[12/27/2016, 4:49 PM] Queen Hakeey: [9/30, 10:28 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫
✨✨
💫
*✨YAYANA MIJINA 1💫*
Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara karatun ki kafin yayan ki Ya dawo sannan ina san kisa a ranki kefa matar aure ce ke matar wani ce banda kula mutanen banza danda biyewa professor ki kare mutunciki na diya mace kuma mai aure, ina fatan kin fa himta? Na fahimta baba, amma baba wannan wanne irin mijine ban taba ganiba bai taba ganina ba, murmushi yaii sarah kenan kawai inasan kisa a ranki mujinki yayanki, komai dan lokacine kina zaune wataran zakiga ko waye mujin ki dai kawai ki Kare mutun cin ki, insha Allahu baba, Allah yai miki albarka, ameen baba, gode da wuri zaku wuce kaduna saboda haka kije ki kwanta kiyi bacci da wuri dan ki sami tashi da wuri, shikenan babaa,.
Wani daki stair naga ta nufa tabi wani daki, wata mata na xaune da newspaper a hannun ta, mama sannu da aiki, yauwa yar ta har kun gamaa magana da Baban naki,?eh mama, sarah inasan kibi maganar mahaifin ki duk da nasan gidan da zaki yanzu bawai wani dadin zama zakiji da su ba aamma ki daure jara bawace Allah Ya kaddara miki,.
Mama meyasa kika ce haka, sarah bari yau zan vaki labarin family dinmu yau xakiji komai yau zan sanar miki ko wace hajiya luba,.
Shekaru asirin da suka wuce,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/30, 10:59 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨
💫💫💫💫
✨✨
💫
*✨YAYANA MIJINA 2💫*
Shekaru ashrin da suka wuce, a zahirin dangin mu ka,idace sai anwa mutun hadin gida wannan abu tun daga kakanni ne, haka muka taso muka gani ana yi, da lubabu dani Zainab uban mu daya uwa kuwa da tashi,mafiyar mu hadin gida aka mata da mahaifin mu,sunyi shekara ammaaa vabu alamar haihuwa sunje asibi aka saida musu baza ta taba haihuwa Ba hakan Ya tada da hankalinta sosai, dole tasa babanmu Ya karo aure, wacce ba dangi ba,amma kwata kwata jinin harira amaryar babanmu bai hadu dana umma Ba kwata kwata ta tsane ta kuma ba dalili,. Kuma hakan yana batawa baba raii amma umma ta nuna ba wani abu, Umma itta kadaice a gun mahaifanta, baban kuma Dan gidan yayan Baban mu ne, haka suke rayuwa tashi daya Allah yaba harira ciki, ba karamin murna mukai ba nina,haka akai ta kula da ciki har yakai haihuwa,ranar hai huwa ta haifi diya mace, ranar suna taci suna LUBABATU,habaici umma tasha ranar hakan yasa zazzabi da alhaji yaji taba da lafiya Ya kaita asibiti nan ake shida masa tna ciki basuyi wani mamaki ba tunda kanyin yadda yaso,.
Umma ranar haihuwa ta haifu ni, ranar suna naci sunan Zainab abu sosai akai shagali haka bba yai ta kula damu cikin jin dadi da godewa Allah,. Har muka girma aka samu makaranta amma lubabatu halin maman ta taiyi, kullun cikin nuna bakin ciki da kwashi, haka mukai ta rayuwa har Allah yayi muka kai mum zalin aure nan aka Tara family aka za,a hadani aure da mahaifin ku wato Aminu, lubabatu kuma da yakubutu duk yayan yayan babanme, amma me haka lubabatu ta dire itta aminu take so inda Yan uwa sukace ba wanda Ya isa sa su canza shawara, tun daga ranar tsana ta shiga tsakanin mu sosai har akai aure,.
Cikin idon Allah har shekara biyar ban sami haihuwa ba, kuma ko a jikin alhaji, a lokacin lubabatu ta haifi danta Na miji wato *ashrim* ran suna munsha guri wai dama dole inyi gado niko ko a jikina tun mijina bai damuba Maye nawa Na damuwa,. Haka rayuwa ta ci gaba .
Har shekra 7ba haihuwa nan nada da hankali sai munje asibiti,muna zuwa kai mun aune aune nan aka sanar ina dauke da ciki wata biyu, abin yaban mamaki ko irin wannan abun da akeji ni banji ba, haka muka dawo jida cikin murna, lokacin lubabatu yayanta biyu dan ittama ta daina haihuwa bisa wasu dalilai, lokacin da ashrin yayi wayo babanshi waje Ya fitar dashi karatu Dan kuwa family dinmu Allah yai musu arziki,.
Ranar da zan haihu aka kaini asibiti nasha wuya daga baya Na haifu ki, ranar suna kikace sunan Mamana, wato Aisha akan yasa muke kiranki da sarah, haka kika taso cikin kulawa, har kikai wayo muka saki makaranta, har Allah yayi gashi kin kammala, tashi daya kuma aka yanke hukuncin hada ki aure da ashrim ba yadda Na iya dole Na hakura, yanzu baxan iya gane ashrim ba ya yake ina yake ya dabi arshi take, duk ban sani ba, Amman ina mai baki hakuri akan ki kula da mujin kibi umarnin iyaye,. Sauke ajiyar zuciya tare da fadin insha allahu, .
Haka ta nufi dakinta jiki a sanyaye,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:49 PM] Queen Hakeey: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨
💫💫💫
✨✨
💫
*🌟YAYANA MIJINA 3🌟*
Tana shiga daki taje toilet tayi wanka sannan tayi alwala tayi nafila, tayi addua game da sabuwar rayuwar da zata shiga, hakan ta kwanta a gado tana tunanin wanne irin Mijine aka Aura mata, zai so ta kuwa, jinin su zai hadu kuwa, Allah ne masani,.
A kaduna kuwa, a unguwa ta federal locas, garine iska Na tashi cikin yanani Na zafi iskarma zafi take fitarwa,. Wani haddaden gidane Na gani na fada da gani gidan masu bugun abujane wato kudi, horn yake iri karfin shi ji yake kamar Ya tashi da gate din Ma Ya huta cikin sauri cikin sauri da rawar jiki haladu Ya bude gate din, yana parking Ya fito ji kake tass Ya dauke wannan tsohun da mari, tsohun da zaiyi sa, an Dad nashi,cikin fushi Ya Fara magana wannan shine huranka inka san bazaka iya aikin kudi ba a gidan masu kudi saika kama gaban ka amma tsabar rashin mutunci kanaji ina horn baka San ka bude mun gate ba idiot, yi hakuri dannan nadan zagaya ne, wannan kai Ya dama ka kus kura ka sake mun haka I will definitely dismiss you, yana kaiwa nan Ya wuce, yo ni dannan kamin wani yare nida ba iyawa nayi ba inadai maka fatan Allah Ya shirya shine kawai,.
Ko sallama babu Ya shiga parlour, da sauri yan matan suka Mike tare da fadin welcome back broz,and happy married life, da sauri dayar tayi daki dayar kuma tayi kitchen,yan iska da ku tsaya mana da kunga rashin hankali, eyya son dina aiba su suka kar zumunba ko rataya ba,a basu ba,zauna muyi magana, OH god mom wannan wanne irin family ne su haka suke suyiwa mutun auren dole naga daii In lokacin auren nan yayi Xanyi amma dole sai ammun aure wannan wacce rayuwace,just imagine mom I don't even know the girl, how she is, is she educated or not, control son, Wlh nima bansoba Amman Ba yadda Na iya dole in hakura, kuma yarinyar da aka baka shegiya ce kawai dan kudin ka itta da iyayenka suka Aura Ma itta, kaidai kawai abin da zan fada ma kabar komai a hannuna yar aikice kawai zasu kawo mana, plz mom kuda yarinyar nan tazu I don't even want to see her face, in ta gaji saita kama hanyar gidan uban ta, weldone son good idea, ninan zan sata a gaba dolenta ta bar gidannnan, Mom zanje part dina bana san damuwa, plz kar a tashen gobe saidai inni Na tashi da kaina, and yes insun kawota gobe kawai a kaita part dinta in suka tambaya game dani kawai kice bana kasar, as you wish son,.
Lubabatu and her family kenan, babban danta ashrim, sai mai bimai, rukayya,tana da aure, then her twins daughter, Mami and minal, wadda zasu gama secondary school,.
Sai ku biyo ni dan jin yadda zata kaya muje zuwa mahaukaci Ya hau kura, mahaukaci Ya fada rigiya yace ni wankana nake 😂
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/2, 2:44 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫
✨✨
💫
*🌟YAYANA MIJINA 4🌟*
Washe gari,
Sarah ce a daki ta gama shirinta ta tattara all her important material, parlour ta nufa, mama, Baba, uncle Yakubu (dad na ashrim inbaku manta ba) goggo falmata, mahaifiyar su yakubu, salam alaikum, walaikumulsalam amarya babbar su goggo ta amsa, kakalle da kanki amsa sallamar wai Dan Allah yaushe zaki tafine? Bazan tafiba saida ke, aa ni sainaci tawa duniyar, gaba daya suka sa dariya, gaida su tayi, uncle Yakubu Ya fara magana, sarah karkiji komai gidana zaki koma da zama anan zaki zauna shima ashrim din yananan part dinku da ban ne duk sanda yaga dama sai Ya koma dake gidanshi, nima ki dauke ni tamkar babanki, murmushi taii tare da fadin insha Allah,.
Babane Ya cigaba, to sarah yau zaki barmu, Allah yai miki albarka sannan karki manta on Monday xaki fara zuwa lecture, duk da ina tunanin shima ashrim din anan yake lecturing,ki kama kanki sarah, mama ce ittama tai mata nasiha sosai, to sarah ga gift din dazan baki ,key motane babanta Ya mika mata cike da murna ta karba, woww dad na gode Allah Ya kara budi ameen, ameen daughter,.uncle yakubune Ya karba, nima in muje akwai nawa gift din, murmushi tai tare da fadin na gode Dad,. Haka akai ta mata nasiha,. Driver xai biyo ki da motar ki, su kuma su Baban naki a tawa zakuje driver zai juyo da itta, ina fatan kin gane? Eh Dad, haka suka mike suka fita waje,. Nan fa hankali Ya tashi kuka take sosai kamar ranta zai fita dakyar aka samu tai shiri,.
A kaduna kuwa, duk suna parlour, bayan Sun gama breakfast, Mom yau Dad zasuzo da matar broz ko? Eh sai akai ya, Wlh mom ina San ganinta ance ta hadu fara ga gashi, ga hankali ga ilimi I really want to see her, mami ce ta karbe ni kuwa bana bukatar ganinta abinda da broz na bayaso nima bana so saboda haka tasha zamanta, haba mami she now our Aunty, she is aunty daii,ke dallah rufewa mutane baki ni bansan halinwa kika dauko ba kaf yayana kice daban, yauwa mom fada mata, but Mom, yimin shiru plz, OK mom, sallamar da akai yasa suka mai da hankalin su ga kofa, rukayya ce, da gode mami tai gunta tana fadin oyoyo Aunty ruky, itta dai minal na zaune dan ranta Ya baci an mata fada, twin din Mama ya kuke ina minal, gata can fushi take wai mom ta mata fada, zamatai a kujera ta gaida mom dinsu tare da fadin akan me take fushi, nan mami ta fada mata,.
To sannu mai kanwar uwa shi wanda akabama baya so saike karan kada miya, ai Wlh bari kuji karku raga mata mutincinta zakuci, but sister ke da aka aura miki Yaya jafar su Aunty haka suke maki,ke ki kiyayen ai nidashi dama munasa juna,yaya kuwa basanta yake ba,. Mikewa minal tayi tabar gurin,.
Mom kinsan fa da goggo falmata za,a zu da kuma Dad muje ai musu girki, fushi nake da babanku ke jekiyi musu girkin in zaki iya, mikewa tayi tana fadin zan iya mom.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/2, 3:04 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨
💫
*🌟YAYANA MIJINA 5🌟*
Sosai sukai gudu a hanya, saboda haka suka iso kaduna wajen 3:30 tun daga jigawa,,horn sukai mai gadi Ya bude gate din motoci uku suka danno kaii, duk suna waje, sunzu tarba, amma gaba daya ransu a hade kamar wasu macijai iya minal ce ke murmushi,.
Da kafar dama ta fito,kallan gidan tayi ta saki murmushi, tana juyawa sukai 8 eyes da lubabatu dake xabgo mata harara, murmushi ta kakalo tabisu da kallo,wowa Mom kinga aunty beautiful, harara Ruky ta zuba mata hakan yasa tai shiru da sauri twin suka karasa sunawa dad dinsu sannu da zuwa, my twin ya kuke? Qlau Dad mun dauka tun jiyan zaka dawo amma shiru, sorry dear, gun goggo Ruky ta nufa suna wasa irin na kaka da jika,gun mom sarah ta nufa tana gaidata amma kamar ba da itta take ba haka suka nufi cikin parlour,tin yanzu jikin sarah yayi sanyi, a parlour suka zauna aka kawo musu lemo da ruwa mai sanyi,ana ta hira itta dai Sarah bace komai ba, hakan yasa goggo ta Fara tsokanarta, Dad ne Ya Fara magana, to sarah ga Yan uwanki nasan baki wani sansu ba tinda bazuwa hutu kike mana ba, wannan itta ce surukar ki wato mom din ashrim, murmushi tai tare da fadin ina wuni, can ciki tace lafiya, wannan kuma kanwar ashrim rukayya tana da aure Nikita jafar kin sanshi ai, murmushi tai tare da fdin eh, ina wuni Aunty Ruky, mikewa Ruky tayi tasa phone a kunne tana fadin hello, wannan kuma my twin darling, yan autana, minal and mami, minal and mami here is your aunt, gaidata sukai cikin fara,a ta amsa, sannan sarah part dinki, shine acan yanzu zansa a kaiki akwai komai dakike bukata no need ki takura kanki, OK dad sannan gift dina nima motar ce gashi sannan in kina bukatar wani abu kimun magana, no gode Allah Ya kara budi, goggo ce ta amsa To amarya sarah a zauna da yan gida lafiya, kinsan ni yau zan koma da driver Dad dinki,.
Lababatu wai ina ashrim dinne? Bayanan, wanna ai iskancine ai yasan da zuwanmu ya fice wayrshi Ya dauko tare da calling number dinshi amma akashe, hakan yasa Ya hakura, sannan yace twin su raka sarah part dinta,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/3, 9:14 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫
✨✨✨
💫💫
✨
*🌟YAYANA MIJINA 6*🌟
Haka suka nufi part din sai hira minal ke mata itta dai Mami bace kala ba kawai suna tafiya ne, Aunty sarah kinga yayanmu shima very beautiful just like you amma fa yayan bashi da kirki saiya dinga mana tsawa kuma yadinga yiwa yan aiki rashin mutinci wai talakawa ni kuma bana so zaki ce Ya gyara ko? Murmushi taii tare da fadin eh,tunanin take indai kuwa haka halinshi yake topa da sake anya ma kuwa xa je dashi kuwa,sannan kuma kinsan yadda yan mata ke sanshi kuwa, uhmmm kinga yayun kawayena suyi tacewa in basu number dinshi kuma in fada miki ance, Abu bashi da kirki, murmushi kawai tayi minal kina da surutu nima zaki koya mun, laaaa karki koya saboda yaya baya son surutu, murmushi tai dai dai lokacin suka karaso part din a kulle, dafe goshi minal tayi ohhh god, yaya bayanan kenan gashi ban karbo key a gun mom kuma Allah na gaji,tsaki Mami taja tare da juyawa tai tafiyarta, horn din da sukaji yasa sukai saurin juyawa,da sauri mai gadi ya bude kofar, hancin motar shi Ya danno da itta, yehhh ga yayanma,jin ance yaya yasa tai saurin juya baya dan bata San ganin fuskarshima,.
Hade raii yayi a cikin motar kasancewar Ya gansu a bakin kofar ko ba, a fada maiba Ma yasan ittace, da sauri minal taje kusa da motar dashi, zuge glass yayi, yaya welcome, kaga Aunty mu can, mtwssa ce miki nai inda bukatar ganinta ne? Sorry yaya but you are lucky, kallanta yayi alamar tabar mushi gurin, sorry broz key zaka bamu, tsaki yayi tare da mika mata keys din da sauri ta karba tabar gurin, yana mota har suka bude suka shiga, tsaki yaja tare da fitowa Ya nufi wata kofar Ya sa key Ya shiga,.
Babba gidane Dad dinta Ya kashe kudi sosai hakama mom dinta dan sunaji da yar tasu, kallan ko ina tayi, wata kofa ta gani a rufe, minal ce tai magana wannan kofar part din yayana kina shiga zata sadaki da parlour shi, murmushi tai tare da fadin OK Na gane, to Aunty zan wuce in barki ki huta, OK kawai tace,.
Kallan gida taci gaba dayi, stairs ne a gabanta Ya mike, juyawa tayi tabi wani corridor, taga wata kofa kitchen ne, sai store a kusa dashi, murmushi tai tare da fitowa, wani fun ta nufa, babban dining yai mata welcome da fridge a gun, sai gefe wani daki ne,.
Stairs din ta nufa, dakuna ukune a right hand dinta, daki biyu left hand dinta sai wani a tsakiya wanda ta tabbatar nata ne, turawa tayi tare da bismillah ta shiga, wowww ta furta tare da fadin love you my parents, babban gadone na Gani na fada sai madubi dayasha kayan kwalliya sai sif, da side drowers, sai kujera ta hutu da plazma TV,. Ajjiye jakarta tayi tare da cire mayafin ta nufi toilet tayi wanka, sannan tai shiiriin magarib ta sa kayanta ta zauna a sallaya tana lazumi,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/3, 9:39 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨
💫💫💫💫
✨✨
💫
*🌟YAYANA MIJINA 7*🌟
Da sallama Ya shiga part din iyayen nashi suna parlour suna xaune, Mom ce ta amsa tare da fadin ka dawo son? Eh mom, Dad sannu da dawowa, yauwa Amman Abubakar kasan baka kyata bako (real name dinshi kenan )yanzu kasan yau zamukawo Ma matar ka amma tsabar rashin mutinci kasa kafa ka fice ko? Kayi hakuri Dad Wlh naje wani uzurin ne, wanne uzuri da Ya wuce ka tsaya kaga wace matar ka, Abubakar ka kiyayi duniya, in kabi a hankali maye duniyar yau in kaine wataran ba kai bane, wataran saidai kaji ana DUNIYA LABARI(NOVEL DINA NA FARKO KENAN )Dan Allah ka rike matar da da amana, insha allahu Dad,a ranshi kuwa cewa yake ta rike kanta da amana daii, Mom ce ta fara magana, Dan Allah alhaji kabi yaronnan a hankali kun mishi dole yabi sai kuma ka sashi a gaba kana mai fada aiba haka ake ba, eh Lallai Ya tabbata ke kike zugashi To Wlh ki kiyayeni luba, a nidai gaskiya nake fada kuma yarinya dole taimun biyayya in taki ta gane kurenta tana kaiwa nan tabar gurin, oho IN Ki riketa tsakani da Allah kinyiwa kanki in kuwa baki riketa da Allah ba zaki gani ai kema kina da yaya mata,.
Kai kuma ina baka shawara karka biyewa mahaufiyar ka Dan Wlh kai zatakai ta baru ni Ba ruwana, sannan ka kula da matar ka, kamaje ka dubata? Aa dad dama wai so nake sai yanzu Tom kaje sannan kuma ran Monday xata fara zuwa lecture abu makarantar kenan,ka dinga kula da itta, Tom Dad bari in wuce,.
Yau ake yinta indai har saina dubata ai kuwa saidai ta mutu, dolema inja mata kunne karta nuna ni mijinta mean skull Karma ta nuna ta sannni, amma taya danni Ba shiga part dinta zanyi ba, yauwa idea zanba minal ta kai mata,.
```washe gari```
Da asubata ta tashi tai sallah tai azukar sannan ta kuma bacci ba itta ta farka ba sai 10:00 kasan cewar yau asabar,wanka tayi, sannan ta fito tasa atamfa tai light makeup, sannan ta fito kitchen ta hada break iya cikinta tunda bata ga mujin nata ba bayan ta gama ta dauki hijab dinta ta nufi part din su mom,.
Suna parlour mom, mami minal, da sallama ta shiga minalce ta amsa, ina kwana mom ?daban kwanaba xaki ganni, bakinta taja tai shiru, minalce ta gaidata,ta amsa, Mom dad bayanan ko, oho Ban saniba, ke barifa kiji nifa bana san kini bibi kinaji banza mai halin uwarta, sannan kuma ke zaki dinga mum gyaran daki daga yau, kafin in sake nemo miki wani aikin, kuma yau zaki fara tinda nasan har yanzu ba,a zama mace ba, inma an zama nasan kwai daya za, a ajjiye mana tunda gado ne hakan aii, itta dai bace komai ba, mamice ta amsa mom kina nufi su basa haihuwa? Eh mana daga daya basa karawa, tab Ai kuwa mudai munasan ganin baby's din broz ba daya ba, yo banda abunki mamina ai saidai wata ta ajjiye mana yara amma Ba wannan Ba,. Minalce ta amsa, Aunty muje kiga dakina, murmushi tai tare da mikewa dan ta gaji daa jin maganganun nasu,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/6, 4:45 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨
💫
*🌟YAYANA MUJINA 8*🌟
Dakin minal suka wuce, Aunty sarah saifa kina hakuri mom dina haka take amma watarana zakiga ta fara sanki, mami Ma halinta ta dauko amma itta wannan Ba matsala bace zan iya ganar da itta, abun yaba sarah mamaki wai ace Ya tafi uwa hankali kodan ba wani abun mamaki bane,uhmm minal kenan inane dakin mom din, eh muje in nuna miki, haka suka fito sai surutu minal ke mata har suka karaso Sakin mom din, Aunty ga dakin ni zanje parlour nasan yaya Ya kusa zuwa yanzu, to adawo lafiya,.
Kallan dkin tayi Ya hadu komai a gyare amma wai ake cewa ta gyra itta bataga wani abun gyara anan ba,.
Da sallama Ya shigo parlour, aa dana ka tashi? Eh mom ina kwana? Lafiya qlau son, Mom ina breakfast dina? Dining tamai nuni yanaci su minal namai surutu,.
Xama tayi a dakin ta duba nan ta duba can har ta gama abin da zatai,, fitowa tayi tare da jawo kofar, dai dai lokacin mom din ta hawo saman, banza kallo ta watsa mata, na gama mom ni zan wuce part dina, uhmm sannu mai part To bacan din zaki ba kije kitchen ki fara shirin abincin rana, abincin rana mom ina ganin lokacin yayi kusa yanzu 11:00fa nadai fada miki kar ki sake kibar part dinnan har sai kinyi abincin rana tana kaiwa nan ta wuce, tabe baki tayi wannan matar fa saina nuna mata my true colors bata san koni wace ba laifin wani Na shafar wanine, wata zuciyar ce tai saurin ddakatar da itta, aa sarah kamar uwa take agunki watarana sai labari, haka ta sauko ksa dai dai lkacin ashrim Ya gama breakfast ya fice,.
Tafiya yake yana danna wayar shi cikin rusunawa mai badawa flowers ruwa yai kasa yana kwasar gaisuwa inda ruwan ya fantsala a jikin takalmin ashrim, da sauri Ya kalli tsohun mutumin, Dan Allah kayi hakuri yaronnan tsautsayine, tsaki yaja tare da mikamai takalmin wai Ya wanke sannan yaja kujerar dake gurin Ya zauna, cire takalmin Baban yayi Ya nufi fanfo,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/6, 4:55 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨
💫
*🌟YAYANA MIJINA 9*🌟
Tun daga nesa ta hango baba yana wankin ta kalmi Ya sai wani dirjewa yake makar wani mota, karasawa tayi, ina kwana baba? Murmushi yai tare da fadin lafiya, Baba lafiya kake wanke takalmi haka? Eh mai gidane danma nayi sa,a cewa yayi in wanke ba korata yayi ba, murmushi kawai tayi tare da fadin kawo in tayaka, aa barshi kinji, Ba musu kuwa ta barmai, yana gamawa Ya wuce in yake, kamar yadda Ya cire haka Ya mayar mai, itta kuwat Tana gefe Tana ganin ikon Allah itta dai kawai taga bayan mutun amma bataga fuskarshi ba,tana mamakin irin wannan hali Na wasu masu kudin kamar sarakai, tabe baki tayi tacigaba da zagaye gidan,gerden taje ta zauna Tana kallan wadda ake wakaranar da aiki a gidan, sai wajen 12:30ta nufi ciki tai musu girkin sannan ta wuce nata part din,.
Haka tai tata Xma a cikin gidan ko sau dayabata taba haduwa da ashrim ba, amma sunayin sabani sosai,.
Yau Monday da wuri ta tashi Tana da lecture na 10:00 kafin 9:30ta gama komai sannan ta murza key din motar ta sai Abu,.
Shi kuwa ashrim sai wajen, 10:00ya tafi Dan yana lecture,.
..by 🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/7, 7:13 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫
✨
*🌟YAYANA MIJINA 10🌟*
Parking motar tayi ta fito Tana kallan schools,school din ta hadu komai yayi kuwa yana harkar gabanshi,.
Jakarta ta dauka da phone dinta sannan ta Fara tafiya, department na mcb take nema,.
Da sauri tasha gabanta dan sarah saida ta tsorata, hiii kema new ce nima haka department na mcb, ance yau prop ash ne zai dauke mu first lecture kuma a hall na 3 by the way sunana hanifa, tunda ta fara zuba sai yanzu tasa pullstop, shiru sarah tayi tana kallanta da gani tana da surutu abinda baya gaban sarah kenan, hiii bakice komai ba, OH sorry sunana Aisha Amman ana cemun sarah, wowww nice name should we go? Yes, but amma hanifa ke waa fada miki wai wama kikace professor ash shine xaima mana lecture yau sannan kuma bshi da mutunci duk a ina kika ji wannan, Mika mata hannu tayi tare da fadin mu gaisa Dan Allah kina jaaaa Na dauka baxaki mun wannan tambayar ba, yayuna anan suke makaranta soo sunsai komai game dashi kuma in fada miki Ya hadu, Dan har fada ake a kanshi, tabe baki sarah taii,basai ka shiga harkar mutunba tukun zai rainama hankaliba, uhmm kedai ki kiyaye, dai dai lokacin suka shigo hall din, a cike hall din yake kana gani kasan yan farkon diba ne ana zumudin skull kafin kaii Ya dauki zafi sai wani jijji dakai kuwa yake ,.
Guri suka samu suka zauna, hanifa sai zuba takewa sarah itta dai saidai tace uhmm eh, aa, wata kyakykyawar duburwa ta nufu inda suke zaune, sallama tai musu tare da Xama sannun ku, sunana hakeela, zaku iya cemun Hakeey, a garinnan nake da xama, kuma ba, a hostel xan zaunaba, (uhmm fadi ba a tambayta ba)mika mata hannu sukai suka gaisa sannan suka fada mata sunan su,..
Hall dinne yai shiru kamar Ba mutane a ciki kamar ba daxun suka cika hall din da surutu ba, jin hanifa tace woww yasa sarah dagowa, yaci fararen suit, farin cover shoe, sai gashin kanshi dake kwalli, taku yake yana waya gaba dayaa har Mazanma sakin baki sukai ,inda wasu yan matan ke gyara mayafi, ana gyara hudar fuska,.
Jufitan na hall din Ya hau Sannan yace tsaya jikin speaker din, cikin harshen hausa Ya fara magana, duk danasan wasun ku Sun iya turanci amma bari in muku a cikin harshen hausa saboda wasu a cikin ku are illiterate basu canci Xama anan ba kawai kaface ta kawo su, in ka bibiya basu wani iya English ba any way, ku sabi a skull dinnan you don't know my rule and regulations, OH kuyi hakuri ku bakine sabusan dukata saboda dole in sanar daku,inna shigo lecture ba surutu in kana so kaji To in bakaso zaka iya fita sabida muddin na kamaka kana wani abun da ban gaskiya zan kuri mutun innace zan kuri mutun bazai kara shigo mum hall ba,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/7, 7:26 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫
✨
*🌟YAYANA MIJINA 11🌟*
Sannan na biyu bana San surutu a class na tsani ina lecture ana mun surutu, nsan kunsha ji ana fadin a institution Ba ruwan lectures da dalibai, to gaskiya ni da ruwana dan baxanzu in bata lokacina Na ina muka lecture kuna mun surutu ba sanna kuma inna shigo lecture all phone su kasance a kashe,.
Tsaki taja tare da fadin sai kace a secondary, da sauri Ya dago Ya kalleta inda kallo Ya kuma kanta, ittta Ma bata san maganar ta fito ba, hanifa dake kusa da ittaa tuni ta tsure, itta kuwa gabanta ne Ya fadi ksancewar kallan da yake mata, jijjiga kai yayi tare da ci gaba, zaiyi magan kenan wayarta ta Fara ringing, cikin tsawa yace get out please,ganin Tana shirin fita ko hakuri bata sshi ba yasa Ya sauko tare da fadin meet me in my office,. Yana kaiwa nan Ya wuce .
Ai tuni hall akaa fara kace nace ,da sauri Hakeey da hanifa suka nufu inda take,hakeeu ce ta Fara magana, sarah kibi a hankali mutuminnan bashi da kirki kije yana San ganinki ki bashi hakuri komai Ya yace, hanifaa ce ta karba saida Na fada miki Amman daga zuwanki xaki fara haka nidai Ba ruwana, taabe baki sarah tai yanzunma ba zuwa Xanyi ba, aicewa yayi meet me in my office, kuma yace bama jin turanci saboda haka bazan jeba, ai tuni hanifa ta kara hargitse wa, abunma dariya yaba sarah ,.
Cikin fushi yake tafiya wanna wacce yar iska ce mara hankalj take mai haka itta yar gidan uban wace ,.jin ana kiranshi yasa Ya juya wasu Yan matane,.
Da mamaki yake kallan bayanshi wato bama ta biyu shin ba Lallai kuwa indai bata biyu shibazata gane bata da hankali,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/8, 12:43 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫
✨
*🌟YAYANA MIJINA 12🌟*
Kallan matan yayi sai wani fari da ido suke kamar baru, sir dama zuwa mukayi ka duba mana wannnan assignment din, tsaki yayi bani da time yanzu plz, and yes kuje waccan hall zakuga wata yarinya tasa, purple atamfa da ratsin baki da yellow a giki sannan da coofee a jikin atamfara tasa purple mayafi kuma farace kuce inna San ganinta yanzu a office dina yana kaiwa nan ya wuce,.
Kutmar ubancan wanna wacce yarinyace har sir Ya haddace kayan jikinta kiga fa yadda Ya lissafo kamar tana nan, Hafsat kenan kina mun wannan tambayar ai yanzu zuwa zamuyi muga wacce itta ta fimu haduwa ne ko me? Kuma mu zamu kirata Ma kuma Ma niban taba ganin sir yace wai a kira masa wata ba,look muje kawai, haka suka nufi hall din, tundaha nesa suka hngo ta dan wannan kwatancen dole a ganeta tashi daya, sai hanifa sai jaaa mata kunne suke ,.
Cikin isa suka karasa gun da suke tsaye, kwashewa da dariya sukai tare da fadin jambies, wai fa ku fasa kaiii kuke level one ko, Lallai kuwa kuna da aiki,.
Hakeey ce tai magana, Ai shiyasa muka ga muda yan wasu level din duk sanmakan saboda baxaa gane Yan wanne level bane gara kaii za, a iya tantancewa wasu kuwa saidai a dauka remedial suke,.
Zaro ido sukai ke mu kike fadawq haka kinsan ko mu suwaye, koma su waye kansunne basu kamaba, any way me yakawo ku nan? Shiru sukai suna nazarin abin yiii,.
Cikin fushi suka juya suka fice,. Sai a office din ashrim,.
By 🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/8, 1:03 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫💫
✨✨
💫
*🌟YAYANA MIJINA 13🌟*
Suna zuwa ko sallama babu Hafsat ta fara magana sir munje tace baxata xu ba kuma wata kawarta ta ci mana mutunci, sir ina ganin basu da hankali ne, kallan su yayi duk yadda akai akwai abin da Ya hada ku bai kamata kuna kula su yanzu kansu Na rawa dole ku dinga musu uzuri yanzu suka fara makarantar kansu bai fara daukar zafi ba,.haka yai dan musu nasiha ta inda take shiga tanan take fita,,.sallama suka maii, shi kuma Ya karbi assignment din nasu,. Sannan yace tura aka kira masa itta,.
Da sallamq ta shigo, ko kallanta bai ba balle Ya amsa sallamar, tsayaws tayi tana jiran abin da zaice, ya kaii wajen 20min yana dube dube har ta gaji da tsayuwa,.
Ajjiye takardar yayi Ya dago Ya kalleta, tare da nuna mata site, zama tayi taiii kasa da kaiiii,kallanta yake yana Nazari, ganin kallon yayi yawa yasa taja saki,kasa ksa tace malam inada aure faaaa, tsaki yayi tare da fadin nima ina dashi aiii,.
Wato kece yar iska ko, zaro ido tayi, ina magana kikai mun rashin kunya ban kula kiba amma ki sake tabka wani kuskeren kooo? To ina san in fada miki karki bari musa kafar wando daya dake bani da kirki amma in kabi dukata zamu zauna lafiya, yanzu zan miki uzuri ne kawai danke new ce butt ki kiyaye gaba hope kin gane,? Eh na gane,mikewa tayi xata fita yace ta kuma, ke wai a wanne gari kike? Anan,amma a gidanku ba tarbiya ko kuma kin taba yin ciwon hauka ko? Zaro ido tayi ciwon hauka itta din, answer me,ej na taba, good no wonder ana ganinki anga hakan gobe ki zuu min da result naki na kin warke dan ban yadda kin gama warkewa ba, ranta in yayi million Ya baci, tsaki taja tare da fucewa fuuuuu, shima tsakin yajaaa tare da fadin zaki sani,.
Su hanifa ne suka tare ta suna tambayarta Ya suka yi, ba komai tace musu ta dauki key Na motar ta nufi gida raii bace, dakinta taii wulli da jakar, wai tataba yin ciwon hauka, hawaye ta Fara,.
Bayan tayi wanka ta shirya ta nufi part din mom, suna parlour gaida tayi sannan ta nufi kitchen, minal ta bita dan tayata aiki,.
Bako kofar yayi ko sallama babu Ya zauna kusa da mom, son lafiya, tsaki yaja Wlh mun wata Yar iskar daliba na hadu da itta yau bata da tarbiya, tsaki mami taja ai kawai yaya ka koya mata hankali, to ni mai zam matane, kar ka damu bari in fada Ma yadda zakayi.,
🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/9, 10:38 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫
✨
*🌟YAYANA MIJINA 14🌟*
Ai kaiii banda abin broz naga kaii prof ne amma har ka rasa abin yi, Ai kawai test zaka zuba maii uban wuya sai ka bari kuwa Ya zu hall kasan yadda zakaii ka kure ta a hall din ko kuma ranar da kaga nata zo Ba kayi test wanda baya nan ka bashi Cary-over, murnishi yai Lallai inda ke lecturer ce za, ai muguwa, dariya tasa hmmmm ai Wlh yaya kawai daiiii Allah Ya rufa asiri amma nima faa ina sai a hankali,uhmm ni bari in wuce,kenan brozz baka dauki shawarar ba kenan? No zan gwada amma ba yanzu ba saii kaiii Ya dauki zaki,mom ni zan wuce, OK yau dad dinka zai dawo faaa,allah Ya dawo dashi lafiya, minal ce ta fito da sauri, Mom aunty ta yanke daa wuka Allah gun sai zubar da jini yake, tabe baki taii Allah Ya kare To mutunne baxaiyi aiki a hankali ba, Allah mom ba haka bane taba sani bane, to ni yanzu me kike san in mata kace tasa abu ta daure gun mana, aii tuni kwalla ta taru a idon ta haba mom, ashrim ne Ya karba muje ki dauko first aid box a daki ki gyara mata, da sauri tabi bayan shi, yaya kaga yadda ta yanke sosai ni Wlh baxan iya treating din gurin ba,kallanta yayi yadda take ta hawaye, murmushi kawai yayi in kin je kice taxu in mata treat din gurin, da sauri ta koma,.
Aubty Yaya yace kizu yaii miki treat din gurin, noo minal bafa wani ciwo bane sosai ki barshi kawai, haba Aunty kingafa yadda kike zubar da jini, eh na gani minal zai daina, mami ce ta shigo ganin jinin na xuba yasa ta danji ba dadi, gashi kuma sarah taki zuwa, sister je ki karbo in mata treating din;da sauri ta fito a hanya suka hadu ga box din a hannun shi sai waya yake, broz kawo kaifa muke jira, kashe wayar yayi mije plz duk kin bi kin tada hankalin ki,.
Aunty sarah kedin taya kika yanke haka? Wlh kawai ina yanka albasa kawai na yanke da hannu na, eyya aunty ki dinga kula plz, murmushi tai kawai wai yauu Mami ce yake ce mata wani tayi a hankali, turo kofar minal tayi da box din a hannunta, ashrim yana bayanta,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/9, 10:54 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫💫
✨✨
💫
*🌟YAYANA MIJINA 15🌟*
Da sauri Mami ta karba ta fara wankewaw, shi kuma Ya tsaya a bKin kofa,kallan bayanta yake kamar yasan wannan kayan to a ina Ma, ohh yarinyar data maii rashin kunya, no ba Ma zai yuyu ba ace itta ba, but in itance fa, bari inga takawa yayi zuwa inda suke kafiin Ya karasa wayar shi ta Fara ringing,dauka yayi Ya fice, yana amsa call din, part dinshi Ya koma bayan Yaa gama wayar, tsaki yaja tare da fadin bari inga part Na waccan yarinyar, direct part dinta Ya nufa,.
Itta kuwa bayan sun gama treat din gurin suka ci gaba da aikin su,.
Parlor Ya shiga sai kamshine Ya ke tashi ta ko ina ga lemon a center table,tabe baki yayi yai ta buden daki dakin ta Ya nufa jakarta a kan gado sai laptop dintaaa dake charge a sucket,dauka yayi Ya kunna Allah yayi baa password, kafin Ya gama search Ya Mike Ya nufi drowar dinta, hutuna Ya gani na yan gidn su, kalla yai tayi yana murmushi kawai,.
Laptop din har ta gama search hutan ta Ya baiyaana a screen din laptop din, yana gama kallan hutunan Ya ajjiye Ya zuu gurin laptop din Ko ta kannn hutan Ma bai biba Ya fara bin ciken shi, film Ya gani kala kala, kuma duk Sun maiii, daukar laptop din yai gabaa daya Ya tafi part dinshi da itta,.
Aunty in zaki wuce ki kaiwa broz box dinshi, Tom kawai tace haka sukaii tayi har suka gama wajen 3:30 ,part dinta Ya wuce da box din tayi wanka, kallan dakin take kamar an shigo mata,to waye zai shigo miki daki, tabe baki tayi,sai da taii sallah sannnan ta dauki, first aid box din ta nufi part din nashi,.
Sallama take a parlour amma shiru, tsaki taja, juyawar da zatai taga wata laptop kamar ta ta, kuma gudu biyu ne agun, anyi connecting dinsu, kallan laptop din take,.
Da sauri ta ajjiye box din ta koma part dinta, duba gun laptop din tayi ba itta Ba labarin ta,.
Tana fita shi kuma Ya dawo daga masallaci,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/9, 9:22 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫💫
✨✨
💫
*🌟YAYANA MIJINA 16🌟*
Yana shiga yaga first aid box nashi, dauka yayi ya nufi daki dashi,.
To tama Ya akaii Ya shigo mun part dina har xai dauka min laptop dina kuma ni inasan nayi amfani da kaya Na mtswwwww, aa to why not naje na dauko kaya na kawai zaizu ya dauki kayaan mutane, to amma kika San me xaiyi da ittta haka kawai bazai daukarr miki a bu ki bashi lokaci mana, duk a zuciya take wannan maganar, bari kawai in barshi yanzu innaje Ma saifa yace wani Abun nake nema, ammma gaskiya inbai kawo min ba kafin inyi bacci ba gaskiya da matsala, haka taii ta surutanta itta one,.
Shikuwa bayan Ya gama abin da zaiyi Ya kashe laptop din tare da fadin anjima xai kaiii mata, .
9:00 Ya nufi part din mom dinshi dan yiwa dad sannu da dawowa, a parlour Ya tadda suuu amma sarah bata nan .
Dad sannu da dawowa,yauwa son Ya iyali? Murmushi yaii tare da fadin lafiya qlau to yabaku tahuu tare Ba? Eh na barta tana abune, Ya zaai kabar ta itta kadai je ka tahu da itta sannan kuma gobe ina San zamuyi magana da kaii ,OK Dad,. Haba alhaji sai kace yarinya kace anbarta itta kadai itta bata San hanya bane kawai ka dinga takurawa yaro na, kallanta yayi Lallai luba kisa a ranki haka yayanki xasu dingawa mujinsu magana ba biyayya sannan kuma a gaban kowa,allah luba ki canxa hali halinki bamai kyau bane nasan inda yaranki akakai can da bazaa musu haka ba Amman ke kina abu kamar mara tunani, ganin xancen na manya ne yasa su minal tashi, haka yaii tai mata fada bata kara cewa komaiii ba ,.
Shikuwa ashrim part dinshi Ya nufa Ya dauko laptop din sannan ya shiga part dinta,dakinta Ya wuce direct, ba kowa sai karan ruwa dayake jii,ajjiye laptop din yayi yana kalle kalle ganin Ya dade bata fito ba yasa Ya rubuta mata short note,.
```hiii dad yana San ganinki inyace ina nake kice nayi bako bye```
Ajjiyewa yayi Ya fice abun shi,fitar shi da muntuna ta fito daga toilet din, ganin laptop din tayi akan gado da letter,dauka tayi ta karanta, mtswww wai hii bama sallama ba, gaskiya wannan mutumin da gyara sosai kuwa,.
By
🙋hajara Mami natty girl 💃
[10/9, 9:34 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫
✨
*🌟YAYANA MIJINA 18🌟*
Bayan ta gama shirinta ta fito ta nufi part nasu mom din, yaga fitowar ta dama so yake ga ko tagaa sakon shi,.
Da sallam ta shiga, ina wuni Dad ina wuni mom, da Fara, a Ya amsa itta kuwa mom ko kallo bata ishe taba, sarah ina fatan komai lafiya kina samun kulawa agun mijinki ko? Eh Dad ba komai muna zaune lafiya to Allah yai muku albarka,ameen Dad, sannan kuma ki sake hakuri kinga har yanzu baku koma gidanku anzu an ajjiye ki a gidan surukaii, karki damu daya gama xaku tare zan mishi Ma magana, laaaa dad Ba komai ni zaman dan dinma Ya fi mun, aa gara daii ace mutun yana gidan shi,shikenan zaka iya tafiya,ok saida safen ku,.
```washe gari```
Suna dining Sun gama breakfast, lokacin wajen 10:00 sarah ta tafi skull,. Abubakar wato ina ma zanceb gidan ka kaki jina ko nace ka karasa gidan ka ka tare kaki ko, Wlh Dad Na kusa nan bada dadewa ba zan gama komai sai mu tare, nidai Na baka nan da wata daya Allah inbaka karaasa ba zaka fuskanci bacin raina, insha allahu dad,.
Ni zan wuce gun aiki, adowa lafiya ameen,.
Lecture suke sosai kuwa yayi shiru yana fuskantar lecture din wanda lecturer kabeer ke musu close friend na ashrim ne,.sai 12:00 suka fito,.
Har office na ashrim Kabeer yaje, wato aboki kaya dani ko? A nina isa, gashi kuwa to ya gida dan saidai ince Ya gida saboda kaki yin aure, murmushi ashrim yayi kawaii, gida qlau ai aure kuma Na kusa yin sa insha Allah to, Allah Ya kaimy ameen,haka sukai ta firan duniya,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/10, 10:29 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫
✨✨
💫
*🌟YAYANA MIJINA 19🌟*
Su sarah ne zaune suna hutawa before a shiga wata lecture din, hanifa ke magana,sarah wai Ya kuka yi jiya da wannan malamin? Uhmm rashin mutunci yamun sannan yaja mun kunne wai dan zan tafi ban bashi hakuri ba shine wai yace nataba yin ciwon hauka kuma bani da tarbiya, zaro ido haanifa tayi Allah ki kiyayi wannan mutumin, insha Allah bazan kara bari wani abun Ya hada mu ba waccan dinma tsautdayine, Hakeey dake zauna tana chatting sai yanzu tai magana ,Sarah kin san matsalar ki kina da girman kaii kamata yayi da kika maii laifi ki bashi hakuri saboda duk rashin mutuncin mutun kikace yi hakuri kobai hakura ba sai ladaf,amma fa ke ba haka kike ba, kuma a matsayin Na malaminki bai dace kimai haka ba, murmushi taii insha allahu zan gyara kuma zanje in bashi hakuri, amma Wlh ni bawai girman kaii bane, murmushi kawai Hakeey tayi taji sosai data dauki shawarar ta,.
Haka suka zauna har suka shiga lecture ta gaba, sai wajen 3:00suka koma Gida,.
Direct part dinta ta wuce ta watsa ruwa, sannan ta yi jellop Na shinkafa saboda itta take San ci yauu,. Bayan ta huta ta nufi part din mom,.
Da gudu minal ta rungumeta Aunty waec dinmu Ya fito, woww da gani anyi dace sosai Ma kuwa,duk A1 woww Allah yai mata albarka, Xama tayi Tana gaida mom,yau da sakin fuska ta amsa, haka sukai ta dan fira daga baya ta mike ta fice,.
Mom ce da ashrim a daki, son magana zamuyi, OK mom inajinki, son nifa inasan ganin jikokina, murnushi yaii to yanzu mom me kike San ayi,? Aure nake San kayi son, aure Mom shikenan kar ki damu, kafin in gama gidana zan yi aure na baki dama ki nemomin wacca zan Aura, murnushin jin ddi tayi shikenan akwai yar wata kawata zan mata magana, mikewa yayi tare da fadin as you wish mom,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/10, 10:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫💫
✨✨
💫
*🌟YAYANA MIJINA 20🌟*
Yau satin biyu da Fara zuwa skull kaii Ya dauki zafi, inda ashrim ki yin rashin mutincin sa,.
Yau laraba sauri take zata tafi lecture, ashrim ne zai musu lecture kuma inka makara Baya bari a shiga,. Lokacin da ta fito shi kuma har Ya kama hanya, shaf shaf taiwa su mom sallama,gudu take a mota, amma me tana zuwa bakin titi wata katuwar mota ce ta fadi a hanya, kamar taii kuma haka ta koma, wayi wajen 50 m sannan aka samu aka matsar da motar,.
Shikuwa ashrin ganin bata zuwa yace test kuma da exam zai hada, hankalin su hanifa Ya tashi sosai, sai leke suke wayar ta kuma a kashe,.
Question Ya rubuta Mai sauki sosai, suna cikin yi ta karaso bakin hall din tsayawa tayi, shikuwa ko kallanta bai yibama, haka tai tsaye har aka gama test din akai submitting, ganin haka hankalinta Ya tashi, ta gefenta Ya wuce abinshi, da sauri su Hakeey suka zu inda take, sarah lafiyakika makara? Nan ta fada musu,.
Kwalla duk ta cika mata ido tasan dole ta sami carry over a nashi subject din, Hakeey ce tai magana sarah kije ki bashi hakuri in kinyi saa Ya hakura ki tashi, noo Hakeey xan fanshe a exam , what waike meyake damunki kije ki gwada, da kyar ta yarda ta nufi office dinshi,.
Sallama taii ta shiga, ko kallanta bai ba, sir dama zuwa nayi in baka hakuri akan abin namaka a baya am sorry sir, tabe baki yayi, no prob, amma yau nayi test and you lose saboda haka kinsan dole ki sami carry over a subject dina, murnushi taii no sir zan fanshe a exam, da sauri Ya dago Lallai yarinyar nan bata San question dinshi bane har take fada Witt full confidence zata fanshe a exam, murnushi yaii OK let see, thanks you sir tana fadanhaka ta fice,.
Ranshi Ya baci wai xatafanshe a exam wato bata damu ba,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/10, 9:11 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫
✨
*🌟YAYANA MIJINA 21🌟*
Da sauri suka karasa gunta,ya akaii Ya amince zai miki? Murmushi taii kuma kunsan halin mutuminnan bashi da kirki kawai ku rabo dashi insha Allah zan samu a exam,dukkka suka ce ameen,.
Wasa wasa, har sunyi wata da Fara skull amma bata taaaba haduwa da ashrim a gidaba sabani kuwa sunsha yinshi,.
Yau suna parlour a zaune, duk dinsu amma sarah na part dinta tana karatu dan an kusa fara musu test,. Son dama akaaan maganaar da muka tabaaa yine, gyara Xama yayi wacce magaanaa mom, ohh ka manta kenan To auren da zakai nawa kawata magana ta amince, kuma wani satin zasu kuwo mana ziyara dan ka gansu, yariyar a skull dinku take ta kusa kammalawa, tunda ta fara maganaaa yaji wani iri amma ba yadda zaiyi dole Ya amince da wannan zabin da mahaifiyar shi ta maii, kuma ga wani tashin hankali, mahaifibshi zai amince kuwa,.
Son baka ce komai ba,mom as you wish ba matsala Allah Ya kawo su amma mom kina ganin Dad zai amince kuwa, tsaki taja dole Ya aamince kaabaaar komai a hannuna, OK mom, minal kam haushine Ya tarar mata, cikin bacin rai tabar part din ta nufi part din sarah ittama maaami bace komai ba amma, yaza ai ace wai yarinyat itta zata kuwa mana ziyara kamar ba mace ba,.
Bako sallmaa ta shiga part din itta kuma tana parlour ta dage karatu take,sai ganin minal tayi rai a bace, murmushi tai waya batawa twin din mom raine, hawaye ta Fara hakan yasa sarah gyara zama subhanallah meke faruwa, da kyar ta samu ta dai hawaye sannan ta Fara magana, Aunty ba mom bace wai ta nemowa broz mataba wai Ya kara aure, abin yaba sarah dariya amma ta danne akan wannan zata dinga wani hawaye, so minal maye abin kuka a cikin nan banda abinki,ya halatta yayanki Ya auri mata har hudu To Maye aiba akaina aka Fara ba, da sauri ta karasa gun sarah, Aunty kodai ke tadaban ce ko wacce Mace nada kishi amma ke ban gani a idon kiba, Aunty kina lafiya kuwa?
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/10, 9:30 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫💫
✨
*🌟YAYANAA MIJINA 22🌟*
Sosai tai dariya mai isarta sannan daga baya ta tsagaita, minal gaskiya zan fada miki har ga Allah banji wani kishiba,saboda basan yayanki nake ba kuma shima Ba sona yake ba, ke IN fada miki Ma har tau ba taba sanin Ya kamannin yayanki yake ba kinga bai damu dani ba baidamu da yazu yaga lafiyata ba To danme ni kuma zan damu ki kwantar da hankalin ki minal Allah yasa hakan ne yafi alkhairi,.
Aunty ina caanka dai dai yau wata daya da sati biyu da auren ko amma kice mun vaki taba ganin broz how comes, zaunar da itta sarah tayi minal wannan amana Na baki dalilin da yasa Na fada mikima kawai dan naga kin damu dani kina sona shiyasq naga mun Xama daya so plz this should be scaret, shikenan Aunty amma Wlh karki yadda broz Ya kara aure Allah karki yadda, to kawai tace mata taci gaba da abin da take,.
Bayan Dad Ya dawone mom ke sanar masa,kallan rashin hankali yai mata, wai luba meke damunki? Tsakina da Allah inke akaiwa haka zakiji dadi ,auren yarannan yaushe akai amma kice wai aure zaiyi da wanne ido zan kalli iyayenta, haba alhaji kafasan yarannan biyyaya yai muku ya auri xabinku amma yanzu tunda yace ga wadda yake so amai uzuri mana, tsaki yaja Wlh IN kinga na amince saida dalili ways Ya dauka Ya kira ashrim din,. Ba,afi minti biyarba Ya shigo, gaida Dad dinshi yayi, Abubakar aure zaka kara ko to Allah in kaga anyi aurennan To da amincewar Sarah ne muddin taki to Wlh bazakayi aurennan ba ina fatan ka fahimta, ranshi Ya baci ya zaai xaiyi aure ace saida amincewar wata banza wannan aiba abune mai kyauba, jiyai ranshi Ya kara baci,.
Dad ne ya kwalawa Mami kira da sauri ta fito, jeki kikira mun aunty ku ,Tom Dad, daki ta sameta tayi shirin vacci dan wajen 9:00 lokacin Aunty Dad yana kiranki, jitaii gabanta Ya fadi, hijab tasa ta dauki wayarta suka nufu part din jjitai gabanta Na faduwa sosai, da sallama suka shiga,.
Gaida Dad tayi ta zauna dan nesa da ashrim, Dad ne Ya fara magana sarah mijinki nasan kara aure, ya fada miki koya kuma kin amince,.
Murnushi taii eh dad Ya fada mun zai kara aure kuma na amince, da sauri Ya juyo yana kallanta, dai dai lokacin itta Ma da gooo,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫
✨✨✨
💫💫
✨
*🌟YAYANA MIJINA 23🌟*
Zaro idoo sukai a tare ba wanda Ya kara cewa kala hankan yasa Dad yake kallansu da mamaki, suna kallan juna kamar basusan junaba, dad ne yai magana lafiya akwai abin da kuke boye mun ko? Da sauri suka juya gun Dad gaba dayansu sun shiga damuwa, sarah karki boye mun wani abu ki fada mun gaskiya, shiru tayi itta hankalinta Ma baya gunshi she is shocked,kallanta dad yake yaso Ya fahimci wani abu, amma kuma daii yai shiru, sarah kina jina kuwa? Da sauri ta dago eh dad, sarah karki cuci kanki in kinsan baki San aurennan Wlh baza ai ba dududu wata naya da yin auren ku? Allah ba komai Dad, shikenan Allah yai miki albarka,.
Kai kuma Ya mukayi da kaii zancen komawa gidan ka? Eh Dad na kammala komai ina ganin kawai a bari sai su tare in anyi auren, kallan banza Ya watsa maii sai anyi aure aikuwa kayi kadaaan, kallan sarah yayi, kin amince sai anyi ko kuma zaki kuma before a ayi auren? Aa Dad zan koma before auren, kallanta ashrim yayi ya galla mata harara danfa shi bai wani kammalaba, tsaki mom taja nidai ban taba ganin abu irin wannnan ba ace wai abu sai antabiyeta kuma baza, a tambayi mai abun mtswww,. Tsaki Dad yaja zaku iya tafiya, da sauri sarah ta Mike ta nufi part dinta sai sauri take abunta,yana biye da itta a baya tsaki yaja jibi yadda take sauri kamar wata Mota mstww,,.
A parlour ta zauna taya Ma xaai haka ta faru wai sir ne mijin ta kuma malaminta kuna yayanta, OK dama yasan ni matar shice shiyasa yake mun rashin mutunci dan baya sona, tsaki taja mina din ba sanshi nake ba aiiii,.
Yana shiga part dinshi yayi wanka sannan yai shirin bacci, dan shi har yanzu bai yadda ittace matar shiba kawai gani yake gizo take maii, tayama xaai ace ittace matarshi yarinyar da farkon haduwar su rashin kunya ta fara mai yarinyat da baya so sannan kuma ace ittace matar shi kuma dadim dadawa mahaifinshi yafi fifitata akan shi sai abin da tce shi zaai, tsaki yaja tare da kara jannn barko, amma,.
By 🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/13, 8:24 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫💫
✨
*🌟YAYANA MIJINA 24🌟*
Washe gari
Yakama Sunday ne,saboda haka bata tashi da wuri sai wajen 11:00 wanka tayi tasa kayanta ta nufi part nasu mom, Mom ce kawai a parlour su minal Na kitchen, ina kwana mom? Lafiya qlau, zauna za muyi magana, ba musu ta zauna sarah nasan son bai wani fada miki zaiyi aure ba kawai daii kin fada ne, naji dadin abin da kika yi sannan kuma ni bawai dan komaii nake sann Ya kara aure ba saidan gaskiya bana San ace son dina da daya zai haifa,cikin rashin fahimta ta kalle ta eh kinsan ku jinin ku da daya kuke hai, uwarki ma itta kadai aka haifa sannan gaki kema ke daya ce saboda ni gaskiya bana san dana Ya haifi da daya,murmushin akaici tayi, ko shin wannn matar ta manta da dayanma wasu basu samu ba oho mata, Allah Ya shirya, kuma insha allahu ni bama zan zauna da danta ba, Mom ce ta dawo da itta daga tunaninta, ina fatan wannan bazai sa kiji haushi ba? Ba komai mom Allah yai mana jagora ,ameen
Sannan kuma ran laraba amarya za ta kawo min ziyara saboda ki shirya tarba dan ke zakiyi aikin komai inma kina da lecture ranar saidai ki hakura, ina fatan kin gane,? Eh mom, OK zaki iya tafiya,.tana mikewa wayarta ta Fara ringing,.
My mom ta gani, waje ta fita sannan ta dauka, hello Mom, ina kwana? Lafiya qlau sarah shine ku dan nemanmu baki yi ko wato kinyi aure ko, laaa mom Wlh ba haka bane, to ya gida ya mijin naki? Lafiya qlau, sarah sai kina hakuri fa nasan ba wani jin dadin zaman wannan gidan kike ba, ba komai mom aure Ma zaiyi, eh dad dinshi Ya fada mana, da yaki fada wai yana ganin bai dace ba, kedai kawai kici gaba dayin biyyay insha alllahu mom, tom sai anjima, Tom mom ki gaida baba, .
Kace wayar tayi tana murmushi, tana juyowa ta ganshi a bayanta Ya wani harde hannaye,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/13, 8:40 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
✨✨✨✨✨✨
💫💫💫💫💫
✨✨✨✨
💫💫💫
✨✨
💫
*🌟YAYANA MIJINA 25🌟*
Saida gabanta Ya fadi, yasa fararen kaya, komai fari fuskar a hade kamar wani wanda bazaiyi dariya ba,.
Ta gefen shi tazu wucewa yaii saurin sa hannu, kallanshi tayi, tabe baki yayi tare da nuna mata kujerar gurin alamartl ta zauna, ba musu ta zauna, shima zaman yayi, saida Ya dauki wajen 10m yana kallanta baice kala ba, itta kuwa banda tsaki ba abinda take yii a ranta, a hankali Ya Fara magana kamar yadda hubby take in tana waya da sauriyinta 😁😜.
Wato dama ke rashin kunyar da kike mum a makaranta dan kinsan ni mijinki ne kuma yayanki ko? Shine kike wani fasa kaii ko, ai sai yanzu Na gane, sannan kuma jiya nace sai anyi aure zan tare a sabon gidana kince ba haka ba koo, dakyau to inasan kije ki fadawa Dad kin janye sannan kuma ki dauka wannan tarewar ba wani jin dadin ta zakiyi ba ina fatan kin gane? Murnushi taii tare da fadin pardon dan Wlh duk banji me kace ba, da sauri Ya kalleta jiyake kamar Ya shako ta, tsaki Ya jaaa tare da mikewa yabar gurin, itta haka,.
Kitchen taje gun su minal suka ci gaba da aiki,aunty sarah ki shirya zamuje super market da yaya ashrim, no kuje kawai ni baxanje ba, aikuwa Dad yace dole kije, OK shikenan,.
Haka suka gama aiki sai wajen 12:00 suka gama, part dinta ta nufa ta sake wanka,.
Yana garden, Dad Ya kira shi,ka kira mun sarah kuzu tare, tom kawai yace tare da mikewa Ya nufi part din mata,.
Laptop dinta a parlour da litta fin jutting dinta na makaranta,.
By 🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/13, 10:00 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 26✨*
Xama yayi kusa da laptop din, hutan tane akaii, tabe baki yayi tare da fadin tayi kyau, jutting book din Ya dauka yana dubawa, ku wannen subject da nashi kannin saboda book din babbane, haka yaii ta dubawa har yaje gun subject dinshi, dubawa yake komai ta rubuta, tunowa da sanda tace zata fanshe a exam yayi, wani kayattacen murmushi yaii, Ya tattara gaba daya gun jutting din Ya yage, dai dai lokacin ta fito ta tsaya tana kallan idon Allah hankalinta Ya tashi sosai, da sauri ta karaso tana kallan shi,shima kallan nata yayi,lafiya ka yaga mun littafi, ki gude Allah Ma daba duka Na yaga ba, mikewa yayi tare da fadin dad yana kiran mu, ban ta kadduna 😡,ai kina da karfi ko kuma in kin ciki ke mara kunyace inna ajjiye kije ki dauka, yana kaiwa nan Ya fice,.
Tsaye taiii zuciyarta banda yafasq ba abin da take ranta Ya baci sosai, hawayene suka fara zarya a face dinta, wayarta ce ta Fara ringing, Hakeey ta gani, hello sister Ya kike, lafiya qlau sister, plz sister gobe ki zu mun da jutting book dinki na, sir ash, OK Ya naji muryarki haka,?ba komai sai mun hadu goben, OK bye,.
.Hijab dinta ta dauko a daki ta wuce part na mom, duk kowa yana zaune, da sallama ta shiga, ina wuni Dad? Lafiya qlau daughter, garan murya yayi, dama inasan son zai kaiki sabon gidan da zaku koma yauu zaki gani zaki zabi inda yai miki duk komai iri daya ne, sannan zaku biya kasuwq ku siyi abin da kuke bukata, OK Dad ba matsala, shikenan yanzu kuje ku shirya, Tom Dad, mikewa sukai harda su minal, tare suka fito da ashrim din, kallan ta yayi yaga alamar tayi kuka, nan da nan farin ciki Ya mamayeshi Ya fara ramawa,,.part dinta ta wuce shima Ya wuce nashi.
Takakdun Ya Fara dubawa ,dole tace zata fanshe a exam mana tunda ta dauke komai yay rainin hankali kawai,.
Sai wajen 4:00 suka shirya, Minal ne da mami a gun mota amma babu alamar ashrim da sarah, tsaki suke ta jaaa, cikin fushi minal ta nufi part dinsu a hanya taki kuro da ashrim, haba yaya tun dazun muke ta jranku amma kunje kun zauna, kallanta yayi tare da fadin to dakeni mana, ni aiba cewa nayi zan dake ka ba, tare suka juya ,kallanta yayi tare da fadin ina wannan yarinyar take? Wacce yarinyar, harara Ya watsa mata ohhh Aunty bata fto ba je ki kirata ko kuma in tafi, Allah na gaji yaya ohhh baxakiba ba kenan? Zanje yi hakuri,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/13, 10:24 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
✨
*🌟YAYANA MIJINA 27🌟*
Daki ta shiga Aunty wai Me kike har yanzu baki shirya ba? Minal bana San tafiya kuje kawai, what aunt Dad ne fa yace kije kuma wannan fitar saboda ke Za, ai sannan kice bazakije ba haba sister, dad yana ganin hankalinki sosai Dan Allah ki tashi ki shirya mu tafi, minal yau yayanki Ya bata mun raii sosai Allah ba nasan fitar nan kawai Ban San Ya Xanyi bane,.
Ji sukai ance To nimaa din so nake in fita dake ne, kinga malama ina da abun yi in Baki fiito ba keki sani, maganar ta batawa minal rai maimakon Ya Ba matarshi baki Amman yake fadan haka,tsaki taja tare da ficewa,dakin Ya shi Ya bude drower gun kayanta, wasu blue Ya Gani Ya fito dasu tare da mayafinsu, gashinan Na baki nan da 5m ki shirya ina parlour ina jiranki, kuma Wlh in baki shirya ba Dad zan kira ince kinki tafiya ko kuma in kira mamanki ince inamiki magana kinki ji, yana kaiwa nan Ya fice abun shi,tsaki ttaja, tare da mikewa dama tayi wanka morri ta xauna, tasa wannan tasa wancan, har wajen 7m sannan ta gama, tasa kayan,. Sannan ta dauki nayafin ta yafa tsayawa tayi a gaban madubi ta kalli kanta,sai juyawa take, dai dai lokacin ya turo kofar,da sauri ta dauki purse dinta, tare da fadin Na gama, tabe yayi tare da fadin muje, tare Suka fito, kallanta yayi baxaki rufe kofar bane? Eh kawai tace mashi,.
Mota suka shiga Suka nufi gidan, gidan Ya hadu ba karya part uku ne, biyu a gefe sai nashi a tsakiya,.haka suka gama zagaye zagayen su sannan suka nufi, kasuwa,.
Fitowa sukai suna tafiya, jitai ance AISHA AMINU SARAH da sauri ta juya zaro ido tai tare da fadin Zainab Aminu Zee, Ashe zamu kara haduwa, tsaki ashrim yaja suka wuce shida su minal, Zainab a ana garin kike? Eh mana aure nake anan, Lallai kam tun rabowar secondary sai yanzu, yanzu Ma Allah ne yayi samu hadu,wlh kuwa haka sukai ta hira ta yaushe gamo, .
Dai dai zasu shiga market din suka ci karo da Kabeer sai sauri yake, mami ce tai saurin cewa, yaya Kabeer, juyowa yaya aa twin na mom anfito yawu wlh kuwa, aboki Ya Gida Ya zaman kadaici tunda kaki kayi aure ni madam ce ta aiko ni sai sauri nake karta yi fushi, zaro ido minal tayi Yaya Kabeer, ai yaya yayi aure bai fada maba? Kallanta yayi ni kikewa wasa, Allah Yaya dagaske nake tare muke da itta Ma, kallan mami tare da fadin wai haka, daga kaii tayi alamar eh, kallan ashrim yayi, shikumq Ya juyar da kaii, cikin fushi Ya nufi motar shi,.
Kallan minal yayi tai saurin dauke kaiii,
```xaku jini shiru nadan kwanaki```
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/14, 8:24 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 28✨*
Da sauri Ya nufi motar yana kiran khabeer amma ko kllanshi baiba Ya wuce tsaki yaja tare da fadin kaji dashi,.
Sallama sukai da Zainab ta nufi inda suke,kallan minal tayi yana ga yayan naki Ya wani bata raiii? Tabe baki taii wai Dan fadawa abokinshi yayi aure shine yake cika yana batsewa, murmushu kawai tayi suka nufi cikin market din, gun kayan kwalliya su minal sukai itta kuma tabi wajen kayan sawa, Arabian gowns take diba masu kyau daga nan tai wajen turararr rika anan ta hadu da ashrim Ya dauki wannan Ya ajjiye Ya dauki wannan Ya ajjiye, tabe baki taii tana duba Wanda yai mata, perfect man ta gani, turaren Ya kwanta mata sai taji tana San daukawa ashrim amma tana tsoran disgi, ajiyar heart ta sauke ta dauko turaren, yaya ashrim kaga wannan turaren da Gani xaiyi kamshi mai dadi, kallanta yayi yaune ta kira shi da ashrim tabe baki yayi ni kuma bana so,.
Batace komai ba tasa a kayanta tai gaba, pad ta gani Kala Kala,ta dauki wannan ta ajjiye ta dauki wannan ta ajjiye, tana haka har yazu gurin da take tsayawa yayi yana kallan idon Allah in ta dauki wannan saita yi tsaki ta ajjiye, tsaki yaja tare da karasawa gurin,tana ganin shi ta boye ta hannunta a baya, abun dariya Ya bashi amma Ya dake, dauko always yayi tare da sa mata a kayan, ina tunanin wannan zatafi ki ajjie wannan ta hnnun naki kuma kiyi sauri ki fito zamu wuce, yana kaiwa nan Yai gaba abun shi, tsaki taja tare da fadin dama da gani dan iska ne in Ba haka ba ina yasan wani wadda tafi da wadda bata fi ba mtsww, kuma bazan dauka bama, har xata mayar sai kuma tai tsaki ta ajjiye ta hada da wadda tai mata,. Agun biyan kudi suka hadu da su minal, Sun yi uban shopping kamar wanda zasuyi kayan lefe,.
Haka suka nufi motan, aka sa musu kaya sannan suka nufi Gida,.
Sai wajen 6:00 suka karasa gida yana parking, kuwa ta bude ta fice amma side na sarah a luck yake, kallanshin taii taga ko a jikin shi Ma danna wayar shi yake,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/14, 8:38 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 29✨*
Kallanshi ta sake yi, uhmm nan side din a kulle yake, ganin baida niyar kallanta yasa ta fara neman gun budewa na jikin motan amma bata gani ba dan duk motan bataa wani gane kanta ba,.
Cikin fushi ta kalle shi nace nan side din a kulle yake, kallantaa yayi, eh na sani sai kin Ban abuna sannan zaki fita a motan nan, zaro ido taiii wannan abu kuma, murmushi yaii tare da fadin hakkina,cikin tashin hankali ta kalle shi sai kuma ta kawar da kaii, ta shigi rudi sosai, itta dai a novel ko film tana jin miji yana cewa hakkin shi To shima wannan haka yake nufi, a,uzubillah shine abin data faada, Lallai wannan baaaida hankali sosai Ma kuwa Lallai yaci yaje asibitin maahaukata,kallan ta yayi kefa nake jira dan ina da abun yi, hawaye ta Fara yi Dan Allah kayi hakuri ni Wlh ban shiryaa ba, murnushin mugunta yayi Allah sai kin Ban ko kuma in dauka da kaina,. Shiru tai mai batace komai ba,.
Ganin tayi mai banza hakan yasa Ya ajjiye wayar shi Ya maatsa kusa da itta sosai da sauri ta rufe idoo, jakar kan cinyarta Ya zuge Ya dauko turaren da ta dauka mai dazun, komawa site dinshi yayi tare da fadin na dauki kayana,kin tsaya kina baataawa mutane lokaci, da sauri ta bude ido, tararen yake juyawa yanaa tabe baki, unlock din motan yayi, cikin tsoro ta bude motan zataa fice yai saurin riko hannun ta, da sauri ta juyo, leda Ya mika mata gashi nan Na biya ki abun da kika mun, fisgar ledan tayi tai saurin ficewa,.
Dariya yayi sosai harda rike ciki dan yasan ta tsorata sosai,.
Daki ta nufa direct ta zube a kan gado, sai kuma ta mike tare da fadin Allah Ya isa mugu kawai, jin an turo kofar yasa ta saurin mikewa ta shiga toilet tasa key,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/16, 3:18 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 30✨*
Mamice ta shigo, Aunty sarah kina ina? Jin itta ce yasa ta fito, murmushi ta yi, nadan shiga toilet ne, OK, Mom tana kiran ki,tom ganinan zuwa,.
Ajiyar zuciya ta sauke,itta Ma wannan MO maye take wani kirana oho mata, ni danta ne baso nake ba garama dazaiyi auren Ma inda San Samune ma ni bazan koma gidan ba mtswww, ce miki akaii nima sanki nake, da sauri ta dago tana zare eyes, eh nace miki ina sanki ne, sannan kuma wa kika bari Ya kwaso miki kaya a mota,calla mata car keys din yayi inkin debe ki kawon key na, yana kaiwa nan Ya fice,.
Oh god ina zanjen zuci kuma yama akai Ya fito, ledan da yabata ta dauko,sarka da dan kunne ne, mai kyau sai walwali suke sunsha stone pink and purple,tsaki taja har zata yi wulli dashi sai kuma ta ajjiye,.
Motor din ta nufa ta bude ta kwaso kayan ta sannan ta rufe ta ajjiye key din ta nufi gun mom,.
Yauwa sarah, kayane nasa akaa siyo wanda in Hafsat ta zo zan bata duba kiga sunyi kyau ko, tsaki taja a ranta kuma shine na kirana, a fili kuwa murmushi taii ai da gani dole kayn suyi kyauu, duba kayan suke ba laifi sunyi kyau,.
Ran Monday, 10:00 tabar gidan tana da lecture, a skull suka hadu da su hanifa,.
Da sauri hanifa ta karasa gun su tana farin ciki sai yake baki take, hiii ladies, kunsan wani abu ansa ranana, zaro ido sukai tare da fadin Dan Allah? Wlh kuwa,.
Saura ko, wato ran bikin nan zaku cashe ,wayyo Wlh friends am so happy today, uhmmm dole ne mu tayi murna, Allah Ya sanya alkhairi ameen, ameen friends, Hakeey ce tai magana kunga mu wuce hall kunsan abokin sarah ne zaiyi mana lecture yau shiyace ba wani test da zaiyi Ya ruga yayi,.
Waye abokina? Sir ash mana, murmushi taii aranta tace yayanane kuma mijina waii, haka suka wuce hall din,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/16, 3:39 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 31✨*
Cikin sauri yake shirin Ya gama komai yasa, brown suit,cikin sauri Ya nufi gun car key nashi saboda sauri yake Ya makara,key motar jiya yake nema Ya rasa, sai na saura tunani Ya shiga nan Ya tuna Ya na gun sarah da sauri Ya nufi part dinshi bata nan, tsaki yaja ranshi Ya baci, aikuwa a kafa zaki dawo dani kike wasa,.
Driver Ya kira Ya shiga motan gida, direct skull suka wuce sannan yace driver din Ya tafi,.
Yana shiga hall din kuwa yayi tsitt ggun da take zaune Ya kalla Ya galla mata harara abun dariya Ya bata ai kuwa ta dara,da sauri Hakeey ta kalle ta ta gefen baki take magana waike me yasa baki hajiya da jan maganane maye na dariya, tabe baki taiii tare da fadin baxaki gane ba ne, aikuwa kmar kira yake,out plz, zaro ido Hakeey taii, nan hanjin cikinta suka kada, abun da take tsoro kenan, mikewa tayi, not you yace yana kallan yan aji, jin haka yasa sarah ta mike,.
Hakeey ce ta kalle shi sir tare muke kumama bata da laifi, oho ni itta na gani, in kuma kema kuna bukatar Binta aiga door nan,.
Sarah ce ta kalleta kiyi zamanki plz karki fito, plz .
Tana fita ta sami gu ta zauna sai hawaye kuwa yana hall amma sai itta kadai,.
Kabeer ne yaxu wucewa, Ya ganta nan zaune, har Ya wuce sai kuma ya koma, excuse me yace, da sauri ta dago tana share hawaye, lafiya kuwa yana lecture ke kina nan? Uhmmm kame kame ta fara look I need my answer plz kuma bana San karya, nan ta fada maii,.
Zama yayi a kujerar kusa da itta, eyya saidai fa kina hakuri da wannan guy din halishi sai shi,kiyi hakuri, nan Ya zauna yana tayata karatu yana ganar da itta wani abun har wasu suka fara fitowa,.
Daga masu gulma sai masu tabe baki, sunfi 2h a gun sannan su Hakeey suka fito, da sauri suka nufi inda take, gaida shi sukai, to ga friends dinki ni zan wuce a kiyaye gaba, OK, OK sir thank you you are welcome, Xama Hakeey sukai hanifa ta Fara magana, kodai kodai 🤔,kodai kodai me inji Hakeey, a kika sani ko dashi zamuyi, da sauri sarah ta kalleta sai kuma tai shiru, wani saurayine Ya nufu inda suke,
Kallan sarah yayi sir yace yana bukatar ganinki a office nashi, yana kaiwa nan Ya wuce,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/17, 8:42 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 32✨*
Tsaki tajaaaa, shi mutun kullun daga anyi abu sai yace to my office wannan mutumin ni kadai Ya tsana Wlh kuma nima na tsane shi tsana sosai,uhmm kedai tashi kije Allah Ya kare,.
Yana xaune a office Kabeer yai sallama Ya shiga Ya zauna, rai a hade, kallan shi ashrim yai dariya, men kazu ka zauna amma ka wani hade raiii *meke faruwa* oho Ban saniba me yarinyar mutane tama kabi ka wani tsane ta, oho is that,.
Naga dai bakasan alakata da itta ba so ina ruwanka, oho ni bai damen ba dama AI baka dauke a matsayin Dan uwa Ba shiyasa baka sanar mun da wanda kake da alaka dashi,look yanzu wai me kake san ayi ne?oho ai Wlh kaban kunya wai kayi aure ko gaiyata babu sannan kuma ko ka sanar mana da kayi aure Wlh kaban mamaki,.
In baka matan ba akwa lokacin muna zaune da kai a wannan office din kamar haka dad dina Ya kirani yace inje yanzu, agabanka na tashi na tafi,kasan da naje mai yace, an daura min aure da yar uwa ta,nima bansan da zancen auren ba haka ittama, bata saniba kawai mukaji an daura mana aure haka mukai hakuri mukabi umarnin iyaye bawai dan muna san juna ba kuma kasan wani abu,farkon haduta da yarinyar anan skull dine tau mun rashin kunya, tun daga lokacin na tsaneta haka zalika itta, to kuma Maye abun yadawa a wannan lamarin,.
Waitj kana nufin yarinyar tana skull dinnan? Yes of course, to ni ina San ganinta,.
Dai dai lokacin ta turo kofa tare da sallama,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/17, 9:02 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 33✨*
Da sallama ta tashi GA ganin Kabeer yasa ta Saki murmushi tare da fadin sannu da hutu sir, yauwa friends kin zu bawa sir din naki hakuri ne? Tabe baki kawai tayi,.
Kallan ashrin tai Gani, eh na ganki,kin saiya mun mota ne ko kiban kudi sanda zan sai motan, daga cewa ki kwashe kayanki a mota sai ki wani rike mun key na mota,.
Wait aboki nifa Ban gane ba zaku wani sani a duhu, kallan shi yai wai matata ce, a hakan, zaro ido yaii she is your wife amma Allah baka da kirki matarka ka kura a lecture Allah Ya shirya dole inje in fadawa professers xancen auren nan amma kayi sa,an beautiful mata fa, Bari in baku guri yana kaiwa nan Ya fice,.
Nifa ban gane me kake nufi ba, tsabar rashin mutun ci kika riken key motana yau sai a kafa nazu, zaro ido tai a kafa eh a kafa ko nayi karya ne? Murmushi tai tare da fadin waya Sani, kika ce me? Aa nace yanzu Ya za, ayi? Dan gaskiya ni baxan dauke ka a motana ba,.
Murushi yai is that, eh,bani car key naki,gaskiya baxan bayar ba mikewa yayi nace kiban,ni kuma bazan bayar ba, juyawa tai zata fice yai saurin riko ta, nifa ka sake ni wannan ai rashin mutuncine kuma bazan zauna tare da kai a motana ba, rike hannun ta yai daya sannan ya fara neman key din a jakan ta, da sauri ta zuge aljihun jakan ta ta dauke key din, miko min key dinnan,. Na karfi ne,. Tun muna mu biyu ki Ban,.
Hannun ta boye a baya, tare da danke key din sosai,matse tai yai sosai Ya fara cikiniyar kwace key din,amma sam taki saki, Ai kuwa tasha muntsini amma taki sake, sauke nunfashi yai wanann yar banzan bazata saki ba,.
Kiban key dinnan, nifa bazan bayar ba saidai ko me zakayi kayi, fuskanshi yamatsa da daf da itta ban key nace, tureshi ta hauyi, maye hakan? Ban key nace, nifa bazan......kissing nata Ya Fara unexpected, zaro ido tare da sakin key din, sakinta yayi ya koma Ya zauna sannan ki nemi Wanda zaku tafi tare dan bazan jera dake ba,.
Hawaye ta fara Allah Ya isa mugu kawai,. Da sauri ta fice tabar office din,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/20, 10:43 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 34*✨
Gun su hanifa taje ta zauna, kallanta Hakeey tai,what wrong naga kin fito a wani hargitse,?uhmm ba komai kawai daii rashin mutun ci ne daya saba yai mun, ni kuwa sarah wannan abun na daure mun kaii, kwatakwata baku jitowa haka ku kuma Allah yayi, murnushi taii kawai, hanifa ce ta karba, kika sani ko da wani abun da banu sani ba, look ke hanifa kina da fassara, Hakeey plz yau zaki sauke ni a gida kafin ki wuce, hanifa ce tai magana motar ki fa? Ta sami matsala, nifa banga wata matsala da ta samuba naga kusan tare muka xuu, kuma lafiya motar ki take,.
Wai ni hanifa in tambayeki?ok ina ji, naga daii bake nace zaki sauke niba amma sai wani tambayoyi kike mun, wai Dan Allah ke baki gani kiyi shiru ne?,Allah sarki daga tambaya sai jibi Ya zama kari kuma ai dole in tambaya na Sani koda boyayyen lamari 😜,to Allah Ya shirye ki, Hakey kam dariya kawai taii, haka sukai ta zama har aka shiga wata lecture din,.
Sai wajen 3:00suka gama, a tare suka fito daga lecture suna hira dai dai lokacin ashrim Ya fito Ya shiga motar sarah na kallanshi su Hakeey kuwa sai surutu suke,hakan Ya mata dai dai daman tasan su gani,tashin motan ysa hankalin su Ya koma gurin, da mamaki suke kallan motan dan saba gano na ciki, hanifa ce ta fara magana sarah kika ce motan Ya sami matsala To waye a cikin motan? Driver na kira Ya dauki motan,tabe baki sukai kuwa Ya shiga mota, Hakeey ta nufi unguwar su sarah,.
A bakin gate tai parking tana horn, Hakeey na gode bama sai kin shiga Ba Na gode sai gobe, amma jibi bana tunanin zanzu lecture, saboda me? Eh xamuyi baki, kuma vakine zasu hanaki zuwa lecture? Kinga gobe xamuyi magana bye, OK bye, .
Part na mom ta nufa, suna parlour,sna hira ,.gaida mom tayi sannan ta nufi part dinta,.
Wanka tayi sannan ta ci abinci,ta kira Mama suka gaisa, key motan ashrim ta dauka ta nufi part dinshi,...
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/20, 10:59 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 35*✨
Sallama tai ba kowa a parlour Xama tayi tana jiran ko zai fito, tayi wajen 10m a zaune bai fito ba hakan yasa ta nufi dakin shi, tura kofan taii tare da sallama, ba kuwa a dakin sai karan ruwa take ji, wani envelope ta gani a side drower shi ,karasawa gurin tai ta dauka hutune, zarowa taii tana gani, hutan kamar tasan ta ciki, tunani ta luluaka, yes a skull wacce Hakeey taiwa rashin mutun ci, To itta kuma me hutanta yake anan gurin gun ashrim,.
Matar da xan Aura ce Hafsat, da sauri ta juyu, Yana bayan ta da towel a jikin shi,da sauri ta mai da hutan tana fadin dama magana nazu zamuyi amma tunda shiryawa kake anjima zan dawo, ajjiye hutan tai zata wuce Ya dawo da itta, me Ya kawo ki dakina? Uhmm key motanka na kawo ma, OK ajjiye acan sannan ki dauko min kayan sawa a wardrobe dincan sannan ki guge mun takalmi can sannan ki gyara dakinnan, dan fita Xanyi,.
Gun wardrobe din ta je ta dauko mai kaya sannan ta dauko ta kallmin tai polish din shi, yana gun madubi yana shafa mai, yaya na gama, juyowa yaya Ya kalli kayan, wannan basu min ba har takalmin ki sake wani duk basu yi ba, kallanshi tai da mamaki, sai kuma ta juya wasu kayaan ta dauko da wani takalmin tai polish din shi,.
Wayarshi ce tai ringing Kabeer Ya gani, hello men, ya akai, wlh qlau dama zuwa zamuyi muga amarya anjima shine nace bari in kiraka what, kasan me bata da lafiya kuyi xamn ku kawai, eyyyya ai dole muzu ganin mara lafiya bye sai munzu, Kabeer hello, kashe wayan yayi, tsaki Yaja,.
Uhm gashi na gama,ni zan wuce ,aa ki tsaya sauri nake saboda da haka zaki taya ni sa kayan ne,.
Dariya tai in tayaka sa kaya To aini Ban iya ba, eh yau zaki koya kinga kina batan lokacin kimun sauri plz,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/20, 3:56 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 36*✨
OK Tom nidai yanzu bansan ta inda Ma zan Fara, ba tsaki yayi ganin taba San batamai lokaci Ya dauki wandanshi,da sauri ta bar dakin,. Part dinta ta kuma,so wannan yarinyar zai Aura kenan tabe baki tai ko ajikinta,.
Sallama yai Ya shigo part din nata da sauri ta Mike, hararar ta yai tare da ajjiye mata key dinta Ya fice,.
Motan shi yashiga Ya kira number din Kabeer, aboki Dan Allah karku zu Wlh bana nan nadanje wani guri ne, kaii ka fiya tsoro dama da wasa nake ma amma fa dole wataran zamuzu kasa wannan a record,.naji bye,.
Washe gari
Bayan sun fito daga lecture suna zaune, a gun cin abinci skull dinsu su uku suna hira,su Hafsat Ma suka zauna dan nesa dasu, hanifa ce tai murmushi tare da kallan Hakeey ga kawarki cen, eh na ganta ni tun ranar ma ban sake ganinta ba sai yau, to dama yaxaai ki sake ganin ta,.
Jin Hafsat na fadin gobe zasuje gidan su ashrin shi zata Aura yasa suka juya gaba daya harda sarah Ma, itta da dage sai fsa kaii take tana ba kawaye labari,.
Hakeey ce ta karba yanzu wannan zai Aura amma Wlh yaga baya dagani wannan farin nata na shago ne, kuma Wlh wannan da gani idonta a bude yake tasan maza, hanifa ce ta karba nima dai haka na gani tayani figa uwar miji ta Xama kaza, Ai kuwa gaba daya suka sa dariya, sarah ce ta tai magana To ku maye naku a ciki haka Ya gani yake so duk kunbi kun daga hankalin ku,.
Ni Wlh dama ke Ya Aura inji hanifa, tabe baki sarah tai batace komai ba,.
Tana zuwa gida ta wuce part din mom, su cabbage ne da carrot bayan da dai saransu suka fara mata sallama, murmushi tai tare da fadin har an Fara shiri ne, minal ce ta karba kefa kika san har an fara shiri,.
Gaida mom tai, yauwa sarah gobe zaki iya zuwa lecture saidai kuma fa kirki wuce 12:00 saboda aiki zaai sosai, to kawai tace sannan suka ci gaba da hira, ta wuce part dinta,.
Tana parlor wayarta ta Fara ringing,dad ta gani da sauri ta dauka, Baba ya gida Ya gun aiki, lafiya qlau sarah, dama fada miki Xanyi wani satin zamuzu babanki yace wani satin zaki tare a gidan mjiki shine ya damu sai munzu, cikin murna tace Allah Ya kaimu baba sannan sukai sallama,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/20, 4:20 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 37✨*
Washe gari da sassafe ta nufi skull, lecture 8:00 gare su haka suka shiga sai 11:00 suka fito,.
A bangare na ashrim kuwa shima shirin yake duk da ba wani San auren yake ba amma kawai yana shiri ne dan farantawa mom dinshi,.
Sallama taiwa su Hakeey sannan ta nufi gida a parlour ta tadda su saida ta watsa ruwa sannan suka shiga kitchen, a hada wannan a hada wancan haka sukai tayi wai wajen 3:00 suka gama,. Part dinta ta nufa duk ta gaji lafiyat gado tabi kafin la,asar tayi nan take bacci Ya dauke ta,.
A bangaren ashrin kuwa, Kabeer Ya kira suka sha hira sannan ya ajjiye wayan,.
Hayaniyar dataji yasa ta farka, 4:30 ta gani da sauri ta mike tai wanka sannan tai sallama,. Parlor taje ta zauna ta kunna TV Dan bata da niyyar zuwa gurin nasa,.
Su Hafsat ansha kyau sai kwalli ake, tun mom suka hadu da Mom din Hafsat suke ta hira da shewa Kamar wani gidan biki, inda mami sukewa Hafsat hira sama sama,. Itta duk ta kagu ta ga ashrim dinma,sallamar sa shice tasa duk suka kalli kofan murmushi yai tare da karawa Ya gaida mom din Hafsat,.
Mom ce ta karba, son kuje part dinka kuyi magna acan ko karmu takura muku, aa mom nanma yayi ai, Hafsat ce ta karba kinga kuwa sai in zaga gida danna gaji da Xama gu daya, tabe baki yai tare da mikewa Ya fice ittta Ma tabi bayan shi,.
Sai surutu take mai shibaice kala ba,.
Mom ce ta aika a kira sarah zata nunawa kawarta matar son dinta, a parlour minal the tadda ta tayi zurfi cikin kallan da take,.
Kaii Aunty sarkin kallo mom na kiranki, mikewa tayi suka fita tare, a parlour ta zauna ta gaida mom din Hafsat, ba yabo ba fallasa ta amsa, sai habaici suke mata, itta kuwa ko ajikinta.
Ke sarah ki dauki wannan lemon ki kaiwa yayanki da matar shi parlour suna can, mikewa tayi ta dauki tray din ta nufi part din shi,.
Yana zaune a one sitter, itta kuma ta zaune a hannun kujerar ,duk Ya hade raii, amma itta sai wani shishigemai take,.
Sallama tai tare da shigowa,.
```ga labari
Wani bature ne yahau mota da wani babar bare,sai baturen yaga babar baren yasha zane a fuska a kwaya kwaya tako ina sai baturen yace, hey Mr man did you fight with tiger, babar Bare yaji haushi yace no I fight with ubanka sai bature Ya jinjina kai yace, heeyyyy this ubanka is a very denjarous animal so plz take care of it next time```
🙋by Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/20, 8:43 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MJINA 38✨*
Sallama tai tare da shiga, tabe baki tai ganin irin zaman da sukai, Hafsat Tana dago ido sukai ido hudu da sauri ta Mike tana kallan sarah, sarah kuwa ko a jikinta, ajjiye lemon tai sannan takama hanya zata fice,sarah zonan,.
Kiranta dayai yasa ta koma ta Na sauraren shi, zuba mun lemon, dukawa tayi ta zuba ta mika maii, kallan shi Hafsat tai tare da fadin kanwar kace? Eh kawai yace da itta, tabe vaki taii aranta tana fadin ai kuwa na tsane ta,.
Sarah ce ta Mike xata fita Ya sarah zauna ba musu ta kowa xauna, kallanshi Hafsat taii uwa daya uba daya kuke? Aaa Yar yayan babana ne lemon ta diba, shikenan alakar ku, aa matata ce da sauri ta furzar da lemon da takai bakinta tana kallanshi matar ka yanzu wannnan ce matar ka tab ni Wlh baxanyi kishi da ittta ba dole ma kasan yadda zakaii da ittta tab dijan, tana kaiwa nan ta fice,. Tabe baki yayi tare da fadin rubbish,.
Sarah ma tabe bakin taii tare da fadin ni zaan wuce, to banba da izini ba, randa na karbi key naki waya kawo ki gida nan, kallanshi tai kallan rashin fahimta,ban gane Ba To maye na tambayar, just answer me, Hakeey ta dawo dani gida,. OK you can go, mikewa tai tabar parlour,.
Hafsat kuwa parlour ta kuma duk hankalinta Ya tashi ittta taya zaai ace wannace kishiyar ta ta fita da komai,tsaki taja,. Tare da fadin mom ki taso mu tafi gida, kallanta Mom din ashrim tai hard kin gaji ne, murnushi tai tare da fadin Wlh kawata ce wai gatanan a hanyar zuwa gidan mu, eyya kawai tace sannan mom ta mike, Suka fita waje wajen mota,sunsha kyauta sosai bana kadan ba, bayama Hafsat da Mom take jinta har cikin raii ,.
Saida suka fita Hafsat ta sawa Mom kuka mom dama wannan ce matar shi ni Wlh an gama dani da itta zanyi kishi tab Allah Mom kisan abun yi,. Kallanta Mom tayi To ke maye naki a ciki kuma basan ta yake ba kedai ka kawai kije kici dukuyi bane shikenan,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/20, 9:01 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MJINA 39✨*
To kuma mom dan dukuyi zanje ci shikenan bazanyi kishi ba kalan kawai a ganoni da wuri,uhmm To yanzu me kike so nace miki Ba santa yake ba, Tom shikenan Allah in naga yana santa dole a raba su Allan mom, shikenan wannan sai daga baya maji dashi,.
Sarah kuwa part dinta ta koma ta Zauna ta dauki littafinta Tana karantawa,.
Washe gari ta nufi skull, sun daba littafi kafin suka shiga test da zasuyi, bayan sun fito ne suna zaune suna hira, Hafsat tazu itta da kawara bako sallama Suka xauna, Hafsat cen ta fara magana, sadiya kin ganta fa wai ittace kishiyar tawa, kallan Sama da kasa tai mata, aikuwa suka tafa, wannan bigewa daya xamuyi mata ai, kallanta sadiya taii ke Allah kishi damu babbab abune saboda da haka kije ki cewa yayanki mujinkk yabaki takaddan saki saboda baaa hada jini damu, hanifa ce ta ce anya kuwa ba mistaken kukai ba kunzu kunawa mutane shashanci anan, kallanta Hafsat tai bafa dake muke ba wacce muke da itta ai tasan kanta mudai mun fada miki, tashi sukai suka var gurin,.
Cikin rashin fahinta suke kallan sarah itta dai batace komai ba sai litta fi take dubawa, hanifa ce ta fisge book din tare da fadin muna bukatar bayani bamu gane ba, baya nin me? Wannan abun inna canka dai dai,munji Hafsat na fadin zataje ganin mujin da zata Aura jiya sannan kuna tace ba kowa bane itta sir ashrim sannan kuma gashi yau tazu tana cewa ke kishiyarta ce,
Innna canka dai dai tana nufin ke matar sir ash ce ko kuma yace shi ke yake so,kallanta sarah tai,. Eh *yayana nane kuma mijina*
GA labari
Wani mutun ne bashi da hali yana cikin rashin samu sai rannan Ya hadu da abokin shi yayi kudi suka gaisa da aboki sannan abokin Ya bashi check na million 1,yana murna Ya je gida Ya sanarwa matar shi, kinga sai inyi kasuwanci, insayi gona sannan in kara aure, murnushi tai tare da fadin inga ta kaddan yana bata tasa a baki ta taune ta cinye, sannan tace sai kayi auren inga IN kune Ya xakuyi,.
Nidai nace asibiti zamu a mata operation In takaddan bata narke ba 😂😂sainaji commend
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/21, 8:46 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 40*✨
Cikin rashin fahiimta suke kallanta,sarah kiyi mana bayani mana kinfa samu a duhu,ajjije littafin tayi, eeh *yayana mijina*ne shi, Hakeey ce ta karba ai kuwa baki da kirki dama kina da aure baki fada mana Lallai kin kyauta, haba Wlh haka bane ni banga amfanin fadan cewa shi mijina bane saboda Banga wata riba ba tun gaba daya basan juna muke daga ni har shiba,hanifa ce ta karba kinga kiyi mana bayani dallah dallah,.
*auren dangi*akai mana nida shi kuma San nazu skull dinnan bansan shi mijina bane saidaga Baya nimafa ban wani dade da saninshi ba,.
Hanifa ce ta Fara waka ```idan nayo hasashe na fada Ya zama gaske```jiya nan na gama fada amma aka wani ce ba hakaa yanzu ai sai a yadda dani, itta dai Hakeey batace komai ba dan ranta Ya baci yaci ace ko bata fadaa musu Tana da aure ba ta fada musu yayanta ne,hanifa ce ta karba, to yanzu haka zaki zauna waccen banzan Tana miki rashin hankali,murmushi taii kinsan in mutun baida hankali sai ka samai ido, to amma ai bata San koni wace ba saita guri na tukun zata San wace ni,. Ai kuwa kici mata mutunci dan Wlh IN kika tsaya rainaki zatai, Hakeey ce ta karba ke kina wani yi mata huduba alhalin bata damu data fada miki damuwar taabaa, murmushi sarah taii Allah sarki sister fushi kike dani to yi hakuri Wlh kawai ni banga anfanin fadan bane,. Ba komai Allah Ya baku zaman lafiya, Amma sarah haka zaki zauna kina da aure mijinki Baya sanki kema baki sanshi sannan ki zauna a haka? Ai ni kinji shiysa fa ban wani fiya fada ba nasan cewa xaai in shawo kanshi ni kuwa Allah bazanyi ba, harda rantso wa? Eh to Allah Ya Kare ameen, haka sukai ta hira,.
Part dinta ta wuce tayi wanka sannan ta shirya ta nufi part din mom, anan sukai ta hira da su Mami,.
🙋by Hajara Mami natty girl 💃
[10/21, 9:06 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 41*✨
Ashrim kuwa yana zuwa gida Ya wuce part dinshi yayi wanka sannan yace sa kayan San iska,part din mom yaje suna parlour suna hira dukkan su Xama yayi, Mom dad fa? Anjima zai dawo sannan ka shirya zaka kawo kudi muje siyayyan kayan lefa in munkai zaa sa Rana bana San adauki lokaci, kallan sarah tai aike basai an miki kayan fadan kishiyaba ko, murmushi taii eh mom dama ni banma wani dauka kishiya zaai mun Ba kawai dai ina tunanin yayana zaiyi aure ne, kalln ashrim tai happy married life brother, magnaa ta batawa mom rai wato bata damu ba kenan,kallanta ashrim yayi sai yaji kuma ba dadi yasan baya mata adalci, kallan mom yayi mom ai ina tunanin hakkinta ne ko, to tace bata so ko zaka mata dole ne? Aa mom to saika mun shiru.
Mikewa yayi Ya kalli sarah ki samen a part dina yana kaiwa nan Ya fice,.mom ce ta galla mata harara tare da yin tsaki,itta kuwa mikewa tayi ta fice ta nufi part dinshi,.
Sallama tai yana zaune a kujera yana danne danne a laptop,yaya ashrim gani, eh na ganki aii, zaki iya zama, Xama tayi a kujeran kusa dashi, sun dauki wajen 10m baice komai ba sai danne danne kawai yake a laptop dinshi, yaya ina da abun yifa, OK ni kuma ai wasa kika ga ina yi ko, OK to bari in tafi inka gama sai in dawo, mikewa tayi yai saurin riko hannun ta yajawota ta fada kanshi,zaro ido tai tana shirin tashi ya kara riketa,kallan shi fuskansu yayi daf da daf sosai hakan yasa ta kasa magana jikinta Ya fara raawa sosai,.
Kika ce baki San kayan fadan kishiya ina San sanin dalili, kokarin ture shi take amma ta kasa, Allah bazan sake kiba sai kin fada mum, eh ai gani nayi niba matar ka bace danme to zance ai mun kayan fadan kishiya,tabe baki taii inna miki karki sa, sakinta Ya yayi tai saurin mikewa zata bar gurin Ya kara riko hannunta, ai ban gama maagana ba tukun,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/21, 7:42 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 42*✨
Inaji meya kuma, koma ki zauna, ba musu ta koma, kinsan wani satin zaki tare a ainihin gidan ki ko kuma ince zaki tare a gidaan yayan ki, sannan kuma su maman ki zasu zu ran talata so inasan ja miki kunne ne,ok inaji,.
Dama fada miki zanyi kisan yadda zaki tafiyar da abu karki sake ki nuna musu zaman da muke dake a gidannan inkunne yaji jiki Ya tsira sannan kuma gama da skull inasan ki kama kanki bawai kije ki saki baki duk inda kika zauna kice ai ashrim mijina nane danna San kefa yanzu ji kike a top kike ke matar ashrim ce ko to you should behave your self plz, shikenan abun da zan fada miki IN kunne yaji jiki Ya zauna lafiya,.
Murmushi taii tare da gyra zama, naji kashe dinga, vanda abinka Maye na tada hankali bayan kaii yayana nane, naga a matsayjn kanwa ka dauke nima haka ni banga wani abin daga hankali ba danni Ban taba ma kallan miji ba, nifa jina nake kamar sauran Yan mata kuma hakane tun ba aure nayi ba saboda haka ni banga wani abun yadawa inacewa Abubakar Ashiru (ashrim)shi mijina bane, sudai sauran matan da suke ba da kansu wannan su Ya dama sannan kuma xancen waii kar in sanar wa mama da Baba zaman da muke dakai duk bai taso ba ai ruwa yaya asiri yana da kyau,. And yes indai har baka San a zarji wani abu tsakani na dai a skull kaii zaka jawa kunne ka daina shiga harka ta saboda kai kake nuna da wata alaka tsakinina dakaii nifa ko yayan Ma bana San asan kai yayana ne saboda zar a zarji wani abu a bisa karatuna, sannan kuma ka jawa matar ka kunne ta fita harka ta Dan Wlh bani da dadi kace ta kama kanka wannan shi Kane San fada maka,. A huta gajiya,tana kaiwa nan tai gaba,.
Sosai yai mamaki dama haka take tana da surutu sannan ta fadawa mutun magana a fake ,wowww yace I like your style
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/21, 8:03 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA*✨
Part dinta ta nufa ranta duk Ya baci magan ganun shi ke Mata yawo a kunne wai yasan jin tatake on top itta matar shice, tsaki taja,.
Washe gari ya kama Friday, yau ashrim ne kadai zai nusu lecture saboda da wuri ake tashi,.
8:30tai mata a skull, sannan Suka shiga lecture, ashrim yaso taimai laifi amma yau kam kama kanta tayi Dan bata san abin da zai shiga tsakanin ta dashi,.
Wajen 10:00suka fito lecture, suna tafiya suna hira, cikin murya mai dadi wacce ba zata taba mantawa ba taji an ce, AISHA AMINU(SARAH)cikin sauri ta juyo gaba dayan su,.
Zaro idoo taiii Tare da fadin Usman aliyu (yaya usiii )da sauri ta karasa gun da yake, goge idonta taii dan tabbatar da shine, wani hadadden sauri ruwan tar wada, yasha suit ash color kanshi sai kalli yake da Gani yasha gyara .
Kina mamaki ne nine daii Yaya Usman dinki, murna take sosai ji take kamar tama rungume shi, yaya usman yaushe a gari kuma mama bata fada mun da zuwanka ba, murmushi yaii Wanda ya kara masa kyau sosai, eh Ba yadda Ma batai ba inje gidan uncle dinki a in xauna amma ni nace aa saboda na tsani Yan gidan bana sansu basu da ziyara,sanna basu da kirki, kaii yaya duk su kadaiii, amma kuma Dad yasan da zuwanka kuwa, eh ya sani zan shigo aii Amma ba yauba,bama ki tambayen dalilin na na zuwa nan ba? Eh me ya kawo ka ,na zama professor a skull dinnan shine nazu inga yadda ake gudanar da abubuwa a skull dinnan,zaro ido taii what a good story gaskiya naji dadi sosai, yanzu a ina zaka zauna, hotel yaba amsa, hanifa ce ta matso hii am hanifa Kabeer, wanna kawar muce dama haka take bata introducing din mutane a fgun nata, murmushi yaii tare da fadin nice to meet you, yaya Usman ga kawata sunanta Hakeela, inawuni tace dashi, lafiya qlau, friends yayana kenen Baban shi dan uwan babanane,.
Ashrim dake tsaye da Kabeer yanaa kallaansu Ya tabe Baki ko waye wancan din oho,.
Hii friends nama fsa tafiyar bisa wani dalili may be next week
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/22, 6:19 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 44*✨
Yau da farin ciki ta koma gida, direct part dinta ta wuce,wanka tayi tasa kaya mara nauyi sannan ta nufi part din mom, yau har mom ta fiskanci tana cikin farin ciki amma ko maye dalili oho,.
Garden ta je ta zauna tana tunanin farkon haduwar ta da yaya Usman,.
Wata laraba ta dawo daga makaranta ran ta a bace, ko sallama batai ba ta wuce daki mom da usman dake parlour suna hira ya kalli mama, mamaa wannan ce sarah? Eh duk yadda akai ranta ne a bace bari inje in tamabiyi yar tawa, tabe baki yayi baice komai ba,.
Sallama Mama tai mata tare da Xama, yau waya taba mun baby na, fashewa taii da kuka, aa abin har Ya kaii haka yi hakuri, gaskiya koma waye dole a hukunta shi, kara fashewa taii da kuka, look kiyi shiru ki sanar mun da gyar tai shiru, mama yau a skull yan class dinmu sunyi laifi, wani sabon teacher ya na ss3 yace mu fito muyi kneel down shine fa yan class suka ce inbashi hakuri tun nice a kusa shine kawai dan nace sorry sir yai mun banza dan na Kara fada yai mun banza nai tayi nafada ya kaii sau ashirin amma yai mun banza,wai Ashe haushi yaji shine Ya tambayi Yan class din Ya sunana suka fada maii kawai naji yace Aisha come here, da naje kawai yahau duka na sannan yace Yan class su koma ni kuma inta Xama, tana kuka ta karashe maganar, labarin yaba mama dariya Amma ta danne, gaskiya malamin nan bai kyauta ba bai San yar mama bace kedin,.
Ji sukai ance yoo shi ina ruwanshi da yar wata mama ni yama birge ni gara daya mata duka, tunda ta fada sau daya taji yai mata banxa ai saitai shiru amma taci gaba,harara ta gallamai To kaii ina ruwanka, dan sa ido mai bacci da ido daya, Dariya yayi nine dan sa ido? Eh kaii, mama ce tai magana aa baby na bana San rashin kunya,. To Mama ba shi bane, aa Mama ki barta dani zata ga sa idooo kuwa saita gaji dani,.
Murmushi yaii tare da ficewa yarinyat ta birge shi,.
Mama waye wannan? Yayanki ne dan gidan kaninin babanki na gombe sunanshi usman,lallai kuwa usman ni mama Bari inyi wanka inxu inci abinci, to muna jiranki a dining area,,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/22, 6:56 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 45✨*
Two days da zuwan Usman gidan, sosai yake sawa sarah ido komai tayi a kan idon, har abun Ya Fara isarta,.
Yau Tana zauna da Mama parlour, mama yau nifa Wlh kazarnan da kika soya nake San ci, haba baby mama kefa kika cinye dukka sai kadan kika bari saura na Baban ki Dan Allah kar ki cinye kinji baby na, Allah mom kwadayi nake, Dan Allah sarah kiyi hakuri, shikenan mom na hakura, yauwa baby na bari inje daki ina zuwa mikewa tayi tabar gurin,.
Nifa gaskiya Wlh dole ko cinya ne inci, kuma ga dan sa idonnan bayana nan bari inyi sauri inci kafin mama ta fito lekawa waje tayi taga Ba kowa sannan ta jawo kofa tasa key, da sauri ta nufi kitchen din, kolan da naman ke ciki ta bude, cinya daya ta dauko, har yawu ta hadiya rufe kolan tayi sannan takaii namam baki,taji ance tana sata, da sauri tayar da nama ta hau dube dube itta a dole abu ta yar, dariya yake sosai dan kuwa ta tsorata ba kadan ba har kasa yayi yana dariya, ganin daii ya ganta yasa ta hade raii tana kallaan shi,tsaki tayi tare da fadin wai maye ne? Sai wani dariya kake, daf da itta Ya matsa tare da fadin I like your style baby, kina burgeni amma saidai akwai ki da tsoro,.
Wucewa zaiyi tai saurin shan gabaanshi nifa Allah wannan sa idon Ya ishe ni Dan Allah ka daina wai tayama ka shigo wanna gidan,tun lokacin da kika wa mama promise bazaki dauki nama ba Na shigo sanin halin yasa Na buye bayan kujera na biyo bayanki, murmushi taii,.
Kugunta Ya rike tai saurin kallanshi, kusa da kunnenta yaxu tare da I love you sister,. Sakinta yayi tare da ficewa,.
Tsayawa tayi tama rasa me zatayi dariya ko kuka, murmushi taii tare da fadin I love you too broz,. Namanta ta dauka sai tajima bazata iya ci baa,mayar wa tayi ta koma dakinta,.
Tun daga wannan lokacin ta kuma da San yayan nata amma bata sanar maii ba, haka mama ta lura da hakan ittama, amma sanin family zai Iya hada su baji komai ba,.
Minal ce ta kace mata tunani, Aunty sarah me kike tunani ina ta kwala miki kira, hawaye da minal ta gani yasata sakin baki,. Aunty maye kike kuka? Minal na tuna da gida ne, haba sister AI nanma gida ne, kuma maye na kuka,. Kinga ki daina wannan kukan, yaya yana kiranki,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/23, 3:58 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 46*✨
Mikewa tayi ta nufi part dinshi, da sallmaa ta shiga, ina wuni yaya? Qlau nake, have a seat magana zamuyi, OK inajin ka, waye wannan wanda Na ganku tare a skull kiina wani yage maii baki, da sauri ta dago yana nufin baisan Yaya Usman ba aikuwa Ya tabbata basu da ziyara, tabe baki taii yayana nane, maye alakarki dashi,? Nifa yaya Ban gane wannna tambayoyin ba naga dai Ma dan uwankane, answer my question, shi naso Aura lokacin kafin inyi aure, dagowa yayi Ya zuba mata idoo kabo kiftawa yakai wajen 3m haka itta Ma ta kafe shi da ido ganin baida niyyan daukewa yasa ta dauke Tana wasa da zuben hannunta, ansa a A and U,kallan ta kawai yake bako tsoro take gayamai haka Lallai bata dauki auren su a bakin Komaii, to kai Maye Na damuwa ne Ma naga kaima ba santa kake ba, to kuma dan bana santa Bazanyi kishinta a matsayin Yar uwata kuma Matata, ganin kallon ya mata yawa yasa ta mikewa dan barin gun yai saurin riko ta, did I asked you to leave, aa yaya naga kamar kana nazarin wani abune, mikewa yayi,.
Ina fatan yasan ke matar aure ce? Ai yafi majin nawama sani, zaro idoo yayi,matso da itta yayi sosai, kar na kara jin kince mun wai wanda Kikaii niyar Aura ne, but yaya muddin ka sake tambaaya haka zance, cikin bacin raii Ya ture ta tare da bata one slap, da sauri ta rike kuncinta, ta dago, wannan kadan kika gani duk sanda kika sake fada mun irin wannan kalmar, minal ce taii sallama ta shigo, am sorry,,.
Yaya dad ne yake kiranku zaku gaisa da yaya Usman, da sauri sarah ta kalleta ta saki wani murrmushi zuwa yayi minal? Eh yana parlour, cikin zumudi take shirin fita yai saurin riko hannunta, minaaal je kice gamu nan zuwa, OK tom
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/23, 4:29 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 47✨*
Riko hannunta yayi amma taki juyowa dan marin Ya shigeta kuka take San yi, hawaye ne suka Fara calle a a fuskar ta, jawota yayi yana kallan yadda hawayen ke zarya a fuskarta, karo na first Data bashi tausayi, amma bai nuna ba, hade raii tare da fadin goge hawayen ba musu ta goge, sakinta yayi sannan ya riko hannunta suka nufi parlour, ganin yadda Ya rike ta yasa tai magana yaya ka saken hannu mana, bazan sake ba a haka zamu, haba Yaya dasu Mama fa a parlour, wannan ke Ya dama,. Shi kuwa badan komai yai hakan Ba saidan usman yaji haushi,.
Da sallama suka shiga parlour, kallansu mom tayi abun da bata taba Gani ba kenan yau ta gani, zama sukaii tare da gaida dad, ya amsa fuska a sake da Fara,a,.
Abubakar GA dan uwanka Dan gidan kawunka aliyu shima yazu aiki a garin nan ina fatan zaku hade kaii,? Tabe vaki yayi sannann yace inya bini yadda nake ba, kallanshi dad yayi ban gane ba? Share kawai dad zamu zauna lafiya,. Kallan usman yayi ina fatan zaku hade kaii? Eh dad amma jini bai fiya haduwa da rainin hankali ba Allah yasa Ya kiyaye, zaro ido dad yayi a Lallai akwai aiki kaardai ace har yanzu usman na san sarah,to Allah Ya Kare, dukka suka ce ameen, mikewa dad yayi yabar gurin hakama Mom,su nimal Ma haka,.
Mikewa ashrim yayi rike da hannun sarah yaje one seater Ya zauna sannan ya daura ta kan ciya, cike da tashin hankali take kallan shi, shi kuwa ko a jikin shi kallan usman yayi yaga hankalinshi baya kansu Ma,.
A bangaren usman kuwa ji yake kamar Ya shake wuyan ashrim may be Ya sami sauki, Dan wani abu yake jii,.
Uhhmm dan uwa usman bansan a wanne gari kake ba, kallanshi yayi tare da fadin gombe, ina da kanne biyu amina da nusaiba, jibi zasuzu da Mom din sarah, da sauri ta kallen shi, Ya banka mata wata harara tai saurin dauke kaii,.
Ok ni kuma sunana Abubakar ashrim inda twins sister biyu Mami da minal, yes I know cewar usman, shiru sukai ba wanda Ya kara cewa kala,.
My beautiful baby yau baki bani labari ba tun dazu ina jira, kallanshi taii yadda Ya wani tsora mata ido, harara ta galla mai tabe baki yayi tare da daga gira kinga ga yayanki sai yaji labarin Ma,.
Kallan Usman tai shima su yake kallah,.
Wani mutun ne yana wasa da wasu da daddare ashe aljanune sai yaga an wullo mai ball da kofato sai Ya fita a guje yaje bakin titi, yana zuwa yaga wani mai mota sai Ya shiga ciki mai motan yace lafiya malam Na ganka a burkice? Sai mutumin yace wasu naga da kofato, sai mai motan yace irin wannan To in kune Ya zakuyi,.
Dariya Usman yayi tare da fadin, cewa Xanyi eh irinshi, murmushi tai ganin Ya dara, shikuwa ashrim da yaga haka sai Ya rumgumeta tare da fadin I love you my wife, zaro ido taii tare da tureshi ni zanje in kwanta, daukarta yayi cakk tare da fadin bari in kaiki
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/23, 9:31 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 48*✨
Kunya ce ta rufe sosai abin da ashrim bai taba ba kenan Amma tsabar neman balai yake yinshi yauu, kokarin sauka take amma ta kasa, ganin hakan yasa Usman mikewa, ni zan wuce, yana kaiwa nan yabar gurin dan bazai iya ganin wannan rashin mutuncinba, yana fita yai saurin sauketa tare da hade raii,.
Ittta hade ran tayi tana aikamai harara, dena kallo Na? Kaima dena kallo Na, zaro ido yaii wai yaushe kika rainani hakq ban saniba? Nidai yaya karka sake mun irin wannan dan gaskiya bana soo kuma ma In zaka mun ka rasa inda zakaaii sai a gaban yaya usman,tabe baki yaii karfa ki dauki wannan a matsayin wani abu aa kawai na miki ne bisa wani dalili balle Ma kije kina fasa kaii kina cewa Na Fara sanki No bawai haka bane ina fatan kin gane? Yana kaiwa nan Ya fice,.
Itta part dinta ta wuce,.
Shikuwa Usman gari Ya fita dole badan Ya soba zai dawo Xama a gidan amma dan kawai dad Ya matsa ne,.
Yau talata da wuri ta nufi school Tana da lecture din 7:00 da sauri ta nufi hall din dan ta kusa makara, sai wajen 10:00 suka gama lecture sannan ashrim Ya shigo Ya daura nashi lecture din,
A gajiye suka sami gurin Xama suna hira, karasowa gun su yayi Ya zauna yana murmushi, da sauri ta dauke kaii dan kunyar shi take, kallanta yayi Ya tabe baki saida kika gama soyayyar ki a gabaa Na sannan yanzu kizo kina wani sanne kaii, kallan su Hakeey yai tare da fadin Ya karatu? Tare suka amsa da alhamdulillah, nan Ya zauna yana Kara musu highlighting din abin da aka musu,.
Su Hafsat ne suka karaso sai wani karaya sadiya take, kallanshi sukaii sir dama lessons na yau dakayi ne muke San karin bayani, kallansu yayi up to down, I don't have your time please,.
Haha suka juya jiki Ba kwari, sadiya ce tai magana nifa Allah gayen yayi kuma ina ciki, ke dallah can Wlh saidai mu fafata, haba keda zaaai miki aure nan da one month shine kike san wani kuma, to waye Na gaskiya, tabe taii ni dukkan su nake soo,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/23, 9:45 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 49*✨
Zaro ido Sadiya taii baki da hankali ne Hafsat, look sadiya nifa ba san ashrim nake Ba kaawai dukiya zanje inci sai in fito shi kuma wannan ko Yaki Ko yaso dole Ya Sani, dole fa kika ce to AI kuwa saida ki zama kishiyata ko in Xama kishiyar ki, tab Wlh Karya ne kinsan Na riga ki cewa ina sanshi nan musu Ya kaure ganin banda lokacin su na koma,.
Ashrim da suka fito da Kabeer daga office yaga usman a gun su suna dariya abun Ya kona mai rai cikin bacin raii Ya nufi inda suke, dai dai lokacin usman yayi musu sallah Ma yabar gurin, yana zuwa ko sallama Babu Ya riko hannunta ganin haka ysa ta fara turjewa, ganin tana bata mai lokaci kuma a kallansu yasa shi Ya dauketa saida yaje bakin motan shi sannan yac bude Ya cillata ciki Ya zaga ya tigi motan Ya bade yan skull da kura yabar gurin,.
Kowa gullama yake maye alakar sir ash da wannan daliban, basu da amsa dole su yi hakuri,.
Usman dake tsaye yana kallan idon Allah Yaakov tabe baki tare da shigaa tashi motan yaaabar skull din,.
Hanifa ce ta kaalli Hakeey, sai kawai ta fashe da dariya Lallai sir Ya kamu irin wannan kishi haka gobe sarah zatasha tsokana kuwa wayyo dama nayi vedio record din sanda Ya dauke tan nan sunfa bada kala,. Kallanta kawai Hakeey keyi, sai kuma tai murmushi yanzu Ya zaai da motan ta, to nimadaii Ban Sani ba suna cikin haka wani Ya sauka a machine gun motan yaje Ya bude sannan yajata zuwa gida,.
Ashrim kuwa tunda Ya dauki sarah yake tsala uban gudu ranshi a bace, direct gidanshi Ya nufa da itta,. Cikin rashin fahimta take kallanshi, ina xaka kaini bayan gida naga munyo nan kuma?
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/23, 9:59 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 50✨*
Ko kallanta baiyi ba har suka karaso horn yayi mai gadi Ya bude gate, ciki suka shiga kafin yayi parking Ya zaga inda take Ya riko hannunta,direct part dinta Ya nufa da iitta itta dai kawai binshi take,,.
Yana zuwa parlour Ya wullata kan kujera Ya fice,.
Mikewa tayi ta karkade kayan jikinta, to wai yaya me yake nufi ba ance sai su Mom sun zu gobe sannan zan tare ba amma kawai Ya wani kawo ni gida Ba tare da sanin kowa ba tsaki taja ta Fara Bin part din da kallo sosai yai mata kyau komai fari har wajen dining fari ne, murna tai sosai tasan wnnan aikin iyayenta ne, gidan yayi kyau stairs ta nufa tanaa bude dakunan komai dai fari kamar gidan asad a film din IDO QUBOOL HAII,dakinta ta shiga ta nufi toilet tai wanka ta fito daure da towel, tsaki tayi ko ina zata sami kayan sawa oho, wardrobe da ta Gani ta bude da mamaki tabi kayan komai sabi sai kace amarya wata shadda tasa dinkin duguwar riga,.
Azahar nayi tayi sallah sannan ta zauna tana duba wayanta, turo kafaan yayi tare da sallama, yana zuwa Ya mika mata waya zakuyi magaanaa da Dad, karba tayi ta gaidaa shi, sarah wai kkika ce yau kike San komawa gidan ki? Zaro ido taii tana kaallanshi harara yai mata, ganin hakan yasa taace aa Dad shiya kawo ni amma ba komai zan zauna, san jima suna magaana sannan ta kashe wayan Tana kallanshi, shine kamun karya a gun Dad ko, cikin fushi yake kallnata na miki karya kikace Na miki karya ko, gnin Ya canza kala yasa ta matswa baya jawota yayi nina ke karya,.
Gaga abun da kike so kenan shiyasa kika fara bin mazan waje ko wato kina aure amma kamar baki dashi ko,?
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:50 PM] Queen Hakeey: [10/24, 10:46 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 51✨*
Kallanshi take kallan rashin fahimta, cikin muryar kuka ta Fara magana;ni dince make bin maza a yaushe ka ganni da wani harda zaka mun wannan kazafin zargi Na fa kake kenan? Ohh nike tambaya dawa na ganki?ni kike tambaya ubanwa Ya baki damar kula wannan usman din?amma dai naga yaya usman Yaya nane ko kuma ba kaga muna wani abun da bai dace ba ko, ohhh kina nufin bazaki dena kulashiba daii kenan ko? Taya zaai inki kula Dan uwana, tana rufe vaki Ya dauketa da mari,mugun kallo yai mata to Wlh Kikaii wasa bazaki koma makarantar ba yana kaiwa nan Ya fice,.
Murmushin takaici taii,sai a sannan kuka yazu mata sosai taii kuka,. Tana nan zaune ta zabga uban tagumi yanzu in yace ta daina skull shikenan fa Ya zauna dole ta san abunyi zatabashi hakuri,,.
Door bell taji da sauri ta sakko, minal ,murmushi ta yi, sannun minal kece a kan hanya shigo mana, kallanta tayi Aunty sarah Ya naga idon ki Ya kunbura kuka kikai? Aa minal, haba Aunty banfa sanki da karya ba ki fadan gaskiya Dan Allah, eh minal kuka nayi Gani naii yayanki Ya dawo dani batare da na muku sallama,murmushi tai kuma shine na kuka ai zaki dinga ganin mu karki damu,jijjiga kaii tayi nan suka zauna suna hira har wajen la,asar sannan suka daura abin da zasuci,.
Bayan sun gama cin abinci, minal yaushe zaki tafi? Ohhhh kin matso in tafiko? Aa so nake ki tayani kwana Dan Allah, kaii Aunty damafa zuwa nayi in tayaki kwana anjima mami zata zu dad ne yace muzu saboda gobe zakisha aiki su Mama zasu Zoo, farinci tayi sosai,. Suna nan zaune suna kallan wani film a Bollywood shaf shaf sukai abin da zasuyi kafin karfe biyar dan suna San kallan wannan shirin MADHABALA biyar dai dai Mami taisallam ta shiga nan kowa Ya nustu ana kallo,.
Film Ya dauko dadi sukaji an bude kofa tare da sallama, ashrim ne kallan sarah yai kizu inasan ganin ki,. Yana kaiwa nan Ya fice, daure fuska tayi tana San ganin film din Ba yadda ta Iya dole ta mike,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/24, 11:06 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 52✨*
Parlour tashiga da sallama baya nan yana dakinshi Xama tayi tasa Bollywood din sannan ta ci gaba da kallonta,. Tana nan zaune har suka gama suka shiga WAMINAL HUBBI MA KATAL SWARAGINI 6kenan amma bai fito gyara Xama tayi ta fara kallonta, kanshin turaren shine Ya sa ta dago ta kalleshi tabe baki taii tacigaba da kallanta,.
Xama yayi a kusa da kujeran kusa da itta, baice kala ba ganin haka ysa ta maida hankalinta ga kallonta shima kallan yake, sunan zaune suna kallo baice kala ba film din ya mai dadi, talle aka fita,. Kallanta yayi cikin siwara da ragini wacce tafi miki kyau? Kallanshi itta Ma tayi nima Na kasa tantancewa wataran siwara tafi kyau wataran ragini, amma ina ganin siwara tafi kyau, tabe baki yaii ni kuma ragini tafi mun kyau da zan sameta auren ta zanyi, dariya ce ta kwace mata, wai dazai sameta auren ta zaiyi,kallanta yayi ta dage sai dariya take wato ta sakko kenan tabe baki yayi,.
Dad ne yace in fada miki gobe anan zasu sauka so kiyi girkin rana da yawa,sanna Na siyo kayan da zaku bikata IN dai ba wani abu zaki iya mun magana shikenan abun da zance miki, OK shikenan,..
Kallanshi tayi Dan Allah kayi hakuri karka hanani zuwa makaranta, tabe baki yayi dama AI ba yanzu zan hanaki zuwa ba sai naga baki canza ba, tabe baki taii xata mike ,koma ki zauna, kallanshi tai lokacin sallah fa yayi, eh ki shiga dakina kiyi sallah bari inje masallaci ki jirani fa karki fita inasan ingama kallan film dinnan kina nan ne, yaya kafin ka dawo nasan angama fa, memory yasa Ya danna record, gashi ina record inna dawo zamu kallah yana kaiwa nan Ya fice, tabe baki taii ta shiga dakinshi tai alwala tai sallah dakin Ya hadu, danne danne ta fara mai a laptop ta Dan jima tana yi sannan ta sakko lokacin har an gama waccan an Fara NIFSIL AKHAR, har akai sallah isha bai dawo ba hakn yasa ta Mike dai dai lokacin Ya shigo komawa tayi ta zauna shi kuma Ya kunna record din, haka suka gama kallan sai yaba ragini yake itta abun ma dariya yke bata, wayar shice ta Fara ringing dauka yayi yaga Hafsa kashe murya yayi yana amsa call din itta kuma ta mike ta fice,.
Zama tayi Tana fada musu wai ashrim ragini tafi kyau nan musu Ya dauka mami tace ragini tafi kyau minal tace swara, .
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [10/25, 11:54 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 53*✨
Washe gari,sai wajen 9:00 suka tashi sosai suke aiki yau sarah jinta take cikin farin ciki zataga Mama da baba sosai take,.
Shinkafa da miya sukai wadan yasha naman kaji sai zobo da lemon kwakwa, sannan fruit slad da dai abubuwa, yau bataje lecture ba sai take jin wani iri,.
Sai wajen 12:30 suka gama abin da zasuyi daki suka koma kowa Ya zauna a kan gado ana hutawa, sarah daii mikewa tayi ta shiga toilet ta watsa ruwa sannan tayi alwala shirin azahar, Xama tayi daga itta sai towel suna hira, wayarta ce ta fara ringing, hanifa ta Gani, murmushi taii tare da dagawa.
Hello hanifa Ya skull? Qlau matar sir Ya soyayya,? Soyayya kuma? Eh mana AI jiya naga kishi a idon angon naki, tsaki sarah taja Ya lecture yau? Lecture alhamduliiah yayanki Usman yau shiya mana lecture kinga yadda aka fahimta sosai, amma fa yafi angonki daure fuska, ba, alamar dariya, murmushi tai Jin ance yaya usman, any way mai Ya haniki zuwa skull yau? Wlh Mama da baba Na zasuzo ne shiyasa inata aiki eyya ki gaida mun su, zasu jii, Tom sai anjima OK bye,.
Kallanta minal tayi Aunty amma yau kam zakisha kwalliya ko? Murmushi taii mama da Baba ne basu sannaba sai nayi kwalliya, come on Aunty wa yaya zakiwa, zaro ido taii yaya kuma No ni bazanyi ba, zatai magana kenan aka turo kofan,.
Ashrim ne Ya shigo, kallan minal da mami yai inasan Xanyi magana da Matata, tabe baki sukai suka bar gurin,. Kallanta yaii daga itta sai towel ganin kallan dayake mata yasa ta sauri daukan katan hijab dinta tasa,. Tabe baki yayi ya isa gun da take, rike hijab din yayi yana kokarin cirewa,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/25, 12:07 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 53✨*
Rike hijab din tayi tare da kallanshi, tabe baki yayi ai naga kina wani rufe jiki shine zan nuna miki ni jikinki bazai sa in soki ba, kuma Ma danna ganki a haka aike Matata ce so bana san ganin da hijab a halin yanzu, kau da kaii gefe taii,dama nima bana San wanda ba sanshi nake ba yaga jikina shiyasa Na rufe saboda jikina na mutun daya shi kadai bawani dazai gani inba shiba, ajiyar zuciya Ya sauke ranshi na maii soya, kallanta yayi to wa kike nufi kenan? Kaii ai kasan shi, no ni ban sanshi ba just give me my answer, yaya usman mana, cikin fushi Ya yaga hijab din jikin nata daga sama har kasa,ni kike fadawa haka ko? Karewata bari ma ki Gani ,towel din Ya rike yana kokarin cireewa, itta ta danke sosai kokawa suka hau yi, ganin bata da karfi yasa ta fashe da kuka Dan Allah kayi hakuri,,bazan yi ba zan koya miki hankali gobe zaki san me zaki fada mun, turewa shi taii amma ta kasa, Iya karfinta zage ta gartsa maii cizu a dantse, da sauri Ya saketa,itta kuma ta kwasa da gudu sai toilet, jijjaga kaii yayi zaki san baki da wayo yau zaki gane koni waye,.
Sannan kuma dad yace gasunan zuwa yana kaiwa nan Ya fice yana duba gun Data cije shi,.yana fita su Mami suka shiga ganin ta fito daga toilet yasa suna kallanta, minal ce tai murmushi Aunty wanka kika sake. ?wanka saboda me zan sake wanka? Murmushi tai tare da fadin Ya wuce,. Sallah tayi sannan suma suka yi wanka, sukayi sallah,.
Minal ce ta takura dole saida tai mata kwalliya tayi kyau sosai, suna gama shiri sukaji shigowar motoci da sauri su minal suka fice itta kuma sarah ta tsaya sa dan kunne, turo kofan yayi tare da salllah, zaro ido tai ta kwasa zatai toilet yai saurin riko ta,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [10/26, 2:22 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 54*✨
Rike ta yayi sosai itta kuma tana kokarin kwacewa, look ni ba abun da zan miki ai ba yanzu xan rama ba, sai anjimq kadan, juyar da itta yaii tana kallan madubi, dan kunne Ya karba Ya fara sa mata itta dai batace komai ba amma duk ta tsorata,sarkar Ya dauka Ya samata, woww you look beautiful sister, ban taba ganin kinyi kyau irin yau ba, kiss Ya bata a wuya, da sauri ta rumtse ido, murmushi yai tare da juyota saura ki nunawa su mom wani abu, baga kofan sukaji ana yi, sakinta yayi, taje ta bude kofan, nusaiba ce ta wani dafe ta tana fadin my Aunty sarah.
Ke karki karya ni mana, dariya tayi AI naga kinyi kiba zaki iya daukar tawa, ashrim ne Ya matso yana murmushi, ina wuni yaya? Lafiya qlau yana kaiwa nan Ya wuce,. Nusaiba Mama fa? Suna parlour,. Da sauri suka fice,.
Da gudu ta karasa gun mamanta ta rungumeta,mamana saaii yau zaku zu min KO? Ah To yanzu basai mu koma bama, aa Mama, kallan babanta tayi shima Ya gaida shi,. Hira suke sosai Ma yaushe gamo,. Sannan suka nufi dining suka ci suka sha,.
Wajen la,asar sannan sukai sallah, lokacin usman Ma yazu sun gaisa da ashrim sama sama,. Dad ne Ya Fara magana, to ai yar tawa taga Mama nata da Baban nata sai su tashi mu wuce gida gasu nusaiba nan zasu tayaki zama dasu minal, haba dad Dan Allah abarsu su kwana anan, mama ce tai dariya Ya zaai mu kwana anan, ashrim ne Ya kwarba haba Mama Dan Allah ko kwana sai musa wannan a tarihi kun kwana a gidan yar ku, Baba ne Ya karba mufa bazamu kwana anan sai kace wasu yara irin ku,..
Dad ne Ya karba to tinda suna san ko kwana anan kukuwa ko kwana musu mana, yai nan dinma gida ne,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/26, 2:34 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 55*✨
Babana ne Ya karba to shikenan zamu kwana amma da sassafe zamu bar gari, cikin murna tace eh na yadda,.
Dama Mama bata San kwana a Gida lubabatu saboda tasan magana zatai ta yada musu haka Baba sarah baya San kwana acan,. Haka suka zauna suna ta hira dad da usman sukai musu sallama suka tafi,.
Wajen 10:00suka kaii suna hira,dakin da su mom zasu kwana ta zauna sukai hira har wajen 11:00,.sannan ta nufi dakinta,.
Aunty wato shine kika tafi kika barmu kuma munasan muyi hira, eyya gun Mama naje fa, yau Aunty minal tace mana kina zuwa skull gobe zamu rakaki, aa naga gobe zaku tafi? Eh su Mama Ba mukan sai munyi sati,murmushi tai to Allah Ya kaimu, nan suka fara shrin bacci, minal,mami,amina,da nusaiba Suka haye gado, kallansi sarah taii to ni a ina zan kwana, kallanta Amina tai dakin mijinki mana, gabata ne Ya fadi kumafa hakane gashi bata da key din sauran dakin, aa yau tare zamu kwana, minal ce ta Mike haba Aunty sarah jiya mafa ann kika kwana mudai kawai ki tafi, to AI shi yace in taya ku kwana, Mami ce ta dago Aunty plz help me with, lemo mana, murmushi taii tare da fadin OK,. Tana fita sukai saurin sa key.
Da lemo ta nufu dakin taji kofa a kulle sai dariya suke mata, rasa yadda zatai tayi dole ta nufi part dinshi,.
Yana daga window Ya hango ta shi dama dalilinshi Na dagewa su mama su kwana anan kenan,,.komawa yayi Ya zauna,.
Tsaye tai bakin kofan saita kama handle saita saki,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [10/27, 9:35 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 56*✨
Sake rike handle din tayi sai kuma ta saki, shikuwa ganin ta Dade bata shigo Ba yasa mikewa, yana zuwa Ya bude kofan, tanajin ana shirin buden kofan tai saurin juyawa, da sauri Ya rikota, yana kallanta alamar me take anan,.
Ya me kikee yi anan? Lemon hannunta ta kallah,tare da yin murmushin dole, dama lemon Na kawo Ma, karba yayi sai kuma me? Shikenan, juyawa yayi zai rufe kofan, da sauri tace baka bukatan wani abu ne,?kallanta yayi eh to bana bukatan komai ammadai naga kamar kina da magana,? Eh dama su nimal ne suka rufe mun boka,zaro ido yayi tare da fadin Allah sarki yanzu Ya zaai kenan? Hade rai tayi wato bai gane me take nufiba kenan, juyawa tayi zata tafi yai saurin riko ta, to yanzu a ina xaki kwana kenan? A parlour ta bashi amsa direct, riko hannunta yayi har cikin parlour sannan ya rufe kofan ki kwanan ana kawai,.
Murnushi taii tare da fadin Tom, to amma baki ganin sauki na samu wajen rama cizon da Kikai mun, eyya yaya kayi hakuri mana komai Ya wuce aii, tab kawai yace yaci gaba da kallanshi,. Ittama kallan ta Fara,.
Sandauki wajen awa suna kallo kafin ta Fara hamma, kallanta yayi kije daki ki kwanta mana, kamar jira kuwa take ta Mike da sauri, adduar bacci tayi sannan ta kwanta, batafi 30m Ba shima Ya shigo saida yai wanka sannan yai nafila sannan yahau gadon Ya kwanta,.
Har lokacin batai bacci ba, amma taii kamar baccin take, kallan bayanta yayi tare da fadin sarah, shiru ba amsa, sake kiran sunanta yayi, ganinta bata da niyan amsawa yasashi matsawa kusa da itta,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/27, 9:51 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 57*✨
Da sauri ta mike tana murza idoo, murmushi yaii tare da fadin nasan ba bacci kike ba, tsaki tayi tare da sake juyi itta duk a cikin bacci take,kusa da kunneta Ya rada mata hakkina zaki ban sarah, Ai dasauri ta Mike daga gadon tana kallanshi, shima mikewar yayi tare da fadin meye Ya cijeki? Kallanshi tayi raii a hade yaya kasan me kake fada kuwa,? Ai Wlh ni bazan yadda ba ni bakaii nake so ba sannan in cuci kaina sannan kuma kaima basan nawa kake ba hasalima bai one month kayi aure va tab Wlh impossible, tabe baki yayi,to me kike nufi? Zaa biya kudin sadaki a banza ai Wlh karya kike dole kiban hakkina,inba haka zaki gane ni baxan miiki dole ba, amma Wlh zaki San bands kirki muddin kikace ta haka xamuyi dake, eh naji kaje kayi koma Maye amma Allah bazan yadda Ba, tsaki yaja tare da komawa Ya kwanta, duk Ya ji haushin kamshi Ma,.
Itta gefe ta kwanta abunta,keee sauka min a gado inba haka Allah zaki San baki wayo, da sauri ta mike Tana tabe baki. A carpet tai kwanciyarta, sai sake sake take a ranta Ko mai xaiyi oho mishi,.
Wayarshi Ya dauk Ya dann number na Hafsat for the first time zai kira saboda itta tAke kira, dama Ba bacci taiba, nan tai saurin dauka tana mamaki yau ashrim Ya kirata da kanshi sosai Ya zage suna hiran love abinda bai taba ba kenan, sarah kuwa tanjinsi ta kasa bacci danya dameta da surutu, mikewa tayi tana tsaki kallnata yayi tare da tabe baki yaci gaba da abun da yake, yaya kafa hanani baccci,banza yai mata, Dan Allah yaya ka hanani bacci,.
Sallama yaiwa Hafsat, ninace dole ki kwana a dakina nane ki tafi dakinki mana naga kekika kawo kanki, komawa tayi ta kwanta tunda Ya daina surutu AI sjikenan, game Ya kunna ta turbo boat ya kure volume, sosai Ya hana ta bacci gashi gobe tana san tashi da wuri, mkewaya tayi taje kusa dashi ta zauna, yaya zamuyi magana, ko kallanta baiba, kwace wayan tayi tare da rungumeshi tana kuka,.
```eyya kuyi min sorry nan bada dadewa ba komai xaiyi dai dai```
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [10/29, 9:27 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 58*✨
Shiru yaiu yanaso yaji wannan salon iskanci ne wannan,yaya Dan Allah ka dameni ka hani bacci kuma zanje skull gofe fa, naji To dagani, ba musu ta mike, carpet din ta koma zata kwanta, sarah, naam yayaq, zokiyu kwanciyar ki, da murnushi ta Mike dama basan kwanciyar kasan take Ba,.
Asuba ta gari,. 🙋.
Tun kiran farko ta tashi lokacin ashrim Ma Ya Tashi yana toilet, mekewa tayi ta fice, part dinta taje basu bude kofa ba, hakan yasa ta fara gyaran parlour bayan ta gama ta daura ruwan wanka,.
Sannan ta Fara fere Dankali, har ta gama sannan aka Fara shiga sallah, dakinta taje ta kwankwasa kofa, duk dinsu daga mai juyi sai mai tsaki, taga murya taii tace Baba sunki tashiq, da sauri suka mike suka bude kofan, murmushi taii tare da fadin good morning? Tsaki nusaiba taja ta koma,lokacin sallah yayi amma kuna ta bacci kamar wasu kasaye,.
Haka suka mike kowa yayi sallah sannan suka fara wanka itta kuma da minal kitchen suka nufa, gari nayi haske har sun gama komai, sun jere a dining, mama ce ta shigo da sallama, gaishe ta sukaii sannan sukaje suka gaida Baba, sannan suka gaida ashrim,.
7:30 har sun gama breakfast, sannan suka nufi gidan su ashrim gaba dayansu, a parlour suka Tadda mom da Dad Ya gama shrin shi na zuwa office, gaggai sawa sukai, itta kuwa lubabatu banda tabe baki ba abun da take,wai anji kunya an kwana gidan siriki,. Ba wanda Ya tamka,
8:30su mama suka kama hanyar gida,.
9:00 sarah ta kama hanyar skull,nusaiba da minal sun dage sai Sun rakata, amina da Mami kuwa suna gida Dan tasu tazu daya,.
The same time suka karaso dasuu hanifa,kalanta hanifa taii amarya sir ashrm Ya amaryacin? Saboda amarcin aka ki zuwa jiya ko? Tabe gaki sarah, Hakeey kuwa bata ce komai, su minal kuwa office gun usman suka tafi,.
Lecture suka shiga yau ashrim ne yai musu lecture bayan Ya fita usman Ma Ya shigo,.
Hafsat ce ta nufi office na ashrim, lokacin su minal na cika,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/29, 3:26 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 59*✨
Da murmushi ta shiga inda yake ta zauna kusa da shi Tana wani yauki,nusaiba ce ta kalli minal alamar wace, murmushi taii wadda yaya zai Aura ce, tabe baki tayi itta batai mataaba, kallan su Hafsat taii tare da fadin kannaina sannun ku, tabe baki sukai Tare da fadin yauwa, karkace kaii tayi do sweat heart Ya kake? Qlau Ya fada yana duba takaddun gabanshi,kuma jiya muna waya bamuyi sallahma ba ka kashe, eh matsala aka samu plz kije zamuyi waya anjima, OK ka gaji dani kenan, no ba haka bane I have a lot to do,tace komai ba ta fice,
Su minal Ma mikewa sukai, ina zaku kuma? Gun Aunty sarah nasan by now ta fito, tabe baki yayi tare da fadin OK,.
A gun motan suka ganta suna magana da Yaya Usman, suna zuwa tai musu sallahma sannan suka shiga mota sukaii gida,.
Haka su nusaiba suka Kare hutunsu sannan usman dazai wuce Ya tafi dasu,.
Yau weekend Tana zaune a parlour ta taana dubaa ta kaddun tana karatu Dan sun suka fara exam,. Ashrim ne Ya shigo da sallma,, asawa tayi batare da ta kaalle shiba, murmushi yaii tare dafadin ashe daii da gaske xaa fanshe a exam, murmushi taii tare da fadin hakane maana,.
Akwatina aka Fara shigowa dasu, har guda uku da kit,. Kallanta yayi ga kaayan fadar kishiya nan,. Saura sati uku biki bayan exam kenan, kallanshi taii tana washe vaki kaii amma na gode Allah Ya karaa budi, sosai yaji dadin adduar Tata, murmushi kawai yayi tare da mikewa Ya fice,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/29, 3:45 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 60*✨
Wasa wasa exam Na matsowa, sosai suka dage da karatu, inda mom keta shirin bikin danta dan acewarta yanzu tasan zaiyi aure,, .
Yau talata yaune kuma sukaii exam din ashrim sosai kuwa Ya fito inka tambayshhi Yaa exam saidai yace Allah dai Ya bamu sa,a.
A gajiye sarh ta dawo gida, tun da taii parking ta hango Hafsat da Sadiya a part din da zaa sa Hafsat, saii nuna yadda zaai abu suke, murmushi sarah taii wannan wacce irin amaryace da itta akaazo jere,.
Wucewa part dinta tayi, tai wankaa sannan ta nufi kitchen, indomie ta dafa ta fito, su Hafsat ta gani a kujera zaune suna kallo,murmushi taaii tare da karasawa amaryar mu sannu? Yauwa uwar gida Dan wacce zata fice nan badaaa dadewa ba, murnushi saraah taii insha Allahu kuwa, saboda nima inasan inyi auren,. Haka sukai ta fada mata magana ittama tanaa mayar musu,.
On Friday sukai final exam sannan aka tafi hutu,nan ashrim Ya baza katin gaiyatar bikin wata Friday din,.
Da farin ciki sarah ta komaaa gida bayan tayi wankaa ta kama hanyar gidan mom,.
Tun daga bakin gate take kallo Lallai mom tayi shirin bikinnan sosai, sosai takewa gidan ado,.
Da sallama ta shiga parlour, Tana murmushi, mminaal ce tai mataa oyoyo, roses da suke sawaa a zare take tayasu,mom ce tai maganaa infatan bakin ciki bazai sa kiki zuwa falawa da saloon ba ,.murnushi taii tare da fadin nina isah yayana mujina zaiyi aure inki cin adoo ai dole ne wannan, tabe baki mom tayi batace komai ba,.
Sunje saloon dasu Mami sannan ana saura kwana daya a Fara bane program sukaje lalle,.
Sosai sarah taii gyaran gidan dan itta auren ko a jikinta tun basan mijin take ba haka zalika shima,.
Yau laraba ranar aka sa lalle, sannaq aki kidan kwarya,.soasai amarya da kawayenta suka taka rawa abin sai wanda Yaa gani,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [10/30, 7:46 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIIJNA 61*✨
Yau alhamis yaune zasuyi perty,.
Sarah ce a parlour ta dasu Hakeey da hanifa, sarah amma dai zamuje wajen party nan ko? Hanifa ke magana, tab Ba dolena ba inbanjeba ai zansha habaici a gun mom ne, mtswww ni Wlh mom dinnan batai ba ai dantaga kina daga mata kafane shiyasa, kallanta Hakeey taii to inkice zakayi, tabe baki taii ai Wlh koda saudayane saina dan fasa mata baki, gaba daya suka dariya, Lallai kuwa a gaida ki da kin ciki SURIKAR ZAMANI haba ai abun da take ne da sake, yau sarah kinsan Ya zaai gown zakisa hadaddiya, kawai muna zuwa wajen party kije daya site na ango ki zauna Wlh abun zaiba da kala,hakeey ce ta karba kece ran bikin ki sai matar mijinki tasha ado taxu tana jerawa dake da ango wai itta uwar gida yazakiji? Tab ai Wlh bata isaba ranar auren su haka nai mata, atoo shine kike zuga wata kenan ai ba anan Ya kamata sarah ta zuba show ba sai itta Hafsat ta shigo gidan.
Ajiyar zuciya sarah ta sauke, duk kudaina wannan abun Wlh tallahi koda da second daya ban taba jin san Yaya ashrim ba ni Wlh Yaya Usman nake so, zaro ido sukaii suna kallanta, Hakeey ce ta karba, to yanze me kike nufi,? Ni ba abun da nake nnufi amma Wlh inda yaya zai saken sainafi kowa jin dadi, kuma insha allahu budurcina na Yaya Usman ne, (to masu karatu kuyi underline din word din sarah anya kuwa zai yuyu ).
Shiru sukai basuce komai ba dan ta riga ta kashe musu baki,.
Kitchen sukaje sukayi meat pie, chin chin,sai chicken da suka Soya sannan suka sai lemon fanta, duk gun party zasu kaii,.
Ashrim ne dakinshi, sai duba kaya yake Ya dauki wannan ya dauki wancan duk Ya rasa wanne zai dauka, gashi la,asar ta kusa kuma VA African time,. Wayar shi Ya dauka Ya danna number sarah, da sallama ta dauka, meet in my room tyace sannan ya kashe,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[10/30, 8:02 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 62*✨
Da sallama ta shigo parlour shi baya nan, hakan yasa ta shiga dakin, yauwa zo ki duban kayan da zansa bari zanje masallaci kifin in dawo ki hada mun komai yana kaiwa nan Ya wuce,.
Kusa da kayan taje sabbabin kayane sunyi kala goma, duk kuma sun hadu saidai manyan kayane, tabe baki taii to naga daii perty akace kuma Ya zaai asa manyan kaya, oho I forget,sai an fara yin walima,.
Wata farar shadda ta dauka wadda tashi surfani baki ta ko ina,sannna ta dauki hula baka da fara,. Fariin cover shoe ta dauk ta ajjiye a gefe, yauwa wannan shi zai sa a walima, wardrobe nashi ta nufa suit nashi ta dauko, kala biyu ta dauki trolley, karamin ciki sannan tasa suit din a ciki ta dauki ta Kalmin dazai shiga dashi,.
Turarrar rika tsa duk a cikin trolley, rike kugu taii everything are ready, dai dai lokacin Ya turo kafan,.murmushi yaii tare da fadin good my sister,.
Dan tsaya ki tayani shiryawa kinga lokaci Ya kure, juyawamaii baya tayi yasa kayan, sannan ta tayashi sa takallmi, ta gyaramai riga sosai suka Ba da kala,.
Kallan kanshi yayi a madubi, murnushi yaii shima kanshi yasan Ya hadu, kiss Ya bata a kumatu tare da fadin thanks,. Har mota ta raka shi da trolley din,. Kiyi sauri kizo kinga lokaci yana tafiya, murnshi taii tare da fadin insha Allah,.
Har su Hakeey sun gama shiri, wanka ta shiga shaf shaf ta gama ta fito, atamfarta tasa tayi kwalliya sannan suka sa gown dinsu a trolley wanda zasuyi amfani dasu a perty,,.
Mota suka nufa, suka sa kayan da dasukayi sannan Suka kama hanya,.lokacin da sukaje har an fara, Xama sukaii,kawayen amarya sunyi karatu haka zalika amarya Ma, sannan sarah tayi nata da su Hakeey, sannan aka cigaba da walima ana wa, azi sosai, sai magariba, sannan aka tashi bayan isha zaai perty, a wannan lokaci ne kuwa zai shirya sannan aci abinci,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
🌟
*✨YAYANA MIJINA 63*✨
Dakunan da suke hotel din suka shiishga tun dama an biya kudi,.
Su sarah ne suka zauna sai kwasar abinci suke saida sukaci suka kushi sannan suka yi sallah nan suka bude babin hira,.
Su ashrim ne da abokanan sa ana su dakin, ango kasa kamshi, kaidai AI kamshima sai gobe, aboki zaka Iya adalci kuwa, ban ganeba naga dama sarah a matsayin kanwa take a guna so ni banga wani abun cewa adalciba, kuma ni Wlh ban taba jin san sarah Ba kawai dai bana San ganin ta da usman ne,aa aboki karfa kayi wasa da damarka, tabe baki yayi ba wani dama to ai kuwa in hakane ka saki yar mutane taje tayi auren ta, eh nan bada dadewaba xan saketa ammm sai naga wannan usman dim yayi aure, anya kuwa aboki ba kishi kake ba? Sai kuma kayi kaji na rantae ban taba jin San sarah,. To Allah Ya shirya,.
A bangaren su Hafsat kuwa sosai suke shiri, sadiya ce ke magana, Hafsat dole fa ki dage Dan Wlh wanna sarah tafiki kyau sosai, tabe baki tayi aiba santa yake Ba kuma nina dauki wannan alkawarin saina sa tabar gidannan, to taya zakisa, hmmm kedai kawai kiyi kallo nina fada miki zakiga saidai kiji nace ai bata gidan, to amma AI yakamat asanar dani yadda abun zai tafi, in lokaci yayi zakiji,to amma Hafsat naga dukiya kawai zaki cii gidan to maye Na korar mai mata, dariya Tai sosai, hake ne dane bana sanshi amma yanzu insan abuna, Dan ko mom ban fadawa ba tace karna sake na fara shinshi to gaskiya Na fara San abuna koma akanshi zan iya yin komai, kuma nikadai xan zauna da abuna, murmushi sadiya taii bKi da dama Hafsat, haka suka gama shiri, sannan suka fita wajen party kuwa Ya hallara, nan aka fara perty amma banga sarh da su hanifa ba,.
Mc ne Ya Fara magana ansan ganin uwar gida zata tofa albarkacin bakinta, shiru Ba itta,.
Su sarah kuwa basu fargaba sai ganin sukai 8:30 da sauri suka tashi suka shirya, suna jiyo MC na neman uwar gida, sosai suka tsara mata kwalliya sannan suma suka ci tasu kwalliyar ,da sauri suka fito, MC na gano ta yafa mata kirari irin Na uwar gidan, duk kollo Ya dawo kanta, duk sai taji wani irin, tafiya take bata ankara Ba ta take, gown dinta ta kasa, ai kuwa ta tafi zata kifa, da sauri usman Ya riko,sauke ajiyar heart tayi dan kuwa data kifa ba karamim ciwo zata jiba,.
Ashrim da Ya hade raii Ya Mike Ya nufu inda suke,.
```AI mun afuwa nayi short typing```
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/1, 9:08 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 64*✨
Cikin sakin baki Hafsat take kallanta me yake nufi zai wani tashi, shikuwa yana zuwa Ya rike hannunta,kallanta yayi yana magana kasa kasa, wai ba nace kidaina shiga harkan wannnan mutuminba? Itta kasa kasan take magana faduwa fa nazo yi Ya taimake ni to maye abin wani indaina shiga harkan shi ,ni kike fadawa haka ko? Zamuh hadu a Gida, sakinta yayi Ya koma seat dinshi Ya zauna inda itta kuma ta nufi gun MC, Hafsat kuwa dak ta hade raii ranta Ya baci sosai,.
Sosai sarah ta koda yayan nata sannan tabar wajen, gun Usman ta je suna hira hirar yaya da kanwa, hankalin ashrim duk yana kanso Lallai dole yajawa yarinyar kunne,. Haka akaii ta perty sai wajen 10:00sannnan kuwa Ya kama gaban shi, su hanifa direct Gida suka wuce tare da fadin gobe da safe zasu ko,.
A gajiye ta koma Gida ruwa ta Waka sannan tasha tea da chin chin din da sukai sannan taji dan daidai, ido kamm take jinshi Ba alamar bacci a tattare dashi gashi tana bukatar yin bacci tsaki taja ta kunna TV kallo take amma ba alamar bacci a face dinta, gyara Xama tayi tana kallon,.
Ashrim kuwa sai wajen 11:00 Ya dawo, wanka yayi sannan ya nufo part din sarah, da sallama Ya shiga, kwata kwata hankalinta baya kan kofar tayi nisa a film din da take kallo, tsayawa yayi Ya rike kirji yana kallanta, yana tuna sanda take koda shi a wajen perty sosai ta birgeshi baiyi tunanin zata maii haka ba,. Shidaii yasan baya santa amma wataran yakan cinci kanshi yana kallanta,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[11/1, 9:25 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 65*✨
Murmushi yaii tare da karasawa parlour kujerar da take kaii Ya zauna duk da tai musu kadan, da sauri ta dago tayi Bala,in tsorata, mikewa tayi yaii saurin dawo da itta, sosai kirjinta yake dukan uku uku, me yaya ashrim yake a part dinta at this time,kallanshi tayi yadda Ya wani matso da face dinshi so close to her, baya taii da fuskar tata, Ya kara matsawa, kallanshi taii yaya maye haka? Mutmushi yaii yau ne kawai kika burgeni so I guess, nima in faranta miki, kanlan shi taii ban gane ba,?kissing nata yahau yi un expecting ba tare Data shirya ba, tureshi ta hau yi, duk ranta Ya baci itta bata San wannan iskancin,dan kanshi Ya sake, hade raii tayi, ta mike Allah Ya....bata karasa ba ya dawo da itta kujeran, kika sake kiman rashin kunya zaki gane baki da hankali, and yes ki dafan indomie Yan ina jira, sosai ta tsora ta ganin Ya canza tayi one, da sauri ta Mike ta nufi kitchen,. Tans zuwa kitchen tahau Allah Ya isa bazata yafe ba, mutun Ya kusa aure amma yana abu Na yara Ya girma baisan Ya girma ba,.
A soyayya ana girma ne,?da sauri ta juyo ganin shi taii a bakin kofa, Mutmushi taiii tare da fadin bafa dakaii nake ba wani film na tuna, tabe baki yayi da kyau ina jiranki yunwa nake ji, juyawa tayi tana fadin niyau Na shiga uku, yana kitchen din harta gama ta zuba mai a plate, parlour Ya koma Ya zauna,.
Itta kuwa daki ta nufa yai saurin kiranta, tana kunkuni ta dawo, kusa dashi Ya nuna mata, ba musu ta zauna, plate din ya nuna mata ba musu tasa hannu suka ci sannan ta dauke kwanon takaii kitchen, dakin ta Kara nufa Ya sake kiranta, tsaki tayi tare da Xama, karfa dazu kiji nace soyayya ki dauka wai Na Fara sanki ne No Ba haka bane ina fatan kin gane? Eh na gane,.
Zama tayi taci gaba da kallnta shima zaman yayi, can wajen 12:30ta kalleshi ta kalli a gogo, kallanta yayi, yau a dakin Matata zan kwana ko akwai matsala ne?
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/1, 8:41 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA*✨ssllamar dataji a parlour yasa tai saurin fita? (? Ta gani rai bace, mom ina kwana? Harara da galla mata ina dana? Mom yana daki Wlh tun dazu nake fama dashi Ya Tashi yaki, wani abune Ya tukare mom wato har hada gun wana yake da itta kenan dama ta lura son duk Ya canza kwana biyun nan, kallanta tayi wuce kije ki tason dana, dasauri ta koma daki, ganim baida niyan tashi yasa ta dauko ruwa mai sanyi ta kwara maii da sauri Ya mike yana harare harare, banzan kallo tamai, mom na jiran ka a parlour, mikewa yayi yafice, kallanshi mom tayi, wani abun tabaka kasha dan karkaje daurin auren ko? Aina Sani, aa mom jiya ban samu nayi bacci bane, harara ta maka maii bayan daurin aure inasan ganinka tana kaiwa nan ta juya and Kayi sauri kai suke jira,.
Part dinshi Ya wuce, wanka yayi da sauri sannan yasa shaddarshi baka tasha aiki a jiki, cikin sauri Ya nufi part dinta, kallanshi taii haba yaya ran aure kasa bakar shadda saikace auren dole Dan Allah canza, bai bi ta kantaba Ya nufi dining, part didinshi ta koma tadauko fara sadda, yana gama Ya Mike Dan Allah Yaya kasa wannan, cikin sauri Ya karba yasa tana tayashi, sannan ta feshe shi da turare, murmushi taii Tare da fadin good ango adawo lafiya, murmushi yaii Ya wuce,.
Bayan sallan juma, a aaka daura aure sosai mutane sukazu Yan uwa da abokan arxiki
[11/2, 9:14 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA*✨ssllamar dataji a parlour yasa tai saurin fita? (? Ta gani rai bace, mom ina kwana? Harara da galla mata ina dana? Mom yana daki Wlh tun dazu nake fama dashi Ya Tashi yaki, wani abune Ya tukare mom wato har hada gun wana yake da itta kenan dama ta lura son duk Ya canza kwana biyun nan, kallanta tayi wuce kije ki tason dana, dasauri ta koma daki, ganim baida niyan tashi yasa ta dauko ruwa mai sanyi ta kwara maii da sauri Ya mike yana harare harare, banzan kallo tamai, mom na jiran ka a parlour, mikewa yayi yafice, kallanshi mom tayi, wani abun tabaka kasha dan karkaje daurin auren ko? Aina Sani, aa mom jiya ban samu nayi bacci bane, harara ta maka maii bayan daurin aure inasan ganinka tana kaiwa nan ta juya and Kayi sauri kai suke jira,.
Part dinshi Ya wuce, wanka yayi da sauri sannan yasa shaddarshi baka tasha aiki a jiki, cikin sauri Ya nufi part dinta, kallanshi taii haba yaya ran aure kasa bakar shadda saikace auren dole Dan Allah canza, bai bi ta kantaba Ya nufi dining, part didinshi ta koma tadauko fara sadda, yana gama Ya Mike Dan Allah Yaya kasa wannan, cikin sauri Ya karba yasa tana tayashi, sannan ta feshe shi da turare, murmushi taii Tare da fadin good ango adawo lafiya, murmushi yaii Ya wuce,.
Bayan sallan juma, a aaka daura aure sosai mutane sukazu Yan uwa da abokan arxiki,gaisawa yake da mutane sosai, sai yage mouth yake,.
A bangaren amarya kuwa murna take sosai tazama matar ashrim amma inta tuna dayana da mata ranta baci yake, alkawari ta dauka zuwanta gidan da sati daya ko biyu sarah dole tabar gidan (nidainace sai Allah yayi ai).
A bangaren sarah kuwa suna can dasu Hakeey ba abin do dameta ko akinta,.
*Wowwww masu karatu Today is my birthday ni duk a tunani Na gobe,so am so happy today,*
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/3, 7:34 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 67*✨
```special greeting to you Aisha bawa```
Sai wajen 9:00sannan aka kaii amarya gidanta, sosai akai mata nasiha, kuma ta nuna ta shiga, da akace xaa kaita gun uwar gida ki tayi,.
Wajen 10:00aka bar amarya daga itta sai haalinta,11::00 ashrim Ya shigo gidan direct dakinshi Ya wuce yai wanka yai shirin bacci, sannan ya nufi dakin Hafsat, a kan gado Ya ganta ta dukufa ta dage sai game take bama tasan Ya shigo ba, murmushi yaii Ya kara gurin Ya fisge wayan, da sauri ta dago da Bala, I ganin shine yasa ta Saki murmushi (uhm banda abinta Ma aikamata yayi ta tsorata tun itta kadaice a dakin, )sannu da zuwa tace maii, murmushi yaii amarya ba kyau laifi,fari taii koda Na kashe dan masu gidan, dariya yayi ki kashe ki gani mana,. Kusa dashi taje ta daura kanta a kafadar shi, ni ko irin kazar nan baa kawo min bane? Kaza kike so? Eh OK zakici harma ki ture yanzu tashi muje part din sarah tukun, da sauri ta mike muje part dinta fa kace? Tab Allah bazani ba, harma wani, kallanta yayi Ya jijjiga kaii Ya fice,.
Da sallah Ya shigo parlour yasan by now tana kallan season film dan dakyar inta kalla dazu saboda mutane, wa,alaukulmul salam, ta fada Amma idonta Na kan TV, waike yaushe xaki daina wannan lallan daren ne? Tab ai sai lokacin da aka daina season film a Bollywood, tabe baki yayi,, tashi kizo muje part din Hafsat zan muku magana, kallanshi taii nida itta wace uwar gida? Topa abun Ya zo kenan kardai kice kishina kike? Kallanshi taij up and down sai kuma batace komai ba taci gaba da kallanta dan itta tsan kishin mutun daya zatai yaya usman kusa da itta Ya zauna To naji muje part dina, mikewa tayi tai gaba shima yabi bayanta,,
Xama tayi a kujeran taci gaba da kallanta, dakin Hafsat yaje basu wani dade ba sai gasu tare 'sun fito sai wani shishige mishi take itta kuwa sarah hankalinta nakan TV,.
To dama dalilin Tara ku bawai dan komai bane Inasan ku zauna lafiya ki sarah kece uwar gida so ki rike girmanki Na uwar gida, sannan ke Hafsat ki rike matsayinki, sannan sarah ki girmama ta tun da girmeki sannan ke kuma Hafsat ki girmama ta amaysayinta Na uwar gida, sai zancen kwana sarah ke zaki fada kwana nawa zaa dinga yi
```Na gode friends Allah yabar zumunci, nayi murna sosai Na tayi murna birthday duk dadai network Ya hanani in hau line jiya, thanks you so very much```
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[11/3, 7:55 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 68*✨
Murmushi taii wai yau itta ake tambaya kwana nawa zaa dinga yi Allah mai iko DUNIYA LABARI wataran duk wannan zai Xama labari,.
Ashrim ne Ya katse mata tunanin, kefa nake jira, murmushi taii ina ganin sati sati zaifi, dasauri Hafsat ta karba haba dear sati ,sati yayi yawa, murmushi yaii sarah yayi yawa, OK kwana biyu tun haka ake, yauwa hakan yayi inji Hafsat, ranta kuwa tana rawa bazatabar sarah ta kara sati a gidannan bama,nisha yai musu,.
Sarah ce ta Mike tai musu saida safe ta fice, dakin ashrim suka koma, Ya bata kazanta taci daga baya sukai sallah Na godewa Allah,. Asuba ta gari,.
```washe gari```
Da asuba ashrim bai sami fita, anan yai sallah, Hafsat kuwa baccinta take, Ya tasheta da kyar ta yadda ta tashi tai sallah,. Sannan suka koma,.
Sarah kuwa sai wajen 10:00ta Tashi dama ba sallah take ba, wanka tayi sannan taci kwalliys ta wuce kitchen breakfast ta hada musu, ta dauka ta nufi part dinshi da su ,bataii tunanin kofan a bude yake bama, tana shiga kamshin turaren shi Ya daki hancinta, da sauri ta kalli parlour, murmushi taii ganin itta yake kallo, good morning tace ta nufi dining,.
Mikewa yayi, a bayanta Ya tsaya ta rungumota Tare da fafin good morning, Ya xaman kishi tureshi taii zata wuce Ya jawota, maye haka ka fito kabar amarya itta kadai? Kuma ni fa bana San wannan abin naka, kafeta yaii da ido sosai tai mai kyau kamar itta ce amarya, kissing nata Ya Fara, da sauri ta ture shi, maye haka, haram ne dan nayi kissing Matata ta, tureshi taii ta wuce abinta, murmshi yaii Ya zauna a dining din Ya kwashi abincinshi,.
Hafsat kuwa sai wajen 12:00ta tashi, wanka tayi sannan ta nufi dining, taci abinci,.
Sallamar da taji ya sata juyawa mom ce, tana murmushi dan karamin tsaki Hafsat taja kawai azuwa mutun gida da safe dole tadau mataki
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/4, 10:04 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 69*✨
Murmushin dole ta yi sannu da zuwa mom haka da sassafe? Murmushi taii Lallai amarya hakan ne safe To Ya zaman amarci? Alhamdulillah,mom wani abun kike nema ne? Kallan rashin fahimta mom ta mata, any way ina son dina?eh yanzu Na tashi may be yadan je wani gun ne, wayarta mom ta dauko, bugu daya Ya dauka, kazo Inasan ganinka, OK mom,sannan ka biya ka kira sarah kozo tare, OK mom,.
Ajjiye wayan tayi bata kara cewa komai ba, Ba, a fi ten minutes ba sai gasu sun shigo da sallama, har kasa sarah ta gaidata,baya bo ba fallasa ta amsa,.
To dama dalilin tara ku Inasan in muku wa,azine ku zauna lafiya banda fitina barinma ke sarah bana San rigima duk da nasan some ba sanki yake hakan zaisa ki dinga kawo fitina, murmushi sarah amma zuciyam ta tafasa take ji take kamar ta dauke mom da mari, shima kanshi ashrim baiji dadin abun da mom tacewa sarah ba,. Itta kuwa Hafsat sosai taji dadi,.
Sannan ke Hafsat ina San kibi mijinki kimai biyayya duk wani abu inyayi ba dai daiba ki sanar mum, saboda Inasan inga jikoki Na bawai daya ba ba kuma biyu Ba ina fatan kun gane? Murmushi Hafsat tai Tare da fadin mum gane, ke kuma sarah bawai Dan mijinki baya sanki kije kibi bokawaye ki ashirce mun daba bana San haka ina fatan kin gane, sosai magangu nun mom ke bata mata raii dannewa kawai take,.
Mikewa mom tayi ni zan wuce, tana kaiwa nan ta fice, kusa da ashrim Hafsat taje ta zauna sweetheart ice cream nake San sha, baice mata komai ba dan shima ranshi Ya baci da magan ganun mom tashi, hawayen da sarah take dannewa ne suka fito da sauri ta mike ta nufi part dinta shima mikewa yayi yabi bayanta yana kiran sunan ta amma ko juyowa batai ba Dan sosai ta Fara kuka, a parlour ta tsaya tare da rike kujera tana kuka, juyo da itta yaii yana goge mata hawaye sosai yake jin kukanta a zuciyar shi, abu yake San fada mata Wanda xai sata taji dadi Amma baisan me zaice ba,.
Kiyi hakuri sarah nasan bana sanki amma insha allahu nan Bada dadewaba zan baki takaddarki saiki auri wanda kikee so, sosai taji dadin maganar tashi rungumeshi taii tana kuka shikuwa ji yake baxai iya rubuwa da itta ba duk da yasan bawai santa yake ba,.
Hafast kuwa ranta Ya baci me ashrim yake nufi Lallai yau zata fitar da sarah a gidannan bazata bari sai tayi sati bama,. Wayarta ta dauko, hello al, amin aiki zaka mun yau Inasan ganinka da daddare wajen 10:00 OK angama, murmushi taii sarah yau dole kibar gidannan,.
Ku biyo ni
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
Haj
[11/4, 10:26 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 70*✨
Sarah kuwa zama taii a parlour yau ta rasa meke mata dadi wayarra ta dauka ta kira Usman, hello yaya Usman ina wuni? Lafiya qlau sister baki da lafiya ne? Aa, yaya ka koma gida ne? Aa jibi nake shirin tafiya akwai wani abunne??aa kawai dai yau dinne nake jin wani iri, OK ki dinga salati kinji babu wani abun dazai faru, shikenan yaya sai anjima,.
10:00 dai dai Hafsat taje gun mai gadi ta bashi Ya siyo mata ruwa yana fita al, aamin Ya shigo da sauri ta nuna maii part ddinta, Tana nan tsaye har mai gadi Ya kawo mata ruwan godiya tamai ta wuce, a parlour suka zauna, AL,amin wani aiki nake San kaimun koma nawane zan baka, wanne aiki kinsan mufa mun iya aikin Maye, dama wata kishiyata tace ta damen shine nake San Dan Allah zan mata sharri amatsayin takawo karto gidannan Dan Allah, dariya yayi,.
To maye Na hadawa da Allah AI indai da kudi komai zai yuyu karki damu, amma nawa zaki ban? Dubu dari biyar, woww aikinki Ya gama,. Ina fatan kin shirya komai, eh bari ina zuwa number ashrim ta danna, sweetheart wai har yanzu? Ganinan zuwa Na kusa Tom Allah Ya kawo ka lafiya, kallan AL, amin taii zu muje, part din sarah suka nufa,kallanshi taii jirani anan,.
Da sallamaa ta shiga tabe baki taii tana kallan sarah, malama lafiya? Aa ina ruwanki naga gidan mijina nane Na isa IN zaga duk inda nga dama kuma mijin nawa MAI SONA kallanta sarah taii rai bace, bani da Time dinki in kin gama ki kashe mun wuta ni Na wuce tana fada hakan tai daki, da sauri Hafsat tabi bayanta,sarah Na zuwa ta wuce toilet, good Hafsat ta fada,.
Shigowa da AL,amin taii all the best,.
Tana fita dai dai lokacin ashrim ya danno kaii da motan shi da sauri ta buya bayan flowers, har Ya nufi part dinshi sai kuma Ya nufi part na sarah, tana ganin haka ta hau murna, number mom tai dailing, mom tana dauka mom kixu gida gida ba lafiya ashrim zaiyo kisa mom kiyi sauri, cikin kidima mom ta fito waje ta dau mota sai gidan ashrim,.
Da sallama Ya shiga parlour yaji shiru, hakan yasa Ya nufi dakinta, AL, amin naji takunshi, yai shrin tsayawa bagan madubi yana taje kaii, saida Ya tabbatar ashrim yazu kofan sannan ya fara magana, my one kiyi sauri ki fito bana San mijinki yazu Ya ganni fa, mutowan tsaye ashrim yayi kamar a mafarki sarahh dake toilet taji magana da sauri ta kwara ruwa ta daura towel ta fito, dai dai lokacin ashrim Ya bude kofan
```oh god masu karatu```
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/4, 4:05 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 71*✨
Mutuwan tsaye ashrim yayi ganin mutun gaban mirror, sarah kuwa kasa gane me hakan yake nufi tayi kodai abokin ashrim ne, cike da bacin ashrim Ya cakumo wuyan AL,amin idon shi Ya kada yayi jaaa, uban me ya kawo ka dakin Matata, dama abin da kuke aikatawa kenan ban saniba, Wlh sarah kinban kunya kinban kunya,. Kuma *Wlh Na sake ki saki daya* kamar saukar tsawa taji duk da tana San rabuwa da ashrim amma ba irin ta nan ta, mezata cewa Mama da baba ashrim Ya kamata da kwarto, wani kuka ne Ya zuu mata, wani ihuu ta saki taii kasa tana kuka,kuka take sosaai,.
Mom ce tai salllama ta shigo itta da Hafsat sosai hafsan ta tsorata ganin yadda ashrim Ya shake al,amin.
Son ka sake dan mutane AI bashi da laifi,itta ta kawo shi itta zaka kama da laifi, da kyar mom ta kwace al, amin Baya yayi yana sauke nunfashi, duk Ya wahala,. Kallan sarah yaii my one wannan mijin naki bashi da hankali inajin yana shaye shaye,kanshi ashrim yayi yai mom tai saurin riko shi,.
Sai a lokacin sarah taga daga itta sai towel, hijab ta dauka tasa, ta nufi inda al, amin din yake, kallanshi taii zuciyanta Na tafasa, mari ta bashi kyakykyawa, sosai take marin shi tana fadin kaiwaye, me namaka,mena maka Na kare Ma wani abu a duniya, tsabar mari har fasa maii hanci tayi ta mare shi yakaii hamshin, wani mari data bashi saida Ya kifa, Hafsat na ganin haka tai saurin rike sarah karki hallaka Dan mutane mana dan kina burin kunya,? Kallanta sarah taiii, ji take dama ta mutu ta huta, mom kuwa ranta Ya baci ashrim kuwa ji yake kawai Ya kashe sarah Ya huta,.
Kusa da ashrim Sarah ta nufa Wlh yaya ban sanshi ba, *sarah na sake ki saki biyu* kuma ki kuskura kika sake matowa kusa Dani zan cika dayan, cakk ta tsaya, Hafsat kuwa dan murna kamar ta rumgume al, amin haka take jii dole ta kara maii kudi,.
Wayan sarah ne Ya hau kara, dauka tayi Yaya Usman ta gani,sosai hannunta yake rawa me zatace dashi, dauka tayi ta fashe da kuka,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[11/4, 4:18 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 73*✨
Sosai Ya kidime sarah me yake damunki fada mun Maye ne? Sikenan yaya, yaya ashrim Ya sake ni, Wlh yaya niba mazinaciya bace, sarah come down, yi mun bayani, nan ta fada maii Iya abin da ta sani, OK ganinan zuwa,.
Duk suna tsaye kamar sojoji, cikin fushi ashrim Ya juya Ya fice parlour mom ma ta bishi haka Hafsat, kallan al, amin taii Allan Ya isa bazan taba yafe Ma kuma insha allahu SAI KAYI NADAMA Allan Ya isa, kallanta yayi a wahale dan Ya maru, cikin fushi tabar dakin, da kyar Ya isa fitowa parlour da niyan Ya wuce, dai dai lokacin Usman Ya shigo,da guda ta fada jikin shi tana kuku Wlh yaya niba mazinaciya bace, come down sister Na yadda dake dari bisa dari, duk yadda akai sashi akaii,matsar da itta gefa yayi, wuyan al, amin yasha ways saka wannam aikin? Cike da wahala Ya fara magana, budurwa tace, dauke shi da mari Usman yayi? Waya saka, malam nace Ma budurwatace, wani hadadden naushi Ya bashi a ciki,nace waya saka? Kasa yayi yana murku susu, wayar shi Usman Ya dauke, hello inspector ameer, ina san kazu kaida yaran za muyi magana, cike da tsoro al,amin Ya dago,.
Me kake shirin yi budurwa tace fa, baice mai komai ba, Hafsat kuwq ta tsorata, baa dade ba ameer suka karaso, nan USan Ya fada maii abin da sarah ta fada maii amma mutumin Ya dage itta ta kawo shi, yana San a bashi huro har sai lokacin daya fadi gaskiya ,haka kuwa aka tafi da al, amin,.
Sis stop crying jeki hada kayanki, I will explain it to mom, tana kuka ta nufi dakinta,.
Gikin ashrim kuwa har Ya fara sanyi kamata yayi yayi binciki, tukum (daga Baya kenan kayi wasa da damanka ashrim )
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/5, 10:43 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 74*✨
Dakinta ta nufa zama tayi a kan gado sosai take kuka wai taya akaii har wani Ya shigo mata daki bata saniba, meta ta maii a rayuwa me ta tsare maii,oh Allah, .
Usman dake parlour yana jiranta ashrim sai harara yake watsa maii, ganin ta Dade. Dade bata fito ba yasashi nufan dakin da sauri ashrim Ya sha gaban shi, ina zaka dakin matan tawa zaka shiga, kallanshi Usman yaya from up to down, me kace matar ka, Lallai ai kayi kadan, tun ka sake ta a ina ta Xama matan ka, banza wawa kawai, cike da bacin raii ashrim Ya dauke shi da mari,cikin bacin raii shima Ya daga hannu zai maren shi sai kuma Ya fasa, idon shi tuni Ya kada yayi jajur,.
Sama nufa bai cemai komai ba, cike da bacin ciki Ya nufi part dinshi haka Ma Hafsat tabi bayan shi, mom kuwa mota ta hauu ta kama hanyan gida,.
Da sauri Ya karasa gunta ganim ta kifa kaii a gado sai kuka take ba kakkautawa, sarah wai banace ki daina kuka ba Allah Ya tare da mai gaskiyaa Ni Na yadda dake sosai Dan Allah ki daina bata hawayen ki,. Haba yaya ba dole inyi kuka ba Wlh ni ban sanshiba kuma bansan yaushe Ya shigo min daki ba, an mum wannan sharri amma ace bazanyi kuka ba, ta karashe maganan tana kuka,. Sosai Ya ke jin kukan yana taba maii zuciya, wardrobe dinta Ya nufa, Tass dauko big trolley nata Ya Fara zuba kayan ta, duk ka Ya juye sannan yace dauki duk abinda Ya San tana da bukata,. Wasu kaya Ya mika mata, GA wannan kisa ina jiranki a waje kuma karki batan lokacin, bana San wannan kuka fita yayi da akwatin, dasu laptop dinta,.
Ashrim kuwa part dinshi Ya nufa, yana zuwa yai wurgi da kayan hannun shi,, sosai zuciyan shi kemai kuna baisan sanda hawaye Ya zubo maii ba, Hafsat ce ta shiga, sweetheart wai Maye ka wani dumu, naga dama ba santa kake ba ni banga abin damuwa ba, kallanta yayi da idonshi jajur, baki ga abin damuwa dama taya zaai ki damu tunda bake abin yake kunawa zuciya Ba Sarah kanwata ce, sannan kice kar in damu, ohh god why why meyasa naii haka me yasa nasan sarah baza tai wannan abun ba, why why,? Rike shi taii naga ka kamata tun ka kamata ta aikatane wama Ya Sani ko ba tun yanzu teke yiba,. Kallanta yayi raii bace get out, haba sweetheart, cikin tsawa yace get out, sosai ta tsorata
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[11/5, 10:57 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
🌟
*✨YAYANA MIJINA 75*✨
Toilet ta shiga tasa kayanta duk idonta Ya kada yayi jajur yanzu me zatacewa su mama da baba, yanzu Ya zatayi ba wanda xai yadda da itta wayyo duniya taiwa Sarah NI NAGA DUNIYA (my next novel),.
Sosai take hawaye tana tuna farkon zuwanta gidannan daga makaranta Ya kawo ta nan gidan, tuna rashin mutuncin daya mata take, haka ta fito tana hawaye tana tuna duk wani abu daya taba faruwa tsakaanin su,.
Ashrim dake wajen window yana kallan motan Usman dake jiranta a waje,. Tuna sanda a lecture tace kamar a secondary yake, sannan da sanda Ya fara ganinta a gun Dad tace tsan da maganar aurem shi, tuna sanda Ya Fara kissing nata yayi lokacin Ya karbi car keys nata, sosai yake hawaye me yasa zaiyi haka, fitowa tayi ta tsaya tana kallan part din nashi Tana hawaye,.
Ganin tana bata maii lokaci yasa yaje Ya riko hannunta Ya sata a mota, sosai ashrim yake hawaye dama yace karta tafi,.
Gate mai gadi Ya budewa USman yaba motan shi wuta,. Bands kuka ba abin da take a motan,shidaii ashrim baice komai, ganin taki yin shiru yasa yaii parking, kallanshi taii ido jajur, sarah kina San mijinki baki San rabuwa dashi ko kiyi hakuri, Wlh Yaya Ba haka bane insan rabuwa da yaya amma bata nan hanyan ba yanzu me zan cewa mama da baba yaya, yaya ni gara in mutu Ma, Ya isa sarah bazamu fadawa su mama sai munyi bincike kinji, daga maii kaii tayi, yanzu yaya ina zamu?.
Murmushi yaii vaki San nasai gida ba nan zamu karki damu gaskiya zata baiyana, daga maii KAI tayi haka Ya nufi gidan shi da itta yai horn mai gadi Ya bude, gidan babba ne Dan yafi Ma na ashrim, kayanta yasa aka kai wani part,.
Taku har kullun Hajara muhammad Falalu Mami
My WordPress
Nattygirl20.wordpress.com
By🙆Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 76*✨
A bakin kofa ta zauna tana ta kuka taki tashi, part dinshi Ya wuce Ya rage kayan jikin shi, part nata Ya nufa ganin ta a bakin kofa Ya sashi karasawa da sauri, wai sarah maye yake damunki ne? Nace kabar komai Allah zai tunu asirin wanda yai miki wannan abun, Amma kin zauna kina ta wani kuka, OK na gane mijinki kikeso ko ta shirya yanzu In mayar dake, Ai abin da kike so shi nake so tun kina San mijin ki nima Ina tayaki sanshi, mikewa yayi Dan ranshi har Ya fara baci, da sauri ta riko shi, am sorry yaya Wlh Ba haka bane, kawai daii abin yana damuna nane a rai,.
Niji tashi ki shiga ciki, mikewa tayi dai dai lokacin phone dinta tahau ringing, ganin mama yasa ta firgita kardaii Yaya ashrim Ya fadawq mama, dauka tayi da sallama, wa, alai kumul salam Sarah Ya gida ina fatan kuna lafiya? Kallan Usman taii daga mata kaii yayi alamar tace eh, eh mama, OK dama jina nake wani iri shine nace bari in kira ki, sai da safe kinga dare yayi, OK mama saida safe,.
Tana kashe wayan hawaye Ya fara zuba a idon ta, rike hannun ta yayi Ya shigar da itta, a parlour Ya zaunat da itta sannan ya nufi kitchen, hot tea Ya hada mata, da kyar tasha,.
Sister jeki ga daki can kiyi bacci karfa ki tsaya kina wannan kukan, daga maii kai tayi, saida safe yai mata Ya fice,.
Toilet ta shiga tai alwala sannan tazu sallah ,haka tai ta nafula batai bacci ba, idonta biyu akai sallan asuba saida tai sallah sannan bacci Ya dauke ta,.
```to masu karatu zanbi ta bakin ku kunsan ance a shawara da abokanai abu ne, to aganinku waya dace da sarah, inada da idea to both sides, inma ashrim ne nasan yadda Xanyi ta koma gareshi in ma usman ne shima nasan yadda zanyi, GA number Na for comments 08032464246 indai kuma kukai equal a shirye nake da na sako wani guy din 😃😜```
08032464246
By
🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/5, 6:33 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 77*✨
Washe gari.
AL, amin ne a prison sosai yasha wuya, amma kwata kwata Yaki fadan gaskiya, Dan yasan zai sami kudi,.
Usman bayan yai sallah asuba Ya zauna a masallaci sosai yaiwa sarah addua akan halin da tashiga, sannan ya roki Allah Ya bashi nasara Akan binciken da zaiyi,. Sai da gari yayi haske sosai sannan ya wuce gidan,. Part dinshi Ya nufa,yai wanka saboda zaice police station dan zai fara bincike daga kann a al,amin Amma in bai fadi gaskiya ba Ya Xama dole yai bincike Wanda bai San daga ina zai fara ba,.
9:00ya gama shiri Ya ci abinci, part dinta Ya nufa ganin Bata nan hakan Ya tabbatar mai da tana daki, kofan dakin Ya tura a hankali, ganin bacci take yasa Ya rufe mata kofa sannan ya fice motan shi Ya dauka Ya nufi police station ,.
Da sallama suka gaisa da ameer, Ya aboki Ya fada kuwa? Ina fa anya kana ganin sharri yai mata yafa daku ba kadan, kallan shi Usman yayi ranshi Ya Fara baci Amma dole yai control kanshi, ameer Dan Allah ka barshi anan har Sai Na gama bincike nan indai Ya tabbata sharri tamai Na yadda a kulle ni a prison na shekara kuma Na dauki alkawarin zan bashi kashi uku a cikin dukiyata I promise you this,kallan shi ameer yayi, Lallai Ya yadda da kanwar shi sosai, shikenan aboki,. Mikamaii hannu yayi sukai musabaha, sannan ya nufi motan shi yana tunanin ta inda zai Fara,.
Sarah kuwa sosai tai bacci, ringing Na wayanta ne Ya tasheta,dauka tayi sister minal ta gani,murya can ksa tace salam alaikum, da kuka minal ta Fara magana nasan sharri akaii miki Dan Allah kiyi hakuri elbow Na yadda dake Dan Allah kiyi hakuri, yanzu kina ina,. Itta cikin kuka ta fara magana Wlh minal niba mazinaciya bace Wlh bansan me nawa bawan Allah nan ba, Sister Na yadda dake dari bisa dari Dan Allah yanzu kina ina, address Na gidan ta bata sannan sukai sallama,.
Ashrim kuwa bai runtsa ba sosai yake ji zuciyan shi na bugawa, wai me ke shirin faruwa dashi ne, kardai Ya fara San sarah ne kodan Ya ganta da wani ne, sosai yake sake sake a zuciya, what if plan aka hada, No No no Ya zaai ace plan ne alhalin ba kowa a gidan daga itta sai Hafsat kuma yau kwanannta uku a gidan, sosai kanshi Ya kulle, tuna sanda yace Ya sake ta saki biyu yaii, innalillahi Ya furta,.
Bugun kofan da yaji yasa shi dai tunanin da yake, Hafsat ce wait kai malam baxaka budewa mutun dakiba wannan Ma ai wulakanci ne jiya baka kwana a dakina ba amma kazu ka wani rufe daki nifi Allah bazan yadda ba wato kana tunanin wannan karuwan matan naka ko? Sosai magan ganunta suke bata maii raii, cikin fushi Ya bude kofan tun kafin ta ce upan Ya dauke ta mari, kafin ta dago Ya kara bata wani, da sauri tabar gurin harda hadawa da gudu,. Tana zuwa daki tai dailing number din mom, mom na dauk ta fara magana, Wlh mom bazan Zauna da dakinba dama mahaukacine ban saniba, Allh bazan zauna dashi ba, tana kaiwa nan ta kashe, sosai ta tsorata kardai ashrim Ya gane gaskiya in kuwa hakane Ya zatayi, number sadiya ta kira, nan ta fada mata komai, tab Lallai baki da dama Hafsat WAto bazaki bari Kikai satin bama, ke ba wannan ba al, amin Na police karya tuna min asiri, ke karki wani damu yanaji kin Kara maii kudi shikenan, kisan yadda zakiyi kije police station din ki fadamai kin kara mai kudi shikenan, no Sadiya kinsan asirina zai iya tunuwa, OK karki damu ni zanje yauwa friend shiyasa nake sanki,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[11/5, 7:00 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 78*✨
Cike da kidama Mom ta nufi gidan, Hafsy najin shigowan mota ta fito da gudu, mom Wlh ashrim Ya haukace sai jege jefe yake kinga yadda Ya kamani yai ta duka kuwa, ko takanta mom batabi tai cikin gida, Mutmushi taii saina siye zuciyan ki zaki gane koni wace, itta Ma cikin gidan ta nufa,.
Sosai mom ke biga kofan, son ka bude nice, yana budewa Ya rumgume mom dinshi sai kuka, sosai ta girgiza yau son dinta ne da kuka subhanallah, mom meyasa saarah zatai mun haka meyasa mom, har kiyayyan yakaii sarah ta dinga kawo min mazajem banza gida Na why sarah why, duk da mom na tausayinshi amma saida ta hade raii me kake nufi Dan ka rabu da itta yasa kake wannan shashancin, Lallai yau Na tabbatar baka da hankali ama auren shikaran kiya amma ka zauna kana shashan ci, baka kula da matar ka har dukanta kake, Hafsat ce ta karba mom ko abinci yaki ci kallnshi taii shikuwa yadda yake ji bazai iya cin abinci, dining mom ta nuna maii, Ba yadda Ya iya dole Ya zauna yana cin abinci, tuna sanda yace Na sake ki saki biyu yai, da sauri Ya Mike sakamakon aman daya ji, toilet Ya nufa yaita kwara amai,sosai mom ta jirjiza, mom ta nufi dashi sai asibiti,.
Suna tafiya usman Ya danno kan motan shi, parking yayi a waje, sannan yai knocking, Mai gadi Ya leko ganin shine yasa yai murnushi tare da fadin sannu da zuwq yallabai, murmushi yaii, sannu Baba,dama gunka nazu, to Allah yasa lafiya, eh lafiyaa Baba, dama so nake nama tamabaya,to Allah yasa Na sani, yauwa Baba Dan Allah jiya kaga wani yaxu gidannan? Kaii gaskiya Ba wanda yazu koda kuwa kawayen amaryar alhaji, to baba kana ganin akwai wata hanya da mutun xai iya shiga gidannan Ba tare da wani Ya saniba? Aa gaskiya babu kuma kaga katangar nan kuda kuwa kai ka kawo naci bazaka iya kamawaba sai dai in da tsami in kuwa da tsanine kafin kahau an kamaka, eh haka ne baba, to amma jiya baka je ko inba? Eh gaskya banje ko ina ba sai sanda amaryar alhaji ta aike ni kuma anan ta tsaya har na dawo,.
Jijjaga kaii yayi to amma me ta aikeka ka siyo? Ruwa ta aike ni, Tom shikenan Baba Na gode, yauwa dan nan,.
```slm sister naji commend dinku kuma Na gode da shawaran da kuka bani sosai Na gode amma zanbi base on mutane nawa kesan ashrim da kuma mutane nawa kesan usman,so kar a ga nayi abu a dauka ban dauki shawara bane no duk da naga ana San kada mu,```by
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/6, 12:12 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 79*✨
1:30 minal ta isa gidan Usman, dakyar Mai gadi Ya batta tashiga saida tamai karyar Usman ne Ya aiko to sannan ya barta tsayawa taii tana kallan gidan bama tasan ta inda zata fara ba Dan bata San wannan part sarah take ba, wayan ta ta dauko, hello aunt gani fa nazu, OK ki Kalli hannunki Na dama zaki ga wani part nan zaki shigo, OK, part ta nufa, da sallama ta shiga,da sauri ta rungume sarah tana bata hakuri, Xama sukai ba wanda yace kala, sai can sarh tai magana, minal dad yaji waannan zancen? Aa Aunty bama Ya gidan yana Abuja wani aiki but next week zai dawo, ohh god ban San Ya dad zaiji zancen ba bansan da wanne ido zan kalleshiba, shiru taii tana kuka,.
Look aunty dad yana fahimta zai fahince ki, minal bama wannan ba bana san su Mama suji zancen nan, aa aunt kema kinsan dole suji, amma Aunty wakike zargi ke? Wlh ni ba wanda nake zargi ni kawai bansan me nawa mutuminba, .
Wayanta ce ta hau ringing,hakeey ta gani da kamar bazata dauka ba sai kuma kawai ta dauka, control kanta tai dan kar Hakeey ta gane, hello sister Ya kike Ya Gida,shiru Hakeey taii sister me yake damunki naji muryan ki wani iri, ba komai sister, OK ganinan a hanyan gidanki, ai sarah najin haka tuni ta birkice, No bana gida kawai ki koma ni zanzo sister kinsan wani abu? Aa, kina Ban mamaki kina cikin wani hali amma bazaki fadawa abokinki nifa a matsayin yar uwa Na dauke ki Amma bansan me yasa kike mum haka, am so sorry Hakeey bana Gida Yaya ya sake ni, wani uban burki ta taka what me kika ce subhannal yanzu kina ina? Ina gidan yaya Usman, OK Ban address ba musu ta bata,.
Mom kuwa asibiti takaii ashrim, bayan doctor ya gama bincike ,yake sanar da Mon bawai komai bane kawai yasa damuwa ne, haka suka koma gida,.
2:00 Hakeey ta isa gidan,.
BB🙋Hajara Mami natty girl 💃
[11/6, 1:25 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 80*✨
Ba wani wuya Mai gadi Ya barta ta shiga saboda sarah ta sanar maii, da sallama ta shiga, da sauri ta karasa ganin, yadda idonta Ya kunbura, sister kuka kikai ni Wlh da wannan Yar iskan Hafsat nasan bata da mutunci wato burinta Ya cika ko, kallanta sarah ta Dan bata gane me take nufi ba, sister me kike nufi waii? Ohhh kina nufin kice mun ba Hafsat bace tai maki sharri ba? Aa Hakeey ba itta bace duk yadda akai mutumin tsanata yayi, OK naji kafin abun Ya faru kun hadu da Hafsat,? Eh dazo part dina tana mun rashin mutunci ban kulata ba, nai tafiya daki, to bayan wannan shine fa wannan abun ta faru,mtswww kina abu kamar yarinya, Wlh nasan ittta ta hada komai, aa Hakeey zato zunubi, look sarah inadaii sir ba ganinku yayi kuna wani abunba, so ba ruwanki, kedai kawai kiyi kallo,.
Wayanta ta dauko tasa a free, hello ameera, yes Hakeey kwana da yawa?wlh sister dama wani aike Ya samu, AI dama ke in aka ji kira ansan aiki Ya samu kuma wlhv dama Na jima ban sani yi aiki ba yanzu fada mun meke faruwa yanzu in zira kaya in tafi aiki, dariya Hakeey tai wannan aikin bana garaje bane bafa, ke ni aiki tsorana yake fada mun Maye mana?nan Hakeey ta sanar mata, wowww amma wannan aiki zaiyi dadi kuma Ma ga abu a fili,yanzu option biyu ne kodai naje a matsayin Yar aiki gidanta ko kuma in zama Friend dinta Amma fa Na biyu zaifi kudi, look nidai indai zaki gano mana gaskiya a shirne da koma nawa ne,kuma ni na biyun nake so, OK as you wish aiki na zai fara wani satin dole. Sai nayi bincike a kanta, OK na gode, me too haka sukai sallahma,
Minal ce tace aunty itta kuma wace wannan?
Ameeraa kenan A ce a iya basaja indai kina zargi Akan abu kiba bata aiki ba wani bata lokaci zata gano miki gaskiya Amma fa aikinta da kudi, so sarah Dan Allah ki daina daga hankalinki ina mai tabbatar miki gaskiya zata bayyana yanzu,kai kawai ta daga mata,.
Gida mom ta koma da ashrin sosai tamai wa,azzi Ya dinga bawa matar shi haddinta,.
Usman ne dashi da wani abokinshi hira suke amma kwata kwata hankalinshi Na wani wajen, Abdul ne Ya tabo shi friend meke faruwa,ba komai haba aboki plz, OK sharri akaiwa kanwata kuma ni ban yadda ba, wannan irin sharrii kenan? Nan dai Ya fada maii, Allah sarki aboki zan iya taimak Ma, yanzu abun da nake so kasan wata kawarta haka? Eh akwai wata kawarta Sadiya, good zan tai makama Xanyi ammafini dasu gaba daya daga itta har kawar tata kai kuma sai kaji da sauran,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/7, 10:19 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*YAYANA MIJINA 81*
Ashrim ne zaune a parlour duk duniya ta mai zafi, da sallama Hafsat ta shigo murnushi Ya yi tare da amsa sallamar,zama tayi tare da fadin haba sweetheart wai Dan Allah maye haka dan matar ka tama abu shikenan sai Ya shafeni wannan wannan irin hukuncine? Kasan fa kana shiga hakkina sosai gskiya ka gyara, ajiyar Hart Ya sauke, kiyi hakuri Hafsat zuciya tace ta kasa manta abun da tai mun me amma kiyi hakuri,fari taii da ido ta kwanta a kafadan shi, dama kudi nake San zan sai kayan kwalliya ne, kallanta yayi kayan kwalliya yaushe Ma akaii auren harda zaa sai wani kayan kwalliya, haba sweetheart ni Wlh duk kayan basu min ba kawai nasa Zanje in zabo da kaina in kuma baza,a ban Ba shikenan,aa karki damu xan maki transfer, yauwa nawan, nagode, mikewa tayi ta shige daki,.
Sadiyaa ce ta nufi police station Kana ganin shigarta dole ka tausaya mata saboda yagaggun kaya tasa, lokacin da taje ameer baya nan, nan ta Sami wani, Dan Allah yayana tambaya nake,? Allah yasa na sani, akwai wani da aka kawo kwanki biyar da suka wuce Dan Allah ni kanwar shice kuma naji labarin yana nan wai ana zarginshi shine naxu in duba shi Dan Allah yayana, kallanta yayi up and down sosai Ya tausaya mata, shikenan amma minti bayar zan baki saboda ance kar abar kowa Ya shiga, yauwa na gode yayana, gaba yayi ta bishi a baya,.
Bari a kira miki shi, aa yayana kawai ka kaini can din, Tom shikenan, dakin da yake a ya shigar da itta sannan ya kara jajjada mata minti biyar,.
Da sauri ta karasa gun al, amin kallanta yayi da kyar Ya gane ta tamafi dacewa da shigar tata, hade raii yayi ki fadawq kawar ki Wlh muddin na gaji ashiri zan tona anzo. An ajjiye mutun anan, eyya al, amin kayi hakuri mana Yanzu Ma itta ta aiko ni, wayarta ta dauko ta kira Hafsat bugu daya ta dauka, ga al, amin din,.
yana karba ta fara Dan Allah al, amin ka rufa min asiri Wlh na maka alkawarin duk abin da kake so zan maka indai ka rufa min asiri sannan kuma na kara Ma kudi million daya zan baka, murmushi yaii baki da matsala, tun dai kince duk abin da na bukata Ba matsala, sai anjima kashe wayan yayi Ya mikawa Sadiya tana karba ta mike,tai waje Tana fitowa dai dai lokacin usman Ya shigo Dan yana bukatar ganawa da al, amin ,saurin juyar da kaii tayi dukda tasan da kyar ne yai saurin ganeta,.
Dasallama Ya shiga dakin al, amin,.
Lokacin da sadiya ta fito ameer yazo suna zaune shida Abdul, har takai bakin kofa ameer Ya kira ta, hantar cikinta ne Ya kada, hawayen karya ta kwakwalo ta nufi inda suke, kallanta ameer yayi, lafiya naga kina kuka inafatan kin sami ganawa da wanda kika zo nema ko? Daga maii KAI tayi alamar eh, shi sosai yaji tausayinta, dubu biyu Ya dauko Ya mika mata, karba tayi tana zabga godiya,.
Daga Abdul harshi ta basu tausayi,.
Zama usman yayi yana kallan al, amin bawan Allah ka fada min nawa aka baka kai wannan aikin, banzan kallo Ya watsa mai tare da juyar da kaii, yanzu kaii ace kanwar ka akawa haka zakaji dadi? Yanzu abin da kai kana ganin zakaci riba? Ban tabe baki ba abinda al, amin keyi, karshema kwanciyarshi yai, ganin baida niyar magana yasa, usman mikewa Ya fice,.
Sallama Usman da Abdul sukaiwa ameer suka wuce,.gidan usman suka nufa,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[11/7, 10:45 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 82*✨
Part na usman suka wuce sukaci abincin da Suka siyo sannan suka nufi part din da sarah take, da sallama suka shiga, ganin Hakeey da minal yasa Usman Mamaki,amma kawai yayi shiru Xama sukai Suka gaisa, sannan Abdul ya fara magana, sarah ki kwantar da hankalinki insha Allahu komai zai dai dai ki daina daga hankalinki saboda kar ki sami wata matsalan, daga kaii tayi bace komai, abincin da suka siiyo suka mika mata, karba minal tayi duk da sun ci abinci, wayan Hakeey ce ta Fara ringing ganin mom yasa tai saurin dauka, tabe baki taii tare da fadin mom kice bana nan mana, Tom ganinan zuwa tana kaiwa nan ta lashes wayan tare da mikewa, sarah sai kin sake ganina mom tana nemana a gida, mikewa sarah taii ta biyo the sosai tai mata godiya Ba komai tace saboda ta cancanti haka ai, sannan sukai sallahma,.
Usman ne Ya Kalli minal, sister nasan baki tambaya a Gida Ba kika fito saboda haka ki mike ki tafi gida, marai raicewa tayi haba yaya ni anan zan kwana murmushi yaii dole ki koma kuwa ko kinki ko kinso;hawaye. Ta Fara haba Sister kiyi hakuri mana kin fa San mom dinki, Dan Allah yaya ka nemo wanda yaiwa aunt wannan abun kagafa yadda ta koma;insha allahu sister karki damu, kifa kaii tayi a jikin kujera tana kuka,. Mikewa sukai suka fice dan suma zata sa su kukan a kofa ska hadu da sarah, kallanta Usman yayi sister kina da hutan Hafsat kishiyar ki? Kallanshi tai wai meyasa ake zargin Hafsat sosai, daga kaii tayi inda wanda nai musu a biki,.
Wayantata fara bincikawa sannan ta mika mai turawa yayi a phone dinshi sannan sukai sallama,.
Daki suka koma Usman Ya nuna mai hutan, kallan Abdul yayi yana kallan sadiya sosai, nan Ya tuna Ya ganta a prison,kallan usman yayi wnnan ce kishiyar tata?aa kawar tace, wowww friend kasan wani abu yau na ganta a station bayan ka shiga gun al,amin amma kaga shigan da tayi riga daban dan kwali daban that means zarginmu yazu dai dai kenan Hafsat ta aiko ta kenan, wowww aikin Will be easy, sosai Usman yaya mamaki,.
Haka usman da Abdul suke ta bincike sun gane gun zaman Sadiya da lokacin da ashrim ke fita daga gida,. Ameeraa kuwa sosai tai bincike akan Hafsat, har ta shirya yadda abun zai gabata,.
To masu karatu ku biyo ni
```slm friends naga comment dinku sosai na gode sannan wadanda ban amsa musu suyi hakuri amma Wlh bude naga sakonsu kawai dai comment dinne na gaji dayi, sannan wanda suke San na sasu a group Wlh banda group dama group din wata sister nace kuma na duba naga Ashe a cike yake, sannan masu san novel dina daga farko Wlh sunyi yawa bazan iya bi ina turawa ta private ba saboda kuna da yawa Dan Allah ku tambaya a group nasan bazaku rasa ba thanks for commend sisters```
From Hajara muhammad Falalu Mami natty girl
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/8, 10:27 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 83*✨
Yau Ya Kama laraba sati biyu da sarah tabar gidan ashrim kenan,.
Kwalliya taci sosai dan sunyi da sadiya zasu hadu a gun shakatawa, dakin ashrim ta nufa da sallama ta shiga, kwata kwata bai ji taba, saida ta zauna kusa da shi, da sauri Ya dago yana kallanta, murmushi yayi,ya akai? Uhmm dama zamuyi magana da sadiya shine zanje in hudu da itta kuma gashi man mota Ya kare, kallanta yayi sati biyu dayin biki zaki fara fita? A to laifine nifa Wlh bazaka takura min Ba sai kace wata matar soja zaka kulle ni, Hafsat ni kike wa rashin kunya? Ai muddin zaka takura min Wlh wannan Ma kadan ka gani, ko? Eh kuma Wlh in baka Ban kudin mai Ba Allah xakaga rashin mutunci, juyawa yayi yaci gaba da abin da yake, ohh hakan yana nufin bazaka Ban ba kenan? Eh baxan bayarba kuma kika fita nada izinina Ba, tab ai Wlh baka isah hanani fita ba, tana kaiwa nan ta fice yana kiranta ko juyowa, hakan yasashi bin bayanta har ta shiga mota tayi reverse Lallai xaki gane baki da wayo,.
4:30 acan tai mata, zama tayi tare da other snacks da lemon, kiran Sadiya take Amma not available, tsaki tayi tare da ajjiye wayan, dai dai lokacin Ameera ta karaso, hii, kallanta taii tare da fadin hii too, zan iya zama? Kallanta Hafsat tai from up to down, to AI Ban sankiba zan zauna dake, come on Hafsat ni ai na sanki, kallata taii da mamaki har name dinta ta sani kenan kujera ta jaaa ta zauna tare da fadin karkiyi mamaki sister nasan baki sanni ba Amma ni na sanki kinsan taya akaii na sanki? Daga kaii tayi alamar aa, OK tun kan bikinki da ashrim na sanki dake da kawarki Sadiya kuma tun ba yauba nake San haduwa dake amma Allah bai yiba any way tunba yauba nake San zama friend dinki hakan yasa nasan sunanki duk da baki gayyaceni bikin ba amma naje, bari kiga hutunan da nai miki da mijinki a wajen biki and yes kuma kina da kishiya, ni banma saniba sai ran biki ran bikin Ma agun MC, hutunan ta mikawa Hafsat karba tayi tana kallo sunyi kyau sosai, murmushi tai ta mika mata, nagode da kulawa saidai gaskiya bana kawa da wadda ban saniva am sorry,.
Shiru tayi alamar bataji dadi ba,kallanta Hafsat tayi ittama bace kala ba, mikewa Ameeraa tayi alamar barin gurin, sorry sister da wasa nake miki dama so nake naga yanda zakiyi acting ne, murnushi tai tare da komawa ta zauna, yanzu kin yarda in Xama friend dinki kenan? Daga mata kaii tayi alamar eh, Wowwww sosai tai murna kamar ta rungumeta;kallanta Hafsat tai to gashi bansan name dinki ba? Sunana Zainab ana cemum Ameeraa, mika mata hannuntai nice too meet you Ameeraa ,itta Ma mika mata tayi nice to meet you too, haka sukai ta hira,.
Sadiya ce a hanya sai gudu take dan tasan by now Hafsat na jiranta, jin motan tana tsayawa yasa taii parking a gefe ta fito, tayan motan tayi faci,buga motan tayi tare da fadin ohh god,. Parking yayi kusa da itta tare salamau alaikum yan mata, dagowa tayi, ido ta zare tasanshi a police station, Yan mata lafiya dai ko? Ganin Ya nuna bai ganeta Ba yasa tace Wlh motananae yai faci gashi ina sauri ne,. Eyya in bazaki damuba bari in rage miki hanya inyaso daga baya sai nasa akawo miki motan gun da kike, ba tare da tunani ko musu Ba ta shiga motanta ta dauko jaka da wayoyinta ta shiga motan shi,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[11/8, 10:50 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 84✨*
5:15 suka isa gurin dai dai lokacin Ameeraa tai mata sallama ta tafi,.
Kallansi tai tare da fadin na gode fa, murmushi yai nine da godiya da aka shiga motana, murmushi tai Tare da shirin fita, aa key Na motan naki inyaso in an gyara zansa akawo miki nan din, kallanshi tai sai kuma tai murmushi ta mika maii, karba yayi but your number plz kinga sai in tambayeki IN ankawo motan, karban phone dinshi tai ta rubuta mai sannan sukai sallama,.
Hafsat na ganinta ta dauke kaii tare da hade rai murmsHI taii sorry, Wlh motanane Ya sami matsala, tsaki taja shine baxaki kirani ki fadan mun ba zaki barni anan tun bayan la,asar ?to ai nace ayi hakuri,,to akan me zamuyi magana? Akan wannan Dan iskan mijin nawa mana kwata kwata baida sakin kudi Allah Ya fiya mako Dan Allah ki fada mun yadda zamuyi dashi, oshh so easy kice mai business zamu fara kawai, kina ganin zai yadda ya bani? In wannan baiyi aikiba ai akwai wata hanyar, shikenan shiyasa nake sanki besty haka sukai ta hira har abdul Ya aiko mata da motan sannan suka tafi perty.
Dad ne a parlour mom tana sanar mai abin da Ya faru, kallanta yayi wannan ai shashanci taya zaai Ya yanke hukunci a cikin fushi tsabar baida hankalu yar uwarshi zaiwa haka Lallai kice mai ina San ganin shi, wannan AI shashanci ne, kallanshi tai haba alhaji inkaine ka kama da wani wanne hukunci zaka yanke? Innalillahi zan furta sannan in fita a dakin bazan kara miki magana Ba sai nayi bincike sosai in na tabbatar da zance gaskiya ne a laokacin zan dauki mataki, haba alhaji Wlh fada kake, fada nake ko? Dama koma maye ai ke kika jawo yana kaiwa nan Ya Mike Ya bar gurin,.
Tsaki tayi dai dai lokacin wayanta Ya Fara ringing, ganin son yasa ta dauka da sallama ko amsawa baiyi ba yafara fada mata shifa Hafsa ta isheshi Wlh zai dauki babbam mataki, yi hakuri son gobe kazo min da itta zan mata magana, jijjaga kaii yayi tare da mata sallama,.
Ba itta ta dawo gida ba sai wajen 10:00 na dare yana parlour yana jiran zuwanta, ko sallama babu ta shigo, kallata yayi daga ina kike? Ina ruwanka dauke ta yayi da mari daga ina kike, ni ka mara? Na mare ki nace daga ina kike, nace inda ka aiken, Tana kaiwanan tayi sama kallata yayi dole zai dauki mataki dole zai koya mata hankali zatasan bata da mutunci,.
Washe gari
10:00 yagama shiri Ya nufi dakinta, da sallama Ya shiga bacci take da alama batama tashi ba, bubbuga kafarta yayi, mika tayi tana kallanshi, lafiya? Ki shirya mom nasan ganinki, mom kuma intana San ganina tazo gidana mana. .
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/11, 9:02 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
. 🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 85✨*
Kallanta yayi da mamaki, mom fa nace miki, eh na Sani babar ka ina? Jijjaga kaii yayi ya fice daga dakin, mota ya hau sai gidansu, da sallama ya shiga parlour, da faraa ta amsa maii, ina Hafsat? Ajiyan zuciya ya sauke, tace IN kin matso Kije ki ganta acan mana, kallanshi taii haba son yaushe ka fara karya? Aa to shikenan mom ki kirata kiji da bakinki mana, wayanta ta dauka sai ringing wayan take har sau hdu ana biyar dinne ta dauka tana fadin wai Dan Allah wayen da bazai bar mutun ya hutabane? Saida mom tadanyi shiru sai kuma tace mom ce Hafsat nace kuzo shine naga ban ganki ba nace bari inji lafiya? Nifa kinga mom Allah bana San takura indai ana San ganina ai sai azo gidana ammma ni Wlh ban shirya fita Ba tana kaiwa nan ta kashe wayan, da kallo mom tabi wayn duk jikinta yayi sanyi ranta ya Fara baci amma saita danne, kallanshi taii ka mata wni abun ne? Aa mom ni Ba wani abun dana mata, haka kuke zama da itta kenan? Eh mana, jijjaga kaii tayi aikuwa da sake,dai dai lokacin dad Ya fito daga daki, kallo ya bashi dashi, gaidashi ashrim yayi, bayabo Ba fallasa ya amsa sannan ya daura da, naji abun da kayi amma ka sani duk sanda wani abun ya taso Wlh bazan je ina ruko akan shiba kaji Na fada maka yana kaiwa nan Ya fice,.
Hafsat kuwa bayan ta gama waya, toilet ta shiga tai wanka ta dauki kwalliya sannan taje kitchen ta hada tea, bayan ta gama ta nufi dkin ashrim, bincike ta hau yi, tajawo nan ta jawo can, wata loka ta Gani a kulle, tsaki taja sai Na Nemo key din kuwa Na bude, sosai take duba dakin amma ta rasa key din, hakan yasa tajaa tsaki,har zata fita sai kuma ta dawo ta duba saman wardrobe dinshi, nan taga wani key, daukowa tayi, kallan key din tayi sai kuma taje gun lokan ta bude, kudi ne daga sama har kasa kadanne baisa lokan ta cika ba, Wowwww ta furta yau da hannun dama Na tashi kenan, dakin yan dubu dubu tai ta ajjiye sannan ta dauki Yan sari biyar biyar, ko wanne saida ta taba sannan ta rufe lokam yadda bazaa gane ba, ta mayar da key din sannan tabar dakin,.
Sarah ce zaune a parlour tana karatun al, Quran, da sallama Usman Ya shigo, hakan yasa data kaii aya ta ajjiye, yaya ina kwana? Lafiya qlau sister, yaya damaa inasan in tambaye ka ko dad Ya fawa su Mama, aa bai fada Ba nadai roke shi karya fada muna bincike ne, yauwa tace, dai dai lokacin minal tai sallama ta shigo, har kasa ta gaida Usman sannan ta zauna, zuwanta da minti biyar saiga Hakeey ma ta shigo, itta gaisawa sukai sannan ta zauna, kallan sarah tai sister aikinmu Na tafiya daidai Ameeraa tace mum yau zataje gidan Hafsat zata bigi cikinta, tabe baki kawai sarah taii, Usman ne Ya kalle ta yana neman karin bayani, nan ta fada mai plan din da suka hada sosai yaji dadi kenan Abdul basai ya wahalar da kanshi ba dama irin wannan sai matan, sallama yai musu sannan ya kira Abdul ya fada mai yace su hadu a police station su San yadda zasuyi su sa al, amin ya fadi gasiya da haka sukai sallama,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[11/12, 11:06 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 86*✨
Kusan tare suka nufi police station din,gaisawa sukai suka wuce ciki, ameer Ma yana yan,gaisawa sukai sannan al amin ya nufi gun da al, amin din yake, da sallama ya shiga, shikuwa ko kallanshi baiba balle Ma yasa ran zai amsa mai, zama usman yayi yana kallanshi, kallan shi al, amin yayi malam kafa San kana shiga hakkina kazo ka wani jibge ni anan alhalin banda laifi Wlh Allah zai kama ka, murmushi usman yayi, ka fada mun nawa aka baka kayi wannan aikin Wlh zan ninka Ma shi,kallan al, amin yayi sai kuma ya kau dakaii, nankawa infa ya ninka Na sami million 2kenan fa ko, duk a cikin ranshi yake wannan tunanin, kaii al, amin gara ka fadi gaskiya kaga ya kamata ace kabar wannan gurin amma anzo an jibgeka itta kuwa tana can tana abin da taga dama kai kuma kana nan, jijjaga kaii yayi alamar gaskata abinda zuciyan shi take fadamaii,duk wannan avin da yake usman Na kallashi murmushi yai karka damu zan baka nan da gobe inyaso kayi tunani, yana kaiwa Nan Ya wuce, shikuwa al, amin har Ya yanke hukunci ammma bisa wasu sharadaii,.
Da sallama Ameeraa ta nufi parlourn Hafsat, amma taji shiru sai Tv da yake ta aikin, Hafsat kuwa tana can Sama tana faman girga kudin data tara,cikin daga murya ta kara kwada sallama, hakan yasa hafsan taji da sauri ta ajjiye kudin ta fito ganin Ameeraa yasa ta fara murmushi yau babbar bakuwa na nayi?murmushi taii tare da fadin Wlh ga gurin zama fridge ta nufa ta dauko mata drink, zama sukai suna hira sosai, minti goma da xuwa Ameeraa sadiya tai sallama ta shigo nan aka Kara bude wata chaftar, saboda sun saba yanzu sosai,.
Ameeraa ce ta Kalli Sadiya tana fadin Wlh zama da kishiyi Bala, i ne kwata kwata kishiyata ta hanani sakat da niya nai in kulle bakina inyi shiru basai Na fada muku ba amma ganinai bani da wani abokin shawara ni Wlh da nasan wani boka Wlh da saina San yadda zanyi in mata kurciya shegiya duk tabi ta mallake mun miji, sosai Hafsat taii dariya boka fa kika ce yo aimu mune bokan kunmu wai da baki San inna da kishiya bane,? Kallanta tai aikuwa Na sani kuma duk zuwana gidannan bana ganinta ko lafiya, dariya sosai Hafsat irin dariyar mugaye, Ai yau wajen wata daya da satit tuka da barinta gidannan ke ina da kwana biyu a gidannan tabar gidannan, da wannan Na rike shi amatsayin dagani sai Sadiya zamu sani amma tunda kin kawo kukan ki karki dama bari in baki labarin Irin makircina,gyara zama tai sosai ta bude vaki zatai magana aashrim yai sallma ya shigo, kallan sama do kasa yai musu yai gaba abinshi, ganin hakan ysa sadaiya da Ameeraa mikewa, GA mai gida ya dawo bari mu baku guri, kallansu tai To Dan ya dawo shikenan sai ku tafi? Haba ke kuwa Hafsat mai gidane fa, OK baki San in fada miki yadda zaki kori kishiyar taki? Aa Allah yayakaimgobe karkina bani labari Mai gida ya fito sai anjima, bin bayansu taii gobe kizu zan baki labari aimu bazamu zauna da kishiya ba, haka sukai sallama suka wuce,.
Direct gidan su sarah Ameeraa ta nufa,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[11/12, 11:32 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 87*✨
Da sallama ta shiga part din dasu sarah suke cika su uku Hakeey da sarah WA minal, Xama tayi suka gaisa sannan tasa musu video record din data Fara yi lokacin da Hafsat ta Fara zuba kamar kanya, kalla sukai sosai sarah tai mamaki dan bata kawo cewa Hafsat zatai mata haka Ba, to taya har ta hada wannan abin batare da sarah ta sani sosai take yiwa kanta tambaya, Hakeey ta katse ta amma gaskiya sir aahrim bai kyauta Ba dama bai shigo VA saida ta gama bada bayani, dariya Ameeraa tai aini hakan yamun dai dai Dan dama bana so ta fada tashi daya kinga zata iya zargi inna nuna Na matso da inji yadda abin yake amma komai a hankali ake binshi, jijjaga kai sukai, haka sukai ta hira, sai wajen LA asar sukai mata sallama sannan duk dinsu suka tafi aka barta itta kdai, daki ta nufa tai wanka yau tana jin dan farin ciki, bayan tayi wanka tai sallah sannan tasa kaya tai light makeup abin da ta dade bataii Ba kenan,.
Gerden Na gidan ta nufa sosai ta birgeta gasu ayaba sun Fara yado, ga wata flower sosai flower ta birgeta amma tai mata tsayi Ba zata iya cirowa Ba tsalle ta fara amma ina, usman dake bayanta yai murmushi tare da karasa gun datake, gurkusawa tayi tana sauke nunfashi, jin mutun abayanra yasa tai saurin dagowa, murnushi yai baki da tsayi bari in dauko miki, murmushi tai ta matsa gefe, hannu ya daga ya ciro, mikamata yayi tare da fadin I love you sarah, murmushi tai ta karba ta shinshina ta lumshe ido, kallan shi tai tare da fadin love you too yayana mijina insha Allah hu, sosai taji dadin kalamanta, kujeran gun suka zauna suna hira tare da tuna rayuwar su ta baya,.
Mom kuwa tunda ashrin ya fita duk ta damu dama haka suke zama da Hafsat Amman baai fda mataba, daukar key motant tayi ta nufi gidan, da sallama ta shiga gidan, Hafsat da take parlour ta turo baki ta zauna a kujeran kusa da tata, ko gaidata batai ba, kallata Mom tayi Hafsat kina lafiya kuwa kamar baki ganni ba, dauke kaii tayi tare da fadin ina wuni? Bana so Lallai Hafsat yau Na tabbatar baki da kunya zan kira mamanraki inji in itta tace kidinga haka, itta dai Hafsy batace kala dan haushin mom take ji wai ta fiya sa mata ido, dai dai lokacin ashrim ya sauko yayi mamaaki da ganin mom, WA, azi mom ta Fara musu yanzu a haka zakuyi ta Xama sai Ya yanku sun taso sun ganku a haka? Da sauri Hafsat ta kalleta yaya AAllah ya sauwake in haifi yayana a nan gidan so tasu su ga ubansu yana da mako AI indai Na haifi yayanaa a gidanna to sai uban su Ya canza hali,
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: 💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫
🌟🌟🌟
💫💫
*YAYANA MIJINA 88*
Sosai mom ta girgixa da jin kalaman Hafsat to me take nufi Tana nufin zata yadda ta haihu da danta Ba baxata hada jini da itta ba duk yadda ta dauki Hafsat tamkar yar cikinta amma a banza, sarah ce ta fado mata a rai yarinya mai ladabi da biyayya Amma haka ta tubure bata santa dan kawai su yaya daya suke haifa amma yanzu gashi dayanma Hafsat nasan ta hana ta, Lallai kuwa dole tasan abun yi kallan Hafsat tai yadda take wani kada kafa ko respect bata bata, yawanta ta dauka ta kira mom din Hafsat again tare da fada mata su hadu a gidan Hafsat, haka suka zauna sukai shiru kamar gidan kurame ba mai cewa eh ko aa,ba,afi minti goma Ba saiga mom din Hafsat tazu da gudu Hafsat ta fada jikinta tana shagwaba, zama tayi suka gaisa da mom hai hai dan haushint take ji daga itta har dan nata wai sun hana yarta sakat, mom ce tai gyaran murya dama, abin da yasa nace kixo shine yarannan basa xama lafiya shine nake San mu xauna muyi musu fada tun har Hafsat Tana fadin itta baxata haifi yara a gidannan ba, kallanta mom din Hafsat tai kallan rashin mutunci, yo dama danki dan mako taya zaai su zauna lafiya ace wai kudin sawa mota petrol Ma baxai bayarba tsabar mako gaskiya da sake nima Na goyi bayan yata ehe, kallanta mom tayi sosai ranta ya Fara baci, yanzu harira abun da kike fada ya dace ai zancen ki goyi bayan yarki bai taso Ba nidin ganin Kikai Na goyi bayan nawa dan kome AI gani nayi Ya kamata ai musu fada su gyara, kings lubabatu ni yata bata da wani kuskure danki zaki jawa kunne ya gyara halin shi aure wata daya da satituka har an Fara samun matsa haba wannan abu da mai yai Kama?.nidai iya abun da zan iya fada kenan saiki sa danki ya canza hali kinga tafiyata, tana kaiwa nan ta dauki jaka tare da mikewa Hafsat kudade tai ficewar ta,.godiya Hafsat tai mata, kallan su tai dadinta Ma muma da kudin mu da abin sai ya fi haka, sannan mom plz in kin gama ki rufe mun kofa, mikewa ashrim yai da niyar dukanta Dan ranshi ya fara baci mom tai saurin riko shi, itta kuwa Hafsat wucewa tai ciki abinta,.
Haba mom nifa bazanz Iya zama da wannan Yar iskar ba kiga rashin kunyar da take miki sannan in ci gaba da Xama da itta, murmushi tai hakuri xakai son Yarinta ce take damun ta kayi hakuri da itta watarana sai labari, yarinta mom yarinta fa kika ce, to naji yarinta itta kuma uwarta tsofa ke damunta,?shiru tayi dan bata da amsar tambayar, hakan yasa ta Mike tare da fadin ni zan wuce kuma Dan Allah kadinga bawa yarinyar nan kudi Dan Allah bana San abin da zai ja mana magana,, shidai shiru yayi dan shi yaji Ma Ya tsane ta Tashi daya,.
Washe gari
Usman sai 4:00 ya bar Gida yana suna ta hira da sarah, bayan sallan isha ya nufi police station shida Abdul, direct dakin al, amin ya nufa, shikuwa al,amin you dade yana jiran zuwashi, zama yayi suka gaisa, to malam al, amin me ka yanke game da zancen mu? Murmushi yai, na yanke shawara zan fada maka gaskiya amma bisa wani sharadi, kallanshi yayi wannan sharadin?
*YAYANA MIJINA 89*
Gyara Xama yayi sharadi Na farko bazaka shigar da karata koto ba sannan kuma wacce ta Sani aikin bazaka sanar mata dana fadi gaskiya ba, kallanshi Usman yayi meyasa baka San a sanar mata da gaskiya me kuma yasa baka San in shigar dakai koto, murmushi yai tabbas abin dana yi yaci ace an kaini koto amma kuma Isan in fada maka nayi nadamar abin da nayi nasan nayi babban laifi da har kudi suke rudata nake aikata abun marasa kyau, abinda Allah Ya hana tir da masu zuciya irin tamu Wanda suke ganin basa samu kuma suka dauka bazasu taba samu Allah yasa mufi karfin zuciyar mu, sannan dalilin daya sa nace kar a sanar mata shine inasan in koya mata hankali nasan da zarar mujinta yaji komai sakinta xaiyi kafinnan taban kudin aikina, bayan ya sake zan tuna mata da alkawarin data dauka kan cewa komai na nema zata Ban, murmushin mugunta yayi xan nemi ince zan aure ta nasan bazata yarda ba, inkuwa taki wannan shirrine dan itta kadaice hanya da zan fanshe aikin da tasani Na raba Ma, Aura ta wanda ni Ban taba irin wannan nidai karkari inyi sata shine nawa, sannan kuma zancen kudi kabar kayanka Na gode bana so karancin dakamun Na hanani shiga kota ya gabatar,.
Sannan abu na gaba wannda ya sani aikinnan ba kuwa bace illah Hafsat kishiyar ta nasan xaka so kaji yadda abin ya Fara nan Ya bashi labari from a to Z, ajiyar zuciya usman Ya sauke tare da mikewa shikenan aiki yazu karshe ficewa yayi, Ya sanar dasu ameer sannan yace a fito da al, amin din, bayan ya fito aka sallame shi,.
4:00 Ameeraa ta sauka gidan Hafsat itta da sadiya saida sukaci suka sha sukai nak,itta dai Ameeraa batai magana ba, ta nuna ta manta, kallanta Hafsy tai yauwa bari kiji yadda nai Na kuri sarah a gidannan, sosai Hafsat tasa vedio record din yadda zai dauke su sosai yadda bazasu lura ba sosai Hafsat ta bude baki Tana kura bayani, inda Ameeraa kijin dadi shikenan ta gama aikinta, bayan ta gama bata labari Ameeraa tai ajiyar zuciya gaskiga ke A ce amma ni ina ganin wannan zai yuyu a gidana Ba dan Wlh akwai tsaro sosai dan baki taba zuwa bane nidai kawai kiban wata idea, zata bude baki tai magana wayanta ya fara ringing al, amin ta Gani da mamaki ta daga, ko sallama babu yace mu hadu, zaranda hotel zamyi magana, kallan wayan tayi itta bata da kudin da zata bashi Ma, dai dai lokacin ashrim yai sallana .ko kallansu baiba ya wuce, su Ameeraa ma mikewa sukai sukai mata sallama inda itta kuma ta nufi dakinshi dole kudi yau ya fito,.
Ameera Na fita ta kira Hakeey tare da fadin su hadu a gidan Sarah, komai yayi dai dai, da murna Hakeey tadauka car keys nata ta nufi gidan Sarah, inda Usman ke hanya cike da farin ciki,.
By Hajara Mami natty girl
*YAYANA MIJINA 90*
Sarah dake Gida Tana kallo,duk ta gaji da zama itta kadai,jin karar mota yasa ta fito, usman ta gani shida Abdul, murmushi tai tare da karasawa sannu yaya sannu abokin yaya, abokin yaya kuma sunana Abdul Ba abokin yayaba, murmushi tai to sannu yaya Abdul, jin horn yasa su kallan gate din, Hakeey ce ta shigo,ganinsu yasa tai parking a bakin gate din ta fito, Amera kuwa a waje tai parking ta shigo,gaisawa sukai, Ameera ce ta fara magana to shikenan Allah yayi dai yau komai ya dai dai saboda ta fada mun duk yadda abin ya wakana yanzu dai mu shiga daga ciki insa muku a plasma TV kuka gani haka kuwa akai, sa musu tai inda Hafsat ta zage tana ta zuba, jijjiga kaii Hakeey tai wannan matan baata da hankali bai kamata a kirata da Mace ba saboda bata kishinsu, nan usman Ma Ya fada msu yadda sukai da al, amin, itta dai sarah tayi shiru bata San taya zata sakawa Hakeey da yaya usman da Ameeraa akan taimakon da suka mata dan badan suna bata taba kawowa cewa Hafsat ce tai mata wannan abun, Ameera ce ta Mike tare da fadin zata wuce hakama Hakeey, sarH ce ta raka su sai godiya take zuba musu,kaii sarah godiyam ya isa haka plz ai komai yiwa kaine, sannan next week zaa koma skull sai mun hadu scan hanifa kuma inajin gobe zata dawo taje logas gun yan uwant,ok Allah Ya kaimu sister da haka sukai sallama,.
Dta koma part din nata Ma su usman basa nan hakan yasa ta shiga daki tai sallah tare da godewa Allah da yasa mata komai yazo da sauki,.
Mom kuwa haka ta kuma gida duk ranta a bace, dakinta ta wuce dad dake xaune a parlour yasan tana cikin tashin hankali amma fushi yake da itta.
9:00 sarah tai shirin bacci ta zunbula katon hijab ta nufi part din Yaya Usman da sallama ta shiga, yana dube dube a laptop, zmaa tayi sannu yaya, yauwa sarah kinsan wani satin zaa koma skull? Eh dazu Hakeey take fadamun, dama yaya godiya zan maka Na gode Allah Ya saka sa alkairi Allah yasa aljannace makomarka, murmushi yai Na gode sarah, ki shirya gobe za muje Jigawa gun mama da baba mu sanar musu komai, cike da murna tace Dan Allah, daga mata kai yayi, yauwa yaya wannan hutun bakaje hutu gida Ba,wayanshice ta fara ringing, dauka yayi tare da fadin zan kirakk anjima, jin yace zan kiraki yasa ta hade rai wato yayi budurwa kenan, bata karawa cewa komai Ba ta mike tare da fadin saida safe,.
By Hajara Mami natty girl
*YAYANA MIJINA 91*
Kallanta yayi yana kiranta amma ko ta juyo, hakan yasa yai murmushi tare da fadin nusaiba ce fa,.
Da sallama Hafsat ta shiga dakinshi, ko kallan inda take baiba, zama tayi kusa da shi ta rungumoshi haba my dear wai meyasa kake ta jamun ajine kwana biyu ne konayi laifine ne? Zare hunnta yai, me kike bukata bana San damu plz,.
OK dama business ne zamu fara da sadiya shine nace bari in tambayeka Ko zan sami wani abun,ke wai baki da magana sai ta kudine? Haba my dear business fa, naji nawa kike so, ajiyar zuciya ta sauke one million Ma yayi,kallanta yayi saikoma ya dauke kai, wayanshi ya dauko, Ya sa wasu number Ban account number dinki nan ta karanta mai, transfer yai mata Na million daya da rabi, jin wayanta yayi kara yasa ta kalla zaro ido tai Dan bata dauka zai yadda yai mata Ba, peck ta bashi kumatu ta fice tana murna, kiran al, amin tai tare da fadin gobe su hadu yau dare yayi, OK kawai yace mata sannan hanging up,.
Kamar yadda yce da sassafe ta gma shiri ta hada komai nata, tana zaune a parlour Tana jiranshi, da sallama ya shigo kallanta yayi tayi kyau raban da tayi kwalliya har Ya manta holding arms yayi yana kallanta ta, jin ana kallata yasa ta dago sukai ido biyu tabe baki tayi tare da juyawa, kusa da itta ya zauna tare da fadin laifi nayi? Aa tace dashi;tana shirin mikewa yai saurin riko hannunta sorry nusaiba ce fa jiya ta kirani,kunya taji to ni dama ai bance wani abu Ba cema nayi haushi naji, eh mana gashi naga kina nuna kishi, uhmmm nifa Na gama shiri mikewa yayi tare da fadin muje nima Na gama ai, haka suka nufi hanya sai Jigawa,.
Hafsat kuwa da wajen 9:00 ta gama shiri, ta fito ashrin dake parlour yana hadA tea ko kallanta baiba, sai Na dawo tace dashi sannan ta fice,. Direct inda sukai zasu hadu nan ta nufa, tin daga nesa ta hangoshi yasha ado yana jiranta
By Hajara Mami natty girl .
*YAYANA MIJINA 92*
DA murmushi ta karasa gun shi, shima murmushin yayi manya sannu da zuwa, yauwa babban mutun,mikamai check tayi tare da Xama karba yayi yana karkada takaddan, aikin ki na kyau tun kafin mu zauna kenan? Murnushi tayi ina neman afuwa akan abinda da Ya faru bansan abin zaikai da shiga prison ba am sorry plz, baki da matsala,yau Na gode nikuwa ta akai har ka fito? A Ya suka iya dani tunda naki fadan gaskiya dole dolen Suka hakura suka barni Na fito, kaii amma fa na gode, murmushi yai back to business, sannan Abu Na biyu alkawarinmu na koma Maye Na nema xaki mun to wannan ki ajjiye shi lokacinshi nanan zuwa, OK ina jiran lokacin sannan kuma bawai kudi bane aa inyazo zakiji, mikewa yayi I have something to do now, itta mikewa tayi nima zanje gun sadaiya, adawo lafiya da haka sukai sallama,.
Su Sarah kuwa duk da sanmakon safaen da sukai sai wajen 5:00 suka iso Jigawa duk da gudun da usman ke shatatawa, kunsan jigawa da abuja ba kusa ba, tun daga farkon gari taji wani dadi kai gida akwai dadi,murmushi usman yayi Allah ko? Wlh yaya,horn sukai mai gadi ya bude musu, ko parking vai gama sosai ba ta fice da sauri, da sallama ta shiga parlour ba kuwa hakan yasa ta nufi stairs, mom tana daki tana bacci sai jin mutun tayi akanta da sauri ta mike, goge idonta tayi dan tabbarwa, sarah yaushe a gari keda Abubakar dinne?sai yanzu sarah ta tuna da ashrim, mikewa tayi aa mom nida yaya usman ne, ke da usman kuma? Shi ashrim dinfa? Mom lavarin nada tsayi, ohh kiban amsa Mom sai mun zauna;fucewa zatai mama tai saurin tsaidata wai bazaki tsaya kimun bayaniba! Juyowa tayi mom Abu daya zan fada miki before mu zauna yaya Abubakar ya sakeni saki biyu tana kaiwa nan ta fice, sosai mama ta girgiza, yaushe me yasa sarah bata damuba, innalillahi kawai ta furta, wayanta ta dauka ta kira Baba yazu gida yanzunnan, abin dabai taba faruwa a family ba gashi yau ya faru,.
Sarah kuwa kitchen ta nufa taci wannan taci wancan duk itta kadai, usman na bakin kofa yana kallanta, murmushi yai kodai, ashrim zaiyi baby ne, meat pie din hunna ta saki tana kallanshi, da mamaki, sai kuma ta fice batace mai komai ba, a parlour suka tadda da mom duk tayi zugun abin ya dameta, dai dai lokacin baba ya karaso, har kasa suka gaida shi,sannan suka zauna suka fadawa Mama da baba yadda abin ya wakana, murmushi baba yayi dad din ashrim din ya fada mun ai, kallanshi mom tayi shine ni baa fada munba kenan? Gani nayi inna fada miki hankalinki zaki daga shiyasa, jijjaga kai tayi amma Wlh wannan Hafsat bata kyauta ba,.
Kallanta yayi Na sanarwa da uncle babba dama ai sune masu hada auren, yace zaiyi tarun family ranar Monday saboda haka ku shirya da wuri zamu isa birnin kudu, daga kai tayi,.
Mom ce a daki tayi tagumi, kallanta dad yayi wai me yake faruwa NE, goge kwallanta tayi, wanna son ne kwata kwata baida kwanciyar hankali da matar shi, vansan ya Xanyi ba nayi dana sanin hada auren nan, duk yaji maganar amma bai nunaba, ai kadan ma kuka gani ba kunci zalin yar mutane Ba, haba alhaji ba haka Ya kamata kace ba kayo mana addua mana, tabe baki yayi ki shirya jibi zamuje family meeting Jigawa birnin kudu, kallanshi tai meeting name,meeting Na yarannan mana, an gano sharri akaiwa hafsan bansan hukunci da uncle babba zai yanke ba, sosai ta girgiza sharri waye ya mata sharri, indai kuwa hakane zata nemi gafara amayar wa da ashrim matar shi,.
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: *YAYANA MIJINA 94*
Jin dad yace sarri aka mata yasa mom ta kira ashrim ta sanar mai, he sosai ya shiga tunanin WA ye zaiwa sarah sharri yasan dai Hafsy Ba santa take ba amma bayajin zata iya mata sharri, Ai kuwa duk wanda yaiwa sarah Na haka har yasa nai mata wulakanci Wlh shima saiya tantana kudar shi To me ma yasa ya saketa batare da yayi bincike ba, tun baya yanzu Ba yasan yana San matar shi Amma yasan yanzu tamai nisa wani hawaye ne Ya zubo mai yanzu IN anje meeting komai zaa ce ko wanne hukunci zaa yanke mai Allah ne masani, sallamar Hafsat ce ta saci goge hawayen da Ya zubo Mai, kallanshi tai lafiya naga kana kuka, eh ina da Na sanin rabuwa da mamata ne uwar yayana ina dana sanin yanke hukunci cikin bacin raine kamata yayi inyi vincike amma banyi Ba na sake, gashi yanzu sunyi bincike sun gano cewa sharri akai mata,sosai ta tsorata dajin wai sharri akai mata To taya akai suka Sani kallanshi tai to wa ake tunanin zai mata sharri? Ni ma Ban Saniba zamuje family meeting ran Monday in munje zakiji yadda zata kaya fashewa tayi da kuka Wlh ba inda zanje kawai inje cikin danginku a dingaa nunamin wariyar launin Fata, kuma da gani hda baki akai kawai so ake ace nina yi mata sharri kallanta yayi yadda ta wani burkice, to IN kinsan bake bace maye Na tada hankali ai ko ance mun kece bazan yadda Ba sai Na gani da idona Abu daya zanyi xan bada hakuri abarni IN maida Matata, Ai tuni ta Kara birkicewa zaa dawo da sarah gidannan aikinta zai tashi a aikin banza kenan ina ai dole tasan abunyi dakinta ta nufa harda sa key, AL, amin ta kira tana sanar mai, tare da zargin ya fadu gaskiya, ajiyar zuciya ya sauke ke kin tabbatar baki taba fadawa wata wannnan maganar Ba, shiru tayi inbanda Sadiya saikai daka Sani, kara tunani daii, eh na tuna akwai wata kawata dana Ba wannan shawarar murmushi yai dan dama ysan da wannan zancen, da kika fada mata kin Kara ganinta a gidanki? Aa tace dashi, good bincike suka turata gidanki may be ma shiyasa suka barni Na fito daga prison sakin wayar ta tare da fadin kin cuceni Ameera kin cuce ni zaman dirshan tayi tana kuka yanzu ya zatayi gashi bataci dukiyar ba kuma bata sami soyayyar ba, Sadiya ta kira tasa mata kuka
By Hajara Mami natty girl
YAYANA MIJINA 95
Sosai take kuka shikenan sadiya asirina zai tunu gashi ban sami abin da nazo nema Ba gashi ban sani soyayyar shiba yanzu ya Xanyi Ameera ta cuceni nashiga uku nashi GA uka, come dowm, Ai bazakiyi biyu babu Ba kawai ki ce bazakije meeting dinba inya tafi ki tattara komai Na gidan da kikasan mai tsadane ki siyar kibar mai gidan Dan nasan yana dawowa zai baki takaddar ki, shikenan hakan Ma yayi, kira mom dinta tayi ta zuba mata karya da gaskiya wai sunyi fada har yana cewa zaii saketa .
Daki ashrim ya koma ya dauki wayarshi tai dailing number din sarah, lokacin tana shafa mai daukar wayar tayi sabowar number ce tabe baki tayi tare da dagawa, salma alaikum, shiru yayi hawaye Na zuba yayi missing komai Na sarah hatta muryar ta girki da tsoranta tsabtar ta, sallama ta Kara yi hakan yasa ya daure yace Sarah, sosai ta tsorata dajin muryar shi muryar da bazata taba mantawa ba, shiru tayi gabanta Na faduwa, sarah ashrin ne, hawayene suka fara zuwa mata, sarah Dan Allah kiyi hakuri Dan Allah Wlh sharrin saidanne yasa Na sake ki Dan Allah sarah ki yafe mun bana San kidinga fushi dani, ki taimaka ki yadda a family meeting In mayar dake gidana wlh sarah in saki, plz Yaya yace isa Dan Allah bana sanjin komai naka Na yafe ma komai kamun Na yafe amma dawowa gidanka Dan Allah ka cire shi a ranka Wlh yaya Ban taba jin sanka va kuma banana tunanin zan taba yi Dan Allah Dan annabi kayi hakuri tana kaiwa nan ta kashe wayar, kallan wayar yayi hawaye ne zuba meke shirin faruwa shi baitaba jin San wata mataba sai itta amma yan neman rasata, tashi daya zazzabi ya rufe shi sosai,.
Washe gari ko sallah asuba da kyar yayi, Hafsat dake daki tana tsara yadda zatayi aikinta rashin ganinshima baisata zuwa ta duba ko lafiya ba itta yanzu ta kanta take,.
Ganin bata lekoba yasa ya dauki wayar shi Ya kira Mom, a rikir kice ta nufo gidan nashi lokacin Hafsat na dining tana juya abinci Dan baxata iya ci ba, harara mom ta aika mata tayi dakin nashi sosai jikinshi yayi zafi ga zuciyanshi yadda take mai kuna abin ba dadi kuka Mom ta Fara ta rasa ya zatayi, gate man ta Kira Ya tayata daukarshi tasa shi a mota sannan ta koma cikin gidan, kallan Hafsat tai ta nuna ta da yatsa ke baki da mutincu baki da hankali na miki rana kida uwarki amma kin mun dare ko shikenan duniyace ta isheku riga da wando harda zanin daurawa, kallanta Hafsat tai dallah malama kibar mutun yaji da abun dake damunshi mana kina wa mutun ihu a kai, ni kike fadawa haka Hafsat? Ai ke ba uwata nace, dauketa da mari mom tayi ta bugata a jikin dining din tai waje tana fadin kin kusa barin gidannan,.
Direct asibi ta wuce dashi likata yai dube duben shi, kallan mom yayi danki yasa Abu a ranshi ya kamata ya cire ya rage tunani dan kubucewa ciwon zuciya, sannan kum jinin shi yahau, mika mata takarda yayi GA wannan adnga bashi zai dinga taimaka mai sannan a dinga bashi kulawa plz, tana hawaye ta karba gani take koma Maye itta ta jawowa Dan nata, (nima dai haka nace itta ta jawo kam ).
Gidata ta nufa dshi direct dan tasan Hafsat Ba kala zatai dashiba gashi gobe zasu tafi Jigawa jibi a shiga meeting,.
A parlour ta tadda da dad take sanar mai ko A baice ba ganin hakan yasa ta fashe da kuka amma alhaji naga Na dauki laifina ya kamata a min hakuri haka amma ina Ma magana sai sharenumi kake wannan wanne irin abune da wanne zanji, kallanta yayi to ya kika San In miki yaronnan shiya jawa kanshi komai amma kice IN sa baki toni mai zance shikenan kawo takaddan xan siyo magunguna, kallan ashrin yayi ya jikin son, hawaye ya fara Dan Allah dad kaba sarah hakuri Wlh ina santa Dan Allah kace ta dawo gidana, naji zanyi iya bakin kokarina amma kasan banine kida hukunci ba uncle babbane duk yadda yace ta zauna hakan zaai,. Saboda ni bani da abun da zance, yana kaiwa nan Ya Mike Ya tausayawa Dan nashi amma koma maye shi yajawa kanshi,
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/18, 9:32 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 96*✨
Itta kuwa Hafsat kuka tasa shikenan tasaan tata tazo karshe what about in sarah ta dawo gidannan abun saiyafi bata mata rai ya Xama kenan tayi aiki a banza ina bazai yuyu Ba,wayarta ta dauka ta kira mom dinta take saida Mata mom ta mata duka ta dauki ashrim sun bar gidan sosai ran mom din Hafsat ya baci aikuwa zan hadu da lubabatun haka ake yanke hukunci wato bayan danta tabi kenan, shikenan ki debo kayanki duk sanda suka dawo yazo da kanshi ya karbe ki in kuwa tazo zai gane kureen shi tana kaiwa nan ta kashe wayar, shiru Hafsat tai dan itta tasan zamanta yazo karshe a gidananna mikewa tayi ta nufi da trolley dintaa ta biyun karshe, lokan kudinnan ta bude ta juye dukka Dan bazatabar mai ko kadaan ba tai aikin vanza, bayan ta gama ta koma dakinta ta debo trolleys dinta ta juye kayanta, ta hada komai sannan ta koma mota ta zaba komai tadauki abin da take da bukukata taba motar ta wuta,.
Bayan dad Ya koma gida ya siyo maganin, mom da kanta bashi nan danan bacci ya dauke shi, sai wajen magariba ya tashi zaZZIN YA tafi amma zuciyarshi Na mai kuna sosai,. Zama yayi akan gado ya dafe knshi yana tunanin zuwansu Jigawa gobe, toro kafar dinkin mom tayi da abinci a hannunta, sannu son ya jikin? Da sauki mom, yauwa ga abinci kaci kafin anjima ka shirya dan da wuri zamu wuce, daga mata kai yayi kawai,. Abincin yaci sannan yai wanka ya nufi masallaci,.
Sarah ce zaune a parlour tana kallon abin da ta dade batayi shi a kwanciyar hankaliba kenan, da sallama usman Ya shigo amma shiru Ba amsa dan kallon yai gaba da hhankalinta, zama yayi kusa da itta shima yana kllan, tabe baki yayi danshi Indian film basa wani burgeshi, mikewa yayi ya kashe TV din, da sauri ta kallanshi haba yaya film din ya dauko dadi fa, zama yayi eh you dauko dadi amma sanda zaa zo a sace gidan ai bazaki saniba, har kema sai daukeki baki saniba kina kallo sai kinga bakiga TV xaki dadawo hankalinki,dariya tai haba yaya a sace ina kllo har a dauke ni bazanjiba sai naga Ba TV,, eh mana nidai ya zama dole in mukai aure bazaki dinga kallonnan ba, mama ta karba da kuwa yafi Ma Dan kuwa tsaf zaa sace kayan gidan tana kallo bata saniba, turo baki tayi, wai mama taya zaa sace kayan gida Ba tare dana saniba, uhmm niba wannan kuje ku shirya gobe ten xamubar gidanna, a haba Mama ina dutse ina bkd 30m ne sai La, asar zamu bar gidannan, to mijina bari in bi naki maganar, Mutmushi tai,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[11/19, 11:44 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 97*✨
Washe gari 10:00 suka gama shiri suka nufi bkd, a hankali suke tafiya saboda basasan zuwan wuri, 11:00 suka karasa, babban gida ne dake ne unguwar dutsin mai dodo, gidane babba dan zai iya yin rabin unguwa inma baifiba, gate na farko suka nufa batare da bata lokaciva mai gadi ya bude musu dan yasan da xuwansu,gate Na biyu suka nufa nan naga parking space sukia parking sannan suka hau motan daxai shiga dasu cikin gida (hhhhh Aunty ummi nima fa A ai kin gane ),inda ake parking motan anan mutumin yai parking sannan suka nufi kofa wani mutun dake zaune a bakin kofar yai saurin tashi tasa hannunshi gaba daya a jikin, wata computer kamar ATM machine sannan kofan ta bude, zasu shiga kenan suka jiyo murya nusai tana kiran yaya Tare mukaxo, tsayawa sukai suna murmushi wata mata Na gani tana murmushi da gani maman usman ce sai Abbanshi a gefe,. Da sauri su sarah suka karasa har kasa suka duka suka gaida mama da abba, sannun ku da xuwa, dad ne suka gaisa da Abba mama da mama,abba ne kefadin amma sanmako kukai? Eh Wlh kasan iyayen namu basa San African time, murmushi sukai tare da karasa ciki Wani babban parlour yai musu welcome,zama sukai a kujerun parlour, masu aikin dake aiki a parlour suka gaida su da biyyaya sannan wasu suka kawo musu kayan saa su lemon, daya kuma a nufi wani gu ta dannan wani Abu nan naji yana fadin you have a visitor, kunyi baki,saida ya fada wajen sau uku sannan yai shiru (Aunty ummi ya kikaji hhhhhh) ,wasu tsofi naga suna sakkowa daga stairs Mace da na miji wato uncle babba da hajiya babba, saukowa sukai da murmsushi a fuskarsu, suka zauna nan aka hau gaisawa,nan naga mutane nata shigowa ana Xama ana gaisawa,gaskiya family ne babba,.
A bangaren su ashrim 9:00 suka gama shiri dan flight din 10:00
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 98✨*
Basu suka isaba sai wajen 1:00 direct masallaci shida dad suka wuce dake cikin gidan inda su minaaal suka nufi ciki, tun daga nesa suka ango Yan mata family suna harabar gidan ana ta hira, da sauri minal ta karasa ko sallamaa babu wowww bari In baku one shut plz, nusaiba ce ta taso da sauri tare da fadin oyoyo,rumgume juna sukai suna fadin oyoyo sister, gaba daya matan sukaai kasa suka gaida mom cikin biyayya, amsawa tai da fara,a a fuskarta, sannan ta wuce ciki;su kuma Suka zauna a cikin mata Yan uwansu Yan mata,.
Bayan su ashrim sun fito daga masallaci, akai ta musu sannu da zuwa, wani saurayi naga ya dan matsa kusa da ashrim, yaya ina wannan kanwar taka wacce bata San magana sosai dinnan, murmushi yai Tare da fadin mami, yauwa itta, murmushi yai Tana ciki, kasan Allah yaya kanwar nan taka burgeni take bata da surutu, kallanshi yai anya kuwa zaku zo daya itta fa bata San me surutu dama, umar ne to kaga shi shiru shiru ne, kai kuwa da minal ka dace, aa ni bana San minal shegen surutu ne da itta, murnushi yai tare da yin gaba dan baya San wannna surutun hankalinshi yanzu yana GA meeting din da zaai,.
Usman ne yasha gabanshi barka da zuwa Dan uwa, kallan hannun daya miko mai yayi sai kuma ya mika mai barka,yana kaiwa nan yai gaba murnushi usman yayi Dan yasan haushin shi yake ji,.
Tunda nesa suke jiyo surutun yann matan nan sai zuba suke, da murnushi Yan mazan suka karasa dan suji labarin me ake, dan minal ce a tsaye sai zuba musu labari take, Umar daya shigo yanzu ganin minal ce yai murmushi tare dajan kujera ya zauna, a rayuwa tana birgeshi surutun ta na birge duk da bamai San surutu bane,labri take basu kamar haka,.
*wani mutun ne yai amarya to ana zaune a dining ana cin abinci sai yaron shi yace Baba yanzu aunty da Mama su fada ruwa kuma mutun daya zaka dauko WA zaka dauko a cikin su? Dai dai lokacin Sani ya shigo ganin mami kamar surutun na damunta yai saurin zuwa gun minal,ke sarkin surutu ba kiga kina damun mutane bane? Kallanshi tai naga yanzu ka shigo har yaushe na dame ka, kafadarta ya rike, akwai Matata anan itta kike damu, da sauri Suka kalleshi suna kallan juna, minal taaace yaya wacece? Kunnenta ya matsa yar uwarki, xaro ido tai sai kuma tasa dariya, uhmm ina baku labari, sai mai gida ya kalli uwar gida yace dama ai ke kin iya ruwa ko*
Inkune uwar gida ya xakuyi? Haka sukai ta comment, dai dai lokacin usman da ashrim suka shigo, dai dai lokacin kuma sarah na fitowa daga cikin gida, gaba daya kallanta sukai, inda ta ke kallansu suma sai kuma ta juya, minal ce ta mike tana fadin, aunty! Aunty baki mun oyoyo ba, jin muryar minal yasa ta ta juyo sai kuma ta karasa gun, Tana fadin sannu da zuwa my nimal,.
By Hajara Mami natty girl
*YAYANA MIJINA 99*
Kusa da umar sarah ta xauna inda minal ta koma gun tsayowarta,umar ne yai magana, sister bari in fadi nawa comment din, gaba suka kalleshi wai yau yaya umar ne yake magana agaban mutane mutumin da baya San surutu, minal kuwa shiru tai Dan xata iya rantsewa bata taba ganin ya saki fuska ba balle akai gajin muryar, ganin suna kallansh yasa yaja tsaki Ba daku nake ba da itta nake saboda haka sai ku juya da sauri kuwa suka juya, sarah dake kusa dashi tana San yin gulma, dan matsawa tayi kodai kodai, harara Ya balla mata hakan yasa da juya tana murmushi,.
Kallan minal yayi, indai mine uwar gidan ya Xama dole mu rabo saboda koda Ni kadai dince na fada indai yana tare da itta bazai zo taimakona ba, murmushin yake tai dan sai taji wani iri,sani ne Ya dan matsa kusa da ittaa shikenan kinga ni da mami keda Umar, duka takaimai sannan ta sami guri two zauna shikenan baki yayi shiru,,.
Su mom ne a parlour suna zazzaune, mikewa tayi ta koma kusa da Mama, murnushi tai Tare da fadin ina wuni da mamaki mama take kallanta, murmushi tai karkiyi mamaki Yar uwa, dama ina San in baki hakuri ne agame da abin da suka faffaru shekaru da suka wuce Wlh nayi nadama ina neman sulhu ina neman gafara, duk sharrin zuciya ne, kuma wannan bawai yana nufin ina lallamaki bane Akan kiba yar ki hakuri aa kawai Gani nayi bai kamat ina yar uwarki in dinga gaba dake ba Dan Allah kiyi hakuri, murmshi mom tayi Tare da riko hannunta Ba komai yar komai ya wuce Sannan kuma ya kema AI takice kina da damar yanke hukunci a kan ta in Allah yayi gidan mjinta zata koma AI ba wanda ya isa ya hana, murmushi mom tayi Tare da fadin hakane na gode Yar uwa, wannan kenan,.
Sarah ce Zaune a daki text ya shigi daga Usman, sister ki kawo min abinci plz Wlh yunwa nake ji ina jiranki a vakin kofar part dinmu,mikewa tayi tai waje mamaki tai ganin mom da Mama sai hira suke, tabe baki tai Tare da wucewa kitchen ta hada komai a Tray ta nufi part dinsu, ta danyi tafiya sosai sannan ta karaso wata kwana dai dai kwanan taci karo da ashrim abincin yai kasa garin ta matsa ta buge da dutse baya zata fadi yai saurin riko ta, da sauri taja baya tana, goge inda miyan ya shafu, kallanta yayi ina zaki da abincin? Yaya Usman zan kaiwa, tabe baki yayi da kyau Allah Ya kaimu goben kalmomi kadan zan fada in hargitsa komai, da shi uncle babba yake San yi yana kaiwa nan Ya wuce shiru tayi tana tunani kalmomi kadan maye wadannan kalmomin, namaida sarah gidana, haka zaice Wlh haka zaice da sauri ta tattare zani ta kwasa dan bin bayanshi amma saiji tayi ta kara cin karo, har kasa ta yarda Wanda sukai karon uncle babba da sauri ta taimaka mai ya tashi kallanta yayi ja,ira so kike in mutu ko to AI dake zan tafi, bace komai Ba sai hange take, kallanta yayi menene wai?ba komai uncle, karki mun karya fa, hawaye ta fara ta fadamai yadda sukai, kallanta yayi ke baki San komawa gidan mijinki? Allan uncle bana sanshi, ajiyar zuciya yayi aikuwa da gbe neke shirin mayar dake amma yanzu bazan tauye miki hakkinkiba wa kike so? Kasa tai tare da fadin Yaya Usman, dai dai lokacin ya Usman din ya danno, kiranshi yai Ya tamavaye ko yana santa yace eh, murnushi yai tare da kallon agogo saura 15m sallar LA, asar, tafiya yayi ya barsu,.
Uncle naji yana waya yana bukatar goro da alewa akai babbab masallaci yau zaiyi wasu jiko kinshi aure,.samun su dad yayai manyan iyaye yace yau a babban masallaci zaai sallah su yaron suyi anan,.
Sai ku biyo ni masu karatu
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
. 💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 103*✨💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
. 💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 103*✨
Da sauri ta karasa gurinshi tana kallan shi shima kallan nata yake kallan rashin fahimta, sister meke faruwa ne, murmushi tai control your self yaya babu wani abun dake faruwa just ana family meeting ne, rike hannunshi tai suka zauna ksa da mom wadda duk tausayin nan nata ya kamata gani take itta taja komai da komai,.
Uncle babba ya Kara gyaran murya bisa wasu dalilai yasa nabi abinda Aisha take so dan gaskiya bazan tauye musu hakkinsu ba Allah Ya kamani watarana, sannan tun ake wannan hadi ba wani wanda ya taba sabawa ko kuma yace bai amince ba duk da Abubakar shima baice bai amince ba amma ai Koma maye shiya jawa kamshi shi yai wasa da damarshi sannan Ya yanke hukunci cikin fushi, bayan haka da naso inyi sulho Aisha ta koma gidan mijinta amma tin ta nuna min Bata so kuma ta fada mun hakunci da shi Abubakar din yake San Ya yanke shiyasa ni kuma na rigashi ta hanyar daura auren AISHA DA USMAN da sauri Ya mike yai waje,mom Ma tabi bayanshi, daki ya wuce kanshi sarah mai yake sosai wai da gaske sarh ta auri usman matar shi matar da yake so gashi yanzu ta mai nisa, hawaye ya Fara mom ce ta dafa shi tana hawayen ittama, kallanta yayi mom Sarah bataso Aisha ba sona mom me yasa San sarh yai mum haka Mai yasa zai shigeni lokacin da bana tare da itta? Me yasa zai mon haka? Lallai kuwa nayi wasa da damata waye yaiwa sarah sharri Lallai kuwa ko waye bazan taba yafewa ba Allah Ya isa tsakanina dashi mom, me yasa nake raye har yanzu me yasa Ban mutu Ba meyasa mom ya karasa yana kuka zuciyar shi Soya take sosai, Xama mom tayi kusa da shi, kayi hakuri son baka da laifi nina jawo maka komai wanda kake so shi yake kashe ka(waminal habbi na qatal =wanda kake so shi yake kashe ka )ka GA yadda Na dauki Hafsat na fifita a kan sarah Ya ta yar kanwata yar yar uwata amma jibi hukunci da zata sakamin dashi kenan, Lallai Dan adam bitulo ne, nayi nadama sosai kuka take son ka yafe mun Dan Allah kaya fe mum nina jawo kuma Maye, goge mata hawaye yayi no mom ki daina fadan haka haka Allah yake shi yake tsarawa dama can Allah Ya tsara hakan, share hawayen ta tayi shikenan son Ibadan ka danne zuciyar ka kazo mu koma gun meeting dinnan, murnushi yai OK mom kayi gaba ganinan zuwa, rungumeshi tai minal da mami dake baya duk jikinsu yayi sanyi, mikewa tayi kayi maza kazo mu wuce, daga mata kai yayi lamar to, mikewa tayi ta fice,shikuma ya tashi ya hau hada kaya, Dan bazai iya cigaba da Xama Ba zuciyar shi bugawq zatai bayan ya gama hada kaya, Ya dauki phone dinshi ya kira Abdul, tare da fadamai su hadu a airport, sannan ya rubuta short note ya ajjiye,.lokacin da mom ta koma ansa vedio na Hafsat lokacin da take ta zuba,.
By Hajara Mami natty girl
*YAYANA MIJINA 104*
Mutuwar tsaye tai Dan ittama Bata San cewa Hafsat ce ta haka komai ranta yayi balain baci, dole son ya saki wannan yarinyar abinda take fada kenan a ranta,.
Jakarshi ya jawo, saida Ya kalli meeting room Din nsu kamar yaje yai musu sallama Amma ina zayajin zai iya ganin sarah da wani, ficewa yayi sannan ya nufi airport, ba da dadewa Ba aka yi komai sannan yaiwa Abdul sallama yai wace,.
Mom dake meeting sai zuba ido take taga zuwashi dole yau zai saki hafsan Amma taga shiru haka aka Gama meeting tare da fadin usman zai taffi da matarshi ran lahadi saboda on Monday zasu koma skull wannan kenan,.
Dakinshm mom ta nufa tayi mamaki ganin Ba kayanshi to ina yaje? Takaddan data gani ta dauka *slm mom am sorry bazan iya Xama ni nayi gaba*ajiyar zuciya ta ssuke nan kuwa ta dauki phone dinta ta mai forward na vedio,sannan ta nufi cikin gida, a parlour ta tadda da su minal suna zaune,kallansu tai ku shirya gobe zamu wuce flight dine 7:00 a tare da sukace OK mom, gun Dad taje shima ya sanar Mai, shima yayi naam da hakan,.
6:30 ashrin ya koma Gida gidanshi ya nufa yayi mamakin ganin gidan ya danyi kora, dakinshi ya wuce ganin makullin lokan a jiki ya sashi budewa zaro ido yayi ba komai a ciki Allah dai yasa Ba Yan fashine suka shigo ba, dakin Hafsy ya nufa Ba kowa tsaki yayi yai shirin sallah ya fice bayan isha ya dawo Hafsat Bata dawoba wayansho ya dauka yaa kira saida ta kusan ka cewa sannan ta daga, sallama yayi tare da fadin ina kikaje? Sosai ta tsorata Dan itta a tunaninta cewa zaiyi ya sake ta, shiru tai saida Ya kara mai maitawa, uhmm... Uhmm sai kuma ta fashe da kuka kasan da kudi a gidan ka tafi ka barni dasu, kawau ranar Yan fashi suka shigo mom sukai mun fashi kuma Ba tare da sanin mai gadi ba, sosai hankalinshi ya Tashi, OK ki dawo gida gobe yana kaiwa nan Ya kashe yana tunani Yan fashi ta ina suka shigo alhalin akwai security a gidan shi,.
Sosai mama ta dage wajen gyara Yar tata da magani irin na mata,. Washe gari da wuri mom sukai musu sallama suka wuce,.
*thank sister AISHA NAGA COMMENT DINKI SOSAI NA GODE,NA GODE DA KWARIN GWIWAR DA KUKE BANI FRIENDS NA GODE SOSAI*
BY HAJARA MAMI NATTY GIRL
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: *✨YAYANA MIJINA 100✨*
*Slm sister naji comment dinku inta auri usman novel Ya baci, to masu comment din kumin afuwa saboda gaskiya bai kamata ace Na tauyewa sarah hakkinta ba sannan Dan Allah Inasan Ki dauka a karan kanki hakan ta faru gabadaya labarin wannne mataki zaki dauka sannan masu cewa zuciyan su zai guba 😄dan Allah kuyi hakuri kar zuciyan ku ya biga bari in kwantar muku da hankali indai ashrim ne zata komawa ashrim amma gaskiya sai yasn yanke hukunci cikin bashi da dadi, sannan masu cewa mistake dinane nai saki biyu ko kun dauka a rayuwa ba ahakan ne saki uku anayi, sannan masu cewa bata gama idda ba ai bata da idda tunda ba abinda ya taba shiga tsakanin su and yes masu cewa inyi sauri in gama Dan Allah kuyi hakuri indai baso kuke inyi yadda nai a HANIFA Ba shima haka akai ta cewa inyi sauri in gama aikuwa na hade shi kunga yanzu Ma typing nake amma na gaji sosai bana San a dinga jira banyi posting ba saboda na tsani ace inda wulakanci so plz kuyi hakuri inafatan kun fahimceni, sannan masu bugun zuciya zuciyasu ta dan lafa, so let go to our business,*
Usman ne Ya kalli sara da basu San me uncle babba yake shirin yiba, sister meya farune? Nan ta bashi labarin yadda akai, murnushi yai wannan hukuncin yamai dai dai, Dan baya manta sanda ashrim ya sa sarah ta zauna cinyan shi dan kawai yaji haushi murmushi yakara yi aranshi yana fadin baima iya soyayyan ba zakaga yadda ake soyayya sarah ce ta katse mai tunani, yaya me kake ganin kuma xai yi kuma uncle baba? Murmushi yai nima ban sani ba amma kika sani ko ya daura mana aure, murmushi tai Allah Ma yasa hakan ne, ameen yace to yanzu aje akawowa miji abinci, yauwa sarah to ai naga baki fita iddan kiba, murmushi kawai tai tai gaba abinta,.
Bayan sallah La,asar uncle babba ya fada musu hukuncin daya yanke sosai gaban dad din ashrim ya fadi saboda yasan halin da Dan nasa yake,. Nan kuwa iyaye sukai accept shidai dad din ashrim ba yadda ya iya ne, nan aka daura auren AISHA SARAH, $USMAN YAYANTA (Dan Allah masu bugun zuciya kuyi hakuri 😄😄just be patient ).Akan sadaki dubu dari,.sosai mutane suka taru sai rabo ake,.
Su mom suna gida a zaune sukaga ana shigowa da da goro da alewa niki niki, Hajiya babba ce ta kallan tanawa dan aiken magana, ado wananna fa? Eh hajiya uncle babbane yasa a kawo wai an daura auren Aisha da usman, mom dake zauna kamar saukar tsawa taji abun wannan wanne irin hukunci ne Ya son zaiji wannan labarin innalillahi, nusaiba da taji ta koma daki ta gudu tana guda tare da fadin munwa minal kwacen Aunty da mamaki suke kallanta Dan basu gane me take nufa Ba nan ta fada musu sosai hankalin Mami ya tashi sanin halin da yayanta yake minal kuwa shiru tai baatace komai jikinta yayi sanyi tasan a rina,. Da sauri mami ta tashi tai waje a hanya suka hadu da mom
By Hajara Mami natty girl
*YAYANA MIJINA 101*
kallanta mom tayi hankalinta tashe tasan muddin ashrim yaji wannan zancen ciwonshi zai Iya Tashi kallan Mami tai hawaye a fuskarta, Mami ya kike ganin zamuyi bana San son yaji wannan abin Dan Allah Ya za, ayi? Mom ba wanda kika sani a Garinnan? Akwai nasan gidan wata kawata maman shukura Aunty ummi yauwa Bari inje ince kin aike shi inyaso sai ki kirata kice inyazo karta bari ya dawo kinsan Allah indai har yaji wannan zancen abin da zai biyu baya bana San yaji mom, nan kuwa Mom ta bata address, dasauri ta fice, gudu gudu sauri sauri, jinta tayi tayi karo da mutun umar ne kallanshi tai ina yaya ashrin? Yana wajen masallaci bata jira mai zaice Ba tai waje, suna hira da Yan uwa ta riko hannunshi mom tace GA wannan address din ka kaje zaa vaka sako, OK bari inje in sameta, da sauri ta riko shi aaa yanzu tace plz, kallanta yayi yadda ta wani tsore yaso gano wani Abu Amma inaa agashi sai wacewa ake da goro da su alewa ajiyar zuciya ya sauke OK bari inje, dayan gate din ya fice ya shiga wata mota yabar gidan, da kallo ta bishi sai hawaye sosai ta tausayawa yayan nata, umar ne Ya matso lafiya sister da sauri ta goge hawayen lafiya qlau tana kaiwa nan ta wuce kallanta yayi dole insan maye dalilin kukan Allah,
Da gudu nusaiba ta fice a hanya ta hadu da sarah da usman suna hira tsalle tayi ta haye jikin sarah tana ihu da sauri usman Ya bige ta karyata xakiyi? Ja baya tai ta kallesu aban guron albishir tukun, tsaki usman yaja tare da fadin bamu guri, to shikenan inkaji maye nasan zakaban gashican ana ta shigowa da goro wai uncle babba ya daura muku aure, zaro ido sukai a tare daga musu gira tai, ban goran albishir, I pad dinshi ya dauko ya cire komai ya mika mata kuma in karya kike zaki hadu dani da murna ta karba tai ciki da gudu kallan Sarah Yai ittama shi take kallan
*sister Mai sakon atayi ki da addua akan sarah ta koma gidan ashrim sakonki yazo inafatab zakiyi hakuri*
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: 🌟🌟🌟🌟🌟🌟
. 💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 102*✨
Kallan sarah yai ittama kallan nashi take murmushi yai may be wannan kanwar taki tsokana take ji dashi, ittama murmushi tai ni kuwa ina fatan Allah yasa haka ne, dai dai lokacin Mama ta karaso gaidata usman yayi ta amsa fuska dauke da murnushi, rike hannun sarah tai sukai cikin gida, inda su mom da sauran manyan mata suke nan ta kaita, kallanta tai sarah uncle babba ya daura miki aure da usman ko kina da masaniya akan hakan, eh mama nina fada mai yaya usman nake so, ajiyar zuciya ta sauke sarah me yasa baki San komawa gidan mijinki kinsan fa gidan miji yafi komai amma ai kamata yayi kafin ki yanke hukunci ki nemi shawara amma Kikai gashin kanki Lallai bansan sanda halinki ya canza ba Aisha, ran sarah ya fara baci kallan Mama tai Mama wai me kike nufi inna fuskanta dai dai kina San kice banyi dai dai ba jijjaga kai tayi Lallai mama kin ban mamaki kin manta halaccin da yaya usman yayi kenan, kin manta akwai jinin Yayan usman a jikina kin manta lokacin da ake tuninin canzamin koda yaya usman yace zaiba da tashi Amma Allah Ya Kare kin manta yaya usman shi taimaka wajen cireni a zargin da yaya ashrim yake mun, goge hawayen fuskanta tayi banga laifinki ba Mama saboda duk wannan bake akaiwa ba shiyasa amma ai tun da yarki tilo akaiwa yakamata ki ji dadin hakan amma bakomai, Dan Allah mama kiyi hukuri in abun dana fada miki yai miki ciwo amma Wlh Mama bana San yaya ashrim Van taba jin sanshi ba yaya ashrin haka ya rufe ido yai mun saki biyu ya tsaya yaji ta bakina ma amma Yaki, Ya tsaya yai bincike before Ya zartar da hukunci baiyi ba, kara share hawayen ta taii, amma kinsan me Yaya Usman ina fada Mai yace yasan bazan aikata, be tsaya yayi tunaniba amma yace bai yadda ba, be tsaya yayi tunanin if hakan ya faru na aikataba bafa amma baiyi ba sannan ace duk wannan abun da yai mun IN koma GA wanda bana so alhalin GA dama ta same ni, wai me ysa mu mata Ba bin abinda muke so bane, haka aka tursasani Na amince da auren duk da nasan shima a wannan lokacin ba sona yake ba, sai yanzu da bana gidan shi yace yana sona, ijiya daya ta rage tsakanin mu what if na mai laifi yaban dayar fa me kuma zaki ce Mama me zakice, shikenan, naji indai zan zauna dashi To Wlh bazan taba sanshiba saidai a bashi gangar jikina,.
Shiru tayi tana kuka, hawaye mama ma take tasan duk abinda yartata fada gaskiya ne amma tana mamakin yadda so ya rufewa yar ido, mom ce ta karasa gurinta yi hakurk sarah duk abin da kika fada gaskiyane kuma ina bayanki dari bisa ddari duk nasan nina jawo koma Maye amma ina neman afuwa sarah ki yafe mun Allah Ya baku zaman lafiya keda usman, rumgume mom tayi mom Dan Allah kiyi hakuri bazan Iya Xama da yaya ashrim ba Allah bana sanshi, rufe mata baki tai tana lallashinta,.
Ashrin kuwa bayan ya fita jinshi kawai yake amma gabanshi na fadawa ya rasa dalili, 5:30 ya sami gidan da yake nema shima da kyar, da sallama ya shiga parlour gidan, wata yarinya da gaidashi sannan ta kira maman nata bayan sun gaisa yace zai wuce, murmushi tai ka bari Abdul yaca kar in bari ka tafi yana San ya ganka yana San Xama friends dinka, murmushi yai Ya Zauna sai daf da magari Abdul yazu suka wuce masallaci saida akai I, isha sannan suka dawo haka sukai ta hira Abdul Ya hanashi tafiya,.
Sarah Tana daki itta dasu nusaiba text ya shigo ganin ya Usman yasa tai Mutmusho ta nufa fridges ta nufa ta dauki lemod da CUP tai dakinshi,.
By Hajara Mami natty girl
*YAYANA MIJINA 103*
Da sallama ta shiga parlour ba kowa hakan yasa ta shiga dakin, sallama tai Ba kowa, tsayawa tai a tskainyan dakin tana dube dube, murmushi yai Tare da rumgumota baya saida tadan tsorata, juyo da itta yayi, yana murmushi tun shigowar ki ai na ganki ina San dama in dan tsorata kine, tabe baki taii, aikuwa da kaima saika tsorata saboda dole in rama watarana. Karban lemon yayi ya ajjiye a kan stool ya dauko wani small box a aljihunshi yasa ado,kallanta yayi rufe idonki, daga jira tai sai kuma ta rufe, wani hadden gold ring ne, kallanta yayi to bude, budewa tayi wowww yaya usman wannan zuben yayi kyau, S$A that means usman and Aisha, murnushi yai Tare da daga mata gira, to samun, riko hannunta yayi ya zura mata kamar da hannun aka gwada, murmushi tai kallanta yayi wannan Yaya Usman din ya bace tun kin Xama Matata sai a canza mun suna, murnushi tai Tare da sakala hannunta a wuyanshi, tana kallanshi, my star husband yayi, murmushi yai tare da kara matso da itta yayi my star wife, murmushi tai itta Ma, tsawa yayi daf da fuskanata tai saurin rufe ido, dai dai lokacin aka turo kofan tare da sallama da sauri taja baya, nusaiba bace, dariya ce taso kwace mata amma ta danne sai musto mustu take da baki,kuyi hakuri tana kaiwa nan ta fice aikuwa tasa dariya tare da fadin dama jira nake sai za ai Abun sai in bata, ta Kara sa dariya,.
Kallan sarah yai tare da murmushi tai kasa da Kai tana murnshi ittama, my star daxu naji kina wa su Mama rashin kunya wai inba ni mutuwa zaki zaro ido taai kai my star bansanka da abunba, wucewa tazu yi yai saurin riko ta anan fa zaki kwana, zaro ido tai kai my star rufa mun ashiri, in rufa miki ashiri nifa mijinki ne Ba wani bare ba, nan sani my star amma ni gaskiya bazan kwana anan ba murmushi yai tare da Bata kiss a kumatu to saida safe,daga kai tayi alamar saida safe,.
Daki ta wuce, nusaiba na kalllanta ta Bata harara dariya nusiba tai kunsan wani Abu Wlh irin shiru shiru dinnan sunfi iya soyayya, kallanta sukai me ysa kikace haka?murnushi tai abar kaza a cikin gashinta kallanat sarah tai tare da fadin aa a fige ta, aa abarta dai,.
```washe gari```
A meeting parlor nasu kawo yana zaune amma Ba ashrim, sarah na kusa da usman sai kallan soyayya suke, uncle babbane yai gyaran murya Tare da farawa da addua sannan ya fara da nasan kunsan na daura auren sarah da usman, dai dai lokacin ashrim ya shigo mutuwar tsaye yayi kanshi na sara mai Allah yasa ba haka yaji ba Allan kasa karya ne, mami ce ta ganshi da sauri ta Mike tare da fadin yaya
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: BY HAJARA MAMI NATTY GIRL
💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 105*✨
💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 104*✨
Hafsat ce a daki sai zagaye take yanzu ya xanyi inya gane nina sace wannan kudin towaima me yake nufi kodai yaya yafe mun ne nasan dai yanzu ya gane nina hada kodai, ohhh god,jakarta kawai ta dauka a parlour ta tadda mom dinta kallanta mom din ta tayi ina xuwa?uhmmm dama dama Zanje gidansu Sadiya ne,yadda take kame kame yasa mom din tsayawa tana kallanta tabe baki tai adawo lafiya, daga kaii tayi alamar Allah yasa sannan ta fice, direct gidan shi ta nufa,.
Sarah ce zaune a daki tana chatting wayanta tai ringing, Hakeey ta gani, hello sister, helle sarah ya kike ya gida? Lafiya qlau sister, sarah Monday fa skull, eh na Sani zan zo nida my star, my star kuma sir ash dinne ya koma haka? Laaaa sorry kefa baki San komai nan ta labarta mata yadda akai, eyya sarah me yasa baki San ashrim din sai naga kamar kunfi dacewa kuma ai yayi nadama, hade rai sarah tai, eh bana sanshi taya zaai in zauna da wanda bana so haba impossible Wlh, dariya Hakeey tai Lallai so wani abune Allah Ya baku zaman lafiya, ga hanifa zaku gaisa, karba hanifa tai tare da fadin amarya amaryar yaya usman, murmushi tai tare da fadin fadi ki kara, Ya tafiya naji kinyi tafiya,? Wlh alhamudulillah, Ashe haka abu ya faru dama inanan, Wlh yanzu komai ya wuce ai,haka sukai ta fira sannan sukai sallama,.
11:00 dai dai su Mom suka karasa kaduna,tana sauka ko hutawa batai Ba ta kira mom din Hafsat, hello harira Wlh baki mun adalci Ba nasan ai da hadin bakinki akai komai kikas yar ta kori kishiyar ta gida gashi yanzu danane a ciki shewa harira tai lubabatu dama ai ance taburmar kunya da hauka ake nade Na Lallai hakan ya tabbata,dama ina kiranki yar tawa jakace da xaki kamata ki ta dukanta dan mugunta to Wlh sai Na dauki mataki, dariya takaici mom tayi harira kenan ai zaman dana da yarki yazu karshe tana kaiwa nan ta kashe wayanta, da kallo harira tabi wayan, tab aikuea dole tasan abinyi dole suci kudin ashrim,.
Da sallama ta shiga gidan yana parlour yana Tina abinda ya faru jiya ji yake dama Ya mutu kawai, kallanta yayi ya hade rai, zaro ido ta fara shikenan sabon rashin mutuncine hakan shiyasa ya kirani so yake sai yaci mun mutunci kafin ya sake ni,.
Xama tayi batace komai, kince Yan fashi sun shigo ni kuma nayi baincike banga alamar Yan fashi sun shigo min Gida Ba kidamun gaskiyar magana bana San karya, fashewa tayi da kuka me kake nufi kana nufin nina sace ma wato bazaka sakeni ta dadiba sai ka cimun mutunci shiyasa ka kira ni nan ko, kawai dan nawa matarka sharri, kallanta yayi danbai gane inda zancen Nata Ya dusa ba, wato dan kawai nasa anwa matar ka sharri shine zamun haka ko haba ahsrim duk fa ta dalilin San da nake makane, kallanta yayi me kike nufi? Ai kasan me nake nufi kuma Wlh banyi nadama Ba tunda naci riba Na rabaka da itta har abada, kallanta yai kina nufin keki kaiwa sarah sharri banza tai dashi ta juya baya sosai idonshi ya yi jajur, baisan sanda ya cakumo wuyanta ba sosai ya shaketa yana hawaye Dan bai xata itta tayi hakanba, sosai idonta yayi jajur two Fara juyawa,.
By Hajara Mami natty girl
💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 105*✨
Mom ce ta shigo da sallama Dan ta kasa Xama a gida zaro ido tayi da sauri ta karasa gunshi tayi tayi ta kwace sakar amma ta kasa, da sauri ta fita waje ta kira Mai gida sai da suka hadu sannan Suka kwace ta Dan harta Fara gano lahira kasa tai tana ta tari tana murza gun rikon, kallanshi mom tayi son baka da hanakali ne kisa zakai? Kallanta yai ido yana hawaye, mom Hafsat itta taiwa sarah sharri yanzu take fada mai ashe ni ban saniba IN tare da kashina, mom me yasa kika boye mom meyasa mom why why, kallanshi tai son na turo Na ta whatsapp fa nima Wlh ban saniba sai jiya agun meeting, samai video tayi ta nuna mai, hawaye yake sosai baisan sanda yai wulli da phone dinba yayi kan Hafsat, da sauri mom ta riko shi, mom ki bari in kashe ta plz, no son aibata cancanci kisa ba kabarta kawai irin wadannan barinsu ake duniya ta koya musu hankali, kallan mom yayi mom niba bazan Kara Xama da itta ba na saketa saki uku bana San ganinta, mom kice ta fita, Dan Allah kice ta fita kasa yayi yana kuka sosai, mom taji tausayinsa sosai hakan yasa ta yanke Shawaran tura Dan nata India Ya karo karatu Na wasu shekaru may Ya manta da past dinshi,.
8:00 sarah ta Gama shirin baccinta ta nufi dakin mama Dan suyi hira nan mama ke kara mata nasiha akan zaman takewar aure haka sukai ta zama a har 9:00 usman ne Ya shigo da sallama, har kasa ya gaida mama sannan yace mata yanwa yake ji, murmushi tai To bari sarah ta kawo Ma, murmushi yai dama hakan yake so,.
Kallanta mama tai tashi kikai daga kai tayi sannan ta Mike tai kitchen ta hada komai a tray ta dauki hijab dinta tai dakinshi,da sallama ta shiga parlour bayanan hakan yasa ta shiga dakin da sallama ta tura kofan, dai dai lokacin ya fito daga toilet ta dagani ya watsa ruwa ne, da sauri ta juya Baya Dan ba riga a jikinshi,murmushiv dole yau zai cire wannan kunyar, rumgumota yayi ta baya Tare da fadin my star,naam tace ba tare da ta juyo ba, my star kunya ta kike ji, daga kai tayi alamar aa, kaje kasa riga plz, juyo da itta yai, yaga idanta a rufe, kissing nata yahau yi, sannu a hankali ya cire mata hijab din ta, gado suka koma, nidai Na kashe wuta nai waje .
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: 🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYAN MIJNA 106✨*
Thanks sister for your correction, am sorry plz wanda suke da fahimta kamarni sai mu gyara, nan sami wata taimun gyara, taji a wani waazi cewa duk macen datai aure ko abu bai taba shiga tskanin suba muddin an daura aure tofa dole taimai idda saboda haka mu gyara nagode sister da gyara saboda gaka plz kudauka amatsayin ta gama idda dinta thank for correction sister,.
Back to business
Har na kashe wuta sai kuma na tsaya ya kamata ina dauko wannan rahuto, hakan yasa na kara komawa, kissing nata yake ta ko ina a hankali yasamu ya raba da kaya da sauri nai waje, dan bazan iya daukowa Ba dama Aunty ummi ce ko hubby ko Hakeey to zasu Iya,.
Ashrim kuwa ya rasa sukuni yanzu sarah tana nan daki Daya da wani sun hada gado (nace aikomai ya wakana Ma )ganin hakan bazai fishe shiba yasa ya nufi toilet yayi alwala yayi sallama sannan Ya ruki Allah akan ya kawo mai dauki,.
Kiran farko sarah ta tashi jikinta yana mata ciwo mikewa tayi jin jinkinta yana mata zafi yasa ta sakin kuka, da sauri usman Ya kraso ganin tana kuka daukarta yayi Ya kaita toilet, dama Ya hada mata ruwa cewa tai ya fice haka ya fita sosai yake mamaki dan baiyi tunanin tana cikin budurcinta sosai yaji daki xanin gadon ya dauke ya kai machine din wnanki, sannan ya nufi dakinta yayi saa kuwa an bude part din riga mara nauyi ya dauko yayo waje, dai dai lokacin mama ta fito yana ganinta yai kasa da ido murmushi tai ta wuce Dan tasan sarah anan ta kwana,.
A bakin gado ya ganta ta rike KAI da sauri Ya karasa ya Na fadin lafiya? Kallanshi tai kaina, OK bari insa miki riga sai IN Baki magani karbar rigar tayi tasa ya Bata magani tasha sannan suka koma bacci,.
9:00 ashrin ya nufi parlour mom kana ganishi saika tausaya mashi idonshi ya kunbura, kallanshi mom tayi idonta ya kada, kasa yai dakai ina kwana mom, lafiya son, son na yanke shawarar zaka koma gun yarinyar maman Yar uwata India sai ka kara karato plz son ka dage, daga mata kai yayi almar to, ran Monday kaje ka dauki hutu, daga nmata kai ya sake yi,.
💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYAN MIJNA 107✨*
10:00 sarah ta tshi kallan usman tai daya sata a gaba kamar hutu, murmushi yai morning my star, gyara Xama tai morning, my star daki, OK muje in kaiki, aa ni kadai zani mikewa tayi da sauri Ya dauke ta, Ya nufi part dibsu da itta, a bakin kofa ya ajjiyeta, haka ta karasa tayi saa ba kowa kuwa, daki ta wuce ta sake gasa kanta,. Bayan ta fito taci kwalliya tsa atamfa sannan ta nufi dining,.
Mama da usman ta gani suna zaune, da ido ya kafeta, ganin hankalinshi baya kan mama yasata juyawa dan ganin mene, sarah ta gani murmushi tai tare da mikewa, kujewra taja ta zauna ina kwana yaya, murmushi yai lafiya my star, zuba mata abinsci yayi,.
Hafsat kuwa ta snarwa da mom dinta komai Ba abinda tace tasan yar tatace da laifi,.
Yau Saturday da wuri su sarah suka shirya zasu koma kaduna Amma usman yace hutu zai dauka 3:00 jirjinsu ya sauka, gidan yayi kora haka suka hau gyra,.
Ashrin kuwa ya gama shiryawa ran Monday zaije skull ya dauki hutu sannan ya wuce washed gari,.
Yau Monday usman Ya gama shiri sarah ta tada daro saita bishi hakan yasa yace ta shirya, 10:00suka Karasa parking yayi ya dauko nata jaka suka fito sai shagwaba take zuba mai dai dai lokacin ashrim yai parking
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYAN MIJNA 109✨*
Ashrim da Ya fito yana shirin rufen motan taji sarah nawa usman magana, kallansu yayi, da sauri Ya juya danji yake kamar idonshi ansa mai yaji usman ne Ya lura dashi, my star ga ashrim can bari inje mu gaisa, kallan gun tayi Ya koma cikin mota yana dube dube, murmushi tai tare da fadin OK, bakin kofan usman Ya tsaya, yai knocking, dagowa ashrim yayi yana kallanshi wani haushin shi yake ji amma dole ya danne, murmushi ya kakaro tare da fitowa,mikamai hannu usman yayi yana murmushi, shima mikamai yayi yana murmushin, ashrim ya Gida yasu mom da dad? Sunanan lafiya, yanzu ina zaka kenan, eh zanje office na ccl zan dauki hutune, murmushi usman yayi nima can zanje, OK let go ashrim ya fada, sosai sarah taji dadin ganin sun shirya,su Hakeey ne suka nufu ta, kallanta hanifa tai uhmm amarya bakya laifi koda kin kashe Dan masu gida, dariya tai saidai in ban kashe ba,uhmm wai ya naga kin wani sake fari kodai zamuyi dane,? Zaro ido tai yaushe akai auren har zaku sami yaro, murmushi Hakeey tai muka Sani ko a sunanma baza,a gaiyace muba kamar yadda akai a bikin,eyya sister bikinne bazata yazu amma AI za,ai wani shagalin a nan din,.
OK yanzu har kin fito skull kenan bazaa ci amarcin bane? Haba hutu mukaxu dauka, invite card ta dauko ta mika musu gashi ran alhamis shins friends dishi zaiba nima GA nawa Na baku saikuba abokan arziki, karba sukai suna dubawa, har usman yazu also sallama sannan suka wuce,.
Ashrim kuwa gun Kabir ya nufa, yake sanar Mai da tafiyan shi, kallanshi Kabeer yayi aboki kamar kana cikin damuwa, murmushi yai mike gani?gashinan a idonka, yauwa ni kuwa me sunan wannan matar taka? Kallanshi yayi meya Na tambaya? Dazu usman Ya kawo min iv sai naga ansa sarah a gaba kuma irin sunan matarka, murmushi yai ai mun rabu wata uku biyu da suka wuce tayi wani auren, zaro ido Kabir yai taya by how? Hawaye ya fara tare da mikewa, da sauri Kabir ya riko shi Ya sashi gaba badan yasoba ya sanar mai yadda abin ya faru, sosai ya tausayawa abokin nashi tare damai addua Allah yasa haka shine alkairi ameen,.
Washe gari
10:00 ashrim ya gama shrin shi tsaf acan India kuwa sun shirya tarba bakon Na su airport su minal suka rakeshi 10:16 jirjinsu GA daga,.
A bangare Na su sarah kuwa sai 11:00 Suka tashi,wanka tayi kafin ta hada musu break, sannan ta gyara kitchen ta turare ko ina da kamshi,.
By Hajara Mami natty girl
💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYAN MIJNA 110✨*
Al,amin kuwa yasan da cewa ashrim ya saki saki hafsan jira yake ta gama idda sannan ya faso kai yasan dole zaai dabur.
4:00 jirjinsu ya sauka, can na gano wata hadaddiyan yarinya da gani tana ji kanta kuma kudi ya buge ta, nadin Sari ne a jikinta sai kanta data rufe da dan kwali karami Dan kare haddin addine, tna ganinshi tai murmushi saboda ta ganshi a photo, karasawa tai tare da fadin hii, am amrita wadda zata dauke ka, kallanta yayi ya tabe baki wai amrita sai kace wata Ba musulmaba, numai motan tayi tasa kayanshi a ciki sannan suka kama hanya sai zuba take mai Amma shi baice kalaba,.
Wani babban Gida suka karasa suka shiga sannan tai parking masu aiki sukai ciki da kayan shi,.
Da sallama ya shiga parlour, wata mata tai saurin rumgume shi tana fadin welcome son, murmishi yai ina wuni aunt, lafiya qlai tace dashi sannan tace a numai daki shi inya gama yazu yayi lunch,.
Dakin ya shiga yayi wanka sannan ya shirya sosai gidan ya burgeshi,.
A parlour Ya tadda su da amrita sannan sukai dinging amrita ta zuba mai,.
Wani saurayi ne Ya fito daga kitchen, maaa yau tuwon shinkafa miyan kuka Xanyi Na tuna Gida murnushi tai tare da fadin yadda kai abdallah,.
*slm friends xanje off line for some time*
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: 🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 111*✨
Kallan ashrim yayi, maa bakon har Ya iso? Eh ba gashi kana ganinshiba, nan suka gaisa,
Su sarah kuwa bayan sun shiga mota yake sanarmata ashrim zaiyi tafiya, Allah Ya kikayaye kawai tace,.
Bayan sun koma Gida suka zauna sukai ta firansu tare da tsara yadda event zai tafi, 8:30 Ba Yan usman Ya tafi masallaci taci kwalliyant, tana jiran mjin mata ya dawo,xama tai tayi Tana jiranshi amma shiru har 9:00 hakan yasa bacci ya Fara dibanta, shikuwa suna masallaci suna karatu, har Allah Allah yake a tashi yaje taga his star, Allah aikuwa ana tashi bai Bata lokaciba yai gana, da sallama ya shigo parlour, am shiru can ya ganota a kajura Tana baccibta, murmushi kawai yayi yaje ya ci abincin shi, sannan ya danyi kallo, 10:00 ya gama komai gun da take kwance ya je ya dauketa yai daki da itta, yana direta a gado Tana farkawa, kallanshi tai saikuma ta hade rai, gun budurwa kaje ko kabarni nikadai a Gida, murmushi yai Tare da rungumota, nina isa ina dake inje wajen ta karatu muka tsaya yi masallaci,, uhmms to sakeni IN kawoma a binci, Ai harnaci, yanzu dai abincin gunki nake San ci, zaro ido tai Wlh aa nidai aa, plz mana my star kinasan tsinuwar malaikune? Aa to kibarni, tabe fauka tayi Wlh da zafi, Allah bazaikai na ranan Ba, kafin ta kara magana ya kashe musu light NimA nayi out,.
Haka rayuwa tai ta tafiya yau gashi watan su uku da sati daya da aure ashrim kuwa yana can yana karatunshi amma har yanzu da San sarah a ranshi inda amrita ta kamu da sanshi sosai shikuwa baisan tana yiba,.
Al,amin naga ya faka motan shi a gate din gidansu Hafsat Mai gadi yaiwa bayani gun Hafsat yazu hakan yasa ya bude mai gate din, parking motan yayi sannan ya tura Mai gadin a yimai sallama da itta,.
Da sallama Mai gadin ya shiga parlour, kallan Hafsat yayi, hajiya ana sallama dake, kallanshi tai dani kuma ai banyi da wani zamu hadu Ba, juya kai yayi shidai yace aimai sallama dake,, kallanta mom tayi tare da fadin tashi mana, daga kai tayi kace ina zuwa, Tom yace Tare da ficewa, Ya sanarwa alamin sannan ya bashi gurin Xama,.
💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 112*✨
Ko kwalliya babu ta fito ganin al, amin yasa gabanta faduwa haka kawai, Amman ta dake tare da kakalo murmushi ta karasa, yau manyan garine a gidan namu, shima murnushin yayi sosai kuwa yau kinyi babban bako, Xama tai suka gaggaisa, kallanta yayi sai kuma naji labarin mutumin Ya sako ki tsaki taja Wlh kuwa amma AI bakomai tunda na kureta itta a gidan kuma yanzu tamai nisa tunda tayi aure, murmushin mugunta yayi, to dama allawarinmu yau shine ranar cika shi, kallanshi tai Allah yasa zan iya wannan alkawarin wai dama bai wuceba, gyara Xama yayi ina kuwa zai wuce aiba daukarwa al, amin alkawari dole a ciki itta gyara zama tai ina jinka,.
Murmushi yai bakomai bane illah Inasan in aure kine, zaro ido tai sosai saikuma ta fashe da dariya, shima dariyan yake ganin hakan yasata yin shiru, kana so ka aurenifa kace tab allah ya saukawa in aureka haba Wlh never, mutmushi yai ke kinfi kuwa sanin waye ni Wlh tallahi kika kawo mun miss behave kin San sauran bana wasa sannan bana San a yi wasa da hankalina, Wlh kinji Na rantse miki zan iya saceki, in je insa daura mana aure ba tare da sanin iyayenkiba, saboda haka kije kiyi tunani ,saurin sham gabanshi tai VA wani tunani illa ince maka bana sanka kuma bazan aureka ba, kuma zanga ta yadda Zaka saceni a gidan mu tana kaiwa nan ta wuce, murmushi yai Lallai Hafsy nasan wasa dashi,
Sarah ce ta gama shirin xuwa skull tana jiran usman, tun jiya zuciyanta ke tashi, bata jin dadi, usman ne Ya fito sosai ya tsaya yana kallanta yasan duk ta canza, karaso yayi my star jikinne,? Daga mai kai tayi alaman aa zuciyanane ke tashi, OK let go,.
Mota suka shiga mai makon suyi skull sai taga abin wata hanyar, kallanshi tai ina zamu kuma? Asibiti yabata amsa, marairacewa tayi jikinfa da sauki, shhhhhh yace mata lafiyarki itta ce tawa ai,itta dai badan tasoba suka nufi asibita,.
Gun doctor nabila suka nufa, sannan yai waje yana jiran result, nan doctor nabila tai Dan gwaje gwajenta sannan ta fito da result (uhmm wayaga so bila doctor 😜nidai bazaki dabaniba saidai ki duba Ashfa)mikamata hannu tai congrats sister kina da ciki na wata biyu da sati biyu, zaro ido tai ciki, sai kuma ta saki murmushi tare da shafo cikin ina da ciki nima zan Xama mama, Mutmushi nabila tai sosai Ma, ji take kamar ta rungume doctor din wannana babban surprised ne, sai kuma fuskanta ya canza, doctor amma fa ance mutane nashan wuya a haihuwa wasu har mutuwa suke, dariya bila tai indai lokacinsu yayiba kuma wuya bakowane ke shaba, gyada kai tayi dai dai lokacin usman Ya shigo rumgumeshi tai tare da nuna mai result, sosai yayi murna sannan sukaiwa bila sallama ta basu magunguna, direct gidan mom suka nufa dan tana karafin basa San zuwa (uhmm su mom an canza fa )
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: ??????????????
????????????
??????????
????????
??????
????
??
*✨YAYANA MIJINA 112*✨
Horn sukai Mai gadi ya bude musu da sallama suka shiga, minal dake kitchen ta leko Tana fadin WA, alaikumulsalam, fanin Sara yasata tafiya da sauri ta rungumeta Tana fadin sannun ku da zuwa, murmushi sarah tai yauwa minal a gida ina mom, mom dake sakkowa daga stairs Tana fadin nayi fushi sai yau aka GA damar zuwa mun, murmushi sukai tare da fadin ina wuni mom, Xama tayi Tana fadin lafiya qlau ya Gida duk suka amsa da lafiya, to alhamdulillah jiya kuwa mukayi waya da Maman ki, murmushi tai tare Da fadin Allah sarki, mikewa tayi tai kitchen inda Mami da minal suke shikuma ya fuce Dan yau yini Suka zo mata,.
India kuwa ashrim ne Ya dawo daga skull duk a gajiye yake, direct daki ya wuce yai wanka sannan ya nufu dining amrita na ganinshi tai saurin mikewa tasha kwallia ba karya tayi kyau amma wanda akaiwa ko a jikinshi, dining ta nufa ittama, sannu da zuwa yayaq, yauwa kawai yace da itta, fari tai da ido yaya me zaa zuba Ma? Ba tare da Ya kalleta Ba yace komai Ma, hakan yasa zubamai shinkafa da miya da,sannan ta zauna tana kallanshi, sosai ta shagala wajen kallanshi Tana fadin a ranta Lallai matar wanna ta mure so cute dashi gashi handsome, mikewar shi ne Ya dawo da itta daga tinanin da take, yaya ina zaka? Na koshi ya Bata amsa ya wuce, sosai idonta ya kada, wai yaushe yaya ashrim zai san Tana sanshi ne shi baya sanin feeling din wanine,.
Abdallah ne Ya zauna kusa da itta sister shawara Wlh kawai kiyi hakuri dashi Dan nasan kin kamu da sanshi to inba ki saniba Ma ki sani kullun akwai hutan wata dayake kalla a kalla yana kallah sau biyar a rana kuma abin mamaki yana kalla yana kuka kinga akwai babbban al, amari kenan, kallanshi tai waje itta Ya take ta fini haduwane ya take, kallanta yayi kedin wa tafiki huduwa mana,tabe baki tai sai inje a mayar mun da face dinta indai hakan zaisa ya soni, zaro ido yai Lallai sister kinyi nisa wannan Ba shine mafita Ba mafita itta ce kiyi fada da zuciyarki Dan Allah sister yana kaiwa nan Ya Mike,
Ashrim kuwa bayan ya fita daki yajr Ya kira mom suka gaisa mom ke tambayarshi da fatan ya ajjiyr komai, Mutmushi tare da fadin mom son sarah a jinin jikina yake kawai ki tayani da addua, kwallace ta fito mata tare da fadin shikenan son da haka sukai sallama,.
Bayan sallah isha su sarah suka koma gida ranar wainar fulawa tai itta wai waina take San ci, ba yadda ya iya shima ittan yaci danma dai yaci abinci a gidan mom,.
9:00 Hafsat a daki tana tunanin taya zaai ta fice yanzu taje kaduna tana San taje kaduna yanzu zataje bank, ta fiso taje na can direct, kudin data debo a gidan ashrim su ta dauko suna trolley din, sannan ta lallaba ta fice, tasa mai gadi ya bude mata gate tai ficewarta, mom batajiba dayake tana toilet,.
By Hajara Mami natty girl
*YAYANA MIJINA 114*
cikin kwanciyar hankali take tafiya ta wani kure volunteer din motana jin Waka, 10:00 ta fita daga Zaria, tafiya take sai tsula gudu take kwata kwata Bata lura da mutane dake saga mata hannun alamar ta juya hanya ba kyau amma ina ta kure volume kwata kwata bata ji, tun daga nisa ta hango mutane a kwance da gani fashi ake ai tuni hankalinta ya tashi sosai, da sauri take shirin yin reverse can na gano wani ya saito tayar motan tasa sai a tayan gaba duk gaba daya, jin karan bindiga yasata kara tsurewa ai tuni jikinta yahau rawa gashi, tamakasa tada motan wanda yai harbinne ya karaso da gani bashi da imani, alama yaimata data bude motan ba musu kuwa ta bude, sai hawaye hakuri ta Fara bashi amma ina kallanta kawai take, sosai ta bashi tausayi, kallanta ya sake yi kudi zaki bamu IN kuwa babu Wlh kin shiga uku da kike shirin guduwa, da sauri ta dauko trolley din ta mika mishi, karba yayi ta bude trolley din ganin kudi yasashi zaro ido sai kuma ya fashe da dariya, kallanta yai kin fanshi kanki Wlh kawai tausayi kika ban saboda haka zan rufa miki asiri, daga murya yayi, boss yaufa munyi babban kamu Wlh mum sami kudi saidai mai motan ta mutu sabida so tai ta gudu na harve ta, kallanta yai saiki San tayi, yana kaiwanan ya wuce, ganin kudin yasasu tattara kayansu sukabar gurin tunda sun sami abinda suka zu nema,.
Hafsat na ganin sun bar gun ta fito da gudu kawai gudu take, batasan inda take sa kafa ba, kantane ya fara juyawa nan take ta fadi sumammiya,.
Washe gari
Sai wajen 10:00 sara ta tashi da sauri ta nufi toilet tai wanka ta kusa makara a skull, gashi batai girki ba, da sauri ta fito ganin abinci a dining ya Bata mamaki, usman ne Ya fito cikin shiri yana fadin sannu da tashi my star, kiyi sauri kici abinci mu wuce, kullo tabi da abincin tana mamaki, murmushi yai ki daina mamaki my star ai yanzu ni zan dinga yin komai, runguneshi tai tana fadin thank you my star, da kanshi ya zuba mata abinci ta ci sannan Suka kama hanya,.
Mom Hafsy kuwa, ganin 11:00 bataga yar tata Ba yasa ta nufi dakinta sosai ta duba Bata ganta ba, hakan yasa hankalinta ya tashi ta tambayi mai gadi yace tun jiya ta fice, mom ta biga wayoyinta duk a kashe, nan ta kira dad din Hafsy ta fda mai nan take aka baza nemanta,.
Al,amin dake dawowa daga kaduna Motanshi ta tsaya, tsaki yayi ya fito tana dubawa, wayarshi ya dauko amma Ba service, hakan yasa yadan Kara gaba, yana duba network can gaba kuma bulace da ake kawowa ta cikin gari, kallan gun yayi kamar mutun yake Gani hakan yasa ya karasa, ganin Hafsat yasa hankalinshi tashi meyakawo ta nan, kafofinta sai jini suke fitarwa, daukarta yayi yasa ta cikin motan sosai ta bashi tausayi, bude motan yayi ya dinga tabe tabe, hakan yasa motan ta Tashi hamdala yayi sannan ya karasa cikin gari,dirct gidansu ya nufa, mai gadi ya nuna mai hanya, da sauri Mom ta tashi ganin halin da yar tata take ciki, nan Ya fada musu yadda akai ya sameta sannan yace zai wuce zai dawo gube,haka sukai sallama sannan ya tafi,.
Asibiti suka kaita akai mata Dan dube dube Snnan ta farfado amma me kwata kwata Bata magana sai daga kai, abin ya ba mom mamaki har tana kuka ta rasa meke damun Yar tata,.
Sarah 12:00 suka koma gida, tun a hanya take fadin, yau alale take San ci, shidai Usman saidai yayi murmushi, sunz dawowa kowa ta fara surfen wanke sannan tai alalenta sosai yaci yaji haka usman manta zauna yaci wannan alalan,.
Washe gari kamar yadda al, amin ya fada haka kuwa ya cika a alkawari a Gida Ya sameta, tana zaune Bata cewa eh ko aa ta zauna ta zubawa TV ido, itta kadai tasan meke damunta, sosai alamin yaji tausayinta, dama shi so yake in ya aureta ya sa ta canza hali amma gashi abun da Ya sameta Amma duk da haka bai karayaba, dad ne da mom suka suko suka gaisa, nan dad yake mai godiya sannan ta yace Ya fada mai kome yake so zai bashi, murmushi yai Ya gyara Xama sannan yace shi auren Hafsy kawai yake so, murmshi dad yayi Ba my tare da yace komai yace Ya bashi itta, Ya turo ayi magana,.
By Hajara Mami natty girl
*YAYANA MIJINA 115*
Kamar yadda dad Ya dauki mai alkwari haka kuwa akai ran jumaa aka daura musu aure,. To aure amarya baa magana haka aka ta hidimar biki wannan kenan,.
Haka Rayuwa taci gaba da tafiya har yanzu gashi cikin sarah ya girma haihuwa yau ko gobe gashi kuma tafiya ta kama usman mom dinshi Ba lafiya, amma yace shi kadai zai tafi saboda cikinta,.
Kallanshi tai kwalla na fitowa yanzu yaya tafiya zakai Dan Allah mu tafi tare, rumgumeta yayi a my star kiyi hakuri tafiya ai ba mutuwa bace, kuka ta Fara Wlh yaya wannan tafiyar Bata kwanta munba, kiss ya bata tare da guge mata hawaye, sannan suka shiga mota ya kaita gidan mom dan anan zata zauna, kamar karsu rabu haka ya tafi saida ta sashi kwalla,(wannan page din special gift Na ba masoya na Usman ).
Tafiya yake a nutse ya kusa barin zariya wayanshi ta fara ringing ganin sarah yasa shi dauka, sosai take mai addau Allah Ya kaishi lafiya ya dawo dashi lafiya kuma ya gaida mata dasu mom din haka sukai sallama,.
Tafiya yake yana tsala gudu fitowarshi daga zariya kenan waka mota tayo over taking, gashi bayanshi da mutane GA gefe mutane na tafiya kwata kwatA ya rasa ta inda zaibi, tashi daya sukai karo da motan nan, salati ne ke fita daga bakinshi, nan take gu ya cika da mutane anA salati,
Na sadaukar da wannan page din To mu masoya na usman,
Sister a samu a addua nida sisters dina basmat da Zuwaira dani Allah Ya bamu saan admission ameen
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*Yaya mijina 116*
Sosai mutane suka taro wanda sukai car crash din da usman tuni ya tafi lahira usman dinnema yake nunfashi yana salati da kyar aka fito dashi daga motan sannan aka duba wayanshi Allah yayi Ba security duba wanda yai waya dashi na karshe sukai, my star wife suka gani hakan yasa da sauri Suka buga, sarah dake daki tana jera kaya a wardrobe tajiyo wayanta na ringing, da sauri ta sakko lokacin har ta kusa katsewa, hello my star ya akai? Mutuminne yai magana slm alaikum Dan Allah muna neman wani Dan uwan mai wannan wayar, cikin rikicewa tace ni matar shice, yauwa to yayi hatsarine a nan hanyar shi ta fita daga Zaria, sakin wayar tayi tai kasa mom dake bayan tai saurin riko ta ganin tana shirin yin kasa daukar wayar tayi mutumin ya sanar mata kancewa yanzu sun kawoshi asibiti special hospital sai suyi saurin zuwa Dan bai Gama mutuwa ba, kallan sarah tai dake murkususu a kasa da gani nakudarce ta Tashi, cikin tashin hankali mom ke kiran Mami Mami, da sauri ta fito hankalinta itta Ma ya tashi ganin halin da Sarah take, kallanta mom tayi taimakmin mu kaita asibiti, haka suka fito da itta waje driver yai special hospital dasu, suna zuwa aka karbe su, sannan mom ta Kira dad ta sanar Mai, cikin tashin hankali shima ya nufo asibitin, doctor uku ne akan Usman amma salati yake yana fadin a barshi yaga matar shi mutowa zaiyi yana San ganinta na karshe, yana San bada wasiya, Amman doctor ko ta kanshi basubi sudai su ceto rayuwar shi shine burin su,.
Doctor nabila, da Shamsiya da doctor Aisha ne akan sarah ittama sai salati take Tana fadin yaya usman dinta Tana San ganinshi Dan Allah karya mutu ya barta, sosai su doctors Aisha suka tausaya mata Allah sarki masoyi dadi, managed suke mata Dan su sumu ta haihu amma kwata kwata ta kasa wuya take sha sosai,.
Ganin an dauki wajen hour basu fito Ba yasa mom ta Fara hawaye Allah sarki saraj ta kasa haihuwa da kanta GA usman rai a hannun Allah ai tuni kukan ya kwace su Minal na Bata baki.
Su doctors Abdul kuwa allaura sukaiwa usman tuni bacci ya dauke shi, hakan yasa suka cigaba da aikinsu,.
Su doctor nibala kuwa ganin har yanzu Bata haihuwa Ba yasa suka danna cikin da karfi, amma ina, salati ta sake yi tare da sakin wani babban nunfashi nan take ta suntulo baby boy dinta, ajiyar zuciya ta sauke, sannan ta cigaba da fadin abarta taga Yaya Usman, tuni nurse sukai waje da baby dan gyara shi, doctor nabila kuma taiwa sarah allura sannan aka gyara gu, (tab su bila, Shamsiya, Aisha na gaidaku).
Doctor Aisha ce ta fito tana share gumi, kallan mom tayi tana murmuahi ta sauka amma Wlh tasha wuya ta haifi baby boy, yanzu tana bacci nanda one hour zata tashi,. Jijjaga kai mom tayi,.
After one hour
Sara ta farka nan takara tada daru sai an kaita gun Yaya Usman, duk da jikinta yana danye bai hanata zuwaba, yana kwance shima ya farka sai salati yake Dan yasan yauce ranar mutuwarshi,.
Da sauri ta karasa gurin, hana kuka riko hannunta yai yana jijjaga mata Kai alamar tayi shiru, yaya saida nce karkayi tafiyar nan amma kaki Dan Allah Yaya karka tafi kabarni dan Allah, fuskarta ya shafo, yana murmushi, a hankali yake fadin ina baby na, dai dai lokacin su mom suka shigo da yaron a hannunshi duk jaririne amma kana gani kasan kamar Baban yayo,.
Kusa dashi mom ta ajjiye yaron, shafa fuskarshi yai yaron sai mutsu mtsu yake, kallan Sarah yai my star ina San DAN Allah ki rike baby da amma ki bashi tarbiya ta gari sannan ina neman wata alfarma my star,. Daga kai alamar tanaji,. Salati ya Fara sakamakon wani iri daya ji.
💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*Yaya mijina 117*
Kallanta yayi ya ci gaba my star Inasan inna mutu ki auri ashrim mujinki na da dukda tana cikin tashin hankali hakan bai hana ta faduwar gaba ba sannan ya ci gaba my star nasan shine kawai zai zauna dake bisa amana shine nasan yasan darajarki a yanzu shine nasan zai rike ki da amana amma indai kinga zaki takura bazan miki dole Ba my star,kuka ta fashe bazaka mutuba yaya Wlh bazaka mutuba inka mutu binka Xanyi, murmushi yai my star mutuwa Xanyi dama haka Allah Ya tsara dana haihu zai dauke ni ki rike kanki my star, a hankali idonshi yake rufewa sannan ya rufe gaba daya, jijjagashi take tana kiran sunan shi ganin baya motsi yasa itta Ma tadi sumammaiya,. (sister mu kare Wlh over taking na jan accident ba kadan ba )
Ashrim dake india wani iri yake jinshi kwata kwata ranar bayajin dadi Sarah ce take fado mai kome yake damunta yau Allah masani ji yake kamar yabi jirgi yaje yaga ko lafiya, amma ina ya dauki promise sai nan da 6years zai kuma,.
Haka aka sallame su kwata kwata baa gne kan sarah kullun cikin kuka ko kallan baby ma bata yi, hankalin kuwa yavtashi dajin mutuwar usman, nan take gida ya cika,
Allah kumin sorry nayi typing sosai Amma Ya goge wannama ina gun guni nayi shi
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [12/5, 10:09 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 120*
```this page for you Aisha haruna koguna```
Hmmm we have rich to end of the novel sisters
kallan dakin tai har yakai bakin kofa ta tsayar dashi, Allah, amin satonnin kayi kume?juyowa yayi yana murmushi Ki duba wannan wardrobe din akwai kayanki in kin fito zan miki bayani, da sauri ta karasa gurinshi Allah kamayar dani gida nifa basanka nake ba wannnan Ma AI rashin mutuncine, kallanta yai wato ke halinki bazai canza bako? Na dauka har da wannan masiyar ta tafi Ashe tana nan, tabe baki tai to ka fadamun satoni kayi ko? Ajiyar zuciya ya sauke dad dinki ya ban auren ki sanda kika samun tabun hankali, zaro ido tai tabun hankali nidin? Daga kai yaya karaima kuwa, shiru tayi Bata kara cewa komai ba, sai kuma hawaye, kallan shi tai yi hakuri ni bansan nayi haukaba Wlh, ganin yadda ta rude yasashi cewa kiyi sauri Ki shirya in kaiki gun mom dinki Dan hankalinta atashe yake, aa ni gun Sarah zaka fara kaini, to najo ya fada tare da ficewa,.
Da sallama suka shiga parlour mom ce zaune da star boy a hamnunta tana Mai wasa, kallansi tai ganin Hafsat yasata hade rai kamar bokan littafin yaki 😃,tuni jikin Hafsat yai sanyi, har kasa ta durkusa tana fadin ina kwana mom, tsaki mom taja da ban kwanaba zaki ganni ne, kuka ta fashewa da mom ta rirrike kafanta Tana Bata hakuri amma mom ko kallan inda take batai ba, sarah ce ta shigo da sallama da gani daga skull take, idonta akan al, amin ya sauka tuni gabanta ya fadi Dan zata manta da wannan mutuminba, ganin irin kallan da take mai yasashi yin kasa da ido,.
©Hafsat ce ta karasa gunta har kasa tana kuka tana bata hakuri, sosai sarah taji tausayinta kunsan masu suna Aisha dai (su Aisha koguna da Ashfat nasan anan nan ana fasa kai )dagota Sarah tai Ba komai Hafsat Allah Ya yafe mana gaba daya, rumgumeta Hafsat tai tana kukan dadi kallan Sarah tai ina ashrim din shima zan nemi yafiyat shi sosai gaban sarah ya fadi ta rasa meyasa IN aka ambaci sunan ashrim gabanta ke faduwa, murmushi yake tai baya kasar yaje India karo karatu, jijjaga kai tayi shikenan inya dawo zanzu IN nemi gafara, nagode Sarah Allah yabar Zumunci nan takoma gun mom dakyar mom ta hakura amma ta dau alkawarin bata Ba harira, nan alamin Ma ya nemi yafiya kuma ta yafe mai, da zasu tafi yaba star boy 5000(sis ni Wlh Na rasa wannan hukunci zan dauka in yanke kan Hafsat da alamin shiyasa kawai nai hakan).
Suna fita suka wuce gidan su Hafsat sosai mom din Hafsat ttaji dadin yata tadwo normal, sannan tai mata fada kan ta rike mujinta yamata hallacci sosai,. Sosai taji dadin yadda ake Bata labarin cewa alamin ya kula daitta tashi daya sanshi ya shigeta ,.
[12/5, 10:11 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: ©......ashrim Na dawowa amrita ta namai welcome danta matsu da taji wannan labarin, bayan yaci abinne ya Bata labarin sosai ta tausayimai tare damai addua Allah yasa sarah ta dawo gare shi,. Haka rayuwa taciga gaba sosai yanzu amrita da aahrim suke mutunci,.
After one 1month, sarah ta dawo daga skull,.
🌟🌟🌟
[12/5, 10:28 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 121✨*
```this page for you Shamsiya umar dan zomo (ana)```
Sarah ce ta dawo daga skull tun daga waje take jiyo ihun star boy dinta da saurii ta shigo yana hannun Mami sai lallashi take Amma kamar batayi karbarshi tai Tana fadin Mami ce ta cije ka ko, yanajinshi hunnun mom dinshi yai shiru, kallan Mami tayi amma wannan star naki dan rainin hankaline wani Ma saiyace ina zare mai ido ne, dariya Sarah ta zauna Tana fadin may ma cizonshi Kikai. Mom ce ta fito Tana fadin yayi shiru wato yaji mamanshi ko? Kallan mom tayi mama fa Mami cizonshi take, dariya mom din ittama tai ta zauna, mikawa Mom invites card tayi gashi Mom bikin hanifa wannan satin, gobe zanje zamu fara shiri, karta tayi Tana fadin Allah Ya sanya alkairi amma da yaron naki zaki Dan kwanannan wata fitina yake ji murmushi tai eh dashi zanje amma da biki yayi biki zan ajjiyeshi,. Kallanra ta mom tayi uncle babba gibi zaizu koma gunki yace zaizu ,sosai gabatan ya fadi IN kaji ance UCLA babba zaizu gunka tafo aure yake San kayi, kallan mom tayi to Allah Ya kawo shi amma idan yazo xancen aure nama Na sani kice mishi amince koda bana nan, kallanta mom tayi ban gane kin aminceba, to shikenan mom zan San yadda Xanyi kibarshi kawai,.
Haka akai ta burin biki duk wanda yace yana santa saitace Tana da aure,.
Yauu uncle babba yaxu, kuma a parlour suka zauna sarah lokacin bata nan amma ana fada mata yaxo ta koma gidan,.
Bayan Sun gaisa ya daura da Aisha dama mun zauna da babanki munyi magana bai dace ace mum zuba miki ido baki aure ba tunda mijinki Allah yamai rasuwa so kuma ga abin dayace kafin ya rasu shine muke San muji ta bakinki ko kin amince, murmushin yake tai uncle duk yadda kukai duk dayane ai na amince, murmshi yai Allah yai miki albarka Aisha duk sukace amin, sosai mom taje dadi,.
Bayan ta koma daki ta kira ashrim take sanar mai tamai mata ssosai gabanshi ya fadi kawai ya kashe wayar wai meyasa mom take mai hakane yanzu shi zaai WA mata no, bama zan komaba nija dinba basai an ganni ba
[12/5, 10:36 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: ©......haka su sarah suka ci gaba da budurin bikin hanifa ranar jumaa aka daura auren hanifa, hakama Sarah aka daura nata a garin bkd, ba wani taro sukai ba sunce sai ahsrim din ya dawo,
Sarah kuwa wani iri take ji Ya xasu zauna da ahsrim, haka tai ta addau akan Allah yasa hakan shine alkari,..
Haka Rayuwa taci gaba konmai yana tafiya Sarah tayi nisa akaratu, su minal Ma sun fara makaranta, Hafsat kuwa ta dage dole sai sun kwullla kawance da sarah, gashi har tana da ciki,.
After 6year,
A family ana ta shirye shirye shiryen bikin mami da minal, dasu da sani da Umar, lokacin sarah har ta Fara aiki, star boy kuwa an Xama guy ansashi a skull, pre class yake,.
Ashrim ne zaune a daki yau ya kara wata daya da gama karatunshi kenan, kamar An mileshi ya mike yahau hada kayanshi,.
Abdallah ne Ya shigo kallanshi yai sai ina kuma? Sai nija ya bashi amsa ai tuni shima yahau hada kaya dani zaa je amrita Ma tahau hada kaya ittama da itta zaaje, mom din amrita tace zasuzo daga baya,.
B🙋hajara Mami natty girl i💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [12/5, 12:17 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨Yaya mijina 118✨*
Sarah ce a daki zaune sai kuka take itta kullun aikinta kenan, ga baby ta a gefe sai mutsu mutsu yake, da sallama nusaiba ta shigo, ganin aikin da sarah take yasa ta jijjiga kai ta zauna kusa da itta tare da dafa kafadarta, da sauri ta juyo tana goge hawaye, aunty wannnan fa Ba shine abun daya katama ki dinga yi ba ki zauna kina kuka ba addua ya kamat kiyiwa Yaya, Yaya yariga ya tafi bazai dawo ba, hawaye taci gaba dayi nusaiba me yasa Yaya Usman zai mun haka me yasa zai tafi ya barni meyasa bamu tafi tare ba, inama nima na bishi,da sauri ta rufe mata baki, haba aunty meyasa kike Abu kamar yarinya Allah da dayabaki yaya shiya dauke abinshi amma ki zauna kina irin wannan magan ganun, mika hannuntai ta dauko baby din, kalli Aunty kinga wannnan yaron shi kadai Allah yayi yaya zai haifa kafin ya mutu ,kuma wani abun mamaki sai yaba da mai kama dashi dan adinga tinawa dashi meyasa Aunty bazaki godewa Allah da wannan kyautar daya miki ba ina wadanda suke mutuwa Ba tare da Sun ajjiyeba,.
Dan Allah aunty ki daina irin wannan abun, share hawayen fuskarta tai,ta karbi yaron tana murmushi kamashi daya da usman, my star boy kenan,sunan Yaya Usman zaa samai, murmshi nusaiba tai ittama haka yake aunty da Gani kuma zaiyi halin babanshi ,zaro ido tai tana kallan nussaiba ke nusaiba a ina kika sani, dariya tayi Tana fadin zaki gani ai ,.
©......haka akai ta zaman makoki har ran suna yaro yaci sunan usman, bayan arbain, mana take fadin zata tafi face sarah nan hankalin mom ya tafi, ta dinga rukan mama akan tabar mata sarah zata riketa kamar yar cikinta, sosai Mama taji dadin sauyawar yar uwar tata, haka suka tafi suka bar sarah, taci gaba da tafiya makaranta, abinta GA boy sai kara girma yake,.
©......a bangaren Hafsat kuwa baa cewa komai dan abin nata kara gaba yake kwata kwata alamin ya kasa gane kanta sosai take bashi tausayi Bata magana wataran haka zata xauna tai ta kuka wataran kuma in haukan ya motsa tadinga fasa kaya a gidan kenan sai alamin dinne ki iya rike ta (hmm duniya juyi juyi )
Wanna shafin nakine AISHA UMAR INUWA ASHFA Allah yabar so da kauna
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/5, 12:35 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨Yaya mijina 119✨*
Ganin abun bana karewa bane yasa almain zuwa wajen dad din Hafsat sukai magana akan cewa zai nemo wani malami aimata rukiyya Dan yana tunanin aljanune kesan haukatar da itta, (umhnn topa a ina hafsan ta kwaso )haka kuwa dad din Hafsat ya amince da shawaran,.
Yau ashrim da safe ya gama shiri Dan yana test,, yana fita amrita ta shige dakin dan tace dole sai taga wadda ashrin ke kalla kullun, kallan dakintai ko ina neat, haka ta fara bincike amma bataga alaman zata ga hutan ba tsaki taja, har zata fice ta ga laptop dinshi karasa gun tayi Tana budewa hutan sarah yai mata welcome sosai ta tsorata Dan sarah hadu ba karya (to gamai San ganin Sarah sai ya duba dp na ko group dina maman shukara and hajar novel ko kuma clever writer ko kuma hausa novel)kallan hutan tayi dole bazai kalleta Ba mana, jin an turo kofa yasa ta zaro Ido Tana kalle kalle shigowa yayi, yana kallanta ta buye hutan a bayan hannun ta, kallan tuhuma yai mata me kike mun a daki,? Ujmmm dama dama, dama me?saurin zama tai a gefen gadon dama film nake nema shine nace bari inzu in tambayeka kuma danazo baka nan shine nace Bari in duba laptop dinka, kuma ina budewa naga wannan hutan,tsaki yaja Ya nuna mata kofa, marai raicewa tayi Dan Allah Yaya wace wannan? Zo ki fitar mun nace, kara marairaicewa tayi plz, karban hutan yayi, Matata ce ta da amma inaji a jikina zata dawo gareni, kallshi tai ya akai ka rabu da itta,?shima kallanta yai yaushe kika zama yar jarida ban saniba? Murmushi tai plz, OK long story ne saina dawo, OK tace tana murnar yau ya kulata,.
Alamin ne da malami sukaje gidan aka Hafsat a tsakiya ana mata addua sosai idonta ya kada yayi jajur, haka aka cigaba da mata addua an sha wuya kafin sukai magana cewa ta taka musu yara da gidajene yasa suka shiga jikinta,kuma sun dauki alkawarin haukatar da itta nan malamin ya basu hakuri ganin masu taurin kaine yasashi yai musu tA karfi suna fita kuwa, bacci ya dauke ta,.
After one hour ta farka, tana kuka kallan alamin tai ta rike shi sosai itta ya kaita gun sarah da ashrim ta nemi gafarar su, sai jijagashi take, rumgumota yai yana lallashi amma ina kara zuga ta yake ,mikewa yayi yace ta shirya
THIS PAGE FOR YOU, FATIMA MUHAMMAD SANI BILA
BY🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [12/5, 9:35 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 122*
4:45 girgin su yai landing, da murmshi ya fito welcome home yace yana wani daga hannu, kallanshi amrita tai plz ka kira azo a dauke mu ni Na gaji, tabe baki yayi surprised zanwa mom, to dan zaka mata surprised sai mu tafi a kafa kenan🤔,tabe baki yai ninace dole sai kinzo ne, waya yadauka yai dailing number din Kabeer da sauri Kabeer ya daga yana fadin saukar yaushe ango? Tsaki yaja shima manta da mom tace anmai aure, kazu ka dauke mu plz inasan yiwa mom surprised ne, OK yace tare da kashe wayan ko 30 my baaiba ta iso, sosai Suka gaisa dasu abdallah sannan ya dauke shi sukai gida,.
Su sarah kuwa ana parlour sai kallan kayan anko ake, da gudu star boy dinta yazu ya dane cinyata, murmushi tai ya akai star boy, turo baki yai my star mom ance duk Wanda ake cemai boy to yaro ne ni kidaina cemun boy. Dariya tai to star guy, yauwa star mom kinga yau a skull wai Aunty tace sunana usman Usman, Ai naga sunana stat boy ko, mutnshi tai duk sunanka ne, yauwa mom kinga abokaina Dady dinsu ne suke kaisu makaranta amma bandani nima kice in dad dina ya dawo ya dinga kaini, kallansi tai Tashi kaje kayi wasa ka dauki ball dinka a can room din, da sauri Ya mike yana murna,. Waje ya fice yana buga ball dinshi inda su sarah sukacigaba da abun da suke sosai maganga nun star boy dinta ke sata damuwa ya dameta akan yanasan ganin dad dinshi wama ya sani IN ashrin yadawo Yak rikeshi amatsayin danshi,.
[12/5, 9:41 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Tana fatan Allah karya sa hakan,.
Dai dai bakin gate su amrita da abdallah sukace a sauke su zasuyi hutu a unguwar in sun gama zasu shigo haka kowa Kabeer ya sauke su, Ya karasa da ashrim, fitowa sukai yana kallan gida kuwa yana cikin gida ba kowa tsakar gidan, kallan Kabeer yai, aboki wannan kanwarka ce? Kallan Kabeer din yayi eh lafiya? Murmaahi yai tamun ne inasan ta, zaro ido ashrim yai madam din zaaiwa kishiya, a jiyar zuciya ya sauke, Ai dama ban fada makaba Allah yai mata rasuwa, zaro ido ashrim yai garin yaya, murmshi yai Allah ne Ya dauki abinshi tazu haihuwa sosai ashrim yaji wani iri haka yaimai taa ziyya sannan Kabeer ya mai sallama ya wuce, ball din da star boy ya wullo bai tsaya ko ina ba sai kafan ashrim, kallan ball din ashrim yai sannan ya kalli star boy dake tsaye yana jiran a wuullamai kayanshi, murmushi ashrim yai Ya wulla mai, da murna star boy ya mayarmai yana murnar yau ya sami mai tayi shi waysa,
By Hajara Mami natty girl
[12/5, 9:50 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 123*
Rike ball din ashrim yana murmshi ya karasa gun star boy yana tunanin wannan fuskar waye Ma, dukawa yayi kusa da star boy din, murmshi yai Ya sunan ka, ?star boy, star boy aiba sunan gaskiya bane, sunanka Na ainihi, nima ban saniba nidai star mom Tana cemun star boy ni kuma ina cema star mom, murmshi ashrim yai dad dinka kuma kana cemai star dad,, jijjaga kai yayi ni banga dad dina Ba yauwa abokaina sunce dad dinsu yana wasa dasu kenan kaima dad dinane, daga ashrim yayi yanA murmsshi, da gaske kaine dad dina zaka dinga kaini skull Kama soyomin game da biscuits sannan mu dinga wasa tare, eh mama tare Ma zamu dinga kwana, zaro ido star boy yayi sai kuma ya fara tsalle bari inje in fadawa star mom, dasauri ashrim ya riko shi amma fa nima star dad zaka dinga cemun daga mai kai yayi alaman eh mana da, gudu ya kwasa, kallan ashrim yayi yana murmshi boy so cute,. Amrita da abdallanr suka karaso wai har yanzu baka shiga ciki ba? Kallansu yai inshiga inje ku bata dama ku nake jira dariya sukai mu batafa kace,abdallane ya karba ai sai inyi kofi mu dawo,
[12/5, 9:54 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Kallanshi ashrin yai yaushe ka zama Yan biyu ban saniba murmyshi yai dama bakasan ni usaini bane hassanata. Ta rasune shiyasa baka saniba Amma daga yau ka Sani tabe baki ashrim alamar bai yadda ba,
Da gudu star boy ya karasa gun Sarah, star mom Wlh yau dad dina yazu yanzu mukai wasa dashi kuma yace in dinga cemai Star dad,zumuje ki ganshi kallanshi tai sosai gabanta ya fadi, ka Bari star boy AI zan ganshi aa nidai ki taso, kallnat minal tai Aunty Ki tashi mana mikewa tayi Tana fadin. Ai dole Na riko hannunta yai dai dai bakin kofa lokacin ashrim ya shigo da sallama, da gudu star boys karasa gunshi yana fadin star mom kin ganshi, star dad Ba star mom dina,
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [12/6, 11:12 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 124*✨
Special greeting xee musa Abdullahi
A matukar razane sarah ke kallan ashrin din inda shima ya kafeta da ido kamar Ba rana, da sauri ta juya, inda mom ta karaso Tana fadin what a surprise son, murmshi yai yana fadin mom har yanzu baki tsofa bane? Da sauri amrita ta rungmeta Tana fadin ina wuni mom, Murmushi tai, su adabiyya Yan mata har kin girma,kallan mom tayi haba aunt wai sai ku dinga na girma kuma Ma ni sunana ya koma amritaq, tabe vaki mom tayi koma dai maye nida adabiyya na sanki, haka abdallah Ma yazu Suka gaisa, itta kuwa Sarah direct diki ta wuce sosai gabanta ke faduwa yanzu Wanda aka aura mata ya dawo haka zata zauna dashi Allah sarki Yaya Usman dinta, Mai sonta,.
Star boy ne Ya katse ta mom kinga dad din nawa ina sanshi nina Ma tafi gunshi, daga Mai kai tayi alaman to Dan bata hankakinta lokaci daya hawaye suka fara xarya a face dinta an ya kuwa zata iya zama da wani inba Yaya Usman dintA ba, haka tai ta wannan tunanin itta kadai a daki .,
Bayan sun gaigaisa yace da mom dinshi zaije ya huta, haka star boy ya nace tare zasu haka kuwa Suka tafi tare, amrita ce ta kalli mom, aunt ina Sarah, murnshi mom DAN bazatai mamaki Ba tasan a gun ashrim taji sunan nan, nuna mata dakin mom tayi, da sallama tashiga jin an shigo yasa sarah saurin goge hawayen ta tana murmshi kallanta amrita tai Wowwww sister kinfi kyau a fili,kallanta Sarah tai, ohh sorry zakice a ina nasan ki ko, zama tayi agun Yaya ashrim naga hutanki you so beautiful sister, murnshi sarah TanA fadin thanks sister, no karki damu,sis Bari inyi wanka in baki labari, dagakai Sarah tai kawai, har ta fara gajiya da surutun amrita,.
Daki suka nufa da star boy, to son dina ni zanyi wanka ya zaai kenan, yauwa star dad kana da waya, murmushi yai eh, yauwa kasamun tample ran Inna damu star mom da surutu shi take samun sai IN mata shiru, dariya ashrim yayi kace kana da surutu kenan? Daga mai kai yayi kullun star mom sai tace ina da surutu, murnshi ashrim yayi yasamai sannan ya wuce ciki ya barshi a parlour yana ta biga game,
[12/6, 11:17 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Da sallama Minal ta shigo hunnunta dauke da tray Na abinci, amrita sai zuba takewa sarah, kallanta minal tai Dan Bata Santa Ba Amman da gani zata girmeta, a zuciya tace wannan akwai surutu ajjiye mata abinci Tana fadin sister GA abinci, yauwa amarya na gode Amma Minal zaai India night ko? Kallanta minal tai tana murnshi aa sister AI bamu wani sa da India night Ba, dafe goshi amrita tai gaskiya ya kamata ku sa saboda yanzu bikii ai saida India night ko Ba haka Ba Sis ta kalli sarah, sarah kuma ta kalli Minal Tana fadin haka ne mana, tabe baki Minal tai to sistersm duk yadda kikace, ai ittama Aunty sarah amaryace, da sauri amrita ta kalleta aikuwa ni zan mata kwalliya,.
[12/6, 11:26 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 125*✨
Ashrim ne Ya fito daga daki da jallabiya inda star boy yayi nisa a game dinshi, zma ashrim yayi yana kallanshi yana tuna fuskar waye tashi daya usman Ya fado Mai, yes Ya furta yana kara kallan star boy. Tabbas wannan fuksar usman ne kenan boy din sarah yaron usman, kallan yaron yayi yana murmshi sosai yaron ya shiga ranshi danshi akwaishi da San yara, kallanshi yai star boy muje in baka tsara barka, da sauri Ya ajjiye wayan yana murna, part na Mon suka koma inda kowa yake amma Ba sarah zaman dirshan yayi yana baya kowa tsara ba shi sannan ya ba star boy wasu India dress danma baisan dashiba da tsara zaimai sosai, sanna ya bashi wasu kayan, da guduu star boy ya kwasa sai a dakin Sarah yana zuwa ya dire a cinyarta star mom kinga tsarabar da dad dina ya kawo min, murmshi tai tana kallan kayan sunyi kyau sosai, kallanshi tai to kace ka gude? Aa ni ban fada be Amma zan fada Mai, Bari inje ince ina na Mon dina da sauri ta riko shi Tana fadin aaa bancema ba yace nima zai ban ai, da gaske? Daga mata kai yayi da gaske mana. .to yace Ya fice da gudu, kallan kayan ta Kara yi color yayi kyau,.
[12/6, 11:32 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Bayan ashrim ya gama raba kaya saida yaba kowa Amma baiba Sarah ba yace bata mai sannu da zuwa Ba,.
8:30 bayan ashrim ya dawo daga sallah isha ya nufi dakin mom dinshi, kallanta yayi mom ya naga Sarah a gida Usman din yana inane ?gyara zama tai, Ai dama nasan baka saniba usman Allah Ya mai rasuwa, da Sauri Ya kalleta sosai yaji gabanshi ya fadi shiyasa star boy yace baisan dad dinshiba tashi daya yaji Ba dadi, kallanshi mom tayi tana san taji kozaiyi magana matar da tamai indai kuwa baiyi magana ittama baxata mai VA,.
Kallan mom yayi Allah sarki xan mata jaje, ajiyar zuciya ta sauke, dama ittama auren zatai tare zaa hada dana su Minal saidai mijin bayanan kaga saika representing dinshi tunda VA dadi a yi program ba ango ta fada Tana danna waya,
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [12/6, 11:12 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 124*✨
Special greeting xee musa Abdullahi
A matukar razane sarah ke kallan ashrin din inda shima ya kafeta da ido kamar Ba rana, da sauri ta juya, inda mom ta karaso Tana fadin what a surprise son, murmshi yai yana fadin mom har yanzu baki tsofa bane? Da sauri amrita ta rungmeta Tana fadin ina wuni mom, Murmushi tai, su adabiyya Yan mata har kin girma,kallan mom tayi haba aunt wai sai ku dinga na girma kuma Ma ni sunana ya koma amritaq, tabe vaki mom tayi koma dai maye nida adabiyya na sanki, haka abdallah Ma yazu Suka gaisa, itta kuwa Sarah direct diki ta wuce sosai gabanta ke faduwa yanzu Wanda aka aura mata ya dawo haka zata zauna dashi Allah sarki Yaya Usman dinta, Mai sonta,.
Star boy ne Ya katse ta mom kinga dad din nawa ina sanshi nina Ma tafi gunshi, daga Mai kai tayi alaman to Dan bata hankakinta lokaci daya hawaye suka fara xarya a face dinta an ya kuwa zata iya zama da wani inba Yaya Usman dintA ba, haka tai ta wannan tunanin itta kadai a daki .,
Bayan sun gaigaisa yace da mom dinshi zaije ya huta, haka star boy ya nace tare zasu haka kuwa Suka tafi tare, amrita ce ta kalli mom, aunt ina Sarah, murnshi mom DAN bazatai mamaki Ba tasan a gun ashrim taji sunan nan, nuna mata dakin mom tayi, da sallama tashiga jin an shigo yasa sarah saurin goge hawayen ta tana murmshi kallanta amrita tai Wowwww sister kinfi kyau a fili,kallanta Sarah tai, ohh sorry zakice a ina nasan ki ko, zama tayi agun Yaya ashrim naga hutanki you so beautiful sister, murnshi sarah TanA fadin thanks sister, no karki damu,sis Bari inyi wanka in baki labari, dagakai Sarah tai kawai, har ta fara gajiya da surutun amrita,.
Daki suka nufa da star boy, to son dina ni zanyi wanka ya zaai kenan, yauwa star dad kana da waya, murmushi yai eh, yauwa kasamun tample ran Inna damu star mom da surutu shi take samun sai IN mata shiru, dariya ashrim yayi kace kana da surutu kenan? Daga mai kai yayi kullun star mom sai tace ina da surutu, murnshi ashrim yayi yasamai sannan ya wuce ciki ya barshi a parlour yana ta biga game,
[12/6, 11:17 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Da sallama Minal ta shigo hunnunta dauke da tray Na abinci, amrita sai zuba takewa sarah, kallanta minal tai Dan Bata Santa Ba Amman da gani zata girmeta, a zuciya tace wannan akwai surutu ajjiye mata abinci Tana fadin sister GA abinci, yauwa amarya na gode Amma Minal zaai India night ko? Kallanta minal tai tana murnshi aa sister AI bamu wani sa da India night Ba, dafe goshi amrita tai gaskiya ya kamata ku sa saboda yanzu bikii ai saida India night ko Ba haka Ba Sis ta kalli sarah, sarah kuma ta kalli Minal Tana fadin haka ne mana, tabe baki Minal tai to sistersm duk yadda kikace, ai ittama Aunty sarah amaryace, da sauri amrita ta kalleta aikuwa ni zan mata kwalliya,.
[12/6, 11:26 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 125*✨
```greeting Ramatu adamu aliyu```
Ashrim ne Ya fito daga daki da jallabiya inda star boy yayi nisa a game dinshi, zma ashrim yayi yana kallanshi yana tuna fuskar waye tashi daya usman Ya fado Mai, yes Ya furta yana kara kallan star boy. Tabbas wannan fuksar usman ne kenan boy din sarah yaron usman, kallan yaron yayi yana murmshi sosai yaron ya shiga ranshi danshi akwaishi da San yara, kallanshi yai star boy muje in baka tsara barka, da sauri Ya ajjiye wayan yana murna, part na Mon suka koma inda kowa yake amma Ba sarah zaman dirshan yayi yana baya kowa tsara ba shi sannan ya ba star boy wasu India dress danma baisan dashiba da tsara zaimai sosai, sanna ya bashi wasu kayan, da guduu star boy ya kwasa sai a dakin Sarah yana zuwa ya dire a cinyarta star mom kinga tsarabar da dad dina ya kawo min, murmshi tai tana kallan kayan sunyi kyau sosai, kallanshi tai to kace ka gude? Aa ni ban fada be Amma zan fada Mai, Bari inje ince ina na Mon dina da sauri ta riko shi Tana fadin aaa bancema ba yace nima zai ban ai, da gaske? Daga mata kai yayi da gaske mana. .to yace Ya fice da gudu, kallan kayan ta Kara yi color yayi kyau,.
[12/6, 11:32 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Bayan ashrim ya gama raba kaya saida yaba kowa Amma baiba Sarah ba yace bata mai sannu da zuwa Ba,.
8:30 bayan ashrim ya dawo daga sallah isha ya nufi dakin mom dinshi, kallanta yayi mom ya naga Sarah a gida Usman din yana inane ?gyara zama tai, Ai dama nasan baka saniba usman Allah Ya mai rasuwa, da Sauri Ya kalleta sosai yaji gabanshi ya fadi shiyasa star boy yace baisan dad dinshiba tashi daya yaji Ba dadi, kallanshi mom tayi tana san taji kozaiyi magana matar da tamai indai kuwa baiyi magana ittama baxata mai VA,.
Kallan mom yayi Allah sarki xan mata jaje, ajiyar zuciya ta sauke, dama ittama auren zatai tare zaa hada dana su Minal saidai mijin bayanan kaga saika representing dinshi tunda VA dadi a yi program ba ango ta fada Tana danna waya,
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [12/8, 12:36 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 126*✨
Greetings ramatu adamu aliyu together with jahira malami attahir
Hade rai yayi baice komai Ba amma a ranshi yana fadin amma raina mai hankali yau ko uncle babbe ya yanke wannan hukuncin to Wlh bai isa ba,cikin fushi ya mike da sauri mom tace koma ka xauna, yana cin mazu ya koma ya xauna, abinma dariya yaso Bata Amma ta danne, son bakace komai ba? So yake you kawar da zancen dan wannan da kanshi zai dauki action, mom niba kince kin mun matabane ban gantaba, murmshi tai tunda ya tambaya bari ta sanar mai, waya ta dauka tai diling number din Sarah, kizo daki Ki sameni, to tace sannan ta kashe wayan, kallan shi mom tayi to son saika rike amana kuma kasan abunyi Dan wannan halin naka bazai kaika ko Ina Ba banda yanke hukunci cikin fushi sannan ranar ban gama maka bayaniba ka kashe waya to dama fada Ma zanyi anriga da an daura aure, da sallama Sarah ta shigo mikewa mom tayi bari in baku gu, kasa yai da kai yana danne danne Dan bayasan gani wace Ma shidai abinda ya Sani Sarah yake so kuma saiya aureta,.
Sosai gaban Sarah ya fadi ganinshi ta rasa wannan dalili na faduwar gaba, kallanshi tai ta kasan ido yana danna waya kamar ba jiranshi take ba dauke kai tayi ta Fara zancen zuci dama nasan yaya Ba sona yake yanzu ya dane sona tinda na Xma bazawara, wannan wacce irin Xama zamuyi shiba sona yake ba nima haka ohh Allah abin da tace kenan katse mata tunani yai, ina fatan kinsan ina da wacce nake so karki kije kiji nace zan kara aure ki tada hankali
[12/8, 12:41 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Sosai gabanta ya fadi da jin baya nin nashi, nasan xakiso jin wace wannan wadda tai dace haka ko? Hmmm bazan boye miki ba ni a yanzu sarah nake so mom star boy ina fatan kin fahimta, sosai taji dadin zancen nashi duk tasan Ba sanshi take ba amma taji dadi hakan yasa ta gyara xama tana sauraranshi, inda yaci gaba da bayani harda labarin zaman da sukai da yadda akai ya rabu da itta,yana magane kanshi a kasa sosai take sauraran shi abun nasan bata dariya Amma ta danne, jin tayi shiru bata amsa mai Ba yasashi dagowa dan ganin wace wannan da bata da bakin amsamai
By 🙋Hajara Mami natty girl 💃
[12/8, 12:52 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA*✨
Special greeting adabiyya together with hajara muhammad
Zaro ido tai ganin Sarah a zaune tana murmushi da sauri tai kasa da kai, kame kame ya Fara Sarah bakiga wata anan a zaune ba? Mikewa tayi Tana fadin banga kowaba gaskiya, Dan dariya tana San kwafsa mata, da sauri shima ya Mike Dan har ta fara tafiya yai sauri riko hannunta wani sock taji hakan yasa ta Fara kokarin kwacewa amma yaki sakinta, am sorry Sarah bansan abinda ya faraba kenan Allah yaji kanshi ya gafarta mai yasa aljannace makomar mashi sosai jikinta yayi jin an anbaci yaya Usman dinta goge kwalla tayi a hankali tace Amin,.
Sannan ya ci gaba sarah baki sona KO? Shine zaki auri wani alhalin kinsan ina nan kuma kinsan ina sanki Dan Allah Sarah meyasa baki sona? Runtse ido tai har cikin zuciyanta take jin kalaman nashi, plz yaya ashrim ka barni in tafi nasan by now star boy yana jirana na, murnshi yake yai dama nasan bazakiso wannan Maganar ba amma ba komaiil inasan neman wata alfarma
[12/8, 12:59 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Daga kai tayi alaman tanaji, Sarah tunda vaki sona ki barmun star boy dinki inyaso zan rikeshi nida matar da mom ta zaba mom ko Ba komai zan dinga ganinshi ina cewa yaron Sarah ne, sosai taji dadin maganar tashi juyowa tayi tana murmshi shikenan yaya na bakashi har abada Allah Ya tayaka riko, sosai yaji dadi har baisan ya rumgumeta bama, tureshi tayi ta fice da sauri, dukan kanshi yayi tare da fadin what wrong with you men,.
Yana fita yaci karo da Minal kallanshi tai kaga mijn Sarah Allah sarki yaya Ashe aunty Sarah zata dawo gareka kallanta yayi me kike nufi? Aa yaya baka saniba mom batacema tayima aure Ba? Eh ta fadamun amma Bata fadan waceba murmshi tai AI Aunty Sarah ce, tuna baya yayi shiyasa dazu yaga Sarah shiyasa mom tace yayi replaced, murmshi tyai Tare da mika mata phone dinshi bani sim dina na goran albishir da sauri ta cire ta bashi sannan ta kwasa da gudu ta fada kan Sarah ta fada mata murnshi Sarah tai kawai
By💃Hajara Mami natty girl 🙋
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [12/10, 7:50 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 127*✨
```slm masu min magana ta facebook bana musu Ripley kumin afuwa chart dina na facebook nada matsala sai nayi instantling messenger kuma zaici mun data daya shiya sa kawai na barshi````
8:30kuwa yana parlour ana zaune inda amrita ke ta zuba wai dole ai henna day, star boy ne Ya fito yayi shirin bacci GA teddy dinshi a hannunshi. Kallan Sarah tai aa son ya naga ka fito da kaya bacci? Uhmm gun Dad dina zanje Ba yace tare zamu dinga kwana ba,, murmushi kawai tai, star kizo ki rakani tsoro ina ji, shiru taimai kamar Bata San yana magana Ba,, mom ce ta kalle ta Sarah ki rakashi mana kinsan bazai iya wucewaba Ba fa, mikewa tai ta miko mai hannu, sannan suka fita part na ashrim din sukaje, da sallama ta shiga yana parlour yana danne danne a laptop, amsa Sallamar yayi yana murmushi, da sauri star boy din ya karasa gunshi, dad bacci nake ji kuma kace tare zamu dinga kwana ko? Daga mai kai yayi alamar eh, to Amma gashi niba bacci nake ji Ba zaka iya kwanciya kai kadai,?jijja kai yayi alamar aa, to zaka kwanta anan, aa dad bana kwana da haske, topa, kallan Sarah yayi plz ki kaishi daki kisa yayi bacci ina wani aikine sannan kizo Inasann magana dake, rike hannun star boy din tayi sukai sama, sai ta dauki wajen 20m kafin ta samu yayi bacci,.
Sakkowa parlor tayi yana zaune yadda ta barshi, kujeran nesa dashi ta zauna batace komai ba shima hakan aikinshi ya ci gaba, 15m ba Wanda yace kala, ganin baida niyyan magana yasa ta fara, uhmm yaya ashrim gobe Inasan zanje gidan su Hakeey, rufe laptop din yayi yanzu haka akewa miji sannu da zuwa kwata kwata Ba irin wannan abincin dadin nan sannan kowa yaimun sannu da zuwa banda ke wai Dan Allah me yasa kikemun haka ne? Kasa tai dakai tana wasa da yatsunta azuci Tana fadin ni ina nasan cewa zaka dawo ba ganin kawai mukai ba, ohhh haka zakice ma dakika ganni din ai saiki kawomin kayan tarba da sauri ta kalle shi dan Bata San a fili taiba, mikewa yayi kizo ,yana kaiwa nan Ya Mike tabe baki tai sannan ittma ta mike din, dakinshi ya nufa, a kujeran dakin ta ganshi a zaune, kallnata yayi ga wancan trolley din ki dauka tsaraban kine,
[12/10, 8:00 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Zaro ido tai dan trolley din babbane, can kasa tace na gode, sannan ta nufi wajen trolley din kwata kwata ta kasa ja, mikewa yayi ya rike hannu har da hannunta da sauri ta janye, tsaki yaja wai ace matarka bata San ka taba ta, itta dai batace komai ,kallanta yayi muje in kai miki, to tace sannan suka fito, kallanta yayi goben in zakije kimun magana da kaina zan kaiki bana San kina fita saka saka any how, kallanshi tai yaya zamufa dade, to ni ina ruwana un kum gama gulmar sai kimim waya in zo IN dauke kkeki, to kawai tace, dai dai bakin kofa ta tatsaya ka barshi daganan zan karasa dashi, ajjiye kwatin yayi, to meyasa bakisan in shigar miki dashi? Aa kawai zan shiga dashi, ta gefenshi tazu wucewa yai saurin riko hannunta ya jawota jikinshi sosai ta rikice, peck ya bata a kumatu tare da fadin saida safe, da sauri taja trolley bama tasan ya akai yanzu ta iya ja ba,murmushi yai Ya wuce kawai,.
Tana shiga Allah yaso kowa ya shige daki hakan yasa ta nufi dakinsu, su minal na ganin kaya suka dage saidai a raba dai dai KO kuma suje ya basu wasu gobe itta dai Sarah batace komai Ba tai kwanciyarta dan gobe zata tashi shirya star boy zuwa skull,,.
By Hajara Mami natty girl
[12/10, 8:15 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
💫💫💫💫
🌟🌟🌟
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA*✨
Gaskiyar kine humaira aski inyazo bagan goshi yafi zafi Allah na matso in gama book dinnan,
```special greeting melody```
6:30 ta Tashi saboda 7:30 suke shiga skull kuma kafin aje lokaci ya dan kure, part din yaya ashrim ta nufa, zata bude kofan taji ta a rufe, ohhh god tace kwankwasawa ta fara amma shiru, hakan yasa ta koma daki, gashi bata da number dinshi hakan yasa ta dauki ta Mianal duk wayoyinsu akwai password gashi bata saniba hakan yasa ta koma kitchen ta Fara aika aikace, 6:40 star boy da ashrim suka shigo da gani wanka yaiwa star boy din,da gudu star boy ya karasa gun mom dinshi good morning star mom, dagashi sama tai morning my son kasan zaka skull shine kaje kna bacci ko? Aa mom dad yamun wanka fa Kuma yanzu uniform Nazu karba sannan kuma yace zai kaini skull, kallan ashrim tai ina kwana yaya ashrim? Lafiya qlau ki dauko mai uniform dinshi zamu wuce, daki ta wuce da kanta ta shirya shi lokacin har 7:00 tayi sannan ta hada mai lunch box dinshi lokacin da suka sauko mom na zaune da ashrim suna hira, mikewa ashrim yayi mu zamu wuce, adawo lafiya tace dashi har bakin mota Sarah ta raka su tana daga musu hannu suka tafi sosai mom take jin dadin yadda son din yake kula da star boy din,.
7:30 suka iso skull lokacin alamin Ma ya karaso da ashfa a hannunshi yarinyar Hafsat ce, da sauri star boy ya karasa gunshi yana fadin good morning dad, shafa kan star boy din yayi yana fadin Morning, ashrim taya kalli alamin tuni ya ganeshi hakan yasa ya hade rai, kallan alamin star boy yayi, kaga dad dina har gun ashrim ya karasa shima ya ganeshi, kallan star boy yayi my son ka kaita gun mom dinta aikasan office dinta ko?daga kai yayi eh na sani sannan sukai gaba, hannu almain ya mikamai Amma Ya jya yana shirin shiga mota kafin kace maye wannan har yaba motan wuta
[12/10, 8:23 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Da kallo alamin yabi motan,.
4:56 Sarah ta gama shiri lokacin ashrim yana jiranta a mota, dai dai da zata fito taci karo da abdallah ya dage dashi zaa je haka suka tafi tashi,.
Da sallama Sarah ta shiga parlour, ganinta yasa Hakeey rumgumta tana murna, sannan Suka gaisa nan Sarah ke fada mata da ashrim suke nan tashigo dasu guess room, sosai suka gaisa, ahrim ya kalli abdallah taso mu tafi, kallanshi yayi tab kaje kawai ni anan zan zauna kallanshi asheim yayi saboda ka Xama na mamajo, aa nima mata Xanyi kaima kana da mata To nima nayi mata aure kawai baaa daura ba, kallanshi sukai basu fahinci me yake nudity Ba kallan Hakeey yayi uhmm sunana usaini Amma ana kirana da abdallah amma duk wanda kikeso dashi zaa koma kirana, murmshi tai usainin yafi, kallan Sarah da ashrim yayi daga yau usaini zaku koma cemun, duk sukasa dariya nan usaini ya sanarwa Hakeey yana santa kuma ta amince,.
Yau talata yaune za aiwa amare uku lalle wanda amrita ta tsara hanne day tace zaaiwa amare lalle zaau irin na inda zaa sa sunan mijin a hannu inya nuna sunanshi yaci inbai nunaba dole duk abinda marya tace dole ya cika mata, kamar dai yadda akai a qubool haii wato ido
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [12/11, 9:13 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 128*✨
Sosai kuwa yaci kwalliya baya amare da angoye, Hakeey hanifa duk sunzo dan gagarumin party amrita tamai da abun,.
Masu flower har uku, inda ko wanne ango ke kusa da matarshi a zauna, sannan akaba angoye littafin flowers dan zaban wanda suke so, bari inga Minal, in Sani Ya kalla sai kalleta wannan yayi,?kallan flowers tai aa baiyiba haka sukai tayi sannan aka zabi wanda take so, sannan Mami Ba tare da Bata lokaciba ta zaba, sannan su sarahq, bude littafin yake yana kallan sai ya tabe baki wata ya gani ta mugun mai kyau kallan star boy yayi son inajin wannan zatafiwa star mom kyau ko, da sauri star ya kalla, dad wannn kamar kadangare zai mata kyau murmshi yayi that my son,.
Zaa fara kenan amrita tace a tsaya nan kuwa aka tsaya kallan angoye tai aiba Ba aganku ake ba saboda sai kun tashi ku koma can ta nuna musu kujera dama aikinku zaban flowers da zaifi kyau, hade rai sukai tare da mikewa,.
After 1h aka gama both hannu da kafa, kallan su amrita tai To amare atashi aje wanke, mikewa sukai kannan amarene suka wanke, sannan suka koma maxauninsu, kallan flowers din amrita tai, duk sunyi baki Jan Ma yayi ja sosai guda tasa hakan yana nufin amare nasan angoye sosai, gaba daya aka sa dariya ,kallan angwaye tai To gareku bari mu fara daga minal, sani ne Ya mike yana wani murmshi Dan yasan dole ne Ya ga sunan shi, zama yayi inda Minal ta mika hannun, kallan hannun yayi gaba daya baiga alamar sunanshi ba, kallan nusaiba tayi yaya kawai ka Ba da gari dan munga baka ganiba ba, harara ya maka mata ce miki nai na gama dubawa, sake kallan flowers yayi tsaki yaja ni Ba sunana na, dariya suka sa ka bada gari kenan? Aa aida da da sunana zan gani gaskiya babu, kawai ka bada gari Sukafada suna dariya, tsaki yaja na bayar,da sauri nusabi ta zauna kusa dasu sannan ta Fara nuna mai sunan, tunkan ta karasa yaga karshen GA sunan nan amma in baka luraba bazaka taba ganewaba, sosa keya yayi na gani AI Van lura bane dariya suka sa, to amarya me kikesan ya miki a ruayuwa, murnshi tayi ta fara tunani can tace bazai min kishiya Ba har abada gaba daya aka sa dariya kallan Sani sukai tofa kaji mutnshi yayi a I promise kkayi saida kowa yace yayi saida, to next mami
[12/11, 9:19 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Da murnshi UMAR ya Mike Ya zauna sannan mami ta mika hannu, kallan hannun yayi sosai flower ta burgeshi, kudi ya ciro a ajihu da farko dai GA wannan aba Mai kunshi Na wannna tsantsarrariya kunshi da taiwa my wife da sauri aka hau guda inda matar tai godiya, kallan hunnun take ta sosai ya dauki wajen 10m baya yaja Wlh tallahi karya ne ba sunana a ana, da Amina ta karbe kaba da gari ne, aiba wani gari Wlh ba sunana yaya azumi shida ina kirgawa inji amina kara rantsewa yayi harv saida yakai azumi 12 ganin Yaki yadda yasa amina zama ta Fara nuna mai, zaro ido yayi ya kalleta Wlh ko tsafi Kikai ko kuma yanzu kika rubuta gaba daya aka sa dariya harda ashrim, nan aka ce amarya ta fadi abun da take so, kallanshi tai ya soni kamar zai mutu, zaro ido yayi sannan kuma yamin alkawarin bazai kara kallan wata macenn Ba nan aka hau dariya sannan yai promise, then next our stars
By Hajara Mami natty girl
[12/11, 9:35 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
🌟
*✨YAYAN MIJINA*
```SLM SISTER MASU TAMBAYAR GROUP DIN DA NAKE POSTING A FACEBOOK SU DUBA KHALEESAT HYDAR NOVEL KO KUMA KAUSAR LOVE NOVEL ANAN NAKE POSTING A FACEBOOK ZAKUGA DAGA FARKO DUKDA A 70NAKE A MUSU POSTING```
with his full confidence ashrim ya mike, Sannan ya riko hannun Sarah din, sosai ya kalli flowers aranshi yake fadin taya zaai ace ka nemo sunan ka anan anja nan anja can, kara matso da hannun yayi inda Sarah ta rufe ido GA sunan nan Tana Gani Amma ashrim baiga alamar sunan Ba, dagowa yayi ya kalli mutane inda Suka tsareshi da ido suna jiranshi, mayar da kanshi yayi sannan ya kalli Sarah idonta a rufe, kallan kunshi yayi ya fara shafawa a hankali duk Dan Sara ta bude idonta Amma taki, sosai take jin wani iri ji take kamar ta kwace hannun Amma ba dama,.
Kallan star boy yayi son zo ka taimakeni, da sauri Ya karasa dad me zan a duba sunan sun ashrim zaka duba anan, da sauri star ya nuna wani yace gashinan dad doesn't, sauri Sara ta bude ido ta. Dauka da gaske yaga sunan, dariya akasa, inda ashrim yace star boy wannan dinne sunana,, kallan mom dinshi yayi mom ki nunawa dad sunan shi niban ganiba, jawoshi amrita tai, babu ruwanka star boy, kallan Sarah yayi ittama lokacin ta dago, da baki yake tambayar a inane ,dan darawa tai tai kasa dakai ganin Ba sarki sai Allan Yasar ashrim bada gari nan aka nuna Mai sannan akace Sarah ta fadi me take so. Kallan shi tai sai kuma tai kasa dakai Tana haqwaye niba abun da nake so iya abun dayamun ya isheni Ma, sosai kuwa yaji dadi inda ashrim kejin kamar ya rumgumeta baya San kukanta, haka akaita ta program har, isha sannan kowa ya watse,.TO FAN SU WAYE SUKAFI BURGEKU? NIDAI NI ZAN ZABA WATO MAMI,.
agajiye suka koma daki kowa yayi wanka sannan sukai sallah, bayan isha sukai shrin bacci dan duk bacci suke ji,. Star boy ne Ya shigo mom kizo ki kaini gun Dad bacci kallanshi tai son ka kwanta anan plz, Nan Ya fara kuka Ba yadda ta iya dole ta mike
[12/11, 9:44 PM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Kamar jiya yauma aiki yake a laptop haka ta shiga daki ta na shi bacci bai dadeba yai bacci a hankali ta Mike tana waiwayen shi saiji tayi tayi karo da mutun da sauri Ya riko ta, sannan ya tsaidata, kame lkame ta Fara murmshi yayi tare da riko hannunta ya kaita gaban mirror sannan ya juyar da itta shi kuma yana baya wata haddadiyan sarka ya Zara mata a wuya, irinta sak da wanda parvati tasa a habibi daiman ran auren su Wanda ake mata sharri,.
Kallan sarkan tayi bata San lokacin da tace Wowwww ba dai dai kunneta ya rada mata itta nakesan kisa ran dinner, daga tai almaan To, dago hannun yayi my one ki kara nuna sunan nawa, nuna mai tayi Shafa gun yayi gaskiya kunshin yayi kyau, mutnshi kawai tayi rumgumta ta baya yayi bai kara cewa komai Ba, Dan zamewa tayi yaya bacci nake ji kallanta yayi ki canzan sunan, kafin gobe da sauri ta fice kawai.,
Yau alhamis yaune dinner,
```sorry fan Wlh rashin charge yasa har yanzu Ban gama novel dinnan Ba amma inasamun enough charge zansan yadda zanyi love you all```
By Hajara muhammad Falalu Mami natty girl
Getting hauwa muhammad Falalu $Hafsat muhammad Falalu
🙋by Hajara Mami natty girl💃
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [12/12, 8:33 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 129*✨
Amare ne. Dakin su suna kwalliya sai wasa da dariya ake, bayan angama ne aka dakko sarkan da zaa sawa sarah, dakatar Hakeey tai sannan ta dakko wanda ashrim ya bata, kallan sarkan sukai AI tuni saka Fara wai yayi sankai haka dai sukai tayi har aka gama shiri,.
4:00 motoci sukai parking a gidan dan wasuma har sunyi gaba, angwayen zasu dauki amare sannan motan daukan kawayen daban, haka suka fito sannan aka sa ko wacce amarya a motan mijinta, da murmushi ashrim ya kalli Sarah my one kinyi kyau, murmushi ittama tai Na gode sosai Yaya, tsaki yaja wai ba nace ki canza mun suna ba, batace komai dan batasan sunan da zata fada maiba, Sarah baki sona ban taba ji kince kina sona ba ni Wlh bansan wanne irin bakin blood ne dani haka Ba, murmhsi tai batace komai Amma yanzu ta gama amincewa ta kamu da San Yaya nata Allah sarki Yaya Usman duk a zuci take wannan bayanin,.
Haka suka isa gu ya hadu iya haduwa, haka akai buduri Sannan aka watse,. Bayan isha suka koma gida Ba wani Bata lokaci sukai shirin bacci danma sunyi sallah acan, yau kan ashrim yana shigowa ta dankamai star boy dan bacci take ji,.
yau juma,a yaune aka daura auren su minal da Mami bisa sadaki dubu hamshin,.
Yau asabar yau zaa kai amare, usaini ne yaje ya sami mom dinshi yana fada mata shifa yayi mata wato Hakeey kuma yana San akai kudin fadan Na gani ina so kafin su tafi, haka ta amince kan cewa zasu je ran lahadi, nan amrita take sanar mata ittama tayi miji wato Kabeer kuma tana sanshi sunce zaa aiko kafin su tafi itta
tayi naam da hakan,.
1:00 aka zo daukan amare topa nan su minal aka Fara kuka Dan bauchi zasy wulla ittadai Sarah bata wani kuka Dan ta saba sosai suka ba kowa tausayi haka aka tafi dasu Sarah sai gobe tace itta zata tare saboda tana San zuwa neman Hakeey dasu mom,.
7:30 kowa yana pourlor ana hira, wata matace ta kira Sarah daki nan ta bata magun mugunn mata tace tayi amfani dasu, da turarrar Suka sosai tai godiya sannan matan ta tafi text ne Ya shigowa Sarah, plz my one ki kawo min abinci star kuma yace indomie yake so, haka ta mike ta hada komai sannan ta dafawa star boy din ta kofan kitchen ta fita saboda mutane da yawa a parlour,.
[12/12, 8:43 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Da sallama ta shiga, Sannan ta ajjiye abincin, ta mikawa star boy nashi sannan ta zuwa ashrim din batare da Ya karba Ba ya sakko, sannan ya karba Ya ajjiye, kallan ta yayi nasan kinajin yunwa muci tare zaro ido tai sannan ta kalli star boy da yai nisa a cin abincin shi ganin ta kalli star boy yasashi murnshi haba my one, maye dan munci tare plz mana, murmushi tai sannan ta dauki cokalin suna ci har suka gama star boy bai gamaba daya daya yake dauka,ajjiye abincin yayi nina koshi, sannan ya nufi daki saida safe dad, kallanshi Sarah tai yanzu basai an tayaka baccin ba? Eh yace batare da Ya juyoba dan bacci yake ji sosai, kallan ashrim tai ya kafeta da ido, kasa tai da kai na gode sosai da kulawa yaya ashrim,baice mata komai ba kikewa tayi zata hada kayan da sauri Ya riko hannunta ya jata ta fada cinyar shi, cikin ido ya kalle ta wai ba nace ki daina cemun wannan yayan ba kuma bana San godiyar ki da nakowa ne, sosai yaji dadi har saida ta dara, sosai ya matso da fuskarshi dai dai fuskarta da sauri ta runtse ido murmushi yayi inasan wannan turaren naki Sarah, too tace a hankali, zaki iya tafiya ya fada tare da dan sakinta, zata mike kenan ya sake dawo da itta ya Fara kissing nata sun dauki 5m a haka sannan ya saketa da sauri tadau Tray tai waje,.
Insha allahu remain 2 page in gama
[12/12, 8:58 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
🌟
*✨YAYANA MIJINA*✨
Yau Sunday Sarah ta dage tana hada kayanta Dan yau zasu koma, mom ce ta shigo, murmushi tai Sarah yau zaki tafi ki barni To kibar mun star mana kinga ni kadaice, kallan mom tayi yadda kikace mom haka zaai dama Ba dashi zan tafiba may be ma Ya Xama naki murnushi tai To Sarah na gode ,.
Bayan laasar suka je gidan su Hakeey anyi komai sannan bayan sun dawo aka zu Na amrita shima an amince,.
Bayan magarita ashrim shi dakanshi zai dauki Sarah nan fa star boy ya Fara rikici dole yaje saida akaimai wayo akace gun likita zasu aimusa allura sannan ya yadda. ..
®bayn sun isa sosai gidan yai kura haka suka zage sukai gyara, sai wajen 9:00 Suka gama amma iya part na ashrim suka gyara basu gyara Na Sarah ba dan aikine sosai, wanka Sarah tai sannan tai shirin bacci kallan dakinta tai to a ina zata kwanta nema, da sallama ashrim ya shigo da abinci a hannunshi tare sukaci sannan yaje shima yayi wanka lokacin daya fito sarah Na kwance kan kuajeran dakin kallanta yayi da murmushi saida ya gama sannan ya kalleta my one kinyi sallah ishane? Uhmmm dama banayi ta fada, OK yace sannan ya gama komai nashi danshi a masallaci yai sallah Ma, kashe wutan dakin yayi yabar bed side, kusa da Sarah yaje ya tsugunna da sauri ta rufe ido kamar Mai bacci, batare dayace komai ya dauketa, da sauri ta bude ido Yaya kayi kwanciyarka a gadon ni zan kwanta acan
[12/12, 9:11 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Baice mata komai ba ya direta a gadon sannan shima ya kwanta ya jawo ta jikinshi haba Sarah ina mijinki baki hada gun kwanciya dani ba bakisan Ba kyauba kuma daga yau anan zaki dinga kwana, daga kai tayi alaman to, safa kanta yake sannan ya fara kissing nata itta dai duk ta rude,.
Washe gari vayan sallah asuba suka koma 9:00 dai dai Sarah ta Tashi tana jikin ashrim sosai kallan fuskarshi tai kyakkyawane sosai, jan hancinshi tai sannan ta fara Dan zare jikinta har ta zare sannan ta tashi breakfast ta hada musu sannan tahau gyaran part dinta batasha wuyaba tunda Rana ne, 11:00 ashrim ya tashi ganin Bata yasashi tashi yana fitowa yaga break dinsu, part dintaa ya nufa yayi mamakin gama aikin nata da wuri, dakin ya shiga taja jera kaya a wardrobe, rungumta yayi my one baki tashe ni Na tayaki Ba? Aa ainaga bacci kake kaje ka shirra ga break can, kiss ya bata wuya sannan yai gaba,.
Haka sukai two Xama yau week da auren su kuma yau Sarah tana sallah ,.
Yau tana kitchen tana gyaran kifi da gudu ashrim ya karasa gunta sannan ya zauna yana kallan yadda take kankare kifin, ashrim yana bakin kofa tsaye, kallan star boy yayi mom wannan maye kike cire musu, murnshi tai hakaa Allah yayi su jikinsune, zaro ido yayi saboda basu man shafawa ne akai musu haka, sosai suke dariya itta da ashrim, sallama sukaji suka fito Hafsy ce da alamin juyawa ashrim yayi zai fice tai saurin riikota star boy kuwa ashfa ya dauka suka fice,.
Nan alamin da Hafsat suka nemi gakafara dakyar yafe dan Sarah tasa bakine Ma,. Sannan sukai godiya suka fice,.
Remain 2to 3 page in gama sister
By Hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 131*✨
After 5years
Sarah Ce a daki tana gyara kayan wardrobe nata ga twin dinta suna ta wasa mazane dukka yau wata 3 da haihuwan su ashrimnr ya shigo da sallama, zama yayi kusa da twin din my one ki shirya mom ta kirani tace lallai Lallai muje mu kwashe su munifa itta ta gashi kullun sai sun sata hauka dariya Sarah tai yaukuma kurar su ake shima dariyar yayi ki shirya muje kaya ta tauko suna hira ta Gama shiri sannan ta shirya aliyu da hydar twin din kenan, daukan su yayi duk sannan ta dauko jakanta suka fito, sallama sukai wa masu aiki sannan suka tafi,.
30m sukai sannan Suka karasa gidan, da sallama suka shiga parlour mom tana kallan news su mom anfa tsofa ,da murna ta karbi su hydar xama sukai suka gaisa, kallan Mom ashrim yayi mom ina jikokin naki ne? Tab suna can Wlh nasan ta adi suke aikuwa kafin ta gama rufe baki sukaji kara a kitchen, da gudu suka shiga abba ne Ya fado da kayan saman drower kallan shi Sarah tai son me zakai, yehhh mom yaushe kikazu ni binka anyi, nace me zakai, dama ina ganin kaka tanayin dan wake shine nima nace bari inyi zaro ido mom tayi sannan ta kalli Sarah Allan ku tafi dasu, riko hannunshi Sarah tai suka koma parlour,suna xuwa mom tayi daki Dan hada musu kaya amma me gaba daya kayanta ne a kasa can gefe shattima ya hada iron a sucket wai xaiyi guga, da sauri ta karasa ta cire dai dai lokacin Sarah ta shigo kallan kayan tai tab dole kice sai mun tafi dasu nan kuwa ta haada musu kaya shattima sai zuba yake mata, parlor suka koma, nan abba da shattima suka koma gun ashrim suna mai zuba,.
Sarah ce ta kalli mom,mon ina munifa? Kallan parlor mom tayi tab bansan inda taiba sallama sukaji mom tace a shigo Mai bayan ruwane da munifa a hannunshi kallan mom yayi hajiya wannan yarinyar ta yake flowers gaba daya zaro ido sukai suna kallan ta, turo baki tai bashine kullun saiyana yanke flowers da kadan kadanba shine nace Bari ni intayashi tunda shi bashi do sauri shine na yanke gaba daya, salati mom tayi sannan tace ko tafi Dan Allah, Dan Allah ku tafi dariya Sarah da ashrim sukai mom a tsaya agyarasu mana aaa Allah ku tafi, nan dai Suka shirya Suka tafi,.
To masu karatu anan zan ajjiye biro anan Na kawo karshen littafina mai taken sunan YAYANA MIJINA .
*TO SIS ZANSU INJI TA BAKINKU A NOVEL DINA WANDA YAFI DADI NIDAI NACE 🌍DANIYA LABARI YAFI MUN🌍*
*gasu kamar haka
🌍duniya labari 🌍
🍀hanifa🍀
💘💝💖Mai sona💖💝💘
💫🌟yayana mijina🌟💫
Sainaji daga gareku*
```saudau karwa to you my aunty Ummi or Maman shukara marubuciyar mahaifiyata```
You are special sister Hakeey my friend my sister
Greetings
Hauwa muhammad Falalu
Hafsat muhammad Falalu
Aisha muhammad Falalu
Halima muhammad Falalu
To you Melody
Shamsiya Kabir
Gaisuwa Aunty Shafa
By Hajara muhammad Falalu Mami natty girl
By hajara Mami natty girl
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [12/14, 7:29 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: 💫💫💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟🌟🌟
💫💫💫💫💫
🌟🌟🌟🌟
💫💫💫
🌟🌟
💫
*✨YAYANA MIJINA 130*✨
Bayan sallah la,asar aka shirya star boy xaaa mayar shi Nan Ya dage shifa gun Dad dinshi yazu kuma Allah baxai koma ba, kallanshi Sarah tai haba my boy kaga mom Tana jiranka a Gida kuma gobe xaka skull, make kafada yayi alamar bai yadda ba, ashrim ne Ya shigo ganin dabur din da ake, kallan Sarah yayi ki rabu dashi mana, shikenan tace tare da ficewa, game Ya Fara yi a wayanta,.
Tare suka fita sallah magarida da star boy din har isha tun kafin isha yayi baccci a masallacin bayan an idar ya daukoshi sukayo gida, karbanshi Sarah tai yayi vacci a masallaci KO? Eh mana ragone wannan boy din nawa, part dinta ta kaishi ta kwantar dashi sannan ta mai addau ta fito ,.
Dakin ashrim din ta koma,yana gaban mirror yana shafe shafen shi, yaya abinci yana jiranka, kikawo min nan niyau a daki zanci to tace sannan ta fice, baa fi minti biyarba ta shigo da kayan abincin a hannunta, lokacin har Ya gama shiri Ma, ajjiyewa tayi sannan ta fara zuba mishi, Ya wani kafe ta ido kamar yau ya fara ganinta, murmushi tai yaya irin wannan kallom haka fa? Ajiyar zuciya ya sauke kawai dai Gani nayi kin kara kyau waike kullun kara kyau kike, dauko abincin tai ta zauna kusa dashi kaima ai kullun kara kyau din kake ta fada ta dariya, tabe baki yayi har zolaya? Allan aa yaya da gaske nake mikamai abincinta, no plz Sarah yau ke zakiban abincin kinji batare da musu Ba ta Fara bashi har ta gama, sannan ta dauke kayan abincin tai kitchen da su dakinta taje tai wanka tai shirin bacci, star ya dage sai bacci yake sharara abinshi, murmushi tai ta rufe mai kofa ta nufi part din ashrim din, da sallahma ta shiga ta zauna kusa dashi da yake danna laptop, yaya baka bukatar komai zanje IN kwanta ne? Shutting down din laptop din yayi sannan ya dago yana kallanta, ganin yana kallanta yasa tai kasa da kai, jawota yayi ya kwantar da itta akan gadon Sarah banace tare zamu dinga kwana bane? Eh dama Na star boy shi kadaine karya tashi yana kuka, Murmushi yayi shidin yaro ne? Daga kai tai alamar aa, matsawa yayi dai dai kunnenta Sara ina da bukatar ki plz, Ba tare dayaji ta bakinta Ba ya Fara aika mata sako,.
To saida safenku nima Na tafi
[12/14, 7:45 AM] 🙋Hajara Mami natty 💃: Tun kafin kiran farko sukai wankan su sannan suka koma bacci basu wani dade ba aka kira sallah mikewa ashrim yayi a hankali Dan karya tasheta sannan yai alwala ya fice masallaci, bai dade da fita Sarah Ma ta tashi tayi sallah sannan tayi gyare gyaren dakin,.
Saida gari yayi haske sannan ashrin ya dawo lokacin Sarah na kitchen hakan yasa ya nufi kitchen din, hugging dinta yayi ta baya tare da fadin kin tashi lafiya? Lafiya qalau ta fada, Sarah kin San wani abu? Jijja kai tayi alamar aa, juyo da itta yayi ina sanki Sarah inasan sanki sosai, murmushi tai tai kasa dakai nima haka Yaya ina Sanka nima, zaro ido yayi da gaske? Da gaske yaya,to taya xan tabbatar? Rungumeshi tai Allah yaya da gaske nake, shima hugging nata yayi yana fadin nagode my one, jin muryar star boy sukai yana fadin star dad kana ina, sakin Sarah yayi boy ya tashi, murmushi tai taci gaba da aikinta sannan shi kuma ya fice, .
Haka rayuwa taci gaba da tafiya wa masoya nan, har yau gashi wata biyar da aure Sarah na ciki hakama su minal da Mami, sosai mom tai murna Allah mai yadda yaso ashe Sarah zata sake samun ciki Ashe zataga yayan ashrim sosai take wannan farin cikin, sannan tayi nadamar abun da tayi a baya, sosai kulawa sosai sarah take samu daga gurin mom da ashrim, gashi har cikin yakai lokacin haihuwa,.
Wata laraba tana parlour a zauna ashrim ya kitchen yana hada mata abinci ta fara nakuda ba tare da Bata lokaci Ba aka kaita asibiti sosai tasha wuya kafinnan ta haifu yan ukunta ta maza biyu Mace daya sanda mom taji labari kamar tayi hauka ashrim kuwa baa magana mama da baba sunyi murna haka aka salla me su sannan ran suna maza sukaci sunan dad da baba Mace taci sunan Maman usman ana ce mata munifa, lokacin yayan Mami da minal har sunyi wayo,. Mazan kuma daya shattima daya kuma abba ake kiran su,.
This page for you SABIRA USMAN zan iya cewa daga Hakeey saike a masu San novels dina tun a duniya labari,.
By 🙋Hajara Mami natty girl
Download Yayana Mijina Littafi Na Daya Complete
0 Comments
Thank you for this comment