar sace 
Katse tunanin tayi take binsu da kallo  
Suna tafe cikin rigan baccin su iri daya ban ban cin nata na mata ne shi kuma na maza suna jifan tada murmushi kyan matar yaru data dankamar zata fi muhammed ma,
Har 
suka  zo suka zauna akan  wani kujeran karfe suna manne da juna matar ce tafa ra magana 
"inami ki barka dashigo wa sabon rayuwa yasunan naki ma?
Ita ko 'fandau kasa mgn tayi ganin yada Nabil yake manne jikin mata dagani irin shahararrun masoyan nane ko acikin yar uwar sa ce to yana jin da ita amma meyasa amasayin tana matar sa ita bazai
Zokusa da itaba  se ma wani irin kallo da yake mata me kama da na tsana.
Tuna nin tane ya katse san da taji matar  tana ce wa 
My star ya sunan ta 
Ma yamusa fuska  Nabil yayi yace "wlh naman  ta kinsan da za adaura auren ma Sani da ya tambayen  bantuna  ba kikirata  mai lallon tunda taki fada me naki nase kinsan sunan ta.
Murmushi Hadim tayi tace "hakane fa kamar yanda muma bai kamata taji namu sunan ba gwara mugaya mata abin ta yasa mukayi aurin sirri da ita kawai.
Mai allo bari naga ya miki tah kai tacen  tarishin mu da kuma abin da kuka dauko ki kimana.
Mijina kuma dan uwana  munyi aure da shi wajen shekara shida 6 Allah bai bamu haihuwa ba musha jigilan asbiti amma duk inda muka je se ace matsalan daga waje na ne  mahaifata tana nesa amma zan haihu to bai kama ta mu zauna na bamu san san  da Allah zai kawo mana ba shi nemu kayi tunani komuje gidan marayu mu dauka
Amma hakan  bai mana ba sabo da bamu san irin xuru arda zamu dauko ba dan 
Haka ne  mukayi tunanin  wanan,
 han yan wan da itace ka' dai  damar mu waton mune min  da'  ta hanyan halak shine dalilin auro ki.
Zaki haifa mana yara 2 kacal ni inason da'namiji  shikuma mijin yana son macce  ni zan sawa dana Bilal shiku ma zai sawa ya'r hajara zamu kirata Fujjeera 
Amma karki damu daga kin haihu zamu rabaki da shi  dan karki yi sammanin zaki shawa halal shayarwa  to kinji manu far mu da kuma dalili yin wannan auren 
Na sirri dake ke zaki haihu amma a ido duniya da dan ginmu nice na haihu
Kina bamu zamu kadaki gidan iyayen

Kar ki neme mu dan me mota baya bin han yan me jirgi 
Wato baza ki same 
Muba se adarussalam  ta gama mgn tana kallon Nabil 

My star kana da magana ne  tabe baki yayi yace "kin gama fadan komai
Ai yayi magana yana yamutsa  fuska dan yanda jikin ta yake tashin warin gumi har inda yake  yameke itama 
Hadim tameke ta tana cewa baki da abin fada kenan ko.
Ita ko fandau mamaki da wani irin zuyawa kanta yake dan ta gane manufar su amma ita bata san mawane azalne yaja mata wannan 
Ba anya  ba bacci nake  ba Allah kafar kar dani awannan dogon mafarkin  kasa ba gaske  bane  
Inko da gaskene meya kai ni yin hakan bayan nasan 
Hakkin mama ma bazai barni na zauna lfy ba    
Jinta kun fitan su yadawo da kita tace  
"muhammed  muhammed yanzu haka zaka min ba haka mukayi dakai bafa  
"yace na miki ko kikayiwa  kanki  tunda harki ka ai ka tawa iyayen ki irin wannan babban lefin abin da kikayi shizaki  gani nida kika ga dalilin auro kima umarni yayar  mahaifinane bama iyayene ba 
Dan ina girmama darajan  su kina mcc kibar iyayen ki 
Kibi namiji wata uwa dani ya ba da sanin suba duk abin  daki kagani sakai yansune ne  kuma ni, 

 ba abokin yinki bane karki kara gigin yimin  mgn  
Yanuna  Hadim yace gada wan da zakuyi mgn dan ita tasa aka auroki  mumunan  fuskarki  da kazan taccen  bakin ki ita zaki din  gabude wa bani ba.....

 *kah muje zuwa yazaman zai kasan ce* *labari yanzu aka fara* 

      


         *jattko*
[21/11, 1:06 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*






             *NA*

        *Batul Adam Jattko*

🌈KAINUWA  WRITERS ASSOCIATION🤝

       
*12*
 

 Yaci gaba da gaya mata magan ganu, 
Mayaudaruyar   banza ki rasa wan da zaki yaudara  sai kan ki dan idan ba yaudaran ba abin da.  
Zai sa ki dubi kamar ni kice zakiyi zaman zaure dani dan jin Hadim nake amma bana jin zan iya wani abu atare da ke.
Yana gama fadan haka yajuya yafice.
Hadim ta matso inda  take tace "haka mijina yake akwai shi da  tsan tsanin  baya son ka zami yan zu kin bari yaji warin  jikin ki zaki bata mana plan kawai 
Bari na samo miki abin da zaki ci kiyi shirin tarban aikin da kiko  zoyi ayau
Dan sai nazo na miki wanka sosai ko zai iya kusan tarki 
Matsalan ki kinbari yaji warin jikin ki  
Ke sai kace ba.
Kanuri ba....
My one taji nabil da yake parlour ya kira ta.
Dasau rin ta juya ta fece  tana sorry my star tana fita yaja hannun ta suka fece  se da suka sauka tazare hannun ta tayi hanyan kitchen  "yace acici me kuma zakiyi a kitchen.
 Tace "abinci zan. kai mata.
Zaro ido yayi yace "kina da damuwa abincin ma ke zaki bata.
Tace "ba kayan  
Abinci a part din ne kafin gobe akai mata a koya mata yanda zatayi amfani da komai na kitchen  din ba dole na kai mata ba.
Dunda zata mana aiki kai ma yaka mata kaci wani abu bawai ruwan tea  
Ba dan yaka mata ace kaci wani abu me nauyi da zai kara maka karfi kai da zaka karbi    budurci yau 
Da gaske ya hade rai yayi upstirs yahaye  sama.
Ita ma dariya tayi tawu ce 
Ita ko Fandau har yanzu bata jin tunanin ta ya dai dai tu dan dan ita bata ta,
Bajin irin wannan abun ba 'me yake faruwa  dani ne wani bangare  na zuciyar ta yace sakai  yar mama 
'wayyo  mama sakai  yar ki zai iya zama illah  ga rayuwa ta  kar ki rike ne mama na miki nesa da ganin yan da muka  kwana ajirki  nasan  nayi nesa dake mama   da nazo ne man gafa ranki  tuna wa da wannan wayan da tayi ne yasa tayi saurin sa  hunnu  cikin rigar  ta    tafito dashi  ta daddan na ba numbar  kowa sena Nabil da Sani  ba ta karbi na kowa da takar bi na anty mairo tasan zata kai wa mama suyi mgn nashi ga ukku ni Fatima meke faruwa  dani ne.
Jin ana takun afiya 
Ta dago kai Hadim  ta gani dauke da faranti  ajiyewa  tayi  agaban ta tana kallon fuskan ta tace "kici abinci naga alama ko sallah bakiyi ba.

Cikin kuka Fandau  tace Dan Allah baiwar kuji  tausayi na kar cima  mummunan  mamu  far ku akai na.....
Dakata ke  Hadim ta   katse ta kar kiga ina bin ki a sannu mana kine mirai namin hankali mu muke d mummunan  manu fa a kan ki ko keki ka biwa kan ki mumunan  hanya  aikin banza....
Fandau ta katse ta tace dan Allah ki temaka min wlh kaddara ce.
Murmushi Hadim tayi tace muma kaddaran  ne ya samu hakan idan ba kaddara ba mezai sa ina tare da mijina nayi hanyan da zai kasan ce da wata  se dole,
Dan haka kibar bata bakin ki wajen roko na tun da kin san inta ka kaddara 
Ga abinci nan kici yanzu zanje na zo da kayan wanka zan miki tana gama fada ta juya

 Wai dan Allah my one yaki keson  nayi  ne kina fa amfa ni da damar  da naba ki kina cutar dani.
Ita ma Hadim  cikin salon ta na yan da take shayo kan 
Abin ta kwan tar da kan ta aka fadan 
Sa  taware igiyan gaban rigan sa tana wasa d yalwataccec gashin kirjin sa tare d dan shafa masa lips din ta akirjin daya ke iya tsawon ta daker d tattage  take kaiwa  kirjin  sa tace
"Haba mana my star nasan na isa da kai ne ai na gode da *DAMA TA*  daka mabi   wan nan daman fa ita ce karshe dan Allah ka daure pls abu fijjirat  .
Yace "pls my sweety   muyi bacci kinsan fa gobe ina da zuwa club. 
Tace "amma fa da goyon bayan ka da yardan ka aka yi kazo yan zu kace baka yar da ba.
"yace hakane amma ayan da kake nan bazan iya ba kiji tausayi na mana ni ko iya zuwa kusa da ita bazan iyaba balle na dauki wannan jikin nawa na hada da nata kibari de nan  da 2 weeks 
Kafin nan ta dan yi dama dama ko 
"zaro ido tayi 2 weeks 
Yayi  yawa mu da muke son ayi ta ta kare. 
Ahaka har ta shawo
Kan sa ya 'amin ce dan ba yan da ya iya dan shi kam kafin yayi aure yasan yayi harka da
Mata.
Amma turawane yawan cin su  amma  tunda yayi aure bai kusan ci wata ba,
Amma yau gashi Hadim din da yake kishin ta yake ta yata kare mutum cin sa ita ce me cewa  yaku san ci wata anya ko son da ta ke masa na gaske ne  kuwa ya,
Jawo ta yayi jikin sa da karfin ya man nata jikin sa yace "Hadim kina sona kuwa?
Tace "sosai makuwa  I LOVE YOU my star 
Ai son kane ma yake sani komai.
Murmushi yayi ya dai dai ta lips din ta dana shi yace "ina fatan haka  ta kasan ce har abadan.
Tace "toh muje ko 
Bai so ba haka yabi ta. Suka sauka suka  hau ban garen da suka  ajiye  Fandau 
Ita ko a zauke inda suka barta  dan ko meke wa kasawa tayi  balle tane mi inda ban daki  yake ita  sallah   nema yafi da munta dan bata san makan  lokaci ba ida de tasan da rana suka shigo garin  amma nan inda take baza ka gane rana ko dare ba   takun   tana kin haka taji  takun su ko daga  kai bata yi ba  shi Nabil za ma yayi saman kuje ra baya son ko da' ga ido ya kalli inda Fandau take  Hadim ce ta ka raso inda take abakin gado kamar  anda  sa ta  taja hannun Fandau d karfin ta tayi han yan toilet da ita se da suka shiga ta daka mata tsawa tace "duk abin da na saki kiyi shi idan  ba  haka ba taci jen baki.
Tace "ki cire wannan tsamen  men  hijab   din naki da kayan ki shiga nan tanu na mata  warmin wanka  ita ko 'Fandau  tasa mu kan ta da bin umar nin ta dan  tsawan  da ta mata bana wasa bane amma se me 
Tana  kara sa cire  kayan Hadim tayi  wani irin zare  ido cikin mamaki  take bin ko ina na yarinyar da kallo baki bude ya haka dan kiran jikin  ta yaru da ta ta ko ina  ta cika abin da yafi bata mamaki hef  din ta d ki'ran   jikin ta acike yake gyam.
Dan ta san koda wasa baza ta hada kan ta da wannan yarinyar  ba duk  d ita kullum tana cikin  shafa magun gunan  da zai kara musu gir ma amma wan nan  nata  baiwane  
Ahan kali ta furta Allah sarkin  halitta ba afus ka  kadai ka ajiye kyu ba wannan, ita ce masu halittan  boyen  anya  ban yi gan gan ci ba. 

Ita ko Fandau  sun kuyar da kai tayin  dan gani take ruwan da ta nuna mata idan ta shiga  hadiye  ta zaiyi.
"nace ki shiga ko haka ta daure tana dafe dafe ta shiga dan tsansin  wajen  yayi yawa da ta shi ga taji a she ma ba me zurfe  bane da bas ta zauna aciki  wani gu ta  ga Hadim ta  dan na  kawai se ga wani abu zungu rere  ya na ta dir je mata jiki  sai da aka dade anayi ta sake  kun na wani wajen ga ba daya  ruwan cikin ya tafi se ta sake ta rawa  se da ta mata wajen so 3 tukun  ta mek'a  mata towel  tace "fito tafe to dak'ar  tasa ke me ka mata  wani towel din tace kina  goge  kan ki suka  fito  shiko yana zaune  ko kallon ida suke bayayi  Hadim  tace "biyo ni tayi  wajen  
Drssing mirror  
Fandau ta bita 
Hadim kar ban towel din  kan na ta tayi tace zauna  tanu na mata abin zama mai ta dauko ta lakuta  ta murza  hannun ta   ta fara shafawa  kafa dun 
Fandau ai   Hadim dan karewa tayi  dan ita mamaki ne da yado ke na bethroom  din yaka mata jin ta daura hannun ta awani irin  
Fata me uban laushi   wanna dun da take ba ta taba shafa skin mai laushi  irin sa ba  ai ba tasan  san da ta juyo da  fuskan Fandau yana nan da munin sa kamar yanda ita da Nabil suke fa da kallon ta ta tsaya yi   dan ta kasa yar   da itace  gani de Fandau din ce yasa   gaban ta wani  irin faduwa yanzu wannan  za ta hada  da mijin ta far gaban ta yakaru  san ta ta tuna  ko shoping  su kaje  da Nabil  yadin  ga tambaya kenan  wane mai ne yake  sa laushin fata    kenan yarinyar nan ta hada abubuwa da Nabil yafi so a rayuwan sa har guda ukku  yana mutu kar son  (hop) da cikekken  kirji   uwa uba laushin  fata   idan ko tabari Nabil  yaji wannan abubuwan to ta tabe  ita taga ma dan  ita 
Macce mata ji wani iri da ganin halittan  tan Fandau  balle namiji 
Amma wani irin san yi taji da ta tuno  ai Nabil  baya son  bakar  macce sai dago ka murmushi ta juya taci gaba da mulke  ta da mai 


*Maso yan damata  kumin  afuwa dan zakuji shiru kwana 2 dalilin  rasuwa  da  a kama na*
[21/11, 1:07 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA  TA*

       *NA*
  *Batul Adam Jattko*

  
 🌈KAINUWA WRITERS
 ASSOCIATION🤝

😭😭😭😭😭😭
   *Ta aziya  ta ga duk kan jattko* *nawan nan babban rashi da muka yi acikin family  Alh mustapha  yir jattko** *musam ma yayena Alh lawari  jattko da Alh Adam jattko* *da Alh goni sale jattko* Allah *yabamu jimirin daukan wannan babban rashi na uwar mu hajja zahra*  *Allah ya sa halin ki me kyu yabiki uwata*

 13 
 Da karfin gwuwan ta taga ma safeta da mai d turaru ka 
Tace "taso 
Fandau bayan da ta iya haka  ta tako dan ta riga ta sallamar  da rayuwan ta daga ita sai towel  tace "zauna nan  ta zauna Hadim ta karasa inda Nabil yake yana karatun wani jarida  tasa hannu ta kwace  jaridan  tace
Tace "na gama nawa saura kai ahan kalin ya ajiye jaridan  hannun sa ya dago ya kalle ta yace "to sai yaya? 
Tace sai muyi fatan a yau muda ce nasan ma zamu dace den dan nasan mijina jarumi ne  ko a felin  wasa 
Yace "yanzu baza ki hakura ki kara min lokaci ko da gobe bane. 
Tace "ina my star ai da zafi zafi ake dukan karfe amma alfar man da zan nema awajen ka ban yarda da taba ko ina ajikin ta ba kai de kawai kayi aikin da ya kama ta dan idan ba dole ba ba abin da zai sa nayar da da kasan cewar ka da wata.
Yace "tom ina jiran ki naji ta ina za afara dan ni ban san  yan da za ayi ba 
Tace "kamar yaya baka sani ba inajin kai da bakin ka kasha  gayamin bani bace maccen  da kata ba kasan cewa kane mi mata kafin muyi aure ko?
Yace "yess 
Tace "mekake son na gwada maka yace "kar ki hada sauran matan ta na kasan ce dasu da wannan mujiyar  balle kekan ki.
Dariya tayi tace "nasani shiya sa na hada ka da wanda nasan baza ka taba son ta ba ko da amafarki ne shi yasa kishin ta yakasa yawa akai na dan nasan ba ta isa ba amma duk da haka bazan ce,
Ba na kishin ta ba wllh daure wa kawai nake dan nasan wannan ne ka dai 
*DAMA TA* 
Yace *DAMAR* ki *DAMAR* ki shi ka dai kika sani ni ba kya ga  zan cutu 
"tace bawani cutuwa biyan bukata ne fa ina wanda suke tarai ya da mahaukata  ma dan biyan  wani buka tan su ina wan da suke yi da gawa dan biyan  buka tan su kai har da masu yi da  dabba ma balle kai naka mutum ce wan da za ku hadu ta tsarkekkiyar  hanya wato ansha  fa muku fahtiya  haka tayi ta yaudaran sa har ta shawo kan sa aiko ya rungumeta  gam da kyar ta samu ta ban bare ta fita tana boye hawayen da yake shirin zubo mata dan tasan idan ta bari Nabil yaga hawayen bazai taba barin ta ba ita ko ta kwallafa  rai akan cikan  burin ta haka tana ji tana gani tabar mijin ta da tafi komai so da wata tafi to da gudu ta sauka ta haye nasu saman, 
Ta fada gado ta saki  wani irin kuka anya kafin yarinyar nan ta samu ciki kishin. Bazai illata ta  ba.
Ita ko Fandau tana tsaye ta naga ikon Allah dan ita ta ma dena mamakin  duniya  wai muhammed ne yake  kiran tada  mujiya  da dukkan ba kaken magan ganun nan tace lalle sakai yan iyayen ba abinda yakai shi muni  mama ina zan gan ki 
Shima Nabil anasa ban garen haka yadin ga tuka da warwara 'azuciyar sa yace ko nabari nadan jima se nafi ta nace mata nayi naga ma amma da yatuna da wacece  Hadim wajen sa ido da binci  ke  gashi tace idan bai bi shawaran ta ba za ta barshi wanda hakan dai dai yake da salwan tar da rashiwan sa dan Hadim itace rayuwan sa 
Gadan gadan  yatun  kari Fandau ba tare da ya tsaya wani kallon ta ba yaja towel din da yake dauke akirjin  ta tarike  gem muryar ta narawa  tafara magana 
"muhammed  katuna asan da kafurta za ka aure ni sai da nace maka ka fa damin menene  manu fan ka akaina  dan na san ni ban kai wanda za kaso ba duk da lokacin ma baka furta kana sona ba amma nara sa dalilin da yasa ban gane ba kaddara ya makantar  dani amma wllh ko alokacin  naso na gane ba sona kake ba amma na dauka yana yin kane haka,
Dan Allah ka mai dani gun mama.
Ko saura ron  tabai yiba dan shi  ko kallon ta baya son yi da karfi yafisge  towel din aiko 
Sai gashi yaci garo da cikakkun nonuwan  ta sayayyu  gyam  kamar zasu sole masa ido bai san lokacin da ya sake daga dara daran idon sa a kansu ba atake yaji  sandan girman sa ya harba kamar ya fasa wandon  sa da sauri ya hadiye wani irin yawu yaji yawuce kut  ita ko bata san ma yanayi ba dan kokarin  ta kare jikin ta,  
Shiko cire 
Wandon  kawai yacire yabar  rikan sa dan  bawani son hada jiki  yake son yida ita ba don  kyaman ta yake 
 ya dauke nunfa shin sa dan ba ya son jin wannan warin  najikin  ta da yajin dazu ya haye gadon  da karfi ya fusgo ta ya kwan ta yabi ta suka fada tare amma me yana hada fatan jikin ta da nashi yajin  wani irin mazari na iban  sa ba inda baya rawa ajikin sa bai san san da ya fara shafa ta da sauri ba   wani irin abu yake jin ajikin sa wan da ya ma man ta dawa yake tare sai sha sha fata yake ya ra sa ma me zai yin hannun sa da yake son shafa lallau san  fatan ta zai biyawa bukata ko sandan girman  sa da yake son isa fada zai  biyewa 

*ummmm Nabil dama ai bar rena allura karfe ne*

Sosai ya fita hai yacin sa sai kiran Hadim My one 
Kema ta bamin  nan shafa min can kina jin dadin  ni shiiiiiiiiiiiiiii

Itako Fandau dan karewa tayi addua amma ta kasa yan zu wannan zun gureren  abin jikin  ta zai huda  ita kam tasa ni yau ranan mutuwan  ta ne bata nemi yafiyan  mama ba tana cikin wannan tuna nin  taji yana shirin  kaiwa  ga fadan gashi ga ba daya ya mata rumfa  yasaki  duk kan nau yin sa aruwan cikin ta ba da man ture shin dan ita ko hannun ta ta kasa da gawa 
Wani irin azabeben  zafi taji ya karbi duk kan jijiyo yin jikin ta da karfi ta sakin wani raza nen nen kara da ya amsa duka  gidan 
Haka Hadim ma tasa ki nata na kishi yanzu shike nan ta faru  ta kare Nabil din ta yaji dimin wata 

amma me tunta na irga  mintuna  har ta kai ga awa cif ba ta ga Nabil ba ga ban ta yafadi ita Nabil bai taba cika mintuna 40 a kan ta ba amma gashi ita  wannan ihun ma tafi mintuna  40 din tana yinshin  kafin tajin shiru kuma,
Aiko baza to ta ganta a kofan dakin  amma ta ji tsoron abin da idon ta zai gani ta kasa shiga 

Nabil kam jin sa yayin cikin wata duniya ai ki kawai yake ana isarwa  gan gan jikin sa sakon sa ya man ta da wanda yake tare tuna nin sa ma Hadim din sa ce ta kara zam zam dan duk a matan  da ya nema kafin yayin aure ba wacce ta kama kafar  Hadim shiya sa yake ganin kamar duk duniya baye ita 
Ita ko Fandau tun tana cewa kaji tausa yina  ni yarinya ce waccece  Hadim niba  ita bace ban san ta ba ba haka sunanan  ba ni sunana Fandau karamar yarinya ce kabar ni haka 
Ina ai be tsaya ya saura  taba   ton wazai jin wani shi ma nasa samba tun yake yana kiran my one kin jikin uwa yau kuwa kin canza shiiiiiiiiiiiiiiiiii

 Ita ko tun tana ji sama sama har ta dena jin ji jikin ta yasa ke nufashin  ta tun ta na iya fusgo shin har ya ga gare ta ta bari ya dauke 
shiko Nabil sai can han kalin sa ya zo jikin sa ya tuno da wanda yaje tare da sauri ya mirgina gefe yana sauke nufa shin jan idon sa yayin yarufe ruf  dan baya son yabu
De yaga wannan kucakan  yarinyar  baka a wai da ita yayi wanna aikin ai ita ta bashi wannan farin ciki mase idon yayi dan kar yaga wanan kucakar  kusa  da shin yaka sa gaskan ta ajikin yarinyan na yaji wannan ni imar  kuwa shiru yayi yana saura ron  dukka kofofin gashin  jikin sa yan da suke wani bashi ni im taccen  ni ima na gan suwan  wan da bai ta bajin irin sa ba dukka jijiyo yin jikin  sa jiyayi  kaman ana musu bayi ajiyan  zuciya kawai yake  saukewa ido arufe 
Ko ban ko kofar da Hadim tayi bai ji ba sai salatin  ta yaji  tana cewa 
"shike nan  Nabil ka kashe yar mutane da sauri ya bude idon sa ita ko Hadim gadon ta haye ta rumguma  Fandau ta na jijjiga ta  tana "baiwar Allah kitashi karki mutu mana anan 
Shiko Nabil ko motsi  kasa yi yayi kawai  jikin Fandau yake bida da kallo yan da jini ya ke fitowa kamar an yanka  karamin  damba ita ko Hadim gani ba wani mata kinda ya dau ka ya sa tashi da saurin ta kwantar  da Fandau tayi hanyan inda fridge ta dauko goran ruwa  mey sanyi ta yayya fa mata amma shiru  ta saki roban tace "katashi mu  wan ke mata jiki musan nayin ko ka mar soko haka ya tashi yasa kayan sa suka ciccibi  Fandau su kayi  bathroom  da ita suka sakar mata 
Showr   kusan mintuna amma shiru haka suka sake kin kiman  ta zuwa falo suna zuwa suka kwantar  da ita a kujeya threesi tar  Hadim ta haura sama da sauri ta kira doctor muktar tace yazo gidan su. Suna da  
Pashent doc yace "au  yau she kuka zo kasan baku ne meni ba se da ta ku ta maso ku yan ke masa maganan tayi  cikin sauri  tace doc  kayi sauri fa serious  ta kashi  wayan tafito hannun ta dauke da kayan  da za tasa wa Fandau 
Ayan da tabar Nabil  ahaka ta same sa tace "nasan  ba mutuwa  tayi ba suma ne na kira doc muktar zai zo duba ta 
What Nabil yafa da da karfi kin san wayen  muktar ko a familyn  zanna Modu kuwa  ba na cemi mi malamin da ya daura auren baban muktar bane kuma  abokin zanna baban wannan  yayin yar  
Hadim  tace to sai me ai da tajen  gidan ma ba su gane  ta ba balle doctor ba zai ma gane ta ba 
"waya gaya miki ai sani yace taru fe fuskan tane da sun gane  ta  amma shi muktar zai gane ta dan yafi sauran yan uwan sa zuwa gidan  zannah  kuma ke kan ki kinsa wannan abin scret  ne meya kai ki yan zu idan yace wa ya mata mezaki ce  ko kin man ta dansan da da likita ba a sirri dasu 

*Ummmm*  
*Ni de nace muje zuwa*
*Dan nema shawara ko karin ba yani*
*08062383027*
[24/11, 3:17 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

            *NA*
    
   *Batul.   Adam*

🌈KAINUWA Writers Assciation🤝

 *14...*

Hadim ita ma cikin zafin rai tace "yaza kayi wa yar muta ne wrippin  kuma
Kace meyasa na ki ra doc to kana son ta mutu hannun mu ne.
Shima cikin mamaki da bacin rai yace " wripping faki kace 
tace "abin da ka ai kata akan yarinyar nan yafi karfin ma  ripping
Yace tom zaki iyayin duk yan da kike so asan da kike so kamar yanda kika saba ban isa hana ki ba amma ki sani baki isa kisa ni nayi karya ba dan ban saba  ba muddin muktar ya buka ci waya yiwa yarinyan nan haka zan ce nine kuma mata ta ce na san halin doc sai kowa yaji ya.
 
Yana gama fadan haka yayi hanyan 
Waje 
Hadim tace Nabil a gaba na ni  Hadim kake kiran wata da matar ka  matar ka yajuyo ya kalle ta ya bude kofa yafice 
ita ko Hadim tambayan kan ta dinga yi meyake  faruwa ne dani 
'tunowa da tayi da yace idan doc yazo gidan nan ya tambaya zai fadi gaskiya tabbas haka ne Nabil baya karya baya gudun gaskya duk dacin  sa 
Da sauri tafito tayi han yan man falo na gidan ta can za security nako fan dan  gudun kar doc yajo
Dan Hadim ta tsora ta daka kalaman  Nabil bai ta ba mata mgn me safin  haka ba sun sa ba a kullum shawaran su yana zuwa daya wanda ko da daya daga cikin su mai masa ba suna yin  hakurin dan newa kamar de yanda Nabil ya yar da auren Fandau 
Ko mawa tayi daki ta same shi ya na safara  marwa  a dakin hannun sa goye a baya ita ma tsayawa tayi  a gefe ta na karan tan yana yin mijin nata ba ta taba ganin sa haka ba sai taji wani tsoron sa amma ta daure  ta bude bakin ta tace 
"my star yanzu yaza muyi da ita?
Afusa ce yaju yo yace 
"ni kuma me nawa wan nan tsarin ki ne ke ya shafa ai wan da yaci buzu  shi zai yi  aman  gashi da kin ta ba ne man shawara ta ke ki ka zubar ke za ki kwashe  na rasa kaddaran  da ya jani  zalin tan yariya kara ma kamar wannan kin sani na sa yarinya taguji  iyayen ta kin sa zata kalle ni  amatsayin mayaudarin  wanda yanzu na san suna 2 zan amsa awa jen ta wato mugu  kuma ma karya ce Haba Hadim nayi nadama abin da nayi wa yarinyar nan bana sam mani  ko Karima kanwa ta akayi wa jan ji dadi wllh ba dan bana son yarinyar nan ba dase na enta ta ta........
"dakata Nabil Hadim tayi saurin katse shi ya kake shirin daura lefi akai na ni kadai bayan kafini  lefi harka na cewa ba kaci buzu  ba baza kayin aman   gashi ba  kai ko ai kai ko kai ne babban mai lefin ni nace ka yiwa yar muta ne fata fata haka  lefi na ne da na yar da kai nawa ne ni daya dole kanu na min kure na ta hanyan nuna min halin ku na maza wan da an dade a naga ya min ba na yar da dan na amin ta da nawa ahe ba haka  ba ne Nabil ni zaka tozar  ta sai kuma ta fashen  da wani irin kuka  
Abin ka da zuciyar  masoyi  sai yaji wani tausayin ta ya kama shi a hankali ya ta ka inda take ya jawo ta jikin sa yace "pls mana my one ni nace miki ni ba naki bane ni nakine  har ga ban abadan kuma me ya  kawo na maganan halin maza  anan abin da kike sofa nayi  dan sonki da kwan ciyar hankalin ki  duk da nidin bana so amma da abin ya kwabe  kike kira zan kashe yar mutane na mata f'ede  shine ya bani  haushin  har yanzu Nabil naki ne ina fatan haka ta kasan ce har karshen rayuwar mu my  one kece araina.
Sake makalkale shi  tayi tace "bayan  yan zu a nan kace ba dan baka son ta ba da ka enta ta a ga bana kake kiran enta  wata macce  kenan can gaba zaka iya samun wan da kake so ko?
Dariya yayi yace "kar kisa wannan aran ki....
K'arar  wayan Hadim ne ya katse ta da gawa yi takara a kune daga can ban garen yace "to sara kan rashin yar da nazo amma kuwani canza security sai ku za kubu de min gani nazo  
Hadim tace ayya doc sorry  dama kawai muna son ganin kane yasa nace haka dan nasan za kafi zuwa dawuri sai de sorry fita ya same mu na gaggawa yanzu haka ba ma gidan
amma idan muka dawo zamu  biya  ta washen  ku ka gaida  Habiba d dee  
tsaki  doc muktar yayi yace ya muku kyu shegu biyu wake da shinkafa  
Dariya Hadim tayi  tace "sorry yayana doc kashe wayan yayi  
Hadim tace "tom yanzu  ya zamu yi da wannan  yarinyar ne?
Nisawa yayi yace "ba suma ta yiba  ki zuba mata ruwa acikin kunnen ta kina daddan na kirjin  ta zata far fado.
Tace "tom muje muyi mata 
Yace "salllah  sanyi azahar  tayi  
tace "tom idan kuma ba ta far fado bafa 
Yace !yasalam dan
Allah jeki  tashi tashi ta na masa dariyan jin dadin rashin nuna kulawan sa ga Fandau  
Shikam tana fita ya zame ya kwanta a hankali yana jin wani bakon al amari  ajikin sa idon sa ya rufe yana murmushin  da bai san dalili ba bai ta bajin gamsuwa  a jikin macce kamar haka ba wanna yarinyar  da ya gama  renawa hankali ce ta bashi wannan faren cikin,
Bude idon sa yayi da sauri tuno wa da yayi da maganan wasu abokan sa ranan da al ameen  yayi ya kawo amarriya sa bayan sati da suka kai masa ziyara a nan london sai da suka fito Nabil ya tabe  baki yace shi kuma
 Elman  duk fafan  sa anan yaga ma "kaman yaya? suka ka tambaye shi
Yace "bakuga  matar tasa ma wllh  bata dace  dashi ba  yanzu dama dan wannan mu kaje  har niger yanzu shi ko kunyan kawo ta Englang  bai yiba ai auren irin wadan nan a saran sadaki ne  Amjad yayi murmushi yace  a "wajen ka ba dan ba ka taba harka da bakar bace ba sai farare ai Elman  shege ne ya san kan mata usman "yace wlh kuwa ai Shid  bai san mata ba sai turawa da yasa mu Hadim sai ita ai idan kana son more sadaki ka auri  bakar mace ni ba gashi ina da farar ina da bakar ba amma wllh ko gaba zan kara da baka zan kara dan ni  baka ta min ko mai.
Amjad yace kaskiya kam baka ji kirarin  da ahamed yake yiwa mata ba farar  macce lantarkin gida 
bakar macce  aljannan maza,
Usman ya dafa kafadan Nabil yace "yaro yi mata biyu yanda hadim take tas samu baka ka jefa acikin za kasa mu kon ciyar hankali kaga wannan ake kira da matar  dare da kuma matar rana da rana ka kalle fara ka more da daddare  ka sauke  gajiyan  kallon akan baka  
Amjad "yace kai ma kasan  mayen  Hadim ba zai iya ba 
Amma kabar  
harka mu sammman ka samu yar hilah 
Dan haushi awan nan lokacin ko kallon su bai yiba yashige mota 
Sai yanzu magan ganun  su yake masa yawo  
Musamman abin  da ya kasa fassarawa  wato 
*Bakar macce aljannan maza farar  macce lantarkin gida*
*dakuma*
*Matar dare da matar rana*
 Sake kwanciya  yayi yana rufe idon sa sai suran Fandau yana masa zizau  musamman sayayyun  na shanun  ta wanda kamar zasu tsole  masa ido bawan nan yafi bashi mamaki  ba laushi irin na skin din ta shi a tunanin sa duk bakin mutum gausin fata ne dashi, 
fari yafi laushi kamar yanda  yake gani a ido  haka yadin ga tuno a bubuwan  ta aran sa yana rufe ido ya gan ta murmushi yayi yana mekewa  zauke  yana tuhuman  gangan  jikin sa da yayi sauren  karban  abin da bai dace da shiba  amma me tunowa da yayi ranan da ya fara cin karo da ita da wannan shigan nata na hauka kafan ta duk kaushi  takalmin a tsinke shijb  a yage yaci uban daud'a  rugume da  allon  ta wannan yalon  hakoran nata  me fidda wani irin  hamanin  warin  ya tuno yasa ke tuna yanda ya kasan ce da ita a d'azu  ai bai  san sanda yayi  wani irin yunkurin  amai ba yayi han yan bathroom da sauri 
Allah sarki Hadim mota me halin siya da na kirki  duk yanda Nabil ya gwa da mata shi tayi aiko se taga  nufashin  ta ya fara da wowa da gudu tayi hanyan fridge ta dauko ruwa me sanyi sosai  ta kwara mata ai sai gashi nan taja nufashi  da karfin a hanlali  ta fara tude 
Idon ta amma dishi  dishi  take gani ta fara wurwur ga ido nan da nan ta tuno da meya faru da ita  wani irin kuka ta saka  ko saura ron Hadim din da take  ta jera mata sannu bata yi ba taci gaba da kuman  ta Hadim tace  ki tashi na kai ki ban dakin kishiga ruwan dimin  zaki ji dadin ta juyo ta kalle Hadim tace  "dan Allah kicewa  mijin ki ya kaini  wajen mama ta na san bazan de na cin karo da a zaban 
Duniya ba se  mama ta taya femin     
Hadim se kuma ta jin tana  tausayin  yarinya tace za a kai  ki kuma kin de  na kuka a gidan na dan  bamu kawo ki dan mu din ga saki kuka  ba a zaba na yau  ne  yan idan kin warke shi kenan ko so goma za amiki baza kiji komai ba haka  ko wacce mace take ji a daren da ta kasan ce da namiji za ki ware kinji.
Fandau tace mijin  ki baya sona yace zai temaka min amma wannan shine te mako yanzu meye ma tsayi na a wajen sa mata ko karuwa idan na koma gidan me zan ce ina zance na je tuda ya yaudare ni da idan  mukayi shekara zai kai ni na nemi yafiyar  iyayena  ya kai mama ta kasar waje a bude mata  ido gashi kunce idan na haifa muku yara zan koma  kuji tausa yina ku kai ni idan na koma dakai na bansan yazan yiba zan  fukanci  gori da habaici  a wajen  mutane gidan mu wanda  nasan  yanzu ma na bar mama da Bagana  akai.
Hadim kallon ta tayin  ta fashe  da dariya tace "to ne  mezan ce miki ne  tambayan naki yayi  yawa  
Nafar ko kin ce miji na baya sonki  da me matsayin ki agun sa matsayin ki kin zo yimana aiki ko ba  dazun  nan yace  kar ki kara magana dashi se  da ni idan kina da  matsayin ma se de a wajena amma ba wajen mijina ba ya taba cewa yana  sonki ne ?
Na biyu kince ya yaudare ki ba yauda ra bane kaddara ne  ya haumu  mgnn budewa  maman ki ido kuma  
Koni  nasan  da baran  da zan yi ina  nan dinnan  nasa akai ta wajen a bude  ba ta ido amma na miki alkawarin sai san  da kika samu  ciki wannan  alkawarin  nane   
Maganan  gori kuma su  yan gidan naku basu  san  kaddara ba to kice saceki  a kayi 
Kuka Fandau  ta fashe  da she.
Hadim tace " kinga  kuka ba shi zai miki magani ba ki tashi muje  na gasa  miki ciwon  ki  ko ki rube wllh Fandau tayun kura  ta tashin  da kyar  amma tsayu wan ma gagaran  ta yayi 
*Ummmm  akai dabi  a page mezuwa*
*08062383027*
[24/11, 6:22 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA     TA*    
       

             *NA*

     
  *Batul  Adam jattko*

*Zainab Ahamed* 
*Aunty zee* 🤝
*DAMA TA grp*
*Muna tare*

*Grp namu  kainuwa *naga comment din *na kuma gode d sosar ku*

🌈Kainuwa writers 
Association🤝

      *15*
 Itako Hadim ta tsaya kallon ta ga kishi wai mijin ta ne yayiwa wannan haka
Itako Fandau sai ciccije  baki take na azaba  tsayuwa ya gagare ta tafiyan ma ko yunkurin daga kafan,
Ya gagara zufa sai zubo ma  ta yake
Ga hawaye ba ta san adadin  da ta zubar ba cikin da shewar  murya tace "dan Allah aunty ki temaka min ban ban zan iya tafiya ba.
Hadim ta tsakalo  kafadun ta tace "tom kema ki daure kina takawa Fandau tarike Hadim sosai suka fara takawa ahankalin  Hadim take binda dan tasan a yanayin yanda  ta gaban yarinyar ai tayi ma kokari a haka har suka karasa bathroom a hankali ta zaunar  da ita akan wani dan dakali  ta hada mata ruwan zafi ta sa gishiri  kadan  ta temaka mata ta shiga wani a zaban zafi taji ya ratsata  tasaki wani k'ara ta sake ke kenkeme  Hadim za ta fito  Hadim ta danne ta dakarfi a haka ruwan yadin ga ra'sata  har ya huce  Hadim ta sake sakin  wani ruwan shima seda ya huce  tana ciki sai da tama ta wajen sau ukku  tukun ta mata wanka sosai ta temaka mata ta fito  tace "kawai kiyi niyar alwalan ma lokacin sallahn ahzzahar  yayi gyada mata kai Fandau tayi dan taji dadin a binda  ta mata gashi har radadin  ya ragu  ta kama ta suka fito whadrop   Hadim ta bude ta dauko mata wani dogon riga ta sa mata ta zaunar  da ita tace "
'zauna na dauko miki shijab a wancan dakin ta fita sai gata da shijab a hannun ta tace 
"zaki iyayin sallahn a tsaye kuwa ta kyada mata kai za ta iya tace "tom yi zan samo miki a binda  zakin dan sa a cikin ki ko 
ita ko Fandau da kyar tayi sallah 
ta daga hannu tana rokon  Allah ya yafe mata ya kuma sawa maman ta hakuri da jiriyan  kuncin  rashin ta da gorin yan gidan su 
har Hadim ta shigo da faranti  ta ajiye tace "kisamu kici a binci  ko kifara  shan ruwan Tea din dan cikin ki ya ware  " "tom tace dan ta fara ganin girman Hadim ta fiye mata mugu mahammed  
Hadim ta juya  ta fita 
Shigan ta dakin yayi dai dai da lokacin da 
Nabil ya shiga tollet da gudu ita ma da gudun tabi bayan sa tana tambayan sa lafiya yunkurin  a mai yake amma yaki fitowa tarike shi tana cewa lfy my star 
Harara ya galla mata yace "duk bake kika jaba  
Zaro ido tayi tace taja me?
Yace "sai da nace miki kibar yarinyar nan tadan yi kwana 2  tana wanka da dan yi dama dama kika nace gashi kin jamin matsala ban da hamamin  ta ba abin da nake ji inaga nima sai doctor ya duba ni 
Dariya tayi "tace haba my star kana tufin  baka ji wani abu ba?
Hararan  ta yasake yi yace "naji a bukamar  ya?
Tace "ina nufin dadi da ka sance da ita
Ya ya musa fuska kamar gaske yace "idan kina son naci abinci yan kide na min maganan nan
_Hadim baki harku ne ita a dole mijin ta ita kada yake jin dadin_ 
Amma a file tace
"kai my star kafa di gaskiya ka san fa hausa wa sunce  tuwon kwalama yafi dadi.
Tsaki yayi ya fara alwalan 
"tace meka tsaya yine baka yi sallah ba haryan zu.
-'-azuciyar sa yace gan gan jiki nane ya tsaya yaudaran ban za-
Afili kuma 
Yace "wllh tsantsa nin jiki nane ya hana ni shi gowa bathroom din ma 
Tazaro ido tace "kenan wankan ma bakayi ba?
Cak ya tsaya dan sai asan nan maya tuno da wanka ya haukan sa sai da ya daga rigan sa zai cire yaci karo da jini ai da saurin ya saki riga  ya tsayan  kallon ta wai shi a dole yana tsantsa nin jinin 
*Kuji dan renin H*
 Sai ita tazo ta cire masa zata jefa cikin  dusebeen  din da suke tara kayan dauda yace "karki hada min wannan da kayane dan na gama da shi ba zan kara sa shiba
Tace to abin har ya kai haka to jikin kafa ta fada tana masa dariya 
Wani kwali  ya raruma  zai jefe ta dashi da gudu ta kauce ta fice a toilet din.
Fandau ruwan Tea din ta fara sha kamar yan da Hadim ta gaya mata amma haka take kurban  sa kamar magani ta bude filet fin fer fesun kifi ne da na kayan ciki da ker ta samu na kifin yashi ga ta ja gefe ta kwanta a nan katsa.
Su ko Nabil yayi    
Da dare yayi sun gama shirin kwan ciya Hadim tace "ya kama ta fa muje mudubo yarinyar nan na ga kai ko a
jikin ka wllh tana jin jiki amma da zu na bata magani sannan ta fara ta kawa.
Yace "au da bata takawa ne?
Haushi Hadim taji tace  ban sani ba.
Shiko ya juya ya kwanta yace karki sani kin ji.
Tace to taso 
Yace "keda kika ga zaki iya kika daurawa kan ki ina ganin kokarin ki ni ba inda zani.
"Shikena  tace taju ya tafita
Bata jima ba ta dawo ta haye gado 
Taja bedside lame ta kwanta a tunanin Nabil yayi bacci  amma shi ko likkimo yayi yana saura ron  mayaudarin  wato gangan  jikin sa da yake kaya ta masa wani a binda zuci yar ya bai yar da da shi ba  maganan Hadim na dazo ya tuno wato *tuwon kwalama yafi dadi*
Toko de hakan ne  amma shime Hadim  ai bashi da haushin maccen kirki balle wancen amma se gashi yana rufe idon sa zai ce karo da ma zaunan yarinyar  wato heeps din ta   jiya ke kamar yanzu   take gaban sa jiyayi sandan girman sa yayi wani irin mekewa  bai san san da yaja Hadim da sauri ya runguma ba ya manta jikin sa sosai kamar za akwaceta  wani masifefen kissng  ya ke aikawa  duk inda yasan zai samu sanyi a jikin ta  amma yara sa meyasa bai ji kamar wancen yarinyar ba
   yabari  ya isa  babban fada nan made bai kai yan da yaji ba a can  ba sai ya fara sunba tun  taba min na matsamin  nan jijjiga min nan.can
Ita ko Hadim abi na mijin na ta yaba ta tsoron ko de aljanu ne suka shiga jikin sa kai ashe ba ban za ba yayi wa yar muta ne fata fata dan gashi ida kan ta yau ta najin  canji  ga sandan girman  a fada amma yana kara meke wa ita kanta ya gama kureta har a bin ya fara da munta   kawai sai ta fara tofa masa addu a  shi ko yan zu ya ga ma yar  da  dacewa towon kwalama  yafi dadin dan ha da yadan ji gansuwa   kadan ya mirgina gefe ya kwan ta lamo ita ma Hadim a jiyan zuciya ta din ga saukewa  na gamsuwa  dan ita a bin ya mata dai dai yau shiko yara sa yan da zai yin yayi yaji shi a yana nin d'azu  ka wai sai ya sungumin Hadim 
Yayi bathroom da ita nan ma se da ya bata lokacin a bathtub ya naja gwalgwalata  ya gaji suka yi wankan suka fito
Abu kamar wasa da ker  Nabil ya samu ya rinsa ga shi da safe  yana da zuwa campus suna da  wasa me zafi wanda  a goben zasun  fara gashi  shene numbar 12  amma bai samu hutu ba yanzu.
Kulle idon sa yayi  gem yaja Hadim jikin sa.

Ita ko Fandau da ta danji  dama dama tana  iya tafiya kawai se tashi take ne man han yan se rewa koda wajen ne ta samu ta fita goza ta samu ta gudu sai da ta wuce falo biyu  amma ba ta gan ta awajen ba babba kofan da take tsammanin  tanan suka shigo da sani taje bata ga mamurda  ajikin  kofan ba amma hakan ta dafa kofa  wai ko zai bude  wani abu tajin ya jata yayi sama da ita ya naka ta a kar  wayyo Fandau da ma bata warke ba gashi wani ciwon ya karu ta kasa daga ko da dan yatsan ta dan ta bugu jin hannun ta take kamar ba a jikin ta ba se num fashi take mayar wa taji kofan ya bude Hadim ce tashi go tana murmushi  tace "Alhamdulilah  sauki ya samu tunda har kika samu   daman zuwa nan ban sani ba ko yunkurin  guduwa kike amma me zai kawo ki har na,
To saya kiji idan  ma yunkurin guduwa kike kin  tafka kuskure  dan  bata yan da zakiyi ki fita a nan banga ren  ban garen kine anan zaki yi rayuwan kin har ki gama aikin da ya kawo ki  dan ya isheki falon ukku dakuna  shidda ga kitchen buyi  a gwai komai da zaki buka ta a kitchen dama wai so nake ki dan  warware  na nuna miko mai yanda zaki shi amfani  da shi dan bazan juri kawo miki  abinci ba  nima nawa da '''fawa ake a bani naci amma ke dolen ki kida fa wanda zakici  dan kaf ma aikatan gidan nan bawan da yasan dake dan iyakar kin nan idan ki kayi yunkurin  fita ke ko labulen  gidan ki kayi yunkurin tafawa dan ki leka waje to wllh shocking ne zai jakin  dan bama son koda leka,
Wajene kiyin  dan ma kar wani yagan ki  idan  baki jiba wan nan faduwan  daki kayi kadan ne dan  duk ban  garen nan mun masa  wireng na shcking   kuma ma kasan shi yana waje idan zamu shiga mu kashe idan zamu fita mukun   na idan kina son ki zauna lefiya ki kiyaye  kisan ce wa abin ba na wasa bane,
Kitash mujen na nuna miki yan da zakiyi  amfan da kayan  kitchen 
Fandau  da a kwan ce har yanzu kanta  yana juyawa  dan ba kara min ja shocking din ya mata ba da  ker ta tashin  ta na dafa  kugun  ta inda ya bugu 
Hadim tayin gaba ita kuma ta bita a baya suka  shiga kitchen takai ta  ta nuna  mata  komai  na amfani  tace 
"amma sai gobe zakifara  amfani dan na ga kamar  bakin gama gane waba  da yamma  idan mun dako zan sake zuwa na koya mikin  bari na kawon mikin abincin da zai  kai  kin  yamman.
Tana kawo wanan  ta juya ta bar 
Fandau a wanen baki  bude.
Aban  garen  Nabil kuwa ba saukin  ko a club bai  ware ba   
a cikin dressing room bayan  yaga ma shi gansu na yan boll gaban rigan d bayan sa  an tubuta  SHID  sai  nombar sa 12 ya gama  yana  jin  abokan  sa suna  fita  a cikin room nasu amma shi yaka ma waje ya zauna 
Amjad ne yaga ne bai fito ba gaShi har  oga ya ison  ana  shirin jerasun  da saurin  yako ma  yanufin  room na  Nabil me numbar 12 yayi knorking  amma shirun  ya tura ya shiga  zaune ya gashi kai dafe 
  ido Amjad ya zaro yace "kai kuma  me haka? 
Sai a sannan  Nabil ya dago da idanuwan sa da  suka can zan kala ya kalli Amjad yace 
"har kagama  
Amjad karasowa yayi  ya dafa kafadan Nabil yace  "Shid lfy 
Nabil bayi mgn  baya kama  hannu Amjad  suka fiton ko  a file ma sai da ya ga abin zai  gai su ga jin kunya ya ware ya man ta  da batun abubuwan  Fandau ya fuskan ci a bin gaban sa
Amma Alhamdulilah  antashi kuma  sunyin  nasara yanda  suke so samu.

*Bayan kwana  7*

Fandau ta warke ras har ta saki ranta  sai de zaman ka dai ci da  tunanin maman  ta d kanwar ta  Hadim tana  shigowa so daya a rana amma banda Nabil  dan tunda abinnan  yafaru bata sake  sashin  a idon ta ba duk da hakan  tafiso dan wani mugun tsoron  sa takeji  tana dafawa kanta duk  abin  da taga zata iya ci.
Aban garen Nabil ko ko mai  karuwa yayin   gaba daya  ya gama tsanan gangan jikin  sa dan a ganin  sa shin yake  kawata masa 
Abin da baya son 
koda  tunowa har Hadim  ta gane yana  cikin  damuwa  idan  ta tambaye shi yace  shi  ba komai  to yanzu ma mgnn  yau dole sai  yajewa Fandau take masa
Yace "Hadim yau she zakin bar ni  nahuta  ne akan magann  yarinyar nan  
Dariya tayi tace daurewa zakayi  wai rannan  da kayin meya ragu  ajikin ka balle yanzu  wllh tana wanka  baka  gan ta ba duk  ta canza  ba  kamar  daba  muje kaga ni 
Nabil  azuciyar  sar  yace 
' kece baki ga meya  canzan  bani nasa ni
Hannun sa ta kamo tace dan Allah muje  my star karka ce aa 
Shima bai  san  sanda yabi ta ba dan  umarnin  gangan  jikin sa yake son bi  kowai  
Akwance  suka samu Fandau tun kafin ta juyo kamshin turaren sa yasa narda  ita  dashin yau Hadim ta shigo wani masa nancin  tsoro ne da faduwan  gaba  yaziyar ci zuciyar  ta  tama  kasa da gowa Hadim ce  ta matso kusa  da ita  yawwa my star kaga tayi wankan tama fes  baiwar Allah yau fakina da ai kin ki  bada  shimma  kisa mu cikin dawurin dan maman kin ta samu lfy kema  ki samu  ki tafi dawurin.
Tama tsa kusa da Nabil tayi  tattage tayi  kissing din lips din shi shikuma har da lumshe ido na wai bayason rabuwa da ita da gudu takwace jikin ta fice shikuma  ya tsaya kawar  gunkin dan bai san  ta inda zai fara ba ita ko fandau tashin  tayi da gudu zata shiga  toilet aiga nen yan da heeps dinta  yake rawa cikin rigan baccin  bai san  sanda zuciyar sa ta yiwani  irin kawa tuwa da ita  ba  wannan  da da ma a cikin sa yake ai baisan san da yayi  wuf cikin zafin sana yan ball ya caf kota ba ya man na ta yayi jikin sa yasa ki ajiyan  zuciya 
Jinta a jikin sa ka dai  ba kara min  ni ima  yaji  ba a hankali yasa  hannun  sa ya cire mata  rigan  ta ai  yana cinka go da  abin da yafiso na shanun ta bai  san san da ya rasa waye  shiba ita ma kawai tsintar kanta  tayi 
A gado bakin maga na ma gagaran ta yayi se tayi shiru ta na saura ron karshen  ta shi ko gogan ba a magana 
 Shafata yake  ta ko ina  duk jikin sa rawa yake ai nan da nan sai ga Nabil a fada  wani  irin  kara  ta sa a dai  dai lokacin  da ya gallah mata cizo a kan  nonuwa ta da ya ke ta faman sosa kamar  yasamu na uwar shi bai san ma tayi ba  a bin  ga ban sa kawai  yake yi jini  ne ya kefitowa a nonon  amma har jinin  yake hadawa yana tsosewa 

 *Wai nikam da gudu nafita  dan ina *gudun  kar Nabil ya dawo hankalin  sa ya hada da ni mutu min da ganin  jini *yake  sashi amai balle yanzu kayin  abakin  sa musau *rari shukun cin Sai
*DAMA TA*


         

           *NA*

     *Batul  Adam* *Jatto*





     *Aunty Fauzah* 
*_Ina meka godiya ta a garekin akan san cigaban DAMA TA_* 
*_dake da duk kan yan kainuwa muna tare sosai_*🤝 

*Gudun muwan ki gare ni babba ne* 
 *Aunty sis*

*DAMA TA yana samun cigaba ne tare* *da jago  rorin Alkairi *Lwaton*
*Nuncy*
*Da huguma safiya*  

*Yan DAMA TA* 
*_Ina ganin comment din kukuma ina jin dadin soyyyar ku_*
*_HDZ na isar da  sakon gai suwan kin ga Fandau_* 


*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATIN_*🤝
 
*16*


 Ita ko Fandau kukan ma ga garan ta yayi sai yar fa hannu take tana jujuya kai gogan kam sai da ya gama samun gam,suwa fiyen da yan da ya zata tukun nusuwa ya zo masa   amma da ga kan sa da zai yi da zuman  sauka mirror dake jikin gadon ya nuna masa jinin da yake gefen bakin sa juyowa yayin cikin mamakin yake bin jikin Fandau da kallo yau ma ciwon yaji mata  ne amma me yahada ciwon ta da bakin sa  ita ko Fandau ta shi tayi zaune tana duba kan  nonon ta in da gashi har shatin  hakorin  sa ya bai'yana ga zugi   sai asan nan Nabil ya gane inda abin ya faru ai bai san san da ya koma ya  zube ba a hankali ya sa hannun sa dai dai wajen ya kamo wajen ciwon ya zuba ido tab,basa  shatin hakorin  ne nawaye? 


Ya tambaye kansa  take yabawa kan sa amsan  nashine  da sauri yasa ki nonon nata yace idan kika kus"kura mata, ta!ta gani za ki dauwa macikin kuncin rayuwa cikin tsawa yace  kidau rigan kin ki sa sannan kiwuce ban daki ki wan ke wajen dan ya sani idan Hadim ta gani zata ce meya kai sa tsosan  har ya cijeta dan bai manta da gar' gadin ta na kar ya ta ba kobai nata ba cikin dauriya  yake wannan maganan  da tunanin  dan zuciyar sa wani irin tashi ya ke karnin jiin har yanzu yana jin sa a mako koran sa  cikin saurin Fandau ta sa kayan ta tayi bathroom dan yanzu a duniya ba abin da take tsoron da ya wuce Nabin da Hadim dan basa mata ta dadi
Shima Nabil cikin sauri ya fice amma ina dai dai babban folo aman  da yake dan newa ya kufce da saurin Hadim da ta ke safada marwan dadewan Nabil a dakin Fandau ta juyo jin kakarin aman  da saurin ta karaso inda yake tana tambayan sa "lfy 
 Sha ko kwa kulo aman yake har da na gaiyya   rigan sa yaja yana goge bakin sa da fashi Hadim tayi ta na ta jera masa sannu 
Barin ta yayin a gun ya tashin ya haura saman su da saurin saurin yake taka mata kalan  
Ita ma bin ba yan sa tayi se da suka ka karasa batdroom  bai tsayako ina ba se a toilel tabishi  suna shiga tace se da yayi brush yafi sau  3 Allah ya temake shi bai bari Hadim taga jinin bakin sa ba da ya san ta da bin gwa,gwaf da sai ta san dalili  
Duk nacin tambayan ta baice mata komai  ba se yaci re kayan sa yayi wanka nan ma se da yayi wankan sosai san nan yayi na tsarkin ya fito fuska daure ta mau  irin a dole da gaske yayi abin  da ba yason nan wani rigan baccin ya ciro ya sa ya hau gado Hadim tace dan Allah my star ka ga ya min me yake damun ka tashi yayin saune  yace wlh Hadim kin kusa rasanin mudin  zaki din ga torani gun wannan  kazaman  kekan ki kinsan kina cuta  ta ina ni ina wannan me fuskar kamar bakin shanu ke ko kishina ma ba kyayi  da kan ki zakin dauke ni ki kai ni gun wata da sunan na sadu da kita gaskiya ina shakkar sonda kike min. 
Idon Hadim ya ciciko da kwallah  hakama hannun Nabil ta hada da nata tace wllh Nabil ina son ka son da ba na sammanin  akwai wata maccen da take yi wa mijin ta dalilin sonda nake maka shi ya hana na bari lokacin da aka bamu ya cika dan na san inna zainabu baza ta taba fadan mgn ta canza ba nasan zata ne  nema maka mata kamar yanda tace ni kuma nasan bazan iya jurewa ba inga a na kiran wata da sunan matar  ka wllh kunya zan ji  a waje kawayena a ce kamar ni ina da kishiya kuma kai kasani rabin kawayena turawane basu san mata biyu ba haka zasu ce kade na sona bayan haka ni a karan kai na bazan iya jure zama da wata na din din din ba shi ya sa nake ganin wannan hanyan yafi sauki tunda nasan baza ka taba son yarinyar nan ba wannan dalilin ne ma yasa bana jin  kishin ta sosai,
Amma duk da haka kaga da kajima ba ka fito ba wllh kabar  a na tafasa min zuciya ta nake ji to wannan make nan ina ga cikekkiyar  macce wanda za ka iya son ta wllh Nabil 
duk san da ka so wata bayan ni za a  yi daya babu cikin mu 3 koni ko ita ko kai ido ya zaro yace" kashenin  zakiyi 
tace "bana fatan haka kamar yanda bana batan kaso wata bayan ni ina misal ta maka rashin yuwuwan  amin ne kawai 
Yace "tom Allah ya rufa asiri  ni ba wannan a ra, ayi na  wannan makeci sila 
Tace" ni jimawan da kayi na me na san de ba ga mawa ne bakayi ba me ka tsaya yine  ni kuma ina tsoron na shiga naga a binda zai ta da min hankali yasa ban shiga ba.
Kamar gaske 
Yace "ayya da kin shiga ai wllh ko za ki tema kamin dan ina zau ne ne kawai ina jin kunyan jiki na   sabo da  duk warin jikin ta yaga ma ta damin zuciya  ko tashin na kasa 
Yin.
Tace "wllh tsoron nake na shiga na gan ka a kan ta.
Ya mutsa fuska yayin yace kema fada kike har tana da wani abin da zan dade da ita haka wata banza ta ita.
Dariya Hadim tayi irin ta gama yar da da mijin ta din nan 
Tace "ni ko kaga ranan da zaku fara haduwa da naga suran ta kajin tsoron da najin sabo da ta hada a bubuwan da kake so wajen guda 3 
Heeps 
Laushin fata
Cikakkun nonu wa 

Tabe bakin yayin 
Yace "ke daki
 kadamu  da ita ke ki kasan wannan ni kam ban ma kula ba duk wani a bu na macce idan ba ajikin ki yake ba to ne de a guna bashida wani amfa ni balle  wannan yarinyar da ni ko da ga kai bana yi ina kallon ta da idan da zan mata kallo biyu bazan iya wani a buda ita ba shi yasa ma nake rufe idona dan nacika burin ki ne kawai.
Hadim fadawa jikin Nabil ashi.
Dan murna dan taga mayar da da maganan sa dan Nabil baya mata karya da bakin sa yake gaya mata kafin ya aure ta shi mane min mata ne har yana yin su bai boye mata ba 
Ya kuma yi mata ransuwa na bazai kara kusan tar wata macce ba 
Akwai yar da me
 karfi tsakanin  Nabil da Hadin dan  tamkar turawa suke kodan a cikin su su ke oho.

Ita ko Fandau a  bathroom tana wanka tana kuka tausayin kan ta ban da wayyo mama ba a bin da take ambata  tasan  hakkin mama ne kawai yake da wai ni ya da ita mama kar ki kullace ni kwadayin lfyn ki ne yaje fani wannan halin da kon a fim ba taba gani ba  wlllh mama da farin ban yar da ba sai da yace zai ne ma miki lfy na amin ce wllh mama nasan kina fushin danin  shiya sa ko a mafarkin ki ki kaki yar da na ga fukan ki dan Allah mama ko a mafarkin ki fito nane mi yafiyan kin mama duk ko ranan da muka gamu duk   hukun cin da zaki yanke a kai na dauka.

Haka tayi ta sunba tu har tafito da alwalan ta ta fara nafila da yaza mo mata jiki yanzu  ta dar sallah ta dauki Qur ani  tana karan tawa dan bata da wani a bin ebe kewa idan ba shi din ba ko dan  tv din nan babu se agogo wanda dashi take duba lokaci sai fridge dan tvn ma da gan  gan suka fitar na bangaren  gaba dayan dan suna tsoron ta kun na anuno  Nabil dan kunsan yan ball a turai da rajan su yafi na sarkin
 
*Bayan kwanaki*
"Haba my star kai kullum idan nace kaje sai mun ja da kai na rasa sa me yake ra guwa ajikin ka ida   idan kasadu  da yarnyar nan ni ma na dauri na tura ka balle kai  
Yamusa fuska yayi yace ai ni duk ranan da naje kare ta wahale ta ke bani haba macce kamar  dusa ba gardin ba ni ima in fa ban gawani amfanin ta ba wata  biyu bacikin ba alamun zata se bakar  aza da take bani ka wai mu sallame ta mune mi wani mafitan.
Yakarashe maganan yana jan tsaki kamar da gaske  nanko cikin zuciyar sa fal murna dan ya san yau zai bawa gangan jikin sa hakkin sa. 
Tace "kadaure dan Allah kaga idan muka dace a irin wannan kwanakin  macce zatafin  samun ccikin kamar yanda doc yafa da ka ga ina irgawa yau kwanakin  ta 10 da gama period   idan a kayin dace cikin yana shiga awannan ranan 
Haka tayi ta lalamin sa.
Shiko sai wani jan a jiya ke a file azuci ko Allah yake ma su tafin ita ko haka ta din ga lallamin sa 
Har ya yar da suka 
Fito 
Ita ko Fandau tana idar da issha ta sa kayan bacce  amma taji bacci har ya ishe ta ba tada abokon  fira idan ta rasa abin yi haka za ta sa mudubi a kaba ta yin ta kallo kan ta ko ta yin ta magana ita daya ta na bawa kan ta amma  dan haka ta keta yin idan na dariya ne ta yi  idan na kuka ne ta yi idan da Bagana ne kanwar ta harwanin shan kunu ta ke da fada fa kamar yan take afile da ita idan mama ne se tayin ta tausasa murya tayin muryin mama tayi na ta tayi na Baganan  yau  ma tana kallon mirron  se taga gashin ta yayin wani caburbur kaman na mahaukaciya  dan ta manta  rabon kan da gyara dan ko ma taji bata da shi tun kitson da ta zon da shi da  ta tsefe ba ta samu wani ba tun tana tumke shi har yazo baya kamuwa  ta kyale shi
  dan Hadim da akai mayuka Akan  mirron tazo ta kwale tace ba zan barki ki kishafa man da zai karamikin laushin kashin ba dan mijina yana da son gashin  da laushin fata dan haka man ma fazan barin kishafa ba a jikin ki da kanki 
Tana gani ta kashe ta fice ita de sai afkin ce mata tayi wanka ta wanke kanta sosai wan da ta hakan  mata san dan biyan buka tan kan su ne amma ko turare wannan ba ta barin ta ta shafa sai de tana bata cima me kyu dan acewar ta tajin a na cewa macce idan tana samun cima me 
kyu zata fi samun ciki da wuri dan haka fatan jikin ta kadai za ka kallon kasan tana cin me kyu dan tayi mugun canzawa  
Tana cikin haka ta ji motsin kofa cak ta meKe tsaye dan tasan zuwan iyanzu bana  kirki  ba ne dan ta san da Nabil hadim za ta shigo mata ai ko tunkafin  sukara sa shigowa kamshin turaren sa ya mata sallama 
Abin sun kamar kullum sakale  da hannun juna Hadim cike da murmushi shi kuma fukan nan kaman ce yau za kaga izzara ilu  
Cikin shigan su iri daya kaman yan da ta saba ganin sun sai de ban ban cin na sa na maza nata na mata suna da kyu da bata san waya fi wani ba ga gashin nan na ko wannen su ya sha gyara ko gashin Nabil ba za ta hada da na ta ba balle Hadim da ta ke ganin ta kamar ba indiya pink din riga ne a jikin sun da bakaken  wando.
Hadim tace 
"kallo haka me allo ko manta mu kikayin  
Dan haka suke kiran ta tunda sun ce sun manta sunan ta ita ko takin  gaya musu  
Nabil yace "banaga yami  kiba wata kilah mayya ce ya juya ya kalli Fandau  yace "to wllh ko ciwon kai mukayi keza muka ma.....
Hadim ceta katse sa cikin bacin  rai tace aa ba mayya ba ce waye bai san zannah  Modu ba idan mayene ai da ansani kuma ma wanda za ta haifamin yaran kake kira da mayya
Yace "sorry madam ton kice mata tade na yawan kallo na
Yafa di haka a k'agau ce 
 dan shin ya k'agu

 Hadim tafice ya kwashi gara.
Hadim tace "toke ina gar gadin ki da kide na kallar min miji dan kar maki sashi a ran kin 

Itakon  Fandau yau ranta ya gama baci da kiran ta mayya duk da bata taba mai da musu  murtani  ba yau tayi  tace."bazan sashi arai naba  bana son sa ku fitar dani a gidan ku  kinji. 
Ta juya 
Ta kalli Nabil tace kai idan a na maganan maita ma ai kaine baban sun ka ke cemin mayya kai da kullum sai kalash min jikina idan ba maye ba wayen zai din ga lashe jikin mutum ko ba kai kata ba cizar min lebe naba naga gatabon  cizon  da kamin akan nono na kai da idan kana lashe mutum har gurna ni gake kamar  zaki kai ai kafin kura ma maita to idan ba babban maye ba waye zai dinga lashe gaban  mutun na ga har gabana kake lash......... Ai 
Wani irin k'ara Hadim tai  tai kukan kura yayi kan.....

*_Tofa ko kanwa Hadim zatayi Nabil ko Fandau ni de na fita da gudu kar ariske ni_*

*Masoyan DaMA TA*
*_Duk naji kwarafin ko na ina mukun typing kullum ban ki ba amma ga shawara idan zan muku kullm to baza kusa mu da yawa ba inada zamuyin tsalaken kwan 1 -1 naba ku yan da na saban wan ne ku ka zaba_*


*DAMA TA*

           *NA*

     *Batul Adam Jattko*



🌈 *Kainuwa* *writers*
*Associatin*🤝



17....

       Fandau tadan kota cikin wani mahaukacin kishin da bacin rai  da ita kanta batasan ta inda yake fitowa ba ta fara dukan Fandau iya karfin ta 
Tana cewa "kehar kin isa maccen da zaki hadani da mijina kina karamar yarinyar kidake waya koya mikin irin wannan bade mijina ba nayarda dashin ni kadai ce a ran mijina kuma ni zanci gaba da zama
Ba wata maccen da ta isa ya sota  kema mun auro kine dan cika burin mu da  gujewa  wata tashiga rayuwan mu mun tsarashi iya mu da yaran mu Allah bai yini zan haifi yaran ba shiyasa muka dauko ki ki haifa mana koda 2 sun ishemu  wannan ma ne na tsara ba mijina ba dande ba makaucewa umar nin junan mune ya yarda amma bawai dan yana ra ayiba koda maccen kirki ce wanda ta isa balle ke da kullum idan zan kawo shin nan sai da magiya da tur sasawa kuma duk sanda ya shigo dakin nan yafita to da amai zai fito sai nayin zaman jiyar sa ke har kin isa mijina mai mugun tsada ne a duniya mezai ji ajikin ki  dube ki kanki kamar danbun k'aran giya   zaginta take tana cegaba da durman ta 
Itako sai 
Ihu take tana neman ceto amma ina bame jinta dan


 shi Nabil din da
 yaka mata ya kwaceta  komawa yayi kan kujera ya daura daya kan daya yana jifan su da murmushin  dan da farkon ya tsorata a zaton sa Hadim zata yarda da Maganan Fandau sai abin yazo masa da sauki Fandau ta gama tsorata shi shiyasa yabari  a koya mata hankali saboda gaba 
Sai da yaga aibin  zai wuce k'a ida ya tashi  ya karasa inda suke  ya kamo hannun 
  Hadim yace "hama  my one ya zaki damar mun kan ki akan wannan wanda bata ma kai ba kawai idan zata shiga rayuwar mu mukore ta tunwuri ni sai yanzu ma na kare mata kallo kidu beta fa yanzu wannan abunce zata haifa mana yara ki ganta fa idan ta haifo mai kamar ta muce wata biyo cikin mu ne sai yanzu mana tunada wannan my one anya bamuyi kuskure ba.

Hadim da har lokacin tana huci  da bacin rai tace "wllh baza tabar gidan nan ba har se ta haifa mana idan muka barta  kana nufin taci bulus kenan duk moron jikin ka datayi ya tashi a bati
  kacire wani zata haifi irin ta aranka  mai kaman mu zata haifa aiko data haifi mekamar ta tama bai baci ba ai sai ace ya daukon  dangin baban sane ga suna  duk bakake ne 

Nabil yace "kema kinsan duk bakin dangin mu sunfin wannan yanuna  Fandau 

Itako Fandau tunda tasamu akade na dukan ta lamo tayi akasa  tana mai da nunfashi cikin azaba  
Hadim tace "shegiya gobe makikara  wai kema kinji dadin namiji zaki nunawa mutane karuwan ciko  marar kunya dan kinga girman mijina ko 
ta juya ta kamo hannun Nabil tace "my star zomu tafi tunda na yau de bazai sa muba
Nabil daya gama  shiga wani hali dan dan mugun shaawa wan yarinyar 
Baye ma sanda ake dukan ta rigan ta yazame duk ilashirin  jikin ta yabai yana wani matsanan cin shaawan  yana fuzgan sa jiyake  kamar ya rungumo ta a gaban Hadim dinma 
Taya zata ce yanzu sufita  bayan idan bai biyawa gangan jikin sa hakkin saba bazai iya bacci ba
Ai baisan sanda yafurta 
"meyaza  bazai samu ba
Hadim dahar ta fara
Tafiya hannun sacikin nata taji ba tafiyan yake ba ta tsaya kallon sa sai kuma taji yayi mata wannan tambayan 
Tace "my star naga ta bata maka raine  nasan baza ka iyayin wani abuba shine nace bazai yuwuba mu hakura.
'azuciyar sa yace na hakura da umar nin gangan jikina  impossible
Afile kuma ya rausayar da kai fukar sa yanuna damuwa yabita har sunje kofa yaji bazai iya jurewa ba ya tsaya cak 
Yasauke ajiyan zuciya yace
"amma keki kace awan nan ranan idan akayi dace cikin zai zauna ko?
Tace "hakane my star.
Yace "dan me zaki ce bazai yuwuba?
Tace ganin macin randa ta janyo makane  fa yasa kai   dama yaya balle yau da ta maka wannan iskancin 
Yahade fuska kamar gaske yace "to yazan yin bacin rai ai bazan dena shi ba har sai naga bata cikin yayuwan mu dan haka inde ana zaton  zata samu cikin yazan yi zan hakura nayi dan nasa muna huta idan Allah yasa aka dace 

'Zaka rantse harzuci zan cen haka yake 
 Hadim tace "yawwa  nawan ina sonka kana son farin ciki na 
Shima cikin farin cikin cin nasara  ya rungumota jikin sa  sosai yace"
 I love you    itama matseshi tayi sosai a jikin ta tace I love  you too  my star shiko idon sa cikin na Fandau wani kallon zakin gane kuren ki yamata 
Ita ko takan tama take dan haka takawar  da kanta  'azuceyar ta tana juya magan ganun su yau zata samu cikin  nashiga ukku  Allah kar ka tabbatar da maganan su dan ba abin data tsana irin tasamu cikin dasu 
Har suka gama rungume rungumen sun Hadim tafita bata sani ba sai ganin mutum tayin atsugun ne a daf da ita ya zuba bata ido 
Cikin wani shu umin murmushi da tasan ta mugun tane duk da bata taba ganin murmushin saba tasan bana arzikin  bane.
Ahankalin  yace "inafa tan kin shirya  tarban  mayye  dan a yau tukun zaki san kaman zaki nake zaki san nafi kura maita dan yau ina ga ba inda bazan ci ajikin ki ba 
Kishirya 
Tunda tazo bata ta
 yin dogon magana dashi  haka ba idan yashigo abin gaban sa kawai yakeyi yafice.
Daga yana yin muryar sama tagane yau ba sauki dan haka cikin tsora  daga kwancen take ja da baya shikuma daga sugunne yake binta yana cigaba dawannan murmushin nasa 
Cikin rawan murya  ta fara magana dan Allah kayin hakuri wllh bazan ara ba kaji tausayin na wllh  ni yarinya ce 
yace "ai tunda kinsan kura kin san zaki kin zan mayye  kin girma.
Na tuba wlh kakira anty ma zance karya nake......
Ganin zata bata masa lokaci ne yasa yadaka mata wani
Tsawa da bata san san da tameke cak ba 
Taca  "wayyo  Allah kulum ka shigo sai kamin mugunta wllh ni bazan haifu da kuba Allah kamayar ni gun mamata 
Cikin wani irin tsawa 
Yace "zaki cire kayan kiko  saina  sake nin ka abin da nayi niyar yi   miki abin da nayi niya waya gaya miki ni nadamu na haifu dake kigaya wa wanda  ta keson  hakan.
Tace "mekake sodani  ita haihuwa kai kace  ba haifuwa ba to me kake so kasheni ko.
Tsawa yadaka mata wanda bata san data  fada gadon ba    
dakan sa yacire mata kayan jikin ta cikin gaggawa yake sarrafa ta wanda
 yau tabbatar wa  Fandau basauki gashi ko 
Komotsin bata iyayi balle daman 
 manture shima balle halin kwace kanta 
Shiko Nabil a yau yayi abubuwan da  yasake tabbatar wa kansa yeees  Fandau macce  dan haka yayi jimawan da bai tabayin  irin saba yarasa meyasa yarinyar bata gunduran  sa dan bai ki yaka sance da ita ko yaushe ba  har   ya juya zai fita sake dawo wa bakin gadon  ya daura kafan sa daya   saman gadon daya a kasa ita kuma tana zaune tasun kuyar da kai ahankali yasa hannun sa saman caburer  ren gashin kanta da Hadim ta kira kamar dan bun karan giya  yadam ko gashin  da karfi tasaki kara tana yar fa hannu idon ta kamar zai fado 
Murmushi yayin yace kalle ni ta dako   cikin tsoro da 
azaba 
Idon ta yafir  fito dan azaba  tana kallon sa 
Shima idon ya zaro mata yace "dazafi ko 
Dasauri ta gyada kai hawaye sai surto mata yake jijiyoyi  kanta sun fito tsabar azaba  

Shiko yace "good  
Gaba maki sake tona min sirrina   kece a wahale  dan matata bayar da zatayi ba.
Cikin in ina tace  "bah ba' bazan fada ba Allah wayyo kaina 
Shiko murmushi yasake yi yace 
"good 
   amma dan mugunta sai da yasake matse kan yasake ta dakar fe ta fada kan filo 
Tasake sakin kukan da bata san ranan  gamashi  ba  
Nabil sai daya fito yaji gaban sa yayi mugun faduwa Dan yau bai san karyar da zai  yin yakare kan sa awajen Hadim ba yarasa meyasa idan yana tare da wannan mayyar  yarinyar yake manta komai ba tsaki yaja   yaci gaba da sauka ransa wassai  dan har yashi ya karyan  da zai kullah  
kamar yanda yaza ta a babban falon ko yasa meta tana jiran sa  a tsaye tana wani jijjiga  jiki shima daure fuska yayi sosai dan ta yar da da plan din sa yasake jan tsaki yace "my one anya ba gidan marayun zamuje mudau ko ba kuwa ni nagaji da wannan abun gaskiya  dasuri ta juyo tace" tamaka wani abuko   yace "kin san ba na iya kusan tarta idan bata yi wanka ba balle yau da kika mata wannan dukan duk yawu da majiya ya bata kazamin jikin ta nace tawuce taje tayi wanka kawai sai tashiga taki  fitowa ni kuma da kwanciya  dayake agajiye nake bacci  yakwashe ni.

Hadim ajiyan zuciya  tayi tace "Alhamdulilah 
Wllh nadau kama wani abin ta maka kana kula da kan kafa kar kaje kasaki jikin ta illata min kai dan ma ban babu wani makamin  da zai illata mutu aban garen 
Yace "danwan nan karki ji komai ko maza 10 baza su illata miki ni ba

 dariya dayi tace "na yarda da jaruntan ka shiyasa nake Al  faharin dakai ko afilin wasa shiyasa nake kiran ka my star 
Murmushi yayi yace "wllh ina sonki my wife  
Nima haka my husband  ina fatan de tafito din ko idan bata fiton ba 
Sai  inje in fito da ita ni nasan ba iyasa scurity  tayi ba 

Bayan ya tabe baki 
 yace " ai sai da na tashi abaccin nagan ta ita ma har tayi bacci 
Hadim tace "bakayi ba kenan?
Yadan kalli fuskan Hadim sai yaji kunyar 
face to face yace mata yayin amma daya ke dan duniya ne yadan sosa  keya  cikin basarwa yace "nayi 
Itama sai da taji wani iri aranta amma Afili tace "Allah de yasa anda ce 
Yace Ameen dan shi ma harga Allah yana son yaga Fandau ta gama aikinta ta tafi  idan baya ganin ta wata kila gan gan jikin sa zai dena kawatar masa da wannan yriy  kuma ma yana san ganin kwansa a duniya 

*wani sabo*
Wani matsalan da Hadim tafara fuskan ta  Kwata kwata tarasa kan Nabil  bai fiye damuwa da ita ba sai yayin kwana 2 bai ce zaiyi wani abu da ita ba duk da dama ba wani damuwa yayi da abin ba akallah so dayan de za ayi a kullun  sai kuma yawan wasanni  da jikin da wanda ya mafiso  feye da.....
Amma yanzu wasan nin ba yarage tun abin baya damun  ta har yafara damun ta

Bayan sun shiga badroom yace shi sai yasa ke wanka tunda ya hada jiki da wannan kazaman  bazai goga bata daudan ta ba.
Tace "dariya tayi tace ni inban da abinka banga wani datti a jikin yarinyar ba ai tawan ke 
Yace "yawwa my one yaza ayin da wannan kan nata ne?
Hadim ta kalle shi tace wane kan kuma?
Yace baki ga gashin taba duk yayi wani irin ko taza babu ga gar zaza dashi.
Ido Hadim ta zuba masa can 
tace "me naka da gashin  ta koya shafi aikin kane? 

Daga ka fadun sa yayi yace "kumafa  hakane bai shafa ba yana dauke da nishadi  yashi ge bathroom dan yasa mugansuwa sosai jinsa yake saka yau.
Har ya shiga yasake lekowa cikin happy yace" yau baza amin ba wanka.
Tace "wankan Allah nama ka ai.
Yace"au wannan na shedan ne? 
Tace "kai de yikafito  nagaji ne.
Yace "ok bari nafito namiki tausa.
Tana jiran sa har yafito tana kallon sa yagama komai nashi ya haye ka gado  yaja  blanket
Yayi kwanciyar sa tare da janta  jikin sa ai kafin kaceme har bacce  yayin gaba da shi 
Hadim tameke zaune ta zubawa  faskan  Nabil ido baccin  sa yake cikin kwanciyar hankali har wani nanuri nada ban fuskan sa yake fitarwa  take wani  mugun shaawa  ya kamata wanda baza ta iya jurewa ba 
Shiko yanda ya kwanta dinnan sai kuma asuba  hannnu  tasa tafara shafe fuskan kasa  cikin bacce yaji abin da take masa ya bude idon sa cike da      bacci  ganin ta zaune yasa yasake janyota  yace 
"My one muyi bacce  ko yana gama fadan hakan yaja idon sa yarufe rif  
Hadim tayi mika tasake shiga jikin sa  dan gaskiya baza ta iya hakura ba dan jiya masai  data massa masa yayi dan wasanni  ajikin ta sama sama  amma yau ko hakan ma bai samuba  kawai sai ita tafara sarrafashi shiko Nabil dama bai koma ba kuma tunbude idon sa da yayi yagane metake so amma shi bai jizai iya ba  lif yayi yana jinta ita zuwa yanzu ita kanta tasan ya tashi amma tarasa meya yasa yaki yinkuri  dan haka ta kai bakin ta dai dai kunnen sa tace" yade?
Yagane amma yace "bakomai 
Tace "ah ah da komai.
Yace"tom  kibari saida safe muyin bacci yayi maganan cikin mayen  bcc dan kafin ta bashi amma har wani bcc yasake kwasar sa 

Allah sarki Hadim ahaka ta hakura tayi bcc batare da ta zarji wani abuba  dan a yanda take jinta macce har macce baza ta taba sammanin   Nabil zai bar ta danwata  Fandau ba haka ta shi baccen  cike  da mafarke ma mafarke.
ahakade  sukeyin  rayuwa har kwana kin period  din Fandau ya cika dan Hadim yada tarike kwanakin  ko nata bata rike ba dan yanzu watanni 3 kenan cif  da zuwan Fandau suma wata 3 ya rage musu  sharadin su yacika  Hadim sai farga ba take  
Tashi ga dakin Fandau dai dai lokacin sallan  magaruba  samun Fandau tayi tayi dai dai akan kujera threesiter  da sauri Fandau ta sauke kafafuwan  ta cikin ladabi da tsoro dan tana mugun tsoron su  tace "anty ina yine?
Hadim tace "kina lfy kinyi sallah?
Fandau tasun  kuyar da kanta tayi shiru cikin fargaba  Hadim tasake cewa nace kinyi sallah girgirza mata kai Fandau  tayi  alaman a a 
Hadim tace meyasa?
Fandau  tasake sun kurayar  da kai ta bude baki ahan  kali tace "yau banayi 
Da sauri  Hadim taja baya cikin firgici  tace what 
Saida tafirgita  fandau duk a watan can mata data zo tama ta wannan tambayan  tace bata sallah sai da taga Hadim ta sorata  amma bakamar nawan nan da kamar an aika mata sakon mutuwar uwa da uba ba 
Cikin karaji Hadim tace dan

    
 08062383027

DAMA  TA


              NA


        Batul  Adam Jatto 



🌈 *Kainuwa writers* *Association* 🤝

18
 

Hadim cukumo Fandau tayi tace ke dan uwar ki gayamin me yahane kin daukan cikin?
Fandau
'zuciyarta tace 
_indan fisari kayan ragone to_ _kaza matayi man_  
Afili kuma cikin kalan tausayin ta tace anty nima ban sani ba.  Cikata  tayi cikin bacin rai tace yin cikin  shine   zai baki daman  fita acikin wanna gidan dakuma  lfy yar uwar ki  idan   baki  samu cikin nanda watan nin da muke   soba wlh  zaki dauwama cikin kuncin rayuwa idan kin kiyar da mijina yabakin ciki wlh wllh kinga abin da mijina yake shigowa  yayi dake to da kare zan hadaki yayi tayi dake harse yasa miki kanjamau ....

Fandau tace "nayiga ukku Anty dan Allah kiyi hakurin  ta zube gunwoyinta ta hada hannun ta tana ta rokon ta .
Dan ta taba ganin videos din kare yana saduwa da macce baturiya  a gidan uwar dakin ta anty mairo, 
Kuma tabbas taji ana cewa ajikin kare  aka samu kanjamau  Tasan kuma Hadim zata iya yin hakan
Ai batasan san da tafurta afili Ya Allah kajikai na kabani cikin kar najawowa  mamata abin gori agari da yan gidan mu.
Hadim tace tode kinji   tayuya tabar Fandau awajen. 

Nasu dakin ta haura  tasamu Nabil ya shirya cikin kayan  adidas akasan sunan sane da sunan asalin kayuyen su baban sa wato *damasak*    wan da dayawa mutane da damasak  ake kiran sa ful name 
Muhammed Nabil Abubakar  damasak asalin inda yasamo
Sunan *shid* da kujaji abodan sasuna kiran sa kuma asali kakar sace uwar ummi sa take kiran sa *shitta* mezafi kenan dan Nabil tun yana yaron yake da zafin nama shine fa duk family suke ce masa shitta sai danwar sa zainab datake koyon baki take cemasa shid shine shid yabishi har Nabil yananeman yabata balle muhammd da dayawa nakusa dashi ma basu san shida shiba  shiya sa yake amma nida *shidmas* wato shid damasak  Nabil shid yana da mutu kar daukada a duniyar  wasan kollan kafa ball sana arsa yana mutukar kai masa dan shine na ukku ayan wasan da ake jidasu aduniya dan kafar sa yada da sada sosai  a yanzu haka yana zaune  da matar sa a gasan  England cikin london yana caccanza waje dan bashi da alkibula  a har kar  sanar sa inda akafi sayan sada sada nan yake amma yanzu yana tare da chelsea  dan sun iya ta fiya da shi  gidan sa yanan Bridge kusa da stadium din ma aka bashi gida kuma shine  12 dan haka suna jida shi sauran kungiya  kullum hari suke kawo masa amma chelsea suna fanshewa 
Shiyasa yake tashen  kudi shida abokon  sa Bilal amma ra ayin su yanzu ya sha bamban shi Bilal kaifi dayane kungiya daya  garesa wato manchester united dan haka wajen zaman suma ya bamban  ta shi Bilal yana cikin England city   
Saide shida Bilal abotan yanzu yawuce  abota dan har  company  suka bude nasar rafa  kayan sawa har takalmi akayan sawa ajiki ba abin da company su basa yi.

Hadim gefen gado tazauna tasuba uban tagumi ta mirro ya hangota  yabar  tazan da yakeyiwa kansa ya dako  kusa da ita dur kusawa yayi bakin gadon yaka mo hannun ta yace " my one what is problem  idon ta taf da hawaye tace "my star kode wannan matsalan awajen kayake?
Yace "wane matsala kuma?
Tace"anya  ba dagare kabane kagafa  haryanzu yarinyar nan bata samu cikin ba.
Tsaki yaja yameke yana jan rigan as
Yace " kinada damuwa.
Tace "ya bazan damu ba gaskiya ina da damuwa inhar  watan nida aka iba suka cika bata re da wani mataki ba.
Nabil da shiba wannan ne a gaban saba damuwan sa yanda Fandau take sake kawatuwa a gangan jikin sa shiyasan irin dauri yar da yake yi idan abin ya matsoshi  amma afili yace "amma de kinsan ba  doc dinda yace inada matsala ko? 
Tace "to idan baka da matsala ita wanna me yahana tasamu
 Cikin?
Gud  ga *DAMATA* yace  azuciyar sa  
Dayake Nabil  namij ne kuma kunsa
Suba da ma akan abinda suke so duk  wayon da dabaran  Hadim  sai da Nabil ya ninkata abai bai,
Wajen cimma wani burin sa.
Yace "kinsan matsalan ne?
Tace "a a 
Yace kintuno  da wani bayani da wani doc yata bayi mana nacewa yawan saduwa yana sawa a samu cikin dawuri sabo da yana sawa mahaifa tana bude wa muka bi shawaran sa mukayi da fama har kusan shekara muna fama damu kaga shiru muka wasar ko? 
Gyada masa kai tayi alamun eh 
Yace "tom mezai hana mu gwada akan wannan yarinyar ko za adace.
Yagama maganan yana kallon fuskan ta dan yagane yanda ta fassara zancen sa.
Allah sarkin Hadim da tagama yar da da mijin ta yana yayin komai dan farin cikin ta bata dauki zancen da wani manufa ba.

Murmushi tayi tace "ai nasa bayar da zakayi ba dan haka maban fara tunkaran kada wannan ba wanda duk bayan kwana 3 ma daya nake kai ka balle ace a rana zakayi so 2 kaban yanda doc yace.
_Shiru yayi dan a wancen lokacin mashi yakosa mayin yace wa _Hadim shiya gaji_
Yanzu kuma gashi _yasa mu wanda baya gajiya da ita saide da kunya yake ta idon Hadim yace zai iya dan kar tagano shi koda yake yasan idon ta  yagama rofewa  dane man d'ah kome yace zata yarda_
Yana cikin wannan tunanin yaji tace "to yanzu zaka iyayin haka?
ai tungafin yabata amsa yayi 
_Hamdalah_ 
Azuciyar sa 
Afili yace  yazan yi tunda burin my one ne  
'dadi taji sokuwar
Saiga Nabil nan dumu dumu cikin irga  kwanakin da Fandau zata gama period danjiya ke kamar yaja kwanakin yakeji  duk da yana maleji  da Hadim yasan da banban ci yanzu ko yatabatar  dacewa akai matar rana akwai na dare kamar yanda su osyman  sukace 

Aban garen Fandau ko bata da abinyi da yawuce yiwa Allah kirare ya kubutar da ita acikin wannan kangin ba abin da yake firgi  ta ta irin za a hada ta da kare
 Allah kamani cikin
Nan badan halina ba dan darajan fiyeyyen halittan ka
Aikin kena
har tadan rame dan fargaba 
har tasamu tsarki 
Nabil ranan kamar zai zubar da ruwa a kasa ya sha dan murna dan a irgen  sa yau tagama suna fitowa awanka suka gama duk shirin  da suka saba na kwanciya  har suka kanta baiji Hadim takawo masa maganan zuwa wajen Fandau ba mai makon hakama ita kanta take wa bukin  tsaf yagano ta dan haka yamata damara  ya tashi zaune ya jata jikin sa yana shafa cikinta zuwa maran ta yace "my one inason  samun da daka gareki  kena keso kibane da abin da mayafin  damuna idan natuna da wai nanda watan ni 3 inna zainabu zata  zata auro mana wata gawanan  sokuwar  takiyin  ciki ita ma.
Hadim tace "wlh nima abin da yafe damuna kenan  amma bari tagama period din shegiya  matsa mata zamuyin  mugani.
Nabil yasan  Hadim bata irga kwankin  ba gashi sai wani sakin  layi take  a wasan nin  da take dashin sama sama yake biye mata dan bayason  tazar  giwani abu dan haka ya hakura amma ina da bayan  sun gama har suje sunyi wanka suka sake kanciya  ita Hadim bata  dade ba bacce ya kwaheta amma banda Nabil da sai juyin  yake  yayi  tsaki afi cikin kwado ya kalli Hadim baccin ta kawai take tsaki yace duk keki kaja min wannan  matsalan  da bakin  hadani  da ita ba da hakan bai faruba  gashi kinja wowa rayuwata matsala matse idon sayayin  da karfe  ko bacce zai dauke shi amma ina kamar karawa kusan to da ita yake Fandau da suranta kawai yake gani  wani irin  abune yake  masa  yawo ajikin sa  wanda  jiyake  kamar  zai  ilatashi  
Ahankali ya dauke hannun  Hadim a jikin sa  a hankali yake zame jikin  sa dana ta har Allah yabashi  ikon raba jikin nasu filo yajan yo ya maye mata  gurbin sa yalalla ba ya tashi yana taku ahankali har yasa mu yakara sa bakin kofan ahankali yabude  yafita yaja kofan  yarufe  cikin  sauri yake ta mata kalan  har yasauka  yahau  wanda zai   sada shi dana Fandau  yana shiga dakin  ma wani  sanyayyen  ajiya  zuciya yaja cikin zumudi  yake takawa har  yakara  sa gadon yaye bardon  data nade jikin  ta yayin rigan  dayake jikin  ta me nauyine dan yanayin garin  awai  sanyi ahankali ya zauna hannun sa yasa dai  dai fuskan ta yana shafa ta  ahan kali  gashi  de bawani  kyune  da itaba duk  da baza akirata maimuni  ba amma  fuskan yana sashin nishadi idan yana shafasu hannu  saya sauke  dai dai lips din ta masu  laushi da sansi shafasu yake  kamar  bazai  bari  ba lips dinsa  yakai  dai dai  idonta da suke  arufe yayi kissing din idon  nata  bai sammana ba yaji  bakin  sa  yafurta  yarinya kina da  kananan  kyu  masu  dauke  hankali  
Ita ko kamar  a mafarkin  taji ana shafata tana  bude  idonta  tagan ta  a jikin  mutum ga wutan  dakin  mai duhune  na bacci  
Dan haka  bata  san  sanda  tasakin  wani razanenen  kara ba  matse mata  bakin  yayin da hannun  sa yace "ke  karki  kawomin  hauka  anan  shirun  tayin  dan tasan  zai  iya mammarin  ta awannan daren  Nabil  yasamu  yanda yake  so har  da shiga bandakin  Fandau  yayin  wanka yafiton  dauke da towel amma sai  yaji   bazan iya  tafiya ba dan yana son kari anjima 
 wani  zuciyar  yace  masa  kawai  kwanta anan  tunda  Hadim  batashi zatayin  ba sai  asuba  katafi  har  anjima  ka karan abin  ka kasamu Bonus marmushi yayin good 
Tsawa ya dakawa Fandau  yace  "ki wuce kije kiyi  wanka  baza  kin kwanta min kina min  wari  ba danni  ba kwanciya da janaba  a tsarina  da saurin  ta tashin  tashi  hanyan  bathroom din  tana tunanin ta ta rayuwan kenan  a na amfanuwa  da  albarkatun  jikin ta  ana mata  wulakanci  hawayen  da suka surto mata tashare  ta  fara wankan  shiko  Nabil gadon yahaye  yayin  kwanciyar  sa jiyake duk gashin  jikin sa yana fiton  masa  dawani  ni im taccen  sanyin  ni ima  ai bai san sanda  yafara  burgima  akan  gagon  ba  yana  murmushin  da jin dadin  marar misal tuwa  bakin  sane  yaji yana furta  eyes eyes usman  matar daren  wllh  nayarda   
Da tafito  tagan  shin  cikin  wannan  halin turus  ta tsayan  kallon  san  amma  gudun  kar tayin  lefin  yasa  ta sunkuyar  da kanta  ta dena kallon  inda yake. 

Shiko  yajima  cikin   wannan  halin  sannan  hankalin  sa yazo  jikinsa ya yatuna da inda yake  da saurin yaju yana cewa Allah de yasa bata fito ba 
   atsugunne   yaganta   can  gefe   murtuke  fuska yayi  kamar bashi ba  cikin   tsawa yace  "ke kuma  mehaka dallah taso jiki na  rawa ta taso  amma  sai  ta tsayan  takasa  hawa  gadon  janyo ta  yayi cike da mugunta  ta  fado kansa  dai dai  lokacin  Hadim  ta fadon    dakin 
Wani  ihu  tayin cikin  firgici   abin  tagane  idon  fazai   iya  gane mata  ba rufe  idon  tayin  tadafe kirjin  da daya hannun  daya  tana  nuna Nabil da Fandau Nabil da yaga ma dankarewa  awaje  ko ture  Fandau din  yakasa 

Hadim nuna shi kawai take da yatssa  daker ta harshen ta ya iya burta  Nabil Nabil Nabil  tsugunnawa  tayin  dafe dakirjin  ta dan  kafafuwan  ta  kasa  daukan ta sukayi ita de  kawai Nabil Nabil kawai take  ambato sai tari kuma har  tarin  yahana  ta magana  

08062383027

*DAMA TA*



        
            *NA*

  
  *Batul  Adam Jattko*

  
*Ina kara godiya  ga masoyan DAMA TA*

*Yan duk kan group dinmu na kainuwa  ina meka godiya*🤝

*Dandalin  HAJIYA  Nafisa* *inajin dandin kasancewa  daku*

*Queen Teemah*
*Fandau ta amsa*





*19*



 🌈 *Kainuwa  writers*
*Association* 🤝

 Da karfi ya ture Fandau  a jjikin sa ya tashi da sauri yayi gun Hadim yana kiran sunan ta amma kafin ya sauka  a kan dan mata kalan  guda ukku  da gado yake kansa ya taka daya a na biyu yajisa tim ya bugu sosai dan sai da yadan kwanta a lamun yana jinjiki  sannan,
Ya tashin yana dafa kafan sa inda yabugu
Dakyar yake jan kafan sa ya karasa inda Hadim take kwance idon ta a rufe amma hawaye ne keta  faman surtowa a gaban ta ya tsugan ya tallahota  jikin sa yana jijjiga  ta  yace "my one kibude idon ki me  yasameki kike zubar da a bume medaraja  hawayen ki.
Nunfashi  taja bata bude idon ba tace "my star gaskiya idona yake nunamin  ka kashigo dakin yarinyar nan batare da izinena ba bansan zanyiwa  idona mugun gani bada ban zoba Nabil  macce   ce kwance a jikinka.

Nabil da yake tattaro  kalaman dazai  tsarata ya rasa ta inda zai bullowa al amarin duk girma da kiban Hadim cilak  ya dauke ta yayin hanyan waje da ita
nasu saman ya hauda ita a kan kujera ya zaunar da ita ya zauna a gefen ta yasa hannu ya jata 
Jikin sa  kanta ya daura a cinyan sa yana shafa dogon gashin ta yana kallon yanda zuciyar  ta take bugawa amma har yanzu idon ta a rufen yake kuma bata dena zubarda  hawayen ba.
Pls my one bude min idonki ki gayamin me yafaru  dake bayan fetana  nasan kida saurin jin tsoro kamar ba shuwa ba kiduba yarinyar can duk girman bangaren can ita kadai take rayuwa amma ke dan fitan tan da nayi  shine kika kasa saida kika bine bayan nayi nayin dake bazan tafi ba kika nace saina tafi banso  ba natafi,
Kuma da kikaje me yasa bakiyin  knorking ba tunda kince ba kyason kiganta  kusa dani, 
Hadim kam har yanzu idon ta a rufe yake dan batason  ta bude taga Fandau tafada kan mijin ta amma jin magan ganun Nabil da sauri ta bude idon ta tazuba masa ido,
Cikin sanyin murya 
Tace "Nabil kana nufin ni da bakina nace kaje .  Shima cikin dagewa kamar da gaske yace dawa yake cewa naje  ai wllh my one ba kya tausayina  ni kadai kin mayar ni injin  ingama dake kikuma turani gunwata.
Da sauri ta tashin zaune " wai ban gane ba Nabil yaushe nace kajene  yasake bata fuska yace "tone yazanyin na gane tunda ke dakika bada da bakin ki baki ganeba.
Hadim  tace 
"nede nasan munkwan ta kuma cikin farin cikin kawai juyi nayin naji ina shirin hawa tudun filo  natashi nayita neman ka bangan kaba ba inda ban duba ba shine na haura saman yarinyar  nan na ganka  Nabil ka gayamin gaskiya dannasan  baka min karya koka fara sonkasan  cewa tare da yarinyar nane wllh zuciyata zata buga  idan kace kanajin wata wllh wllh ko yau zata haihu idan kafara son katsancewa tare da ita se tabar gidan nan kafin ta tafi se na na kasata  yanda ko almajirin baban nata bazai sota ba gayamin gaskiya.
Ta garashen maganan tana dafe kirjin ta dayake bugawa kamar zai fito 
Nabil yasake kamota  yace" gayamin gaskya kema kina nufin baki san sanda kikace naje ba? 
Gyada masa kai tayi.
Yace "to wllh zansa malamai suyi miki rukiya kar ya zama sun fara shafa mike ne a kan son d'a   inde baki san sanda ki kaceba na kina kwance idonki ruke kikecewa  banje zaki iya mutuwa. 


Wani a jiyan zuciya ta sauke tace "Alhadulilah  wllh nayi mugun tsorata a sheni nace kaje wllh bawani aljani kawai mugun sa abin  a raine yasa nayin  mafarkin  sa yafiton file kai kuma katashi katafi wllh se de mafarki   kasan da zamu kwanta munyin maganan.
Tasauke ajiyan zuciya tace my star kaci gaba da sona ni kadai Wlh kaso wata bazan iya jurewaba .
Murmushin yayin irin na ruwa tasha dinnan  yace"ke dayace my one amma dalilin son d'a yana ne man zautar minke.
Tace" ba dalilin son d'a bane dalilin kin kishiya ne wllh bana  son d'a yanda nake kin kishiya wllh ko yarinyar nan da nasan bata isa komai ba banason kasan cewar ka da ita dan de nasan idan bamuyin hakan bato za ayin mana megaba daya.
Yace" ga a lama shiyasa dakika cenaje  banyi musuba naje dan nasa a raina bazan kara miki musun  zuwa wajen yarinyar naba a sheke mafarkine.
Cikin yarda tace bansan manayi  ba
Amma nake ganin makamar  baka mata komai ba dan naga da kayan ka a jikin ka itama haka 
Tabe baki yayi yace "ai kinsan ni idan naje sai naje taje tayi wanka  ita kuma idan ta shiga kinsan jimawa takeyi to tafito kena na fusgota ika shigo 
Hadim tace "ai gashina jimawan nata ya mana rana badan haka ba da nasan turmi da tabarya zan tadda ku wanda nasan mutuwa ta kawai zan gani   tafadi haka cikin yarda da mijin nata dan tagama yarda dashi  
Tace "af naman ta fa ai yau zata gama period dinma muje  inda zaka iyasai naraka ka koza a dace.
Shiko zuciyar sa fal murna zaiso hakan amma a fili yace "ke barshi sai gobe bacci nake ji ga gobe muna da meeting a club  tace shike nan dasafen zaka iyayi ai 

baiji dadin hakan yaso a ce tanace sai yaje ya kwashi bonus.
Tace "mukwanta  kanada meeting nima gidan habiba zanje gobe dan bazan rakaka meeting ba zata min lale. "Tom yace a dakila dan baiso hakan ba yajata suka kwanta.

Aban garen Fandau  kuma suna fita taja bargo sede me wani a zabeben cikon mara naji hannun ta ta dura a maran take jujuya kai  saide a bin  baiwani jima ba ya dema mata ciwon nan  take wani  Baccci me dadi ya dauke ta. 
 Su Nabil an sha adon cikin shigan  su kaman  kullum  iri daya  suka fito sakale da hannun juna Nabil ya juya yace "my one  bazamu  tafi da driver ba sabo yau nina keson samun ladan zumun ci  dariya  tayi tace"kai kam ai baka gajiya  da tuki yace "musamman  idan gani ga my one  ne ba tana mun wannan murmushin nata  metsada ai jina nake kamar nasaki  kan motan  dariya tayi ta daki bayan sa da daya hannunta  tace "kajika ko.  "yace da fadan gaskya ko suka shiga motan  suka dan na  security  get  din yabudu suka fita suna cikin tafiya wayan Nabil  yayi   kara yana dubawa yaka iya rigima  ce wato inna ZAINABU  danja kenan wutan ki a baya gefe  yasa muyayi parking   baiyi Picking ba har wayan  ya katse ya nayin yanda fukan sa yayi ne yasa Hadim  gane akwai damuwa  kiran ne ya sake shigowa  a karo na 2 Hadim  ce tasa hannunta  ta daukin  wayan dan gani waye  ganin  Inna zainab  yasa Hadim  saurin kallon Nabil  cikin faduwa  gaba dasuri ta meka masa wayan tace "kadaga idan baka dauka wani lefinle dafe kansa yayi  cikin darura Hadim  ganin kiran zai tsinke kuma wani  matsifan hakan zaija musu yasa  tayin  saurin  dagawa muryan inna taji tana cewa kaide modu baza  akira kaso daya ka dauka bako cikin ladabi Hadim  tace "Inna nice ina kwana cikin karaji  da fada inna tace Lalle  yariyar nan  ke meyasa wani  kolacin baki da tarbiya  ne wayan kina kira da saurin  Hadim  ta girgirza kai kamar tana gaban ta tace   a a 
Inna tace "da dake na keson magana ina da nombar  naki kezan kira zaki wani dauka kice ina kwana da kina da tarbiyan gaisuwan meyahana ki kira ki gaisheni  wata nawa zakiyi baki kirani ba dan haka bani wanda nake don magana  dashi kawai a hankali tacira wayan a kunneta ta mekawa Nabil  da duk yana jin mesuke fada 

Ya karba yace "Inna ina kwana  tace "kabari idan kaso jin na kwana  lfy  kakira ni amma ni yanzu nakira kane nagaya maka su yasmin zasuzo huto  kasa a basu  kudin jirgi dana sayayya su ko dan wajen su 6 har da meram ita ma tagama India  din tazo gida gaba daya  yace "eh wakil yagaya min  tace to zakaga meram tayi kyu idan kyu kake so inason kafin tazo ku daidaita kan ku kaji  kaji  yace "haba Inna  nayi yaya da dan uwana kuma  kanin abokina dayake son meram tun tana yarinya haba  Inna bagir mana  bane. 

Inna ZAINABU  tace kaja  bakin ka  kaiwani gir magareka  gir manda ko kwai  baka a jiye
 shikena tsaya  wasa koba Meram ma zan samo maka mata inde lokaci Yayi tana gama fadan haka  ta kashe wayanta  
Nabil  yajuya yakalli Hadim  ita mashi take Hadim  tace Allah  yanzu  matan nan baza ta bari na zauna lfy a gidan  aurena ba nida nake da ajiya a gida zata turomin wadan nan yaran nata masu shege sa ido ya zamuyi dawannan yarinyar  kenan? 
Nabil yace "hanasu shiga  bangaren kawai zamuyi  tace "kaima kasan ba zasu hanuba tunba wannan Meramn  dinnan ba mezu ben kwailaye  ita a dole yar  boko dariya Nabil  yayi  yace "wannan  ai ko zubin kwailan bata samu ba shima wakil duk ga banyan babes agari me yagani jikin ta Hadim  tayi dariya  tace "aine inda ita din mata baka wllh bazan damuba yanda banda muda wancan  kucakar ba sai de kawai banason jin kunyane a wajen kawayena  dan nasan za a kirata kishiya ta hakan shine  babban  abin kunya  a wajen na
Nabil kallo  takawai yayi ya kunna mota yaja Azuciyan  sa yana ai yanawa anya soyyayan Hadim  Gaskiya ne yafara shakkun haka tun sanda tacusa masa auren Fandau 

Akofan gidan doctor   Muktar  ya sauke yazuna har tafito  yace "ki gaida mamata  da didi tace"ah  bazaka shiga bane 
Yace "zanyi let
Sai nazo ki kulamin da kanki  I love you  zaga yowa tayi  tayi kissing  dinsa dukka kumatusa tace "I love you too much  my star  murmushi yayi ya shafo kumatunta  yace "Allah yabar minke kina cikin aikina yaja  tana tsaye  tana daga masa  hannun  haryayi nisa sannan tanufi gidan 
Shiko  Nabil  da ya kwana a ransa  da safe zata rakayi gun Fandau  amma  da safen batayi maganan ba kashi  yayi mugun sawa a ransa surorin ta kawai yake gani  a ransa bai san sanda  ya dauki wayan sa yayi  kiran ogan suba yace "ya masa alfarma bazai samu daman zaman  meeting ba  ai ko ogan baiji dadi ba dan Nabil  sheke komai a wajen amma  haka ogan ya hakura  dan ba a tursasa Nabil 
Yana kashe wayan yayi Murmushin  a fili yace inada bonus  kena cikin farin ciki yake tukin harya karasa Bridge  inda gidan  sa yake 

Itako Fandau  kayan ta tattaro set 3 zata wanke dan Hadim  tace  tadena  tara musu kayan wanki diriniya tayi  tayi dan injin din wankin tayi  tayin yaki aiki  daga ita sai wani dan towel  guntu korabin cinyar ta bai kai ba a fili tace kai mawan na injin din dan renin hankali  kar ka juya dinmana  bani da hannun  kawai sai da sunkuya tafara gurzan kayan 
Tana rere wakan ta cikin harshe tana kanuri  tana cewa  _kanuri beri larrah sheu kanuri yani cab_  
Nabil  da yashigo  baigan ta ba yana kasa kunne yajiyo wani zakekken murya a bathroom  din  bai sanya a kayi ba shide kawai ganil kansa yayi a toilet  din yajin ginar da gefen jikin sa a jikin bango ya daga kafan sa daya ya daura akan wani dan takali  ya harde  hanuwa  sa kawai  ya tsaya  kallo  ta sai faman  lunshe  ido yake yanayin  yada tayi tsugunnon wankin komai najijinta yana girgizawa  musamman  yanda heeds  dinta  yafi girgiza  kallon  mana dauriya kawai  yake mata  dan gangan jikin sa  sai ingizasa ya keyi zuwa gare ta.
Itako Fandau  da tafara jin kamshin sanyeyen  turaren sa bata dauka  shibane  a zatonta ko dunna jiyane dayayi wanka  bai gama fita ba tasara wane irin Turare  ne me azaban kanshi  duk kayan ta yanzu kanshin suke kota wanke sai taji.
Zuciya  daya  ta matse kaya zata  a jiye gunda a jiyewa taci  karo da mutum da sauri taja baya  tsabar   tsorata da tayi bata san sanda guntun  towel  dinda ta daura  ya tsilo kasa  ba gashi dama bakomai a jikin ta ihu tayi  tayi  saurin sugun tawa zata  dauki  towel  din sauri yayi  yariga  ta dauka ya cila a saman  shaya yace  "hauka  zaki min ihu kanwane  dalilin koda yake kinga maye ko wanda yafi  kura iya maita 
da sauri  ta girgiza masa kai.
Yace barima  na tambaye ki  baki iya kuna injin din bane kike mana ja gwalgwalo a toilet  wato zaki  bata mana gida da kazanta  kafin  lokacin  tafiyan kiyayi ko? 
Ta girgiza  kai a laman a a 
Ma magana nake mikiba ya daka mata tsawa.
Murya na rawa tace a a nakunna kinyi yayi.
Yace "to hanaki shiga sauran  bandakan a kayi   duk  abin da yake ban garen nan zaki iya amfani dashi ko dakin idan kika ga dama zaki canza.

Tace "to kayi hakurin dan tagaji da sugunon gaba  tason ta tashi yaganta ahaka.

Yace "najin dan mekikayi ihu da kika ganni?
Shiru tayi 
Yace "badake  nake ba? 
Tace"kayi hakuri tsorata nayi.
Yace eh  ga zaki ga kura ga maye gawanda  yafi maye  iya maita har gurnani yake ko?
"tace dan Allah  kayi hakuri wllh bazan karaba  
Yace "a wannan  karan bazan hakura  ba har se kinyi  tsallen  kwado  
Da sauri  da dago kanta ta kalle  shi da dara daran idon ta 
Yace "dena kallona da wadan nan shegun idon naki ko kin dauka zanji tsoron sune  tashi kiyi abinda na saki.
"ban iyaba fa 
Taba shi amsa 
Yace yau zaki iya  tashi muje daki duk giman dakin nan yau saikin zaga yashi sau Ukku wani irin  tsawa  ya daka mata wanda ya raza ta manta mada ba kaya ajikin ta  bata san sanda 
Ta tashi   tsaye  ba hannunta biyu takare kirjinta dashi ganin  yafi kallon wajen    
Nuna mata kofa yayi yace "tom wuce  simi simi tawuce  shiko suman tsaye  yayi ganin yada  Heep's  dinta yake  kadawa ta iya juyasu  sosai yajiji nawa hannun sa da yayi  jarumta bai  janyota  kamar  yan da gangan jikin sa yake bashi umarni ba sai da ya sauke a jiyan zuciya     sanan yabita a baya  yana kallo  san tsar iya tafiya irin nata  wanda  ya sheda hakan  tunranan haduwan  suna fari   yace yariyar nan  kyune kawai  Allah  bai bata ba dasai  nace tafi  sauran mata komai. 


A tsakiya  dakin ta tsaya  hannun  dafe da books  dinta sai har hada cinyoyi   take na kare gabanta  sai wani hula  da yake  kanta  kawai 
Yace "to fara cikin tsawan nan  tasa yafa da aiko da sauri  ta fara  duk  da ba iyawa  tayi ba idan  tayi  daya biyu saita fadi ga tsansin  teiyel  shiko banda murmushi  ba abinda yakeyi  sosai  jikin  ta yake mutsawa  wanda  shima  kansa  nasa  sandan  girma yake harbawa 
Da karfi tayi wani faduwa  se gashi  hulan  da yake kanta  yafadi  mezai  gani kanta yagani tallal kaman  glass  sai  sheki  yake  ba  alamun  gashi  yata ba zama a kan bai  san lokacin ya meke tsaye  ba sai gashi  a gabanta  yace  kedan  uwar meya samu  kanki  da sauri tafara magana  da yanda  yataso  a zuciyen nan  zai iya yimata  illa.
Cikin in in na  tace "wani  mai nagani  a bandaki me hoton  macce  da gashi  a kanta na dauka na gashine na shafa  sai da nazo wanka  naga gashin  duk  yafita.
Ta karasa maganan tana matse idon ta 
Cikin  baciran  da mugun  haushi  yace  to jashila to man  askine  shine  kika  dan bara  a kanki  tozaki  zauna  harse sawon  watanni  3 sannan  gashi  zai fara  fito miki cikin mutukar  haushi  yake maganan  danya na mutukan son  gashi  ajikin macce  shida  yake shirin  siyo mata mai da mataji  a boye ya kawo  mata dan Yasan  Hadim baza  ta bataba tunda  tace  bai  shafi  ai kin suba yasan  kishine   
Itoko Hadim  tana  shiga  gidan  Habiba  tace Allah  yasa  kindauko  mana  lalen dan nawa ya k'are 
Hadim  tace  "kuma  wane iskanci  ne ya hana kigaya mintun ina gida saiyan  zuda nazo  
Habiba tace "maida  wukan indan  wannan  ne  bari  a dan jima kadan  a tashi yara  yau  doctor  baya gari gidan naki ma zamukai  kwana.
Hadim  cikin farin  ciki  tace kamar  ko kin san yau Chelsea  sun suro wai  meeting na safe  har dare  zasu rike mana  mazan  mari mudau ko yaran  sai muwuce  kawai  muyi  Lalle  mu ni  yau har wannan  gyaran jikin  zaki min wllh  kin iya my  star  yanason  wannan gyaran.
Habiba tace  ba damuwa akwai  kayan  gyaran  
Hadim  ce take jansu yaran suna  baya Habiba  tana  gefi  get  din yana budewa  tunkafin Hadim  tayi  parking  idon  ta yagane  mata  motan  da Nabil  yafita dashi  tace "tooo  meya  kawoshi gida  kuma bayan sai  9 na dare  za sufito ba.  

*Tonide nasan meya kawoshi* *kekuma kema idan kika shiga zaki*  *gani  toyanzu  de ba Baccci  kike ba idan ke me hankali*  *zakigane*
 Muje zuwa 
*B *Jattko*
08062383027

*DAMA  TA*



               *NA*

 *Batul Adam Jattko*

*Mum farhan*
*Hadim fa bata dauki* *Shawaran kiba*

*Masoyan damata ina kara godiya* 🤝

*Humairan Fandau ta gd*

 🌈 *Kainuwa Writers*
*Association*🤝  
 
*20*

A general parlour  suka yada zango  yaran sunata  tsalle dan suna son gidan antymum haka suke  kiran Hadim   saida sukayi sallah zuhr   Hadim takira firseh me aikin ta a bangaren kitchen   tace  "ga yara kuje  su fade abinda suke son ki dafa musu muba yanzuba  firseh ta amsa da "ok taja yaran  suka  fice 
Hadim  bata ajiye  wayan  ba tace bari nakira   my star  naji   meya kawo  motan  sa gida 

Nabil  da har lokacin  yana  fadan  askin  kan Fandau  wayan  yayi  ringing  yana  zarowa  yaga sunan  my  one   yadaga  yace  "hutawan ki lfy  my  Queen  
"tace  Allah yabarmin my prince  na  tace  fasa meeting  din  kukayine?
Yace "a a mundan  fito  hutune  na kunna  wayan  ya akayi  ne?
Tace to yanaga motan da katafi  dashi  a gida 
Dasauri  yace  "gida kuma
tace "eh  
Yace "ya akayi  kika  sani? 
Zuciya  daya  tace  "ina  gidan fa 
Hannun sane yafara  kar karwa  yabude  baki  amma  yaji  mgn ma yagagara
Dabara  ya fadu masa  yace"ok  munzo  da amjad  ne  shine  muka  fitada   tasa nabar  nawan.
Tace " ok ai muzone da habiba  da yaran kwana ma suka  kawomana  
Yace  "ok sai  nazo
Tace  "ok my sweet
Yana kashe wayan  jiki na rawa yatashi  yafita  babban  parlour  part din  Fandau  ya canza security  din  kofan  duk  da yasan  balalle  bane  Hadim  tashiga  amma  yayi  hakane  saboda  tsaro.
Yakalli  yanda  Fandau  take. A sugunne  tana nishi nagajiya 
 yace  "jekiyi  wanka   sanan ki samu  sabon  towel  ki daira  kisan  yanda  zakiyi  da Wannan  kannaki  dan bana san ganin sa me kamadana tsohon baya hude  karki kara bari naganshi kiwuce  kiyi  abinda nasaki  inajiranki.
Ya fadi haka  yana kwantawa  akan  gadon yana  tunanin    meyasa  Fandau  tafi sauran batan  da yasani  ne  ko wannan tsallen  kwadon  dan  yakarewa  jikinta  kallo  yasata  bawai mugunta ba shikan  sa yana mamaki  yanda  akayi  gangan  jikinsa yake yaudaransa akanta,
Allah Allah  yake  lokacin tafiyanta yayi  ko  idan  yaga bata kusa zai iya manta ta,
Dan  yanajin  kunyar  ranan da Hadim  zatagane  yanason wani abu ajikin  yarinyan amma  idan  yatuna da ita taja   sai yaji tausayin  nata yaragu. 
Duk dahaka yana tsoron  ranan da zata  reskeshi,
Yasauke  a jiyan zuciya  afili yace Ya Allah  kacirewa  gangara  jikina  kwadaituwa  da wannan  yarinyar  kar  zuciyata  ta kasa  daurewa  itama takarba da ganan  na tozarta a idon  Duniya  dan babban  lefi nayi na  auri  yarinya  bada sanin  iyayen taba nima nawa basu  sani ba  nasan  ko shari a sai  tamin  hakuncin  hainci  da yaudara  danayi,

Dukan  filo yayi  yatashi zaune  dan  shi yafi ganin lefin  gangan jikin sa dan shiya kekai  tunanin ta cikin  kwakwaln wanshi.


Motsin fitowa tane  yadawo  dashi  daga  nunanin   ya daka  kai yakalli ta  daure take da towel  kamar yanda yace tayi  sai kanta  tadaure tamau da wani siriri gele na fakista  tsayawa Yayi  kallota ya nason yaganta  cikin kwalleya da Kananan  kaya English weres amma Bata dashi  dogayen riguna  kawai  da fakista  hadim  tabata  a cewar ta ba ado tazo ba karta  dauke  mata hankalin  miji  dan komai munin  macce idan tayi  ado tana kyu
Yana kallon ta ita kuma tasun kuyar  da kai  tana tsaye   a hannu  yadan bubuga gadon  a laman tazaune  ahankali ta zauna  ta sake sunkuyar da kai.
Nabil tashi yayi zaune  ya nade kafa yasata  agaba  yana kallon ta  hannun sa yasa yadago  habanta  yakai nasa fuskan dai dai  nata  a hankali yace "kinyi brush din bakin ki?
Gyada masa kai tayi alaman eh.
Hannansa yasa yaja lips dinta  na sama yabude  haske masa ido  fararen  hakoran ta jerarru  sukayi  bai san sanda yace wow  
Dama datti ne  yadafar  dashi  kenan  
zuba mata ido  yayi   yanason  yaga munin ta amma  sai  a sannan  yake ganin  wasu  sirrikan  boye  na  kyunta  da mutum  bazai  iya  ganewa ba  har sai yanusu   hancinta  bame tsawo bane  kuma  bana nen neba ne  daidai  misali  fukanta  yanada  dan fadi kadan  gawani  kwantaccen gashi  a gaban  goshin ta yazo mata har wajen kunnenta  sai  ka ratse  megashi ce dan  man  askin  iya kanta  ta shafawa idanuwan ta  suna da girma  da  haske  shide  Nabil  ko jurewa kallon su bayayi   Fandau  doguwace  bata da jiki  ban bancin suda Hadim kenan  ita farace tas  shuwaa  amma  gajerace ga jiki.

Ajiyan zuciya  yasauke  afili yafurta yarinya kinada  kananan  kyu wanda  yafina manya  daukan  hankali  ya sunanki?
Fandau  wani  haushi taji  ace mutu yana  amfanuwa  da jikin ta tsawon watani  bai san sunanta ba.
Ahankali yafurta kigaya   min mana 
Fur taki  mgn  gashi  bayason  matsa mata dan yafi son tasaki  jikin dashi 
Jikinsa ya
Jawota yace "niko fushiki dani ko nasaki tsallen  kwado  ko bari  namiki  tausa  ciwon  zai tafi. Ya nayin  yanda  yayi magana  cikin  sanyi  kaman  bashiba yasa  ta dago  kanta  ta kalle shi  ido  daya yakashe mata   shiru tayi  ajikinsa  yana  mammasa  mata  cinyoyi ta  tuntana  jin ciwon  har  tane meshi tarasa  daganan  salon  ya canza. 
Haka ya wuni  yana cin bonus  injishi da fada🤣🤣
Wuni  guda  ajima  bini bini  abu daya  tana  manne  ajikin  sa,
Ba abinda yake  rabasu  sai  sallah   
Abinci ma kayan  
Fruit kawai  suke sha  sai ruwan  tea 


Nabil yayi  hakane  dan yaji  ko yarinyar   zata iya gunduran sa amma  ina  sai mawasu  surukan da dabai saniba  da suka sake nunkuwa 
Akan nada.
Sai kusan 10 na dare  yakira  oucera wani  yaran  gidan sa yace  yazo  general parlour  yadu ba masa  Hadim  tana ciki.
Yazo yaduba  yace  "bata ciki 
Harzai  fita  yajuya  yakalli  Fandau  yace "zan siyo miki  man da zaki  shafa  akan ki da kuma  wanna zaki shafa  ajikin kida sabulun wanka mai  kyu  kidena wanka da wancen  bashida  kyu  amma   zaki  samu inda  zaki  boye  idan kika kuskura  matar  gidan  ta gani  sai  nacikin  jahannama  yafiki jin dadi. 
Yayi  shiru  can  yata ko  gaban ta yasa  hannu  yamekar  da ita  ta tsaya  yasa hanunu  ya tallaho  kumatunta  biyu  duk  da hannun  sa biyu idon sa cikin  nata yace "sai  me'kikeso  da bukata  na sayo miki  kwace fuskan ta tayi  tazame  jikin ta danasa  tace"  wajen mama ta  nake son naje 
Wannan bazai  samuba  zakije idan  kingama mana  aikin  da muka daukoki.
Fandau  fashewa tayi  da kuka ta fada  gado.

Baki ya tabe tareda  daka  kafadun sa  yafice  da sauri   sai  da yaga  yafa da kan kujeran general parlour sannan  yaja  ajiyan  zuciya  yana  murmushi  wayan sa yazoro yakunna yakira Hadim  yace  "na dawo 
Tace "kana  in  yace  ina babban  parlour  tunda  kince  gidan  da baki  tace  "ai  har sun kwanta  ni  ina daki  kashigo kawai  yace"ok my dear   
Hadim  da yau  ita  da habiba  sunsha jike jiken  suna na mata  Nabil  kawai  ta ke jira  yana  shigowa da godu  ta fada jikin  sa shima  rungumota yayi  sosai  yana  ajian zuciya  na karya  kamar  gaske  yayi  missing nata  
Tace  "kasamu  meeting  ka manta  dani  nasha  iran  ka awaya  soba  adadi  barufe  
Yace" meeting  ne yayi  zafi yaraba  jikinta  da nasa yawuce  toilet   tabi  bayan  sa  cikin  zumudi  dan magani na aiki  ajikin ta  

Saida suka gama duk  shirin suna  kanciya  Nabil  yana sane  da ita   yaja  blanket  ya kwanta  yau  ko janyo tan  bai yiba  data dame shima  juya mata  maya  yayi.
Da sauri  Hadim  taja  wutan  ta kunna  my star  mekenan  hakan  nizaka  zuyawa  bayi  yajuyo  yace "wayyo my one  dan  Allah  kibarni  nayi  Baccci  wllh  agajiye   nake  kinsan fa wuni  nayi  a meeting.
Tace "Gaskiya  my star  ka binciki  lafiyan ka dan da bahaka kake ba  dada ko ball  kabuga  baya hanaka  yin kamai   balle  wani  meeting  nide  zamuje  wajen  doctor  baka da lfy  ina gama shiyasa  ka kasa bawa  yarnyar nan  ciki dukka canza  kamar  ba star  dina ba.
Shide  baiyi mgn ba  Baccci karya mayayi.
Da safe  duk  tare  sukayi breakfast dasu  habiba 

 *Bayan wata 1* 
Fandau  tana jin canjin  ajikin ta dayake  bawanda  zata gayawa  saita jure abinci ma bako wanne take ciba  ga saurin jin yunwa kocikin  dare saita tashi tane mawa cikinta  abinda zata ci  
Gawannan   ciwon maran nan da tayi  tun ranan da  Nabil  ya fara satan zuwa  yananan  gaba daya maranta  jinsa  take  kamar  andaure mata  baye ma ranan  da Nabil bai samu shigowa  ba dan  yanzu  ba abin data keso irin  abinda Nabil  yake  mata,
Yanzu ma tsaye  take  a kitchen sai  cije hanunu  take  duk  abinda  ta dafa  takasa ci  dan jitayi 
 Tana mugun son  shan kunun  tsamiya ga bagarin  balle  wani  tsamiya.

Nifa my star  inaga  kamar  yarinyar nan  tasamu  ciki  dan da bata kara ko kwana daya ba  amma  yanzu  gashi  har  two days   Gaskiya idan mu kayi  sa a burin muzai cika wannan  karon takara she zancen  cikin  farin ciki.
Nabil yace "inko  hakane my one zanmiki  kyutan da banta bamiki  irin saba zan jidake  sosai. 
Tace "ai nice  yakamata nama kyuta amma  bari  da safe zamuje  wajen doctor  tukun 
Zaro ido Nabil  yayi  yace  ta yaya zamu kai ta  wajen doctor?
Tace ba ita  zamu kai ba fisarinta  zamu  garba  sai naboye  idan na masa bayani  kaman  yanda musu ciki sukeyi  idan  yace na iyo  fisari sai nazuba natan.
"Yeeees yace tare  da tafa mata.

Fandau  tana  tsaye  haryanzu tana tunanin bayan kunnu tsamiya  ko mezata iyaci  taji  muryan shigowa su hamdala tayi  azuciyar ta  dan tana muradin Nabil din ma sosai da sauri tafito  dan kar tayi lefi zubewa  tayi kamar yanda tasaba gaishesu  Hadim ce kadai ta amsa  Nabil ko inda take bai  kalla ba yawani  sha mur kamar yanda  yakeyi  idan agaban Hadim ne.
Hadim tace  yawwa muje bandaki ko takamo hannun  Fandau suna shiga  bathroom din  dan roba tameka mata tace  gashi  kiyi fisari anan kibani  Fandau hannu narawa ta karba dan tana tsoron Hadim.

Doctor Muktar yazuba wa Hadim ido  yace" meda me kikace  yana damunki yamutsa fuska Hadim tayi  kamar marar lfy  tace  tashin  zuciya yawan ciwon kai  bakina yawu yana  taruwa
Cikin happy  doctor  yace "dan Allah  da'gaske  abin damu ka dade muna son jine  amma bari  nakira nurses kuje a gwada firarin ki  yabuga waya yakira nurse din tana zuwa ya hadata da Hadim din suka fita wani dan roba tamekawa Hadim tace kishiga toilet  kiyi fisari  ko Hadim ta karba tana shiga ta bude  roban  ta siyaya fisarin Fandau a ciki  tafito tamekawa  matar  saka makon  yana fitowa tamekawa Hadim tace ta kai wa doc
Hadim tana kawowa tamekawa doc
Hannu narawa  Muktar yakar bi pepper  suma Nabil da Hadim  gaban sune yake faduwa  doctor  yana budewa ko gama karanta wa baiyiba  yajefar  yayi kan Nabil  yafada jikin sa cikin happy  yana cewa "my friend congratulatins
Hakan yanuna musu akai ciki  kenan Nabil bai san sanda  yature  doctor ya rumgumo Hadima  suka fara kukan farin ciki  atare sunjima  a haka.
Kafin doc yakatse musu  nunani  dacewa ni fabaga ma yarda ba sai namiki scenning 
Yafadi  hakan yana tunawa Hadim  dagon da yake scanning din 
Atare cikin sauri  Nabil d Hadim  sukace scanning kuma 

*To fa abin nema ya* *samu amma ya zan cen scanning* *zai kasan ce*
*Zaiyuwu kuwa*

*Karin gdy gamasoya*


           *B Jattko*

[12/15, 7:44 PM] ‪+234 803 262 6357‬: *DAMA TA*               



        *NA*

*BAtul Adam Jattko*  

*Cikin ummata*  
*Banida kamarki *Fatima goni saleh Jattko  ina miki fatan gamawa lfy* 

*Maryam T Baliya* 
*Na gode da soyayya daya bawan ki*
   
  *Asmau ta  mi u  meson DAMA TA*


*Fatan alkairi  gareki* 
*AISHA SHEHU  mmn twine nafara novel dinki KURUMA MATAR MAKAHO Allah yasa kigama cikin sa a*

🌈 *Kainuwa writers Association* 🤝

*21*


 Doctor "  ya jijiga kai yace yes dan mu tabbatar ne ai kunsan  abin da muka dade  muna nema nefa doc muktar ya karashe maganan yana murmushi farin ciki.
Nabil  rasa mezai ce yayi yatsaya yana wara ido.
Sai Hadim ce tace "a a doc ban tabayin batan wata ba tunda nake sai  awannan dan haka bana tantama nasan cikine. 
Danme za muce sai anyi wani scanning ai wannan ma yiwa Allah shi shigine 
Kuma naji ma awani fadan ance yawan yin scanning yana juya idon yaro  balle idan karamin cikine yana sa illah  sosai
Sai a sannan Nabil  yasamu bakin magana yace  Gakiya ne baza a sawa yarona  kowane  irin na uraba haryazo Duniya.
Doctor yace "to Lalle za ayi dan gata ban tabajin ance scanning yana da illah ba sai awajen ku ni kam inason  ganin dannan tun aciki.dan haka yazama  dole nayi 
Nabil yace "mayen banza  sai de  kaci  na wani ba nawa dan ba yafadi haka yana jan hannun  Hadim dan idon sa Fandau kawai yake son gani 
Dariya doctor yayi  yameke dan yamusu rakiya  
"ai ko yanzu baku yarda anyi ba idan  yagirma  lolene   saboda  duba lafiyan sa dakuma  sanin  E.DD dinta  
Nabil yace "karyan banza  na likita Allah yake tsarawa  halitansa rayuwa baku ba d'ana lafiya lafiya zaizo  sanin wani  E. DD din banza kuma ai  Allah  shi yake  da lokaci  bawani ba ai kin banza muba 
 Zama kukara ganin muba 
Dacan damuke zaryan zuwa  bakuba muba sai  yanzu da muka dogara da Allah yabamu zaka kawo mana iyayin banza  
Hadim kam da sauri take takawa dan gani take doc zai jata dakarfi maya mata.
Dariya  doc yake musu har sukazo wajen mota Nabil  sai da ya budewa Hadim ta shiga yarufe sannan  yajuyo  yace  "to mayun Duniya  Mungode.
"Doctor  yace  to yan gargajiya  Allah yaraba lfy  dan naga alama akan dan nan kunza yan gargajiya.

Nabil de bai kulashi ba yashige mota  
Doctor yaleko yace " nasan yau habiba  zata sha albishi 
Hadim tace "dan Allah abba didi karka ga yamata nafison  taji  abaki na gobe zanje gidan gaba daga ba nake son nagaya mata  
Doc yace "to shikenan idan nakoma zan dauko ta kigaya matan amma wanna  babban albishir  din bazan bari sai gobe ba. 
Dariya  sukayi  shima Muktar yajuya 

Fandau  zaune  abakin gadon ta amma koni yau  shigan ta ya burgeni    wani shegen  English wears ne  ajikinta  wanda  Nabil ya sayo mata  a boye  yace idan  yana dakin zatana sawa  idan kuma akayi rashin  sa a Hadim ta gani  tace mata  a daya dakin nakusa  danata  ta dauka  to zatace na kannen sune  dasuke zuwa hutu.
Tace to amma bata  taba sawa bama sai yau  rigan yellow ne sai bakin  wando  wanda  iyakan sa cinyar ta fuskan nan nata shar da shi  yasha  mai mekyu  ga wani haske na jaririn ciki  gashin kanta  baka ramin bada mamaki yayi ba dan bame gabi yace  one month    da aski gawani baki na kyu da tsansi  da yakeyi  ta tajeshi  ya dan kwanta kamar irin na yan
Matan kabilan  Igbo dasuke dan tsetse kan sai hakan yazame mata kamar  ado 
Tayi sosai  kamar ba Fandau me allo ma. 
Kafanta daya akan daya  tana tunanin  raruwata da murkin mallaka irin  na Hadim hatta fisarinta bai huta ba   ga damu yau  kwana 2 ta dameta  da yawan zuwa kinyi sallah  baki ga al adan kiba  mekike ji ajikin ki tabbayan kenan   to metake nufi dani  tanason nayi wani jinyan kenan ko 
Tunkafin ta hadani da kare 
 Allah kabani cikin na nabar wannan gidan  gwara nayi  bara a titi da zama dawadan nan.
Tanacikin  wannan tunani taji security  yayi  kara kafin ta tashi  da shiga koda bandaki ne  ta canza kaya kar Hadim ta sameta dawannan.
Amma  kafin tameke 
Har anshigo  tana  daga kanta taga  Hadim dince kuwa da gudu ta iyo kan
Fandau 

 ita kuma
 Fandau  ta zata
 dukan ta zatayi akan kayan da tasa.
Kuka tafara tana ja da baya anty dan Allah kiyi hakuri Wllh bazan kara sawa ba Wllh tuda yakawo ma bansa ba saiyau  din kiyi hakuri ina Hadim ko fashimtar me fandau take nufi bata yiba itade sotake  ta rungumo Fandau a jikinta taji dimin danta

Fandau zubewa tayi  awajen dan tasan yau ta ta takare  
Hadim rungumo ta tayi ta fara kukan farin ciki  yarinya kinbiyamu kema zansa a warkar da mamar ki tafadi hakan  tana shafe cekin Fandau.
Nabil baiso hakaba  bai ta bajin haushi Hadim kamar nayau ba ta masa shigan sauri yaso ace shine  rungume da Fandau yaji dimin  dansa abin da ya dade yana nema kai  da ita kanta Fandau  dan bata taba masa yau  kamar yau ba  sai benko ina  Najikita yake da kallo   baye kanta yabashi shaawa da mamaki dan tunran da  yafara gani ba gashi yace karta sake budewa  a gaban sa bayason gani  dama haka yayi  toho mekyu da santsi  yan da yayi kaman irin na mazan  India  dinnan sai  yaji  yafiye  masa me tsawon   dagani   zaiyi dadin shafawa    
Yana kai idon sa kan boobs  dinta da  suka dan fito dalilin danne wan da Hadim  tadan yi  take yaji wani yim  gashin jikin saya iba yana dan jan idon sa kasa kadan  ganin yanda  Heep'sdinta yazauna tab ajikin wandon  ganin cinyar ta yake sunbul awaje  ai bai san sanda yayi kan taba  da karfi shima ya rungumeta cikin da bara ya banbare  Hadim  ajikin Fandau  ya maye gurbin ta likata sosai yayi  ajikin sa yana sauke ajiyan zuciya hannun sa yasa cikin rigarta ta baya  yana Shafa bayan ta wani dimi yaji  na ni ima yana ratsa tafin hannun sa yana shiga har cikin bargonsa harwani fisgan nunfashi yake sai faman goga kirjin sa yake  a nata.
Fandau  shiru tayi  ajikin sa dan ita jitake kamar sudan gana  da gado  dan bata san jarabar  daya sameta ba na shaawa   hannun ta tadaga zata shafa  wuyan sa amma  takasa dan ita har yanzu tsoron mayar masa murtanin abin da yake mata ke, 

Wawuyar  ko sai tsallen  murna take dan ita a tunanin ta Nabil  cikin murna yake kamar  yanda itama murnan  ya mantar da ita kishin,
Itama sake  rungumo Fandau din tayi  suka sata a tsakiya 
Shiko Nabil  kakatun Hadim ne yasa yadanne  zuciyar sa yadan dawo haiyacin sa yajasu kan kujera there siter  suka zube  kwata kwata  yakasa control din kansa  jiyake  kamar yayi komai  a gaban Hadim din  cikin dashiwar murya yace "my one kije part dinmu  ki dauko min  kan wayana na family.
Tace "dama badashi  kafita ba? 
Gyada mata kai yayi dan bayaji  zuwa yanzu zai iya daga harhen  sa yayi mgn 
Dagudu  wawuyar tafice  
shiko Nabil  yasan  kafin tazo zai rage zafi musamman daya san wayan yana jikin sa.
Juyo da Fandau yayi ya hade bakin su wasanni  yadinga jifan ta dashi masu zafi  da yaga mazai  iya jurewa ba yameke da kyar yana tafiya  yana tangade gamar  dan maye yana hada hanya yaje  ya janza   security  yanda Hadim bazata  iya budewa ba  cak ya dauke ta Yayi  kan gado ta ita yafara sarra fata son ransa   wanda ita mashi take jira  yana cikin harka yaji daya  wayan  yana ringing  a aljihun wandon sa da yacire akan  gadon 
Ya dan rage zafide  amma  baiyi yanda yaso ba yatashi  harda gudun sa ya shiga bathroom  yawan ke  inda najasa yata ba dan ba daman wanka tunda yar yanzu  wayan bai dena ringing ba da ya katse  za asake kira yasan  Hadim ce da sauri  yafito  yasa kayan sa ya cewa  Fandau ki tashi  kije kiyi wanka yayi inda  kofan yake yana sa duk wayoyin a  silent  yama yarsu  aljihun  yayi inda kofan  yake  ya danna  security kofan yabode  Hadim  yagani  a tsaye yace"haba my one  daga ki dauko waya  mugayawa gida abin farin ciki sai  kije kikama zama 
"tace wllh banga wayan ba nakira yana ringing amma ban ganshi 
 ba  ai najima anan 
Kasa bude security nayi  idan nasa nombar sai  yace min error ko dokin ne yasa na manta bana sawa dai dai ban sani ba
 nakira wayan ka kuma bakayi  picking ba  
Laluman aljihun sa yayi  yaciro  wayoyin  yace "ah ai gata ma anan  na manta  nasa a silent  dazu  kafin mufita  tace "haba nema nema narasa  
Tashigo dakin  tana
 ware ido ina takene? Ta  tambayi inda Fandau take 
 dayake Nabil  dan Duniya ne kan kujeran da suka fara  zama ya kalla kar da gaske yadaga kafadun sa alaman bai sani ba 
Hadim  tace "ko tana   toilet
Yace "inaga amma  kamar anan  nabarta amma  saime  yana jefa idon  sa tsakiyan  gadon gaban sa yafadi  dan bayan  yamitsewan da shinfidan gadon yayi ido ya sake  warewa da idonsa ya nuna masa tsakiyan gadon  inda yabaci  wanda bai kula dashi ba gadon  zaka kalla ko kai yarone kasan  anyi  wani  abu balle  Babbar macce kamar Hadim  tace" kaiiiiiiii


*Gaskiya yau kan saide nabaku hakuri dan naga baikai *nada ba sis  kuyi  HAKURI  DAMATA yanzu aka fara  ku gyara zama* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻🌈🤝


              *B JATTKO*
       *08062383027*
[12/15, 7:45 PM] ‪+234 803 262 6357‬: *DAMA TA*


           *NA*

 
 *BATUL  ADAM JAJJKO* 


  *Zainab*
*Zeee* 
*Na gaisheki kyuta*




🌈Kainuwa writers Association 🤝

22



Kai kai meya  yamutsu gadon haka?
Ai Nabil cikin zafin sa irin nayin ball  yayi  sauri ya dire inda yabacin dan yaga idon ta bai jenan ba yafara yamutsa wajen cikin dabara yana cewa "ai nina yamutsa saboda murna dan burina yakusa cika na rabu da wannan  me idon cimolan   
Yana yi yana jan hankalin ta tsaf ya mutsuke wajen.
Ita kuma  kanta kaman ya fashe dan  murna mijin ta ita ya keso "tace muyi  addua  Allah yasa ta haifi yan 2 namiji da macce kaga atake  zamu  sallame ta ko  tunda kaga idan ta haife macce  ni bazan yarda ba dole sai tayi zaman haihuwan namiji  kaima idan ta haifi namiji  kace baka yar daba.
Yace "wannan haka yake Allah yasa  ta haiho 2 kawai  

Fandau duk taji me suke cewa azuciyar ta tace niko  ai narabu da mutinied nakama Allah dan shi yasan yadda zaiyi dani 
Wani dogon rigan data shanya a ban'dakin shita sa tafito  da sauri  Hadim ta tashi ta kama hannun ta tazo  da ita bakin  gadon  tana cewa mekike jine ajikin ki ba inda yake miki ciwo 
 Me kike sonci
Fandau da dama haka take so  dan jitake idan bata shan kunun tsamiyan nan ba baza man lfy  tace "kunun tsamiya 
Dakuma kwakwa da dabino nakeso
Hadim tace "kai  zaki samu kwakwa da dabinon de  amma mu ina zamuga wani  gari balle wani tsamiya 
Nabil ya katse ta dacewa  za asamu  awajin Zahran Usman  dan suna kawowa  sosai.
Hadim da sauri tadauki wayanta takira  Zahra  take cemata  tana son garin kunun tsamiya   "toke kuma yau  
Acewa Zahra 
Hadim tace "eh Wllh  akwai  albishr me girma amma  se kinzo da kanki dan  baza ki sameshi  a araha ba  
Zahara tace "haba yar uwa dan Allah gayamin bama yar haka fa
"to tuda kince Allah  meyake sa mata jin yana yin su yacan za  kamar tashin zuciya amai  kwadayi da sauran su
Zahra "tace ciki mana
Hadim tace "tom shine  albishir din  
Zahra tace  "dan ALLAH gayamin Gaskiya 
Hadim tace "nataba yimiki  irin wannan wasan ne?  
Zahra tace " a ah 
Hadim tace to kiyar da wllh  inada ciki one month 
Wani ihu Zahra tayi tare da kashe wayan Hadim  ta sauke wayan tana dariya  bayan ta daukowa  Fandau  kwakwa da dabino tace"kiyi  manager dawannan  kafin  akawo  meyawan  na aika  asiyo 
Itade Fandau kwakwa da dabino ta karba  bakin har wani yawune  yake Tsinkewa  tafara ci  
Nabil yace "yanzu waza afara gayawa  a gida?
 Hadim tace kai ma kasani  ai iya rigima mana inna amma  nafison nagaya mata da kaina ta fara danna wayan ta  yi calling  din  numbar inna Zainabu tana dagawa Hadim tace "inna ina kwana. 
Inna tace "mun wuni lfy  dan munan  darene Hadim tace "lfy 
Inna tace maganan zuwan yaran nan huto  modu da baso  yake ba saida yasan  yanda yayi basu  samu  viser bako dan nasan kede ba zaki  hana ba 
Hadim da ita tayi kutun kutun yaran basu samu zuwa ba acewar ta idan sunzo  zasu iya sanin zaman Fandau  a gidan 
Amma sabar iya issa 
Tace "Ayyya inna  aishine nima naji shiru amma  suyi hakuri  ai mun kusa zuwa ma saura wata 3 sai muzo dasu tare 
Inna tace "ai shikena sai kuyi zaman ku acikin wannan mahaukacin gidan naku 
Dan'ma kun kusa zama ku ukku  dan bazan fasa gaya muku idan kunzo sai Modu yayi  aure zaku koma ba. 

Dariya Hadim tayi azuciyar ta ' tace bade niba inde kishiya ce akan yaran ki da jikokin  ki zaki yita gani.

Afili kuma tace "inna dama fa yatsmin?
Inna tace "gatanan 
Dan Hadim ita kanta sai taji tana jin kunyan bude baki ta cewa Innan tana da ciki tayi  dan'haka  take son tabata  yatsmin  din ta gaya mata.
Tana cikin wannan tunani taji muryan yatsmin  kamar zai fasa mata dodon kune tana cewan  
ALLAH kabar mana matar  Big brother wllh anty Hadim  nayi messing  nake sosai.
Hadim tace "kwantar da hankalin ki yar uwa zan zomiki da alkairi 
Yatsmin ce ta katse da cewa Hajiya anty sabon mota ne yafito kome idan mota kin san kalata ai  fari tas dan ni banason wani  kala idan kuma laptop 
Nekin.... 
Hadim ta katse sa dacewa  dallah dakata duk bawan nan bane yafisu  wannan yafi komai na duniyan nan.
Yatsmin tace "meye anty 
Hadim tace abinda kuka dade kuna jira ne nan watanni  8 zanba ku baby
Yatsmin tace "wai da gaske anty 
Hadim tace "nata ba miki irin  wannan  wasan kuma kozan miki ai bazan kira a wayan inna ba itana  kira naga yawa na kasa dan Allah kigaya mata 
Yatsmin tace Wllh tunda kikace  agayawa inna na yarda itama  yatsmin  ihun tasa ta fara 
Tsalle tana cewa Wayyyo  anty Hadim sunan dan ki yaki yan uba wllh kamar  yanda muma bamaso  amiki kishiya haka dan ma bayaso tana ta ihun haka  Hadim ta kashe wayan 
Haka suka dinka kiran mutane suna fada  shima Nabil  yana gayawa  abokan sa kusan wuni guda suna abu daya duk wani abin da sukeyi hankalin su yana kan Fandau ko motsi tayi se sunce yaya  
Ahaka har doc yazo da iyalen sa kan dole suka sauka a part din Fandau  

Fandau duk da basu gaya mata ba tagane cikine  da ita kwanciyar ta tayi dan ba taji dadin lbrn cikin ba  kuma baza tace taji ba dadi ba dan ita yan zuba tada wani zabin rayuwa dan ta siyar da shi  kyuta 

A washer garin ranan ne gidan su yacika makil da mutane dan yan  kungiya su Chelsea  suka hada musu gagarumin dinner na happy  din kicin anyi taro sosai anci ansha hotona kam Hadim da Nabil sun sha yinsa wanda yawan ci yana shafa cikin ne  wani dafe  da cikin wani yana  kissing  din cikin fadin bidirin da akayi bazai  faduba  ai a take Duniya  ta san da Wannan ciki dan social media ba inda ba a watsa ba  
Washe garin ranan baki yan taya  murna kasa sakat sukayi Hadim da Nabil muryar su har dashiwa yayi saboda yawan magana da gaishe gaishe da sukeyi  waya kan duk ko kunnawa basuyi ba dan sunsan nan ma wani damunne  
Da kyar Hadim  ta samu daman lallabawa da yamma ta shiga wajen Fandau  tace" me kike sone 
Fandau tace kunune na sha kuma
Hadim tace "kwakwan fa?
Tace "naci 
Hadim tace "yawwa yar kanwata  kar ki zauna da yunwa kin ji ko tafice da sauren ta dan tabar mutane

Har kwana ukku sannan suka samu kansu 
Aban garen Fandau ba abin da yake damun ta irin taga ta kasance da mijin ta idan  abin yaci wota  kamar ta daura hannun  aka tayi  ta ihu take ji wani irin tsananin shaawa ne yake da wai niya  da ita amma ba dama 
Ga shi kullum tana sa Nabil  a idon amma kullum  suna manne da matar sa wanda ta kula yana mugun tsaronta  dan koci kekken kallo  baya tsayawa yayi mata
abin da yafi damunta ma idan sun shigo da safe  sundin da shafa cikin ta kenan  wai suna gaisawa da babyn su 
To a wannan shafe shafen  Nabil yake sake tada mata da hankali danshi nasa da gayya ya keyi

 haka yanzu ma ana rige rigen gaisawan  atsakani su Hadim ce tafara shafawa tana  wani kissing 
Din cikin  
shiko Nabil a yau yakai  gejin da bazai iya control din kansa ba inde  ya taba jikin Fandau  dan haka yabasar bai  taba ba neman han  yandan zai yi mega ba daya  kawai yake da bara ya fado masa.
Yace "my one  yau fa zaki kaiwa sun Amjad ziyara dan suna kwarafi hakan  
"tace zan so hakan amma bana son barin baby na nafita wllh
Nabil "yace shikenan dan baby saimu hanawa kamu sakan  kitashi muje kishirya dan ni a can zan wuce wajin wani meeting da zamuyi  a kan gai  yatar da Germany ta mana nake ganin bazan samu daman zuwa ba ina son naje na bada uzzuri na 
tace "tom shikenan har a min Gyaran gashi ma dana finger 
Cikin zumudi ya zoro wayan sa yakira  Amjad  Amjad yana picking  yace  a a Abu Bilal nan da watanni kadan dan tun ranan dinner da yan jarida da su yiwa Nabill tambaya wana  sunan da zai sawa abin da suka haifa yace burin sa idan macce ce yasa mata  hajara sunan ummi sa zasu kirata fujjirat idan kuma namiji ne Bilal  tun a wajen abokan sa suka fara kiran sa abu BilAL  abu BilAL  
Dariya Nabil  yayi  yace  "ga ummu fujjirat zata kawo muku ziyara 
"Amjad yace "taf gashi bama garin ma wllh sai  wajen  jibi ganin ba Abin da muke neyasa muka kai ziyarra torxar
tsaki Nabil yayi ya kashe wayan  yana kallon Hadim  yace "kinji ko da shegen gantalalun su shida matan nasa wai basanan sai na kaiki gidan doctor 
Ya mutsa fuka Hadim tayi tace" ba inda zanje dama  gidan HADIZA ma ganin najima ban jebane Gaskiya bana jin fita kawai  mu zauna 
Nabil yasan tunda Hadim tace baza ta ba bazatan ba 

Ya rasa yazai yi dan inda dane hanyan kasan cewa da Fandau baya masa wuya Hadim tana cikin gidan zai ce zaije wani wajen  idan ta rako shi sunfito idan yafito  wajen ya kira wani daga cikin yaran sa yabasu motan yace su fita da shi karsu dawo har sai Yayi musu magana   a idan ya tabbatar  Hadima tashige  part din  sun shiku haka zai lallaba yashiga part din Fandau 
Tunda yasan Hadim ba shigowa zatayi ba amma yanzu tana tan ta taro ban garen fandau dan idan ba baki tashi  ko dare yayi suka kwanta ba babu abin da yake rabasu da bangaren ko mai ita take yiwa Fandau  
Afusa ce yace " shikena yameke  yafice yana fita wani tunani ya fado masa ai da sauri yayi inda motan sa yake yaja da gudu 

Nabil  yace "Muktar kasan me yaka woni  doc yagir giza kai 
Nabil yani sa yace wani  aiki  zaka min na temako  inaso a yan zunnan kaje gidana kamin wani temako 
Doc yace" ina jinka  
Nabil yace Hadim tuda tasamu ciki taki yarda dani  akan (sex) ni kuma bazan iya jurewa ba amma.
Akwai  abin da tafiso a fiyeda komai wato ta haifi me kama dani  sak  
To ina son idan kaje gidan namaka tambaya agatan ta  meya kesa d'a yayi  kamar uban sa sai kace yawan yin (sex) yake kawowa  inde anayi  akai  akai toza afi haifan mekama da uba to idan kace haka zata yarda ka temaka min dan kasan bana cikin  masu ra ayin zina na dama ina rokon Allah yaya femin  
Doc yayi shiru yana nazari can yace "shid abin da zangaya ma mata sun kasu  kashi kashe  alokacin da ciki yake jikin su a bangaren  saduwa wata zakaga ba abinda take so irin ayi ta mata har se kaza kana gajiya ma wata kuma idan tana da ciki ba abin data tsana irin namiji kai ko kusa da ita bata son ya raba harta hamshi turaren shi ma abin kine awaje ta 
Idan kace zaka mata dole kaga zaka shiga haikin ta amma ko a likitance yana da kekyu idan macce tana da jaririn ciki yazama  ana yawan saduwa yana sa a haifi yaron me lafiya da kaifin kwakwalwa  amma tunda  bataso yanzu kayi hakuri kar atakura mata dazaran cikin  yakai watan ni kamar  4  zata dawo dai dai baza ta zauna har ta haihu ba zata denaji idan watanne 4 suncika  yace so hakurin yafi 
Nabil yace "Gaskiya abin da bazan iyaba kenan inde baso kake na kusanci zina ba kayi  abin danace kawai 
Doctor yayi shiru Gaskiya baya son abokina nasa yakoma wa zina dan yasan sa mayen matane  za ayi ta asa dayawa dan haka yace"ok 
Idan na tashi zanbiya ta gidan ko 
Wllh bazan iya jurewa har saika tashiba 
Doc yace "to yanzu kana tufin idan ta ganmu tare ba zata gano ba?
Nabil yace  ah ah kai zaka fara zuwa idan kaje  tace bana GIda sai kace bari kakirani ni  kaga   sai naje baza ta gane komai ba 
dukan kafadan sa doc yayi yace  "kaci sunan ka menasara  kana da naci akan abin da kakeso shiyasa duk abin da kake so kake cin nasara dariya Nabil yayi  dan sunan da ake kiran sa bazai iya irgasu ba doc yafita shikuma yadan kwanto da kujeran  yana lumshe ido dan shiyasan meyake ji ajikin sa cikin kwanakin nan game da wanan maiyar yarinyar da shigani yake lashe kuruwar sa tashi shiyasa ya nace wa nunanin ta dan da idan a nacewa mayu bai yar da basai yanzu da wuya idan wanna bashine kamu na maita ba 

Kai my one kinada matsala wllh ke yanzu har kinyar da da karyan doc zaki fara takura min nifa ke kadai ce araina dama wahala nake  sha yanzu ina murnan nasamu hutu zaki ballo minda wani sabo 
Hadim tace "wllh nikai na bana so dama can daurewa nake yi yanzu mun samu tasamu ciki muna murna to ga abin ga doc yazo da shi  kasan ina son yaro me wayo da hazaka a rayuwa ta kuma ga uwa uba mekamar ka  wanda she dane koda ko da watararan yarinya nan zata gano mutace tana neman danta idan yana kama dakai sak bata da hujja duk da yanzu ma bata dawani sheda ko akotu baza abata danmu   tunda tun farko mun toshe wanann hanyan  amma idan yayi kama da ita abin zaija hankalin mutane akan abin kuma 
 mu  ma akarana kanmu ta haifa mana me kama damu wllh sai munfi son sa  dan haka zamu daure mubi abin dan doctor yace bawai dan ranmu yana soba. 

Hakata yita lalashin sa dakyar ya yarda da sharadin so 2 arana bakamar yanda doctor yace so 3 ba 
Shege Nabil shiyace wa Muktar yace amfison so 4 koso 3 dan yasa muyi so 2 
Hadim  tace ajede kayi  kokari hakan ma 

Baiwar Allah Fandau ko abin ba a mgn dan inban da Allah ya isa ba abin da take jawa Nabil da Hadima yasa bar mata abubuwa  gashi yanzu shi burin su yaceka ya barta da jaraba  da idan abin ya ciwota banda kuka ba abinda take se karatun Qur ani da yazame mata aboki koda su Hadim sunzu suna shirmen su a kan d'ansu itade karatun ta kawai take yi 

data cewa Hadim tana son karin littafan andini  irin su umdatul  Ahkam
Hadim cewa tayi anki   akawo   mikin wato  keyar dangin  Malamai  zaki mana wani  addua da zakici  nasara akanmu  ko badan kar  Allah  yayi fushi dani ba Qur anin ma kwace wa zanyi kidena karan tawa

 da ta gama tunani  afili  ta tace idan in kwace ma ai bana cikin kaina zaki  kace ba dan ni duk inda nasani  a Qur anin  to inada haddan su aka  dan da kaina nake rubuta  allo ta 

*Sister ku gwada kugani inde zaka *dauki abu karubuta da hannun ka tukun  ka karan ta haddan yafi zama  kowane irin karatu zakuyi ko da yarane ki gwada cewa su kwafe a pepper san nan sukaran ta zaki ga canji insha Allah*

 Tana cekin wannan tunanin  taji kofan Yayi kara a zuciyar ta tace yan  jaraban d'a 
Nabil  akan sofar 
Ya zauna ya daura daya kan daya yana wani ciccin magani shi adole anta kurashi Hadim  ce ta karasa inda Fandau take a zaune a kan sallalaya da  Qur anin a hannun ta tsugun nawa Hadim tayi  agaban ta tace yaya baby mu?
Fandau bata  yi magana ba 
Tasake cewa "to ga abban sa yazo ba shi  taki ayanzu  *DAMAR* kine na kasancewa da mijina akan dole dan bayan da Zamuyi dan itace kadai  *DAMAR* mu  Hadim cikin bacin rai da kishiya   take wanan maganan dan yanzu tana dan jin kishin yariyar ta yiwani irin kyu jikinta yamirje sosai  laushin fatan nan ya sake karuwa ko ita kanta macce yana mata dadin shafawa  amma idan ta tuna da Nabil duk bai nuna ya damu dashima se taji sanyi  a ranta tunda tana yawan ce masa  my star kaji yanda jikin yarinyar nan yake da laushi  kuwa  tabe baki yake  yace  shi meye gamin sa da wani jikin ta baya tsayawa sauraron wani  abu  ajikin ta abin da yakai shi kawai yakeyi  shima akan  lole 
amma   please ida muna tare karki kara kawomin zan centa wata banza yaci kunu kuma kamar da gaske ito ko  ta gama yar da da Nabil  ada baya boye bata ko mai  batasan  akan  Fandau  yazama  tan tirin munafiki  ba 

Mekewa tayi takarasa wajen Nabil idon ta tabda hawaye dan da tasa aranta da ga yanzu ba Nabil  ba Fandau  har sai ta haihu  idan akayi dace ma ta    haifi 2 yanda suke so suka samu  ko  kwana daya baza ta musu a gidan ba 
Rungumo ta Nabil yayi  cekin damuwa  na munafir ci  yace " shiyasa nace miki  karmu bi dokan doc  mubari kawai  dan  ni kaina ina cikin  takuran tursa sawa zuciyata abin da baya so 
Cikin kuka Hadim  takamo habar sa dace yazamuyin  wllh dole ne nide  rokona agareka kar ka taba komai ajikin ta kayin aikin daya kawo ka kawai kuma dan Allah yau kar ka jima dan duk jimawan  da zakayi  yana gudu da zuciyata ne sai  har kafito nake samun  nusuwa dan Allah yau kar ka barta ta shiga wannan  toilet din na munafirci ta zauna har Baccci ya kwashe ka basai tayi wanka ba jikinta fes yake  ka tausamin kafito  dawuri shine samun  nusuwa ta 
Tana gama fadan haka ta kwace jikinta tayi  waja da gudu 
Ajiyan zuciya Nabil yasuke tare da 
murmush yajuyo in da Fandau  take har yasha wanan  murdin din nashi  kuma sai  yatuno  da idan faskan sa asake  yake  Fandau  tafi  sakin jiki dashi shikuma yana son tasaki jiki dan yafi  armashi  a hankali yake yakawa har yakara sa gabanta ya sugunna dafda ita 
Ita kuma tasa ke dukun kunewa cikin  shijab dinta take yi a hankali yasa hannun sa ya karbi  Qur anin hannun ta ya ajiye can gefe yasa hannun ya cire shijab din ma ya  ajiye ajefe !yasalam  yafur'ta ganin wani  arnen rigan bacci ne ajikin  ta wanda dashi da batu  duk  dayane  dan  net ne bai san san da yamekar  da itaba dan yakare mata kallo kirjin sane yaji  yabuga  bai samu sauki ba saida yajata ya mannata  kirjin nasa yace "me allo kin matani ko ni  ko ina can kewar  jikin ki yahanani  sakat.....
Fandau da bata gaskanta abinda  kunuwan ta suka jiye mata ba dago  kanta tayi  da sauri ta kalle shi 
Sai a san  na yagano  tabar gazan da harshen sa ya masa  daure fuska yayi  yace  "dena kallo na 
Fandau azuciyar ta tace  Ai dama nasami bane  kake so ba jikina ne kawai  shima dan amfa nin  kan kune kamar yanda matar ka tafada.


Yanayin yanda yake tafiyar ta ita da salon  sana mantar  da tunani ne  dan Nabil iya sarrafa macce halittar sace 
kawai tsitar kansu  suka yi a gado  
koda ya samu yanda yake so abin da bai taba yiba yau yayi  wato shiga Wankan  da Fandau  lif yayi  acikin  ruwan yana sauraron yanda wani  ni ima yake ratsa jikin  sa yana tuno  maganan ganun doc da yake  cewa ai banga lefin  kaba dan macce me jarirn cikin  ban yandan zan  kwatan ta maka ita ba koda yake kai ma shikaji  ka ki dime ai
Ajiyan zuciya Nabil sauke ya sake jan Fandau jikisa  rabin jikin su aruwan 
wasanni  yafara yida jikinta yana tunanin ranan da yarinyar nan zata saki jiki dashi har tafara mayar masa da murtanin abin da yake mata Wayyyo Allah na yazanji ranan amma  wani zuciyar yace haba ai  raina ka zatayi  har tafara maka yanga da jan aji ya bata lokaci  anan toilet  din ma kafin  yana nado ta da towel shima daura towel din yayi  ya dauko ta bai direta ko ina ba sai gadon Shima ya hau yaja ta jikinsa yaja musu bedside lames Ahankali  yasake jan  barkon yarufe musu  rabin jikin su bai  san sanda wani Baccci me uban dadi  yazare shiba kojuyi bai  yiba kawai  bude idan  yayin yaci  karo  da agogan daya ke leke ajikin bango  ya nuna 7 na safe what yace tare da ture Fandau  ajikin yaduro 



Aban garen  Hadim  kuwan abin tun ta na daukan sa wasa har yafara bata tsoro harta kasa jurewa taje  amma ta kasa bude security ta gwada sa nombar yafi a irge bai  bude mata ba parlour ta koma  tana dafe kirjinta  inda yake bugawa 
Duk da tasan  Nabil  ya yabar wayan sa  a part amma  haka ta dinga kira tsabar kidima kiran wayan take taje ban garenta ta dawo na Fandau  ai security yaki buduwa kawai  sai  ta sa hannun ta dinka buga kofan da yaka nawani irin  karfene wanda ba abuka da hannu  kuma koda an buga nacikin ba zai jikaba yanda take buga kofan kamar  mahaukaciya tayi  duk ta baza gashin kan  hannun ta  ya kunbu ra suntum sabar buda kofa sai zugi yake mata amma sai  kara bugawa  take tana ihu muryar ta gaba daya ya dashe ita kanta bata jin me take cewa  ba 
Saida tajji baza a jita ba daker ta iya jan  kafan ta ta koma general parlour  tana sauka idon yanuna mata  5 na safe ai bata san sanda tafara fatali  da kayan  parlour ba tana cewa lalale  yarinyar nan yau  taki  tazo  karshe  shekara  shida da auren bamu taba raba wajen  kawan da mijin ba sai yau  a dalilin ki bana son  cikin  saina zubar dashi  da duka ayu duk tayi watsi  da kayan  da yake parlour duk ta jiciwo  ta canza kama kamar  ba kita ba duk tajiwa kanta ciwo da gudu tayi.................. 

*Sorry masoyan - Hadim* 🙈

*B Jattko*
*DAMA TA yanzu yanzu  aka fara*
[12/15, 7:46 PM] ‪+234 803 262 6357‬: *DAMA TA* 

        *NA*


      *BATUL ADAM JATTKO*

🌈  *Kainuwa* *writers Asso*🤝
*23*


Haka tayi ta facali
 da kayan parlour hatta Cup din da suke kan   dinning table tayi fa tali dasu farfasa pillow  kujeru da sauran su tun tana iya daga hanntun ta ahar ta kasa duk ta tattaka  glass duk inda ta daka sai tabbarin kafar ta yifito dan jinene yake fitowa sosai akafan  wani irin kara ta kwalla sanadin wani katon glass da ta taka yirif tayi kasa tasake fadawa kan wani. Flowers katon glass na wani   data fasa akife ta fada dan haka glass din yamata illa sosai  aciki jinine yake fitowa sosai  tun tana iya sanin inda take harta dena motsi

A gurguje Nabil yayi wanka tare da alwala yatada sallah har acikin sujjada saida ya roki ALLAH yasa ya shawo kan Hadim dawuri da ya iddar yashafa ya tashi yaje bakin gadon  yace ke dallah kitashi keje kiyi sallah kikuma zauna da shirin karban hukunci awajen matar da kika kwana mata da mijin inban da iskanci daki kaga zanyi Baccci meya hana ki tadani ya doka tsaki yafita  

Fandau tabe baki tayi bayan yafita  can tamatse muku kaida matar ka me fuska kamar kosai da kumatun ta kar cin cin sakin fari  ta sake tabe baki tameke yayi hanyin bathroom tana gungune duk bakai kajawo ba gashi banyi sallahn asuba kazo kawani matseni ni niko baccecen ma baka barni nayi ba.

Ahankali kali yake takawa yana ayyana yana irin karyan da zai hadawa Hadim murmushi yayiwa kan sada yasa mowa kansa mafita harya sauka general parlour gaban sane yayi mummuna faduwa ganin yanda aka canzawa parlour kama tome yake faruwa ne ya tambayi kansa dan bawan da zaiga wanan parlour duniya guda yace mutum  dayane yayi wannan ai kin dan girman parlour yayi  full flogging guda ayan dan Nigeria afili yafurta ya ALLAH kasa bai karasa ba ya han gota yashe a kan dan matakalan da zai sadaka da dinning table da gudu ya karasa yana kiran sunan ta da karfi yajuyo da ita ganin  yanda katon glass  yake cake acikin ta jini ya gama rinar da rigan baccin jikinta bari  ba alaman nunfashi a tare da ita  jijjigata ta yadin gayi yana kiran sunan ta yau ba my  one din ma Halima Halima Halima Halima Halima Halima Halima  kawai yake kira 
Karki mutu kitashe dan  ALLAH kinsan baza ki iya jure waba kika hada yayi yatashi amma yayi ya dauke ta kasawa yayi dan jikin ta yasake gaba  daya ga Hadim dama da kiba da gudu yayi ban garen masu aikin sa yazo d mata biyu  a bayan sa suka kinkime ta sukayi waje da ita abayan motan suka sata Nabil yashiga kanta ya daura akan jinyar sa yashiga hure mata ido wai ko idon zai bude driving  yafigi mota  sai  asbitin su doc Muktar  a Emergency aka wuce da ita  doctor Muktar bayanan amma akwai kwararren doc  
Doctor jamx  
Cikin kwarewan aikin saba afi minutes 20 yasamu nufashin ta ya dawo san nan yafito ya samu Nabil  da  yake tafaman safada marwa yana  Addua Allah yasa kar  yara sa Hadim  Halima kar kitafi kibar ne acikin wannan tarariyar rayuwa da kika jefani 
Yana haka yaji doc ya dafashi yace matar ka tafar far fado amma jinenta yahau dayawa zuciyar ta tana cikin barazana amma  za ashawo kan abin sai de yanzu da gaggawa muke bukatan jini dan haka zamu duba naka ajikin ka idan yazo daidai 
Nabil yace nawa zai mata amma nafi son fara ganin ta doctor yace a a nabari ana mata aikin ainda tashi raune dan nacikin har yakusa taba hanjin ta kuma jinin yajima yana zuba shine dalilin suman ta.


Bayan doctor Muktar yazu ya shima ya shiga yaduba ta yace "kakasa min bayanin waya mata haka dan  nasan bazai wuce masu son ganin bayan kaba  koci kin kungiyan ku kana da munafu kai balle wasu
Cikin biyu daya akazo nema   kokai  akazo mema ko dama ita din suka yi hari dan suzubar da cikin da sukaga duk Duniya kungiya sunnu na so ga cikin kodan Wannan alkawari da suka dauka za abawa danka na fari zasu nemi ganin bayan cikin  dan   bawan da aka tabayiwa Wannan happy a ciki ni naga bakin kinci ciki  kiri kiri a fuskan wasu kuma wllh sai munyi bicike tunba wanan ocash  dinba shege makiyin musulumci  
Nabil yace "ya isa baruwan ka ame zaka zargi yan kungiyan mu duk halaccin da suka nunamin nide kawai naje sallah nadawo nagan ta cikin wanan hali.
Doctor yace kai aiba kasan meson kaba  nan da minutes 30 zata farka  zan duba  cikin idan babu  wllh  zan tsanan ta binciki kuma kasan halina se nagano  dan ta kan security dinku zamu fara 
Nabil cikin fusata yace "ina ruwanka da wani bicike  ciki kuma da kake cewa sai kaduba naga de Hadim ba patient dinka bace ko zaka nunawa doctor aikin sane wanan ai shi shigine.
Muktar yace ai Hadim kowani  asbitin  akai ta nine doc ta balle namu 
meyasa baka son naduba cikin matar ka kode da gaske  kana min zargin maitan ne  
Nabil tsaki yayi yace wayasani wanan naci naka 
Doctor fita yatashi yayi yana cewa zakaga maita wawa kawai 
Nabil fuskar Hadim yazu bawa ido wanda yake nade da bandage  jikin shi yayi sanyi yanzu data  kashe kanta da duk Duniya ya iba 
hannunta yaga yafara mutsawa yayi saurin rike hannun  yana kiran my one  kin tashi  juyowa tayi ta kalleshi tace bani ruwa da sauri yabude fridge ya dauko  roban ruwa da Cup ya siyaya dan tada kanta yabata cikin dashe shen muryanta  Nabil danme na rayu danme ban mutu ba tunda zan farka natuno da Wannan kayan bakin cikin  Nabil kaine ka iya Baccci da wata macce a daki daya  har waye wan gari kuma ka canza security bayan na gayan maka duk jimawan kada bugun nun fashina yake tafiya   
Nabil yace "kibari kisamu lfy ni yanzu  lafiyan naki shinafi bukata doc yace zuciyar kiyana cikin hatsari  duk keki kajawo muna zaman zanan mu gashi kin kawowa kanki ciwo 

"zakace man nina kawo bayan kanane man fasanin zuciya.

Shama cikin bacin rai yace"nace kibar muganan nan sai muje gidan idan ba tozar tani kikeson yiba a Duniya 
Kuma tunfar ko sai da nace miki bana son wanan abi amma kika nace akayi yanzu gashi yariyar ta samu ciki idan bakiye hakuri mun lallaba mun rabu lafiya ba zaki janyo min abin fada aduniya  kuma kema zakiji kunya a gun kawayen ki kuma abin da kike gudu dole ya faru wato kishiya 
Hadim ta yarda da maganganun Nabil gaskiya ne in har Duniya tasan ta ajiye wata dan ta haihu taba ta  babban abin tuzar cine 
yanda taga Duniya tayi murna da cikin tah 
idan asirin su yatonu haka za ayi  Ala wadai dasu 
da tatuno hukunci da gorin da inna ZAINABU zata zartar akan ta abin yasake bata tsoron dan wata kina tasa a saketa ma
Hannun Nabil ta jawo tarike  gem tace dan ALLAH  gayamin meya zaunar dakai adakin   ta 

Shiru yayi can yace kin san agaban ki kafin na shiga nasha magani nako?
Hadim jijiga kai tayi  data tuno eye yasha maganin sa wanda yake sashi mugun baccci yana amfani ne dashi duk ranan da yabuga  wasa kuna yan ball da yan resterling dole sai suna dan taba shaye shayen  duk da Nabil wada zai sashi Baccci kawai yake sha bawan da zai buguba da yasamu  yaware gajiya dama dazai shama kamar zata hana shi tunda ranan bawani wasa sukayi ba ahe rabon za ayi hakane  
In hakane ko bacci yayi dan duk sanda yasa shi idan minutes 40 yacika zaiyi Baccci na awanni 9 cif 
Wani dogon ajiyan zuciya ta sauke

 tace "wllh my star na shiga farga ba duk ranan da kaso wata aranan ajalina zai cika 
Nabil da yayi murmushin cimma nasara dan dama bawani magani da yasha asalima kolban Empty ne yi hakane dan ya huta da Fandau  amma bai san Hadim zata jigata haka ba.
Yace Wllh my one nima ban san me dalilina nashan saba ahe wanan kaddara ne Allah yarufa asiri da baki tona mana asiri ba da nashiga wani hali ai  wanda zai sa makiyana sumin dariya masoyana suji haushina 
Ni farga bana ma wllh wannan dan iskan yace wai dole sai ammiki scanning andu ba lafiyan abin da yake cikin ki 
Dan ALLAH karki yarda 
tace "bazan bariba 

dakyar doc yarabu da maganan ganin cikin.
Nabil bai bar asbitin ba 
Sai washe gari dan shiyake zaman jinyan  zaije gidan da zumar dauko musu wayan da dan  abin zasu bukata  
Har ya gama abin da yakeyi zai fita yada ga kansa ya kalli part din Fandau   saida yajuya kamar  zai fita yaji bazai iya jurewa ba ya ajiye  througley hanun sa ya fara takawa ahan kali har yahaye da zai shiga saida yayi addua Allah yasa kar yaji sha awan ta yakuma janyowa kansa wani  abin bayan bai gama da Wannan bama  
Fandau da taci gayen ta cikin kananan kayan da Nabil yasayo mata tana zaune a gaban mirror  tana tafaman jan kashin da wai ko zai kamu waje daya amma  ta kasa tsaki taja ta sa hannun ta biyu cikin tsakiyan gashin tafara bazashi  hashi cikin jin haushi  tana cewa kar ka kamu mana bataji bude kofa ba kawai tse ganin mutum tayi ya zuba mata ido tacikin mirror fuskan saba yabo ba fallasa 
tayi saurin janye nata idon ta sun kuyar da kai 
Ahankali ya tako ga banta yasa hannu yadauki  brush din da yake kan mirror ya sake zagawa bayan ta ya daga kanta  Ahankali yasa brush din yafara taje kan yanda ya daga kan nata yarike dole sai suna fukantan juna  dan seta ta yayi da fece din sa sai da ya gama kontar da gashin ya ajiye brush din yasa hannun sa yafara shafan gashin  da hannun sa  yasun kuya ya daura kansa dai dai kafadun ta ya kai bakin sa daidai kunne ta a hankali yace "yayi kyau 
Sun kuyar da kan nata tayin 
Ya sake cewa " kekam ba kya magana badan ranan da na fara ganin ki naji surutun kiba da sai nace kode kurma ce
Daga idon ta tayi ta kalle shi shima ita yake kallo ido ta lumshe kallon da ya mata ya gama kashe mata jiki dan dama tana cikin bukata  
Shima yanda ta lumshe idon sai gashin jikin saya tashi bakin sa yakai kan idonta yayi kissing din dukka idon 
Yasa ke cewa "ya bakisa turare ba ko yakare girgiza masa kai tayi  alaman a a
 yace " me yahana kisa shi  dauko kisa kinji 
Mekewa tayi  taje wajen whadrop ta dauko turaren  a inda take boyewa dan kar Hadim ta gani kamshin ko taji baza tagane ba dan irin wanda ta ke amfane da shine kamshin sa yariga disha she a hancinta 
Ta juyo da zuman ta shafa taga ahe nan dinma biyota yayi  
Yasa hannu yakarbi turaren yashiga fesa mata yasa hannun sa cikin riganta dai dai kirjinta yadin ga fesawa duk inda turaren ya taba sai yasa hannun yahafa  da yagama fesawa ya cusa fuskan sa tsakiyar kirjin ta yana goga fuskan nasa 
ya tsukun na dai dai cikin ta yanacewa  duk kinsani aiki daga zuwana nakasa gaisawa da baby na yayi maganan yana Shafa cikin nata cikin salon sa yazura harshen sa cikin cibiyar da yafara mata wanni irin tsusa da shar shen acikin cibiyan  ta 
 duk dauriyan Fandau  danuna ita abin da yakeyi bai dameta ba yau kasawa tayi 
bata san sanda tayi wani k'aran dadi ba tafa da jikinsa shiko kidimewa yayi yadauka kowani abinne zama yayi yajan yota jikinsa yana tambayan ta me yafaru ya akayi inane yake miki ciwo?
Kunyane ya hana ta bude idon ta 
Yace "kiyi magana mana 
Cikin kunya da tsoro

  tace " bakai bane kamin  cakulkuli da harshen ka acibiyata 
Ba sarwa yayi yace "ooo baby na gaida  daukan ta yayi  cak yayi kan gado da ita abakin gadon ya zauna yakamo hannun yana shafawa  sai dayayi wasanni sosai da ita da yaga zai gala baita yameke yace "kiyi Baccci  ana son macce me ciki ta yita yawan Baccci 
Fandau sai lumshe ido take danya kwadai tar da ita sosai amma gashi yana shirin tafiya yabar ta da gwanjabo har juya bata san lokacin da ta meka hannun ta takamo nasa ba cak ya tsaya cikin mamaki ya juyo yana kallon ta tana wani lumshe ido da matse kafafuwa 
Yagane yanayin ta tsaf 
tsugunnawa yayi yana kallon cikin idon ta har yanzu bata saki hannun nasa  ba daya hannun yasa yana Shafan gashin kanta da yadan baje  
Shikan sa yana mararin hakan amma yasan idan yabiye wa hakan  akwai matsala Hadim tana  asbiti  
Afili 
yace  "dama kina son abinda ake miki dan munafirci baki taba nunawa ba 
da sauri tasaki hannunsa ta juya tayi ruf da ciki ta boye fuskan ta tana dan cuccusa kanta  tana dan girgiza  alaman  a a 
ganin yanda Heep's dinta yake girgirza dan jujuya kai da take wai alamun ita taji kunya ai bai san sanda yabi lafiyan gadon ba Shima........


*Masoyan  Falmata Fandau wannan page nakune*
*Kusha shagalin ku kafin Hadim  tawar ke tazo*

      B Jattko
[12/15, 7:47 PM] ‪+234 803 262 6357‬: *DAMA TA*


    
               *NA*


 *BATUL ADAM JATTKO*

*Maryam Ahmed*
*Rayuwan Yusura*
Kinason Hadim
 
_Inakike_ 
Sawwwama 
_Keda duk masoyan ina gdy ALLAH_

_Zauren Beibei  Isa_
_Wanan page_  _nakune_

🌈Kainuwa writers  Asso🤝



*24*


 Yace "tom tunda kema inaso yanzu komai yazo da sauki nima na huta  daga yau ke zaki dinka yin komai  dan nima da nakeyi da wahala nakeyi  maza tunda de kina so sai kiyi da kanki  Fandau jitake kamar  katifan ta tsage ta shiga 
Yace  oo ya  fara dan inada abinyi inkuma ba kyaso ni inada abinyi   
Ahankali tace "nide a a bance ina soba 
Yace "nikuma nace  Eh kina so 
Tace  "toni yau she nace inaso?
Yace "ai dama bada baki kika fada ba
Tace to ame na fada mekewa yayi zaune 
 "  yasa bakin sa yahura mata ido yace "ga inda ya fadamin nan ya zuba lumsassun idon sa cikin nata Ahankali yasa hannun sa yana mata tafiyan tsutsa a saman idon nata yace" gashinan haryanzu yana  gayamin
Dan haka fara kawai  
Tace "toni yazan yi 
Yace "ni yana keyi 
tace"nede bazan iyaba 
Yace  "tosai kinyi  tace a a 
Yayi yayi  tace  a a 
Da yaga bazata yin ba bata masa lokaci zatayi.
Yabata  rai yakoma Nabil dinshi sak.
Yadaga mata uban tsawa yace  wllh idan na irga 5 bakiyi yanda nace ba na lashira sai yafiki jin dadi uban wa yace kikamo hannun na dazan fita 
Cikin tsoro da dabar barcewa tace  "zanyi  
Murmushi yayi  yakoma yakwanta rigingine yace fara da ciren kayan ki sai  kicire min nawa 
Hannun ta na karkarwa ta fara cire rigan ta ai ya nacin karu da abin da yafi son dan dama Fandau ba bra take sawa ba  
Lumshe ido sa yayi yasake  budewa yaga ta sunkuyar da kai 
Yace "sikek din fa 
Shima tacire sai  pants kawai  tabari nuna mata nasa rigan yayi da  ido  alaman tacire
Idon ta tab da hawaye ta fara balle bottle din rigan nasa shiko sai faman ajiyan zuciyar yake  sauke wa yanayin yanda take gudanar da abin cikin sanyi yafita komai dauke masa hankali  
Data gama cire masa rigan saita sake sunku yarda kan
 yanu namata wandon sa da yatsan sa yana daga mata gira 
Da sauri  ta daga kaita kalle shi
 tace "shima ni zan cire.
Yace  anawa kika siyoni da kike jiran nayi miki.
Cikin kuka tace "nide bazan iya cire maka wando ba  
Zoro ido yayi yatashi zaune yace "mekikace ni kikecewa baza kiyi abin dana saki ba 
Ba tayi magana ba ta juya masa baya 
Haushi ya kamasa yaju da ita da karfi  afusace yace  "harkin isa kijuya min baya dubeki kidubeni ko kina tunanin kina da wani  matsayine awajena yasa zaki wani faramin jan  aji to tsaya kiji matsayin ki dayane  mun dauko kine kawai ki mana kina gamawa zaki kama gaban ki 
Dan makin samu naji tausayin ki zanbaki jikina me tsada zakiyi  yanda nace ko sai nayi miki abinda zan baki mamaki  yayi kwafa 
Tace "zan cire 
Komawa yayi yasake kwanci Bottle din ta fara ballewa sannan ta zuge zip din Ajiyan zuciya ta sauke da taga da gajeren wando na adidas aciki  ahankali tadin ga jan wandon tana bin silbeben ciwoyen sa da kallo wanda ita kanta ta gaskan ta shidin me tsada ne ba karya yayi ba hata cire  tadaga kai tana  kallon sa yace "saura gajeren 
Yanzu kam tagama kulewa dan haka tarufe idon gem taja da karfi.
Dan kara yasake yace "Wayyyo yi Ahankali kar kijimin ciwo nace na fasa itako Fandau  Azuciyar tace fasa mana da yafi ai 
Yace "kinja ido kin rufe nizan fara kena  dan Allah kayi min rai wllh bansan yanda zanyi ba
Yace bude idon ki na gwada miki  

Azuciyar taf nabude nagan ka ahaka 
Yasake cewa nace  bude idon ki na gwada miki ko
Koda yake 
 kema kin iya bakina gani ina yiba tace "aini bazan iyaba 
Yace "
Ahe da wuya idan nagama ko godiya bakya min 
Tomaza yi abinki banan tayaki ba dan nima 
Baki taba tayani ba dan haka nima bazan ta yaki ba 

 tayi shiru wani uban sawa ya doka mata wanda bata san san ta fada jikin nasa ba dagota yayi keni dokine da zakimin irin wannan hawan ko haka kikaga ina miki  itade duk a tsora ce take dan haka awai sai  tafara  yi masa yanda yake mata amma cikin zubar da hawaye  ba abin da bata masa ba awasanni shikan sa yajijina mata dan yafita hai yacin sa sosai  sai sun batu yakeyi
 Cikin da shewar muryar yabude idon sa da kyar ita ma nata idon arufe yake yace "ashe da libar ba jaka bace me daukan darasice daganan yajuyo da ita ya mata rufa..

*Nima kam da godu na fita dan nima yar uwar Hadim ce idona bazai iya gani ba* 

  Da sallama ya shigo  dakin yasa meta akwance  bata amsa ba sai juya idon ta da tayi ta kalle agogon dake jikin bango  ta sake kallon  sa 
har ya karaso yace "sannu my one  yajiki naki 
Bata amsa ba tace meka zauna yine haka  kajima tun 7 nasafe amma yanzu  gashi sai 2 kazo  har lokacin sallah yawuce banyi ba nayi yunkurin nata ka kafan bazan iya takawa ba.
Yace" Ayyya  please  my one  wllh miss call  na tadda awayo yina ba adadi shine dana zauna benayi wannan  zaman  tace kaima da gangan ne taya zaka biyewa wani miss call  basai  ka yine ka kwana baka karasa ba 

Yace" ai bana  permanent nabi ba kawai na family and friends  nabi kinsan wannan ya zama dole 
tace"nide ka kaini  toilet kar lokaci ya kure banyi ba 
Da sauri  ya ajiye kayan hannun sa ya dauko keken ya temaka mata ta hau  ya turata   

Washe gari Nabil yace zaije gida Hadim tace kayi me idan wani  abun kake son dauka kasa su jooppy sukawo maka mana yaran sa kenan 
Yace "ba abu za adauko min ba training zanje  
Tasan ni dama Nabil da safe idan baiyi training ba toba zaman lfy duk  jikin sa sai ya dinga masa ciwon yadinga mika kenan harsai yayi yake jin dadi dan 
tace tom amma kar ka  jima irin na jiya  bazan jima ba ga wayo yina ma anan.
Bayan fita dasu ba 
Da yafita 
 Hadim wayan ta ta dauka ta dinga kiran yan uwa da abokan ta Awwwa kanwar Nabil wanda suke uba daya ta kira a karshe 
Awwwa tace "se ANTY  ni Wllh two months  din nan ma kamar ba zai zo dawuri  ba naga dana ba nakeji  bani kadai bama  duk family  ban taba ganin abin da abba yake so kamar cikin jijikin ki ba har lisafin watanni yakeyi  iya tace ko sune suke da ciki bai taba rike date haka ba yanzu har  tsokanan sa su ummi sukeyi  wai abin cikin kwan yafi  kwan dadi 
Hadim bata san san da hawaye ya sarto mata ba inama wanan dan jinin tane ita zata haifa yanda kowa yake nuna soyayya  gareshi  Awwwa da taji shiru tace Aunty"  kina jina 
Hadim da kuka yake  shirin kwace mata tayi saurin kashe wayan.
Atake Awwwa tasake kira Amma  bata dauka sai  akiran na 4 ta dauka dan tasan Awwwa da shigen naci 
Tace"anty  lfy  
Hadim tace  amai ne yazomin dan ina fama dashi 
Kai sorry anty kice dan nawa yana baki wahala  
Hadim tace ki gaida iya ita ce kawai ban kira ba se anjima zan kirata idan naji sauki  

Nabil  a gurguje yayi training din ya shiga  ciki direct part  din Fandau yawuce  

sati guda kullum haka kuma kullum  sai yajima amma sai yalalo karyar da zai kulla Hadim ta yarda  har aka sallame su suka dawo  

*Bayan watanni* *biyu* 
Lokacin hutun su yayi amma  sunyi iya yin su sunra sa mafita ya zasu suyi ne da Fandau  idan zasu tafi  
Hadim tace "kawai mubar mata komai na abin ci wanda zata bukata sai  musiya mata sim a Wannan karamin wayan nata  idan mun samu lokaci muna kiranta munajin lfy yar danmu ko  

Nabil yace " gaskiya wanan ba shawara bane idan  kuma tana da number wani  akan ta takira fa?
Hadim tayi shiru can tace "kaman ta  ita ana ta daukan nan sudanne ko ta kira sake batar dasu zatayi 

Tana zaune da hotonan  mama ta da bagana da ya zame mata kamar akin yi tana musu magana   
Idan inda zasu bada amsa ne sai tayi irin muryar su  
Tace bagana Allah dai yasa baki  auri shateema ba dan banji  ina son saba sai yanzu  ina nan zuwa dan nayi  rayuwan da shi zan koya masa sona kuma ma yanzu nayi kyu zai sone  shine dai dai dani 

Jitashi cikin karaji  Nabil yace "aida mashine dai dai take  shine kalanki  amma zan miki last worning karki karamin maganan almajiri  agida na dan da cikin mu ajikinki kibari  zai kin sauke kar kidan gan tamana shi da wani wawa 
itama 
Fandau ranta ya baci dan ta tsani taji yace cikin su dan me zai dan ganta da Hadim bayan ita bata iya samun cikin ba.
Afili ko tace "ALLAH Shateema  ba almajiri bane yanzu shima me kudi ne dan yana da shago akasuwa  kuma ba wawa bane duk  yafi almajiran  baban mukyu da gayu ko kai baza ka gaya masa gayu ba.

Ai Nabil  wani irin bacin rai  yaji  bai san sanda yadaga hannu yazuba mata ba har yasake daga wa Hadim tayi  saurin shiga tsakanin  
Haba meye haka kana son yimana asara ne zaka mata irin wannan marin idan ta kife fa  
Nabil yakoma gefe yana wani irin huci sai iska yake ja abaki yana fesalwa dan jiyayi wani irin sanan shateema  da baima san saba yaka mashi afili kuma

Yace "ke bakyajin yanda take amba ta mana sunan wani da jikin mu ajikin ta 
Hadim tace "me naka ba saurayin ta bane ina ruwan ka idan tagama mana  aikin taje a auresa kum..... 
Ai bata karasa ba ita ya daga hannun sa zai wanka ma marin amma kome ya tuna sai ya dunkole hannun  ya taushi daya hannun sa 
Ita  ko Wawuyar bata gane wani kishi bane yakama mijin nata 
Sai matsawa da tayi kusa dashi hannun ta tallafe da kumatun ta
Tana cewa "my tsar yau ni zaka mara akan na dangan ta danka da almajiri  lalah nayar da maganan Àmeena da tace idan na haifu sonda kake min zai ragu zaka bawa danka rabi tun kafin yazo Duniya gashi ka tabbatar min da haka  inama ni zan haifi dannan da cikina
Nabil juyawa yayi  yafice adakin dan ransa amugun bace yake 
Hadim ta juya ta kalli Fandau  ina wayan nan da Muhammad ya baki tun a meduguri?
Tace "gashi can acikin loka 
Hadim 
Tace" dauko 
Fandau taje ta dauko wayan ta mekawa Hadim 
Takar ba tace  jonata a change bari nasa miki  sim dan mu yau zamuyi tafiya zamuyi wata daya kafin muzo shiyasa kikaga munci kamiki kicin da kayan abinci  ki kula da kan ki sosai da abin da yake cikin ki ta bude wayan ta sa sim din ta mekawa Fandau
A daki ta samu Nabil haryanzu cika yake yana batsewa 
ta matso kusa dashi tace kaki tsayawa kayi sallama da babyn muko to muyi wankan sai muje muyi sallaman  ko 

Dasu ka shigo  sallama har lokacin  Fandau bata dena kuka ba Hadim  tace "Kaga ko har yanzu baby bai shuce bako  
Hadim ta karasa inda  fandau take tace "munzo yin sallama d babyn mu tabude cikin Fandau ta fara shafawa cikin da ya ke a shamile baza ka  taba cewa a kwai jaririn dan wata 3 acikin ba dan Hadim dayake tana da teba zugudan ta yafi  na fandau me cikin ma sosai har  
Tace "kai baza kazo kayi  sallama d baby namu ba 
Nabil ya tabe baki yace "ki gai sheda shi kawai dan har yanzu kunnuwan sa basu dena bashi sautin  abin Fandau take cewa ba 
Da zasu fita Hadim ce a daba Nabil  yana baya saida yajuyo yayiwa Fandau wani kallon  zaki sani  yafita 
Itako fandau kuka ne ya kufce mata a zuciyar tace yanzu mutanen nan da gaske bulaguron zasuyi harna wata guda subar ni nikadai bawan nake gani bansan dare ba bansan rana ba sai na kalli agogo 

*Barno birnin SHEHU* 
*Yarwa yarturam ajaye bula maiya maluma* 
 
Bakaramin murnan ganin su akayi ba fadin yanda sukayi murna bata lokacine 
Harwani kwarya kwaryar walima aka hada  wan yakasu kashi kashi  na abokan sa daban na family daban   
Amma duk wannan ba damuwan Nabil bane shide damuwan sa yaga Fandau wanda bai taba sammanin bazai iya jurewa ba sai da yayi nesa da ita din 
Jiyake kaman bazai  iya rayuwan dan bacci wannan yakagare shi yakira number da suka sa mata a wayan yafiso airga a kashe
Wani da bara ne ya fado masa yayiwa kansa murmushi   yasan inna ZAINABU ce kawai zata iyayin wannan ai kin nan dan haka ya juya yacewa Hadim  zanje gidan abba isa dan yasan nanne kadai zaice  zaije  bata ce zata bishiba ta tabe baki tace adawo lfy  

Inna dama nazone nagaya miki anne meni meeting kasan waje  amma nasan idan nace zanje Hadim zata ce saita bine nikuma bana son wanan yawan tafiye  tafiyen har sai ta haifu shiyasa nake son idan muka zo yimiki salama sai kice sam ita bazata ba dan kar ta wahala 
Inna ZAINABU tace yo aikin bansa dama ba kai ka sangar tar tada hakan ba macce kamar jela ko ina da kai  ai ko ba kace ba bazan bari ba kubari idan ta haifanin jikan tabani kuwuce  birnin sin ma 
Nabil yace "to amma karki nunan ni nagaya mikin dan  ban ma gaya mata  tabiyan ba 
tace to sarkin  yan tsoron Hadim ya tashi yafita 
Yana murmushi 

Nabil ne suke tafiya da sani wato wada yakai  Fandau kona ce wanda yasan sirin su  suna tafe akan hanyan suta zuwa sheuri Nabil ya juya yace "sani kode mutumin nan yagane ni na dauke masa yarinya ne amma me dan na aika masa da abin alkairi zaice sai nazo yaganni
Sani yace "haba yallabai taya zai gane bayan bawan da yasan wanan sirrin sai ni sai ku kawai  alheri ne yaga yayi yawa  kafasa masa gida za amasa ginen zamani  ka dauki nauyin matar sa za amata aikin ido  a kasan waje  kaga ai dole yanemi waye ya masa wanan abin alkairin ai 
Nabil yace" to yanzu wannan har yakai  yace muhadu agaban sarki SHEHU  nema nafa yayi afada ina tsoron ace yasani fa kasan Malaman nan fa anya ba istahara yayi yagani ina tare da yarsa ba 
 shikan isan da yatuno da haka sai gaban sa yayi wani irin faduwa har sai da yaji hanjjin cikin sa ya muda.....

*Muje zuwa*
*Me zannah  zai* *cewa Nabil*  
*Nabil zai samu* *daman lalabawa yaje Landon kamar yanda yatsara*

*B JATTKO*
[12/15, 8 PM] ‪+234 902 426 6343‬: *DAMA TA*

           

           *NA*



 *BATUL ADAM JATTKO*




 *Mmn Waleeda* 
*Ina miki fatan* *alkairi da fara wanan kaya taccen* *novels naki*
*YAROMA NAMIJINE* 
*ALLAH yasa agama cekin sa a*


_Godiya nake_
_Marya_
_Ummiee_
_H Bilkisu dan mlm_
_Amal biebie_ 🤝❤



🌈Kainuwa writers Asso🤝
*25*

Sani mai da hankalin sa yayi kan titin yana cewa "insha Allah ma yallabai ba hakan bane ma  haka suka karasa cikin sheuri daga shi sai sani amma da motocin security  dinsa  suke binsa abaya  dan idan zaije irin wanan wajen da security din sa yake fita  suna kara sawa fada dogarai da mutane cikin fada harma da yan   sarautan ma kowa iban gaisuwa yake a wajen *Shidmas*  
Dogare sai washe baki suke dan wanan ganin suke cewa farin gani  dan ganin Nabil  fari ganine cikin kasaitar sada iya rike girma   yafito yana daga musu hannun biyu biyu sai kirari dogarai suke masa yaro da kudi abokin manya mekyu d kyun hali makiyan fadawan ka aljanin kudin dan Habubakar jikan DAMASAK har suka shiga ciki direct cikin fadan suka 
Nufa sai da suka kai inda yaka mata su tsaya suka ja burki security din har zasu bishi ya daga musu hannun cak suka tsaya daga shi sai sani suka shiga  wanda yafara cingaro da shisai da gaban shi yayi mugun faduwa  wato Malam Zannah Modu sai yau yagan shi ido da ido dan dama wani lokaci yana ganin sa a TV  suna mugun kama da Fandau 
Zubewa yayi  agaban su yana kwasan gaisuwa dan da hakimai da sauran yan kusa da fada suna nan  lawuwan girgiri  ne yafara magana yace  a a manyan gyaran wasa Muhammad Nabil  hasken Barnawu  
SHEHU  murmushi yayi yace  dana yaushe kazo garinne sai jiya Malam yake cewa wai wani ya tura  turawa gidan sa sunyi aune aune sannan yaturo wani har sun fara gini anfasalta tsarin part na mata acikin gidan inda ake karatu dare wai matan sa ake  ginawa idan aka gama sai sukoma ciki  da kuma wasu manyan kudi shine yake sanar dani da ga gomnati ne ko  meye muka binci ka ba daga gomnati bane  
Shine ya da katar da   aikin dan Malam yace bayaso sai yasan wannda yayi masa tukun shine da wannan yaron naka yaje duba ma aikata nace akawo min shi  yana zuwa naga yaron kane dan nagane shi nace yace maka kazo kugana da Malam din mana  shima kansa Malam  kaine baka sani ba kodan bakayi rayuwan nanba ai mutumin baban kane sosai   
Gashinan matsa kusa dashi kugai sa Nabil tashi yayi
 cikin baduwar gaba ya karasa inda Zannah  yake ya zube guiwowun sa yace Baba barka da warhaka 

Dafa kansa Zannah yayi yace "modu kaine haka kai kazama haka  Nabil ya daga kai ya kalle Malam ya sake sunkuyar wa 
Zannah cigaba da cewa ni ban sankai ne meyin wanan  a bubuwan ba duk sunbi suncan zamin sunan ka wani shidmdas  wanan sunan kawain nake ji  ana cewa me kyauta to dana jin ace dan kwallone ban damu na bin cika nasan waye ba ana fadan alkai randa kakeyi abin da yafi burgeni shine daukan dauyin yan shijira da kuma bada tallafi magani ga mata masu ciki da kananan yara da ka dauki nauyin 
bazan manta ba lokacin da aka fara daukan ka kwallo saida na kira Habubakar nace bakyu wasan kwallo ya hana dansa amma da yake anan  abin cinka yake dana kuma na al umman da ka dauki nauyi kaga bai hanaka ba yanzu nima nabin cika naji boll ba haramun bane inde zaka tsare mutumci adi ni Alhamdulilah naji ance kana da kishin addinin ka 
Kuma nima na sheda  
Allah yamaka Albarka duk wajen suka amsa Ameen Ameen Ameen  

Nabil sake dunkufar da kansa yayi 
Azuciyar sa yana cewa 
_Da gasan mena maka da bakamin wannan sa albarkan ba_ 
Bayan  anga ma  wasu tattaunawan  
Malam yace" kiramin Habubakar din   Nabil ya dauko wayan sa yakira abban sa yame kawa Malam 
abba yace "Nabil fasa tafiyan yau din kayine 
Zannah yayi murmushi yace "wannan baban Nabil ne  abba ko daga Baccci  aka tashe shi zaigane muryan malamin sa   kuma uban gidan sa zannah modu 
Kamar yana gaban sa sai na yadan rissina yace"gafanta ina wuni ya fama da jama a 
Malam yace "Alhamdulilah  yau  gani ga dana ko jika zancene kuma me sunana 

Cikin zunudi da murna abba yace duka duka zaka kirashin gafarta dan yaji dadin kiran Nabil  da yayi da me sunan sa dan Nabil tabbas me sunan zannah ne 
Zannah yayi murmushi  yace"idan ka samu lokaci kazo inada magana da kai 
Abba yace  malam daga yanzu zuwa lokacin da kake son gani na duk lokacin kane yanzu kake son kaganni 
Malam yace "Eh to kazo yanzun 

Nabil _azuciyar sa yace meyake faruwa yau dan ma abba yasan mutu minnan haka anya ban shiga ukku ba_

Malam yaka shi wayan yame kawa Nabil 
Malam 
 ya juya yana kallon SHEHU yace to *alguro*  nizan wuce gida da dan nawa zan tafi dan zamu hadu da Habubakar a can malam yata shi  SHEHU ma mekewa yayi shida sauran hakimai da sauran su dan girmama Zannah modu  dan yana da girma sosai   awajen ko wada yake cikin meduguri
Ai Nabil kasa tashi yayi dan shi har yanzi bai yarda Malam bai san komai ba da idan baya sani ba na meye zaice wani sai yaje gidan sa kuma ma yakira abban sa

 Zannah ne yaka ma hannun sa yace "taso ko ka tsaki jikin ka zaka yi mamaki idan kasan nidin waye a wajen ka yaro

 ai Nabil jiyayi ya koma yazauna jabar atake wani irin gumi yafara sassafo masa 
zannah yasa ke sa hannun ya da gosa yace muje shiko  Sani dan karewa yayi awajen aiko suna fita Sani yayi hanyansa ya lalaba yafice zannah yana rike da hannun Nabil din harsu ka karasa inda moton zannah yake driving sa ya bude musu suka shiga dogarai da sauran mutane sai cije hannun suke dan sunyi mugun sa raida abin da Nabil zai basu har suka fice basu dina hangen moton ba ga ba daman tambaya ko yimasa kirrari ga SHEHU nan  ko idan SHEHU yana waje ba ayiwa kowa kirari SHEHU yarako Malam ne
Nabil tsumu yayi a moton zannah kaman anka kamo barawo 

_Koda yake nide a gani na kamun barawon yaka mata a masa ranan da a sirin ya saya tonu_

Har suka karasa kofan gidan zannah zannah ne yafara fitowa Nabil yana ciki driving yazo yabude masa amma yakasa fitowa Malam ya leka yace "fito mana modu 
Nabil yace "ina tsoron nafito ne saboda yanzu mutane idan sunga ni zasu cika gidan  baza su bari muyi abinda yakawo nin ba Malam ya huya yabawa driving umarnin abude get  dan  a shiga da Nabil ciki ai hakan akayi 
bangaren Malam sukayi shikam ba ataba shiba dan ginin zamani ne ba abin da babu dan governor ne da kan sa yasa aka rushi aka masa gini part din sa shikaru 2 da suka wuce   malam yazauna a kasa akan wani kaya taccen Capet dinsa da Nabil  har yanzu bai saki hannun nasa ba 
Suna zama ABBA yana shigowa  abba zubewa  yayi yana kwasan gaisuwa cikin girmamawa

 Malam yake
 amsawa cike da fara a irin nasa  
Malam yayi gyaran murya yace abin mamaki kazo kasame nida 
Me sunana ko abba ya gyada kai to yanzu na dawowa da shi yakoma me sunana kamar yanda yake da Habubakar kaya femin magan ganun da nayi akan ka mesunana a yanzu nabin cika na kuma gane ball sana ane ide zaka kare addini ka ayanzu nake son ka gayan wa Nabil waye ni da dangan takarmu.

 abba sai da yabari  Malam ya gama maganan sa,
Shima cikin adabi ya fara magana

 yace "haba Malam yaza kace min na yafiya maka bayan nine me lefin da shekara da shekaru  kunya ya hana ni neman yafiya kabari bana ni nane ma kai din tam kar ubane awajena dan ni uban ma ban shaku dashi kamar kai ba ni zanne mi yafiyar rashin  min umarnin ka danayi na bijirewa umarnin ka 

abba yakalli Nabil da sai faman zare ido yake yace "Nabil wanan shine malamina awajen sa nayi duk maratu na shine yane mamin auren fari da nabiyu  kuma shine me sunana ka amma tunka na dan shikara 4 yace na basa kai za afara koya maka  karatun allo to ni kuma ganin kaine Babba na kwallafa rai azakayi bokon ban bashi ba saima na dena kawo ka dan hutun da nake dan kawo ka  dan yadena min zancen aiko  yadena din yaga bana son zancen sai yabari,

Karin riki cewan abin de lokacin da yaji kana ball ne yakirani yace na hana ka nace masa to amma ban hana ba kwatsam yaji zancen andau keka an kaika England makarantan koyan  ball 
Aranan naga bacin ran malam dan  kasan yanda Malamai  suke kyaman ball  aranan yace idan nasa ke dan ganta ka da sunan sa bai yafe min ba kuma kar na nuna maka hanyan gidan sa,
Kai kadai ne baka san Malam ba amma su kamal yan gidan nanne sosai  haka su ummin ka 
Kaima rashin zamane dana san  koda baka zodin kamar yanda Malam ya hana nasan zaka san dangan ta garmu amma ina maka murnan sa santawa da me sunanan  dan kasamu jagora  mana garci idan ka  sabawa umarnin sa bazan yafe maka ba dan nima shiya zaman ubana 

Ya huya ya kalle Malam yace "Malam kayi hakurin na rasa wani dalilin ne yasa na kasa bin umarnin ka akan hana Nabil ball 

Murmushi Malam yayi  yana dafa kan Nabil da yara sa duniyan da yake ma Malam  yace "dalilin  da rabon Albarka  acikin sana ar mana  gashi yadauki  daushin al umma da dama dana hana ai hakan bata faruba  Allah yakara daukaka Muhammad Nabil 
ABBA yace Ameen 

_Nabil yayi shiru azuciyar sa yana cewa da kasan mena maka da baka zauna zaman samin albarka ba_
  
Daganan suka shiga fira da Abba shide Nabil yana zaune ne kawai  
abba yace "bari nashiga mugai sa da su Bagaji  Malam anan yake gayawa Abba  abinda Nabil yayi na gyaran gidan da kuma sawa dayayi za akai Aisa wato  maman Fandau  India dan amata aikin ido Abba rungume Nabil yayi yana masa godiya dan atunanin Nabil danshi yayiwa mal wanan abin 
Shikon Nabil dadi yaji dan bai taba gani farin cikin awajen Abba haka ba dan yayi abin alkairi
 Nabil yayi mamakin girman gidan dan part 4  aka fitan na mata wana  buyu suna  kallon juna buyu ma haka tsarin ginin da girman kowane ban gare ya burgeshi   dan turawane  suka fasalta bangaren matan sa nada yananan ko taba wajen ba ayin ba Nabil sai mamakin girman gidan  yake dama acikin garin ana samun irin wanan girman gidan   har suka karasa ban garen matan wanda suke cikin  ginin ajere reras kamar islamiya dakunan 4 da duguwar baranda  kowa yana saf gan gaban sa su bagaji da bafanta suna ganin abba suka fara washe baki dan sunsan yau zasu sha raban naira
Duk a tsakar gidan suka gaisa da sauran matan mama ce kawai basu gani suna ta tambaya sa ya Hajja bintu da Hajja Hajara yace lfy  Bafalta ce tace Alhajji kowannan shine mesunan Malam yace "shine aiko  sai sabon gaisuwa yaran da sauran mutanen gidan wanda suke daki m a sai suka fito dan kallon Nabil 
Abba bai ga mama ba ya tambaya sukace tana daki kai tsaye Abba yatufi dakin dan yana ji da Aisa duk da sai da yayi aure mada dadewa aka auro ta 
Tana zaune kamar kullum  ita daya dan  Bagana da take e be mata kewa anyi auren ta wata daya da yawuce da shateema 
tana jin sallaman sa  ta juyo kamar me gani tana murmushi  tace a a Alh Habubakar ne yau agidan namu  yace nime harda megidan ki Nabil 
Mama ta meka hannun tana laluman ida suke tana cewa  megida matso nagan ka rabuna da kai tun ina daukan ka akan cinyana daya ke lokacin da ake kawo Nabil mama amarya ce  tana da son yara dan ta dade bata samu haifuwa ba idan aka kawo Nabil jitake kamar kar  azo daukan sa ita ta matsawa Malam ma akan yace sai anbashi Nabil din 
Abba yace "jeka wajen ta wannan mamar kace ita take renon ka kana yaro ba irin ta adin da baka mata ba 
Cikin sanyin jikin Nabil ya karasa inda mama take  ya durkusa ta kamo hannun tana cewa  Nabil sarkin kirini ina ball  tana maganan tana laluman kansa tana shafa 

Nabil mgn ma gagaran sa yayin sai bin matar yake da ido yanzu Wannan ita na cuta ita na daukewa y'a anya Allah zai ya femin mutanen da suka soni tun ina yaron na cuta 
ya daga ya sake kallon ta cikin tusayin parlour taba kujeru sai leda amma kakal ashare ba kace na makawuwa ba dan yanzu shateema yana kula da ita sosai shiya tsiye ledan ma ya shin fida mata 
Nabil dakyar ya iya bude bakin yace "Eh nine mama nadawo gareki kuma zan cigama da zumuci insha Allah amma kiyin hakuri bazan samu daman rakaki India ba ina da wani uzuri mai karfi gobe zanyin tafiya ku kuma jibe ne tafiyan ku amma idan nasa mu yanda nake so zan taddaku acan naga yanayin 
Anan mama tasan Nabil ne yadauki nauyin a fita da ita 
Mama tafara kuka tace nagode nagode nagode  bana shikarana 13 da dena ganin amma yanzu antabbatar min idan akamin wanan aikin san samu lfy 
Nabil bai san sanda ya fada jikin matar ba yana bata  hakuri  tadena kukan ba wani irin tautsayin tada kaunar ta yake ji yana ratsashi 
Har suka  fito mama tanayi wa Nabil  fatan alkairi 
 Abba ne yace re kudi yabayar araba dan Nabil  bakudi ajikin sa yana mota 
A motan abba suka tafi abba yana sake gaya masa yanda zannah yake awajen


  _Nabil Azuciyar sa yace dame yahana ka gaya min sai da me afkuwa ta afku_ 

Afili  yace "ai abba da kagaya min koda ba zanje ba akalla nasan da shi ai  
Driving  din ABBA ya sauke gida sannan ya  kawo Nabil gidan  sa

Hadim ce  zaune  cikin kanen ta dana  Nabil sai  lisafin shidi manda zasuyi asuna suke suna ta iface ifacen yasmin tace nin anty cikin ma yaki fitowa mugan shin dan na fison naga yafito  yayi tibibi dariya suna dukan  susa ce Eh wlh   zainab kusan dama ace me zuguda ba agane cikin ta dawuri  yakura tace " kuma ma ance cikin  fari baya fitowa dawurin jidda tace mude katon da muke so  

Ko sallama bai yiba yawuce su  suna cewa yashid sannu da zuwa bai ko kalli idan suke ba yawuce part din su 
Hadim ta tashi tabisa zaune ta samesa kan kujera yazuba uban ta gumi 
dafashi tayi ta zauna kusa da shin tasa hannun ta cire masa ta gumin   amma ta ga bai dago kai ba  dago kansa tayin taci karo da idon sa daya kada yayi jajir wanda ita de zata iya ratsewa bata  taba ganin sacikin wanan hali ba 
Cikin firgice tace  Subahanallashi my star meyake faruwa wllh kasa min faduwan gaba  mahassa dako  ture hannun ta yayin cikin bacin rai yafara magana 
dagaskiyan da suke cewa kwakwalwar  macce karami ne ban taba gaskan tawa ba basai yau na biye wa karamin tunani irin na macce na janyowa kaina  abin kunya da k'askan ci da tozar ce a idon Duniya nayi zalinci  naci amanan wanda bai kamata naci musu amana ba nayi karya nayi yaudara  awajen wanan yarinyar data yar da ni nayi lefin da nasan abba bazai yafenin ba asanadin macce nayi  abin da ko a tatsuniya ban taba jin irin saba.........

Hadim daka tar shi tayi ka bar jan zancen kagayamin abin yake faruwa bani da hakurin saura ron kaga min abin da yake  faruwa kawai

Yace"ai  Fada mikin yazama dole dan ke    direction tun a farkon aikin  
Daganan ya she komai ya gaya mata 
Itama Hadim gaba tane yafadin amma dayake idon ta arufe  yake  da kudirin ta. 
Sai cewa  tayi to  yanzu yaka kewa son muyi meye mafita  ga cikin mu ajikin ta  

cikin.
 tsawan da Hadim bata taba jin yana yiba  yace kekan wuwuyace ina mikin naganan yarinyar tamkar kanwata  take gareni ina magana cikin ki 
yanzu bana bukatan naji  shawaran kin dan nacire ki cikin masu lissafi 
nawa za abin kuma yaza ma dole cikin buyun  kizabi daya  

Tace "fadi najin 
Nabil yace "na farkon mu dauko yarinyar nan tunka fin abuyayin nisa muje gaban 
Mahaifinta nagaya masa gaskiya na ne mi yafiyar sa sai naro keshi yabari murenin cikin mu  ko........    
Ai kafin ya karasa  Hadim tace Nabil kanka daya kuwa kasan mekace mudauko ta muce me 
Mununawa Duniya muce kayin tarai ya dawata kuma cikin da nake tutiya dashi ba nawa bane ni nato zarta a idon Duniya yin hakan zai ba damar mayar da ita matar  permanent dan nasan baban ta kai  din zai lanja nawa yin hakan yana nuna kenan  kishiyar da nake gudu nayiwa kaina da hannuna kanan kawaye na da sauran mutane surai nani kamata da kishiya cikin da nake fariya yaza ma banawa ba Lalle idan hakan yafaru nagama tozar ta tozarcin da zai za memin gwara mutuwan daya daga cikin mu Wllh wllh  Nabil  dahakan tafar.... 
Shima kaseta  yayin cikin huci da bacin rai 
Yace "to sai ki tsaya kijin dayan idan kuma bawanda yamikin ni nazabin wanda yamin a ciki 
Na biyu 
za muje na musa azubar da cikin sai na kawota wajen iyayenta nace tsintar ta nayin  a wani garin nasam........ 
What  Hadim tace da karfin tare da cikumo wuyan Nabin ihun da tayin da karatun data fara shi yajan yon hankalin su jindda da gudu  suka iyo wajen.....



*Sorry masoyan* 
*DAMA TA* 
*Zakijin shirun har zuwan Monday dan muna da bikin*


         B JATTKO


Download Damata Na Batul Littafi Na Daya Complete