Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU(YAYA HAYAT)
(ADMIN OF ADMINS)
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)
WHATSAPP NO:
09030159301
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
20/10/2017
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS😘
Dasunan Allah mai rahma mai jin kai Godiya ta tabbata ga Allah wanda yabani ikon farawa da kammala RAYUWAR LEEMAT kurakuranda keciki Allah yafe min darasinda keciki kuma Allah bamu ikon aiki dasu Ameen rayuwar leemat ya kasance 2rue lyf story ne Sai gashi yau Allah cikin ikonsa ya kara bani ikon fara wata sabuwar novel kuma mai suna
👆🏻 Allah mana jagora Ameen
01
Motocine sunfi 10 a jere babu abinda kk ji sai kukan sarin weeee niko dasan kwasoma ✍🏻 masoyana lbrai nabisu abaya 😜
Wani babban gate hadadde naga an bude ai kuwa nan motocin suka shige ciki bayan sunyi parking ne wasu securities ne suka zo wurin motar tsakiya suka bude kofar motan wato gidane nagani a fada tsarin gidan kawai ko hmmm .. ba a magana domin kuwa bata baki ne ga gidan babba gashi hadadde wacce tafito cikin motar aikuwa ina ganinta saida na.......
Wata yar budurwace fara kyakkyawa batada jiki kuma bazaka kirata da slim girl ba ga hancinnan zir kamar pencir ga bakin madaidaici komai nata cip cip kamar ita ta halicci b abin sai wanda yagani ANEESa kenan yarinyar albarka ga kyau ga ilmi ga hankali mashaa Allah
Jallabiyace ajikinta sai mayafin jallabiyar da tayi hijab dashi yayi mata kyau sosai wasu mata ne suka fito suka durkusa har kasa suna mata sannu da zuwa Aneesa ta amsa sannan tayi masu umurni dasu mike tsaye ba musu suka mike ai kuwa kafin takuma cewa uffan wasu yan mata ne suka fito dauke da wasu kwanoni kyau ga daukan ido flowers ne suka fara zubawa a kasa suna wakoki Aneesa tace kudai wai bakwa gajiya ne ?
Duk dawowana sai kunmin irin wannan tarba.... ai sai ji tayi popospoossss kamar ana fasa baloons kamar kuma knockout kunnuwanta tayi da hannayenta bibbiyu kana tace wai me haka ne Allah ni banason haka wai inasu mom ne da murmushi suka fito dauke da cake a hannun mom din murmushi itama Aneesar tasakar mom dinta sannan taje ta hura candle din da ke saman cake din da baki takuma sa knife ta yanka tabama mom dinta sannan itama taci
Mom dinta ta mikawa wata mata kusa da ita sannan ta rungumi Aneesa cikeda so da kauna a haka suka shiga har cikin palo Aneesa tace...... ban tsaya ta fada ba niko in baku lbr ganin dukiyarda ke cikin palon ne yasa na kasa cigaba da ✍🏻 domin kuwa hannuna har nauyi yamin
Love u all 😘💋❤👍🏻
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS😘
02
Aneesa ta rusuna har kasa ta gaida mominta sannan tagaida kawayen mommy bayan sun zaina ne aneesa ta kalli momminta tace wai mom dan Allah bazaku daina wannan kashe2 kudinba?
Da wannan kashe kudinda kukayi dan tarbata wallahi mom da sadaka kukaje kukayimin da ita da yafimin kuma danafi jin dadi wallahi mom bazan gaji da fada maki hakan ba waishin mom kinkosan adadin mutanenda ke cikin damuwarda idan kika basu wannan kudin cake kawai zai fiddasu cikin kuncin rayuwarsu kuwa?
Mom tace toh ustaziya ai kyabari ki huta kafin kifara wa azin naki da baki gajiya dayinshi koh?
Wata mata ce ta kalli Aneesa kana tace lallai ma Anee wallahi in bancin ina gari her excellency ta haifeki ko toh wallahi da babu abinda zai hanani tunanin ko daukoki tayi a gidan gajeyu
Yarinya da gatanki amma sam ga naira ga ga ..... amma sam baki damu da cinsu ba
Lallai ne kam bahaushe yayi gaskiya dayace Allah baiya baiwa mai wuka nama in da nice cikin wannan daular da sai na taki uban kowa inci mutuncin talaka kuma in kwana lfy amma kashhhh... sai gashi a lokacina babana teacher ne wanda hakan yasani a damuwa domin kuwa makarantar yan masu naira nake zuwa har kunyan gidanmu nake kuma ......
Hajiya Fatima tace habaa hajiya da kanta kibar bata yawunki indai akan ustaziya ce domin kuwa ko sauraranki bazatayi ba
Kinga da ace a Nigeria na haifeta kuma da ace tiyata akamin toh da bb abinda Zai hanani cewa an chanzamin yarinya
Aneesa kam sai jinsu take domin kuwa idan sabone tariga da ta saba dajin irin kalsamannan nasu mara dadi saidai babu yanda ta iya dasu tunda iyayenta ne a kullum addu'a take masu akan Alah shiryesu niko nace Ameen
Shin wacece ANEESA????
Kubiyoni don jin cikakken.......
Love u ol💋
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
wannan page din nakune YAN GROUP DIN RAYUWAR LEEMAT Allah bar kauna 💋💋💋💋💋
03
Wacece Aneesa?
Aneesa Abbas Abdullahi shine cikakken sunarta diyace a wurin Alhaji Abbas mutan Niger state amma a Abuja sukeda zama Alhaji Abbas hamshakin mai kudi ne wanda sunanshi ya shahara a kasashe da dama dan siyasa ne babba wanda aduk inda aka kira sunanshi sau 1 toh fa ba a kumawa domin kuwa sananne ne na karshe.....
matarshi 1 Hajiya Fatima Dada Kuta wacce akafi sani da TIMABBAS dukkansu gwarawa ne kuma gwarin shiroro ne soyayya ce mai karfi a tsakanin ma auratannan biyu wanda hakan ya sanyasu hada sunanyensu gu 1 Fatima da Abbas sai suka maidashi TIMABBAS babu wanda bai san masoyannan 2 ba
lokacinda suke koyarwa a wani makarantar matar aure dake SHIRORO LOCAL GOVERNMENT abu kamar wasa dai har manya suka shigo tsakani bayan an daura aurensu ne Allah ya albarkancesu da yaya 2 Abdul-Basit da Aneesa ana haka sai Alhaji Abbas yashiga siyasa Allah yabashi sa a yacinye zabenshi a karo na 1 inda yafito takarar House of Assembly daga nan ne yakuma fitowa na House of rep sai yanzu da yake neman shugaban kasa dukiya kam ba a magana domin kuwa ya tarasu abin sai wanda yagani ga boutique nan na gani a fada daya budema Hajja Fati wannan kenan
Cigaban Labari
Hajiya Fatima tace Ustaziya bismillah zo muci abinci sannan ki hau sama ki huta in yaso daga baya kyayi wa azin naki da kika saba ba musu Aneesa ta mike sai kan dinning wasu yan mata ne sunsha uniform jiki na rawa suka bubbude warmers dinda ke kan dinning table din Aneesa ta sakarwa da daya daga cikinsu smile kana tace da ita haba Aisha Aneesa ce ke zaune anan fa ba .... Hajiya Fatima ce ta iso da mukarrabanta hajiya Rahma ta kwashe Aisha da wani wawan mari wanda ya firgita kowa kana tace dan kutuman bu........ mu tsaranki ne ko kuwa Anee din tsararkice da zaki kura mata ido harda murmusawa dan Ubanki ko slippers din Anee ya isa ya ciyar da ke da danginku gabaki daya shegiya kawai nifa na tsaneki tun ranarda nasakaki a idanuwa Allah kadai yamasani ko me kika bawa diyarmu da take ji dake kamar wata class dinta Aneesa kam ji tayi ba dadi hakan yasata ta mike dan bazata iya jure ganin rashin mutuncinda Hajiya Rahma kema Aisha ba kawai saboda dan ta tsaneta ba sannan bazaka ce hajja Rahma tabaka kwakkwaran dalilin tsanan Aisha datayi ba tabaka ba sai dai kaji tana zubo maka lbrin da bakai ba gindi.......
Hajiya Fatima tace......
Love u all💋💋💋
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
4
Hajiya Fatima tace haba hajja rahma meyasa kin kk ma Aisha haka ne ko kinsan munfi yarda da aisha acikin gidannan akan sauran yan aikin domin aisha ta daban ce dan Allah kirage tsanarda kike mata yanzu ji yanda kk sa anee dear tayi fushi taki cin ma abincinda na hana kowa ya hada mata nida kaina nashiga kitchen na hada mata dan welcomin dinta gaskiya hajja rahma banji dadin abinda kk yiba hajja rahma ko ko ajikinta sai gyara zama da tayi dan kwasan gara
Hajiya fatima ta maida kallonta gun Aisha da taketa zubda hawaye tace Aisha yi hkr kinji Aisha tayi murmushin karfin hali kana tace bakomai Hajiya sannan tajuya da nufin barin wurin hajja rahma tace ke dan uban.. wa kk so yayi servin dinmu? Nan da nan aisha ta juyo ta......
Hajiya fatima tace Aisha diba abinci ki kaima Anee Dear daki ki rarrasheta kuma ki nuna mata komai ya wuce Aisha tayi smile nan ta diba abinci ta dauki juice da cup a tray takama hanyar dakin Aneesa
Tana isa tayi sallama jin muryar Aisha yasa Aneesa ta saki smile kana amsa sannan tace shigo abinki sister Aisha tashiga Aneesa na kallonta suka hada ido sai smile suka sakarwa juna Aisha taje ta ijiye tray din a saman gadon Aneesa
Aneesa tace Sister kiyita hakuri da hajiya rahma domin kuwa..... Aisha ta katseta dacewar ai yariga ya wuce dan haka yanzu kici abinci Aneesa ta rungumi Aisha na wasu yan seconni sannan ta saketa kana tace wallahi Aisha ina matukar jinki ajikina kamar yar uwata ta jini Aisha ta murmusa tace nima haka nake jinki sister na ta kaina
Nan Aneesa tamike taje ta dauko spoon ta ce ma aisha suci tare ba musu suka fara ci idan ka gansu gwanin sha awa wannan kenan.....
Koda suka kammala Aneesa ta hana aisha fita tace saidai suyi fira ai kuwa haka akayi fira suketa yi har barci barawo ya kwashesu basu suka farka ba sai after 2 da sauri Aisha ta mike ta hau hada plates dinda sukaci abinci Aneesa tace sister ai kya bari kiyi sallah ko kafin ki fita Aisha tace toh shikenan tashiga bathroom ta dauro alwala tafito tana jiran aneesa dan suyi jam'i Aneesa na fitowa nan sukayi sallah bayan sun idar Aisha tace sister ina bakin ciki a duk lokacinda kika koma makaranta kinsan meyasa ?
Aneesa tace aa sai kin fada sai Aisha tafara hawaye tace saboda aduk lokacinda kk tare dani sai inji ni kamar ina aljanna amma idan bakya nan ina shiga damuwa har wani lokacinma sai inji inama ace mutuwa ta daukeni dan in huta........
Takarashe maganar tana kuka mai tsumar da zuciya Aneesar ma hawaye take batasan lokacinda ta rungumi Aisha ba sai kuka suketayi dukkansu biyu babu mai cema daya bari suna cikin hakane hajiya Fatima tashigo mutuwar tsaye tayi cen tace................
✍🏻By LEEMAT
Love U Ol💋❤💝😘
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELs💋
5
Cen tace wai ku kenan kullum bakuda aikinyi sai kuka kamar wayanda aka aikomawa da sakon mutuwa?
Aneesa tace mom ina tausayama Aisha mom dan Allah kimaida Aisha yarki kisota kamar yanda kk sona🙏🏻😭
Shiru hajiya fatima tayi nadan wasu seconni kana tace Aisha maza kije ku kammala aikinku domin kuwa yanda ake biyanki haka suma ake biyansu
Aisha ta share hawayenta nan ta juya da niyyar fita har ta gifta hajiya fatima sai ji tayi anriko mata hannu chak ta tsaya bata juyo ba jin muryan hajiya fatima ne yasata juyowa dan ganema idanuwanta abinda kunnuwanta suka jiyo mata smile hajiya fatima ta sakar mata kana tace Aisha?
Aisha tace na am hajiya ta tsuguna a wurin hajiya tace mata Aisha sanin kanki ne duk fadin gidannan babu wanda na yarda da ita domin kuwa halayyanki daban yake dana saura aisha inaso kisani ina kaunarki sosai saidai hajja rahma ta tsaneki bansan dalili ba amma karki damu Allah zai sa tasoki wata rana
Kiyita hkr da halayyarta kinji sannan inason in sanar dake cewar zan maidaki makaranta Aisha kuka tafarayi na farin ciki tanata godiya da addu'oi hajiya ta dagotatana kada mata kai alamar aa dinnan ganin taki yin shiru ne yasa Aneesa tazo ta rungumeta nan hajiya fatima ta rungumesu su biyun tanata faman kwarara masu albarka cendai hajiya tace masu suje shan iska a waje ba musu suka fita Aisha kam dawowa tayi ta tsuguna kana tace hajiya wane aiki ma kk ce inje in kama?
Smile hajiyar tayi kana tace ni daga yau ki daina kirana da hajiya ki rika cemin mom kinji toh kawai aisha tace sannan hhajiya tace daga yau kin daina yin aiki makaranta kawai zaki rinka zuwa cikin kunya da jin dadi aisha tamike tana godiya sannan tace Allah dada budi mai albarka mom dina aguje tafita
Murmushi hajiya tayi dan har cikin kasan zuciyarta taji dadi ashe duk abinda suke yi duka a kunnen hajja rahma
Niko nace babban magana
Bayan 2days halayyan Aneesa ya fara canzawa kullum yakasance batada aikinyi sai wulakanci da musgunawa al'umma ga rashin kunya abin duk ya daurema kowa kai
Hatta mom dinta ta kasa gane kanta Aneesa abinnata sai cigaba yakeyi kullum abin mamaki kuwa shine tafi tsanar Aisha
Kwata2 bata kaunar ganin Aisha a rayuwarta ita kuwa Aisha kullum cikin damuwa take domin kuwa ta dauki Aneesa tamkar jininta ana cikin haka ne wata rana.......
✍🏻by leemat
Love u all😘😘😘😘😘
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS💋
Wannan page din nakine HAJMA Dear nagode da addu'arki da fatan Alkhairi gareni kina raina Allah bar kauna 😘😍❤
6
Wata rana Aisha tashiga dakin Aneesa domin yi mata nasiha sannan ta tambayeta laifinda tamata dahar yasa tafi tsanarta acikin duk masu aikin gidan duk da Hajiya Fatima ta hana Aisha yin aikace2 amma bai sa ta daina kirga kanta acikin yan aiki ba
Tashiga dakin da sallamarta Aneesa na kallonta amma bata ce mata komai ba sai amsa sallamar datayi
Aneesa na kallonta harta zauna kana tace sister na takaina nazone in tambayeki laifinda namaki kike fushi dani kuma kika tsaneni haka kamar ba keba dan girman Allah ki sanar dani abinda namaki idan kuma bazaki iya sanar dani ba toh kiyi hakuri kiyafemin
Nayi maki alkawarin zan kiyaye koma menene indai bai sabawa mahaliccinmu ba sannan inaso inyi maki nasiha akan abinda kikewa mom agaban kowa kisanifa itace ta dauki cikinki wata 9 tayi nakuda batasani ba ko zata rayu ko zata mutuba a haka har Allah ya sauketa lfy har ta haifeki bayan kin fito duniya tayita shayar dake idan kk yi kuka batada nutsuwa idan kkyi barci tayita gadinki idan bakida lfy.....
Aneesa ce tayi maza ta katseta dacewa dalla malama ya isa hk kece uwata ko kuwa ubana da zaki tasani a gaba kina tofamin yawun bakinki maza kifita a dakina kafin in.....
Aisha tace kafin ki kasheni ko dan iya abinda zaki iyamin kenan amma inaso kisani wallahi bazan fita ba har sai naji dalilanki nayin hakan
Dariya aneesa tafarayi kamar wacce ta zauce Aisha kuka tafarayi ta tsuguna a gaban ta tana kuka tana fadin sister dan Allah kifadamin abinda nayi maki ok idan bazaki fada min ba dan Allah ki daina yima mom rashin da a Aneesa tayi shiru ganin Aisha tana kuka hakan ya karya mata zuciya ta tallabo Aisha ta rungumeta itama tana kukan tace sister yi hkr kibar zubda hawayennan haka wallahi nima bansan dalilina nayin wayannan munanan abubuwa ba wani lokacin saidai in tsinci kaina cikin aikata hakan Aisha kiyi hkr ina kaunarki ki yafemin bazan kara ba
Hajiya fatima da akai komai akan idonta ne tashigo tana smile tana tausayama diyarta kana tace Alhmdllh Allah nagode maka dukkansu suka juyo suna kallonta Aneesa tayi maza taje ta tsuguna a gaban mom tana kuka tana fadin mom ki gafaceni mom bansan meke damuna ba mom ina bukatar addu'arki Hajiya fatima ta dagota tashare mata hawayenta kana tace ni bakimin komai ba a kullum addu'ata shine Allah shiryeki ya karemin ku da al umman musulmi baki daya Anee dear na yafe maki
Godiya suka shiga yimata kana tace ki nemi yafiyar Aisha domin kuwa ita kikafi musgunamawa rannan har pp soup kika zuba mata a fuska saida aka kaita asibiti
Sannan bayan wannan kika shiga har dakinta kika hada mata electric sannan kika kirata akan tafito ta rakaki koda tafito tana sa hannunta akan kofa sai wutan yajata saida tasuma dan ma Allah yayi tanada karan kwana shima saida tayi kwana 2 a asibiti haka kika kone mata books dinta gabaki daya harda uniforms dinta sannan shekaran jiya jiyannan kika zazzageta harda iyayenta da suka rigayemu gidan gaskiya bata amsa ki ba hakan yasa kikaje kitchen tana aiki kika zuba mata ruwan omo ajiki koda tayi kokarin fitowa ta zame gashi har yanzu tana fama da kafarta na hagu Y Aneesa y????
Aneesa zubewa tayi a wurin tana kuka mai tsumar da zuciya kana tace acikin kukan mom wallahi bansan ma nayi ba mom sanin kanki ne ko makiyi na bazan iya aikata masa haka ba bare sister na wacce nake ji da ita fiye da kaina Aisha ta tsuguna tana goge mata hawayenta tana fadin nima nasani sister bayin kanki bane amma Karki damu Allah yana tare damu kuma babu wanda ya isa ya rabamu sai Allahn da ya hadamu
Dan haka ki daina kuka nina yafe maki Allah yafe mana baki daya Ameen mom ta amsa sannan tace Allah maku albarka ameen suka amsa nan Aisha tace sister tashi kiyi wanka sannan kifito inada suprise maki a palo
Ba musu ta tashi tashige bayin Aisha da Hajiya Fatima suka fito Aneesa ce tafito ta saka jallabiya brown ba karamin kyau yamata ba tana sakkowa Aisha tace wow mashaa Allah sister kinko kalli mirro kuwa?
Dan bugun wasa takaima Aishan nan suka shiga dariya Aisha taja hannunta har zuwa kan dinning tayima Aneesa nuni data zauna ba musu ta zauna nan tafara bude first warmer ganin favourite dinta yasa Aneesa darawa kana tace wowww sister Aisha Allah barmu tare ngode da kulawarki gareni wannan pp soup haka
Aisha tabude na 2 shima lafiyayyen fried rice ne aciki sai kamshi ke tashi duk ya gauraye palon ina gefe rike da ✍🏻 amma inata hadiyan yawu ina fadin inama ace zan iya ajiye ✍🏻 domin nima in taya Aneesa kwasan gara 😋
Hajiya sai kallonsu take cikeda so da kauna a haka suka zauna suka ci suka sha bayan sun kammala ne suka kintsa wurin tas sannan sukayi ma hajiya Fatima sallama cewar zasu fita shan iska addu a tamasu suka tashi suka fita motoci ne gudag 4 suka bi bayansu har suka je suka dawo a ranar kam shakuwa ne mai karfi tqshiga tsakaninsu abin sai wanda ya gani domin kuwa ranar a dakin Aneesa suka kwana
Bayan kwana biyu saiga hajja rahma ta kawoma Hajiya fatima ziyara nan tayita nuna farin cikin ganin Aneesa da Aisha saidai ita Aisha taki sakewa da ita domin abin har mamaki yake bata ganin yanda hqjja rahma take nuna mata so yau
Zuwa yamma hajja rahma tawuce dama tazo sallamar Aneesa ne dazata koma skul domin kuwa har sayayya tamata washe gari Aneesa takoma skul dama Abu zaria take tana karanta bio/chem Aisha har zaria taje rakata tayi kwana 1 sannan tadawo koda zata dawo saida sukaci kukan rabuwa da juna na wasu yan lokaci Aneesa ta dauki shawarda Aisha tabata kan ta bude shago a zaria ko a minna hakan kuwa akayi ta bude shago a minna babba na indian dress da designers bags harda classic shoes babban boutique ne ya hadu iya haduwa dama ana 2weeks zata koma skul sukaje itada Aisha suka ba wata kanwar Hajiya fatima kudi Hannatu da cewar ta tayata saro kayayyaki lfyayyu haka kuwa akayi nan tasa sunar shagon Tripple A classics & designers
Ma ana Aneesa Aisha Abbas AAA
Sannan tasa Aisha a managing director na shagon haka ta nemi tailors tazuba acikin shagon shago kam duk wanda yashiga bazaiso fita ba sbd tsabar haduwar sa domin kuwa ko kofar shiganta ma abin kallo ce
Aneesa ba wanda bai santa a makarantar ba domin kuwa tana taimako sosai hakan yasa kowa yasan da ita hatta estate din mahaifinta kowa ya santa kamila ce bata kula maza kuma mai gadin da matarshi ta daukesu kamar iyayenta ana haka bayan satinta 1 da komawa ne ..............
✍🏻by Leemat
Love U Ol
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS💋
Wannan page din nakine Habibaty MUM MUHIBBAT 😍 Allah bar zumunci da kauna jinjina da godiya agareki sweety I L U so dearly 😘😍❤👍🏻👍🏻👍🏻👍🏻
7
Wata rana taji kamar ana kiran sunanta lokacin tana cikin part dinta sai taki amsawa aka kuma kiran sunarta a karo na 2 nan ma taki amsawa a karo na 3 ne taji murya kamar na matan mai gadin estate din ai kuwa sai ta amsa da na am mama ina zuwa
Kamar da ta sani karta amsa ai kuwa nan taji kamar ance fita abinki da gudu tafito daga ita sai wando 3qrter da yar karamar riga ajikinta ko kan ta isa bakin gate baba mai gadi yariga ya hangota hakan yasashi mikewa yana fadin subhanalillahi yar Albarka lfy kk fito babu ko kayan kirki ajikinki......
Bata kobi ta kanshi ba tana kokarin bude kofa tafita ne dayaga da gaske take kuma baida karfin hanata hakan yasashi yi mata tsawa sannan ya dafata ai kuwa ihu ta sakar wanda yasa duk aka firfito gata sai wani huci take kamar kumurci sai hararan baba mai gadi take amma ba daman fita
Isowar mutane ne yaba baba mai gadi bakin magana yace ma matarshi da wata mata ku kaita ciki Aneesa tace kar wacce ta tabani mutane suka fara tambayar ko lfy yasa tayi ihu hk????
Aneesa tace lfy ta lau kuce yabarni in fita babu ruwanshi dani mama tace subhanalillahi yar albarka lfy hk wani wawan harara Aneesa tamata kana tace ina lfy fa mijinki ya hanani fita nan mama tagane da matsala kallon mijinta tayi shiko yace idan baki koma cikiba zan maki abinda bazaki manta daniba Aneesa tace kayi Allah kabarni in fita ai kuwa ya bude kofar sannan yace fita mugani kasa fita tayi jama'a sai kallon ikon Allah suke dan wannan ba dabi'un Aneesa bane sa insa dana gaba da ita ba
Baba mai gadi yace maza kafin in rufe idona in budi ki koma ciki inba haka ba ai bata tsaya jin abinda zai fada ba da gudu takuma komawa ciki mama ce tabita abaya sannan baba mai gadi yace kubarta kawai asiri aka mata ana son tabi duniya ne saidai duk wanda yake shirin kwasan alhakin baiwar Allah bazaiyi nasara ba kuma sai ya tozarta a idanun duniya
Ameen kowa ya amsa sannan wani daga ciki yace gaskiya yakamata muyita tayata da addu'a domin kuwa Aneesa ta daban ce
Allah yabata lfy ya mayarma duk wanda yake niyyar yimata hk Ameen suka amsa kowa ya koma yana jimamin irin wannan al amari sannan suna mamaki wai ace kamar Aneesa tanada makiya duk taimakonta ga al umma kuma gata bata da girman kai Allah sauwaka niko nace Ameen
Koda Aneesa tashiga ciki sai ta tsinci kanta da tsanar kanta nan tafara bubbuga kanta a bango ganin haka yasa mama ta kwallama baba mai gadi ihu akan yataho ba lfy aikuwa da gudu yataho shiganshi cikin palon Aneesa keda wuya ai kuwa sai ta tsaya chak tana huci ga jini nazuba a saman goshinta baba mai gadi yace ke wai bazaki fita kibar jikin yar talikar Allah bako saina saba maki .......
Aneesa tayi wata dariya sannan tace nifa ba mace bace kuma ma ai bani 1 aka aiko cutar da ita ba munada yawa
Baba yace kunkai ku nawa? Kuma me tayima wanda ya aikoku? Wani dariyar takuma yi kana ta tabe baki tace ina ruwanka da abinda tayi? Kuma waima kai me hadinka da ita ne eh dan bakin ciki
Smile baba mai gadi yayi kana yace lallai kam ina umurtanku da kusan inda dare yamaku in ba haka ba...... cikin sauri tace in ba hakaba sai me?
Me zaka iya yi?
Kaga mufa aikanmu akayi kuma mu 30 ne aka aiko mata kakoga idan kasan wata to bakasan wata ba hahahahhhh ........
Baba mai gadi yace haka kace koh? To muzuba nida ku shge kafasa.....
Tukunama me sunanka?
Cikin gadara yace sunana duna 6aleri subhanalillahi kaiba musulmi bane cikin fushi yace ban saniba dan rainin hankali kawai hannunshi ya daura kan Aneesa wani irin wahalallan ihu tayitayi cen tazube a kasa nan tafara atishawa
Mama kam banda kuka babu abinda takeyi duk tausayin aneesa ya kamata baba yafara bata hkr akan tayi shiru Allah zai kare masu Aneesarsu Ameen mama tayita amsawa da nan tamike taje ta debo ruwa mai dan zafi tazo ta gogema Aneesa jininda ya bata mata fuska bayan ta kammala ne ta daure mata wurin da bandeji baifi 10 mins ba Aneesa ta fara bude ido ganin mama tanata faman share kwalla ne yasata mikewa jin kanta namata zafi ne yasa tasaki yar kararda ya dawo da hankalin mama kanta Aneesa tace mama kaina zai fashe mama zan mutu .......
Rufe mata baki mama tayi kana tace Aneesa Allah yana tareda mai gaskiya kuma inshaa Allahu bazasuyi nasara akanki ba
Aneesa tace suwaye mama?
Mama ta bude baki kenan zatayi magana Aneesa ta..........
✍🏻by Leemat
Love U all😘💋❤
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS💋
Wannan page din nakine my sweety MUNEERA na jinjina maki kuma ina mai alfahari da samun kamar ki a matsayin besty na Dear I ❤ U 💋
8
Aneesa tace mamana halan hauka nafara koh? Shiru mama tayi Aneesa ta mike ta dauko wayarta tazo ta zauna kusa da mama nan tashiga dialing number Hajiya Fatima ringin 2 yayi aka dauka Aneesa da sallamarta a dayan bangaren kuwa aka amsa sannan tace mom ina bukatar addu'arki fiye dana da hankalin Hajiya fatima ne ya tashi kana tace lfy?
Aneesa tace lfy ba lfy ba mom nidai kuyita tayani da addu'a mom tace toh shikenan Anee Dear inshaa Allahu zamuyita yimaki addu'a yanzu ma zan sanar da daddynku Aneesa tace ohhh dad yana gari ne eh mom tace mata nan Aneesa tace bashi mu gaisa daddynda tunda suka fara waya yake jinsu sai yace bazan karba ba kice mata nayi fushi tunda bata tunawa dani sai momminta jin haka yasa aneesa ta katse wayar tana smile nan tayi dialing number daddynta bayan ya dauka suka gaisa nan suka hau hira saida suka ci kusan 1hour sannan sukayi sallama kiran number yayanta tayi wato Abdul basit yana dagawa yace yar my queen, my precious little sister smile aneesa tayi kana suka gaisa nan shima take rokonsa daya taimaka mata da addu'a toh yace mata sannan suka hau hirar rayuwa
Saida sukayi mai isarsu sannan sukayi sallama bayan Aneesa tayi mashi alkawarin kai mashi ziyara a cen inda yake karatu a U.S.A next week yaji dadi yace mata Allah kawota domin kuwa yaji kewarta
Nan takira Aisha maganar dai duk 1 ne a tayata da addu'a Aisha ta shaida mata cewar tayi mummunar mafarki akanta saidai bata sanar da ita komai akan mafarkinba nan tacema Aneesa gobe monday su dau azumi sannan su rage barcin dare surika yin nafiloli Aneesa tace toh siater Allah shige mana gaba Ameen Aisha ta amsa nan sukayita hira mama kam na zaune sai faman binta da kallo taketayi sannan tana ayyanawa acikin ranta cewar hardani za ayi azuminnan da nafilan dare wallahi dan bazan taba bari a cutarmin dake ba Yar albarka nan tayi smile wanda yasa aneesa tambayarta nan tacema aneesa bkm kawai tana murnar ganinta cikin nishadi ne
Washe gari Aneesa,Aisha,Mama da Baba mai gadi suka dauki azumi Aneesa ce tafito daga part dinta Zuwa garage tana isa bayan ta bude motar ta tayi bismillahi kafin ta shiga ta zauna idonta ne yakai gun dayan motar ta wani layane baki wul dashi da sauri tafito tana kiran sunan Allah jikinta har kyarma yake tace Baba taho kagani baba mai gadi da wuri ya iso wurin harda matarshi da batason abinda zai taba lafiyar Aneesa ta biyo bayanshi
Yana isa Aneesa ta nuna mai layar nan yaje kusa da layar ayi addu'oi ya tofa nan layar tafara hayaki mama kam wannan al amari yafara bata tsoro sai tambayar kanta take waishin me Aneesa tayi ne da ake neman salwantar da rayuwarta haka yarinyarda babu ruwanta yarinyarda take girmama nagaba da ita.........
Aneesa ce ta rungumeta hakan ya dawo da ita daga tunanin da take Aneesa kamar zatayi kuka tace mama waishin wa na batawa rai ne da bazai sanar dani ba in rokeshi gafara ba sai dai yana kokarin.....
Baba mai gadi yace yar Albarka koma wayeshi toh hakika yana wasa ne da rayuwarshi domin kuwa Allah bazai taba bashi sa a akanki ba
Shiga motarki kiwuce makaranta abinki hankali kwance Allah natare dake mama takara dacewa indai har muna raye toh inshaa Allahu sai inda karfinmu ya kare
Aneesa tace nagode baba nagode mama Allah barmu tare suka amsa da ameen haka aneesa tashiga mota tawuce makranta bayan tafiyarta ne mama tace a gaskiya malam yakamata ................
✍🏻Leemat
I L U ol💋💋💋
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS💋
Wannan page din nakune masoyan asali yan group din ANEESA YAR PRESIDENT ina ❤ ku irin sosai sosai dinnan Allah bar kauna💋😘👍🏻
9
Yakamata musan abinyi tun kafin a cutar mana da Aneesa domin kuwa wallahi nikam sai inda karfina ya kare indai akan Aneesa ce Baba mai gadi sai kallon matar naahi yake shakka babu yasan sun shaku da Aneesa sannan kuma shima yasani harga Allah sai jin aneesa yakeyi kamar jininshi shima kuwa koda zai rasa rayuwarshi ne dan taimakawa Aneesa he's ready kai kaji soyayyar gaakiya Allah hadamu da masoyan gaskiya
Ameen .........
Mama tacigaba da cewa malam kaga Allah bai taba bani diya macebako?
Sai gashi Allah ya albarkanceni da haduwa da Aneesa tun ranarda nasanyata a idanuna nafara jin dadi domin kuwa nasani Allah ne ya hadamu nakuma ci al washin maida Aneesa diyata tilo sai gashi Allah cikin ikonsa yasa Aneesa ta daukeni tamkar mahaifiyarta sai yau in wayi gari inga wani banza cen na kokarin salwantar min da rayuwarta sammmm.....Allah bazata sabu ba
Baba yace ki kwantar da hankalinki inshaa Allahu babu abinda zai sameta domin kuwa batada hakkin mai kokarin cutar da ita dan haka muci gaba dayimata addu'a Allah zai kareta Ameen mama ta amsa sannan ta mike tana fadin bari inje in debo kayayyakinta in goge mata su kafin ta dawo baba yace kedai ba kullum tana hanaki ke kuma baki bari bako?
Mama tace toh baji ikon Allah mutum da diyarshi ace wai kar ya taimaka mata bayan tanada ladabi da biyayya kaga nidai sai nayi mata gugan in kuma yi mata wanki in akwai masu dauda murmushi Baba ya sakar mata kana yace toh masu diya kardai ki manta nima dai diyata ce kuma yar albarka tace mama bata amsa mashiba tayi wucewarta
Aneesa ta isa makaranta tayi parkin amma taki fitowa sai faman tunani taketayi tana tambayar kanta dacewar ni Aneesa wa na batawa rai da har yake nemar cutar dani ni Aneesa wa..... bugun glass dinta da akeyi ne ya dawo da ita daga tunaninda take Adama ce tsaye tana smile itama Aneesar smile din ta mayar mata dashi nan tabude tafito Adama tace Dear yau kin danso kiyi latti fa Aneesa tace hmmm kedai bari kawai abin ba acewa komai
Haka dai sukayita hira har suka shiga class shin wacece Adama?
Adama Uwaisu shine cikakken sunanta yarinyace fara kyakkyawa ga hankali da nutsuwa tunda tazo makarantar bata taba yarda tayi kawa ba sbd yanda suke su talakawa ne hakan yasa tarike matsayinta bata shiga tsabgar kowa abinda yakaita makaranta shi kawai takeyi ta dawo gida dama su 5 ne a wurin iyayensu Rumaisa'u,Umar,jibrin wanda suke kiranshi da Abbati sai ita Adamar sai sharifullah
Duk da su talakawa ne hakan bai hanasu karatun boko ba mahaifinsu yana iyaka kokarinsa akansu haka ma mahaifiyarsu Amina itama tana nata kokarin dan ganin sun samu in gantacciyar rayuwa
Haduwarsu da Aneesa kuwa daga Allah ne domin kuwa ko kadan ba ajinsu daya ba saidai dayake Aneesa batada girman kai hakan yasa suka zama kawayen juna
Ranarda Aneesa taje ganin lecturer dinsu nan taga Adama a tsugune tanata kuka tana rokonshi akan ya kara mata lokaci zata biya kudin nan yayita mata koran kare hakan ya batawa Aneesa rai nan ta tallabo Adama take tambayarta bayan ta sanar da ita ne tace yanzu sir akan 3k kake mata wannan wulakancin
Shiru yayi dan yasan wacece Aneesa nan yashiga bata hakuri bude handbag dinta tayi taciro bandir din 1k tamikama Adama sannan ta zari kudi tamikamawa lecturer n yana kirgawa yaga 6k ne yace hajiya Aneesa 6k kika bani instead of 3k budan bakin aneesa sai tace sir ka rike sauran dan naga alamar....... kome ta tuna kuma oho sai tayi shiru nan taja hannun Adama suka fito har sunkai bakin kofa sai tajuyo tace saura kuma kaki yimata abinda yadace nan sukayi ficewarsu suka barshi cikin murna dama ranar ko sisi baida
Koda suka fito Adama tace yar uwa ga kudinki nagode tunda kin biyamin Aneesa tayi smile tace sister karki damu ki ajiyesu incase ko kinada bukatar wani abu
Tun daga ranar suka zama Aminan juna
Cigaban labari Aneesa da Adama sun maida hankulansu gun lecturer daya shigo dama basa wasa da karatunsu ko kadan karfe 11 su Aneesa ne zaune suna hirarsu sai jin ..........
✍🏻by Leemat
Love u all😘💋👍🏻
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELs🤝
Wannan page din nakane kai 1 masoyina, abin al faharina,jinin jikina,rayuwana,farin cikina MUHAMMAD LAWAL BONSAY😘 miji nagari Allah barmu tare,Allah karemu da sharrin makiya Allah dada hada kawunanmu da dankon soyayya, kaunarka ta mamayemin zuciya I ❤ U so dearly 😘😘😘😘
10
Sai jin murya sukayi daga sama anyi masu sallama ai kuwa adama ta juyo itako Aneesa ko ajikinta saidai ta amsa sallamar batareda ta juya ba
Adama tace lfy haka mallam ta kanmu?
Shiko yace lfy amma ba lau ba dan Allah ina iya zama Adama ta bude baki kenan zatayi magana sai Aneesa tayi maza tace aa bazaka iya zama a nan ba sbd nan wurin mata ne smile yayi sannan yace haba beauty dan Allah fa nace Adama ce tace toh bismillah mana zo ka zauna kallon Aneesa yayi yace kin bani izinin in zauna tabe baki tayi abin dariya ma yabashi Aneesa tace kana iya zama amma da sharadi cikin kaguwa yaji sharadin yace me sharadin tace bazaka damemu ba
Smile yayi yace naji zan kiyaye dan haka ina iya zama?
Kada kai tamai alamun eh dinnan zama yayi nan Yake tambayar Adama yar kawarmu ya sunanki?
Adama tace sunana Adama Uwaisu nan yace wow nyc name tank u tace mai nan shima yace Sunana Ashraf Sudais nan Adama tace sunan da zan sama dana na farko kenan inshaa Allah smile yayi yace Allah baki iko ameen ta amsa
Sunata hirarsu da Adama amma yana satan kallon Aneesa da ko dagowa ta kalleshi batayiba sai faman latsa wayrta taketa yi ya lura tunda yazo gurin bata dago ta kalleshi ba acikin zuciyarshi yace wannan wace irin mutum ce haka nan ya furta gashi na kamu da sonta kullum saita hanani sukuni yau kuwa ga ...... Adama ce tace Ashraf kaida wa?
Ajiyan zuciya yayi yace bkw Adama tace ka kamu da sonta ko?
Ashraf yace kina nufin kinajin abinda nake fada a zuciyata?
Adama tace aa sai dai wanda ka furta a fili
Ashraf yace wallahi Adama na kamune da son wata kyakkyawar yarinya nan yafara describing din Aneesa yana gamawa Adama tace kuma ya sunanta nan yace ban san sunanta ba domin kuwa bata bani daman zuciyata tayi bincike akan sunantar ba amma muddin taba zuciyata izinin binciken sunanta to shakka babu zuciyata zai san sunanta kuma zai sanar dani
Aneesa da take jinsu batasan sanda dariya ya kufce mata ba nan tafara dariya shiko sai faman kallon yanda take dariyar yakeyi ushiryarta mai kyau gata da dimple kai mashaa Allah yarinyarnan tayi a rayuwa Adama ce tace Anee lfy? Bata kulata ba saida tayi mai isarta sannan tace kai amma wannan guy din koh nan ne ta dago idanuwanta ai kuwa karaf idanuwansu suka hade dana juna wani irin abu sukaji ajikinsu gabaki dayansu
Subhanallah aneesa ta furta a fili shima haka maida idanuwanta kasa tayi shiko yace meya baki dariya beauty?
Adama da tariga ta dagosu smile tayi nan tacema Aneesa eh meya baki dariya nan Aneesa tace jin wannan abokin naki daya fadin wai zuciyarshi zatayi searching sunar masoyiyarshi ne yabani dariya dan ban taba ji ba wani dariyar takuma yi
Shima dariyar yayi dan ya dagota tana so tace mai makaryaci amma kuma sbd ganin girman dan adam yasa ta kasa
Nan yace mata eh mana kuma idan kina ganin wasa ne sai inje inyi searching kuma tsab zan gano sunarta smile aneesa tayi kana tace toh bismillah je kayi nasan saidai kaje ka tambayi wasu
Ashraf yace idan kika ganta ko toh ko ke saikin bata sunarda zaiyi matchin da ita bare ni masoyinta
Aneesa tace toh kaje ka sanar mata abinda kk ji mana game da ita nan yace toh ai bazan iya ba sbd ban taba yin hakan ba
Wani kallon tuhuma Aneesa tabishi dashi Adama ce ta katsesu nan sukaci gba da hira har lokacin shiga lectures dinsu Aneesa yayi nan sukayi sallama da juna Ashraf sai ji yakeyi kamar yabisu amma ba dama karfe 4 daidai suka fito nan suka shiga motar Aneesa daman tunda suka hadu da juna itace ke dauko Adama tazo ta sauketa a gida wani lokacin ma tare suke zuwa makaranta A motar Aneesa
Aneesa takai Adama har kofar gidansu Ashraf kuwa na biye dasu nan Adama tafita tayi cikin gida sannan Aneesa ta juya tayi hanyar gida itama ganin kamar mota na binta a baya ne yasa taja burki ta tsaya Ashraf na ganin haka sai yayi kamar ba ita yake biba har yazo yawuceta kasancewar tint glass ne ya hana Aneesa ganin fuskar wanda ke ciki
Nan tafito ta sayi su fruits sannan taja motarta shiko ashraf koda yayi gaba kadan nan yayi parkin ganin wucewarta ne yasa shima tada motarshi yabita ganin ta tsaya a Alhaji Abbas Estate ne yasa yayi smile a zuciyarshi yace woww lallai dole yarinyarnan taja aji
Baba ya bude mata gate tashige bayan tayi parkin ne ta fito da su fruits dinda tasayo tazo ta mikawa mama bayan ta gaishesu kamar yanda ta saba nan tayi wucewarta part dinta dan yin ibada tana shiga ........
✍🏻by LEEMAT
LOVE U OL💋❤😘👍🏻
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
Wannan page din nakune jinin jikina yan uwa nagari Aunty Fatima Dada Kuta ❤
Aunty Hasiya Antiwo💋
Aunty Safiya Dada Kuta😘
Aunty Aisha Dada Kuta💞
Aunty Hamida Dada Kuta 💝
Ina yinku irin sosai sosai dinnan💘❤
11
Tana shiga da sallamarta daki tanufa ta rage kayan jikinta shiga bathroom tayi ta watsa ruwa ajiki sannan ta dauro alwala tafito jallabiya tasaka da hijab tayi sallah a nutse
Tana idarwa tayi kira ar Al Qur'ani mai girma ba ita ta daga daga sallayarba sai 6pm nan tayi Addu'oi tashafa sannan tafito
A palo ta tarar da mama tana jera fruits a fridge murmushi tayi kana tace mama nida nake kokarin fitowa yin aiki ashe har kin kammala
Smile mama ta mayar mata kana tace yar arziki ai kiyi zamanki ki huta kinga mun saba da wannan aikace2 lokacinda muke aiki a cen gidan senator mansur ai yaranshi har...... Aneesa ce ta katseta dacewar habaa mama baki mantuwa ne? Kusan kullum sai kinyi maganar nan kiyi hkr ai yariga ya wuce yanzu baganinan ba diyar mama ita kadai yar tilon mama da baba murmushi mama tayi kana tace tabbas ina alfahari dake inaji ajikina kamar nina haifeki saboda komai daya kamata yaya suma iyayensu na kyautatawa kina mana kamar mu muka haifeki sannan kina mana hidima dagamu har yaranmu sannan.....
Aneesa ce ta rungumeta tana fadin dan Allah mama kibar fadin haka ku kuka haifeni nice diyarku tilo ina kaunarku sosai mama tace Allah maki albarka Ameen ta amsa
Mama ce tace bara naje na duba mana alala Aneesa tace laaa mama harda alala kika mana eh mama ta amsa mata Aneesa tace yauwa mama natuno yau na sawo maki awara nan ta bude jakarta taciro ta mikama mata mama tace inni sa imun habibaty
Wangale baki Aneesa tayi cikeda mamaki kana tace mama kema azumin kike?
Eh mama ta amsa mata Aneesa tace Allah karba ameen mama ta amsa mata mama tafito Aneesa kuwa na biye da ita a baya suna hira har suka isa part dinsu baba mai gadi suka shiga tare da mama bayan ta duba alalanda ke kan stove Aneesa tace mama........
✍🏻by Leemat
Love U ol💋💋💋
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dadq Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
12
Aneesa tace mama inaso ki daukeni tamkar ke kika tsuguna kika haifeni domin kuwa nima haka na daukeku kuma nayi imani da Allah cewar bazaku taba ganin abinda zai cutar dani kuyi shiru ba kuma.....
Mama ce ta katseta ta hanyar rungumanta datayi cikeda so da kauna mama tace yarana 3 a duniya Haneef,Umar da Ababakar siddeeq kuma duka mazane Aneesa tayi fuskar kuka dariya mama tayi kana tace toh ai ban karashe ba domin kuwa daga karshe Allah ya albarkanceni da diya mace kyakkyawa mai ladabi da biyayya kuma itace yar autarsu 1 mace wato Aneesa yar mama da baba 😉
Murmushi Aneesa tayi kana tace yauwa mama har naji dadi Allah barmu tare Ameen mama ta amsa
Zama sukayi a palo sunata hira har zuwa 6:30pm nan ne Aneesa ta mike tace mama bara na dauro alwala mama tace toh yar albarka shigewa tayi bathroom ta dauro alwala tafito ganin haka ya yasa mama tafita taje part din Aneesa ta dauko su fruits din ta dawo dashi part dinta tana shigowa taga Aneesa ta dauko sallaya ta shinfida a palon sannan tashiga cikin dakin mama ta dauko Al-Qur'ani mai girma nan tayita tilawarta hankali kwance har akayi kiran sallah nan tayi addu'a sannan ta rufe Qur"anin tana kokarin mikewa ne sai ganin mama tayi a gabanta dauke da tray tana smile itama Aneesar smile din ta mayar mata mama ta ajiyeshi sannan ta zauna tare sukayi budan baki wanda rabin abinda taci duk mama ce taketa bata a bakinta har suka kammala nan Aneesa ta mike taje ta kurkure bakinta tadawo tayi sallah mama itama alwalar ta dauro tazo itama tayi sallar koda suka idar karatun Qur'ani ne sukayita yi har ishaa 'i tayi bayan sun idar da ishaa'i ne Aneesa ta gaisheda mama nan suka koma kan dinning domin cin abinci Aneesa kam cewa tayi ta koshi mama kam tace ai bata isa ba suna kan dramar ne baba mai gadi yashigo da sallamarsa
Ai kuwa Aneesa sai shagwaba tafara tana bubbuga kafafuwanta smile yayi kana yace wai waye ke tabamin yar leleta ne eh?
Cikin shagwaba Aneesa tace baaaaa mama bace wai dole sai naci abinci ba bayan nakoshiiii.....
Dariya yayi lokacinda ya iso dinning din shima y nemi wuri ya zauna nan yace a toh ai da gaskiyar mama habaa diyata kici abinci mana mama ce tace rabu da ita wai ni nataba ganin yarinya budurwa haka da gobe zan wanketa in kaita gidan mijinta ace batason cin abinci kwata2 kunyace takama Aneesa nan ta mike da niyyar barin wurin mama ce tarikota tana fadin dan Allah kici koda alala ne rusunawa aneesa tayi har kasa ta gaida baba cikeda girmamawa baba ya amsa sannan yasa mata albarka
Juyowa tayi gun mama sai Tausayi mama tabata nan ta zauna mama tayita feedin dinta aneesa ko sai kallon mama taketayi da tayi concentratin akanta ita 1 ko kulawa da baba ma batayi ba a cikin ranta tace Allah nagode maka daka hadani dasu mama wannan irin so haka ai ko yayan cikinsu ne iyakacin kulawarda zasu basu kenan hmmm....
wata ajiyar zuciya tayi wanda yabasu mama tsoro baba ne yace yar Albarka lfy kuwa Aneesa tayi murmushin yake kana tace lfy lau baba Amma a ranta tana jimamin randa za ace ta rabu dasu batasan ya rayuwarta zai kasance ba a haka dai har tasamu ta cinye kulli 1 mama ta yanko na biyun kenan Aneesa tace mama nakoshi wallahi idan ba amai kikeson inyiba kibarni haka
Mama ta dauko ruwa tabata baba ne yace toh masu diya shikenan ni an manta dani ko toh shikenan bakomai bari in taahi inyi gaba since am not welcomed here
Dariya suka hauyi gabaki dayansu kana mama tace kayi hakuri kaima sanin kanka ne idan yar leleta tana nan bana ganin kowa sai ita
Aneesa tayi smile tace su baba ana kishine?
Smile yayi kana yace eh ....... sannan kuma yace aa
Ido aneesa ta zaro kana tace toh wanne zan dauka aciki kashe mata ido daya yayi kana yace ko wanne amma banda na farko dariya sukayitayi
Aneesa ce ta mike kasancewar wayanta na ruri kuma a palo ta ajiyeshi koda ta isa palon ta dauka da sallamarta Aisha a dayan bangaren tace Sweety kinsha ruwa lfy?
Lfy lau Aneesa ta amsa hira suka hau yi sannan Aisha take sanar mata cewar an samu cigaba a store dinta sosai murna Aneesa tayi tayi godiya ga Allah sannan tace Aisha Allah barmu tare
Ameen Aisha ta amsa bayan sun dan tattauna gameda rayuwar yau da kullum ne sukayi ban kwana mamace ta iso wurin ta zauna kusa da aneesa
Aneesa tamike tana fadin mama ni zanje in kwanta barci nakeji mama tace ai kuwa yakamata kije ki kwanta toh saida safe baba yafito yace har zaki je ki kwanta eh aneesa tace toh saida safe yar Albarka kardai ki manta kiyi addu'a dai kafin ki kwanta toh baba cewar aneesa mama ta rakota har cikin part dinta kafin takoma bayan sunyiwa juna saida safe
Aneesa nashiga..........
✍🏻by LEEMAT
LOVE U ALL😘😘😘
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS😘 tsintsiya muke madaurinmu 1 🤝
13
Aneesa nashiga bathroom tafada tayi wanka ta dauro alwala tana fitowa tayi nafila sannan ta kwanta
A bangaren Ahraf kuwa tunda yakoma gida ya kasa samun sukuni sai tunaninta yake gashi baida numberta bare yakirata ummanshi ce tashigo part dinshi da sallamarta ashraf ya amsa bayan ta zauna ne tace son meke damunka ne yau kwata2 na lura dakai yau baka cikin hayyacinka sai faman tunane2 kake
Smile yayi na karfin hali kana yace umma lfy ta lau kawai .....
Kome yatuna ohoo
Sai kuma yayi shiru
Ummansa tace habaa son kasan bana boye maka komai pls sanar dani damuwanka
Jin kalaman ummanshi yasa jikinshi yayi sanyi nan ya gaya mata komai bai boye mata ba
Smile umma tayi kana tace toh Alhmdllh yar wani gari ce kuma ya sunanta?
Nanfa daya wai ance da shege ina ubanka......
Aahraf yace wallahi umma bansan sunanta ba kuma bansan ko daga wani gari take ba nidai abu daya nasani shine dana kaima Mus'ab ziyara ne na hadu da ita kuma tunda na ganta sai naji ta kwantamin arai amma bari zan tambayi mus'ab din sunanta da garinta
Toh son Allah taimaka Allah sa alkhairi ameen ya amsa yana smile dan yaji dadin addu'ar umminsa
Koda tafita nan fa yakoma aikinda yasamu yau shine tunani yana kan haka ne barci barawo yayi awon gaba dashi
Aneesa ce da Ashraf tareda yara 2 kyawawa mace dana miji Aneesa sai firan soyayya suke cikeda nishadi dayar yarinyar ce wacce batafi 3yrs ba tace mommy daddy zan cha ice cream smile Ashraf yayi kana yace to kuje gun kande ta kaiku kusha tashiwa sukayi suna tsalle yesssss we love u daddy sannan sukama Aneesa gwalo nan suka fice daga dakin ganin haka yasa Ashraf yin maza yaje ya rufe kofar dakin Aneesa na kallon ikon Allah yana dawowa ya janyota jikinshi Aneesa tace Habibi da tsakar ranar nan kashe mata ido yayi kana yace bakisan na rana yafi........
Ai kafin tasamu bakin magana yariga ya hada bakinshi da nata sarrafata yake duk yabi ya kashe mata jiki yana kokarin zuge zip din rigarta ne yaji ana bubbuga kofar
Ai ba shiri ya mike domin zuwa dubawa ko wanene
Dalla cen guy tashi mana ka barni inata faman jiranka bude idonda zaiyi sai yaga mus'ab bata rai yayi yace kai amma kai banzane wallahi yanzu ina cikin soyewa nida masoyiyata acikin mafarki shine zaka wani zo ka tasheni
Dariya mus'ab yamashi sannan yace au yaushe kafara soyayya ban saniba?
Ashraf yace yau mana katuna danaje makarantarku dazu har nake cemaka nayi budurwa amma sai ka dauka wasane ko ai da gaske ne wata kyakkyawar yarinya ce na gani tamin wallahi zan iya yin komai akanta
Mus'ab yace kenen harda holewar da mukeyi zaka iya bari saboda ita?
Shiru yayi kafin yace holewar banza in dai zata aminta dani ta yarda ta aureni wallahi zan daina shirmennan
Dariya kawai mus'ab keta faman yi domin kuwa shi a tunaninsa duk shirme ne ashraf keyi
Tashiwa yayi yashiga bathroom ya watsa ruwa yafito ya shirya nan suka fita don zuwa sharholiyarsu
Toh jama'a wata irin waina Ashraf ke toyawa shida mus'ab?
✍🏻by Leemat
Love u all😘😘😘
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din nakine ke kadai uwa mai gyara yarta nayi godiya gareki mahaifiyata, uwa bada mama, mai kaunata farin cikina Allah kara nisan kwana Gimbiya sarautar mata MAMA HABIBA DADA KUTA AKa Maman Titiwo Allah sadaki da alkhairin duniya data lahira Ameen nagode 😘👍🏻💋❤💓💘💝💞✍🏻
14
Shin wanene Ashraf?
Ashraf wani matashi ne maiji da kyau da naira irin tashin palonnanne wato Ajebo
Ashraf da ne daya tilo agun hamshakin mai kusdinnan wato Alhaji Sudais da matarsa Hajiya Saudat shidai Alhaji sudais dan kasuwa ne babba wanda sunarsa ta bazu a nigeria da kasashen waje ita kuwa matarsa hajia Saudat ita ba yar nigeria bace ita yar kasar egypt ce acen suka hadu lokacinda yaje kasuwancinsa kuma ya sami iyayenta nan aka bashi aurenta yaci gaba da zama acen har tsawon shekaru 12 basu samu haihuwa ba hajiya saudat ba karamin damunta abin yakeyi ba ana haka ne wata rana tace mijinta yakara aure nan ya nuna mata cewar shi baida ra ayin ajiye mace fiye da 1 dan hk tayi hkr haihuwa ta Allah ne in da rabonsu wataran zai basu
Haka dai rayuwa taci gaban ma ma auratannan 2 cikeda so da kauna abokan harkallansa sunyi2 akan ya kara aure don samun zuria amma yayi kunnen shegu saboda yanason matarshi
Kuma mutum ne mai tawakkali yayi imani wataran sai lbr wata ranar monday ce hajiya saudat ta dauki azumi ranar yini tayi tana rokon Allah har akasha ruwa Allah maji rokon bawansa ne cikin ikon Allah kuwa sai mijinta yake shaida mata cewar bazai samu dawowa a ranar ba ta dan ji ba dadi amma ta nuna masa shikenan Allah dai ya tsare mata shi aduk inda yake Ameen ya amsa ashe yana bakin kofar falon ne lokacin bude kofar yayi ita kuma lokacin ta taso da niyyar zuwa kulle kofarta tunda bazai dawo yau ba tana hawaye tana tafiya ganin mutum tsaye a kofar yana murmushi ne yasata tsaya chak
Cemata yayi kuka?
Cikin shagwaba taje ta rungumeshi tana fadin toh bakai bane ba wai bazaka dawo yau ba ta karashe maganar tana kuka........
Rarrashinta yayi nan ya dauketa kamar baby suka shige basu tsaya ko inaba sai bedroom ya direta saman gado
Cemashi tayi muje kayi wanka kafito kaci abinci sai shikuma yace sannan inzo in kwashi gara ko 😉
Kunyace ta kamata dan haka tashi tayi tafita da gudu smile yayi yace I love u wit all my hrt
Bayan yayi wanka yaci abinci nanfa suka shiga duniyar ma aurata ranar saida hajiya saudat tayita kiran sunar Ummanta da Abbanta tsabar ........
Shikuwa nan yamata kyautar kujeran makka tsabar.........🙈
Niko nace saikace yaune darensu na farko
Bayan sati 6 ne tafara zazzabi alhaji duk yabi ya rude koda yakaita asibiti bayan yan gwaje2 da aka yimata nan aka shaida masa cewar tana dauke da juna 2 har na tsawon sati 5 murna agun alhaji baya misaltuwa nan aka basu magunguna tun daga ranar ya hanata yin komai har Allah yasa cikinta yakai wata 5 nan ne yace su dawo nigeria dazama taji dadin jin hakan ai kuwa haka akayi
Cikinta na wata 9 kuma gashi lokacin tafiyarsu hajji yayi haka tashirya suka tafi cikin ikon Allah acen nakuda ya kamata ta haifi danta namiji kyakkyawa kamar balarabe
Koda ranar suna ta zagayo a cikin masallaci aka rada masa suna Ashraf koda lokacin dawowar yan hajji tayi ita bata dawo ba dan mijinta cewa yayi saitayi 4months tukuna kasancewar yanada gida acen cikin madina haka kuwa akayi
Tun da ta haifi Ashraf shikenan Allah bai kara bata wani ba
Don haka ne suka dauki son duniyarnan suka daurawa ashraf saidai bai bata tarbiyyarshi ba ko kadan har sai lokacinda ya cika 19yrs llkacin ne ya kammala 1st degree dinsa a oxford university dake amurka inda ya hadu da wani mai suna micheal wanda baida aikinyi daga shaye2 sai bin matan banza
Saidai shi ashraf bai taba yarda yayi hurda da matan banza ba amma yana shaye2 wannan kenan
Cigaban lbr koda suka isa club nan ya zauna saidai yau anyi2 yasha kayan maye amma sam yaki sha gaba daya ma hankalinshi ba anan yake ba
Aneesa tana cikin barci ne sai taji..........
✍🏻leemat
Love u so very much sweet mom 💋❤💓💘👍🏻
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
15
Aneesa taji kamar a zahiri cewar gata ga Ashraf suna soyayya wanda har takaisu gayin aure infact mafarkinsu iri daya dana Ashraf saidai ita babu wanda ya tasheta ita da kanta ta farka tayi addu'a sannan ta zauna tana mamakin irin wannan mafarki haka
Ta dade kafin barci barawo ya saceta
A bangaren Ashraf kuwa ranar bai sha komai a club ba har suka dawo hoton Aneesa keta masa yawo a brain dinsa
Washe gari da asubahi bayan ta idar da sallah tayita kira'a tana kan kira'ar ne taji kamar ana kuka ta danji tsoro amma ganin Al Qur'ani mai girma ne take karantawa yasa taji bata tsoron komai hasalima sai taji tasamu nutsuwa fiye da da
Cen taji kamar an bude kofa an rufe cigaba da karatunta tayi ko ajikinta bata damuba har gari ya waye nan tayi addu'a tashafa sannan tashiga bathroom tayi wanka
Karfe 7:30am tafito cikin wata riga da skirt tayi mata kyau da yar karamar gyalenta part sinsu mama tayi tana zuwa ta rusuna ta gaida baba sannan tawuce ciki nan ta gaisheda mama sannan tafito don wucewa makaranta mamace tace ga abincinki fa ki tafi dashi tunda yau bakison kici abincin a gida smile tayi kana tace mama ai kinsanni inba 10am ba ban fiya son cin abinci da safe haka ba shiyasa kuma kinga yau inada lectures 8:30am
Toh Allah taimaka kidai dauka kitafi dashi toh mama Aneesa ta amsa sannan tafito Allah bada sa'a Allah tsaremin ke Ameen aneesa ta amsa sannan baba yace toh masu diya dariya suka saka Aneesa tayi gun motocinta dake parke wata mota tashiga kirar KIA brown colour ne wato colourn jakarta,takalminta,yan kunnenta,agogon hannunta da bangul din da gyalenta sannan kuma a atamfar datasa akwai brown aciki sai kuma wayarta datasha kwalliya da brown case domin kuwa duk kayanda tasaka tomatch ne komai nashi bata saka any how dress haka motar hawanta different colours ne daidai da wayoyinta suma haka Aneesa kenan yar Presidor
Shiga tayi bayan tayi addu'a nan ta kunna wayrta takira Adama take shaida mata cewar gatanan tafe tajirata toh sai kin iso inji adama
Baba ya bude mata gate sannan yamata addu'a cikin jin dadi Aneesa tamasa goma ta arziki sannan tayi tafiyarta kaji diyar albarka
Ashraf ne a gefe cikin motarsa kirar hilux yana jiran fitowar Aneesa domin tunda garin Allah ya waye yarasa meke mashi dadi kawai fuskar aneesarshi yakeson gani wanda hakan ba karamin bama daddynshi mamaki yayiba dan yasan Ashraf bai tashiwa da wuri koda ya tambayeshi cema daddynshi yayi yau yanada appointment ne da safennan toh son Allah taimaka Allah bada sa'a Ameen ya amsa sannan yace zai wuce Ashraf kenan
Ai kuwa ganin mota tafito yasashi jan tsuka domin kuwa ba motarda aneesa tahau bane jiya har zai maida kansa kan kujera sai yaga kamar mace ce ke jan motar ai kuwa kafin kace me Aneesa tazo ta giftashi tawucewarta bashiri yatada motarshi yafara bin bayarta duk da ta lura ana binta saidai bata kawo komai a rai ba domin kuwa shima ashraf ba motarda yashiga bane jiya ba
Har ta iso unguwarsu Adama ba bata lokaci kuwa saiga Adamar tafito tashiga mota hira suke har suka isa makarantar
Parking tayi suka fito Ashraf sai binta yake da kallo ganin ta fi jiya kyau kuma ga kayan jikinta sun mata kyau wowww mashaa Allah ya furta sannan yace gaskiya gimbiyata komai nata na daban ne smile yayi sannan ya fito da wayrsa yakira Abokinshi Mus'ab
Mamaki mus'ab yayi da ashraf ya shaida masa cewar yana school dinsu ba bata lokaci ya iso gun ashraf nan ashraf ya nuna masa motarda Aneesa tashigo saidai baisan sunanta ba
Mus'ab yayita dariya kafin yace guy i don fall oooo amma bakomai nasan dolema tasoka domin kuwa kaima ajin farkonnan ne wanda yan mata ke mutuwar so
Ashraf yace shege abokina ka iya zuga mutum shiyasa nake ji dakai mus'ab yace bari ina zuwa fita yayi yaje ya sami wani guy dake kokarin shiga department dinsu Aneesa bayan sun gaisa ne yake tambatarshi time dinda zasu fito bayan first lecture 11 guy din yace masa nan ya nuna masa motar Aneesa yace kasan mai ita?
Eh guy din yace sannan yace ai wannan motar yar presidor ce yarinyar arziki mai taimakon talakawa ai tafi president kyauta😜
Mus'ab yace ya sunanta nan fa yace ni bansan sunanta ba domin kuwa kowa da yar presidor yake kiranta dukda batason sunar amma ba yadda ta iya da mutane sannan wasu kuma suna kiranta da kinfi president kyauta
Ok nagode sai anjima guy din yace amma lfy kake tambaya akanta mus'ab yace lfy lau kawai tamin ne guy dinne yace tabbbbb
Lallai kam dama kabar wahalar da kanka domin kuwa batada lokacin samari barta da karatunta mus"ab yace nagode guy sai anjima ok ooo nan yajuyo yazo yashiga motar ashraf
Ya kwashe komai ya gayawa ashraf ajiyar zuciya ashraf yayi kana yace indai wannan ne badamuwa
Nan mus ab yace inajin yunwa fa guy smile ashraf yayi sannan ya tada motar suka fito sai gidansu Ashraf da shigarsu part dinshi sukayi bayan sun shiga ciki kan dinning mus'ab yanufa shikuwa ashraf bedroom yawuce domin sake yin wanka
Dashigarsa bayan ya rage kaya ya fsda bathroom ya sakeyin wanka yafi 30mins sannan yafito
Wata hadaddiyar shadda yasa mai tsada ga kyau brown colour hulama brown takalmi brown yana shirin yana smile saida yafi 1hour kafin ya kammala
bayan ya kammala ne ya furta komai namu colour daya gimbiya
Sannan yafito kamshi yakeyi kamar wani sabon ango mus'ab da har yafara gajiya da jiranshi ne yamike don shiga dakin yaga ko me ya tsayar da ashraf har yanzu
Mutuwar tsaye yayi ganin yanda ashraf yasha kwalliya kai ka rantse zai angwance ne yau
Har ashraf ya iso gabanshi bai saniba clappin yayi wanda ya dawo da mus"ab hayyacinshi dan tunda yake da ashraf bai taba ganin ashraf yayi mashi kyau irinna yau ba
Amma wallahi baba ka hadu kai dolenema yarinyarnan tasoka ko wacece ita smile ashraf yayi sannan yace mashi ka koshi koh? Eh yace sannan suka fito mus'ab sai faman zuba yaketayi kamar fanfo shiko ashraf sai smile yake
Gun wata hadaddiyar mota ya nufa kirar Hilanda brown colour ce itama mus'ab yabishi da kallo alamar tuhuma smile ashraf yayi kana yace inasonta ne shiyasa komai namu nake son ya zama daya
Mus'ab bai tankashi ba har suka iso makarantar Ashraf ya dubi agogonda ke hannunshi ta gold yaga 10:20 nan yace wai mus'ab yau bakada lectures ne
Mus ab yace ahhh dole kacimin fuska kawai kacemin in wuce kar na ga beb dinka kawai kabar yimin kwana2
Ashraf yace ba hk bane na sanka ne dason kyawawan yan mata mus'ab yace toh wane darene jemage bai ganiba a duniya?
Dallah cen mallam ni nayi tafiyata nan yafito yanata banbanmi cewar tun ba akai ko inaba beb na neman rabasu dan hk yazama dole yayi maganinta
11 dot mutane suka fara fitowa cen saiga Su Aneesa sun fito itada Adama fitowa yayi lokacinda suka karaso gun motar Aneesa sallama yamasu suka amsa Aneesa taje tashige mota Adama ko ko motsi ta kasayi kasancewar ta folama kyawun Ashraf ganin taki shigowa ne yasa Aneesa yin horn Adama tace Ashraf ya kk lfy lau ya amsa mata nan tace mashi tana zuwa zasuci abinci ne toh shine dan rowa kawarki kota kirani koh?
Aneesa ta sauke glass tace wai me kk jirane nifa zan fara....
✍🏻by leemat
Godiya agareku masoya Allah bar kauna 😘😘😘
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
16
Koh me ta tuno oho sai kuma tayi shiru Ashraf ne yace me zaki fara eh gimbiya smile tayi batareda tace dashi uffan ba
Adama tace muna zuwa dan Allah kabamu 5mins bakomai yace sannan yace ina jiranku a acen inda naganku jiya ok tace mai sannan tabude tashiga shima juyawa yayi yai gaba gindin bishiyar mangoro ya zauna yana jiransu
Abinci sukeci hankali kwance Ashraf sai bin Aneesa yake da kallo kasancewar suna fuskantar juna ne wowwww yafada
Kana yace komai nata na burgeni kama daga cin abincinta,maganarta,nutsuwarta hmmmm komai ma nata abin burgewa ne
Aneesa ce takai chokali baki daga idonda zatayi sai suka hadu dana Ashraf ai kuwa nan da nan ta rude Adama ta juya ganin Ashraf na smile yasa itama tayi smile sannan taci gaba dacin abinci har suka kammala cin abinci Aneesa bata kuma dago kanta ba gudun kar su hade dana Ashraf
Suna fitowa bayan sun iso gurin da yake zaune nan Adama ta zauna Aneesa kam cewa tayi sai kin shigo Adama tace habaa Mana kizo muyi hira da abokinmu na jiya mana
Ashraf yace shawaranku nazo nema akan wata santaleliyar budurwarda na gaya maku jiya sannan yace yauwa gimbiya jiya wata shawara ma kika ban?
Smile Anesa tayi sannan tazo ta zauna Alhamdulillahi ya fada Aneesa tace ka sanar mata sai Ashraf yace yauwa wato tsabar rowa ko bismillah ma babu ko?
Kunya Aneesa taji dan yakirata da mai rowa Adama ce tacw ai kuwa bata rowa domin kuwa duk wanda yasan kinfi president kyauta dole ......
Aneesa tasa hannu ta rufe mata baki ganin haka yasa Ashraf smile sannan yace woww sunan gimbiyar kenan koh kinfi presidor kyauta wowwww
Sai gashi ni tamin rowa domin kuwa harda wani sauri2 taketayi tana katon loma wai dan kar yarage ince zan ci Aneesa tayi maza tace Allah Ashraf bansan sharri fa
Yanda tayi maganar ya burge ashraf lumshe ido yayi na seconni kafin ya bude sannan yace to yanzu ga abinda zai faru zan fara learning soyayya da daya daga cikinku in gani ko zan iya apprching din masoyiyata Adama tace gud thinking Aneesa kam tace bad idea hakan baiyi ba sam
Ashraf yace ai na sati biyu ne kacal kinko ga kafin nan nasamu ilmi akan soyayya sosai Adama tace haka ne Ashraf yace toh da wace zan yi soyayyar sati biyun
Aneesa tace da Adama mana domin kuwa ita ta saba da yin hira Adama tace gaskiya kam sannan kuma kafin hakan saina sanar wa masoyina na gaskiya tukuna Ashraf yace toh ita gimbiya fa batada saurayi ne
Adama tace ai ita bata kula mata ma bare samari nima haduwarmu daga Allah ne domin kuwa mutane da dama sunata mamakin yanda akayi muka zama aminan juna
Ka ganta nan barta da books dinta kawai kwanakin baya ma da dan sarkin Zazzau ya kawo ziyara nan makarantar yana yin arba da ita sai ya fola amma koda yayi mata magana bata kulashi ba cemashi tayi ba soyayya yakawota ba karatu tazo yi kuma kasan me?
Ashraf da zuciyarsa ke faman yimasa zafi kasancewar abinda Adama ke fada kada kai kawai yayi alamun aa sai kin fada dinnan
Ai kuwa adama taci gaba da fadin zo kaga yanda yan mata keta mutuwa akan prince amma wai sai kawata ta basar daahi
Haka yayanta ya kawo mata ziyara shida abokinshi wato dan sarkin makka shima ya fola mata amma ita ko ajikinta in takaita maka resently yaron dangote yazo shima wai acewarsa ya hadu da ita ne a kasar india ai kuwa har nigeria yabiyota amma taki amincewa dashi
Ashraf ne yayi ajiyar zuciya wanda yasa dukkansu yimai kallon tambaya ai kuwa sai ya wayance yace lallai kam ai dole tayita rejectin din su domin kuwa Allah baiyi dasu za ayi ba
Aneesa tace oh harma kasan ko dawa za ayi koh?
Smile yayi kana yace inshaa Allahu dani za ayi dariya ce ta subucema Aneesa jin hakan daga bakin Aahraf dariya take shiko sai faman smile yake acikin zuciyarshi kuwa yana addu'a Allah bashi ita Allah mallaka masa gimbiya niko nace Ameen
Saida tayi mai isarta sannan tace wait a moment wai kana nufin kai ta nunoshi da hannu Ashraf yace yes nifa Ashraf nan Aneesa tace lallai kam Ashraf yace idan baki yarda ba toh kiyimin exam yanzu2 nan idan har naci toh yazama dole kiyi soyayya dani
Adama tace aa tayi maka tambaya dai idan har kaci toh sai tayi soyayya dakai na sati 2 Aneesa tace ni?
Soyayya?
Da Ashraf?
Har na tsawon sati biyu?
Hmmmmm lallai ma kam ai hakan ma bamai yiyuwa bane
Adama tace habaa kawata wallahi banajin dadin ganinki ke 1 pls ki koyi yanda ake soyayya koda na sati 1 ne in yaso ni zan cikasa na sati 1
Ashraf yace gud gimbiya kin yarda ?
Aneesa tayi shiru nadan seconni kafin tace eh na yarda
Ashraf yace toh me tambayarki?
Aneesa tace tambayata ta farko itace
....... .............
✍🏻by Leemat
Love u ol😘😘😘
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din nakune yan group din HAUSA NOVELS ina mai jinjina agareku akan kaunarda kuke mani da addu'arku agreni nagode Allah bar kauna ana tare🤝
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS💋
17
Aneesa tace tambayata ta farko itace ya sunana?
Na biyu me nake karantawa?
Na uku.........
Sai kuma tayi shiru Ashraf yace ina jinki gimbiya na ukun fa sai tace ba yau ba amma biyunnan yanxu nakeso kabani amsarsu
Ashraf yayi shiru cen yace a gaskiya bansan sunanki ba kuma bansan abinda kk karantawa ba
Smile Aneesa tayi kafin tace ai dama nasan za a rina tunda naji kana kirana da gimbiya sannan kana kiran Adama da sunanta nasan baka san sunana ba
Shikenan ka fadi dan haka babu zancen soyay........ ai Ashraf bai bari ta karasa ba ya katseta da cewar dan Allah karkimin haka Angel
Bani 10mins zan shiga zuciyarki inyi binciken sunanki idan har ban fadeta daidai ba toh na yarda babu love tsakanina dake
Aneesa tace ok ooo shiga ai kuwa nan Ashraf yashiga sake2 yana tunanin wani suna ne zaiyi matching da angel dinshi
Aneesa ko sai smile take dan tasan da kyar yasan sunanta
Ganin ya kasa samun sunarda ya dace da ita ne yasashi hkr kana yace a gaskiya bansan sunanda yayi matching dake ba amma kibani dama in kira sunaye 3 kacal idan babu naki aciki shikenan
Aneesa tace aa ban yarda ba Adama ce tace haba kawa ki bashi dama mana sunaye 3 fa kacal ok ok ok na yarda cewar Aneesa
Nan yafara da Ummul khairi noooo
Yakuma cewa Badariyya hahahahah nooooo
Remain only 1 guy cewar Aneesa tana smile
Shiru ashraf yayi kirjinshi na bugun 3 uku
Aneesa tace oya now d last one
Addu'a ashraf yafarayi yana rokon Allah yasa na ukun yazama sunanta
Na ukun mana malam inji Aneesa shiru Aahraf yayi dan harga Allah ya rude sai tsoron fadan na ukun yakeyi kar ya kasance ba dai2 ba amma bakomai na barma Allah zabina
Nan ya furta ANEESA.........
Gaban Aneesar ne ya buga dan bata taba tunanin zai fada dai2 ba shiko Ashraf tsabar fargaba har rumtse ido yayi dan kar yaga ta masa dariya akan bai fada dai2 ba sannan yana tsoron rasa Angel dinshi kawai saboda baisan sunanta ba hakan yasa yaki bude idanuwanshi sai Addu'a yaketa faman yi
Adama kuwa cewa tayi Alhmdllh Aneesa shikenan daga yau sai soyayya jin hakan ne yasa Aahraf bude idanuwanshi da ya rufesu saboda tsoro
Ai kuwa ganin Aneesa tayi tsuru2 da ido ne yasashi ajiyar zuciya Adama kuwa tace shikenan soyayya dole kallon Aneesa yakuma yi kana yace gimbiya naci? Adama tayi saurin cewa eh mana Ashraf congratulations ka cinki sunan dai2 sunanta kenan Aneesa
Alhmdllh Allah nagode maka to yanzu sai love koh Sweet Anee.......
Ido ta fiddosu waje kamar zasu fado kasa kana tace ai toh baka gama bani amsa ba me nake karantawa????
Damm..... zuciyar Ashraf ce ta buga akaro na biyu amma daya tuno da cewar Allah ne yabashi sa'ar na farkon sai kawai yaci gaba da addu'a acikin zuciyarshi
Budan bakinshi sai cewa yayi kina karanta biology/chemistry ne
Kaiiiiii....... Allah ban yarda ba dama yasan sunana da abinda nake karantawa Adama nasan kece kika fada mashi
Dariya suka fara mata ganin yanda taketa zuba duk tabi ta rude kawai saboda zata fara soyayya Adama ce tace wallahi Anee ban gaya masa komai ba kawai ki dauka wannan hadin daga Allah ne
Kuma ma da kikabi kika daga hankalinki soyayyarnan fa ta sati biyu ce kacal fa Smile Ashraf yayi kana yana fada a zuciyarshi cewar Adama kenan ai wannan soyayyar ta har abada ce nida Aneesa ta sai mutuwa kai ko mutuwarma........
Adama ce ta katseshi dacewar bari nabaku guri kufara soyayya kana ya furta a fili cikin razana cewar har a kiyama ma muna tare inshaa Allah
Aneesa tace kaida wa?
Shiru yayi dan baimasan lokacinda ya furta hakan ba
Adama tace toh sarkin love nidai kwaga tafiyata sai kin shigo
Ashraf ne yace haba Adama dawo kiyi zamanki toh kawai tace sannan ta zauna Aneesa da duk tabi ta rude tace nidai zan shige ciki sai anjimanku Ashraf yace haba Sahibata dan Allah ki zauna mudanyi hira
Aneesa tace ba yanzu ba Adama tace ohhhh wai so take kaje gidansu
Aneesa tace waneshi ai baisan gidanmu ba idan kuma ya sani toh in ganshi acen yau kafin in isa gida smile ashraf yayi kana ya furta shiyafi komai sauki
Aneesa tace me?
Yace zuwa gidannaku mana nan Aneesa tace toh shine na ukunda zaka cikasa kafin in aminta da soyayyar 2 weeks din takarashe maganar tana smile
Shima smile din ya mayar mata nanfa sukaci gaba da hira har 1:30pm ganin lokacin sallah yayi ne yasa dukkansu mikewa ashraf yayi gaba sukuma suka wuce masallaci don sauke farali
Ina labarin Hajja rahma????
✍🏻by Leemat
Love u all❤👍🏻
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
18
Hajja Rahma tunda taje gidan bokanta tasa aka turama Aneesa bakin aljani shikenan hankalinta ta kwanta sai taji kamar an mata kyautar Aljannah
Alokacinda taji lbrin abinda ke faruwa da Aneesa taji dadi kuma bataji dadi ba abinda yasa bataji dadi ba kuwa shine ba haka taso ba taso Aneesa tayi hauka ne ko kuma tayita tafiyarta ta bar nigeria gabaki dayanta na har abada sai gashi hakan bai samu ba
Toh fa nan takuma komawa akan ama Aneesa kurciya tabar nigeria amma kar a haukatarda ita asa ta dan dimauce kadan da zarar tabar nigeria hankalinta ya dawo amma kar ta tuna komai gameda rayuwarta hmmmm niko nace kunji wata sabuwa
Karfe 4:30pm su Aneesa na hango cikin mota sai faman hirarsu suketayi abinsu hankali kwance har ta isa kofar gidansu Adama nan ta sauketa sannan sukayi bankwana kasancewar gobe basuda lecture Adama ta shaidama Aneesa cewa gobe tana nan zuwa mata hira toh kawai aneesa tace kana tace Allah kaimu Allah kawomin ke lfy Ameen Adama ta amsa sannan ta dagama Aneesa hannu
Aneesa nakaiwa kofar gate dinsu ai kuwa sai ji take kirjinta na buga 3 uku
Ai kuwa me zata gani?
Motace anyi parking kusa da gate din ganin Ahsraf jingine da motar yana smile yasata daure fuska ai kuwa sai tayi kamar batasan ma da mutum a wurin ba
Baba na bude mata gate sai tayi shigewarta ganin haka yasa Ashraf zuwa daidai baba zai rufe gate din ganin Ashraf yasashi smile Ashraf kuwa ya gaidaahi cikin girmamawa
Sannan baba yake tambayarshi wa yake nema ai kafin ya bude baki da sauri Aneesa tace baba ai kuwa juyowa yayi yana kallonta har ta karaso wurin nan ta gaida baba sannan tace baba jeka abinka dan makarantarmu ne
Ok toh yar Albarka juyawa yayi ya karasa rufe gate din sannan yashige cikin gida
Nan ta maido da kallonta ga Ashraf wanda shima ita yake kallo tace Ashraf kk koh ma menene ya akayi kasan gidanmu
Kagafa ni bana soyayya ban tabayi ba kuma bana sha'awar yinta yanzu
Ashraf yana kallon yanda Aneesa keta yimai masifa har takai aya bai amsa mata ba sai faman smile yaketayi
Hakan ne yabata haushi ai kuwa tajuya zata shige cikin gida Ashraf yace Sweet Anee dan Allah ki bani minti 2
Juyowa tayi amma batace dashi kala ba
Smile yayi kafin ya fara magana
Yace Angel ina kaunarki dan Allah kibani dama muyi soyayya koda na 1 week ne idan har bakiji komai akaina ba toh ni Ashraf nayi alkawarin barinki har abada
Hmmmm... yaci gaba da magana har saida yakai aya sannan aneesa tace ok naji nakuma amince amma pls banda takura kuma .......
Sai kuma tayi shiru ashraf yace kuma me sai tace kuma bkm smile Ashraf yayi kana yace ok toh yanzu dai bara nazo na tafi saboda kisau ki huta yanzu in yaso sai zuwa anjima kamar 8pm dinnan sai nazo muyi hira koh
Ido Aneesa ta fiddosu waje kana tace aa karkazo ni kaga ka rufamin asiri nidai babu ruwana wato kanaso baba da mama su dauka na fara soyayya ne ko bacin ba soyayyar gaskiya bane.......
Ashraf yayi maza yace inji waye yagaya maki ba soyayyar gaskiya bace?
Tabe baki Aneesa tayi kana tace toh dama na gaskiya ce ai soyayyar 2weeks ce kawai
Aahraf yayi smile kafin yace ok naji ba soyayyar gaakiya bace amma inaso mu daukeshi kamar na gaskiya ta inda mutane zasu gamsu da soyayyarda mukema juna harda kula da juna zamu rika yi
Aneesa tace nidai bamuyi haka dakai ba Ashraf yace ai basai munyi hakan dake ba kinga kyan alkawari cikawa ina nan zuwa anjima sannan kuma karki manta saida kika bani aiki har 3 kafin nan kika amince da soyayyar dan haka yanzu turn dina ne ya karishe maganar yana kashe mata ido😉
Aneesa tace kai dama nasani da ban yarda da hakan ba kaga nifa banason takura toh kaga tafiyata Ashraf yace toh sai nazo
Aneesa bata juyoba har saida takai bakin gate sannan ta juyo har lokacin idon Ashraf na kanta sai ji yayi tace toh naji din saika zo amma karkazo ka takurawa babana idan ka iso kawai ka kirani ta waya
Ashraf yace toh zo kibani number taki smile Aneesa tayi kana tace ba ka iya searching sunana da abinda nake karantawa ba?
Toh kaje kayi searching din number ta a google dinka idan har kasamota shikenan an gama takarashe maganar tana dariyar mugunta dan ita aganinta bazai samu ba nan tace sai najika anjimar koh?
Bata tsaya jiran amsarshi ba tayi shigewarta abinta smile ashraf yayi kana ya furta Aneesa kenan lallai bakisan waye Ashraf ba Allah akanki sai ince nafi kuda naci wurin shan mangwaro
Shigewa cikin motarshi yayi ya tadata bai tsaya ko inaba sai kofar gidansu Adama yana isa yayi sa'a sharif ya dawo daga aikenda ummansu tamasa zai shiga gida kenan sai Ashraf yace ji mana dan Karamin abokina
Sharif ya juyo yana washe hakora nan ya gaida Ashraf bayan ya amsa ne yace halan kai kadin adama ne dan naga kuna kama da ita eh ni kaninta ne kasan Anty Adama muguwa ce idan bamuyi homework dinmu ba sai ta zanemu ko kuma ta hanamu kallo kasan saurayintannan mai zuwa nan shikuma ba.... ....... Ashraf ne yace kai abokina shiga ka kiramin ita kace ana nemanta a waje
Toh sharif ya shige ashraf dariya yayi kafin yace ohhhhh God........... me nayi ne wai yau.......
Niko nace oho
✍🏻by Leemat
Love u all💋💋💋
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din nakune sisters yan MUNEERA HAUSA NOVELS group ina mai jinjina maku banida kamarku Allah barmu tare Ameen ❤😘👍🏻👍🏻
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
19
Ashraf yace wai me nayi ne yau?
Ban tambayi yaronnan sunarshi ba gashi ya shige anyway ba matsala idan Adama tafito sai ta fadamin sunanshi ai
Yana jingine da motarshi Adama tafito ganin Ashraf ne ba karamin bata mamaki yayi ba ta kasa boye farin cikinta tace Ashraf?
Ashraf yace yes shine Adama karaso mana ta matso bayan sun gaisa ne take tambayarshi yanda akayi yasan gidansu smile yayi yashare zancen kamar baiji ba kana yace da ita number gimbiya nakeso kibani zan samu?
Smile tayi kafin tace tabbas zaka samu amma me zakayi da number?
Ashraf yace pls kibani nan ya kwashe komai yanda sukayi da Aneesa ya fada mata dariya tayi mai isarta kana ta furta inama ace ku tabbata a haka har tsawon rayuwarku da nafi kowa jjin dadi domin kuwa ba karamin matching da juna kukayiba wallahi kun dace da juna
Jin haka yasa Ashraf yace adama zan iya yarda dake?
Adama tace y not? Zaka iya mana Ashraf yace inaso in sanar dake wani abu mai muhimmanci kuma inaso yazama sirri tsakanina dake don Allah karki fadawa kowa Adama tace toh shikenan bakomai inshaa Allahu bazaka jishi a bakin kowa ba har sai in kaine kafadawa wani
Smile yayi kafin ya fara zazzage mata abinda ke cikin zuciyarshi yana gama wa sai Adama tace habaaa......
Ai daman biri yayi kama da mutum ai ni na dagoka tun jiyannan so bkm Allah taimaka saidai samun kan kawata zai maka wuya tunda kaga batada lokacin love smile yayi kana yace ai kibarni da ita kawai nan adama tace ammanfa karikemin ita amana banda......Ashraf yace habaa adama ai ba haka nakeba kinga nima ban tabajin ina kaunar diya mace a rayuwata ba kamar Aneesa ba
Dan haka karki damu inshaa Allahu babu abinda zai sameta sai farinciki toh shikenan Allah taimaka Ameen ya amsa
Sannan yace toh yanzu ki taimakamin da numberta in ba haka ba zan iya rasa ta kuma idan na rasa Aneesa zan mutu tausayi yaba Adama yanda yake maganar kamar zaiyi kuka
Adama tace zan baka karka damu nan tabashi number farin ciki agun Ashraf baya misaltuwa ai baisan lokacinda ya bude mota ya ciro makudan kudade wanda shi kansa baisan ko nawa bane ya mikama Adama ita kuwa tace tagode taki karba yi yayi kamar zai mata kuka hakan yasa ba yadda ta iya ta karba nan yake tambayarta sunan kaninta smile tayi kana tace sharifulla woowww nice name nan yasa hannu a aljihunsa yaciro bandir din 100naira yamika mata yana fadin kibawa abokina shariff adama tace aa kabarshi zan bashi acikin wannan Ashraf yayi juyin duniyarnan amma sam Adama taki karban na shariff ok bkm nasan abinda zanyi cewar ashraf
Nan sukayi sallama da juna har zata shiga gida sai ashraf yace laaaa baki bani numberki ba babbar kawa
Smile adama tayi tace ok gashi nan tabashi yana murna yawuce koda ya isa gida part dinshi yashige yayi wanka sannan yaje part din iyayenshi
ummanshi tayi mamakin yanda yashigo mata yau cikeda farinciki sai smile yaketa faman yi yana duba agogo kasa hkr tayi tace son yadai?
Lfy kk ta duba agogo ko wani secon?
Smile yayi baice da ita uffan ba cen minti 5 haka sai yace umma inajin yunwa fa cikin jin dadi yau danta tilo yace yanajin yunwa wanda bai damu da abinci ba umma tace son muje gasucen jere akan dinning sai wanda ka zaba
Ai kuwa yayi kan dinning ya zauna umma duk tabi ta rude sai faman tambayarshi taketayi wanne zata zuba mar
Ya nuna mata wani hadadden fried rice wanda yaji kayan hadi bayan ta zaba mashi ne yace umma costlow nan ta zubamai cin abincin yayi hankali kwance har ya cinye umma ce tace Allah nagode maka yau dana ne yacinye abincina nan hawaye yafara zubo mata ganin haka yasa Ashraf smile kana yace habba umma yanzu dan na cinye abincinki ne kk hawaye toh inshaa Allahu bszan kara ci ba nan da nan ta share hawayenta tana fadin haba son ai hawayen farin ciki ne wannan tunda na haifeka baka tabacin abunci......
Ashraf yace ummata takaina zan baki mamakine amma ba yanzu ba kici gaba dayimini addu'a Allah bani sa'a akan abinda nake nema nikuma nayi maki alkawarin cigaba da cinye abincinda kika dafamin
Allah bada sa'a son kullum addu'ata kenan Allah taimakeka yabaka mace ta gari jin haddu'arnan daga bakin ummanshi yasashi yin smile dan harga Allah yaji dadin addu'ar Ameen ya amsa
Aneesa ko tunda tashiga cikin gida bayan ta kammala abinda takeyi sai taje ta kwanta ai kuwa sai hoton Ashraf kawai taketa gani tajuya nan ta juya cen ganin ba sarki sai Allah ne yasata fito waje a varandarta ta zauna sai faman tuna yanda sukayi da ashraf taketa yi smile tayitayi data tuna yanda yaketa mata yau
Mama ce ta iso wurin ta zauna tana fadin yar mama yau kin gaji koh
Jin shirun aneesa ne ya bata tsoro taba aneesar tayi nan tadan razana kafin tace mama yaushe kk zo nan mama tace yar mama meke damunki ne
Aneesa tace bkm mama ta lura da yanda taketa smile itama smile din tayi nan tafiddo da dambun shinkafar da tayi dazu aneesa na ganin dambun shinkafa ta fara smile tana fadin mamata2
Tashiwa tayi taje ta dsuko ruwa tafara cin dambun mama kuwa shigewa tayi don gyara mata ciki koda mama tashiga sai taga ko ina a kimtse
Karfe 7:30pm Ashraf na hango yafito daga bathroom nan yayita kwalliya kamar mace karfe 8pm yafito yashiga motarshi kirar infiniti sai gidansu aneesa a kofar gate din ya faka nan ya fiddo da wayarshi ya kira aneesa
Aneesa da take zaune itada mama da baba sunata hira ita tama manta da wani wai ashraf jin wayarta na kara ne ya katse masu hirarsu tana dubawa sai taga bakuwar number taki dagawa rejectin tayi ganin anyi rejectin ya dagama Ashraf hankali kara kira yayi akaro na biyu nan ma taki dagawa mama ce tace kiba baba ya daga tunda bakuwar number ce haka kuwa akayi tamikama baba ya sa a kunnensa baice kala ba a cen dayan bangaren akace Amuncin Allah ya tabbata agareki ma abociya kyau da nutsuwa gimbiyata ina... . Jin haka yasa baba yamika mata yana fadin kiji abinda ake fada ai kuwa aneesa tasashi a handsfree nan Ashraf yace gimbiyata kinajina kuwa gani a kofar gidanku ina jiranki
Datse kirar aneesa tayi batareda tace uffan ba kirjinta ne ya hau dukan 9 tara
Mama tafara cewa Allah abin godiya
Baba yace shine wannan dayazo da rana?
Aneesa tace eh kanta a kasa toh tashi kije mana kice yashigo kallon kayanda ke jikinta ne tayi mama tace haba ai kayan baida matsala je kishigomin da suruki na Aneesa tace mama bafa surukinki bane wannan a....
Mama tana dariya tace toh naji maza jeki cemai yashigo ba yanda ta iya haka ta mike cikeda kunya jiki ba kwari tafito ai kuwa mutuwar zaune Ashraf yayi ganin yanda kayan jikinta suka mata kyau dukda ba kwalliya a fuskarta amma ba laifi tayi kyau
Fitowa yayi dan yasan batasan shike cikin motar ba gimbiya jin sunar yasa tagane shine ai kuwa kafin tayi magana sai ji sukayi..............
✍🏻By Leemat
Love u all😘😘😘
👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
20
Sai ji sakayi baba ya bude gate abudai kamar wasa soyayya mai karfi ya kullu tsakanin Ashraf da aneesa yau takama friday
Karfe 2 da rabi na rana Aka daura Auren Aneesa Abbas Da Ashraf Sudais
Ankai Amarya dakinta Ashraf ne yashigo kafin kace me har sun fara . ......... cen najiyo ihun Aneesa tana fadin.............. ...
Ba abakina zakuji mutuwar sarki ba😜😜😜😜😜😜
Har sun gyara zama domin jin yanda zasuyi a darensu na farko koh?😜😜😜😜😜 toh ba yanzu ba domin kuwa da sauran aiki a gabanmu
Allah mana jagora Ameen
Nasan su sis
Muneera
Mum muhibbat
Ummu safwan
Sis Sajida
Sis Asiya see see
Chokalin potiskum
Abu muhd
Muhd tahir
Ninja boy
Aisha dk
Safiya dk
Autan umma
Maman twins
Zainab
Suwaiba
Dan Alhaji
Ibee dan alhaji
Sultan
Khady tafida
Abu saleem
Da dai sauransu ina mai jinjina maku Allah bar kauna Ameen 🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Ina mai baku hakuri masoyana akan rashin jina da bakuyi ba kwana 2 hakan yafaru ne abisa ayyuka da sukamin yawa amma inshaa Allahu zaku rika jina kullum koda kuwa ba yawa nagode Allah barmu tare Ameen 🌹
Muna barar addu'arku sis dita kuma masoyiyata Asiya see see marubuciyar DAKAI KADAI NADACE ba lfy Allah baki lfy dear Allah sa kaffara ce ameen 🌹🌹🌹 wannan page din nakine ke kadai dear wish u quick recovery besty🌹🌹🌹
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
21
Taki yarda da abinda zuciyarta ke bijiro mata dashi fitowa tayi ta nufi mota dan yau batajin zata iya koda tsayawa ne ta gaida su mama abin yabama baba mamaki saidai ya basar bayan takai bakin gate ne tafito ta rusuna ta gaida baba
Baba ya tambayeta ko lfy yau kawai cemashi tayi tanada test ne da safennan wanda yau shine rana ta farko da tayiwa baba karya tun farkon haduwarsu
Baba ya bude mata gate yana fadin toh Allah bada sa'a Ameen ta amsa sannan tace idan mama tafito ya gaya mata cewar tana sauri ne shiyasa bata shiga ta gaidata ba toh kawai baba yace
Ta shiga motar kuma ta tadata tana kokarin fitowa ne taga wata mota tana kokarin shigowa nan takoma da baya ciki shikuma yashigo wazata gani
Ashraf ne fitowa yayi yaje ya gaida baba bayan baba ya rufo kofar sannan ya nufo Aneesar da ko motsin kirki ta kasa tsabar mamaki sai faman tambayar kanta take meyakawo ashraf da safennan? Kodai shima ya fada ne? Tana kan haka ne har ashraf ya iso bata sani ba sai ji tayi ana kwankwasa mata glass
Ganin Ashraf ne yasa ta saki murmushi shima murmushin yayi nan ta saukar da glass bayan sun gaisa ne take tambayarshi meya kawoshi smile yayi kafin ya amsa mata da cewar
Ashraf yazo daukar gimbiyarshi ne yakai makaranta dan bayaaon..... Aneesa ta katseshi da cewa kaga malam nagode banaso karka damu zan iya kai kaina makaranta Ahsraf yace tabbas nasan zaki iya kai kanki makaranta amma ada badai yanzu ba kam domin kuwa daga yau nine driver dinki
Ido ta fidda waje kana tace ni banason driver nafiso in tuka kaina kuma..... Ashraf yace ok ooo i agree ki tuka kanki amma ni zan rika maki rakiya duk inda zaki
Smile tayi tace as in me dina?
Ashraf yace masoyinki,mai kishinki,mai kaunarki kuma mijinki inshaa Allah
Har cikin ranta taji dadin jin hakan daga gareshi saidai a fili ta yamutse fuska kana tace sabon salo toh ni nace maka ina yawo da maza a motata?
Smile yayi kafin yace ba maza ba mijinki to be in Allah yaso kuma ya yarda yafadi hakan yana kashe mata ido
Wani irin kunyarshi taji wanda batasan lokacinda ta rufe fuskarta ba smile Ashraf yayi kana ya furta a sannu sannu zaki gane bude fuskarta tayi kana tace zan gane me?
Shiru yamata bai kuma cewa komai ba ya bude murfin motar yana fadin can we? No ta fada ai kuwa nan yayi kneeling down yana rokonta akan tazo tashiga motarshi yakaita makaranta ganin kar su baba su gansu wanda daga idonda zatayi sai taga baba yana mata nuni da ta shiga ba laifi ta kwantar da hankalinta da ashraf hakan yasata
Daukar chainbag dinta ta sauko daga motar shikuma yashiga ya gyara parking sannan yafito motarshi suka nufa sauri yayi yasha gabanta wanda hakan ba karamin tsoro yabata ba tace me kuma haka idan motar ce bakason nashiga sai in..........
Smile ashraf yayi kana yace yi hakuri gimbiya na baki tsoro ko kawai dai banason gimbiyata tasha wahala ne nafison komai nayita mata hmmm.... kawai aneesa tayi
Aneesa batace dashi komai ba Ashraf ya bude mata kofa tashiga ta zauna sannan ya rufo kofar shima ya zagaya yaje yashiga shima zaman yayi yadan kura mata ido yana smile kafin ya tada motar suna isowa gate baba ya bude masu nan ashraf yamasa 10 na arziki sannan ya dagama aneesa hannu da duk kunya yabi ya rufeta ganin yauce rana ta farko da wani ke daukarta a motarshi kuma ba yayanta ba
Suna kan tafiya ne ashraf yace gimbiya?
Bata amsa ba
Yakuma cewa gimbiya kin karya kuwa?
Aa tace ashraf yace meyasa?
Tace bkm lokacin karina ne baiyi ba
Smile yayi kana yace Allah kiyayemin ke Gimbiyata kinfi presidor kyauta ya kashe mata ido ita kuwa gyalanta tasa ta rufe fuskarta dashi
Isarsu school keda wuya bayan yayi parking ne Aneesa tayi maza zata fita ai kuwa mota taki buduwa juyowa tayi tana kallon ashraf shima ita din yake kallo sai faman smile yake Aneesa tace me hk kuma?
Ashraf yace ai daman nasani da mun iso zakiyi saurin fita shiyasa nasa lock
Shiru tayi bata kuma cewa komai ba Ashraf yace gimbiya inaso mu danyi magana ta fahimta nidake
Gimbiya soyayyar sati 2 ce kacal dan haka ki saki jiki dani dan Allah Aneesa tace ban ganeba kaga nifa jibi zanyi tafiyama in huta da wannan takuran da kk neman yimin
Gabanshi ne ya fadi nan danan idonshi ta kada yace dan Allah kar kimin haka gimbiya nayi maki alkawari bazan kara takuraki ba duk abinda kk so shi zanyi
Smile aneesa tayi kana tace anything?
Ashraf yace yes anything
Aneesa tace ok now unlock d car lemme go
Da sauri yayi unlockin ai kuwa nan tafara yin dariya bayan tafito sai tace kadan ma kagani indai nice gobe ma ka kara tamashi qwalo
Ashraf ya dafe kanshi da har yafara yimashi ciwo jin aneesarshi zatayi tafiya saboda shi
Har tafara tafiya sai ta juyo dan tayi mashi godiya ganin ya dafe kanshi ne yasa ta dawo da baya ta tsaya tana kallonshi cen tace Ashraf lfy?
Meke damunka firgigit ya dago sannan yafito yace mata gimbiyata dan girman Allah gimbiya kar ki kara yimin irin wannan wasar in ba haka ba zan iya rasa raina
Dariya ta hau yi ashraf yace gimbiya am serious wallahi I 2rully loves u so much nan dariyarta ta tsaya cigaba da magana Ashraf yayi jikinta ne yayi sanyi ganin maganarshi tayi mata tasiri yasa yace yessssss.......
Nima na rama gimbiya ina kaunarki smile Aneesa tayi domin tunda ya furta i love u taji wani bugun 3 uku da zuciyarta keyi sannan yanda yayita mata magana akan yanda yakeji gameda ita ba wasa shifa da gaske yakeyi
Ganin ta fada duniyar tunani ne yasa ashraf tapin hannun shi nan hankalinta ya dawo jikinta ashraf yace yanzu muka fara gimbiya soyayyar sati 2 saiya zarce da yardar Allah
Aneesa ta watsa mar harara kana tace............
✍🏻by Leemat
Ina yinku masoya🌹🌹🌹
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
22
Aneesa ta watsomai harara kana tace Ashraf ka kiyayeni fa smile yayi kana yace toh gimbiya zan kiyaye amma bake zan kiyaye ba domin kuwa domin ni kadai Allah ya halicceki
Wucewa tayi abinta bata kuma amsashi ba biyota yayi yasha gabanta yana smile yana fadin gimbiyar Ashraf Aneesa ta Ashraf shi kadai kallonshi ta tsaya yi wasu yan mata sukazo wucewa ai kuwa sai ashraf yakirasu yace yan mata ji mana
Bayan sun tsaya ne Ashraf yace dan Allah ku kallemu dakyau nida gimbiyata ya kuka ganmu?
Dariya suka sa kana dayan tace woww 2match wallahi kunyi kyau sosai kun ganku kuwa sai kace daga........ Aneesa ce tace dasu dan Allah kuyi tafiyarku ohh wannan yayana ne
Juyawa sukayi da niyyar barin wurin ai kuwa Ashraf yace yanzu kun yarda ni yayanta ne?
Ok ok naji ni yayanta ne amma ba muharraminta ba dan Allah kutayani rokonta ta amince da soyayya na nan Ashraf ya zube a kasa yayi kneeling down a wurin kafin kace me duk an taru ganin big guy haka a durkushe gaban Aneesa
Itako Aneesa duk kunya ya rufeta sai faman rokonsa take da yatashi amma yaki sai cemata yayi bazai mikeba har sai ta amince da soyayyarahi gareta
Nan wurin ya kidime guys sai faman cewa suke ki aminta dashi mana wasu nacewa ya bada maza wasu matan sai cewa suke inama nice wasu kuma na jinjinama Aneesa irin ajinta
Ganin yaki mikewa kuma ya tara mata mutane ne yasa tace toh mike na aminta dakai Ashraf yace I Love U Anee Dear
Yeeeeeeeehhhhh shewar mutanan gurin Aneesa tace naji pls Ashraf kamike tsaye kin mikewa yayi kana yace nima sai kincemin I love u tukuna
Ai kuwa Aneesa cikin bacin rai tace bazan ce maka I LOVE U Ashraf ba........
Mikewa yayi kana yace Alhmdllh kin riga kin furta ko am d most happiest man now i love u love u love u baby muahhhhh.........
Shewa aketayi ana woww gaskiya kun burgeni wani big guy na tsaye yace gaskiya dis call 4 a big celebration yessssss..........
Guy din yace 5pm dole mu chashe ni Abban Love na dauki nauyin komai na party din Ashraf sai godiya yaketama mutanen wurin banda Aneesa da kunya yarufeta sai ji tayi dama ta sani da bata zo makarantar yau ba
Adama ce ta iso ganin an taru ne yasa takaraso wurin ganin Aneesa a tsaye yasa tayi maza taje gunta tana kiran Anee yadai
Aneesa na ganin Adama sai tayi hamdala nan ta bude baki domin bama Adama labarin abinda ya faru sai caraf Ashraf ya karba yana smile ya kwashe komai ya gayama Adama
Smile adamar tayi kana tace woww gaskiya kamata yayi abaku sarauta a school dinnan na best year lovers sai Abban love yace noooo sai gun party zan laka masu sunanda ya dace dasu wowwwwwww.......
Ashe yau munada chashewa Aneesa ce tabar wurin ganin harda Adama acikin shirmensu
Ashraf kuwa digit din Abban love ya karba sannan yacema student dinda ke wurin yau kowa yaje cafteria ya karbi duk abinda yakeso for free
Kunsan student da son bati ai kuwa nan suka hau shewa wasu na tsalle yau kudinsu zai huta saboda love wata ce tace sai Babban yaro sai sarkin love sai kai na Kinfi president kyauta Allah barku tare ni zan rinka kulammaka da ita daga yau sannan na rattaba maka hannuna a matsayin support kai na zaba mata wata ma tace kai na dangwalawa hannuna
Haka gabaki dayan wurin suka tayashi yin zabe kan Aneesa da alkawarin cewa bazasu taba barin wani ya kusanceta ba bare har tayi soyayya da shi ba
Ashraf yaji dadin jin haka daga garesu nan ya sallamesu kowa ya watse shikuma ya shige motarshi ya bata wuta bai tsaya a ko inaba sai harabar gidansu
Ina labarin Aisha????
Aisha tunda Aneesa ta gaya mata abinda ya faru da ita hankalinta yaki kwanciya kullum sai nafil fili takeyi akan Allah tsare mata Aneesarta
Ga store nan kullum sai kara habbaka yake arziki kam ba a magana sai hamdala domin kuwa har mota Aneesa ta sayamma Aisha da gida kuma ta ba Aisha go ahead akan dukiyarta
Aisha mai rikon amana ce hakan yasa kome zatayi da kudi sai ta gayawa Aneesar wannan kenan
Karfe 2pm naga ana raba iv mai kyau gaba dayan skul kowa yaji domin kuwa labari har ya bazu kowa ranar saida yasha dadi banda Aneesa da duk a takure takejin kanta domin kuwa duk inda tabi ita ake nunawa wasu ma pics suka rinka mata itako Adama sai jin dadi take tana inama ace nice koda Adama ta karbo iv din a hannun wata beb tazo ta nunawa aneesa ai kuwa saida gaban aneesa ya fadi domin kuwa iv din ya hadu iya haduwa gashi portable dauke ta launin ❤ aciki an rubuta IV..... IV.... IV....
D BEST LOVERS OF D YEAR's
PARTY
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
A&A
ASHRAF ROMEO
ANEESA JULIET
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Wich wil held at school premises by 5pm Inshaa Allah
God bless u as u come
By Abban love
Tsuka Aneesa taja kana tace marasa aikin yi bata gama rufe baki ba sai ga kiran ashraf na shigowa wayarta kin daukawa tayi har saida ya kuma kira nana ta daga gimbiyar Ashraf sai mun hade 5 ko dan Allah kar kibadani kinji gimbiya hmmmm Aneesa tace lallai kam bakada aikinyi nake gani koh Ashraf
Smile yayi kana yace gaskiya bandashi ko zaki ban ne yafada yana smile yana rumtse ido kamar tana ganinshi
Kaga sai anjima ni inada abinyi Ashraf yace pls ki saurareni kiji abinda zan gaya maki yauwa gimbiya naga iv dinmu gaskiya Abban love yayi kokari kuma da gani yana ba soyayya muhimmanci kinga anjima bayan partyn sai muyi masa godiya koh?
Kai kasani cewar Aneesa sannan ta katse wayar Adama ko sai dqriya taketayi mata suna zaune saiga wani guy ya dauketa pic Aneesa tace wai me haka ne guy din yace ai yau kune da garin ina tayaki murna bai tsaya jin abinda aneesar zata ce ba yayi tafiyarshi
Karfe 4:40pm har an fara hada kayan party banda tashin kida babu abinda kk ji kuma ba wanda ya isa ya hana kasancewar Abban love dan gomnar kd ne yasa koda ya sanar ma shuwagabannin makaranta aka bashi go ahead
Aneesa ce tafito da niyyar zuwa gida Adama nata rokonta akan ta tsaya ayi partyn da ita amma ina taki bata an karaba taci tuntube saura kadan takai kasa subhanallahi ........ ta furta da karfi wanda hakan ya jawo hankulan mutane gareta ai kuwa sai ji tayi an tarota wani tsadadden kamshi ne ya bugi hancinta wanda batasan sanda ta furta ya salam Ashraf kuma y r u killing me wit dis ur charming cent
shiko smile yayi jin yanda takira sunanshi ai kuwa sai yeeeeeeee best lovers of d year aketa cewa hakan yasa aneesa bude idonta da tunda taso faduwa ta rumtsesu ita batamasan wa ya rikota ba ganinta a hannun ashraf shiko sai smile yake tayi yasa ta fisgi jikinta sannan ta juya da niyyar barin wurin ai kuwa shima yabi bayanta tazo wucewa daidai in da ake partyn sai ji tayi ance wowwww 2match dj yace ku kalli............
✍🏻by Leemat
Love u all🌹🌹🌹
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Jinjina da ban girma agareku masoya nagode da kaunarku gareni Abdul wahab Sudan 🌹
Yusufkhan india❤
Bazan mantaki ba sis Hajara yar kasar ghana💋 Allah bar kauna Ameen
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
23
Dj yace ku kalli kalar kayansu iri daya takalmansu sai mutanen wurin suka amsa da kala 1 shi yasa hula ita tasa gyale amma kalarsu mutanen suka kuma amsama dj da 1 agogon hannunsu suka kuma cewa 1 wowww ku tafa masu a gaskiya sun burgemu cewar wata budurwa nan aka hau shewa ana tafa masu
Aneesa da ta kulu tsabar kuluwa har bata lura da kayan jikin Ashraf ba saida dj yayi magana nan ta juyo ta kurama Ashraf ido ai kuwa mamakine yakamata domin kuwa komansu kala 1 white short gown ne tasa da red leggis sai yar karamar gyalenta red yasha yar aiki da white stone takalmin kafarta white &red chain bag dinta ma haka hatta earings nata ma haka phone dinta ma red & white ANEESA YAR PRESIDENT kenan
Aneesa nakan mamakin Ashraf sai idonta ya tsinkayi wani babbar bama na pic dinsu ita da Ashraf kuma da kayan jikinsu nan ne tasamu damar bude baki tayi magana kana tace waye yayi wannan danyan aiki?
Tafada tana nuna pic dinsu da yatsa wani ne yafito yace nine nan hajiya kuma wallahi ba laifina bane sani akayi amma hajiya ke bakiga yanda kukayi bala in kyau bane
Aneesa tace ina zan gani bancin ni makauniyace bani da ido kaga malam kayi maza kacireshi kafin ranka ya bace Ashraf yace habaa gimbiyata kiyi hkr babu yanda kika iya da ikon Allah wannan ma kadan kika gani nanda wasu yan kankanin lokaci zakisha mamaki sosai kice nina fada maki
Aneesa ta tabe baki kafin tabudesu danyin magana ai kuwa nan dj yacigaba da tsarasu ashraf sai smile yakeyi yayinda Aneesa kuwa ko ajikinta hasalima Allah Allah take ayi a gama tawuce
Sai watsoma Adama harara taketayi da taga abin nasu bamai karewa bane ai sai ta kama hanya domin barin wurin kan kace me an mata zobe ba hanyarda zatabi tafito tayi magana amma ba wanda ya kulata dolenta ta hakura kujeru ne guda biyu aka nuna masu cewar su zauna bayan sun zauna ne Abban love yafito
Nan yafara magana yana yaba masoyan biyu sannan yana jinjinama Ashraf tabbas sun cika masoya Allah sa muga aurensu hakanan Ameen yan wurin suka amsa
Wasu yan mata ne suka shigo dauke da tray biyu a hannu an lullube tray din da red & white material
Ashraf ya rada mata a kunne cewar gimbiyar Ashraf ki nutsu dan Allah ki kwantar da hankalinki ki daina harara na ba laifina bane kinga taimakonmu Abban love yayi bai kamata mu watsa mashi kasa a idoba dan Allah koma me ke ciki indai kyauta ce ki karba dan Allah ya kare maganar kamar zaiyi kuka wanda har dariya ta kubucema Aneesa batasan lokaci ba bayan tadan nutsu ne tace jibi yanda kk abu kamar wani karamin yaro wallahi Ashraf zakayi bayani ne ai bari agama shashancinnan
Ashraf yace toh bake bane komai bakiso sai nayi maki kalar kuka tukuna ba yana maganar a shagwabe Aneesa tayi smile batace komai ba shima smile din ya mayar mata
A gabansu yan matan suka tsaya Abban love yazo ya bude Aneesa ido ta waro kunsan me tagani?
Kunsan meke saman tray din?
Duk wanda ya bada amsar wannan tambayar dai dai akwai kyauta mai tsoka da zan bayar
Muje zuwa saina jiku masoya
👩🏻💻by Leemat,
Ashraf dan sudan &
Shaba mai Uwar gida
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din nakine ke kadai sweet sis Sajida marubuciya YAR MAHAUKACIYA Allah daukakaki, Allah sa kifi haka Dear, Allah barmu tare Ina yinki irin so much dinnan 💋🌹😘❤👍🏻
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
24
Aneesa ta waro ido waje ganin wata kyakkyawar farin kyalle yasha ado da red stones sannan ga wani abun hannu ajikinshi an rubuta best lovers of d year tareda crown irin na queens dinnan nan Abban love ya dauko ya kira Adama tazo ta daurawa Aneesar sannan ya bukaci Aneesar da ta tashi tsaye ai kuwa sai taki mikewa Adama na zuwa tayi kamar zatayi kuka tana rokon Aneesa kan ta mike kafin ta mike tsayen tana watsoma Adama harara irin na zamu hade ai
Ai kuwa nan Adama ta rataya ma Aneesa akan kafada irin wannan kyallennan ne na beauty contest an rubuta D.B.L.O.D.Year ma ana D Best Lovers Of D Year
Nan aka hau tafi da shewa sai faman kashe masu pics aketayi Nan Adama ta dauko crowm irin na queens dinnan ta daura akan Aneesa kyau kam gun Aneesa sai hamdala
Daga nan takuma dauko wannan abin hannun ta saka mata a dayan tray din kuwa hulace amma na sarauta shima abu daya ke kai irin na Aneesa sai abin hannu sannan sai wani mafeci fari an bishi da red stones an rubuta D best lovers of d year murna kam gun Ashraf baya misaltuwa sai ayyanawa yaketayi acikin ranshi inama ace yau ne yake angwancewa
Kai kaji Ashraf ko saurin me yakeyi oho🤔
Abban love yakuma kiran wasu yan mata nan suka fito da wani basket mai kyau Abban love yasa hannu aciki yana fadin jama'a ku shaida sai suka amsa da mun shaida nan yafito da wani glass irin na award shima abu iri daya ke kai sai dai wannan harda sunayensu akai
Mamaki kam har Aneesa ta gaji da ganinsa ya mikawa Aneesa na Ashraf sannan ya mikama Ashraf na Aneesa sannan yace su ba junansu haka ba yanda Aneesa ta iya tana mikawa Ashraf ai kuwa nan ya rike hade da hannunta wani irin shock taji wanda tunda take bata tabajin irinsa ba
Kwace hannunta tayi tana harararsa shikuwa sai smile yaketa sakar mata nan aka fito kuma da gifts cikin bags guda biyu suma white nd red Abban love ya mikawa Ashraf ya mikawa Aneesa nan dai akata tafawa ana shewa ana cewa sai iyayen love Allah barku tare
Wata ce tace kaga LAILA DA MAJNUN
hahahahaha yeaasssss sunan kuwa ya karbesu Abban love yace ROMEO AND JULIET yeeeeeeassss correct wasu suce king and queen wasu suce prince and princess wasu ko cewa sukayi beauty & handsome sunaye dai iri2 akata basu daga karshe dai wani yace sai A&A Lovers of d year shewa aka rinka yi wato yana nufin Aneesa da Ashraf
Haka dai akata laka masu suna nan dai aka cigaba da gashi kida aka sa sai faman rawa aketayi itako ganin an fara rawa kuma an bude hanya yasa tayi niyyar fita tawuce gida ai kuwa Ashraf ne ya kamo mata hannu ta juyo da niyyar disgashi a idanun jama'a amma ina sai ta kasa ganinshi a durkushe a kasa nuni yayi da abashi mike ai kuwa aka mika mashi nan ya karba dj ya tsaida music din sannan wurin yayi tsit ana jiran jin me zaice Aneesa kam ta kagu taji kala manshi
Ashraf na kafa mike din a baki sai ji sukayi yafara waka kamar haka
Tsuntsu sama ya zagayaaaa
Kifi ruwa ya kewayaaaa
Aneesa Yar baiwa kizo muyi soyayyaaaa aaaaaaaaa
Aaaaaaaaaaa
Taho Aneesa muyi soyayya
Taho Aneesaaaaaaaa
Rumtse ido Aneesa tayi Ashraf kuwa yacigaba yana fadin Assalamu alaiki sahibata
Yaki kizo muyi aure mu huta
Na dade inata binki gimbiyata
Domin kinyi haskawa acikinta
Ke kike jamin ragamata
Kin dade acikin raina ya masoyiyaaaaaa
Fizge hannunta Aneesa tayi tafara takawa da niyyar wucewa nan Ashraf yace idan kika barni ina zan sa kaina gimbiya dan Allah ki aminta da soyayyata wallahi idan na rasaki zan iya rasa rayuwata
Aneesa cigaba da tafiyarta tayi ko juyowa batayi ba ganin haka ne yasa ashraf sakin wata kara ai kuwa da smile Aneesa ta juyo kana tace cikin waka itama
Mike sahibina
Ina sonka sahibina
Kaine farin cikinaaaaa mike kazo wurina mai sonaaaaaaa
Tafawa aka farayi ana shewa domin kuwa ba karamin birge mutane sukayi ba Ashraf kuwa da tunda Aneesa ta fara amsa mashi itama cikin waka yayi mutuwar durkushe dagowa da idonsa yayi yana kallon dan karamin bakinta yanda take wakar gwanin birgewa kashe masa ido tayi kana tace taso ka kaini gida ni na gaji pls sannan kabar kallona haka sai kace yau kafara ganina Ashraf ya mike tsaye ya tako har zuwa inda take kana yace Anee Dear anyaa kece?
Ba mafarki nakeyi ba smile tayi kana tace tabbas mafarki kakeyi dan haka kayi maza ka farka kafin ....... shiisshshsh cewar ashraf sannan yace Anee pls ki mintsileni domin in farka kar mafarkinda nakeyi ya jazamin domin kuwa zan...... mintsilarshi Aneesa tayi wanda saida ya danyi kara nan tahau yin dariya bata tsaya jin me zaice ba tayi gaba abinta smile yayi ya karbi mike yayi ma mutane godiya sosai sannan yace dasu bari nayi maza kar gimbiyata tagaji da jirana dariya suka hau yimashi nan ya karba bags dinda ke hannun Adama wanda Aneesa ce ta mika mata su ganin batada abinda zatayi dasu yana karba yabi bayanta yana sauri sukuwa sai faman dariya suketayi suna yaba irin wannan soyayya haka abin birgewa
Aneesa kuwa tana isa wurinda ake parking motoci nan ta tsaya ganin babu motar Ashraf a wurinne yasata cigaba da tafiya sai faman tunani take tana mamakin kanta anya kuwa nice Aneesa?
Nice nayi waka a gaban mutane ko kunya babu saboda Ashraf?
Toh wai yaushe nafara jin soyayyarsa a zuciyata hmmmm Gimbiyata.. ....
Jin haka yasa Aneesa ta tsaya cak saidai bata ko juyo ba domin kuwa tasan ko waye ke kiranta zuwa yayi yace habaa gimbiya ina zaki bataredani ba yakarashe maganar lokacinda ya iso gabanta ya tsaya sai faman maida numfashi yake tayi
Aneesa tace...........
✍🏻 by Leemat
Toh wannan karan babu wanda yaci wannan gasar ni nacinye abina 😋😋😋 kai amma anshaa daku masu karatu 😜😜😜😜
Ina yinku so much 😘😘😘
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din nakine ke kadai SIS FEEDOHM marubuciya ZAN RAYU DAKE ina mai tayaki murnar kammala novel dinku lfy kamar yanda kk farashi lfy Alhmdllh Allah saka da alkhairi darasinda ke ciki kuma Allah bamu ikon yin aiki dashi Ameen
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
25
Aneesa tace yoh toh ko ina zani dole saida kai? Ko kuwa wata salon takurace ka fito dashi kuma?
Ashraf yace Allah huci zuciyar gimbiya sarautar mata amin afuwa tuba nake ya karashe maganar yana rike da kunnuwanshi biyu2
Abin yaso bata dariya amma sai ta matse kawai tace toh idan na tsaya jiranka dame zaka kaini gida bancin baka zo da car dinka ba
Smile yayi kana yace baga bayana nan ba basai ki hau na goyaki ba ya juya mata baya alamun tahau
Aneesa batasan sanda dariya ya kufce mata ba saida tayi mai isarta sannan tace lallai kam Ashraf sannu da kokari kaga nidai na tafi domin yamma tayi kar su mama sujini shiru
Ashraf yace toh dan Allah kizo muje na kaiki da kaina banaso wani ya ganemin kyakkyawar fuskarnan ......
Aneesa tace kaidai kasani toh muje nan yayi mata nuni da suje ba musu tabiyoshi komawa sukayi inda ake parking motoci
Nan yamata nuni da wata kyakkyawar moto kirar BMW fara sal sai flowers da aka ma motan kwalliya dashi red Aneesa tayi smile kafin tace........
Ashraf wai shin in tambayeka mana Ashraf yace ina jinki gimbiyata
Aneesa tace wai meyasa kasa flowers red akan motarka kuma meyasa ka canzo dressing dinka into red nd white?
Ashraf yayi smile sannan yazo ya bude mata murfin mota alamar tashiga yamata ba musu ta shiga ta zauna ya rufo kofar sannan ya zagayo yashiga mazaunin driver ya tada motar bai bata amsa ba kuma itama bata kuma cewa dashi uffan ba
Ashraf ne ya katse shirun dacewa Anee Dear uhmmm kawai tace sannan yace kinsan ina kaunarki kaunarda ban taba yimawa wata ya mace irinsa ba apart 4rm mom dita ba
Ko kinsan ke kadaice macenda na fara furta mawa kalmar i love u
Ko kinsan..... Aneesa ce ta katseshi dacewa nifa ba abinda na tambayeka kenan ba tohm
Ashraf yace ok naji amma ai naga ba laifi bane dan ina amayo maki abinda ke raina ba
Aneesa ina matukar kaunarki fiye da tunaninki shiyasa komai namu nake kokarin in ga yazama daya dalilina kenan nayin hakan tsabar kaunarki ne yasa haka
Aneesa ko kunya ya hanata dagowa ta kalleshi dan ganin yanda yamata kwarjini
Fuskarta na kallon gefe tace soyayyar karya mukeyi ai skyayyar 2 weeks wanda bazai ........
Bata iya karasawa ba jin yanda Ashraf yawani taka burki tsoro ne ya kamata nan ta dago ai kuwa ido biyu sukayi ganin yanda idon Ashraf ya canza kala lokaci 1 yaba Aneesa tsoro sosai
Ta bude baki tace Ashraf lfy meke damunka ai kuwa kamar data sani da bata tambayeshi ba nan yahau yimata kuka kamar wani dan small boy dakyar ya iya bude bakinshi yace Aneesa kasheni kikeson yi koh?
Aneesa wai ya kikeso inyi da rayuwana ne?
Aneesa bazan iya rayuwa ba in batare dake ba
Aneesa ki....... bai karasaba ya kamo hannunta ya daura saman kirjinshi Aneesa sai kokarin janyewa take amma ina takasa
Ashraf yace kina jin yanda take bugawa domin ki
Toh duk randa kk rabu da ita a ranar zata daina bugawa
A ranar zata.....
Aneesa tace Ashraf pls rake me home
Ko kana tunanin zuciyarka ce kadai take bugawa hk
Ko kana tunanin ko Aneesa bata damu da wanda ya damu da ita bane
Ko kuwa ka dauka Aneesa batada zuciya ne
Ashraf ina kaunarka
Ashraf I Love U too ..........
Rike bakinta tayi domin kuwa batasan lokacinda ta furta hakan ba wani smile Ashraf yayi hadeda ajiyar zuciya kiss yamata a hannu fizgewa tayi
Ashraf ya daga hannayensa bibbiyu yanama Allah godiya Aneesa tace pls take me home
Tada motar yayi yana smile har cikin estate din yashiga da ita kokarin fita tafaryi ai kuwa taga yana lock
Wani harara ta watsomai yi yayi kamar baimasan tanayi ba har saida tace wai Ashraf me hk ne
Cemata yayi kamar me?
Sweetheart pls kicemin nayi kyau mana kamar yanda nace maki dazu
Smile tayi kana tace ok toh idan nace kayi kyau zaka budemin eh yace
Ai kuwa nan tace mashi kayi kyau ashraf kuma tsarinka yamin kyau motar nan dakamata kwalliya itama tamin kyau
Lumshe ido yayi wani irin farin cii na ziyartar zuciyarshi
Anee Dear komai naki yamin Allah barmu tare niko nace Ameen
Nan yabude mata zata sauka yace wait fitowa yayi yabude mata tafito sannan yace mata pls tek very gud care of ur self 4 me I really really so much love U my queen uhmmm..... kawai tace
Har tafara tafiya kome ta tuno kuma oho sai ta juyo tace tanks 4 today Ashraf I Love U
Sannan tawucewarta part dinta Ashraf kuwa komawa motar yayi cikeda farin ciki yau fa kakarshi ta yanke saka
Da shigarta bayan tayi wanka tafito bata fi 20mins ba saiga kiran Adama kin daukawa tayi dan tasani iskanci kawai takeaon yimata
Ashraf kam tunda ya isa gida sai faman waka yakeyi yana godiya ga Allah yaje ya sanar ma ummanshi itama tayi murna sosai nan tace ranar saturday ya kawo mata Aneesar ta ganta sannan tamasu fatan alkhairi
Koda dad dinshi yadawo shima nan mom dinshi ta sanar mashi shima murna yayi sannan yabisu da Addu'a
Karfe 8:30pm Ashraf yashigo bai tsaya ko inaba sai part din Aneesa wacce take zaune a varanda tana karanta wani novel mai dadin gaske mai suna LEEMAT DA CHOKALI na Hannatu Dada Kuta
Da sallama ya isa gurin yana smile a hannunshi dauke da bag mai kyau ya zauna nan suka hau hira ta masoya bashi yabar unguwarsu ba sai 10pm shima dan Aneesa ce ta matsamai kan yawuce
Yana isa gida ya kirata ta waya nan suka cigaba daga inda suka tsaya har saida sukayi barci basusan lokaci ba
Washe gari da safe Ashraf yazo yakai Aneesa school soyayya ce mai karfi yashiga zukatansu cikin yan kwanakinnan biyu
Yau takama friday Aneesa ta shirya domin karfe 10am 🛫 zai ✈ zata kaima yayanta Abdu-basit ziyara
Ashraf kam yacika fam dan ba ason ranshi zatayi tafiyar ba koda yazo cemata yayi ......... .........
By Leemat & Chokalin potiskum
Love u all😘😘😘
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din nakune yan group din YOBE STATE WORLD WIDE sama tayima yaro nisa sai dai ya............... saimu masu kaunar juna saimu masu....... 🤝 Allah bar kauna Ameen😘
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
26
Cemata yayi yanzu da gaske kike sai kin tafi cen U.S.A din? Habaa mana dear ya kikeson nayi da rayuwata
Aneesa tace dama ya kk yi da rayuwar taka habaa Ashraf meyasa kk so ka takurani ne ko kasan kuwa shi kadai nakeda?
Banda wani dan uwa daya wucemin shi ko kasan yanda nakeji ko yakeji idan mukaga juna hmmmm bakasani bane Allah yaya nasona nima ina sonsa kuma na tabbata...........
Maganar ce ta tsaya mata a makoshi lokacinda taga hawaye na kwaranya a idanun Ashraf nan tafara tambayarsa ko lfy?
Murmushin karfin hali yayi kana yace Aneesa wai ko kinsan yanda nakeji ne a duk lokacinda naga ya da kaunarsa suna tare
Baki taba tambayata ko ina yan uwana sukeba saboda baki damu dani ba kamar yanda na damu dake ba
Ko kinsan inajin radadi acikin zuciyata duk lokacinda naji kuna hira da yayanki ko kuma kuna shawara da juna
Aneesa ko kinsani cewar Ashraf dinki shi kadai ne da daya tilo agun iyayensa da Allah yabasu banda wanda zan iya yin shawara dashi ko da ita ...........
A lokacinda nafara ganinki nayi godiya ga Allah na roki Allah yasa kizama tawa matata ta har abada sannan na........
Aneesa ce ta katseshi dacewa cikin muryarta na kuka domin ta tausaya ma Ashraf tabbas Ashraf abin tausayi ne toh saidai ba yanda ya iya tunda haka Allah yaso ganinshi a gaban iyayenshi shi 1
Tace Ashraf kayi hkr wallahi ban sani bane amma bkm Allah yana tareda kai sannan kuma inaso daga yau ka daukeni a matsayin kanwarka abokiyar shawarar ka nima daga yau na daukeka a matsayin wa na kuma abokin shawara na kajiko ta karashe maganar tana share hawayenta
Ashraf yace toh nagode gimbiya shima share hawayenshi yayi nan yace mata nidai a matsayin uwar yarana zan daukeki sannan kuma.......
Aneesa ta watsomai harara shima hararan ya watso mata wanda hakan saida yabama su biyun dariya
Su mama kam kamar za ayi kuka don batason Aneesa tayi nesa da ita hakama baba nan dai ta shaida masu sati 1 kawai zatayi tadawo in Allah ya yarda
Ashraf yabude mata mota tashige suka kama hanya saidai ba hanyar airport suka kama ba wanda hakan yasa Aneesa yin magana
Tace Ashraf ina zaka kaini ne wai? Ashraf yace zan kaiki ne gidan yankan kai saboda ina bukatar kudi
Kuma kinsan irin kannan naki zaiyi kudi sosai domin kuwa kan masu tsaurin ido yafi tsada
Aneesa tace ni nafi karfinku ta Allah ba taku ba ta murguda mai baki smile yayi kana yace zakiyi bayani ne yarinya
Aneesa tace nidai ba yarinyarka bace Ashraf yace toh ke me dina ce inba yarinyata ba
Banza tayi mashi bata kuma cewa dashi komai ba dan ta fahimceshi so yake yayita sata magana ita kuma bataso
Bakin gate yatsaya yayi horn aka bude Aneesa kam bata tsorata ba kuma batace dashi komai ba sai faman kallon ikon Allah taketayi
Kana ta furta inga iya gudun ruwan mutum tayi smile
Zakiyi bayani yace yafito yazagayo yafito yazo ya bude mata kofar amma tayi kamar batasan da mutum a wurin ba ya gaji da tsayuwa nan yace da ita gimbiya kifito mana dan Allah muje
Aneesa tace muje ina?
Wato da gaske ne kk son yin kudi dani koh shiyasa ka daukoni ka kawoni wannan makeken gidan na yan yankar kai.............
Ganin wata mata kyakkyawa a tsaye yasa ta hadiye sauran kalamanta matar sai faman murmushi take sakar mata nan tace lale lale diyata sannu da zuwa
Son shine kabarta a nan baka shigomin da itaba cewar matar sosa keya Ashraf yafarayi kana yace umma bakiji abinda taketa fada bane sai faman fada taketa yimin waini nakawota gidan masu........
Aneesa tafito dawuri ta rusuna tana gaida umman Ashraf din wanda hakan yamata dadi ts tabbata daga gidan mutunci da tarbiyya tafito
Aneesa kam da tunda ta hada ido da matar sai tagane cewar itace mamar Ashraf dan suna kama da juna sosai
Dagata umma tayi suka shiga daga ciki Ashraf kam yana biye dasu a baya suna shiga palo nan umma ta zaunar da Aneesa takira daya daga cikin yan aikin gidan tasa aka kawo mata abin motsa baki
Yayinda Ashraf yaje ya zauna kusa da mamarshi yace Umma ya kika ganta dan Allah bata birgeki ba
Aneesa tadan yi masa harara irin na zan kamaka ai smile yayi yatashi yaje ya zauna kusa da Aneesa kana yace umma kallemu ya kika ganmu kamar Amare ko
Umma tace wowwww bari na daukeku pic da 4ne dina dan wallahi kunyi kyau wowwww kunyi sosai yakamata a baku award na world best couples
Aneesa ce tadanyi smile a zuciyarta tace lallai kam wacannan wata irin uwace so free nd friendly wit her son
Koda yake shi kadai din kenan mata batada wani ko wata tabbas ..... Ashraf ne yayi tafi wanda yadawo da Aneesa hankalinta
Umma tace r u ready smile kawai Aneesa tayi nan tahau yimasu pix saida tayi masu 10
Different pics kafin tabari zuwa tayi ta zauna kusada Aneesa tace yata ki saki jikinki dani nan tahau bata labarin rayuwarta har haduwarta da baban Ashraf da bagwarmayarda sukasha kafin Allah yabasu Ashraf aneesa sarki tausayi har tafara sana'arta wato kuka
Umma tace diyata ki aminta da soyayyar dana ki taimakemu kema Allah zai taimakeki Aneesa ce ta dago ido suka hada itada Ashraf wanda idanuwanshi sunyi jaaa
Umma ce tafara kokarin tsugunawa Aneesa dan gani take in ba haka tama Aneesa kila tana iya wata rana tace su rabu wanda take gani kila yazama sanadiyyar mutuwar danta tilo
Ganin haka yasa Anesa tayi maza tariko umma sannan tace me kikeso nayi maki?
Umma tace kimin alkawarin zama da dana har karshen rayuwarku komai runtsi komai wuya bazaku rabe ba
Aneesa tace umma indai wannan ne karki damu nayi maki alkawarinnan inshaa Allahu
Murna kam ba a misaltashi agun umma da Ashraf albarka kam Aneesa tashashi kamar me data tashi tafiya kam umma tamata 10 na arziki
Nan tarakota tayi masu Allah kiyaye hanya niko nAce Ameen
Wannan kenan
Aneesa tayita mashi masifa acikin mota kamar zata cinyeshi shiko sai dariya yaketa yimata dan gani yakeyi tana kara masa kyau
Cen Aneesa tace Ashraf meyasa kaki fadamin cewar gidanku zamu shiru ysmata itama shirun tayi
Ashraf yace saboda nasanki kamar yunwar cikina idan da cemaki nayi zo muje in kaiki gun ummata da baki bini ba nasani Annesa tace tabbas kuwa da ban yarda munzo ba kai amma umma ta burgeni wallahi ji yanda kuke wasa da juna kamar wani kanin mijinta .........
Smile sukayi gaba daya sun isa Airport nan suka sallami juna Ashraf kam kamar yabita yakeji
Hajja rahma kam yau aka tafi gun boka still dai kan Aneesar ce
Wannan karan kuwa boka cemata yayi tabashi sati daya kafin nan yariga yagama abinda zaiyi duk saboda kishi ne yasa hajja Rahma hk Allah kyauta Allah shiryemu Allah tsarkake mana imaninmu
Aneesa ce na hango sun rike hannun juna itada wani sai faman smile suketayi suna kama da juna sosai wanda ko ba a fada ba wannan yayanta ne wato Abdul-Basit
Suna tafe abin gwanin sha awa kiran Ashraf ne yashigo nan yayants yafara yin magana suka gaisa harda hira kamar yanda suka saba dan har sun zama yan uwan juna
Nan Ashraf ke shaida mashi cewar ai ya na aiport ne yanzu zaizo ganin gimbiyarshi Allah kawoka kawai yace vayan sun gama ne yamikoma Aneesarda ta kagu taji muryar Asraf .... .......
✍🏻by Leemat
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Barka da juma'a Allah sadamu da alkhairinda ke cikinta Ameen 🤝
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS😘
27
Sallama tafara yimai shima ya amsa Ashraf yake shaidamata ai shima yana nan zuwa ai kuwa nan tafara smile wani farin cikine ya ziyarce ta wanda ta kasa boyewa
Tayi mai Addu'a Allah kawoshi lfy ya amsa da ameen nan sukata hirarsu ta masoya yayanta sai mamakin ta yakeyi sannan yana mamakin yaushe tazama haka
Sun dade suna hira daga karshe dai sukayi sallama da juna akan saiya iso
Cikin ikon Allah kuwa saiga Ashraf ya iso itada yayanta ne sukaje daukoshi tsabar murna batasan sanda taje ta rungumeshi ba
Ai kuwa nan yayanta ya harareta kunya ce ta kamata shiko Ashraf mutuwar tsaye yayi dan bai taba zaton Aneesa zata iya haka ba
Dan tabashi tayi wanda ya dawo dashi hayyacinshi dariya tayi kana tace ya hanya gaskiya habibi naji kewarka fa sosai
Kullum saiji nakeyi kamar in zama tsuntsu in...... yayanta ne yayi gyaran murya wanda yasa Aneesa rufe fuskarta da tafin hannunta
Smile yayi yace mara kunya a gabana koh
Ashraf yamika masa hannu sukayi musabaha da juna nan suka kama hanyar komawa gida Ashraf sai satar kallon Aneesa yakeyi wacce tunda yayanta yace mara kunya ta kasa bude ido bare ta kuma yin magana
Dan karfin hali tayi ta dago dan kara kallon masoyinta saidai tana dagowa suka hada ido dashi kashe mata ido yayi wanda batasan sanda tafurta ya salam toh wannan wane irin kallo ne haka eh Ashraf
Sun isa an bashi masauki cewa yayi bari ya watsa ruwa haka kuwa akayi Abdul basit yafito ya shaidawa Aneesa yashiga bayi dan haka tadan bada lokaci kafin takai mashi abinci minti 20 Aneesa tamike ta kwashi lafiyayyun food flask tayi hanyar dasu tana isa bakin kofar tayi sallama Ashraf dake zaune yana waya da ummanshi ya amsa shiga tayi wani irin kyau yaga ta kara mashi jin wani yar yar yasashi dauke idonshi daga gareta yana Astagfurullahi
Aneesa kam smile taketamar cema umma yayi eh itace tashigo in bata ne ok mikawa Aneesar wayar yayi yana kallonta
Sallama tafarayi umma ta amsa sannan tace yata kina lfy ina nan inata kewarki yaushe zaki dawo ne
Smile Aneesa tayi kafin tace next week inshaa Allahu
Allah kaimu yata ki kulammin da kanki sannan inaso idan kin dawo kibamu izini muje muga magabatanki domin son dina ya kasa zaune ya kasa tsaye but am sure yau yana cikin farin ciki ganin gashi ga masoyiyarshi kai wannan abu yanamin dadi Allah sanya Albarka Allah sa ayi damu
Aneesa ta mika mashi kafin tace ameen jin muryar Ashraf ne ya shaidawa umma Aneesa kunyarta take cewa tayi lallai kam yarinyarnan batasanni bane smile tayi kafin tace son ka kulammin da diyata fa dakyau sannan karka takuramin ita
Ashraf yace toh umman gimbiya bayan ya katse wayar ne umma tace gaskiya Aneesa tayi a rayuwa duk da ban zauna da ita ba amma inajin kaunarta har cikin ❤ dina
Aneesa kenan haka take yar baiwa ce.............
Serving dinshi tayi ci yake yana sumbatu har yakoshi yayi yayi da ita taci taki wai acewarta ta koshi
Bayan ya gama ne ta kwashesu takai kitcen koda tadawo domin goge wurin sai tagani a goge smile yayi yamtso inda take saura kdan su tabi juna kallonta yakeyi kunya ce ta kamata nan ta juya domin barin dakin dan yanda kirjinta ke bugawa da sauri da sauri
Ai kuwa sai ji tayi ya riko hannunta ta tsaya chak saidai bata juyo ba Ashraf da tun shigowarta yakeji inama ace halaliyarshi ce ita ai da babu abinda zaisa ya sassauta mata yau
Yace Gimbiyata nagode da wannan lafiyayyan girki mai kamshi da dandano da kikamin Allah biyaki dan Allah gimbiyata kibar azabtar dani ki bani izini natura magabatana domin a daura mana aure wallahi ina kaunarki
Aneesa ta juyo saidai ta kasa hada ido dashi dan tausayi yake bata matsowa kusada ita yakuma yi ya rungumeta abu kamar wasa ya fara kokarin shafata ganin haka yasa Aneesa ta zame jikinta da gudu ta fita bata tsaya jin abinda zai fada ba
Jikinta ne ya hau kyarma data tuno cewar Ashraf fa ba muharraminta bane ya rungumeta kuma yake neman shafata
Bayi ta nufa don jin fitsari na neman zubo mata saidai ga mamakinta data shiga bathroom din koda tacire pant sai gani tayi wani ruwa mai yauki yana fitowa ta gabanta cewa tayi oh ni Aneesa me hk 🤦♀
Wai meke shirin faruwa danine?
Ashraf kam dakyar yasamu nutsuwa yadan kwanta dan hutawa har karfe 6pm bai kara sa Aneesa a ido ba sai ji yayi bai kyauta ba kilama tana fushi dashi ne
Ita kuwa tanacen tana hada musu better da zasuci na yamma hira suke da Abdul basit saidai ina hankalin Ashraf ba akanshi yake ba jin kamshi ya gauraye gidanne yasa Ashraf lumshe ido cen yakuma budesu kafin yace Allah mallakamin ke gimbiya
Abdul basit yace Ameen dan tun dazu yake ganin take taken Ashraf ya gane hankalinshi baya jikinshi kana yace Ashraf karka damu indai lil sis ce inshaa Allahu kai zamuba
Kunya takama Ashraf dan shi baimasan a fili ya furta ba nagode kawai yace nan yace da Abdul basit ko zan iya shiga na ganta
Y not yace dashi mikewa yayi ya nufi hanyar kitchen din dan har yariga yasan ko ina na gidan domin kuwa dazu daya fito Abdul basit ya shigar dashi ko ina lungu2 sako2 na gidan
Ashraf ya tashi ya nufi kitchen din tana kwashe abinci daga pot tana zubawa a flask gimbiya Asraf yace amma bata ko kulashi ba matsowa yayi yana kokarin rikota ta baya ne tajuyo tana fadin kar ka sake ka tabani
Hawaye suka ciko mata Ashraf yace yi hkr natuba ya tsuguna yana rokanta
Smile tayi tace toh mike habibi amma pls mubar yin haka baida kyau kar shedan watarana ya......
Shiiiiii..... Ashraf yamata nuni datayi shiru kafin yace Allah tsaremu da sharrin shaidan Ammen ta amsa smile sukawa juna yajuya taci gaba da aikinda ke gabanta shikuma yana taimaka mata har suka kammala tare bayan sun fito ne Aneesa tace bari taje ta watsa ruwa shima haka yace mata yawuce dakinda aka ware mai bayan sun fito karfe 6:40pm sukayi sallar magrib sannan suka zauna cin abinci har sunci sunsha Aneesa ta kimtsa wurin ta dawo ta kwantar dakanta akan cinyar yayanta gyaran murya yayi wanda ya maido da hankulansu kanshi
Yafara dacewar nasani kunason junanku sosai wanda bakwa kaunar daya yayi nisa yabar daya amma inaso kusani kar ku bari shaidan yayi amfani da soyayyarku har tagaiku ga halaka
Jikin Aneesa ne yayi sanyi nan tafara tunani kenan yaya yasan komai shafa kanta yayi yace lil sis dazu daya wuce kitchen nabiyoshi domin kuwa nasan ba muharraminki bane duk da na yarda dashi nan ya kwashi komai dasuka fada a kitchen din baki suka sake suna mamaki
Bayan ya gama fada masu tareda yimasu nasiha ne yace masu shi zai shiga daga ciki da yayi sallar ishaa'i zai kwanta dan yanada lectures da safe toh Allah tashemu lfy suka mashi yace Ameen yamike yashige ciki Aneesa tamike tace tashi muje mu sauke farali
Bayan sun idar da sallah ne suka fito dan cigaba da hirarsu ganin Abdul basit sukayi a zaune wanda duk gwadasu yakeyi saidai bai bari sun ganoshi ba
Zama sukayi hira sukeyi hankali kwance su ukun idan hkagansu saikace sun tare suka taso
Nan Ashraf ke shaida masu cewar zuwa jibi zai wuce Syria dan akwai abinda yakeso yayi acen fuskar Aneesa ce ta canza nan tamike tana fadin saida safenku ni inajin barci smile Ashraf yayi dan ya dagota batason wucewarshi ne yasa tamike shikuwa Abdul basit yace ok Allah tashemu lfy ameen tace tashige abinta
Hajja rahma ta kasa samun biyan bukatarta abin sai haushi yake bata musamman da taji hajja fatima na fadin ai yarku takusa aure in Allah ya yarda a wurin meeting dinsu
Ji tayi kamar ta hadiye zuciya ta mutu nan taci alwashin raba Aneesar da koma waye ne
Ashraf yamike shima yace saida safe Abdul basit yace kudaiji tsoron Allah sannan ka kulammin da lil sis dita banda tabata smile yayi yace ok big bro promise
Yana isa kofar dakinta yasa hannu ya murda ta da sallamarshi yabude yashiga nan yasameta tana shirin kwantawa ai baisan sanda yaje ya rungumota ba
Tana kokarin kwatan jikinta bata ankara ba sai jin bakinshi tayi cikin nata duk yanda taso kwatan kanta kasawa tayi shafata yakeyi ta ko ina.....................
✍🏻by Leemat
Love u all❤❤❤
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din nakine sweet 6 HAUWA SARKI Allah barmu tare inayinki irin so much dinnan 😘👍🏻
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
28
Ganin abin yafi karfinta ne yasa tasaki kuka mai tsumarda zuciyar mai sauraro jin kukanta ne yasa yasaketa sai faman maida numfashi yaketayi idonshi duk sun canza kala shima hawayen ya soma zubdawa domin kuwa sam ya mance Aneesa ba muharramarshi bace
Abin yakoma bashi haushi tsugunawa yayi a wurin yana bata hakuri itako sai faman kukanta taketayi tana fadin ka cuceni ashe kai dan iska ne hmmm...... niko nace Aneesa ashe daman iska yanada da?🤔
Ashraf zaiyi magana ta dagamai hannu tana fadin tashi kafitammin daga daki kuma inaso gobe gobennan ka shirya kabar gidannan inba haka ba ranka sai ya bace
Ashraf yamike jiki ba kwari yafito yawuce dakinda aka bashi koda yashiga zama yayi yanata hawaye sannan yana neman gafara agun ubanji
Ganin hawayen bazasu fisheshi bane yasashi mikewa yafada bayi yayi wanka sannan ya tsarkake jikinshi ya dauro alwala yafito
Sallaya yahau yayita nafil fili yana rokon Allah yafemai yana nadamar abinda ya aikata yau
Domin kuwa tunda yake a rayuwarshi bai taba yin irin haka ba shidai kabarshi dashan giyarshi amma baruwanshi da mata
Idan yatuno cewar yabar Aneesar shi tanata kuka tana danasanin haduwarta dashi sai ya rumtse ido zuciyarshi na mashi zafi saboda ji yake kamar ya kashe kanshi
Shida baison bacin ranta amma wai shine yasata zubda hawaye mikewa yayi yafito palo baiga kowaba hakan yasashi ficewa daga gidan ko ina yayi oho
Itako Aneesa taci kukanta ma ishi musamman idan ta tuno da yanda yaketa taba mata na shanunta shikenan ya gama dani Allah zai sakamin mugu kawai azzalumi tayita sunbatu ita kadai tana hawaye cendai dataga bashine mafita ba mikewa tayi tafada bathroom
Saidai ga mamakinta sai gani tayi ashe sharkaf take ido ta waro waje kana tace toh wai me haka ne ........ niko danake jinta a bakin kofa nace kema dai sha'awa tamiki yawa sannan ga tarin ni'ima 😜
Bayan tagama tafito tareda dauro alwala tazo tayita nafil fili tana neman sassauci dan zuciyarta zafi yake mata wai ace masoyinta ne zai nema yin raping dinta toh Allah yafishi tana kan haka ne har barci barawo yayi awon gaba da ita saman sallayar
Koda asubahi tayi bayan ta mike bayi tafada tayi wanka sannan ta dauro alwala tazo tagabatarda sallah
Koda ta idar bayan tayi karatun Al- Qurani mai girma tayi addu'a sannan tamike ta haye saman gado takoma barci dan wani ciwon kai kedamunta sosai
Shiko Ashraf club yanufa koda ya zauna giya yayita sha kamar ba gobe mutuminda tunda suka hadu da Aneesa yabar shan giya amma sai gashi yau yana sha
Abokinshi yakira yake tambayarshi inda yake shiko cemashi yayi ina club nan sukayita hirarsu ta mashaya
Wanda hakan ba karamin bama abokin nasa mamaki yayi ba
Tambayarshi yayi ya cemashi me yasaka shan giya kuma kodai Aneesa ta gujeka ne jin yanda kirjinshi tabata dammmm....... ne yasa ya katse wayar yana fadin shege yana neman yakarasar dani toh ina ruwanshi ma da Aneesa ta
Koda yamike cikin maye haka ya fito yashiga taxi sai gidansu Abdul basit yana saukowa yabiya sannan yashige ciki
Yana fadawa cikin dakinda aka bashi yasa makulli ya rufe sannan yafada kan gado sai barci bashi ne ya farka ba sai 11am na safe
Domin kuwa koda Abdul basit yazo tadashi domin su gabatar da sallar subhi cemashi yayi yariga ya kammala ko kuma yaki bude kofar hakan yasa Abdul basit komawa ya sauke nashi faralin yanajin Abdul basit na fadin zuwa 7am zan wuce skul fa amma bai tankashi ba
Koda 7am din yayi ficewa yayi abinshi domin kuwa ya kasa gane meke faruwa da masoyannan biyu domin kuwa dayashiga dakin Aneesa da safe samunta yayi tanata barci sannan kuma tana ajiyar zuciya koda yamata kiss a goshinta ta razana mikewa tayi jikinta na kyarma amma ganin yayanta ne yasa ta yin kokarin karfin hali wanda abin yabama yayan nata mamaki sannan kuma ya tsorata tambayrta yayi sai tace mashi ai mafarki tayi mara kyau
Cewa yayi shine kika tashi ko addu a babu koh? Komawa tayi ta kwanta
Nan yamata addu'a ya tofa mata yana shafa kanta yace shi zai wuce makaranta ganin idonta a kumbure ne ya dagamai hankali tambayar duniyar nan yamata amma tace itama batasan meya sameta a ido ba babu yanda ya iya dole ya yarda da kanwarshi sannan ya umurceta datayitayin addu a toh tace dashi gyara mata blanket yayi ajikinta sannan ya manna mata kiss yafita yana fadin idan Ashraf yatashi kice ni na wuce skul pls ki kulammin da kanki ok big bro abinda tace kenan
Ashraf na bude ido ya mike domin wani irin fitsari yakejin ta rike mashi mara sannan ga wayarshi sai faman ruri yake dauka wayar yayi ya kara a kunnenshi bai tsaya jiran abinda za a fada ba sai yafara ummana shikenan Aneesa bazata yarda ta aureni ba ummat zan mutu umma sai faman suruttai yake tayi kamar wanda ke neman zaucewa jin haka yasa umman shiga tashin hankali
Tace son meke damunka anya ba zazzabi bane pls ka kwantar da hankalinka Ashraf ya fashe mata da kuka jin hakan ba karamin tashin hankali yasata ba tayi iya kokarinta kan taga ta rarrashi dan nata tilo amma abin sai karfi yake ganin ba sarki sai Allah ne yasa tace toh Ashraf wai me kamata ne meke faruwa shiru yayi dan baima san ta inda zai fara ba gayama ummanshi cewar yaso yayima diyar mutane fyade ba
Umma nidai dan Allah ki bata hakuri karta barni idan tabarni ina zan saka raina tabbas saidai na mutu dan bazan iya rayuwa batare da Aneesa ba
Umman ta rarrasheshi sannan tace maza kayi alwala kayi nafila ka roki Allah ya kawo mafita ni kuma zanyi magana da ita Aneesar kaji koh
Toh kawai yace sannan ya share hawayenshi yana fadin umma sai najiki umma dan Allah ki kirata yanzu toh kawai tace sannan tace toh kadaina yin kuka kamar dan yaro in ba haka ba bazan kirata ba ai dawuri yayi smile yana cewa umma har dariya mafa nakeyi itama dariyar tayi dan ta tabbata danta ya fadama aneesa sosai
Sallama sukayi nan yaduba time ganin 11am hankalinshi ba karamin tashi yayi ba dan idan da abinda ya tsana toh shine barin yin sallah sam Ashraf baya wasa da ibada duk shaye shayenshi da yakeyi baya bari ta haneshi yin ibadah
Amma sai gashi yau saboda bacin rai da kuma shan giyarda yayi yayi lattin yin sallah mikewa yayi har yana cin karo yashige bathroom wanka yayi ya dauro alwala yazo yayi sallah sannan yafito
Aneesa da ciwon kai ya matsa mata ta kasa koda mikewa ne gashi tanajin yunwa kuma bata tunanin ashraf na gidan ita a tunaninta bazai kuma zuwa inda take ba
Ashraf na fitowa bai tsaya ko inaba sai dakin Aneesa dan umma takirashi ta shaida mashi number aneesar bata shiga wayarta a kashe take shima tun jiya yayita kokarin kira amma a kashe take
Da sallamarshi yashiga jin muryarshi yasa aneesa mikewa da wuri tana fadin kafita min a daki dan Allah na rokeka kar kamin illa dan Allah ka rabu dani bana sonka bana son ganinka kuka takeyi sosai hawaye ke zuba a idanunshi sai tafiya yakeyi yana matsowa inda take ya ce dear bazan taba cutar dake ba wallahi ban san meya shigeni ba jiya kiyimin afuwa natuba bazan kara ba
Dan Allah kiyafemin Hannu yakai dan share mata hawayenta itako ta dauka ko zai kuma rungumeta ne ai batasan sanda tasaki wata kara ba nan tafadi kasa sumamma Astagfirullah Ashraf ya furta yana daukarta ya kwantar da ita saman gado ya koma ya dauko rufa da towel yazo yana shafa mata jin yanda jikinta yayi zafi ne yabashi tsoro
Sannan ga idanunta sun kunbura ya salam ya furta yana hawaye yana magan ganu aciyar zuciya tayi tafara bude idonta ganinshi kusa da ita ne yasata rumtse idonta Ashraf yayita bata hkr amma ina taki hakura kuma taki bude idonta suna haka ne cikinta tayi wani kara kululululuuuu........
Ashraf yamike ya nufi kitchen ya hado mata tea mai kauri sannan yayi toasting bread ya kawo mata kinci tayi duk da kuwa kamshinda bread din keyi smile Ashraf yayi kana yace da ita ok ooo tunda bazakici dan Allah ba toh zan maki irin najiya yafada yana murmushi kamar da gaske
Tabe baki tayi tace shege kafasa.....
Ashraf yace nine shege?
Aneesa tayi shiru bata tanka ba ganin yana matsowa kusa da ita ne yasata sakin wani kukan kuma tana fadin Allah kasake ka tabani sai na kashe kaina jin hakan yasa ya tsaya sannan yace toh karba kishanye ba musu ta karba sannan tace toh idan na shanye zaka barni kuma zaka fitammin anan
Eh kawai yace batareda ya kalleta ba yamike yafito dauko panadol yayi yakoma cikin dakinta ga mamakinshi sai gani yayi ta ajiye tray din ta hade kanta da gwuiwa tana kuka tausayinta yakamashi da dana sanin abinda yamata dan yasan shiyasata shiga wannan halin
Zuwa yayi ya tsuguna yana hawaye yana neman gafararta bata amsamai ba ajiye mata maganin yayi sannan yamike yakama hanyar fita yana fadin dan Allah kisha tea sannan ki hadiye magani ki yafe min ki yafe m..........
Jin fadiwan abu yasa aneesa dagowa da idanunta da suka riga suka kumbura ganin Ashraf a zube a kasa ne yasa ta mikewa da gudu ta iso inda yake kwance tana jijjiga shi tana fadin dan Allah katashi Ashraf na yafe maka duniya da lahira dan Allah ka tashi da gudu ta dauko ruwa ta watsa mai fara bude ido yayi ya saukesu kanta smile ya sakar mata kana yace Aneesa na rantse da Allah kina barina zan mutu ki taimaka ki yarda dani wallahi jiya sharrin shai........
Shiiiiiii..... tamashi kana tace ya isa pls mubar maganar nan yamike ya dauko tray din yayi feedin dinta sannan tasha magani yace ta kwanta ba musu ta kwanta zama yayi ya kura mata ido kaunarta na kara ratsashi tabbas ya yarda Aneesa ta daban ce Allah kasa na rayu da ita na mutu da ita ..........
Aneesa har barci ya kwasheta saidai sa'i 2 tana ajiyar zuciya Ashraf ma a nan zaunen barci ya kwasheshi anan din
Karfe 1da rabi na rana Aneesa ce tafara bude ido ganin ashraf sai faman barci yaketayi kuma ga wuyarshi bata daidaita ba yasa tamike taje ta gyara mai wuyar sannan tafita kitchen tawuce ta fara hada abinci ta koma dakin yayanta tashiga bathroom dinshi ta watsa ruwa tareda yin alwala nan taji dadin jikinta ta nemi ciwon kai ta rasa wani karfi karfi takeji Alhmdllh ta furta bayan ta idar da sallah ne ta koma kitchen ta gama hada komai sannan ta kama hanyar dakinta don tadashi saidai ga mamakinta tana shiga sai bata ganshi ba fitowa tayi taje daidai kofar dakinshi tana tsaye ta kasa shiga zuciyarta sai bugawa take rumtse ido tayi wanda yayi daidai da bude kofar Ashraf ganinta a tsaye ne yasashi smile kana yace gimbiya ina yini ya karfin jiki smile tayi tace naje domin in tasheka amma sai ban ganka ba
Shine nace bari inzo nan smile yayi yace ai nazo nayi wanka ne sannan na sauke farali hop kema kinyi sallah
InshaaAllah tace sannan ta juya tana fadin bismillah zomuje kaci abinci
Wowwww me gimbiyata ta shirya min bata amsa mai ba saidai smile taketayi
Bayan sunci sun sha ne Ashraf yakuma bata hakuri da yimata alkawarin bazai kara ba sannan yace sufita ganin gari yakuma roketa akan ta kunna wayarta
Sun fita sukasha yawo basu suka dawoba sai wuraren 5pm lokacin yayan Aneesa ya dawo bayan sun huta ne Abdul basit ke masu albishir cewa yayi waya da Abban Ashraf inda Abban Ashraf ke rokon shi akan ya turo mai da number dad dinsu koda ya sanar dashi sunan dad dinsu ashema abokan juna ne da Abban ashraf din domin kuwa a yanzu maganarda nake maku suna tare da juna a china yanzu haka sannan abbanshi ya riga ya roki alfarma gun dad cewar yaba danshi ke kuma ya bashi saidai mu roki Allah sa albarka
Cikin kunya Aneesa tace Ameen amma yaya ....... Ashraf amma yaya me haba dear karkimin haka kinsani ina sonki ina kaunarki banda kamarki
Gaskiya banda abinda zance maka bro sai godiya Allah barmu tare ameen suka amsa
Washe gari Ashraf ya komo nigeria dan acewarshi yama fasa zuwa syria din domin kuwa maganar aurenshi da Aneesa tafi mai zuwa syria
Koda dad yakira Aneesa ya tambayeta cemashi tayi ta amince Allah sa hakan tafi alkhairi wanda dad yaji dadi sosai yayita samata Albarka
Da isan ashraf yace shifa a tura gidansu Aneesa ai kuwa shima ya shirya sai niger mom taji dadin zuwanshi domin kuwa ashraf nada shiga rai da wuri
Hakan yasa suka saba da ita kamar sun dade da sanin juna su Abba kuwa sun dawo lafiya har anje gidansu Aneesa an saka ranar Aurensu nan da wata 5 Ashraf baiso haka ba danshi bai damu asaka ranar aurensu nan da sati daya ba
Saidai dad yaki amince wa da hakan saboda karatunta sannan gashi yafito takarar president wanda yake saran zai ci wamda nan da 1month za ayi zaben hakan yasa Ashraf ya hkr
amma badan yaso ba saidai dan ba yanda ya iya ne ranarda Aneesa ta dawo murna kam agun masoyan biyu ba acewa komai
Sai faman zolayarta yakeyi yana cewa Amaryar Ashraf
Akwana a tashi ba wuya a gun Allah yau ana saura 2mnths ayi bikin su Aneesa Alhaji Abbas kuwa Allah baiyi ba anyi magudi agun zabe domin kuwa yanada mutane saidai bai yarda da cin nose ba shiyasa aka kayar dashi badon baici ba aa sai dan cin nose da rashawa
Bai damu ba domin yayi imani da Allah inda ace Allah yayi zai zama president din da babu wanda ya isa ya canja abin tabbas wannan haka take Alhaji Abbas mai tawakkali ga Allah
Aneesa da Ashraf kuwa babu wanda baisan soyayyarsu ba A&A wasu ke masu lakabi wasu kuwa best lovers of d year sunaye dai iri iri
Yau Aneesa ta kammala karatunta kuma yau yarage 3weeks da bikinsu tana shirye shiryen komawa Niger state dan anan ne za ayi shagalin bikinsu sai taji kamar mutane na shewa acikin part dinta bata damu ba tacigaba da abinda takeyi
Kiran Ashraf yashigo tace mashi ai ita tariga ta wuce ai kuwa jin haka yasa Ashraf gayama Abokinsa nan Abban love yace su hadu a club haka kuwa akayi sun zauna suna shan giyansu sai ga kiran Aneesa yana dagawa cikin maye yace mata waye ke damuna lokacin shanawana kai wai bazakazo club bane yau muna nan munata bugar da kwalabe kaga gimbiyata ta tafi ta barni dan haka yau sainama kwalabe kacha kacha kuma .........
Saidai maganar ta tsayamai a makogoro jin kukar aneesa tana fadin subhanalillahi dama ashraf kai dan giya ne Allah ya tona asirinka bazan aureka ba ashraf na tsaneka........
Zaiyi magana ta katse wayar tana kuka fitowa tayi ta dauki key din motarta a palo ganin mama tayi zata shigo rungume ta tayi tana kuka mama kuwa abin ya daure mata kai dan yanzu tafita tabarta cikin farin ciki meke faruwa ne
Saida Aneesa tayi mai isarta sannan mama tace zo mu zauna yar mama waya tabamin ke Aneesa tayi yake tace banso in wuce in barku ne mama ta karasa maganar tana kuka wanda itama mamar kuka tahau yi saidai tayi karfin hali tace yi hakuri Aneesa rabuwa ba mutuwa bane
Tayita yima aneesa nasiha hardai ta samu ta nutsu saidai tausayin kanta takeyi tana maimaitawa a ranta ashe dan giya zan aura dama Allah tsare ni
Aneesa tayi sallama dasu mama takama hanyar niger state Ashraf yakirata yanata bata hakuri yake kuma shaida mata shima yana bayanta da farko bata yarda ba saidai tana duba mirrow ta hango motarshi na binta a baya hakan yasata neman wuri ta tsaya shima tsayawar yayi bata fitoba sai shi yafito yazo yasameta ya tsuguna a wurin ga mutane ga motoci na giftasu yayita rokanta shareshi tayi dan ga alama nan giyar bata gama sakin jikinshi ba
Cemashi tayi ka koma kabarni nayi tafiyata kiran Adama ce ta shigo wayar ta dafe kai tayi ta dauka Adama na kuka take shaida mata cewar Allah yama kakanta rasuwa sannan ummanta tana asibiti Aneesa tace kiyi hakuri na kama hanyar niger ban samu damar zuwa na sallameki ba amma ganinan dawowa yanzu inshaaAllahu tunda dama banyi nisa ba yanzu nabaro kaduna
Ashraf ne yace lfy Aneesa tace kakar Adama ya rasu dan haka zan koma zaria yanzu kana iya tafiyarka daman saboda bakin cikinda ka cusamin ne yasa na kama hanya batareda na sallameta ba ka cuce ni Ashraf amma bakomai
Tada motar tayi tajuya shima haka sai binta yake abin har dariya yabata wanda batasan sanda tayita dariya ba ta furta mutum kamar kaska
Isarta zaria bata tsaya ko inaba sai kofar gidansu Adama shima Ashraf nan ya parker bayan tayima Adama ta'aziyya ne takira mama ta shaida mata cewar ta dawo ta fasa tafiyar sai next week murna mama tayi ta tambayeta dalili Aneesa ta gaya mata Aneesa bata bar gidan ba sai yamma shima Ashraf yana ganin fitowarta ya mike yamasu sallama yabi bayanta
Har tashiga gida shima ya shigo ta fito daga mota Ashraf yayi maza yazo ya tsaya yana bata hakuri da cewar sharrin shaidan ne
Aneesa tace bata bashi kuma...... ganin mama yasa ta sake fuska kamar bq ita ba bayan mama ta mata barka da dawowa ne tajuya gun Ashraf Ango Ango kaji dadinka Ango mai jiran gado smile yayi nan yasa hannu aljihu ya dibo makudai ya mikawa mama dan jin dadin yanda taketa wasashi
Itako Aneesa tacika tayi fam dan batason koda ganin Ashraf ne bayan mama tabar wurin Aneesa tawuce part dinta tana shiga ta rufe ba yanda Ashraf baiyi ba taki budewa sai faman cemashi takeyi ai da ace kana sona da baka batamin rai ba .......
Saida Aneesa tayi two days sannan tasallami Adama bayan ta biya bill din mamansu Adama dake hospital sannan ta budema umar yayan Adama shagon dinki lafiyayye takai ziyara ma marayu kamar yanda ta saba sannan ta ba Adama jari harna 500 thousand taba mahaifinta Awaisu takuma sayammasu gidan hayanda suke ciki ya zama nasu albarka kam tashashi ba iyaka addu'a ma hk
Bayan ta koma niger state ne a millonaire quarters da kwana biyu tana kwance sai taji ana kiranta taki amsawa cen sai taga hajja rahma tashigo tana fadin yata zo muje inata kiranki kinki amsamin Aneesa tace yi hkr hajiya ina zuwa fita taga hajja rahma tayi a cen waje kuma taji Aneesa da karfi kuma muryan hajja rahma ne sai Aneesa tace na am ina zuwa ai kuwa shikenan tun lokacin batasan inda take ba kuma koda tafito palo mom na magana da ita sai cema mom tayi ina zuwa ana kirana tayi ficewarta mom bata kawo komai a rai ba tayi smile ita ta dauka ma ko Ashraf ne dan tunda Aneesa ta dawo koda yaushe Ashraf na gidan
Mom tace kai nidai ayi a daura masu aure ko ma huta da wannan rashin kunyarsu ba itaba bashi ashraf din ba bini bini suna tare saidai ita batamasan suna fada da juna ba domin kuwa duk lokacinda aneesa tafito har su rabu bata amsa mai shikuwa baya damuwa musamman idan ya tuna saura sati biyu bikinsu
Aneesa takira drivernsu tace ya kaita zuba ba musu ya kaita ya ajiyeta a zuba tace ya wuce zata dawo idan ta kammala abinda yakaita ba musu ya juya don komawa gida nan Aneesa tashiga motar lokoja ra zauna
Abu kamar wasa yau kwana biyu ana neman Aneesa ba a ganta ba Ashraf na gadon Asubiti ba lfy tunda yaji lbrin bacewar Aneesa ya fadi koda ya farfado baida kalmarda tawuce innalillahi wainnailaihi raji'unnnn..............
✍🏻by Leemat
Love U all 😘😘😘
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din nakune yan SEE SEE Novels group Allah bar kauna kuna ❤ dina ina ji daku kamar yanda kuke ji dani musamman ma sis MaARYAM NURAINI YUSUF I ❤ U so much 😘ana tare🤝
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS😘
29
Koda Aneesa ta isa lokoja batasan kowa acen ba wuri ta samu ta zauna sai kalle kalle take abin nabata mamaki meya kawota nan mikewa tayi da niyyar zuwa garaji don tashiga motar da zai komar da ita Abuja amma ina ta kasa tamike yafi sau 6 kome take tunowa oho sai kuma ta Zauna
Dare nayi ta nufi wani hotel bayan taci abinci aka bata daki nan tabiya sannan tashiga ta kwanta gari na wayewa takuma fitowa ta koma inda ta zauna jiya itadai batasan me takeyi anan wurin ba saidai abinda tasani shine tanajin dadin zaman wurin
A kwana na 3 ne taji ana cewa da ita Aneesa ki tafi Okene kije cen kiyita zama har sai randa na umurceki ki bar wurin toh hajja kawai Aneesa ta iya cewa nan tamike a ranar tanemi mota dayake ba wani tazara ne dasu ba tasshiga mota sai okene aka sauketa wani abin mamaki batasan inda take samun kudi ba kuma babu wanda yake tambayarta ko daga ina tafito haka ta zauna a okene har tsawan sati 1
A ranarda tacika 1week and some days ranar ne aka kuma umurtarta data tafi Edo state tana mikewa sai ji tayi wani guy yace tafiya ne hajiya eh tace sannan tafada cikin mota ina zuwa Aneesa tace Edo state
Ashraf duk yabi ya rame ya susuce mom hankalinta a tashe itama duk tabi tayi baki sannan kullum cikin kuka take koda yaushe tana kan sallaya tana rokon Allah kare mata Aneesa a duk inda take
Alhaji Abbas kuwa yasa an bazu sai neman Aneesa aketa faman yi Ashraf kullum kuka kamar karamin yaro yana ji kamar shine silar fitarta daga gida tunda tace bata sonshi
Su hajja Rahma kuwa duniya tamata dadi domin kuwa abin nema ya samu saidai kullum tana gidan su Aneesa tayita habaici tana cewa amma duk wanda yamana haka bai kyauta ba kuma Allah bazai barshi ba tanayi tana kuka sai kace da gaske sannan idan tabar gidan sai tayita dariyar mugunta
Yau ana saura 3days da bikinsu Ashraf da Aneesa Alhaji Abbas yace baza a daura auren ba tunda ba asan inda Aneesar take ba
Ashraf sumewa yayi dayaji Dad yana neman tarwatsa rayuwarshi dakyar ya farfado nan yashiga yimasu kuka sosai yakeyi yana rokon kar a fasa daura aurensu
Ummanshi tayita ba Abbanshi hakuri akan ya yarda a daura a haka tunda yaji ya gani ita batason tarasa danta tilo
Abba ya yarda koda ya sanarma dad cemashi yayi toh shikenan koda yadawo ya sanarma Ashraf murna agun Ashraf ba a misaltashi nan yadau al washin da zaran an daura aurensu shima barin garin zaiyi zai fita nemo matarshi tunda a kullum ana sadaka ana rokon Allah amma kamar ba ayi
wata bangare ta zuciyarshi kuma take cemasa kai ka manta ne da abinda mallam yace cewafa yayi Aneesa tana nan lafiyarta lau saidai bazata iya dawowa da kanta gida ba dan haka adage da addu'a
Ganin dai ba sarki sai Allah kuma ga Ashraf yace a daura auren a hakane yasa hajja rahma shiga kuncin rayuwa dariyar mugunta tayi kafin tace yaro baisan wuta ba saiya taka tabbas zan dawo da Aneesa amma bayan an dara auren zan maidata wani garin in yaso sai ka hadiye zuciya kamutu dan ubanka wata dariyar takuma ..........
Hajja rahma kiran Aneesa tayi da madubin sihirinta da bokanta yabata nan tace da Aneesar tadawo gida
Taron jama'a nagani a kofar gidan Alhaji Abbas kota ina mutane ne makil sunsha fararen shadda kowa sai murna yakeyi
Cikin gida na kutsa kai nashiga da kyar dan taron mata ne acikin makeken gidan babu wurin koda aje kafa ne duk girman gidan acike yake tam da jama'a
Acen na hango su Ummu Safwan itada yan group dinta sunci ado abin sai wanda yagani
Dayan bangaren kuwa yan Muneera Hausa Novels group nagani su mommy luv sai kwasan gara aketayi itada Sweet Muneera harda su sis Sajida niko nace da ita kidaici a hankali in kin gama sai kije kimana typin yar Mahaukaciay da Sis Zainab ma nace sis in kin gama kwasan gara kije kimana typin Zan rayu dake dariya tamin nima na maida mata da dariyar
Cen na hango su Sis Hauwa Sarki da mukarrabanta na bude baki zanyi magana kenan sai naji su Ummu Arfat na cewa ah ahh su Leemat har an iso
Zan amsa kenan sai naji Umman Amir itama tana fadin sis gamunan fa nida yan group dina koda najuya sai naga ashe harda su Sis FEEDOHM itada yan group dinta ta baje sai loma taketa yi kamar wacce ta........😜
Yan Hausa novels,Rayuwar leemat fans,
Rayuwar leemat group,khairat hausa novels, Yobe State world wide da Duniyar Hausa novels washhhhhhh Allah hannuna har rawa yayitayi dana hango Yan group din ANEESA YAR PRESIDENT 1&2 sai safa da marwa suketa faman yi abu nasu maganin a kwabesu niko nama rasa wane bangaren zani palo nashige abina cen na hango hajja rahma ina ruwan amara kirjin biki itada kawayensu da mom
Wucesu nayi nashige dakin Aneesa ban ganta ba ina tsaye nafara sake2 anya kodai bata dawon bane lallai kam idan bata dawo ba hajja rahma tacika .......
Aisha ce tazo tajamin hannu ganin na fada kogin tunani dakin mom takaini hango Aneesa nayi tana smile tasha kunshi lafiyayye jikinta ya kara kyau dukda kwananta 3 da dawowa
A ranarda hajja rahma takira Aneesa ta mirronta na tsafi a ranar Aneesa ta dawo saidai koda aka tambayeta inda taje bata iya bada amsa ba hakan yasa dad umurtan kar kowa yakuma tambayarta a barta ta huta sannan ayi godiya ga Allah daya dawo da ita cikin koshin lfy haka kuwa akayi
Ranar kuwa aisha tasha kuka sosai tana kuma tausayama kawar tata sosai ita a tunaninta cewar bai kamata ayima Aneesa haka ba domin kuwa Aneesarta bata da fada kuma ga son jama'a
Hajja rahma itama harda kukan munafurci
Mama kuwa da tariga tafita hayyacinta a zaria tunda aka kira aka sanar da ita bataci bata sha shima baba haka sai azumi da rokon Allah suketa famanyi ranarda aka kirasu cewar tadawo ai mama cewa tayi bazata kwana a zaria ba Adama da ta kasa zaune ta kasa tsaye itama biyo mama tayi ranar wannan kenan
Cigaban lbr
Ashraf da yake ya kasa zaune ya kasa tsate tsabar farin ciki yanajin an shafa fatiha yayi wata ajiyar zuciya yana mai daga hannuwarsa sama yana godiya ga Allah daya bashi Aneesa
Bayan an daura aure ne abisa sadaki naira na gugar naira har naira dubu dari biyar jama'a sun shaida both turawa da bakaken fata larabawa da dai sauransu duk sunzo daurin auren ANEESA ABBAS DA ASHRAF SUDAIS
Bayan daurin aure ne ana shewa ana busa sarewa kasancewar mom jinin sarauta ce ita sai kirari ake
Duk yanda hajja rahma taso barin gidan mom ta hanata saboda itace aminiyarta hakan ba karamin ba hajja rahma haushi yayi ba saidai babu yanda ta iya dole ta hakura 4pm Ashraf yakira wayar Aneesa yake rokonta akan tafito tasameshi a dakin Abdul basit toh kawai tace mashi
Amma batada niyyar zuwa jin shiru yasashi rokon Abdul basit akan yanaso yasata a ido ne kawai da kanshi yafita yaje ya kirawota har part dinshi ya kawota suna shiga sai yace mata mijinki ne keson ganinki kunya ne ya rufeta tace yanzu yaya Ashraf ne yasaka kirawoni
Abdul basit yace eh mana ko kinason Allah yayi fushi dake ne aa tace yacigaba da fadin toh kar ki kuma duk lokacinda mijinki yakiraki toh kiyi maza ki amsa mashi domin kuwa a yanzu al jannarki na tafin kafarshi ganin yanayinta ya canza ne yasashi yin maza yafita tareda ce mata Allah sa albarka ni na fita yajawo musu kofa
Shiko Ashraf kamar yana jiran fitarshi daukarta yayi chak bai direta a ko inaba sai saman gadon dakinda Abdul basit yabashi
Nan yashiga share mata kwalla yana bata hakuri da kalamai masu dadi bai dadeba ya saye zuciyarta
A hankali ya fara kissing hannayenta dasuka sha lalle yana kanyi har yakaiga wuyanta bakinta kam wani irin salo yaketa mata wanda ya rikitar da ita ganin yana neman wuce gona da iri ne yasata saki kuka saidai ina Ashraf yayi nisa acikin wannan yanayin domin kuwa romancing dinta yakeyi a haka har ya rabata da rigar jikinta kuka takeyi sosai jikinta na kyarma shima jikinsa kyarma ya hau yi ganin dukiyar fulaninta yanda suke shining farare kuma tsayayyu kamar bakinshi yakai samansu rumtse ido Aneesa tayi domin kuwa wani irin bakuwar lamari takeji numfashinta ne yakusa daukewa lokacinda yafara wasa da kan dukiyar fulaninta yana masu wani irin tsotsa na musamman mika aneesa keyi wani dadi takeji da dan zafi zafi yana tsotsa yana wasa dasu da harshe sannan hannunshi ya zura a............................
✍🏻by Leemat
Love U all😘😘😘
🇳🇬👩🏻⚖ABEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din nakune yan BIEBEE NOVELS group Allah bar kauna nidaku mutu karaba inshaa Allah 🤝
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS😘
30
Ashraf wasa yaketayi da dukiyar fulaninta da harshe hannunshi ya fara zurawa ta mararta wanda yasa ta kuma wani irin kuka tana bashi hakuri shima hakurin yake bata yana numfashi sama sama yana fadin dan girman Allah ki taimakeni karki hanani abinda nakeyi wallahi nayi maki alkawari bazan yimaki komai ba bazan shigeki ta karfi ba har sai in kin aminta dani
Ki yarda dani my queen wallahi idan kika hanani zan iya rasa raina ashshshshsh..........
Shiru tayi ta daina kukan jin yanda yaketa fidda numfashi kamar wanda yake shirin dauke wuta
Jin shirunta yasa yaci gaba ai kuwa rike mashi hannu tayi ganin yana neman saka mata a pant dinta
Tace dan Allah Ashraf....... katseta yayi ta hanyar kissing dinta cen ta janye bakinta Ashraf yace dear wasa zanyi dake kawai bazan shigeki ba karki manta bamuyi nafila ba sunnar manzon rahma Sallallahu Alaihi wasallam
Dan haka bazan shigeki ba ki kwantar da hankalinki kibani dama nayi wasa dake kawai
Ka rantse.....
Aneesa tace dashi wani dariya yayi wanda bai shirya yinsa ba kafin yace na rantse Anee Dear bazan shigeki ba
Bata kuma cewa kala ba cigaba yayi tayi da wasa da ita hannunshi ya tura cikin pant dinta a hankali har yakaiga.......
Ganin tajike ya kara rikitar dashi wanda hakan yasashi sumbatu yana fadin gimyata ni'ima ne dakefa gimyata Allah yayi maki ni'ima
Gimbiyata ga kyau
Gimbiyata ga kyan hali ga tausayi gimbiyata dan Allah kibarni in......
Wayarta ce tahau ruri ai kuwa bai hana Ashraf cigaba da abinda yakeyi ba
Aneesa tace ana kirana a waya
Ashraf yace ki rabu dasu koma waye ne sai kin gama biyama mijinki bukatarsa tukuna kafin ki amsashi
Tanaji tana gani yayita wasa da gabanta cen dai ya haye samanta amma bai shigeta ba sai goga kirjinshi da nata yake tayi har yasamu nutsuwa wani irin nishi yakeyi wanda nan da nan ya matseta sam a jikinshi ya sauka a samanta sannan yasa baki a saman dukiyar fulaninta yana wasa dashi hannunshi daya kuma na cikin pant dinta
Wani irin mika Aneesa tayi tareda yin nishi sama2 Alhamdulillahi Ashraf ya fada tareda rungumeta sosai itama rungumeshin tayi dan yanda takeji jikinta ke mata nan danan sai tafara jin wani irin dadi a mararta Ashraf yace gimbiyata gaskiya kinada ni'ima wai ni Ashraf nagodema Allah daya bani ke
Allah barmu tare Ameen ta amsa wayarta ce takuma yin ruri a karo na biyu miko mata yayi tana dubawa ta kalleshi tana hararanshi na wasa smile yayi yace gimbiya me nayi?
Oh tambayata ma kk yi ko
Toh mom ce ke kirana kuma na tabbata dan bata ganni bane
Asraf yace toh ki dauka ki gaya mata gaskiya mana cewar kina tareda mijinki ne shiyasa baki daga ba
Ko kuma kice mata kawai kin kawo kanki dan in taimaka maki
Harara ta watsomai cikin shagwaba tace wato hakama zakace koh
Nice nakawo kaina ko kuwa kaine kasa yaya yaje ya daukoni
Asraf yace kinga malama idan bazaki iya gaya mata ba ni kibani kiga aiki da cikawa
Mima mashi wayar tayi lokacinda ita kuma tamike tana maida rigarta jikinta
Ansa kiran yayi da sallamarsa jin muryar Ashraf ne yasa mom cewar wato ku gaku yaran zamani ko dan rashin kunya ko hakuri ta kun kasayi ko
Ashraf yace aa mom ba laifinta bane dama kewarta ne naji shine naga mutane sunyi yawa a cikin part dinku shine nake gayamawa yayanmu sai yace shi zaije ya daukomin matata
Shine............
Mom tace shine kai kuma ka yarda dacewar a dauko maka ita ko
Wai shin a ina katabajin yayan Amarya shike kai amarya dakinta.
Sosa keya asraf yafarayi kafin yace ayi hakuri mom tuba muke mom tace ina Anee din takene
Mika mata wayar yayi yana dariyar mugunta itako kunyar mom ne ya kamata dan gani takeyi kamar mom tariga tasan abinda yafaru
Aneesa tace mom wallahi bansan shi yasa yaya kirana ba kuma...... mom tace kuma dakika sani sai ya kulleki acen din ko
Anee ki rufamin asiri kamar yanda Allah ya rufa maki fa
Ni ban hanaki bama mijinki hakkinshi ba amma dan Allah na rokeku kuyi hakuri har zuwa anjima awa nawa yarage abarku ku biyu
Kuyi abinda kukaga dama hannu aneesa tasa tarufe fuskarta dashi kamar mom na wurin tana kallonta
Shiko Ashraf sai faman smile yaketayi peck yamata a kumatunta yamike yashiga bathroom dan tsarkake jikinshi
Mom kuwa cewa tayi maza takira yayan nata ya dawo da ita in ba haka ba ransu saiya bace
Kiran number yayan nata tayi saidai ta kasa furta koda hello ne dan kunya takeji shiko sai hello yaketayi amma shiru
Ashraf ne yafito daga bathroom yana fadin gimbiyata ko zaki tsarkake jikinki a nan
Yin sauri tayi ta katse wayar saidai kafin takatse Abdul basit yariga yaji komai ko
Kunya yaji shima yayi smile sannan yace Ashraf ba sauki gun jaraba nidai kama 6 dina a hankali
Aneesa bata amsamai ba zuwa yayi ya zauna kusa da ita wanda dagashi sai yar karamar towel fara sal
Yace gimbiyata wata kalar kaya kk so in saka yanzu
Shiru tayimai ganin tayi shareshi ne yasashi tallabo fuskarta yana fadin ki kalleni mana ko zanji sanyi a raina
Muryarta na rawa tace ka......kiraaaa yaya ya....zo ya maidani mom nata fada
Dariya yayi kana yace ba dole mom tayi fada ba ace amarya ta kasa hakuri harsai an kawota ita takawo kanta gun angonta tsabar .......
Ganin Aneesa na kwalla ne yasashi yin shiru
Habaa Anee dear wasafa nakeyi am sorry idan na bata maki rai ok bari nakirashi daukar wayarshi yayi yakira Abdul basit ya shaida masa yazo ya taimaka
Ganin takiyin shirun ne yasashi daukarta ya azata saman cinyarshi hakuri yayita bata yana bata labarai masu dadi da ban dariya ai kuwa nan da nan Aneesa ta saki jiki sai smile takeyi
Jin bugun kofar ne ya sanyashi mikewa rike da hannunta suka iso bakin kofar ganin yayanta ne tsaye yasa takuma ji kamar kasa ta tsage tashige tsabar kunya
Shiko sai cemata yayi muje ko ko kuwa wanda kikaci bai isheki ba
Ashraf yayi smile yace kanwarkace dai toh
Haka ya rungumeta a gaban yayannata yamata kiss itako jiki ba kwari ga kunyar da takeji haka tabi yayanta a baya
Yana kaiwa kofar palo saiga Adama tana fitowa nan tarike hannun Aneesa suka karasa ciki mom ce tacema Abdul basit ka kyauta son ina warning dinka cewar ka kiyayeni fa son
Afwan yafada yana mai hada hannayensa biyu gu 1
Mom tace ke kuma........ Adamace tace yi hkr mom
Bayan tayi tsarki tafito nan aka kaita sallama dan gobe da safe zasu kama hanya nasiha kam ta shashi kuka tayitayi a duk gidanda aka kaita yin sallamar
Bayan sun dawo ne mom tamata nata nasihar
.
Ana kiran sallar magrib Aneesa tamike tashiga bathroom tayi wanka kafin ta tsarkake jikinta
Bayan sallar isha'i ne aka fara shirye2 zuwa dinner a hydro hotel
Dinner ce ta gani a fada hall din makil yake da mutane kalar kayayyakinsu 1 daka gani kasan anko ne
Amaren suma haka sunci kyau sunsha kyau abin sai hamdala
Karfe 10pm aka kare dinner din cikin motar Ashraf yaringa kissing din Aneesa
Koda suka iso gida ai bashiri tafito daga motar dan gudun kar yakuma yimata irin abinda ysmata dazu
Dakinta tashiga ta kwanta na wasu yan lokuta kafin tamike ta kwabe kayan jikinta tafada bathroom
Ranar duk yanda Ashraf yaso jin murtmyar Aneesa kafin ya kwanta abin yaki yiwuwa
Haka ya hkr badan yasoba
Ita kuwa aneesa ranar ta manta batayi alwala saboda ciwon kai dake damuntA
Sannan ga mararta namata ciwo koda taduba a bathroom sai gani tayi ashe period dinta ne
Washe gari da asubahi Aneesa ta saci hanya tafito sai zuba park tana zuwa tashiga motar tace zani..................
✍🏻by leemat
Love u all❤❤❤
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din nakune masoya yan MUNEERA HAUSA NOVELS ina kaunarku fiye da yadda kuke tunani bazan manta daku ba nagode da kaunarku gareni 😘😘😘
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
31
Aneesa tace zani Asaba ta biya kudin mota aka bata ticket tana zaune sai Allah Allah take kar wanda yasanta ya ganta ba a dau minti 20 ba motarsu ta tashi
Karfe 11:30am suka isa lokoja nan motarsu ta tsaya don kowa yasamu yaci abinci kafin suka cigaba da tafiyar
Karfe 5pm suka isa Asaba sauka tayi ta rasa ina zata dusa zama tayi abinta a park har 6 da rabi ganin zaman bazai fisheta ba yasa tamike ta shiga cikin gari da tambaya har ta isa hausa quarters din
Wata matace mai sayarda masa tagani kusa da ita taje ta zauna tambayarta matar tayi na nawa kikeso shiru tayi kadan kafin tace inna kizubamin iya daidai cikina wanda kikasan zan iya cinyewa
Dariya matar tayi tace yoh ni nasan cikinki ne yar nan
Shiru Aneesa tamata ganin Aneesa bata kulata bane yasa ta dauki roba tazuba mata na 200 tamika mata
Aneesa tasa hannu ta karba da bismilla tafara ci har tagama saidai bata iya cinyewa ba nan ta mika mata sauran dariya matar tamata kana tace toh kin gani yanzu ya kk so inyi da sauran kinga ni ba damuwata bane kawai abinda nasani shine ki biyani kudina
Aneesa taciro dari biyar tamika mata matar ta karba tana washe hakora
Aneesa tamike da niyyar barin wurin har tafara tafiya ko me ta tuno kuma oho sai ta juyo tace inna dan Allah ina zan......
Sai kuma tayi shiru matar dai dama batada niyyar kula Aneesar sai tayi kamar batamasan da mutum a wurin ba
Kujera Aneesa tasamu ta zauna jin jikinta na mata wani iri tun safe da tayi wanka har yanzu batayi ba kuma saidai ta canza pad dazu da aka tsaya a lokoja cin abinci
Amma still tana bukatar wanka tsaki taja wanda yasa matar nan kallonta saidai batace da ita komai ba
Har 10pm Aneesa na zaune matar tagama hada kayayyakinta ne tace yar nan niko in tambayeki bazaki wuce gida bane
Aneesa tace bansan kowa a garinnan ba ni bakuwa ce dan girman Allah ki taimakeni
Shiru matar tayi na dan mintoci kafin tace toh yar nan kinsanfa yanzu duniyar nan abar tsoro ce
Kana zama zamanka sai azo a goga maka tsiya abarka wasu cuta nikam ina tsoro saidai bkm Allah zai kareni
Aneesa tace inna wallahi ni ba macuciya bace ki yarda dani
Matar tace toh taso muje yar nan Aneesa tamike tsaye suka kama hanyar gidan matar wani shago matar tatsaya tasayi abinda zata saya itako Aneesa ta sayi Always matar ta kalleta irin na tuhuma saidai batace da ita uffan ba
Wani gidane matar tashiga mai dakuna 3 kacal wani daki suka nufa matar tafara shiga itama aneesar da sallamarta tashiga
Dakine mai dan girma sai bayi da kitchen wato Bed sitter
Matar ce ta zauna a saman 2seater itama aneesar zama tayi amma a kasa tanaima dakin kallo
Akwai katifa a dakin sai tv carpet ke shimfide a dakin
Dukda karamin dakine saidai ba laifi tsaf yake
Aneesa ta kalli matar data jinginar da kanta a saman kujera tace mata inna wanka nakeson yi
Bude ido matar tayi tace shiga cen tayi mata nuni da yatsarta mikewa Aneesa tayi tashige bayi ta rage kayan jikinta dama ta yi omo wanke inners nata tayi bayan tayi wanka
Ji tayi jikinta yadan mata dadi tana gamawa tafito tana smile
Acen gidansu Aneesa kuwa koda gari yawaye Aisha ce tafara neman ta saidai bata ganta ba
Dakin mom tanufa nanma shiru hankalin mom bai ko tashi ba don a tunaninta kila Aneesar ta tafi gun ashraf ne tunda su biyu2 sun kasa hkr
Abu dai kamar wasa karfe 8am mom takira wayar Ashraf take cemai ya turo Ameesar tana son ganinta tunda 9am zasu kama hanya
Saidai Ashraf cemata yayi shi tun jiya bai bayan dinner bai kuma sakata a ido ba
Hakan ba karamin dagama mom hankali yayi ba yan rakiyar Amarya duk sun shirya motoci sunyi convoy ana jiran fitowar Amarya
Sai jin ihun...................
✍🏻
By Leemat
Love U All😘😘😘
Kuyi hakuri dani masoya aiyuka ne sukamin yawa amma yau gashinan nacika maku burinku nasan jin murya ta 👉🏻07065676724
Nima ina kaunarku 😘😘😘😘
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din na sadaukar dashine ga dukkan masoyana na nan gida nigeria dana kasashen waje Allah bar kauna ameen
A gaskiya naso na daina typin din wannan littafi bisa rashin mutuncinda wasu sukamin.....
Harga Allah naji zafin abinda akamin wanda hakan yasa na dakatar dayin typing har nake tunanin daina yin novel gabaki daya saidai kash....... Leemat jirgi nake mai masoya dayawa .........❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
masoyana sunce nayi hakuri na bar makiya da mahassada tabbas na hakura kuma inshaa Allahu zanci gaba da yima masoyana typin ina yimasu posting dinshi I care 4 u fans😘😘😘😘😘
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
32
Sai jin ihun mom akayi ai dagudu aka shiga ganin mom akan Aisha sai faman kuka take tana jijjiga Aisha wacce ta fadi sumamma jin Ashraf yace shi tun jiya bai ga Aneesa ba
Yayyafamawa Aisha ruwa akayi dakyar aka samu ta farfado sai faman kiran sunar Aneesa takeyi
Shiko gogan jin shiru gashi karfe 9 saura kwata yasashi fitowa jin gabanshi tayi mummunar faduwa ne yasashi farayin addu'oi
Ai kuwa dashigarshi palo sai ganin mata yayi zazzaune sunyi jikum kamar masu zaman makoki kirjinshine ya tsananta bugawa
Binsu yayitayi da kallo daya bayan daya cen ya hango mom da Aisha a zaune sai faman sharar kuka suketayi
Wurinsu yanufa yana kaiwa nan yace mom lfy?
Mom takasa amsa mashi sai faman kukanta take mamaki yakeyi anyaa mom ce kuwa dayagama waya da ita yanzu shine take kuka kamar ba itaba
Toh ko lfy?
Meya faru kuma kara tambayarta yayi nanma shiru ganin mom batada niyyar amsa mashi ne yasashi mikewa jiki ba kwari sai tsintar muryar Aisha yayi tana fadin Uncle Ashraf Sis Aneesa ....... sis Aa...nees....... a bamu ganta ba .......
Ai salati Ashraf yayi kafin kace me jinsa yayi kafarshi ta kasa daukar shi zufa keta keto mashi tako ina
Nan danan idonshi ta fara kadawa gani yake kamar ko ina juyawa take ai kuwa nan ya zube
Yayanta ne yashigo jin hayaniyar tayi yawa ai a bakin kofar palonne yaci karo da wata mata da take kokarin fitowa dan kiran wani namijin ai dagudu yabi bayanta yana isa wurin ya tsuguna yana fadin mom lfy
Wata matace take yimashi bayanin abinda yake faruwa salati sukajiyo daga bakin kofar juyowarda zasuyi sai ganin dad sukayi shida Abban Ashraf da wasu abokan Ashraf din wanda ganin lokaci na kurewa ne yasasu shigowa dan jin ko lfy
Basu tsaya yin wata wata ba suka kinkimi Ashraf sai asibiti
Aneesa kuwa ranar barcinta tayi hankali kwance koda gari ya waye ita tayi share share da gyare gyare sannan ta taya inna aiki inna kam taji dadi sosai da yanda Aneesa taketa aikace2 ganin abin na Aneesa bana lfy bane yasa inna cewar yar nan jeki huta mana
Aneesa kuwa cewa tayi inna kibarni nakarasa inna kam taki yarda
Ashraf kam koda ya farka da salati ya farka sannan ya fara kiran sunan Aneesa yana hawaye
Rarrashin duniyar nan anyi amma kamar a banza ganin hakanne yasa dr yace saidai ayi mashi allurar barci dan gudun kar yasami matsala a zuciyarshi
Kwanansu 3 aka sallamosu Ashraf kam cewa yayi bazai koma zaria ba
Dakin Aneesa yakoma dazama kamar wani zautacce kullum bashida aikinyi sai kiran sunan Aneesa yana kuka kamar wani small boy
Bada cigiyarta akayi ako ina amma ba lbr shiru akwana atashi bawuya a wurin Allah
Yau watan Aneesa 1 da bata Ashraf kuwa har yanzu babu abinda ya canza gameda halinda yashiga
Aneesa ce zaune tayi tagumi kamar wacce aka aikoma da sakin mutuwa inna ta kalleta tace .............
✍🏻by LEEMAT
Love u all masoya😘😘😘
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Ina mai kara godiya ga Allah daya nunamin zagayowar ranar haihuwata ina mika godiya da jinjina agareku kawaye da abokan arziki da kuka tayani celebrating din birthday dina da addu'oinki gareni nagode Allah bar kauna yawane daku bazan iya rubuto sunayenku gaba daya ba nagode nagode nagode 🤝😘😘😘👍🏻👍🏻👍🏻👍🏻
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
33
Inna tace yar Albarka dan sunar da take kiran aneesa dashi kenan aneesa ta dago tana kallon inna
Inna tace wai meke damunki ne eh?
Aneesa kamar bazata amsa mata ba saidai tace bkm inna sannan tamike dashige daki inna ta biyota sai gani tayi aneesar tana kuka hankalin inna in yayi dubu toh ya tashi
Rarrashinta tafarayi amma ina kamar kara zugata takeyi sosai aneesa ke kuka cen kuma sai tayi tsit kamar ba itaba
Ta dago idanuwanta dasukayi jaa jir ta kalli inna taga inna na zubda kwalla nan take tambayar inna ko lfy me yasa take kwalla kuma waya shigo da ita dakin
Mamaki tambayar taba inna saidai ta daure tace yar Albarka meke damunki ne kwata2 kin canza kamar bake ba
Mikewa Aneesa tayi tabar dakin dan batajin dadin tambayar da inna ke mata
Koda ta fita wani shago taje ta zauna abinta ta rasa meke mata dadi a rayuwarta
Tunani tashiga yi cen sai tamike ta nufi dakin inna ganinta tayi zaune inda tabarta
Sai taji ba dadi zuwa tayi ta tsuguna gabar inna tace inna natuba ki yafemin
Rungumota innar tayi tace bakimin komai ba yar Albarka
Aneesa tace inna inaso inyi tafiya inna taji gabanta ya fadi addu'a tashiga karantowa kafin tace ina kika sani?
Ina zaki?
Kodai kin tuno da usilinki ne?
Aneesa tace usuli kuma inna nidai kawai tafiya zanyi amma zan dawo in Allah yaso ya yarda
Inna tace toh ina zaki?
Aneesa tace zan shiga warri ko ughelli ne
Inna tace kin taba zuwa cen dinne?
Aneesa tace aa amma ai Aunty Atika acen take
Baki inna tasake jin aneesa ta ambaci sunar Atika toh a ina kk san atikar?
Ina anan kika santa ranarda takawo min ziyara gaskiya ban yarda kije wurinta ba
Aneesa tafara yin kuka tana bubbuga kafafu kamar wata karamar yarinya tana fadin inna idan baki barni naje gunta ba zan shiga duniya in barki kuma bazaki kara ganina ba
Jin hakan daga bakin Aneesa kuma tasan karamin aikinta ne yasa inna tace toh naji zakije kinji yar lelen innarta
Smile aneesa tayi ta goge hawayen fuskarta sannan tace inna toh gobe zanje koh
Jin aneesa ta ambaci gobe ne yasa inna jin badadi domin kuwa tasaba da aneesa akusa da ita koda yaushe sannan tanason aneesa anyaa zata iya ba aneesa a tare da ita......
A haka dai ranar inna ta wuni sam jikinta ba ko kwari banda aneesa da sai zumudi take tanaji kamar gari bazai waye mata ba
Washe gari da karfe 9am aneesa takama hanyar ughelli daga Asaba domin kuwa inna ta hadata da wani makwabcinsu mai zuwa sayayya a ughelli din
Su aneesa sun iso ughelli lafiya a otowodo park aka saukesu na Dominion park
Mashin suka tsare mutumin yace hausa quarters bada jimawa ba suka iso hausa quarters da isarsu sai mutumin yakira hajiya Atika ya sanar da ita cewar sun iso farin ciki gun hajiya Atika baya misaltuwa domin kuwa shekarunta 20 da aure amma Allah bai bata haihuwa ba tun randa tahada ido da Aneesa sai taji ta kwanta mata arai
Hakanne yasa da Aneesa taje rakata sai tayita zugata akan tazo ta zauna da ita koda na sati daya ne sannan ta sanar mawa Aneesa cewar Allah bai taba bata haihuwa ba don haka ta taimaketa tazo yimata kwana biyu amma karta gaya mawa yar uwarta cewar itace tace tazo kawai dai tayi ne kamar taji kewarta
Hakan kuwa akayi
Kiran number mijinta tayi ta sanar dashi ai kuwa cemata yayi toh bari insa yaro yaje ya taho da ita
Duk da ba hakan taso ba amma koba komai yanzu zata samu abokiyar hira
Ko minti 20 ba ayi ba saiga su aneesa nan sun iso gate suka buga aka bude masu suka shiga ai dagudu hajiya Atika tayi kan aneesa
Tana fadin lale lale yar innarta rungume aneesa tayi sosai tanajinta a ranta
Har palo suka shiga a haka ta zaunar da aneesa sannan tace ya hanya?
Lfy aneesa ta amsa
Aneesa tace Aunty dan Allah ki kira inna ki sanar da ita cewar mun iso dan hankalinta ya kwanta smile hajiya Atika tayi tace toh yar inna nan takira number inna ai kuwa bugu 1 inna ta daga kamar dama tana jiraye da kiran
Ko gaisawa basuyi ba inna ta tambayeta ko aneesar ta ta iso dariya tayi kafin ta amsa mata da eh sannan suka gaisa mikawa aneesa wayar tayi suka gaisa da inna
Hajiya Atika takai aneesa wani daki tace ki saki jikinki ki dauka nan gidanku ne kinji toh kawai aneesa tace sannan tace nagode Aunty
Hajiya Atika tace kibar kirana Aunty ki kirani da Ummana
Aneesa tace ummana wani smile hajiya atika ta sakar mata hawaye zafafa na bin kuncinta
Aneesa tasa hannu tana share matasu sannan tace Ummana kibar zubda hawaye pls
Kiss din goshinta hajiya atika tayi sannan tace maza kishiga kiyi wanka kifito sannan kizo kici abinci sai ki kwanta ki huta
Fita tayi aneesa kuwa jikinta ne ya mutu tace gaskiya ummana inasonki duk da ban taba zama dake ba amma inajinki a raina
Mikewa tayi tashiga bathroom tayi wanka
Tafito taje ta rusuna ta gaida Hajiya atika nan suka zauna suna cin abinci tare
Yau watannin aneesa 3 a gidan hajiya atika rayuwa mai dadi takeyi itada sabuwar ummanta Alhaji isma'ila shima yanajin dadin zaman aneesa a gidansu dan tana dibe masu kewa sosai
Gata da ladabi da biyayya hakanne yasa yakejin sonta sosai kamar diyar cikinsa
Inna kuwa kowani sati 2 saitazo ganin aneesa tunda sunki yarda ta dauketa ganin rashin basu taba haihuwa bane yasa inna ta hakura tabar masu aneesar amma badan taso ba
Aneesa kam samari da dama sunata kai mata hari amma sam bata son su hasalima ko kulasu batayi
Yau watan aneesa 4 da bata amma Ashraf yabi ya lalace yayi baki wulk ya rame kuma bai fiya yin magana ba Abokananshi sunso yakoma shaye2 amma sam yaki amincewa da so daya idan suka zo masa da zancen ma da fada suke rabuwa domin yadau alkawarin babushi babu giya tunda Aneesarshi bataso kuma yadau alkawarin bazai taba koma mata ba har karshen rayuwarshi
Mama kuwa koda yaushe tana kan sallaya tana rokan Allah dawo mata da yar baba lfy
Mom ma haka Aisha tabi ta rame tsabar tunani sannan ta daina fita haka baba da dad kullum addu'a suke Abdul basit kuwa kamar wani zaucacce shida ashraf sai surika kiran sunar Aneesa suna dariya suna kuka
Ganin abu yakici yaki cinyewa ne yasa baba mai gadi yace ma dad Alhaji a gaskiya yanzu yakamata mudau kwkwaran mataki akan wannan al amarin
Ni yau zan shiga cen kauyen shimi nan zanje inyita kiran Aneesa har tsawan sati daya inshaa Allahu zata dawo
Dad yace hop dai bai sabama Allah bako baba yadanyi shiru kafin cen yace toh Alhaji ya za ayi yau wata hudu kenan fa ba ita ba labarinta
Dad yakira mom dasu ashraf dasuketa dariya suna fadin wayansu abubuwanda aneesar takeyi lokacin suna tare jin an ambaci dawowar aneesa yasa sukayi tsit sai kuka Ashraf yace da gaske dad
Mom tace eh Ashraf tana kwalla dan tana tausayinsu
Shiko dad idonshi duk sunyi jajir
Sallamar hajja rahma ce ta katse su da kusan kullum tana gidan wai ita a dole ta damu da batar aneesar
Yau kam Ashraf ne yayo kanta yana fadin ke hajja rahma kike kome nifa ban yarda dakeba
Kinga tun wuri kifitomin da matata kafin baba ya kirawota tadawo dan wallahi idan har kika bari tadawo tace kece kika .......
Kaiiiiii dalla kajimin yaro mara kunya har kai ka kaini son aneesar ne kaida baka damu da batarta ba kaida dazaran kasami wata zaka mance da ita kaida kake mata soyayyar karya keeeeee.... hajja Ashraf ya shaketa idanunshi sun kada sai huci yake kamar zaki yace wallahi tallahi hajja ki fadi duk abinda kikaga dama amma karki sake ki bude wannan kazamin bakinnaki kice soyayyar karya nakema gimbiyata dan wallahi zan iya kashe duk wanda ya karyata soyayyata da gimbiya
Su babane sukazo suna rirrikeshi itako hajja rahma banda tari babu abinda takeyi
Dakyar aka raba hannunshi da wuyarta kuka ashraf yakeyi yana fadin wallahi ni ban yarda da wannan matar ba jikina yana bani tanada masaniya akan batan gimbiyata mom kawarki bata kaunarki
Abdul basit tashi ku wuce part dinka
Tashiwa sukayi jiki ba kwari har sunkai bakin kofa sai sukaji hajja rahma na fadin baba mai gadi gaskiya wannan shawaran batayiba ai wannan sabawa Allah ne gaskiya hajja fati karku yarda kawai muci gaba da rokon Allah ya bayyanar da ita aduk inda take ya tsareta
Ashraf ya juyo da sauri ya isa gunda take kafin su ankara ai har yahauta da duka yanayi yana fadin toh karya kikeyi makira munafuka sai an kirawota ko kinaso ko bakyaso itako sai faman ihu takeyi su dad kuwa kokari sukeyi su kwace a hannun ashraf amma ina sub kasa dan haka dad yakira sucurities 6 suka shigo suma dakyar suka kwace hajja rahma da tasha bugu hannun ashraf duk fuskarta ta chanza kala Ashraf yace kadanma kika fara gani makira marar imani kawai munafuka sai na zame maki annoba a rayuwarki iddan baki dawomin da farin cikina ba kema saina hanaki farin cikinki
Kuma sai baba yakira Aneesa ko kinaso ko bakyaso hajja rahma kam ba bakin amsa ma ashraf dan yanzu kam tsoronshi takeyi irin wannan duka haka wanda ko ubanta bai taba yimata irinshi ba amma wani karamin yaro wanda inda haihuwa tayi da ta haifi irinshi ....
Dad ya tashi yaje gaban ashraf da securities suke rike dashi amma sai kokarin kwatan kanshi yake yace Ashraf son calm down pls ....
Ganin yanda idon dad suka rine ne yasa ashraf yin shiru nan yafara yin kuka yana fadin wallahi dad ban yarda da wannan matar ba
Dad ya juya yana kallon hajja rahma kafin yace hajja rahma yi hakuri ki koma gidanki pls
Dan yanzu ashraf baya son ganinki
Mikewa tayi mom ta rakata har tadan girtashi ai jin gabanshi yayi mummunar faduwane yasa yamike yayo kanta wani wawan kulli yamata ai kuwa sai tazube a wurin sumamma
Salati suka hauyi shiko ashraf ko ajikinshi saima kokarin take mata ruwan ciki yakeyi
Rikeshi akayi ita kuwa kinkimarta akayi sai hospital
Yau Aneesa ta tashi da matsananciyar ciwon kai sannan tarasa meke mata dadi a rayuwarta
Ganin fuskar wani takeyi sannan kuma tana yawan ganin shi a mafarkinta saidai batasan koshi wayeba amma koma wanene shi ina kaunarsa ta furta
Gizo yake mata tana zaune sai taganshi yazo yana kiranta da gimbiyarsa sai kuma taga ya bace
Yau dayazo mata sai ta tambayeshi sunanshi ai kuwa sai yace mata sunanshi ASHRAF kuma shi mijinta ne .............
Toh fa Aneesa tashiga damuwa sai tunani takeyi wai Ashraf kuma mijina ne toh yaushe aka daura mana aure??????
Toh fa masoya Aneesa fa kamar ta fara dawowa hayyacinta amma toh ya za ai tasamu amsar wannan tambayar?
Hmmm....... tabbas akwai sauran rina a kaba.......
Kubiyoni dan jin yanda zata kasance
✍🏻by Leemat😘😘😘
I love U all❤❤❤
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Wannan page din nakune yan GROUP din UMMAN AMIR HAUSA NOVELs nagode da soyayyarku hadida addu'oinku gareni Allah saka da alkhairi ameen nima ina yinku 😘❤👍🏻
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
34
Koda aka isa da hajja rahma hospital taimakon gaggawa aka bata dakyar ta farfado a zabure tana fadin kayi hakuri banda masaniya akan batar aneesa
Nurses ne suka riketa sannan dr yamata allurar barci ba a wani dau lokaci mai tsawo ba tayi barci
Itako Aneesa baiwar Allah tana cen duk hankalinta a tashe hajiya Atika ce tafito tasameta a wannan yanayin hankalinta yayi mugun tashi taje tace daughter na meke damunki?
Waya tabamin yar lele ta
Aneesa tace ummana yau natashi ne da matsanancin ciwon kai sannan kuma wani yana min gizo yana zuwa inda nake washi sunansa......
Kome ta tuno kuma oho sai tayi shiru Hajiya Atika taji kirjinta yabada DAM.....
Amma sai ta daure tace yar leleta kiyita addu'a kinji toh kawai Aneesa tace sannan ta kalli hajiya atikar da itama itan take ta kallo sai tace ummata wai ni wacece?
Kuma daga ina nake?
Kuma waye shi?
Hajiya Atika tafara hawaye tana tausayin Aneesa kuka tafara yi mai sauti tama kasa furta koda uffan ne
Ganin hakan yasa Aneesa tace yi hkr ummata ni banason ganin hawayenki indai baso kikeyi nima nayi kukan ba
Jin hakan yasa tafara share hawayenta dan tasan karamin aikin Aneesa ne zata iya kuma idan tafara batajin yi shiru karshe ma takare da rashin lfy
Smile tayi tace yar leleta zo muje muci abinci ba musu suka wuce dinning dan cin abincin
Da yamma Alhaji yakira Aneesa yana mata nasiha akan hakuri da karbar kaddara a rayuwa sosai nasiharshi ta shigi Aneesa sosai kuma ta sosa mata rai
Yana kan yimata nasihar ne sukaji Sallamar Abu sa'ad suka amsa yashigo da fara'arsa ya nemi wuri ya zauna
Hira suka hauyi shida hajiya Atikar da alhaji Abu sa'ad kani ne awurin hajiya Atika yan jos ne amma aiki ne ya kaishi delta state
Hirarsu suketayi amma hankalinshi nakan Aneesa da taketa faman danne dannen wayarta da Alhaji ya sayammata
Alhaji kuwa yamike yayi ciki abinshi yabarsu anan zaune bayan yagama yima Aneesa nasiha tayimai godiya tace Abbana nagode kuma inshaa Allahu zaku sameni mai biyayya mai bin maganar iyayenta
Allah maki Albarka cewar alhajin sannan yamike yana fadin toh kai Abu sa'ad kodai za ayi yar gida gida ce
Dan nalura dakai kwanarnan kullum cikin ziyara kake
Smile yayi yana sosa keya sannan yace habaa..... mana ya Alhaj ya zakamin haka smile shima alhajin yayi yashige abinshi
Ganin hankalin kaninta baya kanta yasa tace toh bari nima nashige ciki dan naga alamar gaskiya a maganar Alhaji na
Smile yayi amma bai amsa mata ba saida takusan shigewa sai yace kumafa gaskiya Aunty danafi kowa farin cikin faruwar haka jin haka yasa hajiya Atika dawowa tazo ta zauna tana smile ta kalli dan kaninta tace da gaske dan kanina
Ganin suna nemar su dameta ne yasa tamike batace dasu kala ba tayi hanyar dakinta hajiya Atika ce tace ina zakije kuma bayan hira mukeyi
Aneesa tace umma hira kukeyi keda uncle Sa'ad amma banda ni ai
Toh dawo ki zauna ayi dake cewar Abu Sa'ad sannan ya kashe mata ido
Dawowa tayi ta zauna cikin zumudi yace Aunty kidan bani aronta mana ta rakani nan
Kallonshi yayar tashi tayi sannan tace ok ooo gata nan nabaka wuka na baka nama sai kasan yanda zaka yanka ta
Aneesa kam smile tayi tace uncle sayan ice cream zamu? Eh yace mata
Tashiwa tayi da wuri tayi hanyar waje tana fadin sai kafito uncle
Mikewa yayi ya kalli yarshi da itama shidin take kallo yanda yake zumudi sai tace toh dai kar ku dade amana amana amana
Dariya yayi yace haba Aunty kema ai kin sanni bana neme2 mata hasalima diyarkice yarinya ta farko data kwantamin arai itace kadai ta sacemin zuciyata
Ganin zai batama Aneesa lokaci yasashi fadin Auntyna kitayani da addu'a Allah sa diyarki ta aminta da soyayya ta ameen ta amsa tana kwalla dan tausayin dan marayan Allah takeji tun haihuwarshi ne Allah ya dauki ran mahaifiyarsu wanda jin hakan ne yasa mahaifinsu yanke jiki ya fadi baifi kwana biyu a asibiti ba shima yace ga garinku nan hajiya atika ce tayita rainon dan kaninnata har ya girma tunda yataso bata tabajin yana zancen wata ya mace ba dan ko kula mata ma bayayi
Amma abin mamaki saigashi soyayyar Aneesa ta mamayeshi har vaya iya boyewa
Sharewa tayi lokacinda yamatso kusa da ita yace Aunty lfy?
Cemashi tayi bakomai jeka Allah daidaita tsakaninku
Ameen yace jiki ba kwari yafita binshi tayi a baya dan tasanshi tunda yagan hawayenta toh hankalinshi bazai taba kwanciya ba
Abu sa'ad takira shi juyowa yayi smile ta sakar mashi sannan tace karka damu da kwallarda nakeyi na farin ciki ne
Domin kuwa ban taba ganin kanina cikin farin ciki irin ta yau ba kuma ban tabajin kanina na zancen mace ba sai yau shiyasa tsabar farin ciki nake kwalla
Smile yayi yace Aunty kenan kibar zugani smile tayi tace kuje sai kun dawo
Jan motar yayi suka fice itama komawa cikin gidar tayi tana addu'ar Allah sa Aneesa ta amince da kaninta
Basu tsaya a ko inaba sai E.J ice cream yasiyammata da su chocolate da biscuits da dai sauran kayan maku lashe
Har sun kama hanyar komawa gida sai kuma ya juya bai tsaya a ko inaba sai wakiz nan yayi parkin kallonshi Aneesa tayi saidai batace komai ba shima kallonnata yakeyi ya bude baki yace Aneesa ni marayan Allah ne banda uwa banda uba
Ki tausayamin Aneesa ki tausayamin ki ceci rayuwata ki taimakeni kema sai Allah ya taimakeki
Aneesa tace toh ni me nakedashi da zan taimakeka kuma ai naga kamar kafisu Umma kudi me kakeso a rayuwarka karasa eh uncle
Runtse ido yayi nadan wasu lokuta kafin yabudesu sun kada sunyi jajir yace Aneesa bazaki gane bane Aneesa mutuwa zanyi idan narasata
Bazan iya rayuwa batare da itaba
Itace ruhina itace jinin jikina
Aneesa tace ohhhhh so Uncle kana nufin akan mace ne kaketa sumbatu haka wacece ita
Yar gidan wanene?
Kuma waye mahaifinta da bazata so uncle dina ba gaye ga kyau ga naira
Smile yayi sannan yace kenan kina da tabbacin cewar babu macenda zata kini ko?
Eh mana Aneesa ta amsa sannan takara dacewa uncle Allah babu macenda ta isa takika gaka da hankali ga ladabi da biyayya gaka dan gaye
Dariya yahauyi ba kakkautawa saida yayi mai isarshi sannan yace Sweetheart koda kece zaki aminta da soyayyata?
Shiru tayi sai wasa take famanyi da yatsunta ganin batada niyyar amsa mashi ne yasa yace bakowa bace take nemar zautar daniba sai ke Aneesa.........
✍🏻by Leemat
I love u all😘😘😘
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS🤝
35
Kirjin aneesa ne yabada dam......
Tace uncle wai kana nufin...... katseta yayi dacewar eh ina nufin ke Aneesa
Ki taimakeni ki yarda dani ina matukar kaunarki ki aminta kizama uwar yayana
Yakarishe maganar da hawaye shame2 a fuskarshi rokon Aneesa yake yana gaya mata yanda yakeji game da ita
Aneesa kam cemashi tayi yakaita gida ba musu ya tayar da motar saidai jikinshi rawa yake mashi dan fargaban ko wane amsa aneesa zata bashi oho
Kasa jan motar yayi ganin haka yasa aneesa tace uncle bani inja mu fitowa yayi sai faman hawaye yakeyi yazagayo itama ta zagaya tana mamakin abinda kunnuwanta suka jiyo mata
Jan motar tayi kamar zata tashi sama shiko ko ajikinshi dan yanda yakeji kirjinshi kemashi zafi ko mutuwa ne zai iyayi amma dai bari yaji amsarta tukuna wani ajiyan zucciya yayi wanda hakan yasa Aneesa taka burki da karfi
Kallonshi tayi tace uncle dan girman Allah kabar zubda hawayennan kamar wanda aka aikoma da sakon mutuwa habaa kaifa namiji ne saboda me zaka sama kanka damuwa akan wata karamar yarinyarda kafi karfinta tako ina
Ji yadda kabi ka canza dan kankanen lokaci saikace ba uncle jaruminda nasani ba
Kalon dan karamin bakinta yaketa faman yi sannan yace toh Aneesa idan baso kikeyi kirasani ba idan baso kikeyi na hadiye zuciya namutu ba Dan Allah ki amsamin da kina sona kema
Aneesa tace wai uncle da gaske kake ni kake so?
Kallonta yayi sannan yace eh Aneesa ke nakeso kuma sona hakika so na gaskiya so na tsakani da Allah
Ina kaunarki fiyeda yanda kike tunani Aneesa zan......
Katseshi tayi dan ganin yanda yake neman kara daburce mata tace Uncle kayi hkr mu isa gida zan baka amsa amma kafin nan inaso kabar zubda hawayenka
Sharesu yayi sannan tace yauwa uncle kana bani lbrin yar budurwarnan dataso mallakarka by all mrans
Smile yayi yace Aneesa kenan wato dai so kikeyi in bar kwalla toh na daina itama smile din tayi tareda tada motar tajata sukaci gaba da hirarsu cikin annushuwa
Koda suka isa gida aneesa tafito tamikamai car keys dinshi tace tnks 4 d shopping gud nyt har tafara tafiya sai taji yace haba mana Aneesa yanzu idan kika wuce baki bani amsaba kinma zuciyata adalci kenan???
Juyowa tayi tace ban ganeba me kk nufi
Smile yayi yatako har zuwa inda take yace I LOVE U Aneesa
U r my heartbeat.......
Aneesa smile ta sakar masa sannan tace I LOVE U MORE uncle
Tana gama fadin haka tayi cikin gida dagudu
Shiko smile yayi sannan ya fadi kasa yayi sujjada yana godewa Allah dayasa Aneesa ta amince da soyayyarshi
Part dinshi yawuce bai tsaya bata lokaci ba yakira Antynahi yamata albishir godiya tayi ga Allah tanayi tana kwalla Alhaji yayita yimata nasiha sannan yakira Abu Sa'ad yace masa yanason ganinsu shida Aneesa gobe da safe idan Allah ya kaimu
Haka yakira aneesa itama ya sanar mata gabantane ya fadi dan haka bayi tafada bayan ta watsa ruwa tayi alwala tafito tahau yin nafil fili
Shima Abu Sa'ad abinda yayitayi kenan anan barci yayi awon gaba dasu akan sallaya
Jin ana tabata ne yasa ta farka da wuri sai ganin Ashraf tayi yana smile yace haba gimbiyata yanzu da aurena akanki kike kula wani har kika aminta da soyayyarshi
Maza ki janye gimbiyata kuma ...... sai yafashe da matsanaccin kuka ba kakkautawa
Aneesa tace wai malam kai wani irin mutum ne ko aljani ma zance toh wai shin ma a ina kasanni kuma idan da gaske kakeyi ni matarka ce kamar yanda kake ikrari toh ina yaranmu kuma meya hanaka zuwa ka daukeni saidai kayitamin gizo
Kaga mallam na rokeka dan girman Allah kabar takuramin rayuwata idan har da gaske kakeyi kai mijina ne toh kazo Delta ka daukeni mukoma gida
Komawa tayi abinta ta kwanta nan barci yayi awon gaba da ita kuma
Washe gari gaba daya suka hadu a palon Alhaji Aneesa kam wani irin kunyar Uncle dinta takeji wanda batasan tanaji ba sai yanzu
Shiko kafeta da ido yayi yanajinta acikin jikinshi
Alhaji yayi addu'a kafin ya fara magana Aneesa yakira sunanta
Ta amsa kanta a kasa batareda ta dago ba yace jiya kawunki yakira ummanki yake sanar da ita cewar kun daidaita tsakaninku hakane?
Shin gaskiyace?
Karkiji tsoro kuma ba fargaba kigayamin gaskiya kina sonsa ko bakya sonsa
Idan kikace bakya sonsa nayi maki alkawari bazan yimaki tilas ba kuma ba wanda ya isa yama diyata auren dole kinji koh
Smile tayi bata amsa ba Alhaji yakuma cewa kina sonsa rufe idonta tayi tace eh Abbana
Wani dadi Abu Sa'ad yayi yace bana gaya makuba tana sona itama saidai bata kaini ba sannan dan Allah alhaji asaka ranar bikinmu kar yawuce sati daya dan ina bukatar matata a.............
Hajiya Atika ce ta harareshi sannan tace kai amma bakada kunya wai Umar yaushe kafara magana ne
Yaushe kazama haka
Yaushe ka.......
Alhaji yace ki rabu dashi dan Allah ai da gaskiyarshi dan haka karkasamu damuwa inshaa Allahu za ai maka yanda kk so
Aneesa kam magan ganun shi kunya suka kara bata a zuciyarta tace lallai uncle bashida kunya
Oh daman sunanshi kenan na usuli Umar woww...... nice name toh ko meyasa ake kiranshi da Abu sa'ad oho
Alhaji ya rufe taro da addu'a bayan yamasu nasiha sosai sannan ya tambayi aneesa ko yamata a daura aurensu nanda next week
Aneesa cemashi tayi Abbana duk yanda ka zartar da hukunci akaina daidai ne karka damu zan kasance mai ladabi da biyayya ga iyayenta
Wani kukan farin ciki ne Hajiya Atika tafarayi tana sama Aneesa albarka
Bayan alhaji yaja matarshi sun shige ciki sai yarage Aneesa da uncle dinta
Matsowa yayi kusa da ita yace next week ki shirya dan zaki tashi daga miss Aneesa Isma'l zuwa ga mrs Umar
Mikewa tayi da gudu tashige ciki
Da smile yabita
da yammacin ranar wani uncle dinsu Hajiya Atika yazo shida abikinshi liman
Kudin gaisuwa duka biyu suka bayar da dukiyar aure hadeda sadaki naira dubu dari biyar
Kiran wayar aneesa uncle dinta yayi yace kisameni a waje
Dan kwalliya tayi ta yafa hijabinta tafito ganinshi tayi zaune a wajanda aka tanada dan shakatawa
Zuwa tayi da sallamarta bayan ya amsa yace zauna mana
Zaunawa tayi nan yake cemata ai yaturo da sadakinta ko kuma har ansa masu ranar aurensu nan da sati biyu
Gabantane yafadi hira sukasha saidai takasa sakewa dashi tarasa dalili
Hajiya atika kam visa aka shirya masu suka tafi india don shirye shiryen biki kwanansu 4 suka dawo
Wata kawarta takira yar maiduguri tace hajiya kizo ki gyaramin diyata yanda mijinta zai gigice
Hira sukasha sosai daga karshe takatse wayar su inna kuwa ana cen baki yaki ruhuwa dan murna
Koda Alhaji yaba Aneesa sadakin kin karba tayi tace ita batada bukatar sa yayi yanda yaga ya dace da kudin amma fir Alhaji yaki yace sai dai ta karba
Gyara kam aneesa tashashi gun maman maiduguri
Yau yarage saura kwana biyu a daura auren Aneesa da Umar
Jin jikinta takeyi kamar ba tata ba sannan ga ciwon kai dake damunta sai ganin hoton mutane take tayi saidai bata tunanin ta taba ganinsu a rayuwarta sannan kuma har yanzu Ashraf bai bar takura mata ba
Soyayya mai karfi ne yashiga tsakanin Abu Sa'ad da Aneesa
Ina labarin hajja rahma
Hajja rahma saida tayi sati 1 tana jinya kafin aka sallamota
Yayan Aneesa kam ya yarda da maganar Ashraf kan cewar hajja rahma tasan da batan Aneesa saidai baisan ta ina zai fara bincikenshi ba cen wata dabara ta fado masa
Dan haka zuwa gudan hajja rahma yayi bayan sun gaisa har sun fara hura sai yace hajiya nasani kece tsilar batar Aneesa saidai ina mai tabbatar maki da cewar kin burgeni sosai dan gaba daya su dad basa bani kulawa kamar yanda suke bata kinkoga ai yanzu da bata nan naji dadi sosai
Hajja rahma da kwakwalwar kifi ne gareta sai washe hakora tayi tace laaaa....... wai da gaske kakeyi Abdul
Eh yace mata nan ta kwashe komai ta gaya mashi ji yayi kamar ya kasheta amma sai ya daure yayi controlling kanshi sannan yace kingane ko hajja pls karki dawo da ita ki barta acen tayita shan wuya
Dadi taji sosai nan yamata sallama yakoma gida yana kuka mai cin rai yana tsinema hajja rahma nan ya sanar da Ashraf yanda sukayi da hajja rahma Ashraf sarkin zuciya cewa yayi zaije ya kasheta
Hakuri Abdul basit yayita bashi da kyar ya hakura sannan yace da sassafe gobe zai kama hanyar delta din
Kiran hajja rahma ce tashigo wayar ............
✍🏻by Leemat
Love u all😘😘😘
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELs❤
36
Kiran hajja rahma ce ta shigo wayar Abdul basit kallon juna sukayi shida Ashraf da ji yakeyi kamar ya daga wayar ya mata rashim M amma ina ba dama
Abdul basit ya daga wayar kafin yayi magana sai jin muryar hajja rahma yayi tana fadin Abdul ina kk ne kazo kasameni a gidana akwai magana akan shegiyar yarinyar nan ne da kuma dan iskan mijinta wanda yamin rashin mutunci na shirya salwantar da rayuwarsu gabaki daya ko ya kagani
Dariya yayi amma idonshi cike suke fal da hawayen bakin ciki yace kin gaskiya kam ya kamata amma baki tunanin idan mukaje inda za a maki aikin tare zaifi
Wawiyar tace toh ai daman shiyasa nace kasameni a gidana saboda mu tattauna irin illar da za ayi ma shegun
Hawayenda yake kokarin rikewa ne suka fara zuba muryarshi tafara yin rawa ganin hajja rahma zata iya dago rauninshi ne yasa ya katse wayar hannunshi sai faman rawa yake tayi
Kuka yakeyi sosai kamar wani karamin yaro shiko Ashraf dayariga yagama jin komai sai ranshi yakuma baci
Yace big bro saida nace maka kabarni in fito fili in yima matar nan R M amma kaki yarda toh yanzu kaji bata saduda ba ma planning takeyi akan yanda zata salwantar da rayuwarmu nida Aneesa
Kai amma matar nan wawiya ce ta karshe ma inba rashin ilmi da shashanci ba taya za ayi ace kana wa ga Aneesa uwa daya uba daya amma tarasa wanda zata gayama sirrinta saikai
Koda yake kamuwar Allah ne amma bkm big bro kayi hakuri inshaa Alahu zan dawo da Aneesa matata farin cikina
Abdul basit yace bro bazaka gane bane wannan matar fa aminiyar mom ce kusan komai na mom ta sani
Toh me mom tamata dayasa tamata haka
Wannan wane irin kiyayya ce hk
Me Aneesa tamata yarinyarda batada lokacin kowa ma
Ba ruwanta yarinyarda ta dauketa tamkar mahaifiyarta
Ashraf ne yaji wani irin bakin ciki da tsantsan tsanar hajja rahma a zuciyarshi nan yace karka damu bro inshaa Allahu sharrinda tayi shi zai koma kanta
Abdul yace tabbas kuwa dayake dare ya tsala lokacin haka suka cigaba da hirarsu cen suka tabo labarin aneesa suketayi suna dariya
A haka sukayi barci kowannensu da abinda yake sakawa a zuciyarshi gameda hajja rahma
Washe gari Ashraf ya kama hanyar Delta state amma a gida kam cemasu yayi kiran gaggawa akamai
Waishin wani abokinshi ba lafiya kuma baida kowa a nigeria sai shi tausayinshi su mom sukaji har sukace idan yaje yaga da sauki kawai ya daukoshi ya dawo dashi azo ayimai jinya a nan
Toh kawai yace sannan ya kama hanya addu'a sukamai na Allah tsare niko nace ameen
Motarshi ya dauka kirar Crosstour 4wd
Shiko Abdul gidan hajja rahma yanufa dan jin next plans dinta akan Aneesa da Ashraf
Koda ya isa bai jima ba ta kwashi komai ta gaya mai cemata yayi toh me muke jira
Dauko gyale tayi suka kama hanyar kauyen Omayvor sundau kusan 1 hour kafin suka isa kauyen wanda bazaka san da dan Adam acikinta ba Abdul kam ya jinjinawa rashin imani irinta hajja rahma sannan ya tausayamawa mijinta lallai kam hajja rqhma kinyi asara babba a rayuwarki
A fili kuwa sai ya furta gaskiya kin burgeni wannan wuri haka ai dole magani tayi aiki
Dariya tayi tace shiyasa na yarda dakai saboda kanka na dauka wuta da wuri
Kwabe takalminta tayi tashiga gidan ta baya sannan tace shima yayi yanda tayi shiko Abdul cemata yayi Allah bazan cire takalmina ba kuma bazan iya shiga wuri da baya ba
Wani murya sukaji yana fadin toh bakomai bako kashigo ta gaba tunda yaune ranarka ta farko duna baleri ya maka uzuri hahahahahahahah.............
Shiga yayi da sallama wani irin kuwa akayi wanda saida yaso tsoratar da Abdul amma dayake namijin gaske ne sai ya dake abinshi kamar ma baisan dashi ake ba
Cewa akayi ba a sallama anan
Itako hajja rahma hakuri tabasu tace ai baisani bane
Kallon wurin Abdul yafara yi yana yatsine fuska jin wani irin amai daya tasomai sakamakon wani dabur ceccen halitta daya gani a yashe a kasa duk yauki yakeyi kamar wanda ya watsa karkashi a jiki
Mutumin ne yace kai yaro karka fara yana maganar wasu yawu na fitowa daga bakinshi ai kuwa dagudu Abdul yafito daga gidan tsugunawa yayi yata kwarara amai kamar zai amayo hanjin cikinshi hajja rahma ce tafito taje taciro gorar ruwa tamiko mai sannan tace idan bazaka iya ba toh kayi zamanka a mota ni zan koma ciki duk yanda mukayi dashi zan sanar dakai ta juya da niyyar komawa ciki
Abdul basit yace hajja dan Allah karki kuma yimasu komai kawai dai ki tambayeshi ina Aneesa take a delta kiji ko zai sanar damu in yaso ni zansa yan iska suje sumata tsiya tsiya amma karki kuma yimata wani abu
Shikuma Ashraf nqsan yanda zanyi dashi kibarni dashi
Smile tayi tace ok toh baji ai kaima sanin kanka ne idan ban yarda dakai ba bazan bari kasan sirri na ba
Kuma bazan kawoka nan ba
Smile yayi yace kumafa haka ne hajja
Shigewa tayi tabarshi a wurin shiko Al Qur'ani mai girma ta dauko ya fara tilawa da muryarshi mai dadi
Koda hajja rahma takomo ciki boka yace da ita meyasa kika taho dashi
Hkr tabashi nan ta tambayeshi inda aneesa take dariya yayi ya gaya mata inda take sannan yace mun kasa sanin ko tana cikin kunci ne ko cikin farin ciki saboda yarinyar taurin kai ne da ita sannan kuma a tsarkake take tana yawan yin ibada ba kamar kiba da babu ruwanki da yin sallah ba keda babu abinda kika sani sai hassada
Kai hajja rahma karshenki zaiyi kyau kuwa???????
Smile tayi tace ai boka kafin karshennawa tazo ai zan tuba kuma na tabbata kafin karshen nawa tazo nariga na cimma burina akan Hajiya fatima
Boka yace shegiya hajja rahma wato kina burgeni al amuranki babu tsoron Allah acikinsa sam duniyar kawai kika damu da amma ba lahiran ba
Kincemin kinaso a salwantar da rayuwar Ashraf kwankin baya saidai dukkan aljanunda muka tura masa sun kasa yimasa komai dan yanada tsari babba dan haka ki hakura kawai
Toh boka na hakura saidai inaso ka juyarmin da hankalin wannan yaron da muka zo tare yazama komai nace yayi sai yayi batareda bata lokaci ba
Dariya bokan yayi yace an gama maza kuje ku tahomin dashi yanzunnan
Wani irin guguwa ce ta mamaye gidan Abdul dake waje zaune cikin mota yana tilawar Al Qur'ani jin guguwa yasaahi daga glass din motar yaci gaba da tilawarshi abinshi hankali kwance yanayi yana rokon Allah tsare mashi Aneesa da Ashraf ga dukkan shqrrin hajja Rahma da bokanta sannan Allah biye masu hakkinsu Allah maida masu sharrinsu akansu duk karshen kowace surarda ya karanta sai yayi addu'a ya shafa
Allahu akbar Allah maji rokon bawansa boka yafara ihu yana cewa kifita kibar nan yaronnan na konamu
Muguwa daman kinzone da niyyar konamu
Yaronnan yafi karfinki yafi karfinmu kifita kibar nan yana magana yana ihu
Ganin haka yasa hajja rahma fita dagudu takira Abdul yazo ya taimaka ma boka
Ba musu ya fito rikeda Al Qur'ani mai gurma
Koda yashiga ciki a karo na biyu sai ganin namomin daji sukayi suna fitowa daga wata yar karamar bukka sukayo kan boka da ihu yaketa zubawa yana fadin ki gaya masa gaskiya
Ki gaya masa abinda kk so yimashi
Ki roki gafarar su in ba hakaba zaki.........
Bai karasa ba gidan tafara ci da wuta fitowa sukayi sukaja motarsu suka bar wurin itako hajja rahma in banda kuka babu abinda take tayi
Abdul kuwa murna yakeyi yana kara godema Allah da hakan ta faru
Gidanta ya kaita fita tayi da gudu tashige gida tabarshi dariya yayi yace kadan ma kika fara gani yanzu bokanki ya mutu saura ke
Ya juya ya fice
Kiran number Ashraf yayi yake tambayarshi ya hanya Ashraf yqce yanzu nake shiga Warri har nakira abokina yazo yanzu muna tare shi yakema jan motar
Abdul yace u cant blv idan na gaya maka Aneesa zata samu sauki
Dan Allah da gaske kakeyi Abdul yace am serious nan ya kwashe komai ya gayama Ashraf hawayen farin ciki Ashraf yayita zubdawa yana godema Allah sannan ya tambayi Abdul ko kafin ya mutu ya sanar masu da inda Aneesar take a delta
Aa yace sannan yayi smile yace yes dan da wawiyar takoma ciki nabi bayanta amma ban shiga cikin gidan kuma ba naji yana fadin tana ughelli
Alhamdulillahi cewar Ashraf yana goge hawayenshi ya kalli abokinshi yace guy ina ne ughelli a nan delta
Smile abokinshi yayi sannan yace karka damu zan kaika gobe
Allah kaimu Ashraf yace sallama sukayi da Abdul
Washe gari da safe Ashraf ko karyawa bai tsaya yiba suka kama hanyar ughelli Abubakar sunan abokin Ashraf na warri suna kan hanyarsu yakira Abu Sa'ad hira sukasha sosai daga karshe Abu Sa'ad yake cemashi yana fushi dashi jiya baizo mashi events biyu da akayi na bikinshi ba nan Abubakar ya shiga bashi hakuri sannan yake sanar masa cewar gashinan zuwa Abu Sa'ad yace toh Allah kawoka lfy Ameen yace sannan ya katse wayar
Kallon Ashraf yayi wanda shima shidin yake kallo da alamar tambaya a fuskarshi
Smile yayi yace Ashraf wai waya gaya maka matarka tana ughelli shiru yayi kamar baiji ba cen
Ashraf yabashi lbr sannan yace tunda ka kira abokinkannan nakejin gabana na mummunar faduwa anyaa......
Abbakar yace kai wannan auren zumunci ne domin kuwa yarinyar yayarshi ce da take riko ita zai aura gobe nema daurin auren
Kirjin Ashraf takuma bada dam.......
Addu'oi yafayi yana rokon Allah kawo mashi dauki niko nace ameen
Abbakar yaci gaba da fadin kuma yarinyar ta hadu wallahi ga hankali ga ladabi da biyayya kai Umar yayi dacen matar aure wallahi dan kamilar yarinya ce
Yau za ayi walima amma na mata ne zalla sai gobe da an taso daga juma'a za a daura auren yau anan zamu kwana inaga
Ashraf yace sosai ma kuwa amma kai a tunaninka zata kai Gimbiyata nutsuwa dariya abbakar yayi baice komai ba
Koda suka isa kai tsaye gidan Hajiya Atika suka nufa saidai makil yake da jama'a kasancewar dan lelen kaninta da yar autar diyarta na aure hakan yasa gidam yacika taf da mutane
Aneesa tana cikin daki sai jin gabanta na faduwa taketa famanyi tunda taga shigowar wata mota da samari biyu suka fito acikinta wanda lokacin tana bakin window ita tama dauka ko Abu sa'ad ne yashigo saidai taga bama motarshi bace dan tanajin kewarshi tun jiya da misalin 9pm rabonta dashi gashi yanzu 10am bata ganshi ba hakan yasa dataji ahigowar mota tazo window
Jin kirjinta na tsananta bugawa ne yasa takuma kallon Ashraf a karo na biyu sai ta ga kamar ta taba ganin fuskar nan toh saidai ta manta inda ta taba sanin fuskar ta dade tana kan hakan cen dai ta furta
ASHRAF MIJINA.....................
Toh fa yan uwa niko nace akwai yaki kenan babba ma ba karami ba Amma.. ........
✍🏻by Leemat
I CARE 4 U all 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS tsintsiya muke
madaurinmu 1 🤝
Ina mai bama masoya wannan novel hakurin rashin jina kwana biyu hakan tafarune sanadiyyar kirana da wasu yan Adawa sukayi suka cimin mutunci bansan hawaba bansan sauka ba amma bkm ina rokon Allah ganar dasu gaskiya nina yafe masu Allah yafe mana baki daya Ameen sannan da tafiya danayi shima amma Alhamdulillahi Allah ya dawo dani lfy nagode wa masoyana masu kirana ta waya da masu turomin text mssgs na fatan alkhairi Allah saka da alkhairi nagode 😘👍🏻🤝
37
Aneesa tafito a 60 saidai ko kafin ta sauko kasa su Ashraf sun riga sun shige bangaren Abu Sa'ad ko
Hajiya Atika da sauran matan dasuga Aneesa tafito aguje suma sai suka bi bayanta dansu a tunaninsu iska ne ya bugeta sai faman ku taimaka suketa fada suna binta
Aneesa kam tana kaiwa inda tagasu Ashraf nan ta tsaya tana maida numfashi tana fadin Innalillahi wa inna ilaihi raji'un
Ashraf mijina........
Ashraf mijina.......
Ashraf mijina...........
Abinda taketa nanatawa kenan hajiya Atika kam sai hawaye taketa famanyi tana yambayarta ina yake Aneesa ta nuna mata motar da su Ashraf suka shigo dashi yanzu ta bude baki kenan dan takuma yin magan sai taji kanta namata wani irin juyi tafara jin jiri na dibarta ai kuwa sai ji kake timmmm.....
Aneesa tazube akasa abinka da taron mata kuma ma gidan biki kuma Amarya sai ihun mata kakeji suna ihu wasu na salati banda hajiya atika da ta zube a kasa sumamma dan ganin Aneesa a kasa ba karamin daga mata hankali yayi ba
Nan dai aka kwashesu akayi cikin daki dasu ba'a dau lokaci ba Hajiya Atika ta farfado saidai Aneesa anyi anyi amma ina
Kuka Hajiya Atika taketayi mutane kuwa sai faman hakuri aketa bata
Ganin kuka bazai fisheta ba yasa tamike tanufi bayi ta dauro alwala tafito nan ta bukaci kowa ya fita haka kuwa akayi kowa yafice yabar dakin banda inna da family dr dinsu da tàketa iya kokarinta dan ganin ta ceto ran Aneesa
Hajiya Atika tahau sallaya tayi nafila raka'anta biyu tana idarwa ta dauki Al Qur'ani mai girma tafara kira'a
Labari har ya isa kunnin Abu Sa'ad cewar Aneesa ta mutu sumewa yayi dakyar ya farfado saidai daka kalleshi zaka gane ba karamin tashin hankali yashiga ba
Haka shima Alhaji ba karamin tashin hankali yashiga ba
Kiran dr yayi yana fadin koda gaske ne Aneesarshi tabar duniya ? Dr tace aa hamdala yayi sannan yafito domin zuwa duba masoyiyarshi
Yaso yashigo yazo yaga rabin ranshi amma sai akace yayi hkr ba mutuwa tayiba sumace kuma inshaa Allahu zata farfado cewar wata mata
Safa da marwa yaketa famanyi gani hakan bazata fisheshi ba yasa yakoma daki ya dauro alwala domin rokon Allah mai kowa mai komai ya farfado masa da muradin rayuwarsa
Su Ashraf kam duk sunbi sun damu barinma Ashraf da kirjinshi ya tsananta buguwa sai kace zai fado kasa
Addu'oi yahauyi na neman sassauci gun Allah
Sai yaji bazai iya barin gidan ba Duk da neman Aneesarshi na ranshi sai yaji ya tausayamawa Amarennan da familynsu nan danan yatuna da ranar aurensufa da Aneesarshi ce aka nemeta sama ko kasa aka rasa kuka yafarayi kamar karamin yaro wanda ya dagama Abbakar hankali shima dan yasan tunowa yayi da abinda ya faru dashi
Rarrashinsa yatayi Abu sa'ad shima ji yayi ya karaya tausayin Ashraf ya kamashi addu'a yayi yarufe Al Qur'ani sannan ya shafa nan ya matso kusa yake tambayarsu ko lfy yaga Ashraf na kuka sai kace wanda aka aikoma da sakon mutuwa?
Ashraf yadan tsayar da kukanshi ya kalli Abu sa ad yace bro ai gwar sakon mutuwa ya riskeni da abinda ya faru dani ace ruhita 1 ta ..............
Kasa karasa maganar yayi sbd wayar Abu Sa'ad da yahau ruri ganin ansa Heart 2 Heart da sauri ya daga yace Amincin Allah ya tabbata gareki ya ruhi ta
Aneesa tayi smile kamar yana kallonta tace tare dakai
Smile yayi yace mata ya jikinki itama tace ya jikinka ganin sun hada baki gun sanin lfyar juna ne yasa dukkansu yin dariya
Atare suka kuma amsawa dacewar Alhmdllh saidai kewarki/ka data addabi raina
Dariya suka kumayi idon Abu Sa'ad ne yakai ga Ashraf nan danan ya lura da halinda Ashraf yashiga kokarin mikewa yayi dan barin dakin saidai Ashraf ya kada masa kai alamar aa karya tafi yayi zamanshi
Ba musu ya zauna yacigaba da waya hira suka hauyi nan tabashi lbrin yanda akayi ta farfado sannan taji anacewa shima ya suma
Tanata tsokanarshi tana dariya shiko yace ok hakanema ko toh bakomai zan rama ai nima
Aneesa tace saidai ka rame.......... takuma cewa au banasonfa ka rame nafison kayi kiba
Smile yayi hira sukasha cen dai hajiya Atika tashigo tace maza ta katse wayar yanzunnan tunda duk sun zama marasa kunya daga ita harshi kunyace ta kamata tace habibi sai anjima ummana tace in katse wayar tanada magana dani kasan tsakanin uwa da diyarta.........
Fisge wayar hajiya Atika tayi ta kara a kunnenta tana smile tace toh marar kunya wato umar kai alan dole kasan soyayya koh?
Toh karka damu gobe wara haka ai tazama mallakinka marar kunya kawai
Abu Sa'ad ya marairaice mata yace habaa mana big sis ya kikeson inyi da rayuwata ne eh?
Sanin kankinefa Aneesa itace ruhina kuma na dade ina cikin wani irin hali na...............
Hajiya Atika taki barin ya karasa dan tasan kaninta lafiyayye ne kuma jarumi ne yanada yawar bukata duk da bai taba sanar da itaba sai yau amman ita tasani saboda yana fama da ciwon ..........
Tace umar wllh bakada kunya waini Atika yaushe umar yazama hakane banida lbr
Abu sa'ad yacigaba da fadin ana gama daura aurenmu zanzo in dauki matata dan ina bukatar kasancewa tare da ita
Allah shiryeka umar cewar Hajiya Atika tareda datse wayar juyowa tayi don yima Aneesa magana saidai bata ganta a dakin ba
Smile tayi tace su Aneesa sarkin kunya Allah dai yabaki hkr da juriyar bukata irin ta umar
Fitowa tayi abinta
Abu sa'ad bai kara tambayar Ashraf ba hk shima ashraf bai cigaba da bashi lbrin ba hirarsu sukayitayi sosai Ashraf yadan saki jiki da Abu Sa'ad
Karfe 3:30 na rana aka fara shirye2 walima har zuwa wannan lokacin Aneesa bata sake jin muryan Abu Sa'ad ba hakan na damunta saidai batada mafita sai hkr
Inna ce tashigo tana guda tana wakarta na ayye mama ayye mama mamaye iye
Ayye mama ta tafi kenan mamaye iyeee .........niko leemat sai kwasan rawa naketayi💃🏻💃🏻💃🏻
Takuma karawa ta rera Amaryace Amaryace Amaryace Amaryace Amarya.......
Kiyiwa mijinki biyayya ki bashi kanki idan ya bukaceki ki ware kafa ki...........
Aneesace tamike ta fisgi wayar hannunta tayi wani dakin ta kulle tana murmushi
Number Abu Sa'ad takira kamar yana jira bugu 1 ya dauka jin muryarta ne yasashi gigicewa sai kuma gashi sandar girmanshi sai faman harbawa take Allah yasoshi shi kadai ne a cikin dakin wani irin nishi yake hadeda smile da karfi ji yake kamar yana tare da ita
Yace inama muna tare yanzu haka da banga abinda zai hanani shan.........................😳🙊🙈
Wash hannuna yagaji gashi ink dina ya kare kuyimin uzuri masoya masu son jin abinda Abu Sa'ad zai fada ...... ..........
Sai mun hade a gaba
Luv U all😘👍🏻
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
THE END
40
Aneesa sai kuka take tana kwance a kafar Hajiya Atika Alhaji Sama'ila ne yayi gyaran murya yace Aneesa ya isa haka ki daina kukannan haka Alhamdulillahi mugode Allah da ba'a daura aurenba Allah cikin ikonsa ya bayyanar da gaskiyar lamari da gaggawa
Umar ina mai baka hakuri da yimaka nasiha kazama mai dangana ka karbi jarabtar Ubangiji hannu bibbiyu kuma kazama mai godiya ga Allah aduk yanayinda ka tsinci kanka kayi hkr kabar wannan hawayen
Kai kuma Ashraf ga matarka nan sai ka godewa Allah daya bayyanar maka da ita batareda kasha wahala ba kuma yasa ta fada a hannuai kyau ba mugun hannu ba
Wayar Ashraf ne ta hau ruri ya dauka da wuri yana washe hkr kai aboki yane? Cewar Abdul
Ashraf yafara hawayen farin ciki yama kasa furta koda A ne bare ya bashi amsa
Ganin haka yasa Alhaji sama'ila ya mike yaje ya karbi wayar a hannunshi yayi sallama Abdul ya amsa Alhaji yace ko zan iya sanin sunanka?
Nan Abdul ya gaya masa sannan cikin tashin hankali yace ina Ashraf din hop lfy yake
Alhaji yace lfy lau lai me dinsa ne?
Jin irin wannan tambayar ne yasa Abdul yafara kyarma dan nan ya fara tunanin ko lfy domin shi a tunaninsa shikenan Ashraf ya........ bai karasa ba Alhaji yace kayi hkr Ashraf ba........ Ai Abdul salati yahauyi bai tsaya yaji karshen kalmarda Alhaji zaiyi ba wayar tafadi a hannunshi saida bata fashe ba
Alhaji ya katse kiran sannan ya kalli Ashraf da sai hawaye keta ambaliya a idanunshi sai kace mace yace wai Ashraf me hakane?
Sai kace ba namiji ba habaa dan Allah wai meke damumkune kun tasamu a gaba sai faman kuka kuketa mana kamar wayanda aka aikoma da sakon mutuwa kunga ni wallahi idan bazaku bar kukannan ba Aneesa zata........
Ai bashiri suka share hawayensu harda smile na dole hada baki sukayi sukace habaa Alhaji ai munyi shiru
Aneesa itama shirun tayi Alhaji yacigaba da fadin kuyi hkr dukkanku Haka Allah yaso nan yace Ashraf ya gaya masu abinda ya faru ba bata lokaci yabasu lbrin komai harda yanda Hajja Rahma tayi da Abdul
Aneesa ce tafashe da kuka mai tsumarda zuciya tace yanzu Hajja Rahma ce tamin haka?
Toh me namata wani laifi Umma tamata da taso salwantar da rayuwata habaa Hajja me namaki wani sabon kukan tasa wanda ya sosa zuciyar Kowa Ashraf kam bako kunya yaje kusa da ita ya rungumeta yana bubbuga bayanta yana bata hkr kunyace takamata wanda batasan lokacinda kukan ya tsaya mata ba sai ta harareshi tace sakeni ji yanda ka rungumeni agaban manya
Dariya suka mata dan yanda take maganar abin dariya ne
Alhaji yace maza ku kira gida ku sanar dasu gobe idan Allah ya kaimu saimu kama hanya dukkanmu muje cen din koh?
Eh hakan za ayi Alhaji cewar Hajiya Atika Aneesa ta kalli Abu Sa'ad tace Uncle tunda aketa magana kai kayi shiru bakace komai ba habaa Angon Aisha kodai bakasan zabinda namaka ne? Wallahi idan kaganta sai ka rude dan Aishata ta daban ce ga kyau ga hali dariya suka kumayi shiko Abu Sa'ad yana kwance kan kafar hajiya sai yace Allah kenan mai yin yanda yaso da bawansa dazu ina cikin farin ciki mara misaltuwa na ganin zan mallaki Aneesa ashe ba haka Allah ya tsaramin ba amma bkm Aneesa wallahi na aminta da zabinki gareni dan nasan bazaki taba zabimin abinda bazai dace daniba saidai damuwata 1 tak Yarinyar ko zata soni tsakani da Allah ko zata amince dani kamar yanda kk aminta dani shine ban sani ba
Smile Aneesa tayi kafin tace indai wannan ne karka damu dan nasan sister na bazata taba sabamin ba kuma bazata watsamin kasa a idona ba dan haka Angon Aisha karka damu indai wannan ne Ashraf yace tabbas kuwa indai wannan ne karkaji komai domin kuwa matata ta iya zabe kuma kud da kud suke kamar hanta da jini
Toh Alhmdllh cewar Alhaji Allah maku albarka nan yamike yayi tafiyarsa itama hajiya ta mara masa baya akabar su 4 Ashraf,Aneesa,Abubakar da Umar wato Abu Sa'ad kenan
Hira sukasha sosai daga karshe Aneesa tasa Ashraf yakira mata gida haka kowa yayi farin cikin jin muryar Aneesa Abdul da Aisha harda hawayensu na murna
Washe gari suka kama hanyar Abj karfe Hudu suka isa murna gun iyayen Aneesa baya misaltuwa su hajiya Atika mamaki ne yakamasu dan sam ba wanda zai yi tunanin Aneesa yar masu kudice bcos she's so simple Aisha kam kuka tayi na farin cikin dawowar aminiyarta kuma uwar gidanta
Ganin kukannasu bamai tsayawa bane yasa su Abu Sa'ad suka gane itace Aisha domin kuwa tunda suka rungume juna suketa kuka sunki sakin juna
Dad ne yayi gyaran murya domin kuwa kowa ya zauna su suka rage yace ya isa haka yaran Albarka kuyi shiru sannan ku zauna ba musu suka zauna hannunsu rike dana juna dad yace toh da farko dai sai mugode Allah Alhaji bazamuyi magana yanzu ba harsai kun huta yanzu dai bama wannan ba kuje kuyi wanka idan kun fito ga abinci nan sai kuci kuje kuhuta dan nasan kun debo gajiya
Haka kuwa akayi bayan sunyi wanka suka fito suka ci abinci Alhajji yace basai mun huta ba muna iya farayin magana yanzu haka kuwa akayi bayan kowa ya zauna Addu'a suka farayi sannan aka hau magana nan Aneesa take sanarwa Aisha hukuncin da ta yanke akanta batareda ta sanar da ita ba
Dukda Aisha batasan ko waye bane mijinnata ba batayi gardama ba sai ma godiya ga Allah datayi takuma nunama Aneesa inshaaAllahu bazata watsa mata kasa a idoba domin kuwa tasani Aneesa bazata taba cutar da itaba
Aneesa taji dadin jin hakan daga bakin Aisha duk da tasani Aisha bazata taba kin zabinta ba nan tanunama Aisha mijinta kallon juna suka hauyi Umar harda yima Aisha signal 😜
Alhaji yabasu Dad labarin yanda abin ya faru kamar haka
Ana shirin dauran Aurensu Aneesa kenan bayan su Ashraf sun fito cikin shigarsu ta alfarma Allah mai iko yasa shi Umar yakirata ta waya yace tazo ya ganta kunsan yaran yanzu itako tabita baya taje suna kan magana Ashe shi Ashraf ya manta da zobensa akan mirrow sai yashigo yana fadin ango ango ango kashaaa....... bai karisheba sai kawai yafara hawaye yana kiran sunan Aneesa matata kece
Itama da ganinshi sai tafara rawar jiki nan tafadi sumamma suka kiramu ta waya haka mukabi ta baya mukaje muka riskesu Ashraf na hawaye shiko Umar sai binsu da ido yakeyi dan bai gane komai ke faruwa ba koda ta farka nan tafara kiran sunan Allah sannan takira Ummanta da Dadinta sai Abdul Ashraf da Aishanta sai kuma su mama da baba daganan sai tafashe da kuka tana fadin kanta namata ciwo
Hankalinmu yatashi nan aka bata magani tasha nikuma na tambayi Ashraf shine yabani labarin komai dajin hakan sai Umar ya suma dakyar aka samu ya farfado nan nace toh ya za'ayi bayan mun tara jama'a awaje ana jiranmu gashi yanda Allah yaso bkm bari inje ince an fasa kowa yawuce har nakai bakin kofa sai Aneesa takirani tace Abba idan Uncle bazai damuba ni nayi mashi zabi kuma zabinda bazai taba yin kuka dashi ba
Dajin haka Umar yace bkm shi indai Aneesarshi ce tamashi wannan zabin toh ya aminta da zabinta saboda so da kaunarda yake mata duk ni banso in biyewa yara ba Amman sai naga bamuda mafita taya za ayi mutara mutane sannan muce suwuce batareda an daura auren ba wannan dalilinne yasa na amince da hakan
Nan muka shirya muka fita aka daura Auren Aisha Da Umar abisa sadaki naira dubu dari biyar
Gashinan ma mikawa dad kudin akayi dad ya karba yasa Albarka sannan yamikawa umma itama tasa Albarka sannan suka mikawa Aisha itako kin karba tayi tace umma ni bana bukatarshi kuyi yanda kukeso dashi dad yace hakkinki ne dan haka ki karba ba musu ta karba ta mikawa Aneesa itama kin karba tayi tace sist nakine kirike Allah sa albarka Allah bamu zaman lfy baki daya Ameen kowa ya amsa umma ta basu labarin abinda ya faru da hajja rahma
Allah sauwaka kawai sukace dan tabbas hajja rahma bata kyauta ba koda yake ai abinda tashuka shi takenan take girbewa yanzu Dad yace kowannensu ya dauki matarshi suje sashin Abdul su kwana Sannan ya aika asiyo naman kaji da yourghurt yace akaima amaren 😋
Addu'a sukayi nan manya suka fita suka bar amarennan biyu Umar ne yamatsa kusada Aisha ya rungumota bako kunya
Shiko Ashraf mikewa yayi da niyyar daukar Aneesa amma sai taki yarda Hajiya Atika ce
dan yin magana da kaninta sai dai abinda tagan sunayi yafi karfin idonta dan soyayyace zalla sukesha kamar basu ba nima ganin haka yasa nabi bayan Hajiya Atikan da gudu kunsan ni karamar yarinya ce 🙈😜
Sashen Abdul dukkansu suka tafi da matayensu bayan sun idar da nafila sunyi addu'a jin kwankwasa kofa yasa yadan dakatarda abinda yake yi yaje ya bude wani security ne dauke da leda karba yayi batareda ya tambayeshi abinda ke ciki ba dan yasan aikin dad ne
Yana komawa ciki ya bude ledar kajine da yourghurt murmushi yayi yace kinga daddy da kokari ko duk da yasan diyarshi ce zata sha aiki saida ya aika aka siyo mana *CI MUYI* bata amsa mashi ba haka kuma bata dago kai ta kalleshi ba
Smile yayi ya mata nuni da tazo ta zauna a saman cinyarshi yi tayi kamar bata gane abinda yake nufi ba
Daukarta yayi yasa a cinyarsa yayita bata a baki har saida tace nakoshi sannan yabata yourghurt tasha kwashe sauran yayi yasa a fridge sannan yadawo fara cire mata dankwalinta yayi yanayi yana lashe baki kuka tafara yi tace dan Allah kayi hkr wallahi ban........ hada baikinsu dayayi gu dayane ya hanata karashe maganar salo yafa mata abinka da wacce tasha tsumi kafin kace me har ta zauce sai maida mashi da martani take a haka har yakai hannunshi kan dukiyar fulaninta nan tayi wata mika dan yanda yake shafasu yake kuma murza kan dukiyar fulanin nata wani irin nishi take jikinta na rawa shima haka duk yabi ya rude da dabara ya rabata da kayan jikinta duka ganin yanda surarta suka bayyana ne yakuma rikitashi
Bakinshi yakai kan na shanunta yafara tsotsawa yana wasa dashi dayan hannunshi kuma yana kasanta sai faman lelaya mata ....... yake nishi take tana mika
Ya cire bakinshi a dukiyar fulaninta yafara lashe ko ina nata har yazo cibinta ana haka har bakinshi ya mararta harshenshi yasa yana wasa da .......... yana dan tsotsa hannayenshi kuma na kan kirjinta yana wasa dasu ganin tana shirin kawowane yasashi dagowa dawuri yayi addu'a sai kawai naga ya saita 🍌 da gabanta ai yana sakawa sai tayi wani ihu ta kankameshi cikin kuka tace habibi da zafi dan Allah ka sauka karka illatani
Shiko sai cemata yayi kosu umma da haka suka fara har suka samoku kiyi hkr wallahi dadine dake washhhhhh..... ashhhhhhh...... gimbiya nabaki rayuwata gimbiya zamuje makka tare gimbiyata wallahi dadine dake kin zarce zuma ashhhhh...... wayyo dadi.......ahhhhhhh gimbiya nabaki gidana dake kasar waje dukkansu na mallaka makisu
Ahhhhhhh..........😜
Ashraf yaji abinda bai tabaji ba toh amma wannan kyautar baima Aneesa yawaba🤔
Nan nabarosu dan nafi minti 15 amma Ashraf ba alamar kawo ...... abu daddaya yaketayi itako sai hkr take bashi tana fadin kayi hakuri ka sauka amma ina yaki sauka
Niko nace kasheta zakayi?
Cen bangarensu Aisha na nufa nanma abu daya naga sunayi wucewa nayi dan duba su Umma itama dad nagani a samanta yana aiki abinka da sunnah har wani gurnani yake irin nasu na tsoffi
Abdul kam barcinshi yaketayi hankali kwance hakama su mama da Baba mai gadi suma barcinsu sukeyi
A kofar dakinsu Aneesa barci barawo yayi awon gaba dani ban san yanda suka kareba sai dai kawai naji Ashraf yana cewa toh leemat yi maza kishigo kizo kiyi gashi dan Aneesa kam tasha aiki
Mikewa nayi nashiga naga Aneesa ido sunyi ja Ashraf ya dauketa yakaita bathroom yamata wanka sannan yace tayi na tsarki haka shima Abu Sa'ad yayi ma Aishanshi
Ranar dai Albarka kam amarennan sun shashi ranar ne kawar Aneesa tazo daga zaria wato Adama dayake saurayinda zata aura yamutu nan Abdul yace yagani yanaso a ranar su baba mai gadi yakira iyayen Adama dayake mahaifinta baida matsala nan yace gobe suzo zaria a daura auren kawai dad yace aa abarshi sai ranar Friday haka kuwa akayi su Abu sa'ad saida suka tsaya har bayan an daura auren kafin suka koma delta su Aneesa kuwa aka 🛫 kasa mai tsarki itada Ashraf dinta su baba mai gadi kuwa daya daga gidajen Dad dake zaria aka bashi kyauta da mota sabuwa da kujerar makkah
Su Adama kuwa an tafi honey moon cen kasar england daganan zasu tafi India daganan su wuce.................
Bayan wata daya umma ta fara zazzabi aka kaita asibiti nan dr yace tana dauke da ciki harna tsawon wata biyu murna kam gunsu baya misaltuwa
Cikin umma yana seven months ne Aneesa,Aisha da Adama suka fara rashin lfy koda aka kaisu hospital nan dr yake shaidama mazajensu cewar ciki ne dasu
Adama nada cikin wata daya
Aisha nata wata biyu
Aneesa wata biyu da sati daya
Murna gun familynnan baya misaltuwa hajja Rahma da ikon Allah tasamu sauki kuma tayi nadamar abinda ta aikata ta roki yafiyarsu sun yafe mata saidai mijinta yaki yafe mata acewarshi tafi cutar dashi sosai amma da dad yasa baki dakyar yayi hkr ya yafe mata komai yadawo normal
Yanzu hajja rahma makarantar islamiyya take zuwa ba kakkautawa kullum tana kuka tana rokon ubangiji gafara ana haka Allah ya albarkanceta da samun juna biyu itama murna kam gun Alhaji baya misaltuwa haka taje ta sanarwa umma wacce cikinta yayi girma sosai umma tamata addu'ar sauka lfy nan ma saida takuma yin kuka tana kara neman gafarar umma Allah kenan mai shiryarda wanda yaso
Yau takama Asabar umma ta tashi da matsancin ciwon mara asibiti aka nufa da ita ko minti 20 ba ayiba ta haifo danta cute mai kama da ubansa hajja rahma kam tayi murna sosai dan yanzu babu komai a zuciyarta sai alkhairi dukda kowa ya yefe mata hakan bai hanata cigaba da rokon Allah ba
Su Aneesa nacen kasa mai tsarki dan nan ne Ashraf ke aiki sai jin kiran hajja rahma sukayi take masu albishir cewar umma ta haihu kuma tasamu namiji
Haka takira su Adama da Aisha
Ranar suna yaro yaci sunar Alhaji mijin Hajja Rahma wato zulfiqr hajja rahma ta taka rawar gani a sunar sosai
Su Aneesa da ciki yayi girma sai jan kafa ake niko nace Allah raba lfy ga Ashraf manne yake da ita koda yaushe kamar kaska ga jarabar tsiya kusan kowani kwanaki 3 sai yasha zumarta ga 🍌 girma gareshi ga kauri 🙈
Yau takama juma'a Allah cikin ikonsa ya sauke hajja Rahma ta haifo yaranta yan biyu mace da namiji ranar suna yara sukaci sunar daddy da umma su Aneesa,Adama da Aisha suka maida sunan company dinda Ashraf ya mallakawa Aneesa a daren farkonsu suna tripple A
Wato Aisha, Aneesa, Adama
AAA YABASU TRIPPLE A
Gidajenda yabata kuwa ashe da gaske yake haka ya mika mata takardunsu
Niko nace Allah nima sai UMMU SAFWAN takaini ammin irin gyaranda akama Aneesa 😜
Su Aneesa dai anata fama niko nace Allah raba lfy
*THE END*
Alhamdulillahi
Laifin dadi karewa ayau ne nakawo karshen wannan novel din nawa mai suna
*ANEEAA YAR PRESIDENT*
Kura kuranda ke ciki Allah ya yafe
Jinjinar ban girma ga yan
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS😘👌🏻👍🏻
HAUWA SARKI HAUSA NOVELS😘
HASIYA IMAM HAUSA NOVELS❤
HAUSA NOVELS GROUP👍🏻
BEEBIE NOVELLA GROUP❤
FEEDOHM NOVELLA😘
DAMATA NOVELS GROUP ❤
UMMAN AMIR HAUSA NOVELS😘
Bazan taba mantawa dakuba domin kuna karamin karfin gwuiwa sosai yan
UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS,
MUNNIRA HAUSA NOVELS,
UMMU ARFAT HAUSA NOVELS DA
ANEESA YAR PRESIDENT 1 & 2 GROUP
Allah bar kauna Ameen
Saikun jini a sabuwar novel dina mai suna
*MUHAMMADU LAWAN*
INSHAA ALLAH
nan bada jimawa ba
Nagode
Nagode
Nagode Allah bar zumunci
I love u all 😘😘😘
🇳🇬👩🏻⚖ANEESA YAR PRESIDENT👩🏻⚖🇳🇬
Na Hannatu Dada Kuta
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Alhmdllh MUM MUHIBBAT ina mai farin ciki mara misaltuwa sannan ina godewa Allah daya saukeki lfy yakuma albarkancemu da samun gifted baby boy Amadadin ni leemat da yan UMMU SAFWAN HAUSA NOVELS GROUP muna masu farin ciki da wannan karuwa da yar uwarmu ta samu Allah rayashi bisa tafarkin addinin islama Ameen
Sai munzo shan suna😋💃🏻
Bazan manta dakaiba dan uwa wanda shine sanadiyyar cigaba da wannan novel din SA'EED BINDAWA Allah saka da Alkhairi na jinjina maka nagode nagode nagode....👍🏻
38
Aneesa tafin hannunta tasa tarufe fuska tsabar kunya
Shiko ko ajikinshi saima kara harbawa da bindigarshi takeyi kamar zai huda wandon
Abu Sa'ad yace gimbiyata dan Allah da an daura aurenmu kinaji an shafa fatiha kifito kizo bangarena don ki fara sauke hakkinda ya rataya a wuyanki
Gabantane yabada dimmm......
Katse wayar tayi da wuri tafada duniyar tunani itafa tanason Abu sa'ad saidai bata jinshi kamar yanda takejin Ashraf din mafarkinta kuma.......
Wayar hannuntace tahau ruri wanda shine sanadiyyar dawowa cikin hayyacinta
Ya salam....... ta furta ganin number Abu sa'ad ne ta daga kafin tace uffan Abu Sa'ad yace gimbiya ta uwar yayana farin cikina ina kaunarki fiyeda yanda kike tunani kuma wani son sai bayan an shafa......
Aneesa tace habibina kana firgitani da wayannan kalaman naka fa dan Allah ka daina tsoratar dani
Smile yayi yace matsoraciya kawai
Eh din naji ta fada a shagwabe sannan yace kifito mana muga juna koda nadan seconds ne
Aneesa tace nii????
Karufamin asiri bazan iya ba nikam
Kofar dakin aka fara bubbugawa jin nuryar innace tana fadin jama'a kuzo kuga Amaren zamani
Dariya Abu sa'ad yahauyi banda Aneesa da tabi ta tsure jin dariyarda yake mata ne yasata fashe da kuka tana fadin ohhh.... dariya ma kk min koh?
Sai anjima ni nama fasa aur........
Abu sa'ad yayi saurin cewa kiyi hkr ki gafarceni dan girman Allah
Karki damu zan siya maki chocolate da ci muyi.....
Aneesa batasan sanda dariya ya kufce mata ba jin tana dariyane yasashi fadin wowww kenan kema a matse kike koh?
Ban saniba tabashi amsa sannan ta katse wayar tana smile shima smile din yakeyi yana shafa bindigarshi yana fadin kayi hkr sai gobe in Allah yakaimu zaka huta da wannan .......
Bai karasaba nafito aguje nabar mashi dakin dan kar ya lalatani 😜
Anyi walima lfy an kare lfy duk yanda amarennan sukaso ganin juna hakan bai samuba sanadiyyar jama'a dasuka kasa suka tsare
Yau takama juma'a ango yasha dinki lafiyayya tayi mashi kyau haka shima Ashraf idan kaganshi zaka rantse shine angon dan shima ba'abarshi abaya ba
Amarya itama ba a magana gun kyau dan ta keche raini
Karfe biyu da rabi aka daura auren Aneesa isma'il Da Umar Isma'il
Ina labarin hajja rahma?
Koda Abdul ya ijiyeta tashiga gida tana kuka sosai shiko Abdul tunaninsa shine me bokanta ke nufi?
Wato akwai abinda taso yimin kenan koh ?
Washe gari yaje gidanta yasameta sai faman kuka take mijinta koh sai aikin rarrashi yake ganin shigowar Abdul ne yasanyashi mikewa yana fadin yauwa son zoka tayani tambayar mom dinka tun jiya dana dawo na risketa tanata kuka na tambayeta meke damunta taki gayamin jiba yanda idanuwanta suka kumbura sannan fuskarta tayi jaaa
Abdul yace ai kadanma kika gani amma afili sai ya furta toh mum kodai abinda yafarune jiya a gidan b.........
Noooo..... bakomai son cewar hajja rahma shiko mijin yace son gayamin komai kaji Abdul yace dad ita tagaya maka da bakinta mana abinda yasami bokanta...........
Bokantaaaa.......... cewar mijinta yana watso mata wani irin kallo mai wuyar fassarawa
Toh fa masoya Aneesa takumayin Aure kan Aure ya abinnan yake ne?
hajja rahma zata iya karyata Abdul a gaban mijinta?
Kuyi guessing mugani Allah ba mai rabo sa'a saina jiku masoya
✍🏻by leemat
I love u all😘😘😘
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU(YAYA HAYAT)
(ADMIN OF ADMINS)
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)
WHATSAPP NO:
09030159301
Download Aneesa Ýar President Littafi Na Daya Complete
0 Comments
Thank you for this comment