[12/19/2017, 11:47] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
0⃣1⃣
By
Fauziya Usman
Umma takalleta haba Safna kidena kukannan nasancewa Safwan dawasa yakemaki zaikiraki kinji to bandama da abinki Safna miye na kuka bayan kinsan cewa Safwan bayanda zaiyi yayi fishi dake zaikiraki kinji karki damu kidena kuka cikin muryar kuka take maganarta Abba nima tinanin hakanne da yarda da hakan yasa na'aikata hakan wanda gashi yahaifarmin da danasani yanzu Abba yazanyi Umma dan Allah kubashi hakuri karki damu Safna komai zaidai-daita insha Allah tatashi asanyaye tayi daki Zainab tace wallahi Abba tinda kaga yaya Safwan yakashe wayarsa to tabbas bakaramin fishi yayiba to Zainab dan kawai batayi masa maganaba sai yace yadena magana da ita awaya wannan sam ba dalili bane amma Abba yaya Safwan baitaba daukar zafi ba irin wannan gaskiya hakane Umma tace wallahi yarannan da abin haushi suke kamarya Hajiya Abban Safwan duk kanninsu sunsan halin junansu tomiye zaidamesu shi Safwan duk yasan Safna batayimasa magana yayinda yakai bakin mota domin alokacin data buda bakinta ba'abinda zaiji yana fita face sautin kukata hakan kuma zaisashi adamuwa shiyasa bata yimasa magana kuma duk yasan da hakan maiyasa tintini baidauki matakiba ko yanuna mata cewar bayasan hakan sai yanzu dan kawai yanasan yadaga mana hankali gaskiya Safwan baikyautaba amma zamuyi magana da shi zuwa da safe Zainab itama kanta bataji dadin hakanba to balantana Safna tatashi Abba Umma saida safenku to Zainab Allah yatashemu lafiya ta'amsa da Amin tafice tasami Safna tahade kai da guiwa ba'abinda take sai kuka ta zauna kusa da ita tama rasa ta'ina zata fara bata hakuri yazatayi tararrasheta sai kallonta takeyi yayinda tausayinta yacika zuciyarta takirata da sabon suna kanwata da sauki ta dago kai tana yayinda taketa faman juye-juye dakai domin tasan cewa yaya Safwan ne kawai yake kiranta da wannan sunan tadawo da kallonta ga Zainab wadda itama hawaye take zubarwa Aunty Zainab yazanyi da raina yayana yana makuraryin fishi dani agaskiya inacikin tashin hankali sosai bansan yazanyiba dan Allah kisamamin mafita Aunty Zainab itadai kallonta kawai take tare dajin tausayinta lokaci daya duk tadimauce tafita haiyacinta karki damu kanwata zanyi kokarin ganin nasama maki farin ciki insha Allah ninasan kuma inada tabbacin cewa wallahi insha Allah yaya Safwan yafiki shiga damuwa domin baitaba yin fishi koda da Ammar ba agidannan balantana ke da kika zamemasa jini da tsoka dole nasan yana cikin damuwa kiyi hakuri Safna kidena fishi kidena damar da kanki domin nasan tsokanarki yake komai zai dai-daita kinji tadaga mata kai alamar eh to yanzu kikwanta kiyi barci kinga gobe akwai school kinji taje takwanta saidai barci baya idanta ba'abinda yake a idanta sai kuka yayinda zuciyarta tacika da tinanin miye mafita
Washe gari tinda tayi sallar asuba take kiran layinsa amma akashe ta koma takwanta tarufe idanta zuciyarta nayimata tinani kala-kala iri-iri daban-daban tashiga damuwa sosai Zainab taganta akwance tayi tinanin barci take taje tashiga wanka tafito tashirya taduba time taga lokaci yatafi tazo kusa da ita ta dafata tare da anbatar sunanta Safna lokaci daya tabude idanta na'am Aunty Zainab kitashi kishirta lokaci yana tafiya karmu makara kinji ta amsa da to tatashi tashiga toilet bawani jimawa tafito mai kawai ta'iya shafawa tadauki riga tasa batare datayi kwalliyaba Zainab dai nakallonta batace da ita komaiba tadai girgiza kai kawai Aunty Zainab nashirya to mutafi muyi break ko a'a kitafi kawai idan kin karasa saikiyimin magana maiyasa bazakiyi break fast ba bakomai a'a kifadamin gaskiya kinji Aunty Zainab azumi nakeyi azumi kuma eh to shikenan jirani tafita har zuwa wannan lokacin Safna kiran layin Safwan take saidai haryanzu layin arufe yake mamaki yacika zuciyarta damuwa sai shigarta takeyi sannan kuma tagagara samun mafita to yanzu ita yazatayi miye makomarta Zainab tafito Umma tace ina Safna waibazatayi break fast ba saboda me wai azumi take azumi kuma eh haka tafadamin kinga kiramin ita a'a Hajiya barta batace azumi takeba eh to tasira suna cikin cin'abinci ita kanta Zainab abin duk yadameta tatashi Umma takalleta ina kuma zaki Umma nakoshi kinkoshi kuma eh to naji kinkoshi maikikaci inafa kallace dake bakici wani abin kirkiba haba Hajiya tace takishi tokibarta tatafi mana haba Abban Safwan maiyasa kake hakane shikenan saimu saka masu ido ita wacan tanacan tinjiya harkawowa yanzu ba'abinda takeyi sai kuka abincinma takitaci itakuma wannan din damuke gani da sauki tafaracin abincin tawani tashi waita koshi yakamata asan abinda za'ayi gameda yarannan to shigenan za'ayi wani abu akai kinga Zainab idan kinkoshi tashi kiyi tafiyarki tatashi tasami Safna adaki tace to task mutafi tatashi sunfito
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:47] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
0⃣2⃣
By
Fauziya Usman
Sai lokacin Safna tagaisa dasu Abba sabida sai lokacin ne tafito tinjiya bayan sungaisa tace Abba tindazu nake kiran layin yaya Safwan amma bata shiga karki saka wannan aranki kibar komai ahannuna kinji to Abba Umma saimun dawo to adawo lafiya Allah yakiyaye Amin Umma sunyi tafiyarsu Zainab ce ketukin mota kasancewar jikin Safna duk asanyaye yake Zainab takalleta tare dayin magana azuciyarta ace yau Safna ce shiru ba nagana gaskiya tana cikin damuwa sosai sun'iso Zainab tarakata har kofar class tare da rokonta akanta ajiye damuwarta agefe tayi karatu duk da cewa tasan wannan bazai Samuba dan Allah kanwata kikasance mai walwala acikin class kinji to Aunty Zainab zanyi kokarin yinhakan insha Allah to Allah yabaki iko Amin ya Allah saikin fito tayimata murmushi itama tamayar mata da haka suka rabu ko waccansu tayi class
Kano
Ummi tasami Nafisa zaune afalo tace Nafisa harki fito eh Ummi nafito inakwana lafiya qlau Nafisa maikikesan furtawane domin naga kina motsi da baki ga alama akwai magana abakinki Ummi dama inasan natafi gidane aidama nasan zaki fadi haka tinda Salim yatafi kema zaki gudu ko to wallahi baki isaba domin ba'inda zaki sainayi ra'ayin kaina sannan zaki tafi Ummi dan Allah kiyi hakuri nikaina bawai dannagaji bane a'a Aunty ce taketa tambayana akan yaushe zandawo shiyasa to shikenan karwannan yadameki nizanyi magana da ita kinji to Ummi ainazaci ra'ayinkine tafitar zance dankawai Salim yatafi saikice kema zaki tafi to naga inda zaki tafi ina tare da ke agidannan Abba yafito yasameta tanata faman fada sannu da fitowa Abba yauwa Nafisa Hajiya kedawa kiketa fada haka naga bakowa dagake sai Nafisa afalo eh da ita nakeyi tofa maitai maki banni da ita kawai a'a kifadamin naji mana wai yarinyarnan dazarar taga Salim yatafi saitafara zancan tafiya to yanzu sotake ta tafine eh amma tacemin wai Aunty ce take tambatarta akan yaushe zata dawo to aisaikiyi mata uzuri tinda tafada maki cewa Aunty ce take tambayarta to aizanyi magana da Aunty amma ba'inda zata Abba yayi murnushi Hajiya kenan sarkin hukunci Abba dan Allah kace tayi hakuri wallahi nadena zancan tafitar dan haka komai yawuce to kinji lokacinne Larai tayi sallama tashigo tagaisa dasu Abba Nafisa tagaisheta ta'amsa sannan tace Hajiya ga'abincin can ankammala to Larai inazuwa Larai tayi tafiyarta bayan wani lokaci Ummi taje kucin taga komai anyimatashi yanda take bukata taji dadin hakan sosai tadawo takira Nafisa sundawo kicin din tare tace takira mata Larai ta'amsa dato tatafi takirata Ummi tabata nata sannan ta umurci Nafisa datadauko kayan abincin ta'ajiyesu akan tebur itakuma tafito tadawo falo Nafisa tashirya abincin kan tebur tare da duk wani abin bukata sannan tadawo indasu Ummi tafada mata tayi komai kamaryanda tasata suntashi dukansu sunnufi tebur cin abinci Ummi tatashi Abba yakalleta ina zuwa daki zani yanzu zandawo tosai kindawo tatafi bawani jimawa tadawo da waya ahannunta maikuma zakiyi da waya tayi murmushi kaidai naka ido toshikenan tadanna number takara akunnanta bayan wadansu sakanni tafara magana kamar haka yarona dafatan kana lafiya ina qlau Ummina ina kwana lafiya qlau yakake ya ayuka Alhamdulillah Salim kaci abinci kuwa a'a Ummi yanzu nake kokarin naci to dan Allah ka'ajiye komai kake kaci abinci kaji to Ummi yanzunnan kuwa yauwa Salim Allah yama albarka Amin Ummina ina Abba gashinan qlau konabakashi eh banishi mugaisa tabashi wayar ga Salim yakarba Abba inakwana lafiya qlau Salim ya'aiki Alhamdulillah to masha Allah kunhadu da Safwan kuwa a'a Abba amma insha Allah asatinnan zankai masa ziyara to Allah yataimaka yabada sa'a Amin Abba kaga dan Allah kabarshi Haka yaje yasamu yaci abinci to gashi yadawo mata da wayar kaga Salim jekasamu abinda kaci kar yunwa tama yawa kajiko to Ummina yauwa to saimunyi waya anjima ta'ajiye wayar Nafisa tabata fuska ganin Ummi ta ajiye wayar batare data bata sungaisaba Ummi talura da ita kekuma lafiya kike wani hade rai kodan banbaki Salim kungaisaba tadaga mata kai alamar eh Ummi tayi murmushi lallai Nafisa yanzu tinda safiyar Allah tawaye baki kira Salim kingaishesaba laifi nadaya kenan laifi na biyu shine kinzauna kan kujera saifaman cin abinci kike batare dakinyi tinanin shinko Salim yaci abinci ko baiciba sannan saboda jindadi dayayi maki yawa nakirashi kuma sokike nabakishi kugaisa ko to wallahi baki isaba waima intambayeki ke bakisan yanda ake tattalin miji bane to wallahi bari kiji infada maki zancan gaskiya kiji idan har bakya tattalin yarona to kishirya zama da kishiya dan dole nayiwa yarona Aure domin atattalamin yarona tayi murmushi tare da dariya au dariyama kikeyi ko kina tinanin da wasa make maki ko to zakigani tafo Ummi tinyanzu kadaijiko Abba inajinta Nafisa aikuwa kinasa Salim Aure nima zanyi saban Aure domin bazanyar daba dana yayi Mata biyu nikuma nida daya itadai Nafisa sai dariyarsu kawai take to wallahi kitattalamin yarona kinajina ko to Ummi zantattalashi zanbashi kulawa ta musamman yauwa Nafisa toyanzu kokefa yanzudai muci abinci idan munkarasa saimuyi firar tinda kingama fadar abinda yake cikin ranki aidole zakice muci abinci tonaji nidai kaci abinci kajiko sunci abincinsu cikin raha bayan sunkarasa Nafisa tayi gurin Larai tashigo tare dayin ssllama ta'amsa fuskarta cike da annuri maraba da Nafisa yauwa Aunty Larai zaune ake eh zaune nake inasauraren redio abokin fira wai Aunty Larai maiyasa kikesan sauraren redio ne
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:47] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
0⃣3⃣
By
Fauziya Usman
Nafisa kenan maganin kadaici to kuma indan wannan da wannan to kingani amma Ummi ko tana sauraransa a'a sabida me saboda batada kadaici koda ace natafi Sokoto ne ai idan bakyanan toko yaushe ina tare da ita sai in Alhaji yadawo gaskiya kina kula da mutanan gidannan sosai Aunty Larai Nafisa aikyan alkhairi to alkhairi tinda nake agidannan ba'a taba yimin wani abu na batanciba suna ganin mutuncina sannan kuma suna bani girmana sosai wannan ne dalilin da yasa nakesan koyaushe naka sance nayi abinda zaisasu farin cikin kamar kinga yanzu idan nayi Aure da Salim zumuncinmu dasu zaikaru tafada tana dariya a'a Aunty Larai gaskiya banasan irin wannan wasan sallamar Ummi ce tadakatar da ita Hajiya kinshigo eh ita kuma wannan fishin me takeyi waidannace zan Auri Salim haba Aunty Larai shine harda sake fada banda abinki Larai aiwannan tsohon zancene Auranki da Salim aibafashi mutu karaba takalmin kaza haba Ummi waimai yasa kuke yimin hakane nifa banasan wannan wasan tatashi tayi tafiyarta tana fushi tare da magana sudai sai dariyarta suke Ummi takalli Larai tace Larai idan bawani abin kikeba mukoma falo to Hajiya muje ba'abinda nake to shikenan sunfito sundawo falo sunci gaba da firarsu Nafisa tashiga daki tafada kangado ta dauki wayarta tashiga danna number Salim tayi sa'ar ringing daya zuwa biyu yadaga Amincin Allah yababbata agareka farin cikina dafatan kana cikin koshin lafiya Amin sanyin idaniyata lafiya qlau nake kefa nima haka domin lafiyata tana samuwane idan kana tare da taka ya aiki katafi kabarni cikin kadaicinka kabar idanuwana dakewarka Nafisa kenan wadannan kalaman naki suke karawa kaunarki tasiri acikin zuciyata inamai godiya ga Allah daya banike amatsayin masoyiya fatana akullum Allah yabarmu atare addu'ata cikar burinmu ganin zuwan lokacin Auranmu Allah yakaimu wannan ranar yaya Salim Amin Nafisa sunjima Suns magana irin ta masoya daga bisani sukayi sallama acikin satin Salim yakira Safwan bayan sungaisa yatambayesa yananan domin yanasan zuwa gurinsa ya'amsa maida eh my friend inanan to insha Allah jibi inanan tafe Allah yakawoka lafiya Amin ya Allah to ya'aiki ya kadaici wallahi Alhamdulillah kadaici kam inafama dashi kana dashi ko muna fama dashi wallahi kuwa to Allah yashige mana gaba Amin yarabbi yasu Ummi lafiyarsu qlau bamujima dayin waya da ita takirani taji kinaci abinci gaskiya my friend Ummi tana natukar jidakai bana tinanin akwai wata Uwa aduniyarnan da take nunawa danta so fiye da Ummi Safwan kenan gaskiya sodayawa nima ina irin wsnnan tinani kasan wani abu a'a saikafada harda dankana kaidaya bakada yaya bakada kanwa shiyasa duk soyayyarsu ce suka hadamaka guri daya nikuma kaga inasan kanwa wallahi sosai amma koyanzu Alhamdulillah sundauki lokaci suna magana daga bisani sukayi sallama Ummi takalli Larai tace dan Allah Larai dan kiramin Nafisa jikin duk yamacemin bakomai Hajiya Allah yakoro da afuwa tatashi taje takirata saidai Larai tarigata fitowa tafito Ummi gani toki zauna mana tazauna Nafisa badai haryanzu fishi kikeyiba tayishiru haba kekuwa maiyasa abu baya wucewa agurinki yakamata kimanta Ummi cewafa kikai namanta totaya zanmanta bayan kan yaya Salim ne idan har anasan nadena fishi agidannan to dole Aunty Larai tayarda dacewa yaya Salim nawane nidaya tofa aikuwa bazan yardaba domin koda kikazo kinsameni tare dashi taya kuma zakirabani dashi kinjiko Ummi to yanzu abinda za'ayi zanyi magana da Salim shine wanda zairaba maku gardama Hajiya kinjimin yarinya waiso take tarabani da Salim tafada tana dariya wallahi idan batadenaba nigobe gida zani tofa kinga abin maikaiga hakaba naji ninahakura naci girma nabarmaki shikenan eh tayi murmushi kai ammadai Nafisa bakisan kunyaba Ummi yaya Salim fane taya zanyi wasa to Allah yakaimu wannan lokacin Salim Ango Nafisa Amarya Amin Aunty Larai
Bayan kwana biyu Salim yashirya tsab yatafi gurin Safwan saiwani murnar ganin juna suke tamkar sunshekara basuga junaba farin ciki yakamasu azahirin gaskiya sunasan junansu dayawa sannu da zuwa my friend yauwa dafatan kana lafiya ina qlau yahanya Alhamdulillah gaskiya Safwan munjima bamuhaduba wallahi kuwa toya bayan saduwa ya'aiki yawajansu Umma komai normal my friend to Alhamdulillah bayan yahuta yacire gajiya yace Safwan yazancan budurwa kuma yakallesa cike da mamaki budurwa kuma my friend eh budurwa tabdijam nikam banda budurwa to maiyasa bakomai to yanzu idan kakarasa N.Y.S.T dinka maizakayi kawai zankama aiki shikuma Auranfa zanyi inlokaci yayi amma bayanzuba gaskiya lallai Safwan yakamata kafarka domin lokaci tafiya yake sannan shekarunmu karuwa suke duk da cewa bamuda wasu manyan shekaru amma kasani Aure da kuruci yafi komai dadi towaikai da kaketa wannan zancan kabada budurwarne eh mana zancanmane yakawoni gurinka kana da budurwa fa kace eh inada ita wacece kuma aina take yauwa anzo gurin dama itace tambayar danakesan kayimin tindazu bakowa bace face Nafisa kakuma Santa inakarasa N.Y.S.T. na baifi da sati biyuba za'ayi bikina da ita amma Gaskiya nayima murna nagode Safwan saidaini gaskiya bahaka nasoba domin naso ace lokacin Auranmu yazo mana atare bansoba ace narigaka Aureba Safwan dan Allah kayi kokari kafidda matar Aure kaji to my friend zankokarta insha Allah yauwa to Allah yakawo tagari Amin yarabbi kwanansa biyu yatafi saidai kafin yatafi sunyi dashi akan bazai kara zuwa gurinsaba tinda haryanzu shibaikai masa ziyaraba ammashi zuwansa biyu yanashi hakuri tare da yimasa alkawarin yananan tafe insha Allah Salim watansa uku da tafiya Nafisa takoma sokoto tare da Ummi suka tafi da Abba sun'isa Ummi tafada ma Aunty abinda yake tsakanin Salim da Nafisa shima Abba yasa baki acikin maganar Aunty tayi farin ciki sosai tare da yin fatan alkhairi su Ummi sunji dadi sosai kwanansu daya suka dawo gida saidai batare da Nafisa suka dawoba
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:47] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
0⃣5⃣
By
Fauziya Usman
Harta tsinke yakara kira nanma shiru sai akaro na uku Zainab tace wai Safna bakyajin wayarki tana ringing wallahi Aunty Zainab banasan nayi waya dakowa kinga dan Allah kiyi hakuri kidaga taduba kingama number ce basuna duk da haka kidaga kije waye akallayi kinji to shine tadaga takara akunnanta batare datayi maganaba cikin rawar murya yace kanwata da sauri tace yayana kaine nine Safna nan take tafashe da kuka yaya Safwan maiyasa kayimin wannan irin hukunci mai tsanani ka'azabtar dani kawahalar da zuciyata katakura ruhina kajefa rayuwata cikin garari maiyasa dama zaka iya fishi dani harhaka Zainab sai kallonta takeyi kinga Safna dan Allah kitsaya kisaurareni kinji yanzudai kifadamin gaskiya kina lafiya eh ina qlau kintabbata insha Allah yayi dogon numfashi tare da sauke ajiyar zuciya kanwata tabbas nasan na'aikata maki laifi mai girman gaske amma dan Allah kiyi hakuri kiyafeni wallahi nikaina bana cikin natsuwa bana tare da farin ciki balantana jindadi tinani yayimin yawa abinda kikaiminne yabatamin rai har yajani na'aikata hakan amma dan Allah kiyimin afuwa kinji kanwata bakomai yayana yawuce amma dan Allah ina neman alfarma koda wata rana na'aikatama wani laifi karka kara hukuntani da rashinka domin rashinka agareni bakaramin rashi bane hakan yana nufin wasa da rayuwata in Allah yayarda hakan bazata sake faruwaba to Allah yayarda Amin yayana ya yanayin aiki Alhandulillah to Allah yataimaka ya school to saidai ince Alhamdulillah domin ni tinda katafi nadena fahimtar komai domin gaba daya hankalina baya gun karatu yana gurin tinanin yazanyi nayi magana dakai taya zanbaka hakuri abisa laifin dana aikatama amma bansamu ba sai yanzu gaskiya yau ina cikin farin ciki marar misaltuwa Safna kenan inajin nafiki kasancewa acikin farin ciki bazance a'a ba amma inasan kasan cewa ayau inacikin farin ciki sosai Safna yasu Umma sunanan lafiya bamujima da rabuwa dasuba to ina Zainab gata tamika mata Aunty Zainab yaya Safwan ne kallayi ta karba tayi sallama ya'amsa cikin kulawa Zainab yakike dafatan kina lafiya yasu Umma duk munanan qlau ya aiki Alhamdulillah yaya Safwan haka kayimana ko kinga Zainab dan Allah kuyi hakuri komai yawuce kinji to shikenan Allah yasa mudace amma kam yaya Safwan wallahi Safna tashiga tashin hankali sosai kaga kuwa yanda tayi rama sosai yaya Safwan yanzu idan kaganta bazaka ganetaba domin bayan rama datayi kuma tayi baki sannan tadena kwalliya kyanta har yafara tafiya subuhanalillah kanwar tawa itafa aikuwa bazanyarda wannanba yazama dole tadawo yanda take koma tafi yanda take kinga yanzudai bani ita to gata tabata yayana Safna da gaskene abinda Zainab tafada tayi 'yar dariya yaya Safwan kenan karwannan yadwmeka aikuwa dole yadameni dan Allah Safna kiyi kokari kikoma yanda kike kafin nadawo kinji karka damu dama rashin samun kulawarkane yajanyo hakan amma yanzu tinda nasameta to komai zai dai-daita kinyimin alkawari eh nayima to shikenan niko bantambayeka ba ina yaya Salim yananan qlau inamasan naje gurinsa domin yazo gurina da dama ammani haryanzu banje gurinsaba ayakamata kaje zanje insha Allah to idan kaje dan Allah inagaishesa zanfada masa to godiya nake da haka sukayi sallama yayinda duk kanninsu suke cikin farin ciki bayan ta'ajiye wayar takalli Zainab tayi murmushi gaskiya yau inacikin farin ciki sosai Safna kenan aibasai kinfadaba domin abaiyane yake gaskiya hausawa sunyi gaskiya labarin zuciya atambayi fuska natabbatar da hakan ranar sunyi barci cikin nitsuwa daga ita harshi domin shikansa yashiga damuwa sosai narashin Safna atare dashi yatabbatar da farin cikinsa bazai taba tabbatuwa ba sai tare da safna
Washe gari da safe tatashi domin tin 08:00am take da class tashirya tsab cikin doguwar riga kalar pink tayi kwalliya sosai tayikyau harta gaji lokacin Zainab tatashi takalleta cike da mamaki Safna kece kidai idonane yakeyimin gizo ko kuma mafarki nake tayi dariya wadda rakara baiyana asalin kyan fuskarta a'a Aunty Zainab kodaya kina mamakine eh aidole nayi mamaki to kidena mamakina domin nasamu maganin matsalata yanzu banda wata sauran damuwa a raina dama zuciyata aikobaki fadaba domin naga hakan acikin idanki Aunty Zainab yaubakida school ne a'a badai yanzuba sai 02:00pm to 04:00pm ok kenan tare zamu dawo eh tonima zandawo zuwa 12:09pm saimu koma tare to saikindawo ayi karatu da yawa wannan aibasai kinfadaba domin yau ranarsane to shikenan saikin dawo tana kokarin fitane wayarta tadau ringing taduba taga sunan yayanta farin cikinta yakaru tayi murmushi tadaga tare dayin kyakkyawar sallama
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:48] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
0⃣4⃣
By
Fauziya Usman
Kaduna
Su Safna sunfito daga class domin sunada interval na awa daya suna zaune suna fira jefi-jefi Safna tajesa bakinta koshidan karsuga batayi maganaba suna cikin firarsu saiga Bashir shida Abdul sunyi masu sallama Asma'u ce ta'amsa masu sallama Bashir yace sannunku yauwa sannu Safna dan Allah inasan kiyimin wani karatu idan bazaki damuba sai lokacin tajuyo domin tinda sukazo ko kallansu batayiba tace dan Allah kayi hakuri wallahi niyanzu bana cikin jindadi domin ko karatuna na class bana wani fahimta balantana wanda zanyima jabari sai wani lokaci idan inacikin farin ciki da jindadi ko lokacin danake cikin walwala saikazo dafatan kafahim ceni eh nafahimta nagode bakomai yatafi Hafsat takalleta Safna waimai yake damunkine kinjima acikin wannan yanayin kullum kina cikin damuwa duk kincanza domin canda bahaka kikeba maiyasa kaiki damu Hafsat domin nima haka nasamu kains bazan iyafada maki dalilin damuwataba to Allah yayaye maki Amin nagode da kulawarku bakomai karfe 01:00pm suka koma class basu fitoba sai 02:45pm ranar Zainab batashigo school ba taje tashiga mota tayi tafiyarta ta iso gida tashigo batasami kowa afaloba tayi sama tashiga tasami Zainab tana sallah tazauna bakin gado tayi tagumi Zainab bayan takarasa sallah tajuyo taganta tayi wani irin uban tagumi Zainab tagirgiza kai takira sunanta Safna shiru sai akaro nabiyu sannan tajuyo batare da taceda ita komaiba haba Safna harsai yaushe zakidena wannan damuwar maiyasa bazaki tausayawa kankiba ke kenan bakida wani aiki daga tinani sai kuka gakinan duk kinrame kinfita haiyacinki yakamata kidena haka domin kinemawa kanki mafita amma akanme zakici gaba dazama cikin kunci da bacin rai haba dan Allah kidena haba Aunty Zainab yakikesan nayi kinfi kowa sanin yanda nakeda yaya Safwan amma ace yaya Safwan yana fishi dani watansa nawa da tafiya amma haryanzu bamuyi waya dashiba sannan kuma kice dani wani karna damu karnayi kuka to mekikesan nayi kina tinanin zan iya rayuwa cikin farin ciki ko jindadi aikonaso nayi wallahi bazan'iyaba domin tinanin abin yayi yawa azuciyata tana magana tana kuka lokaci daya tausayinta takama Zainab tazo kusa da ita kinga Safna nasani duk abinda kikafada hakane saidai inasan kisani wallahi babajin dadin inaganinki acikin damuwa raina baci yake to Aunty Zainab yazanyi yanzudai tashi kije kiyo alwala kizo yiki sallah kinji ta'amsa da to tatashi saidai saida tafarayin wanka sannan tadoro alwala tafito tasa kayanta tayi sallah Zainab sai tinani take tare da mamakin abinda Safwan yayi gaskiya baikyautaba kodan baisan halinda Safna take cikiba shiyasa gashiba gari daya yake da yaya Salim ba balantana ayi waya dashi ya Allah kaikasan dalilin da yasa yaya Safwan ya'aikata haka Allah yasa hakan azamemana alkhairi bayan takarasa salkah Zainab tace to tashi muje kici abinci zatayi magana tadakatar da ita dacewa a'a Safna karki yarda kice dani kinkoshi ko bazakiciba dan Allah muje tatashi bagardama sunfito kaitsaye gurin cin'abinci suka nufa Zainab ce gaba yayinda Safna kemara mata baya dunzo sunzauna Zainab tazuba mata abinci dan Allah Safna kiyi kokari kicinyeshi kingadai baida yawa ko Ammar zaicinyeshi harma yanemi kari to maza kici inanan inakallonki tafaracin abinci citake amma sam bashine arantaba Zainab talura dacin abincin nadolane tadaiyi shiru batace da ita komaiba dakyar ta'iya cinye abincin yauwa 'yar kanwata kokefa gaskiya kinyi kokari tasiyaya mata juice a cup tamika mata takarba tasha yauwa 'yar albarkar kanwata tadanyi murmushi kadan dan ganin yanda Zainab taketa murna ganin taci abinci yauwa to tashi mukoma falo ko tamike sundawo falo sundan jima Suna fira saiga Umna tadawo daga fitar datayi tare take da Abba Umma sannu da zuwa yauwa Aunty Zainab dama Umma batanan eh Umma sannu da dawowa yauwa Safna kema yanzu kikadawo ne a'a najima duk da kinjima kuma bakisan bana gidaba koda yake taya zakisani tinda hankalinki bayajikinki lokacin Abba yashigo Abba sannu da zuwa yauwa sannunku Safna kindawo eh ya school lafiya qlau to madallah Abban Safwan duba kagayanda safna tadawo tamkar ba itaba duk tayi baki tarame kyanta yafara tafiya gashi yanzu tacika yinshiru sam batasanyin magana yarinyar da take da surutu gasan kwalliya yarinya kyakkyawa amma yanzu dubi yanda tadawo abar tausayi kuma duk akan Safwan Hajiya kenan wallahi banajin dadin ganin Safna acikin wannan yanayin to amma bayanda zanyi wallahi Hajiya tinda nake da Safwan baitaba batamin raiba irin wannan lokacinba akanme zaihukunta yarinyarnan haka shibaya da tausayine nikaina zuciyata cike take da shi a'a Umma a'a Abba kuyi masa adalci mana dominshi abinda yayi shine akan hujja da dalili ammaku idan kukayi masa wani abu akan abinda ya'aikatamin to agaskiya bakuyi masa adalciba wannan tsakanina dashine babuku aciki dan Allah kucire kanku acikin wannan lamarin to munji Safna zamucire kanmu Anna da sharadin zakikoma kamar yanda kike ada zaki kasance cikin walwala da annuri kidena kuka da yawan tinani karku damu Abba insha Allah nadena kinyi alkawari insha Allah to Allah yabaki ikon cikawa Amin ya Allah Amin Abbana Safna nadaki Zainab tashigo tasameta tanata juyi akan gado tamkar zata mutu da sauri takarasa inda take tana fading Safna lafiya maiya sameki Aunty Zainab mutuwa zanyi baranakira su Umma tayike hannunta a'a karki kirasu domin nasan mutuwa zanyi a'a Safna kidena fadar haka bazaki mutuva kinji Safna Aunty Zainab dan Allah idan namutu kifadama yaya Safwan cewa dan Allah yayafemin kuma kifada masa cewa ina matukar kaunarsa saidai yayimin hukuncin da baidace daniba domin hukuncinsa yamin tsauri dayawa sanadin hakan gashi zanmutu Safna!Safna!! Safna!!! Firkice yatashi yana fadin innalillahi Wa'inna'ilaihiraji'un yayi sharaf da zufa hankalinsa yayi mummunan tashi da sauri yakai hannunsa yadauki wayarsa yashiga danna nanbobinta yakira tana ringing amma bata dagaba
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:48] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
0⃣6⃣
By
Fauziya Usman
Yayana barka da safiya dafatan katashi cikin koshin lafiya ya'aiki lafiya qlau kanwata yayau safiyar yau gamu cikinta zuciyata dama ruhina zuwa rayuwata duk suna farin ciki da ganin safiyar yau kai ammafa naji dadi sosai kanwata yanzu maikikeyi yanzudai nakarasa shirina inasan nawuce school to shikenan saikin dawo amma dan Allah kiyi break fast kafin kitafi kinji to yayana zanyi yauwa 'yar albarkar kanwata to kitafi barana barki haka karnasa kimakara ko to yayana godiya nake dahaka sukayi sallama Safna yar gidan yaya tayi murmushi Aunty Zainab dai to maza kitafi karki makara to natafi saikindawo tafito tasami Ammar yanasa takalmin makaranta yagaisheta ina kwana Aunty Safna lafiya qlau Ammar yakake ina lafiya to masha Allah kaidayane afalo eh Umma bata fitoba ne tafito tana kicin ok tayi kicin din tasami Umma tana hadama Ammar shayi Umma ina kwana tajuyo takalleta lafiya qlau taganta acan-acan tasha kwalliya tayikyau sosai saikace ba'itaba lokaci daya mamakinta yakamata Umma talura da hakan daga kallon dataga Umma tanayimata itakuma ba'abinda takeyi sai murmushi Safna kece haka eh Umma jiya bayan munyi sallama daku da dare yakirani ko yanzuma bamujima dagama magana dashiba eh lallai naga zahiri to yanzu wannan kwalliyar dakikasha haka sai ina Umma kenan school zanje Safna kinganki kuwa to yanzu kokefa kinga yanda kikayikyau kinsan Allah ni wallahi banyi tinanin kyanki yanananba nayi tinanin yatafi yarsa ashe bahaka bane gyarane bayasamu dan Allah Safna kiraba kanki da fishi da tinani kinji ainadena Umma bazan sakeba insha Allah to Allah yasa Amin Umma to amma Safna kifarayi. Break fast kafin kitafi kinji to Umma tahada coffee tasha sannan tafito tare da Ammar Idan tasaukeshi saita wuce suna cikin tafiya Ammar yakalleta yace Aunty Safna yau kinyikyau maiyasa a kullum bakyayin irin wannan kwalliyar domin tana yimakikyau karka damu Ammar daga yau kullum zanrikayin irin wannan kwalliyar Aunty dagaske tadaga masa kai alamar eh yayi dariya tare da cewa yauwa Auntyna tayimasa murmushi sun'iso school dinshi ta'ajiyeshi tawuce ta'iso school tayi parking tafito tana tafiya tana murmushi kallo daya zakayi mata kafashimci tana cikin fari'a da walwala tashigo class tasami malan sani aciki yakalleta daga sama har kasa yafada azuciyarsa cewa lallai wannan kyakkyawace dole taji da kanta yakira sunanta Safna saiyanzu zakishigo karfe nawa kika gani fuskarta cike da annuri taduba agogon dayake manne ajikin hannunta ho karfe 08:30 ho sorry sir wallahi nabiya nasauke kanina a school ne shiyasa namakara cikin harshan turanci take maganarta kaga malan dan Allah karka batamin rai domin yau inacikin farin ciki sosai aikuwa nagani jeki zauna tasami guri tazauna yaci gaba da darasinsa karfe 10:00am yafita wani malamin yashigo yafita karfe 11:45am sai lokacin tasami damar magana da yan class gaskiya Safna kobaki fadaba yau kowa yaganki yasan kina yanayin farin ciki gaskiya hakane kawayena to Allah yasa alkhairi Amin nagode sosai suna firarsu Bashir yayi sallama inda suke sun'amsa yace Safna yabatun karatunmu takallesa tayi murmushi saika dauko ssimuyi yaje yadauko sunfara karfe 12:00pm na bugawa tace to Bashir karatunmu zaitsaya anan domin yanzu gida zantafi to badamuwa saikin dawo Hafsat Asma'u sai munhadu anjima ko to shikenan adawo lafiya tatashi tayi tafiyarta Bashir yace kagani ko Abdul wannan ma somin tabine kaidai kawai kasa ido kayi kallo zakasha mamakina to gamu gani ta'iso gida tashigo tasamesu duk afalo tafada kan kujera tayi kwance yadai wallahi Aunty Zainab nagaji kamar ace bazan komaba to yazakuyi harkar karatu aisaida hakuri da juriya wallahi kuwa Umma to dafatandai nasameku lafiya qlau muke Umma ina Abba duk yau bamuhadu dashiba dasafe koda nafita baifitoba yanzu kuma baidawoba ailokacin da yafito yasha mamaki dayaji kintafi school habadai sosaima kuwa Abba kenan to kinga yanzudai kitashi kije kifaracin abinci idan zakiyi wanka to kinga lokaci yana tafiya hakafa taduba agogo taga har shabiyu da rabi tawuce 12:40pm kai Aunty Zainab kinga lokaci to aike akefama Umma kunci abincine eh yanzu bamujima da cinsaba ammadai Umma maiyasa kukaimin haka aidasai kujirani ko Safna to wayasan zaki dawo yanzu dazamu jiraki haba Aunty Zainab kefa kinsan zandawo kinga kiyi hakuri kidena wannan mitar kije kici abinci idan zakici tatashi tatafi tanata mita Zainab tace aifa yanzu tinda tadawo dai-dai surutu yatashi taje taci abinci sannan tahau sama tayo wanka tare da doro alwala tafito tafarayin sallah sannan tashirya cikin doguwar riga ta material kalar blue shigar tayimata kyau sosai kafin tafito Zainab tashigo tasameta tana dannar waya to mekuma kikeyi da waya tayi murmushi chart da yaya Safwan dakuma yaya Salim toki ajiye wayar kitashi mutafi domin bazanyarda namakaraba adalilinki kinjiniko eh naji totashi ta'amsa da to saidai kafin tatashi tarubutawa yayanta cewa yayana zankoma school yanzu yaza'ayi karki damu kanwata kije kawai idan kindawo saimuyi magana kinjiko to shikenan tadawo ga Salim tace yaya Salim zsntafi makaranta to Safna Allah yakiyaye saikin dawo ayikaratu lafiya dakyau kinji to nagode Safna wallahi karkiyarda nasake yimaki magana akan kitashi kinjiko to Aunty Zainab mutafi sunfito sunsami Ammar yanacin abinci afalo Ammar kadawo eh yanzu Ammar bazakaci abincin nan akan Tebur ba saikazonan falohaba Umma kibarshi mana aiduk dayane Ammar zakasha chocolate eh tobiyoni mota Umma muntafi saimundawo to adawo lafiya sunfito Ammar yabiyosu tabashi chocolate shikuma sai murna yake yayimasu bye-bye suntafi sun'iso kowaccansu tatafi class Zainab nashiga class tasami malami aciki yakalleta yace Zainab ya'akai yau kika makara kinkara kusan mintuna ashirin sorry sir wallahi Safna ce tatsaidani to shikenan amma kikiyaye gaba thanks sir jeki zauna bayan Sunkarasa malamin yafita Zainab gaskiya yau kinmakara sosai nima nazaci kobazaki zoba wallahi Asiya laifin Safna ne kinsanta da shiririta to yazakiyi dole saidahakuri ammafa Safna tanada himma ga kokari hakane kinsan miye da ita a'a saikin fada wasane da ita Safna nasan wasa wannan aiduk yazo dasauki tinda tana da ganewa gata da shiga rai gaskiya yarinyar tana birgeni sosai ai'ita haka take tamkar tauraruwa duk inda tashiga saitasami masoyi Zainab kenan aikema ba'abaya kikeba gaskiya kukam kyawawane Duk gidanku kukam saisambarka Asiya kenan kema ai kyakkyawace Safna bayan sunkarasa malamin yafita sunfito tayi masu Asma'u sallama Bashir yazo yana tambayarta saiyaushe zata kara yimasa karatu tace sai jibi tinda gobe ba school yayi dariya to Allah yakaimu yamata salkama yatafi sunyi sallama dasu Asma'u Tatafi
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:48] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
0⃣7⃣
By
Fauziya Usman
Inda Zainab tasameta tare da Asiya Safna ankaraso eh Aunty Asiya Aunty Zainab yadai naga kina hararana haba Safna tinyaushe nake maki magana akan kifito muzo amma kikaki aikinsa namakara ranki yayi fari oh sorry Auntyna taya raina zaiyi fari aisaidai yayi baki dan Allah kiyi hakuri kinji kiyi hakuri mana Aunty Zainab aidole nahakura tinda yazanyi sundan tsayama Asiya saida akazo daukarta sannan suka tafi sunzo bakin mota tasami Bashir da Abdul jingine ajikin motarsu tace sorry zamu tafi ok yihakuri a'a bakomai to Safna sai jibin Allah yakaimu tindaga wannan ranar Safna da Bashir suka zama tamkar abokai domin suna yawan zama tare hardama yawo acikin makaranta bayan manyan kawayanta Hafsat da Asma'u
Kano
Ummi da Abba sai shirye-shiryan biki kawai suke domin saura wata daya dawowar Salim tabangaran kayan Aure ankai kudin Aure da kayan lefe hakama sunyi komai nacika fuska angyara masa gidan da zaizauna da matarsa ansaka rana akan bayan dawowarsa da sati biyu Ummi sai murna da dauki take saidai kuma agefe daya tanajin juyayin aranta domin ita sam batasan tanayin nisa da Salim gashi yanzu zaitafi gidansa zaibarta toya zatayi idan tanayin wannan tinanin sai damuwa tayita shigarta tana cikin wannan tinanin Abba yashigo yasameta abakin gado yazauna akusa da ita yakama hannunta yarike tajuyo sunyi ido biyu yaga damuwa afuskarta yace Hajiya lafiya damuwar mice nake gani afuskarki keda yakamata naganki acikin farin ciki maiyasameki ne matata mamar Salim lokaci daya tasakar masa murmushi shima murmushin yakeyi fadamin naji miye matsalarki ko damuwarki kamardai yanda kasani damuwata duk bata wuce ta Salim ba Alhaji Salim zaiyi Aure yatafo gidansa zaiyi nesa dani yagirgiza kai a'a Hajiya sam ba haka bane Auran Salim bayana nufin yabarmuba sannan kuma karki manta da wadda Salim zai Aura da mamarta dake Uwa daya uba daya hakama nida babanta Uwa daya uba daya kinga ko haryanzu Salim namune kuma yana tare damu sannan batun nisa dakikeyi au unguwarmu daya dashi to inakuma zancan nisa kinga dan Allah kikwantar da hankalinki domin idan Salim yasan cewa kina cikin damuwa to wallahi nasan cewa bazaiyi farin ciki da wannan Auranba domin nasan yafi bukatar farin cikinmu akan nasa hakama sam bayasan yaganmu acikin yanayin damuwa ko bacin rai to shikenan insha Allah daga yau nadena yauwa kokefa haka tahakura tacire damuwa aranta taci gaba da shirye-shiryanta
Safwan yakawoma Salim ziyara nanne yake fadamasa bikinsa yakawo kai to yazasuyi shirye-shiryansu karka damu my friend wannan ba'aikinka bane aikinmune toshikenan bara nasamaku na mujiya to daga yanzu mebi bazamu sake haduwaba sainazo Kano tobara kaji wallahi kazo dauwuri domin duk abinda za'ayi ayishi dakai duk wani shiri nawa zanmikashi ahannunka karka damu wannan duk bakomai bane toshikenan saimungani tinda aigani yakoriji sunyi dariya dusansu
Washe gari Safwan nagurin wanka wayarsa tadau ruri Salim yaduba danganin waye kallayi saiyaga anrubata kanwata yayi murmushi yadaga yakara akunne batajira taji maimaganaba tafara da Amincin Allah yababbata agareka fari mai farar aniya farin wata maikore duhu zanyi maganin zafi zaki maganin daci ina mai addu'ar Allah ya'albarkaci shekarunka wadanda suka wuce sannan ya albarkaci wadanda zakayi anan gaba happy birthday yayana dafatan kana cikin koshin lafiya yayi ajiyar zuciya sannu kanwata saidai ba Safwan bane Salim ne lah yaya Salim ina kwana lafiya qlau ammafa kinyimin laifi nikuma eh kefa nikuwa wane irin laifi na'aikatama to laifin shine nibaki kitani kinyimin happy birthday ba lah kaima yaune birthday dinka eh dan Allah kayi hakuri wallahi bansaniba happy birthday yaya Salim gaskiya bazan amsaba ssidai kikirani da layina to shikenan amma kafinnan dan Allah ina yayana yana gurin wanka ok to saikajini takashe wayar baifi minti dayaba takira layinsa yadaga yana murmushi Amincin Allah tababbata agareka yaya Salim ina mai addu'ar Allah ya'albarkaci shekarunka wadanda suka wuce dama wadanda zakayi an an gaba happy birthday yayi murmushi zuciyarsa tacika da farin ciki ammafa banfada maka wani abuba miyeshi bata karasa maganartaba wayar tatsinke yana kokarin kara kiranta Safwan yafito my friend kaidawa naji kanata waya nida 'yar kanwa takira layinka nadaga batasan bakai bane kaji irin maganar datake fadama maidadi tayima kirari namusamman wallahi sainaji ina'ace nima inada Kanwa dazata yimin irin haka lokaci daya damuwa tashigeshi sai tinanin kanwarsa yazo yayi zaune azuciyarsa kuka yakesanyi kozairage damuwa Safwan yaga yanata zubar da hawaye yace a'a Salim dan Allah kadena kukannan yazakayi tinda Allah yayika kaidaya sannan kuma kana tinanin kannena banana bane kayihakuri kaji bakomai Safwan saidai baka fadamin cewa yau kake birthday ba saida Safna takira sannan nassni kaga wallahi namanta bakasan wani abuba wallahi saboda jindadin kalaman datama nace mata nima yaune birthday na dankawai takirani to takiraka eh takirani amma gaskiya takyauta bara nashirya saina kirata domin itama yaune birthday dinta Zainab kuma itada Ammar rana daya suke birthday abin yayikyau bayan yakarasa shirinsa yakirata sunjima suna fira tamkar ba'awayaba daga bisani kuma sukayi sallama Safwan kwanansa biyu yatafi domin yinshirinsa nakomawa gida can bangaren Amarya Nafisa abin ba'acewa komai domin sunfara irin shirye-shiryansu na mata itada kawayenta tin ana saura sati hudu biki akafara yimata gyaran jiki irinsu dilka hakan yasa jikinta yayikyau sosai yayi sumul da laushi saiwani sheki takeyi tabangaren kayan ni'ima nanma sam bata wasa haka taketa gyaran jikinta tinkafin zuwan ranar biki
Safwan sunkarasa N.Y.S.T sai batun zuwa gida farin ciki yakamashi domin zaitafi gida yaga ahalinsa tinda take bantaba irin Wannan jimawarba shiyasa yakejin wani irin nishadi da farin ciki Suns shigarsa inya tina cewa gida zaitafi yakarasa shirinsa tsab yakama hanyar zuwa gida
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:48] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
0⃣8⃣
By
Fauziya Usman
Kaduna
Acan gida Zainab da Safna saifaman shirin dawowar Safwan suke ita kanta Umma sai daukin dawowarsa takeyi kasan cewar tajima bataga dannataba shiyasa take daukin ganinsa ranar tazo masu a'sa'a saboda ba school shiyasa sukayi aikinsu atsanake tabangaren abinci sundafa masa abincin dayafi sunyi masa juice Kala-kala sunyimasa farfesun kayan cikin rago da cikin pepe suntana dar masa duk wani abu najindadi awannan ranar bayan sunkarasa girke-girkensu sundawo sungyara gida ciki da waje ko ina yadau kamshi abin sai wanda yagani Umma sai kallonsu kawai takeyi itada indo domin sunhanasu rikamasu suna karasa gyaran guda suntafi domin sushirya kamardai kullum Zainab ce tafara shiga bayan tafito Safna tashiga koda tafito tasamu Zainab takarasa shirinta tanskokarin kasa kaya kai Aunty Zainab harkin shirya eh kinga kiyi sauri kisaki jiki kushirya domin yaya Safwan yashigo gari kadan yarage masa yakaraso gida taje tazauna kan madubi tafara shirinta Zainab tafita bayan takammala shirinta tasaka riga da siket na les kayan da dinkin sun'ansheta tayikyau sosai Safna tana cikin saka kayane taji shigowar Safwan dasauri takarasa shirinta itama riga da siket ne tasa saidai ita nata na material ne kwalliyar da itayi kyanta sai Wanda yagani Safwan yashigo tare dayin sallama dasauri Ammar yakai inda yake yarungumesa sannu da zuwa yaya Safwan yauwa Ammar oyoyo yaya Safwan sannu da zuwa yauwa Zainab Safwan ankaraso Allah yayarda Umma to sannu da zuwa yauwa Umma yaya Safwan kazauna mana to Zainab yana kokarin zauna wane yahangi Safna tafito tanata fari'a fuskarta cike da annuri tafiya takeyi sannu ahankali tamkar tana tausayin kasa gata tashakyau harta gode Allah yayi tsaye yakasa zaunawa sai kallonta yake yayinda take wani irin lallausar murmushi wanda yakarama fuskarta kwarjini takaraso inda yake tamika masa hannu tare da furta Assalamu alaikum shima yabata hannu tare da amsa mata Amin wa'alaikissalam tacigaba da murmushi sannu da zuwa yayana yauwa kanwata to kazauna mana to sai lokacin yazauna yaya Safwan yahanya yagajiyar tafiya hanya Alhamdulillah gajiya kuma tinda nashigo gida nayi tozali daku saina manta da ita nayi missing dinku kannena auni bakayi nawaba A'a Umma bawai inanufin hakan bane kinsan nafi sabo dasu shiyasa gaskiya kannena kunyimin kyau da yawa kunganku kuwa nisaima naga duk kuncanzamin tamkar bakuba kaima haka yayana kakara girma da wayo da hankali sannan kuma kyanka da kwarjininka sunkaru fiye da canda komanka yakaru Safna taje takawo masa juice a cup tabashi yakarba yanasha yaya Safwan ina yaya Salim shima yatafi gida yaushane Auransa ankusa saura sati biyu kai masha Allah saura kai Allah yakaimu lokacin Auranka yayi murmushi yana kallonta Amin kanwata kaga yaya Safwan katashi kaje kasamu kawatsa ruwa kafito kaci abinci domin idan kabiyewa surutun Safna to wallahi bazaka tashiba abinda nakesan nafada kenan yanzu kika rigani domin idan Safna tafara magana ita Sam batajin tagaji to yaya Safwan katashi kaje kashiryo kaga har Umma tasaka baki to shikenan yatashi yatafi abinsa Umma kinga yayana yakara girma hakama kyansa yakara fita wannan naso naga yanda yasha fama da 'yan matan da yayi N.Y.S.T. dasu domin nasan da yawansu sai sunyita aikama da sakon soyayyarsu kasan cewarsa kyakkyawa Safna kenan dan yana yayanki to hala anfada maki cewa shikawaine kyakkyawa agurin a'a Umma saidai nasan bawani Wanda yakai kyan yayana gaskiya kika fada Safna yauwa Aunty Zainab kemadai kyafada lallai yarannan kunasan naku dayawa ai Umma bazancan ssnkaibane wannan zancan gaskiyane Zainab kinbiyewa Safna ko a'a Umma nadai biyewa gaskiya kuma kona biyewa Safna aibazaizama laifiba ko kinsan ita Safna duk duniya to Safwan yafi kowa harmu damuke anan dama Abbanku dabayanan to Safna tafisan Safwan akanmu lah lah lah dan Allah Umma kirufamin asiri kidena maganarnan narufa maki asiri karna fadi gaskiya kenan a'a Umma sai dariya kawai suke Safwan yashiga dakinsa yaga angyara Masa dakinsa yayi masa kyau sosai yayi murmushi yafada toilet yashiga cikin bawon wanka yadanyi lafe yarufe idansa ga'alama tinani yake yadanjima sannan yayi wankansa tare da dauro alwala yafito yaga batar da sallar azahar da la'asar sannan yatashi yashirya tsab cikin kananan kaya yayikyau sosai tamkar wani balarabe yakoma kangado yayi kwance tare da rufe ido yacigaba dayin tinaninsa ganin yajima baifitoba ne yasa Safna zuwa tadubashi tana shiga tahangesa akan gado idansa arufe tace kardai yayi barci takarasa inda yake tadukursa daga kasansa tazuba masa ido tanata faman Kallonsa farin ciki yakamata taji yabirgeta kuma yayi matukar yimata kyau tasami kanta dajin batasan tadena kallonsa domin kallonsa yana tattare da nishadi da farin ciki lokaci daya Tasski ajiyar zuciya tare da fadar masha Allah wannan maganarce tayi sanadin dawowarsa saga duniyar tinaninsa tashiga anbatar sunansa ahankali yake buda idanunsa harsuka bude yaganta akasansa Adurkushe yayinda taketa faman murmushi shima murmushin yakeyimata yayana harbarci yadaukeka kagaji dayawa ko yayi dogon numfashi tare da ajiyar zuciya sannu ahankali yake mafanarsa a'a Safna ba barci nakeba kuma banajin gajiya to idankuwa hakane to tabbas tinani kake maikake tinani har haka yayana kodai wata tayima tarkone da soyayyarta tafada tana dariya baice da'ita komaiba sai kallonta dayakeyi yanamurmushi tabbas hasashena zaigasKata yanayinka yatabba tarmin da hakan wacece wannan yayana wakakeso dayawa haka harzuwa eannan lokacin kallonta yakeyi yana murmushi toshikenan tinda bazakayi maganaba tasomuje kaci abinci ko bagardaba ko sa'insa yatashi sunfito sunsami Abba yadawo Abba sannu da zuwa yauwa Safna kina tare da yayannaki eh Abba to barks Safwan yadawo yauwa Abbana Safwan barka da zuwa yahanya ka'iso lafiya Alhamdulillah Abba komai qlau to masha Allah haka akeso Allah yataimaka Skin Abba yaya Safwan muje kaci abinci bakadaci komaiva to Zainab muje suntashi Abba yayi dakinsa Umma tabi bayansa Safna ce kezuba abincin bayan tagama tazo tazauna gaskiya yazamemin dole nayiwa Allah godiya abisa baniku dayayu amatsayin kannena ina alfahari daku safe da yamma Allah Ya Mana Ku Cikin aminci Amin yaya Safwan aikomu muna alfahari dakai amatsayinka na yayanmu yanzudai muci abinci tukunna naci ko muci sorry nuci suna cikin cin abinci Safna takalli Zainab tace kinsan wani abu kuwa a'a saikin fada kalli yaya Safwan dakyau
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:48] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
0⃣9⃣
By
Fauziya Usman
Kalli yaya Safwan dakyau kigani bakiga yasauyaba take tadaga ido takallesa eh nagani to amma maiyasa yasauya daga yanda yake kebaki gane bane to taya zangane tinda baki fadamin komaiba tobara kiji soyayyace tasauyashi yadawo ahaka da akwai wadda yakeso ammafa baifadaminba domin dana tambayesa baice dani komaiba ke habadai ammafa zanjidadi sosai idan har abinda kikafada yazama gaskiya duk yananan kallace dasu yakallesu daya bayan daya Zainab mai Safna take fada makine kifadamin gaskiya karki boyemin komai kinji nan take sukayi ido biyu da Zainab tambayarkifa nakeyi ko bazaki fadaminba Safna takalleta tare da girgiza mata kai alamar a'a to shikenan tinda bazaki fadaminba yatashi zaitafiyarsa a'a yaya Safwan dawo kazauna zanfadama da gaske kike ta dagamasa kai alamar eh yadawo yazauna Safna tatashi tayi daki zuciyarta tana fadin nashiga uku maiyasa nafada kar yaya Safwan yaji haushina dannaga sanda nake tambayarsa baice dani komaiba hakan yana nufin bayasan zancan ko bayasan nasan wani abu akai tomai yasa nafada bata ankaraba saiganinsu tayi agabanta Safna nina fadamaki cewa soyayya nakeyi a'a yayana to maiyasa zakifada kawai tinanina ne yazomin da hakan to wace yarinyace tinaninki yanuna maki wanda nake soyayya da ita tayi murmushi itama kyakkyawace kamar kai saidai batayi kyankaba yayi dariya Safna kenan wani lokaci kinfiye shirme to kaima yaya Safwan zaka biye ta wannan Safna cefa tonaji amma yaya Safwan da gaske babu hoton wata mace acikin zuciyarnan taka domin nifa naga sauyi atare dakai domin tinani yafara yima yawa lokuta da dama idan nashiga dakinka sainasamu kana tinani nikuma nasan bakada wata damuwa aranka wadda har zatayi sanadin haddasama da tinani dole sone yake damunka yaya Safwan kafada mana wacece wannan wadda kakeso koya kikace Aunty Zainab gaskiya nima zanso nasanta dan Allah kafada mana yayanmu tonaji karku damu zanfada maku amma da sharadin bazaku fadama kowaba domin nima banfada makowaba ko Salim banfada masaba karka damu bawanda zaiji to gaskiya inada wadda nakeso itama tana sona saidai iyayenta basu shirya yimara Aure yanzuba kasancewar bata karasa karatuntaba saidaini inajin tsoro tsoro kuma eh Zainab domin banasan tacanzani amatsayin masoyi domin idan tayi wasu shekaru nangaba zata iya canzani da wanina Safna tayi dogon numfashi karka damu da wannan yayana domin bazata iyacanzakaba saboda batada madadinka kaidayane acikin duniyarnan bakada tamka ko wace mace zataso tasameka amatsayin mijin Auranta tinda hartasameka to bazata taba barin tarasakaba domin tasan idan har tarasaka to tabbas bakaramin rashi tayiba kuma bazata taba cike wannan gurbinba har'abada dan haka kadena damuwa ko tinani idan har akan wannanne domin wannan sam ba'abin damuwa bane agurinka kaji yayana tin lokacin data fara magana yake kallonta har lokacin data gama yasauke ajiyar zuciya Aunty Zainab ko akwai gyara acikin maganata konayi sankai a'a Safna ko daya abinda kika fada haka yake to yasunanta yayi shiru yayinda yaketa kallonta wannan irin kallo haka yaya Safwan saikace kamantata ko bakasantaba a'a Zainab bahaka bane irin yanda take maganartane da yanda take kodani shine abin yake birgeni to kafada mana sunanta muji sunanta Baby Baby kuma eh dahaka akekiranta mukuma zamukirata da Aunty Baby aikuwa da kunkyauta ai wannan dolane agurinmu yaya Safwan kanuna mana hotonta mana babu domin fuskarta tsadane da ita to duk tsadarta batakai ga takaba gakuma Aunty Zainab nasan duk kyanta bazatakai garekuba dominni harkawowa yanzu tindaga yarintana banga wani namiji dayafika kyauba hakama babu mace datayi kyan Aunty Zainab dan haka kadena fadar tsadar fuskarta kagamani ko dakana da hotonma nibazan dubaba haka kikafada ehdin to shikenan Zainab kinajidai agabanki ko eh yaya inajinta suncigaba da firarsu da wasa da dariya
Kano
Masu karin magana sunce idan aski yakawo gaban goshi yafi zafi yadai yarage bikin Salim da Nafisa saura sati daya Salim abubuwa sunfa yimasa yawa domin hidimar ba daya bace yiwannan yiwancan gashi tsakaninsa da Amarya da nisa yakira Safwan akan dan Allah yashigo domin yarika masa wasu abubuwan ya'amsa masa da to zaishigo zuwa jibi insha Allah can gurin Ummi itama haka taketa fama da hidima duk da hidimar da takeyi amma hakan baisa tadena kula da Salim ba hardai tafanni abinci Sam bata wasa ana saura kwana hudu biki Safwan yashigo Salim baiko tarbesaba Cewarsa yazo kuranran lokaci saida yayita bashi hakuri sannan yahakura tare dasa bakin Ummi ita kanta Larai sai wani dauki take tare da nuna jindadinta da farin cikinta ana saura biyu biki suka tafi sokoto inda Amarya domin acan ake bukukuwa irinsu walima da dina kamu da sauransu saidai Angone da abokansa kawai sukaje banda Ummi domin ita anan Kano takeyin bikinta tare dasa ido danganin dawa-dawa zaizo bikin dannata ranar daurin Aure Abban Safwan tayafi har sokoto daurin Aure yayinda su Umma suka shirya tsab sukatafi Kano biki gurin Ummi Zainab ce tazasu da mota Ummi tayi murna sosai da ganinsu sunyi biki iya biki dankan sunkashe naira konace naira tasha kuka barinma bangaran Amarya da Ango suda akeyiwa watsin kudi bayan anyi daurin Aure 'yan daurin Aure sukazo da Amarya zuwa dakin mijinta ankai Amarya dakinta komai yayi shawa Alhamdulillah su Salim sundawo lokacin da za' arakashi gidansa yashigo gida saidai baisami Ummi afalo ba kaitsaye dakinta yanufa yana kokarin shiga tana fitowa tayi dariya mai tattare da nishadi Salim kashigo eh Ummina yakikaji dajama'a yahidima yagajiya duka Alhamdulillah kaima yagajiya yarona su Safwan sunga yajima baifitoba Safwan yashigo domin ganin ko lafiya yasanesa shida Ummi sunata fira yakarasa inda suke lallai Salim to aida sai kace kowama yatafiyarsa yazakabar mutane awaje kazonan kayita firarka yadawo da kallonsa ga Ummi yace Ummi anya Salim yauzai iya tafiya kuwa Safwan kenan zaitafi mana saidai inajin tafiyarsa har cikin raina tinda nake dashi baitaba barci ba'agidan nanba idan har yana cikin gari amma yau zaitafi gidansa gaskiya inacikin farin ciki Salim Allah yama albarka Allah yasama Auranka albarka Amin Ummina to mutafi ko tafi Salim Allah yakiyaye inagaida Nafisa to zataji Ummina saida safe Idan nadawo to Allah yakaimu safiyar lafiya Amin Ummina da haka suka rabu dukansu badansun soba sunfito Safwan da sauran abokansa sunrakashi gidansa sunshiga sunyi siyan baki suda kawayen Amarya sunyi masu fatan alkhairi sannan sukayi masu sallama sunfito Salim yarakosu har cikin get saida kowa yatafi yadawo ciki tare da rufe kofa yashigo yasameta azaune akan kujera yaje yazauna kusa da ita kusa sosai yasa hannu yayaye mayafinta da yarufe fuskarta yayinda fuskarta take asunkuye yasa hannu yadago fuskarta sunyi ido biyu lokaci daya suka sakarwa juna murmushi mai tare da shauki sannunki da zuwa Amaryata yauwa Angona kinada alwala tagirgiza kai alamar a'a to tashi narakaki kiyo dominni inada ita
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:48] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
1⃣0⃣
By
Fauziya Usman
Tatashi suntafi daki tashiga bandaki tadauro alwala tafito sunyi sallah tare dayin addu'oi da nemab alkhairi azaman takewarsu bayan sunkarasa yazo inda take yarika kanta yayi addu'a kamar yanda sunna tatanada sannan yadawo falo yadauki ledar kaza da juice yasameta adaki sunci kazarsu sunsha juice daga bisani sukaje suka kwanta kankashe fitila daganan komai yaci gaba da wakana adaran dai Salim yakawar da budurcinta sunsami farin ciki sosai awannan daran da asuba yatashi yanasan tashi saidai yakasa saboda tana kwance ajikinsa shikuma bazaiso yatashetaba kasan cewar da dare batasamu isarshen barciba yadora hannunsa akan ashinta yana shafawa harzuwa bayanta takara yimasa wata irin kyakkyawar runguma tare da kissing din wuyansa cikin kasa-kasa da murya yace kintashi eh to tashi muje muyi wanka muzo muyi sallah lokaci yana tafiya cikin muryar shagwaba tace nibanasan natashi saboda me saboda banasan natashi daga jikinka yayi murmushi indai wannanne to karki damu nidake muna tare kuma jikina nakine sai yanda kakaso kiyi dashi da gaske sosaima kuwa tatashi suntafi sunyo wanka sunfito sunyi sallah tagaishesa ya'amsa cikin nuna kulawarsa gaskiya yaya Salim ina farin ciki sosai abisa samunka danayi anatsayin miji Allah ya albarkaci Auranmu Amin Nafisa ammani yaka mata nafadi haka bakeba domin samunki bakaramin farin ciki bane agareni yana cikin magana yalura da'ita tanata hamma tare da lumshe ido alamar barci Nafisa barci kikeji ko tadai batare da tayi maganaba yamatso kusa da'ita yadora kanta saman cinyarsa yana dan bubbuga bayanta tayi murmushi nantake barci yadauketa yazuba mata namujiya yanata kallonta yafada azuciyarsa gaskiya yayi sa'ar mata saiji yakeyi aransa kamar yafi kowa sa'a aduniya
Safwan bayan yadawo daga rakiyar Ango yashigo yasami Ummi da Larai afalo suna fira yashigi tare dayin sallama Larai ce ta'amsa sallamar Safwan kadawo eh Ummi to sannu da zuwa yauwa yagajiya to saidai ace Alhandulillah to yanzu abinda za'ayi kazo kaci abinci kaji a'a Ummi nakishi maikaci nan yayi shiru to kaga banaso zokaci abinci ya'amsa da to yatashi da kanta taje tazuba masa abinci takawo masa yafaraci Safwan karaka Salim gidansa saura kai yaushene naka bikin yayi murmishi Ummi aini bantsayar da matar Aureba tukunna dai to Allah takawo tagari Amin Ummi bayan yaci abinci takawo masa ruwa da juice mai sanyi yasha tace to aje akwanta ko to Ummi yatashi yayi mata saida safe ita da Larai sannan yatafi yashiga yadan watsa ruwa saboda yasamuyin barci mai dadi
Washe gari bayan yatashi yashirya tsab yashirya kayansa karfe 10:00am yasauko yasami falo bakowa baijimaba saiga Ummi tafito daga kicin Safwan kafito eh ina kwana lafiya qlau yagajiyar hidima gajiya tabi jiki Ummi inasan tafiya kuma nakira layin Salim arufe yake haba Safwan tafiya tinyanzu kamar wanda aka kora nanda kaduna ko break fast bakayiba kaga ina zuwa to
Karfe 08:30am Nafisa tatashi har zuwa wannan lokacin akan ciyar Salim take tagansa azaune yana gyan-gyadi tayi murmushi tatashi zaune jinmotsinta yasashi tashi yabude ido yana murmushi harkin tashi eh amma gaskiya yaya Salim bakayimin adalciba maiyasa zakayimin haka ni ina barci kaikuma kana gyan-gyadi kinga karki damu da wannan haba yaya Salim taya zakace Karna damu to shikenan Allah yahuci zuciyarki Amin amma dan Allah karka kara kaji to shikenan tatashi taje toilet bata jimaba tafito yaya Salim ga ruwan wankacan nahadama to nagode Allah yaimaki albarka ta'amsa da Amin tana murmushi yatashi yashiga itakuma takama gyaran daki bayan yafito tatsane masa jikinsa da ruwa tatayashi shiryawa bayan yashirya tsab sannan tashiga wanka tafito tashirya cikin dogowar riga ta atamfa tayi mata kyau sosai sunfito falo yana duba agogo yaga karfe 10:00am yace nafisan inasan infita haba yaya Salim inakuma zaka Nafisa kenan kiyi hakuri mana banesa zaniba kuma inda zanje wajibinane domin gaida Ummina zani kuma kinga Safwan yanacan baida abokin fira yanzu haka zai'iya tafiya domin nasan halinsa sarai to shikenan katafi amna dan Allah karkajima kaga nidayace agida to karki damu domin mintuna kadan zanyi nadawo tarakashi harbakin mota yana kokarin shiga mota tace dantsaya mana tonatsaya to rufe idanka na rufe tadan tsotsi lebensa na kasa tare da sunbatar kumatunsa ahankali yake buda idanunsa harsuka bude yayi tsaye tsaf yakasa gaba yakasa baya shibai shiga motaba shibai fitoba yaya Salim yadai Nafisa irin wannan abu haka aisaikisa nagagara tuka mota tayi dariya sosai zaka iyamana to sainadawo adawo lafiya inagaida Ummi zataji tayi masa bye-bye yatafi sannan takoma ciki Ummi tadawo tace Safwan tasoko to Ummi basu karasa kaiwa inda zasuba Abba yasauko yana fadin inakuma zuwa zamujene gurin break fast to shine bazaku kiraniba yanzufa nake shirin haka sunkarasa Ummi tace Safwan kaci mana nifa Umminkace wannan kuma Abbankane Safwan bayan munkarasa zan'aikeka gidan Salim to Ummi aikenme kuma abincin break fast za'akaimasa ina matarsa wannan malalaciyar idan nabiye tatata aisai tasa ulcer takamashi yarinyar dake barcin safe yaushe tatashi tayi masa abincin break fast basu karasa break fast ba Salim yayi sallama Ummi ce ta'amsa sallamar tafito tatareshi sannu da zuwa yarona karasonan yakaraso inda suke Abba ina kwana lafiya qlau yakwanan iyali tana lafiya tace agaisheku Ummina ina kwana lafiya qlau Dana ina Nafisa qlau take tace agaisheki ina'amsawa Safwan yakake ina lafiya ina Amarya tana gida tace agaisheka yazauna Ummi tazuba masa abinci Salim yanzu nake zancan Safwan yakai maka abincinka Ummina kenan nagode sosai ita Nafisa tayi break fast a'a Ummi to yanzu bara nabawa musa yakai mata kokuwa eh Ummi abashi yakai mata taje kicin tadauko abincin yakarba yakaima musa yace yakaima matarsa can gidansa yadawo ciki sunyi break fast dinsu sunkare sundawo falo Safwan yakalli Salim yace Ango nifa kan hanya nake gida zankoma haba Safwan tinyanzu kabari sai anjima mana tinda nanda Kaduna Abba yafita yabarsu sunata fira sunjima suna fira Ummi tace kaga Safwan wallahi namanta banfada makaba su Zainab sunzo biki da Safna harda Hajiya Allah sarki ainayi magana dasu ga waya ok wallahi sunzo kuma sunjima kafin sutafi sunci gaba da firarsu daga bisani yaje yadauko jakar kayansa yayima Ummi sallama yatafi sunbiya ta gidan Salim yagaisa da Nafisa yadan zauna nadan wani lokaci sannan yayi masu sallama yafito yakama hanya yatafi
Hajiya Aisha sai shirin tafiya gwambe suke saboda Auran Lami yatashi yarinyar da take gurinta Hajiya Aisha tanajin dadin zama da Lami sosai ssidai bayanda zatayi tinda bazata hanata Aureba washe gari da safe bayan sunyi break fast suka kama hanyar tafiya gwambe itada maigidanta da Lami
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:48] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
1⃣1⃣
By
Fauziya Usman
Gwambe
Sun'iso garin gwambe da yamma sosai wannan yasa Haj Aisha tace Lami bazata tafi gidaba saida safe sun'iso cikin koshin lafiya sunshigo tanufi sashenta ita da Lami bayan sunhuta sunyi sallah sunwatsa ruwa abinci kawai yarage masu kuma shine wanda haryanzu basu samuba Alh Mansoor yashigo yasamesu zaune afalo yazauna barka da shigowa yauwa kunsami abinda kukaci kuwa tayi shiru saboda bazata iyayimasa karyar sunci abinciba hakama bazatace dashi basuciba saboda fadar hakan zai'iya janyo matsala wannan dalilinne yasatayin shiru yafahimci komai dagayin shirunta yayi ajiyar zuciya tare da cewa bakomai kutaso muje inakuma zamu karki damu da wannan kedai kutaso mutafi ta'amsa da to tatashi itada Lami sunbi bayansa sun'iso dakinsa yazuba masu abinci tare da shi yace kici mana tayi shiru tana nazari kinga Hajiya kidena faduwar gaba kici abinci kinji to shikenan yauwa kokefa sunzuba ma Lami nata daban sukuma sunaci tare suna cikin cin'abinci saiga Jamila tashigo tasamesu takaraso gurinsu tace kutumar uba waya baki ikon cin abincina ko anfada maki danke nadafa kinga da ace bayi danke da tinda kikashigo cikin gidannan naje nakai maki hardaki to banyi dakeba kuma banyi dankeba domin yunwarki bata damanba idan kinso kya'iyashiga kicin kidafa kici Anna dai ba wannanba dan haka saikitashi tinkafin raina yasoma baci Alh Mansoor yadakatar da ita tahanyar kiran sunanta cikin tsawa saida tarazana Jamila wallahi kishiga taitayinki idan kuma bakijiba to inamai tabbatar maki da jikinki zaifada maki maiyasa bakida kirki keharyanxu bazaki natsu kiyi hankaliba to idan ke yunwarta bata damekiba toni tadameni domin bazan iyacin abinciba idan har tanajin yunwa kodama naci abincin to yunwar bazata tafiba kifitarmin daga daki tafashe da kuka wallahi Alhaji tariga tagama dakai domin tamaganceka wannan ne dalilin dayasa aka dakatarmin da haihuwa dankawai ita bata haihuwa Jamila kifitarmin daga daki ko bakiji bane zanfita tinda kace nafita amma kekuma kisani zakigani tafita Haj Aisha tayi tagumi abin duniya ya'isheta saukinta daya mijinta baibada damar daza'a rainataba kinga Hajiya dan Allah kiyi hakuri kinji tayi murmushin karfin hali bakomai Alhaji ai idan da sabo nasaba bakomai yawuce to Allah yaimaki albarka Amin mijina lokaci daya tausayinta yakamashi bama shikadaiba harda Lami datake adakin yakalleta Hajiya na'am to muci abincinko bayanda ta'iya tace tomuci suncigaba dacin abincinsu bayan sunkarasa suntashi zasu tafi yarakasu harcikin falo sunyi sallama yajuyo zaitafi yakira sunanta ta'amsa dan Allah Hajiya karki saka damuwa aranki harta hanaki barci kinji to karka damu dominni wannan abun daya faru yawuce agurina to saida safe Allah yabamu alkhairi Amin yajuya yayi tafiyarsa yadawo dakinsa yarufe yaje yakwanta warsa yanajinta sanda tadawo tanata buga kofa yaki bude mata damuwar tayimasa yawa domin yana bakin cikin yaji anyiwa Haj Aisha gorin haihuwa kwance kawai yake amma sam yagagara yin barci yatashi yaje bandaki yadauro alwala yayi sallah tare dayin addu'oi sosai yawan addu'arsa duk akan matar sane Haj Aisha bayan yakammala yakoma yakwanta haka agurin Haj Aisha itama tagagara barci damuwa nasan tashigeta gata tayiwa maigidanta alkawarin bazata taba barin damuwa tashigetaba hakan yasa tatashi taje tadauro alwala tazo tayita sallah har akakira asuba domin barci yayiwa idanta Kaura awannan daran tayi addu'a sosai tanemi sassauci da juriya tayi addu'a sosai zuwa ga 'ya'yanta da safe bayan sunyi break fast ita da Lami sungama shirinsu tsab tanasan taje tagaisa da Alh Mansoor tana tinanin abinda zata isko haka yasa tahakura sannan kuma tanasan taje takai Lami gida yazama dole tayi hakuri har sanda yafito sunjima afalo suna fira saigashi yashigo sungaisa yace Hajiya kunyi break fast eh munyi to kunraga eh wazaici ko Nusaiba zataci a'a nizanci tazaro ido dasauri Alhaji kanasan kacemin bakaci abinciba bakayi break fast ba eh Hajiya tagirgiza kai tatashi taje tahado masa abinda tayi takawomasa yayi break fast dinsa zuciyarsa cike da fari'a saida tabari yakarasa tace Alhaji batun kai Lami gida to yaushe zakuje nikoyanzuma to shikenan ni zankaiku ko kezaki tuka mota ko direba zsikaiku tayi dariya Alhaji kenan nikuma yanzu inani ina janmota zaki'iya msna sai inkinhana kanki a'a saidai kakaimu ko direba Yakaimu to yanzu abinda za'ayi inkunshirya kufito saina ajiyeku nawuce office gurin aiki ko aimunshirya tokufito muje sunfito tare suna kokarin shiga mota ne Jamila tafito tana fadin Abban Nusaiba tsaya mana inazaka tafi bayan naga abincin dana ajiyema bakaciba sannan kuma naga kunfito tare Ku uku INA zaku Jamila saunawa kikesan nafada maki akan kidena kirana da Abban Nusaiba kikirani da sunana mana sannan batun abinci nayi break fast a dakin Hajiya ta zancan fita kuma wannan baishafekiba dan haka kikula da gida saimundawo Hajiya kushiga mota mutafi itadai kallansu kawai takeyi sunshiga mota suntafi ok haka kace ko to wallahi zaka dawo kasameni saina nunama nima gwanace agurin rashin mutunci kekuma zakidawo kisameni agidannan saina nuna maki banbancin aya da tsakuwa nida kune agidannan tashige abinta tana cikin dakinta Fa'iza tashigo tanata faman sallama amma sai shiru takeji Tashigo falo tasamu Nusaiba tana wasa tace Nusaiba ina manarki jekiramin ita taje takirata sunfito tare Fa'iza ce eh nice lafiya kike kuwa tindazu nazo inata doka sallama amma sai shiru ketashi tayi dogon numfashi tare da mere baki inafa lafiya maiya faru kobakida lafiyane to indama rashin lafiyarne da dasauki kekuwa maiyasa meki harhaka kemadai kinsan matsalata duk bata wuce Haj Aisha ba ko to banda abinki keda kika turata tabar gari to mezaidameki da ita to tazo tazaro ido da Sauri tana kallonta yaushe tazo jiyane kuma tinda tazo cikin bakin ciki da bacin rai nake harkawowa yanzu maitaimaki dukanki tayi domin musan abinda zamuyi mata toni miyema batayiminba kinga dubacan kigani kan tebur abincinmune na break fast dana hadamana amma matarnan dan tana munafuka bata barshi yaciba saidai tasashi adakinta tabashi nata yaci ke intakaice maki zance wallahi jiya rufemin daki yayi ssidai nakwana adakina kuma nasan Duk shairintane yanzu haka yasata agaba sunbar Gidan dan tsabar wulakanci harda ceman nakyla da gida karki damu badai tana garinba to zata dawo tasamemu yausai taraina kanta acikin gidannan toni bara naje naci abinci dama yunwa nakeji to muje muci nima nafarajin yunwa suna cikin cin abinci Fa'iza tace yauwa Jamila niko yazsncan haihuwa kingafa Nusaiba tagirma shekararta hudu yakamata ace kinyimata kani ko kanwa kokuwa dominfa my danki Haifa mana zuri a yasa mukasa yaya Mansoor ya Aureki
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:48] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
1⃣2⃣
By
Fauziya Usmab
Kinga kuwa bazakizo kihaifa nana 'ya dayaba kibarmu haka dan saikin Haifa mana 'ya'ya buyar ko shida dafatan kina jina inajinki fa'iza nikaina wallahi inasan nakara haihuwa to amma yayanku nake gani shikamar bayasan haihuwa kuma shima bayin kansa bane matar sace take hanashi dan ganin ita bata haihuwa shikuma yaki fahimta tayi ajiyar zuciya ai wallahi bata isaba domin dole tabarsa yahaifa zuri'a dan ita bata haihuwa saitace shima bazai haihuba wannan ai zancan banzane amma zata dawo tasameni Alh Mansoor ya'ajiyedu tare da bata sakon kudi dubu dari tabawa innar Lami takarba tare da yimasa godiya ya tambayeta da yaushe zata koma tace sai zuwa yamma to shikenan kibari idan natashi daga office sainazo nadaukeki kinji to shikenan adawo lafiya yauwa saina dawo har zaitafi tadakatar dashi ya'akaine kamanta inada ajiya acikin both sorry namanta yabude both yakwashe mata kayan sannan yatafi Lami tashiga da kaya takira yaran gidan sunzo sunkarasa kwashe kayan Haj Aisha tashigo innar Lami sai murna take tanayi masu sannu da zuwa bayan sungaisa tace ga kayanan takawoma Lami kayan kicinne masu yawa sannan masu tsada farin ciki yakama Lami sosai balantana innarta sannan tabata kudin da Alh Mansoor yace tabata farin ciki yakamata sosai sai godiya takeyi da yamma yadawo dsukarta tafito tare da si Lami innar Lami tayimasa godiya sosai yace bakomai sunyi sallama suntafi sun'iso gida kaitsaye sashenta tanufa shima nasa bangare yanufa tana shiga tacire mayafinta da jakarta tanufi kicin tadora girki tadawo falo tazauna tana zaune Fa'iza tashigo bako sallama a'a Fa'iza miye haka babba dake zaki shigomin daki ba sallama ban'iyaba shiyasa banyiba lafiya maiyakawoki dakina kinga dan Allah ban'iyawa da rashin mutuncinki kifita kibani guri tindake alkhairi baya kawoki sai shairi ko mugunta toni bazan iyaba idan kinasan narabu dake to kibar yayana yahaihu domin shine keanciyar hankalinki bazai yuwuba kebakya haihuwa kuma shi kice zaki hanashi yahaihu to wallahi baki'isaba Fa'iza kenan shida bakinsa yafada maki cewa ninahanashi haihuwa to harsaiya fada ai alamomi sunnuna nan tashiga yimata cin mutunci da wulakanci tare da yimata habaice-habaice itadai batace da'ita komaiba tama koma kicin tana duba girkinta bayan taci tacinye tayi tafiyarta taje tagaisa da yayanta Fa'iza dame kikazo domin Hajiya tazo bansan kiyimata rashin mutuncinki kamar yanda kika saba domin wallahi bazan daukar makiba a'a yaya ainadena yanzu inaganin kowa da gashi to Allah yasa abin yadore Amin ina hajara tana gidanta Fa'iza waisai yaushe zakiyi Aure tinda kikafito daga gidan mijinki shekara da shekaru haryanzu kinki fidda miji kiyi Aure karka damu yaya domin koyaushe yaya Hajara tanayimin zancan Aure insha Allah nakusa Allah yasa domin akullum naimaki zancan haka kike fada yanzudai da gaske nakeyi to Allah yakawo nagari Amin yaya nizantafi domin yamma tayi sosai duhu yafara yaciro kudi yabata to gawannan kiyi kudin mota tonagode sosai Allah yasaka da alkhairi Amin tatashi tayi tafiyarta anyi kiran sallar magariba yatashi yatafi masallaci baidawoba saida akayi sallar isha sannan yadawo kaitsaye dakin Jamila yanufa yasameta akan gado Nusaiba tanatayi mata fitina yunwa takeji yashigo tare dayin sallama ta'amsa batare data dubeshiba kukanme takeyi yadauketa Nusaiba maikikeso Dady yunwa nakeji bakici abinciba tadaga masa kai alamar eh Jamila maiyasa bakibata abinciba saboda banyiba maiyahanaki ganin dama ok yamakikyau yadauki Nusaiba zaifita tasha gabansa inazska kaimin yarinya bansaniba kinga kijanye kiban hanya yasa hannu yajanyeta gefe yayi tafiyarsa dakin Hajiya Aisha yanufa yasami kofar arufe yabuga tazo tabude masa kaine sannu da zuwa yauwa bismillah yashigo yazauna yanayin dayaganta yasan tana cikin damuwa sosai yasan kuma damuwarta tanada nasaba da zuwan Fa'iza yagirgizs kai batare dayace komaiba yakalleta Fa'iza tazonanko tayi dogon numfashi tare da dagamasa kai yayinda takejin cikin zuciyarta tamkar anayimata azaba da wuta maitafada makine tagirgiza masa kai yayinda hawaye sukebin fuskarta takasa jurewa takuma kasa mantawa tatashi tayi ciki tazauna bakin gado lokaci daya kuka yazo mata yabiyo bayanta Hajiya dan girman Allah da darajar rasullulahi (S.A.W.) kisanar dani abinda tafada maki Nusaiba tace Dady waya daki Hajiya take kuka sai lokacin ta'itayin magana ganin Nusaiba tazo tana share mata hawaye tana tambayarta waya daketa tadaure tayi dan murmushi bawanda yadakeni kinji tomaiyasa kike kuka bakomai kingama nadena to Hajiya zanci abinci zskici abinci eh tomuje kici sunfito tana rike da hannunta taje tazubo mata abinci sunzauna tana bata lokacin Alh Mansoor jikinsa duk yamace yafito yasameta tanaba Nusaiba abinci tanayimata fira tamkar ba'itaba
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:48] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
1⃣3⃣
By
Fauziya Usman
Yakaraso gurinsu ya zauna tadago kai takallesa kafito dan Allah kayi hakuri munfito munbarka aciki shidai kallonta kawai yake yayinda mamakinta yacika zuciyarsa yayi ajiyar zuciya maiyasa kebazakici abincinba banajin yunwa a'a idan kinkarasa bata kizubo mana muci a'a baza'ayi hakaba domin idan Jamila taji kaci abinci anan bazataji dadiba kenan kinzabamin nakwana da yunwa ko a'a bana nufin hakan to batayi abinciba shiyasama kikaji Nusaiba tana kukan abinci to shikenan Allah yakyauta bayan takarasa bata abinci taje tazubo masu nasu sunci tare bayan sunkarasa taduba agogo tace yakamata katafi dare yayi sosai zantafi amma kisani jibi zaki koma Kaduna aibikin saura kwana biyar badole sai anyi biki dakeba farin cikinki yafi bukin muhimmanci agurina yana kokarin daukarta tana kiyawa Nusaiba muje kikwanta Dady ni anan zankwana bazakiyi kukaba eh toshikenan Hajiya saida safe to Allah yabamu alkhairi Amin yayi tafiyarsa tadauketa taje tashin fideta sunkwanta lokaci daya taji kaunar yarinyat takara shigarta ya'isa dakinsa yasameta tanata kaida kawo Jamila lafiya kaida kawonme kikeyi tambayanama kake ina 'yata tace acan zata kwana shine saika baromin ita takwana acan eh mana tomiye toni bazan yardaba kakoma kadaukomin 'yata wallahi baki'isaba acan zata kwana kokinaso kibakyaso yatafiyarsa yakwanta
Washe gari Haj Aisha tatashi taje tashiga kicin domin hada abin break fast tagama girkinta tadawo tagyara gidanta tafito daga wanka tana shiryawa Nusaiba tatashi dasauri ta'isa inda take tarikata Nusaiba kintashi tadaga mata kai to muje kiyi fitsari kinji takaita tayi fitsari tayo mata wanka tafito tashirya mata sannan takarasa shirinta tabuda jakar kayanta tadauko wasu riga da siket tasamata dama tasiyo kayanne dan'ita saidai fargaba da shakka yasa bata bataba tasamata kayan sunyi mata kyau sosai sai wani murna takeyi itakuma sai kallonta take yanda taga tanata murna saitaji yarinyar duk tabirgeta to muje kiyi break fast ko tariko hannunta sunfito sunnufi teburin cin abinci
Alh Mansoor bayan yatashi yashirya ya tambayi abin break fast dinsa kaje inda kaci jiya yauma kaci to shikenan zantafi kuma zanci amma kisani kowa yayi dakyau shizaiga dakyau ni natafi adawo lafiya yafito yanufi sashen Haj Aisha yaturo kofa yashigo yahangesu sunacin abinci suna nishadi abin yabirgeshi sosai yakumaji dadi aransa domin yanasan yaga Haj Aisha tana cikin farin ciki ta kallesa lafiya kayi tsaye daga nan kakaraso mana ya'iso inda suke shima tazuba masa nasa abinci suna cikin cin abincinsu Jamila tatuto kofa tashigo tare da yin sallama Haj Aisha ta'amsa a Jamila ce karaso mana kinga dan Allah niba gurinki nazoba ina 'yata itanazo dauka gatanan tanacin abinci takaraso inda suke mama tafada tana dariya na'am 'yata taso mutafi kinbarni nidaya sai maraici nakeyi zomutafi kinji taja hannun 'yarta sunfita tabisu da kallo Allah kenan mai iko akan bayinsa Allah kabani ikon cin'jarabawar daka doramin arayuwa kizauna mukarasa cin abincin mana a'a nakoshi to shikenan nima nakoshi zanfita Allah yakiyaye adawo lafiya yafita yayi tafiyarsa baitsaya ko inaba sai gurin Fa'iza yayi sallama yashigo tafito ta'amsa masa yanda taga fuskarsa tasan ba lafiyaba yaya sannu da zuwa yadaka mata tsawa yashiga yimata fada ta inda yake shiga batanan yake fitaba yamata tas yace kuma baruwansa da'ita yafito yayi tafiyarsa bayan yatashi daga office yadawo gida yadauki Haj Aisha da mota ita kanta batasan inazaikaitaba saida suka iso tafahimci inda yakawita gidansu Lami yace yaje tayi musu sallama saboda gobe zata koma Kaduna batare da wata gardamaba tafito taje tayo masu sallama inna tace gaskiya banji dadiba amma bakomai mungode sosai sunyi mata rakiya harbakin mota sungaisa da Alh Mansoor sundawo gida yatarasu afalonsa yakira sunan Jamila inasan infada maki cewa nanami taransifa ta aiki zankoma Kaduna da wiki domin bazan yarda dake da Fa'iza kutaru kukashemuba zanrika zuwa duk Friday nayi weekend lokacin dakika gane gaskiya kikaji zaki'iya aiki da ita to kofar tuba abude take inasan kisani Fa'iza kanwa tace nasanta sarai batada kirki amma wata rana zaki fahimci hakan da kanki Haj Aisha tanasan tayi magana saidai yahanata washe garin ranar da zasu tafi taje har'daki tayi mata sallama sunyi rabuwar mutunci kamar abin arziki
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:49] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
1⃣4⃣
By
Fauziya Usman
Kano
Zaune suke kan tebur din abinci shine kawai yakeci amma ita sam batacin komai ya kalleta yaga tanata bata fuska yasaki ajiyar zuciya tare da kiran sunanta Nafisa waimai yasa bakyasan cin abincine dan Allah kidaure kici ko kadanne kinji Allah yaya Salim bazan'iya ciba tashin zuciya nakeji sainaji banasan cin komai kuma kana ganin yanda bakina yake cika da miyau hakanma yanasa naji bana bukatarcin komai gaskiya Nafisa ina tausayin abinda yake cikinki domin yunwa zata'iya kamashi kekanki ina tausayinki Allah yakawo maki afuwa Amin ya Allah yanzu dauko mayafinki na ajiyeki agidan Ummi sai nawuce office to shikenan taje tadauko mayafinta sunfita sun'iso gidansu Ummi sunshigo sunsamesu suna break fast sannunku da zuwa yauwa Ummi antashi lafiya Abba ina kwana lafiya qlau Nafisa tagaishesu Nafisa yajikin da sauki Abba to Allah yakara sauki Amin Ummi nizantafi office to adawo lafiya yaya Salim Allah yakiyaye Amin yafita yayi tafiyarsa banjima da fitaba Abba ma yafita zuwa office Ummi taje dakin Larai tasameta azaune Larai ko wani abu kikeyi a'a Hajiya tokifito muyi fira mana to Hajiya tafito tasami Nafisa afalo kwance akan kujera Nafisa ashe kinshigo eh Aunty Larai ina kwana lafiya qlau yatsufa yafama da miyau yafama da laulayi kai Aunty Larai wallahi kinfiye zolaya bazancan zolaya bane ni abinda nasani shine da ciki yashiga wata na hudu angama laulayi ammake gaki wata bakwai amma har yanzu kina abu daya Larai kenan kinmanta Nafisa face toya akayi da lafiyar kura balantana tayi hauka wannan ko sanda tana gida yatake kullum tananan akwance ni wallahi tausayinma yarona nake dannasan sauda yawa yaba barci da yunwa koyafita baiyi break fast ba haba Ummi taya zanyi haka wallahi ni sam bana barin yaya Salim da yunws domin banasan naga yacutu ko yanxu bamu fitoba saida yayi break fast tonaji shiyayi kefa kinyi a'a to maiyasa wallahi Ummi banasan cin komai saboda bakina to Allah yakaimu lokacin da za'ahaife cikinnan Amin Larai wallahi nikaina addu'ar danakeyi kenan akowace safiya karfe 04:09pm Salim yadawo yashigo ciki yasami Ummi da Larai afalo sannu da zuwa Salim yauwa Aunty Larai ya gidan lafiya qlau Ummi ina wuni lafiya qlau andawo eh ya'aiki Alhamdulillah Ummi Abba fa ko baidawoba eh to inajin koya biya tawani gurin domin yarigani fitowa suna cikin zancansa yashigo to gashinan yashigo zancanme kukeyi naji anafadar ganinan Larai fadamin gaskiya maisuka fada akaina tayi dariya rankashidade suna maganane akan bakadawoba oho kuntsira bayi tinaninko wani abin kuke fada akaina sai dariyarsa sukeyi to yanzu Abba idanma Ummi zatayi zancanka sai tayi dani eh mana aikai dantane kuma Kaine wanda tayarda dashi fiye da kowa hakama Kaine mutum nafarko dazaifara goyamata baya yayinda tazo da wata bukata tata dan haka batada wsni Wanda zatayi maganata dashi saikai to yanzu mudai bamuyi dakaiba ko Ummina to aini nama kasafadar komai Ummi ina Nafisa tanacan tana barci amma taci abinci kuwa to dakyar nassmu taci kuma badayawaba wallahi Ummi batasan cin abinci haka nake fama da ita kullum agida kadena damuwa da bata ranka nesa tazo kusa data haife shikenan to Allah yakaimu lokacin Amin Abba yayi sama Ummi tace Salim taso kaci abinci to Ummi yaje yaci abinci yadawo yaga harzuwa wannan lokacin Nafisa bata fitoba yatafi dakin datake tasameta kwance tanata barcinta ya dukursa akasa yajanye rigarta sama yarungume cikinta tare da sunbatarsa lokaci daya tayi wani irin dogon numfashi tare da ajiyar zuciya idanta arufe take magana sannu da zuwa yaya Salim yauwa maman Baby barka da tashi yauwa kiyi hakuri natasheki ko a'a bakomai domin kibazoba zantashi nayi sallah yaya Salim danrikani natashi yarikata tatashi zaune wallahi duk nagaji nakawo maki abinci a'a kafin nakwanta saida naci abinci yanzu bara naje nayo alwala to afito lafiya tatashi taje tayo alwala tafito tayi sallah sundawo fali shida ita sai dare sannan suka koma gida akullum akoyaushe zaifita gidan Ummi yake kaita kasancewar bata iya aikatama kanta komai kwance yake yana barci bayan yayi sallar asuba yakoma yakwanta acikin barcinsa yaga kanwarsa cikin wani yanayi naban tausayi cikin tashin hankali sai kuka takeyi tana fadin yayana maiyasa katafi kabarni dan Allah kataimakeni yayana zanmutu Kaine kawai gata agareni dan Allah kataimakeni karkabari narayu baka domin rayuwata tana cikin hatsari sai kuka takeyi sosai shikuwa sai anbatar sunanta yake Safna! Safna!! Safna!!! Wallahi ina tare dake insha Allah babu abinda zaisameki Safna yafadi sunan da karfi Nafisa tatashesa sabida yanayinda tagansa bamaikyau bane yatashi yana fadin kalmar innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un itace kawai abinda yaketa maimaitawa yaya lafiya maiyasameka wacece Safna dasauri yadago kai sunyi Ido biyu yayinda idanunsa suke zubarda hawaye yaya Salim kukanme kakeyi harzuwa wani lokaci baice da ita komaiba Itakuma sai kallonsa take domin jikinta yajima da mutuwa to maiyake shirin faruwane wacece wannsn Safna din maiyasa yake fadar sunanta sannan kuma miye ssnadin kukansa maiyasa bayasan yafada mata komai tabbas da akwai wani abu akasa wanda yake biyemata tomiyeshi yatashi yashiga toilet ya wanko fuskarsa yafito yaganta azsune a'inda yabarta yadawo yazauna yakalleta lokaci daya sikayi ido biyu cikin sarkarkiyar murya yake maganarsa Nafisa kiyi hakuri kinatayimin magana nayi maki shiru wallahi nikaina bansan abinda zaifaru daniba domin komai kikaga nayi ko kiki kaji nafada to mafarkine nayi mafarki da wata yarinya mai suna Safna yarinyar abar tausayi tanata kirana akan nataimaketa saidai abin takaici nagagara taimakonta kinji abinda yake sani zubarda hawaye
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:49] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
1⃣5⃣
By
Fauziya Usman
Karka damu yaya Salim ai mafarkine ba gaskiya bane amma Nafisa bako wane nafarki bane yake zama karyaba wani mafarkin yana tabbata karka damu kuma karkasa wannan aranka insha Allah wannan yarinyar da kagani tana neman taimako zata samu wanda zaitaimaketa yayi dagon numfashi tare da ajiyar zuciya Nafisa banasan kifadama kowa wannan zancan kinji insha Allah bawanda zaiji aranar haka yawuni Sam bayajin dadin jikinsa hakan yasa ko office baitafiba sai tinanin yanda yaga kanwansa kawai yake Nafisa tafahimci yana cikin damuwa sosai saidai ko tatambayesa baya fada mata komai ita kanta abin yana damunta ganinsa acikin damuwa kuma batasan dalilin damuwarsa ba sannan yahanata fadama Ummi tomai hakan yake nufi akwana atashi babu wuya agurin Allah yanzu cikin Nafisa yacika wata tara cif-cif koyaushe zata"iya haihuwa ana igobe zata haihu ranar agidansu Ummi suka wuni kamardai kullum da dare dazasu koma yaganta sai ahankali babu kuzari ajikinta ga alama tanajin jiki yace Nafisa anya zaki'iya komawa gida kuwa Salim kenan tomai zaihanata Ummi naga jikin nata sai ahankali batada kuzari karka damu Salim kutafi idan kaga da wani abu sai kamana waya muhadu asibiti kaji to Ummi muzamu tafi Abba saida safe Allah yabamu alkhairi Nafisa Allah yabaki lafiya Amin Abba Ummi saida safe Allah yabamu alkhairi Allah yasaukeki lafiya Amin Ummi sunfito sunyi tafiyarsu sun'isa gida bayan sun kwanta saidai Nafisa tagagarayin barci saboda ciwan marar dayake addabarta Salim shikansa baiyi barciba alla-alla yake akira asuba yana dawowa daga masallaci yasameta ayanda yabarta yarikata sunje tashiga mota suntafi gidansu Ummi sun'iso yasami kofar arufe yabuga Larai ce tazo tabude Salim lafiya wallahi Aunty Larai Nafisa ce tinjiya da mukabar gidannan haryanzu jikinta sai dadagaba yake subuhanalillah to yanzu tana ina tana mota ai asibiti yakamata kutafi bananba bara nasanar da Ummi yaje yabuga masu kofa tafito atinaninta Larai ce tana buda kofa taga Salim dasauri takira sunansa Salim lafiya Ummi Nafisa ce tinjiya haryanzu batada lafiya tana ina gatacan amota to aimuwuce asibiti kawai bara nadauko mayafina takoma tafadama Abba tadauko mayafinta dukansu suka tafi asibiti harda Larai suna zuwa akace haihuwace anshiga da ita dakin haihuwa sukuma sunanan suna jiran afada masu anhaihu tare da yimata addu'a Ummi na zaune tahangi Salim can gefe atsaye taje inda yake tariko hannunsa tazaunar dashi kaga Salim karka saka damuwa aranka insha Allah Nafisa zata haihu cikin koshin lafiya ita da Babynta Ummi naga tin 07:00am mukazo amma har 09:00am tayi amma sai shiru mikeji karka damu insha Allah anakusa kaji to Ummi Allah yasa Amin karfe 10:00am dai-dai tahaihu tahaifi 'yarta mace kyakkyawa nurse tafito tafada masu anhaifi 'ya mace akawo kaya da baby oil Ummi dama tatanadi komai nabukata tamika mata Salim to barka da arziki Nafisa tahaihu lafiya yauwa Abba Salim inamaka murna Allah yaraya abinda akahaifa Amin Aunty Larai kagani ko Salim nafadama dayardar Allah zata haihu lafiya Allah yaraya mana baby Amin Ummi yace Abba inaneman wata alfarma agurinku alfarmarme kake bukata Salim wannan yarinyar da akahaifa inasan nasamata sunan kanwata wato Safna idan bakuda sunan da kukesan asaka mata haba Salim wannan ai bakomai bane mudai fatanmu Allah yaraya mana ita Amin Abba nurse tafito da babyn Abba ne yafara karbarta Ummi takallesa a'a Alhaji gaskiya bazanyardaba agabana zaka dauki wata toni Hajiya ainasami Amarya gaskiya ina wannan Auran bazai dauruba aikagama Aure tinda ka Aureni Salim da Larai sai dariyarsu suke Abba yamata addu'a yabawa Ummi itama yassnya mata albarka Larai takarba taganta tabawa babanta Salim yakarbeta yana kallonta wani farin ciki yakamashi yaji wani San yarinyar da kaunarta suna dada ratsashi yamata huduba tare da yimata addu'a yasanya mata albarka sannan yarada mata suna Safna sunshigo inda Nafisa sunsameta akwance sannu Nafisa yauwa Abba Allah yabaki lafiya Amin Abba Nafisa ansaukeko Allah yayarda Ummi to Allah yaraya mana Safna dasauri tadagokai takallesa yamata murmushi sannu Nafisa Yauwa Aunty Larai yakaraso inda take yana kallonta zuciyarsa cike take da farin ciki sannu da kokari yauwa to yakikejin jikin naki Alhamdulillah to Allah takara lafiya kinga yarinyar kuwa kyakkyawa tamkar ke tayi murmushi aidatayo fuskarka datafi haka kyau domin kasan cewa kafini kyau nesa ba kusaba nidai bansaniba su Ummi sunfita Ummi sai waya take bugawa tana fadama yan Uwa da abokan arziki kinji sunan babyn eh naji toya maki eh yayimin yauwa ninasan cewar zakiso abinda nakeso murmushi kawai take yaciro wayarsa daga aljihunsa yashiga danna number Safwan
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:49] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
1⃣6⃣
By
Fauziya Usman
Ringing biyu yadaga tare dayin sallama my friend barka da warhaka yagida ya Amarya lafiya qlau yasu Safna sunanan qlau kwana biyu haduwa tayi wuya wallahi kuwa abubuwanne sunyi yawa to ya'aka iya aisai godiya kawai to Allah yasa mudace Amin kasan mainakira nafadama a'a saika fada Nafisa tahaihu kaihaba Allah kaimasha Allah kace nagirma nazama uba mai akasamu baby girl masha Allah kamasan sunanta har kayinata suna eh yaushe aka haihune yau dinnan yanzu haka muna asibiti toya sunan 'Yar tawa sunanta Safna da gaske eh da gaske kai ammafa naji dadi sunan babbar kanwa to Allah yaraya yasa mata albarka Amin saina shigo toyayi amma dan Allah inagaida Nafisa kafin nashigo to zataji insha Allah dahaka sukayi sallama anbasu sallama sundawo gida saidai gidansu Ummi tadawo harzuwa ayi suna Safwan yafadamasu Umma Nafisa tahaihu kuma sunan babyn Safna farin ciki yakama Safna yayana sunana akasawa babyn eh kai ammafa najidadi sosai Umma takira Ummi tamata barka harta gaisa da Nafisa Zainab da Safna sunyima Salim barka awaya da cewar sai sunshigo suna bayan kwana biyu da sallamarsu Nafisa harzuwa yanzu mamakin sakawa 'yarta suna Safna take kawai daga ganin yarinya amafarki gaskiya ninafara kariya domin zuciyarta takasa yarda da cewa wannan yarinyar amafarki yasanta tabbas akwai wani abu dayake boye mata tana cikin wannan tinanin yashigo yasameta Nafisa maikike tinani bakomai yakai hannunsa yadauki babyn yana yimata wasa lokaci daya kanwarsa tazo masa azuciya sai tinanin yanda yayi rainonta yake saiganin wannan 'Yar yake tamkar Safna ce kanwarsa sai hawaye yakasa hakura yafashe da kuka domin kukan yaci karfinsa tindaga lokacin da yayi mafarki da Safna tana cikin kunci yakasa samun sassauci azuciyarsa kullum cikin damuwa yake Nafisa ce kawai tasani itama dan tana kusa dashi takallesa lafiya maiyafaru kukanme kakeyi nafarin cikine domin bantaba taba tinanin zama uba ba tayi murmushi amma na tambayeka inajinki dan Allah maiyasa kasawa yarinyarnan suna Safna sunan baimaki bane ko daya yamin inadaisan naji dalikinka bakomai kawai nasamata sunanne sabida inasan sunan to Allah yaraya mana Safna Amin ana saura kwana biyu suna yan sokoto sukazo gida yacika da mutane ranar suna su Zainab sunzo harda Ummarsu sai yamma suka koma tare da Safwan sukazo bayan sunada sati daya Nafisa takoma gidanta domin ta warware sarai batada abinda yake yimata ciwo ajiki damuwarta dayace Salim wanda har yanzu yaki fitowa yafada mata asalin abinda yake damunsa hakama duk lokacin da take tambayesa toyafi shiga damuwa hakan tasa tahakura tadena tambayarsa takuma cire abin azuciyarta sabida tasamu suyi zama cikin farin ciki da lumana
Kaduna
Kwanci tashi babu wuya agurin Allah Zainab dai takammala karatunta na jami'a yayinda Safna take ajin karshe bayan tatashi daga makaranta tabiya ta gidansu Asiya daukar Zainab sabida ankusa bikinta kuma Zainab tana daga cikin manyan kawaye ta'isa gidan tashigo tagaisa da mutanan gidan anyimaya iso zuwa indasu Zainab suke tashiga tare dayin sallama kallo daya zakayi mata kafahimci tana tare da gajiya Safna kindawo eh Aunty Asiya Aunty Zainab mutafiko bakisha ko ruwaba a'a Aunty Asiya nagode wallahi duk agajiye nake barci kawai nakesan nayi tamike to Asiya sai jibin to Zainab nafa gode sosai tafiso tayiwa Ummar Asiya sallama sunfito Asiya tayo masu rakiya harbakin mota saida suka tafi sannan tadawo ciki suna cikin tafiya wakai wata babbar mota tazo tafaka agabansu da sauri Safna taja burki ranta yayi mugun baci zatafita Zainab tace a'a Safna rabu dama kowaye kawai jamota mutafi haba Aunty Zainab dubafa kiga abinda yamana wannan ai wulakancine da rashin mutunci nikibarni nafita naji maiyakeji dashi tafito shima yafito yana wani irin murmushi wani kyakkyawan saurayine wanda bazaiwuce shekaru ashirin da bakwaiba sai murmushi kawai yake yayinda itakuma ranta yake abace 'yan mata barka da wannan Lokacin yauwa haba Malan amma kassn abinda kayi baidaceba ko kuma shine zakafito kanayin wani murmushi wannan yana nufin abinda kayi yabirgeka ko a'a Bahaka bane nikaina dolane tasani aikata hakan murmushina kuma yafarane alokacin dayaga wata kyakkyawar halitta acikin motarki tindazu nake binki saidai naga kamar bakiganiba Shiyasa nayi yanda zakigani domin banasan narasa farin cikin danagani atare dake Malan waimai kake nufine domin nidai banfahimcekaba kafitomin amutun tayanda zanfahim ceka to bara kiji zuciyata tanasan kawarki wadda kike tare da ita oho Aunty Zainab ai yayata ce kice kekanwarmu ce kaika iya bakinka daga ganin sarkin fawa sai miya tayi zaki anfadama ko wace macece ake tara ayimagana da ita ahanya ko anfadama bamusan abinda mukeyiba kinga kanwata wallahi dolane tasani domin yin hakan sam bahalina bane
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:49] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
1⃣7⃣
By
Fauziya Usman
To kaji nafadama idan har da gaske kana San Aunty Zainab to kabiyota agida amma ba'ananba to taya zansan gidanku kabiyoni lokacin ne Zainab tafito domin ganin Safna tajima to firarme sukeyi haka yindazu tana fitowa taganta takawo bakin mota yayinda yake biye da ita Aunty Zainab dan Allah kiyi hakuri kinga najima ko tashiga tadauko wani karamin kati tafito tamika masa yayi murmushi yacewa Zainab sannu tare da dagamata hannu yayinda fuskarsa take murmushi ya'amsa masa da yauwa sannu mutafi ko sunshiga mota sunbarshi atsaye yana murmushi yayinda farin ciki yacika zuciyarsa saiyaji yakara santa saboda yafahimci cewa suna da tarbiya tagari daga yanda yake sauraran maganar kanwarta yaje yashiga motarsa yayi tafiyarsa suna cikin tafiya Zainab takalli Safna wai zancanme kukeyi da wannan saurayin kodai kinyi gamone tayi murmushi a'a tomaiya fada maki karki damu zansanar dake komai zuwa anjima yanzu agajiye nake to shikenan sun'iso gida suna shiga falo Safna tafada kujera sannunku da zuwa yauwa indo ananan eh Umma fa tana ciki kinga Safna kitashi kobazakici abinciba tokiyi sallah sannan kizo kikwanta kinga lokaci tafiya yake wallahi Aunty Zainab nagaji sosai naji duk dahaka kifarayin sallah sannan kikwanta kinji haba Safna kinfasan sallah tana gaba akan komai maiyasa kike wasa da itane abinda bahalinkiba to bara naje nayi yauwa kokefa taje tayi sallah tayo wanka tashirya cikin riga da wando tayikyau sosai domin ko ita tayaba kanta tafito falo keda kikaje sallah harda wanka tonaji gajiyar tayimin yawa shiyasa nace bara nayi wanka naji kozata rage wai Umma haryanxu bata fitoba lafiya kuwa dan Allah kuyi hakuri wallahi mantawa nayi tafita ina kuma taje ta tafi gidan Hajiya Aunty Safna kinyikyau sosai nagode Ammar ina yaya Safwan ai yafita yaushe yafita bayan nadawo daga school yafita ina kaji yace zaije gaskiya baifadaba suna cikin firarsu saiga Habu yashigo tare da yin sallama bayan yagaishesu yace Zainab kinyi bako dasauri Safna tace kace tana zuwa to shikenan yatashi yafita Zainab takalleta taga tana dan murmushi Safna kinsan da zuwansane eh wayeshi wanda muka hadu dashi ahanya to shine dama yafadamin cewa yana sanki kuma zainemi inda kike yanzu kije kishirya kafinnan nizan fita mugaisa to shikenan tare suka Safna ta'aza after dires tafito tafita tasamesa acikin mota yana ganinta yafito yana murmushi sai fari'a yakeyi sannu da fitowa kanwata yauwa ammafa gaskiya nayi mamaki domin sanda kafadamin abinda yake zuciyarka wallahi banzaci da gaske kakeba aikuwa kinyi kuskure dominni da gaske nakeyi inasanta harcikin raina aika tabbatarmin da hakan domin naga zahiri to ina maku fatan alkhairi nagode toke yasunanki tayi murmushi Safna to yasunan yayan nawa Hafiz suna tsaye Safwan yadawo yashigo yana kokarinyin parking yahangesu atsaye suna fira da dariya yafito da sauri yayinda yake hadeye rai yana bata fuska yakaraso inda suke lah yayana kadawo sannu da zuwa yakalleta ke waye wannan haba yaya Safwan wannan irin bata fuska haka aisai kasa natsorata kinga tambayarki nayi kiban amsa to sunansa Hafiz yazone gurin Auntu Zainab shine nafito mugaisa Kafin tafito yaya Hafiz ga yayanmu sai lokacin yasaki ransa tare da sakin fuska yabashi hannu sungaisa tare da yimasa sannu da zuwa bayan sungaisa yakalli Safna toni nashiga daga ciki sai kinshigo to yayana saina shigo am yaya Hafiz mutafi nakaika masaukinka sunzo takawoshi wani hadaddan guri yazauna takoma ta kawo masa ruwa da lemu mai sanyi tare da dambun naman rago to bara nakirama ita to godiya nake tashigo tasameta takarasa shirinta tayi matukaryin kyau sosai sai kamshi take sunfito tare to yaya Hafiz ga Aunty Zainab ina matukaryin godiyata agareki lah bakomai wallahi toni zanshiga daga ciki tabarsunan tayi tafiyarta yakalleta tabirgeshi sosai yace mata Amincin Allah yatabbata agareki yake wannan kyakkyawar yarinya inagodiya ga Allah dayanunaminke azahurina domin da abarci kikazomin toda bazanso nafarkaba sunana Hafiz Sani nidan garinnanne ina aiki asibiti ma'ana daini doctor ne tinda naganki komai nawa yatsaya domin banaganin kowa saike sanki kawaine yake aiki atare dani dan Allah kidaure kicije kiyarda da soyayyata nikuma nayi maki alkawarin zancika zuciyarki da farin ciki maitarin yawa zansoki fiye da raina zanbaki kulawa fiye da lafiyata nidai burina ki Amince dani amatsayin masoyi domin nassmu nayi rayuwa mai inganci tayi murmushi maitattare da nishadi karka damu domin nima inasanka nayarda dakaine sakamakon yanda naga Safna tayi na'am da zuwanka kai amma yau ina cikin farin ciki Marar misaltuwa haka sukaci gaba da firarsu lokacin da Safna tadawo tasamu Ammar kawaine afalo ta tambayesa ina yaya Safwan yana dakinsa ok tayi Sama tashiga daki tacire abayarta tafito daga harzuwa wannan lokacin baifitoba kaitsaye dakinsa tanufa tabuga kofa yace shigo mana taturo kofa tashigo tamayar tarufe tayi tsaye jikin kofa tanata murmushi shikuwa sai wani irin kallo yake mata sabida shigarta tayimasa kyau sosai yana akwance tashigo baisan sanda yatashiba haryakai inda take yayi tsaye Yana kallonta
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:49] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
1⃣8⃣
By
Fauziya Usman
Tasa iskan bakinta tahura masa afuska ya lumshe ido tare da ajiyar zuciya wannan irin kallo haka so kake kaga munina kanwata kinyimin kyau sosai naji amma irin wannan kallo zaisa kaga munina yayi murmushi Safna kenan aida ace zanyi'iya tsayin rayuwata ina kwallonki wallahi bazan taba ganin muninkiba domin bakidashi kyanki na musammanne inagodiya sosai abisa yabani dakake saidai ka'iya bakinka domin idan Aunty Baby taji bazataji dadiba yayi murmushi Safna kenan zokiga yajanyo hannunta sunzo bakin madubi yatsayar da ita kidubeki mana kebakiga yanda kikebane tayi murmushi yayana kenan kana yabani da yawa kanayin duk wani abu dazaisani farin ciki inagodiya abisa hakan wallahi yaya Safwan shiyasa idan bana tare da kai nikawaice nasan irin yanayin danake shiga domin abin bazai faduba kanwata kenan inamatukar san naga kina farin ciki yaya Safwan yunwa nakeji to muje kici abinci sunfito sunje sunci abinci su Zainab sunjima suna fira ganin duhu yafara yayi mata sallama yatafi saidai kafin yatafi yabuda mota yadauko wasu manyan ledodi yabata takarba tayi masa godiya sosai yaji dadi aransa yatafi tashigo tasami su Safna gurincin abinci ta'isa inda suke Aunty Zainab sannu da shigowa yauwa haryatafi eh to yaushe zaidawo gaskiya ban tambayesaba to maiyasa saboda batada surutu irin naki yaya Safwan yanzu danta tambayi lokacin dazai dawo saiyace tacika surutu Aunty Zainab amma gayan yamaki ko domin kunyi kala dashi wannan shi akekira zabin Allah ko hadin Allah waikinsan wani abu a'a wallahi dazu ko badan yafadamin uzurinsaba wallahi dayasha mamakina sosai ainima nayi tinanin haka kuzo kuga abinda yakawomin suntaso sundawo falo sunzauna tanuna masu ledodin Safna ce kebudawa domin suga miye aciki dayar ledar kayan makeup me da turaruka da mansha fawa tare da Sabulu da sauran kayan kyale-kyale na mata dayar ledar kuma kayan chocolate ne masu yawa aciki lokaci daya tadaga kai takalli Safwan yaya Safwan kaima haka kakeyiwa Aunty Baby kallonta kawai yayi tare da yimata murmushi amma baice da ita komaiba itama murmushin take yayana kenan aishiruma magabace gamai tinani Safna tadauki chocolate takira Ammar tabashi itama tasaka ledar agaba saisha takeyi karfe 08:30pm Umma tadawo Abba ne yadaukota bayan sunshigo sunyi masu sannu da zuwa sunzauna sunhuta Safna tace Umma yau bakinan mukayi bako bako kuma eh wane bako konace waye yazo sunansa yaya Hafiz waye maiwannan sunan tadawo kusa da ita Umma kalli Aunty Zainab kigani Umma tadago kai sunyi ido biyu da Zainab da sauri tatashi tayi daki saboda tanajin nauyinsu Abba itakuma Safna sai dariya take Umma kingama kayan da yakawo mata nida Ammar har munsha chocolate Umma tayi murmushi Abba yace waimai kuke fadane Umma tayimasa bayanin komai yayi murmushi to ita Zainab tana sansa eh Abba to Allah yasa alkhairi dama tinda takarasa karatunta nake fatan ganin na Aurar da'ita domin Aure shine gatan duk wata mace saurake Safna tayi dariya sosai nikuma Abba eh kemana domin tare zan Aurar daku a'a Abba saidai ko yayana amma badainiba aini bankarasa karatuna ba tatashi tayi tafiyarta tasami Zainab tana amsa waya daga yanayin dataganta tasan da Hafiz take waya bayan Safna tatashi Umma takalli abba tace Abban Safwan wallahi zsncan da Safna tayi yayi dai-dai da ra'ayina maitafada zancan hada Auran Zainab da Safwan gaskiya inaga hakan za'ayi to Safwan kaji Abba taya zaku biyewa zancan Safna wadda batasan inda yake mata ciwoba nigaskiya bantashi Aure yanzuba yama tashi yayi tafiyarsa Umma tace Abban Safwan anya yaronnan lafiyarsa kuwa shi sam bayasan zancan Aure kaduba kagani Salim yayi Auransa harda 'ya shiko sha'awar hakan sam bayayi gaskiya abin yafara bani tsoro karki damu Hajiya indai Aure zaiyi lokacine kawai baiyiba to Allah yakawo lokacin da alkhairi Amin ya Allah Safwan yanatashi dakinsu Zainab ya'isa yasami Zainab tana waya Safna kuma tana azaune yamata wani irin kallo shiba hararaba shiba murmushiba maiyasa zakiyimin haka yaya Safwan maikuma nayi miye nacewa ahade Auran Zainab dani gashican Umma sai zancan takeyi bayan kinsan nafada maku Wanda nakeso bayanzu zatayi Aureba ko kinasan narasatane a'a banaso to maiyasa kikafada dan Allah kayi hakuri yayana nima wallahi bansan ya'akai nafadi hakanba sai zuwa wannan lokacin Zainab takarasa wayarta gaskiya Safna maganarki tayi yawa shiyasa harkike fadar magana batare da kinsaniba haba Aunty Zainab amaimakon kibashi hakuri sai kuma kiyi kokarin tinzirashi karka damu yayana domin inada tabbacin Umma da Abba bazasu yima dolaba to Allah shine masani yajima suna fira sai karfe :1100pm yayi masu sallama yatafi Zainab takalli Safna gaskiya kirage yawan magana zanyi kokarin hakan insha Allah
Washe gari karfe 12:00pm tashiga school tana shiga class Asma'u tace sai yanzu toko namakarane harjin dadin tambaya kike bayan kina da amsar ina Hafsat ne tafita itada Bashir inakuma sukaje sunje gurin Malan mannir ne kardai haryanzu baibasu test dinsuba eh to miye suke wani binsa yana wulakantasu surabu dashi mana yaci yahada da ruwa idan yaga dama toya zasuyi tinda suna da bukata da'ita Asma'u tashi muje mudubasu suna kokarin fitane suka shigo a Safna kinshigo eh aina tambayi Asma'u Ku tacemin kuna gurin Malan mannir nace wai maiyasa bazuhakura da test dinba ko dolane saikun karba ni wallahi banasan harkar Rashin mutunci aidai komai yanzu yagama wucewa tinda yabamu wai mutum bakiwaba Yayi kokarin wulakanta mutane
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:49] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
1⃣9⃣
By
Fauziya Usman
Tobayaga yanada oder aizaiyi koma miye kunga yanzudai mumanta dashi dan karya rikita mana lissafi kokuwa hakane Asma'u 04:00pm suka tashi kaitsaye gidan Hajiya tanufa ta'iso tasami kofar arufe tashiga buga kofar takoma daga gefe tayi tsaye kafin azo abude mata wayarta tadau ruri taduba taga Zainab tadaga hellow Safna kina inane dan Allah kizo da sauri inasan ganinki domin nazo school bansamekiba Aunty Zainab lafiya bari idan kinzo kyagani to ganinan zuwa bayanda ta'iya dole tashiga mota tafice bata karasa wucewaba Hajiya tafito saidai ita batagantaba tafice abinta towaye yazo kuma yatafi yarsa koyagaji da jiyane amma naga motar kamarta Zainab amma kuma Zainab aibazatazo kuma tayi tafiyartaba koda sauri take dole zata jirani nafito to Allah shiyasan koma waye takuma ciki Safna tashigo bako sallama tace Umma ina Aunty Zainab lafiya bakomai tana sama da sauri ta"isa dakin tana Shiva tasameta tareda Asiya da Murja sunata firarsu tayi wani dogon numfashi da sauri suka dubeta tace Aunty Zainab lafiya maikika gani kiranda kikaiminne yatayarmin da hankali to kinga kwantar da hankalinki lafiya qlau sai lokacin tazauna tare da gaisawa dasu Asiya Safna ya school lafiya qlau yahidima Alhamdulillah yauwa Safna dama Asiya ce zaki nunawa gidan da akeyimaki lalle gobe takesan taje aimata haba Aunty Zainab maiyasa kikaimin haka maikuma naimaki gaskiya yanda kikakirani abin yadaga hankalina alokacin ina gidan Hajiya kiceyau kinga Hajiya tokinbarni naganta inakofar gidan nabuga mata kofa kika kirani ayya yihakuri kinji toyanzu zamutafi kokuwa kubari nayi sallah taje tayi sallah tadawo tomutafi bakifaci abinciba a'a basainaciba saboda banajin yunwa kinga Zainab kice tafaracin abinci mana karki damu Asiya domin bazataciba yanzu kutashi mutafi sunfito sunfadama Umma inda zasu sannan suka tafi
Hafiz bayan yabar gidansu Zainab daya koma gida yasanar da mamarsa cewa shifa yasami matar Aure nanyashiga bata labari saida yakai karshen aya tayi murmushi hafiz kenan to ai Abbanka yananan siyakamata kafadamawa domin shizaije baniba to mama dankirashi to shikenan taje sundawo tare hafiz kadawo eh Abba mamarka tafadamin kana nemana eh Abba togani Allah yasa lafiya dama sai yayi shiru yakalli mamarsa mama kifada masa mana aukai bazaka fadaba saini kunyarsa kakeji nice bakajin kunyata a'a mama bahaka bane waimai yake cewa afadaminne tayi dariya waiyasami yarinyar dayakesan ya Aura kuma yanasan aje gobe-gobe ayiwa iyayenta magana to kafaji Abbansa yayi murmushi to Alhamdulillah hafiz wannan ai abin murna ne agurinmu kuma in Allah yayarda kamar yanda kadafa gobe zanje dominyin magana da iyayenta yayi murmushi yauwa Abbana godiya nake haka kuwa akayi bayan fitarsu Zainab Abba yadawo yasami gidan tsit daga Hajiya sai Ammar yashigo yazauna Ammar yayi masa sannu da zuwa yakalli Umma yace Hajiya yanaganku kubiyu inasauran yaran yanzunnan suka fita zasukai Asiya gidan lalle takawo masa ruwa yana cikin sha aka buga kofa Ammar yaje yabude yadawo yace Abba Habu ne to kace yashigo Hajiya zancan tafiyarmu gobene gobe kuma Abban Safwan eh saiki kasance acikin shiri to Allah yakaimu Amin Amnar yadawo tare da Habu Abba yace Haba ya'akaine Alhaji kayi bakine baki kuma eh tokace ina zuwa ya'amsa dato yatafi bajimawa Abba yafito yasamesu su uku yabasu hannu sungaisa to bismillah yakaisu masauki Alh Sani mahaifin Hafiz yayiwa Abba bayanin komai Abba yajidadi sosai yace to bakomai tinda yara sunasan junansu aishikenan musaidai muyi masu fatan alkhairi Alh abubakar idan badamuwa munasan ayanka mana sadaki to wannan bazai yuwu nayanke hukunci nidayaba duk dacewa 'yatace amma inabukatar shawarar yan uwana dan haka kubari idan munyanka kudin saimusanar maku kamar zuwa yaushe toyanzuni gobe zanyi tafiya zuwa Ummura saidai bazanjimaba sati biyu zanyi kuyi hakuri zuwa lokacin sai muyi magana to Allah yakaimu lokacin yadawo daku lafiya Amin nagode bayan sunkarasa abinda yakawosu sunyi sallama suntafi Abba yadawo ciki yafadama Umma tofa lallai wannan yaron dagaske yake to Allah yashigemana gaba Allah kuma yasanya alkhairi Amin Safwan yadawo yasami falo bakowa yanufi dakinsa yafada kangado ga alama agajiye yake to wadannan yaran ina suka tafi yaciro wayarsa yashiga danna number Safna ringing biyu tadaga yayana kuna ina muna kusa da gida ina kukaje munfita tare dasu Aunty Asiya ne munkaisu gidan lalle amma yanzu gamunan kusa da gida ok ssikun karaso to yayana ya'ajiye wayar Koda suka iso sunsami su Abba suna fira lah Abba kadawo eh sannunku D's zuwa Zainab kirjin biki tayi dariya Abba aidan yana bikin Asiya ne shiyasa nida ita munzama abu daya gaskiya kam hakane aikema kinkusa kizama Amarya nanda lokaci kadan da gaske Abba insha Allah Safna to Allah yanuna mana Amin Abba wai ina Yaya Safwan ne baidawoba a'a Umma yadawo domin naga motarsa to mebi yana dakinsa tomai yakeyi adaki waya sani bandama kinfada wayasan yadawo kaga Ammar jekayo kiransa kaji kacemasa yafito muyi fira to Aunty Safna Abba yakalleta tofa Safna yaukuma Ammar kike aike Abban Safwan kamanta Safna yaubatajin shiga dakin nasa shiyasa Ammar yasami Safwan yanata dannar waya yayi sallama Safwan ya'amsa masa Ammar ya'akaine dama Aunty Safna ce race waikazo sundawone eh
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:50] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
2⃣0⃣
By
Fauziya Usman
Tinyaushe ba'ajima sosaiba to kaje kafada mata nace bazanzoba sannan kuma tazo inakiranta yanzunnan kanajina eh tomaza kaje ya'amsa dato yafito yazo yana murmushi Zainab tace Ammar murmushinme kake yaya Safwan ne ya'aikoni gurin Aunty Safna maiyace haka yace wai nafada maki bazaizoba sannan kije yana kiranki yanzunnan Ammar sanda yake fadar maganarsa yakaga yanayin fuskarsa gaskiya fuskarsa adaure take tace waiyoni Allah na nashiga uku aike kikajawa kanki saiki tashi kije haba Aunty Zainab kidena fadar haka mana kinga Aunty Zainab dan Allah muje kirakani kinji bazaniba Safna na'am abba tashi kije abba fada zaiman kiyace narainashi karkiji tsoro kinji tashi kije to Abba tatashi da Zainab da Ammar sai dariya suke mata Umma kinafa ganin sunayimin dariya yitafiyarki kirabu dasu tatafi tatura kofa tashiga jikinta duk asanyaye batare daya dago kai yakalletaba yake magana saiyanzu kikaga damar zuwa a'a tinyaushe nace kizo kobai fada makiba yafadamin sai lokacin yadago kansa sukayi ido biyu yaganta tsaye ajikin kofa jikinta asanyaye to tsayuwarme kikeyi anan karaso mana tazo tazauna akasa taso kihau kujera ta girgiza kai alamar a'a to shikenan barani nadawo akasa yadawo kusa da ita yazauna yaga yanayinta duk sai ahankali yakira sunanta Safna lafiya kike kuwa lafiya qlau nake kifadamin gaskiya maiyake damunki bakomai tanaji maiyasa da kuka dawo bakizo kinfadaminba saidai kika turomin Amnar
[12/19/2017, 11:50] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
2⃣1⃣
By
Fauziya Usman
Ammar wai yakirani kamar wani kaninki dan Allah kayi hakuri yaya Safwan bazan karaba to shikenan yawuce ina Zainab tana falo su Abba suna falone eh to tashi muje sunfito yace Abba sannu da zuwa Umma ina wuni lafiya qlau kadawo eh yaushe kadawo nadawo bajimawa sosai su Safna suka dawo koda nadawo bakowa afalo kuma agajiye nake shiyasa nanufi dakina nadan kwanta to Allah yahutarda gajiya Amin dama inasan nasanar dakai iyayan Hafiz sunzo harsunyi batun ayanka masu sadaki saidai nace subari sainadawo daga tafiyarmu Umura Abba har lokacin tafiyar yayine eh to Allah yasa ayi a'sa'a Zainab Allah yasanya alkhairi gaskiya ina farin ciki sosai Aunty Zainab ashe kinkusa zama Amarya gaskiya zamusha biki agidannan ko Ammar eh Aunty Safna to Allah yakaimu Amin Umma Zainab duk kunya takamata tarashi tayi tafiyarta saidai zuciyarta cike take da farin ciki sabida tanasan Hafiz sosai tana kwance farin ciki duk yakamata taji wayarta tana ringing tana dubawa taga sunan Hafiz tadaga tare da yin sallama ya'amsa barka da warhaka sanyin idaniyata yauwa yakake inafatar kana lafiya lafiyata tana tare dataki idan harkin kasance cikin koshin lafiya tonima haka Hafiz kalamanka suna rikita zuciyata harkasa naji nasaka fadar komai Zainab kenan aini tini zuciyata tariga tamutu da kaunarki tashiga wani yanayi narashin jindadi tashiga halin kakanijayi domin kuwa takasa samun sassauci ko mafita hasalima akoda yaushe sai harzikani take akanki nakasa samun sassauci koda kankani farin cikina akoyaushe nakasance atare dake saboda kunnuwana basa bukatarjin zantukan kowa sainaki saboda kekadai nakeso kuma kece Wanda zuciyata tayarda da ita takuma zabamin amatsayin matar da zan Aura inasan kikasance uwar 'ya'yana dafatan kema kina farin ciki da hakan tayi dogon numfashi tare da ajiyar zuciya cikin kasa-kasa da murya take maganarta Hafiz wallahi kaidaya nakeso bantaba san wani namijiba face kai kuma kaidaya zanso harkarshen rayuwata nayarda dakai nakuma amince da Auranka domin ina farin ciki sossi da samunka sunjima suna firarsu irin tamasoya daga bisani sukayiwa juna sallama
Washe gari dasafe su Abba bayan sunyi break fast suka kama hanyar tafiya filin jirgi domin tafiya munrakasu harsuka tashi sannan suka dawo gida karfe 11:00am Zainab tafito tana tambayar Safna yau tanada school eh da yaushe 12:00pm to 04:00pm to shine kuma kike zaune haryanzu bazaki tashi kije kishiryaba aiyanzu nake tinanin natashi todayadaifi to dayaushe zaki tafi kamun Asiya kinsan karfe 03:00pm akasa amma dole za'akai 04:00pm sabida ayi sallah kafin atafi insha Allah inadawowa zanshirya natafi toshikenan Aunty Zainab kitafi da mota idan natashi tafiya sai yayana yakaini aikuwa kinkyautamin sosai idan yaya Safwan yafito kifada masa natafi nashiga dakinsa nasamu yana toilet toshikenan zansanar masa natafi Allah yakiyaye adawo lafiya saina shigo dahaka suka rabu tafita tayi tafiyarta itakuma tayi kwance akan kujera tana chart dinta Safwan yafito yasameta tanata chart dinta taji tafiyarsa tadago kanta sama sunyi ido biyu lokaci daya sukayiwa juna murmushi tatashi zaune sai wani kallon juna suke yazauna sanye yake da kananan kaya shigar tayi matukaryi masa kyau sosai barka da fitowa yayana yauwa sannunki da hutawa tayi ajiyar zuciya tana maicewa tsarki yatabbata ga Ubangijin da yahalitta wannan kyakkyawan saurayin kuma yasashi yakasance yayana yaya Safwan wallahi Allah kyanka yayi yawa waikaganka kuwa barama nafadama wani Abu Wanda yafi wannan wallahi yayana kallonka yana tattare da nishadi shiyasa sam bana gajiya da kallonka domin idan inakallonka farin ciki Danishadi suke kamani harnamanta da wani abu bakin ciki ko damuwa wannan kwalliyar dakayi haka sai ina ko gurin Aunty Baby zaka tinda tafara magana yake kallonta yayinda fuskarsa take aman murmushi yayi shiru baice da'ita komaiba banda kallonta ba abinda yakeyi yaya Safwan kayin magana mana yauwa yaya Safwan intambayeka wani abu zakafadamin yadaga mata kai alamar eh yayana bakai nakesan kadagaminba magana nakesan kayimin yayi ajiyar zuciya to bismillah inasauraranki yauwa kokaifa yaya Safwan waimai yasa idan inayima zancan Aunty Baby ssikayimin shiru baka magana abin mamaki kuma saikayita kallona kobakasan nasantane gaba daya bakayimin zancsnta nikuma idan nama sai kayimin shiru kodai ba'cancanci nasanta bane nifa zuciyata tafara fadamin cewa bakwatare da sauri yazaro ido dan Allah kidena fadar haka aibazan Iya rayuwa ba Baby ba domin ita duniya tace soyayyarta kuma numfashinace tinaninta kuma ruhinane ganinta shine nawa samunta shinake fata rayuwa da ita shine cikar burina banajin zan'iya rayuwa idan har bansametaba koda narayu to inada tabbacin bazsntaba rayuwa maidadiba itace dukkannin wani farin ciki nawa dan haka kidena fadar haka kinji kanwata takallesa tare da girgizs kai to shikenan nadena inama fatan samunta domin inassn karayu cikin farin ciki Allah ya albarkaci soyayyarku yasa Aure yazama alkhairi atsakaninku tana cikin magana wayarta tadau ruri taduba taga sunan Bashir tadaga takara akunne yamata sallama ta'amsa bayan sungaisa yace Safna lafiya bakishigo school ba haryanzu bakomai Bashir yau inadan wani abune bazansami shigowaba saizuwa gobe insha Allah to Allah yakaimu Amin sunyi sallama ta ajiye wayar taga harzu wannan lokacin kallonta yake tass hannunta tarufe masa fuska yasa hannunsa yana kokarin janye hunnunta tasa dayan hannunta tarufe masa fukar gaba daya yanasanyin magana hannunta yahanashi yadan ciji hannunta da sauri tajanye hannayenta taturo baki tana fishi shikuma sai dariyarta yake
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:50] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
2⃣2⃣
By
Fauziya Usman
Yaya Safwan maiyasa kacijeni abinda yasa kika rufemin fuska tomaiyasa kakeyimin dariya saboda yanda naga lokaci daya kinjanye hannayanki tatashi zata tafi yariko hannunta inzaki tayi shiru kina fishi dani danna ciji hannunki ko to kiyi hakuri nidawasa nayi idan kuma bazaki hakuraba saina baki nawa hannu kirama amma kafin nan kizauna tazauna tana murmushi tadubi hannun da yaciza tagirgiza kai maikike dubawa inda kaciza kawo nagani gashi yarika hannun yana dan murzawa ahankali lokaci daya yaji wani irin farin ciki yakamata tadan lumshe ido kamar mai barci yalura da yanayinta saidai baice da ita komaiba haka tarikajin wani abu yanayimata yawo ajiki farin ciki yakamata ahankali tajanye hannunta yakalleta akwai zafine a'a to maiyasa kika janye hannunki daga hannuna tagirgiza masa kai yayana kenan alokacin da kake murza hannuna nashiga wani yanayine Wanda idan har nabarka kaci gaba da murzawa to tabbas bazan'iya hakuraba wannan shine yaya Safwan nakasa gane dalilin dayasa duk abinda kayimin nakejin dadinsa kuma nake shiga farin ciki yayi murmushi Safna maiyasa baki shiga school ba yau bakomai a'a kifadamin gaskiya to saboda kaine nikuma eh tadaga masa kai kamarya saboda ni saboda yau kace bazaka office ba shiyasa natsaya domin natayaka fira to godiya nake a'a aikafi karfin haka sunjima suna firarsu karfe 01:00pm Ammar yadawo dafa school yashigo yasamesu afalo Ammar kadawo eh to sannu yauwa Aunty Safna yawuce ciki yacire uniform yafito Aunty Safna yunwa nakeji tomai zatayima bakasan kicin bane a'a yayana kabarshi yahuta mana muje nazubama abinci ko ya'amsa da to yabi bayanta sunje tazuba masa abinci yaci bayan yakarasa tace to kaje kayi sallah saikayi wanka kaga lokaci natafiya karka makara zuwa islamiya kajiko to aunty yatashi yatafi tadawo da kallonta ga Safwan tafahimci yanayinsa yasauya yatashi zaitafi ina kuma zaka zanje nayi salla ne
By Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:50] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
2⃣3⃣
By
Fauziya Usman
Amma yaya Safwan maiyasa lokaci daya kasauya lafiya bakomai yayi tafiyarsa itama tashi tayi taje tayi sallah bayan takarasa tana zaune ba'abinda take face kallon hannunta da Safwan yaciza sai wani nishadi takeji dadin haryamata yawa Safwan bayan yashiga dakinsa yayi sallah yakwanta kan kujera ya lumshe ido yana tinanin Babynsa farin ciki yacika zuciyarsa Safna nazaune Ammar yaturo kofa yashigo Aunty Safna nizan tafi to Ammar Allah yabada sa'a adawo lafiya Allah yasa Amin yafita yayi tafiyarsa bayan yafita itama tafito zuwa dakin Safwan domin tagaji da zama itakadai tasamesa akwance idansa arufe tace yauwa nima zanrama tazo dai-dai kunnansa tayi masa ihu da karfi afirgice yatashi nantace maizatayi inba dariya ba yayi zaune yana kallonta domin yama rasa abinda zaiyi mata yace ke zonan tazo yakalleta Safna kinrainani ko a'a yayana nifa dawasa nayi kinsan tinaninme nake kika tasheni a'a tinaninfa Babyna nakeyi dan Allah kayi hakuri itama idan kunhadu kabata hakuri karfe 04:00pm Zainab takira Safna domin taji kotadawo daga school tace yanzunnan nashigo gida dana shirya zanshigo toyayi saikin shigo ta'ajiye wayar Safwan yakalleta dawa kike waya Aunty Zainab shine kikace da'ita kintafi school maiyasa bakomai ina zaki tafine gurin bikin Aunty Asiya tosaiki tashi kishirya yaya Safwan kainakesan kakaini to shikenan saika shiga wanka sannan zanfita yayi murmushi yatashi yashiga toilet saida taji alamar yafara wanka tatashi tabuda durowa tadauko masa kaya shadda ce kalar blue sai hula da takalmi kalar pink sannan tafita taje tashiga wanka batajimaba tafito tafara shirinta Safwan bayan yafito abin mamaki yasami kaya akan gado yayi murmushi domin yasan aikin Safna ne bayan yashirya yadauki kayan yasaka sunyi masa kyau sosai shikansa shigar tabirgeshi Safna bayan takarasa shirinta tadauki kayanta material ne blue sai het danta jaka da takalmi sarka da yankunne awarwaro harzuwa mayafinta duk pink ne tayikyau sosai tafito tasami Safwan yakarasa shirinsa tashigo tana murmushi yaya Safwan kayimin kyau sosai bara nama photo yayi murmushi tayi masa photo Safna inafajin tsoro name karmuje kifi Amarya kyau wannan irin kwalliya haka tayi dariya yaya Safwan kenan ai'ita Amarya tadabance duk yanda take saitafita daban da sauran mata suna magana wayarta tadau ruri tadaga Aunty Zainab ganinan kanhanya nakusa saura kadan to saikin iso ta ajiye wayar keko bazaki denaba ko yi hakuri mutafi sunfito Safna tashiga gurin indo tafada mata tadawo falo saboda zasu fita bakowa agidan ta'amsa da to tafito sunyi tafiyarsu sun'iso gurin sunshigo holl din tindaga nesa Zainab tahangosu dasauri takaraso inda suke da fari'arta yaya Safwan harda kai ammafa naji dadi sosai kunsanme a'a wallahi kunyi masifarkyau gashi kuma kunyi anko ahaka aisai ayi tinanin Ku akeyuwa bikin sudai sai dariyarta suke to muje kuzauna mana a'a Zainab nitafiya zanyi Safna idan kintashi zuwa gida sai kiyimin waya to Aunty Zainab bara narakashi nadawo tosai kindawo harzasu fita mai photo yatsayar dasu dan Allah kubari nayimaku photo domin kunbirgeni sosai sunyi murmushi yamasu photo sunfita bayan yatafi tadawo lokacin da Zainab tadawo Asiya tace Zainab kinsan wani abu saikin fada wallahi badan nasan yaya Safwan yayanku bane danace soyayyace atsakaninsu domin yanda suke bawa juna kulawa wallahi abin yawuce sanin mutum gaskiya shakuwarsu tayi yawa Asiya kenan ai akullum haka suke daya baya'iya komai saida daya bayan antashi Safna takira Safwan yazo daukarta sungaisa da Asiya yace Zainab saiyaushe zakidawo to sai dare domin sainakai Amarya dakinta insha Allah toyayikyau saikin dawo to yaya Safwan sainadawo yadauki Safna suntafi Zainab kam saida takao Amarya harda siyan baki sannan tadawo gida soyayya da shakuwa tacigaba da shiga tsakanin masoya biyu Zainab da Hafiz bayan takarasa wayarta Safna takalleta Aunty Zainab alamu sunnuna kinga nawar akaiki gidan yaya Hafiz kenan kingaji da ganinmu yanzu kinfisan yaya Hafiz akanmu tab ashe haka soyayya take gaskiya abinda wahala a'a Safna bahaka bane taya zance inasan nabarku aiku jini nane zanfisan ace koyaushe inatare daku Amma duk da haka ninasan kinfisan yaya Hafiz akanmu Safna waimai kike fadane haka gaskiya kenan ni karya nake fada aikuwa zakisani nidakene agidannan tatashi zatarikata tatashi da sauri tafita Zainab tabiyota aguje sunfada dakin Safwan yana zaune jin anturo kofa da karfi anshigo yasashi tashi Safna tazo da gudu tabuya abayansa tana fadin yaya Safwan dan Allah kace karta dakeni duka kuma maikikai mata dazata dakeki yaya Safwan dan Allah kabarni da ita wannan yarinyar tafara rainani tonaji yanzu duk kudakata tana kokarin janyota tana kara kankameshi tayimasa wani irin riko yadora hannunsa akannata dasuke akan kirjinsa yajanyota lokacin Zainab tadaga hannu kamar zata mareta tasaki ihu tafada jikin Safwan tayimasa kyakkyawar runguma lokaci daya yaji wani abu yatsiresa ya lumshe ido nadan sakanni yabude yace Zainab kinga dan Allah kiyi hakuri kinji to yaya Safwan amma idan takara tofa zandauki mataki nayarda to kinji tahakura sailokacin tasakeshi daga rungumar data masa yaya Safwan zuwa gobe yakamata Ammar yadawo saboda kaga jibi su Umma zasu dawo aini tinyau naso yadawo dazu danaje daukarsa Hajiya tace nabarshi sai gobe shiyasa dayanzu yadawo sunjima suna fira daga bisani kuma sukaje suka kwanta
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:50] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
2⃣4⃣
By
Fauziya Usman
Safwan nakwance ya lumshe ido ba'abinda yake sai Safna irin rungumar dayaji masa yaketa tunawa farin ciki yana shigarsa gaskiya yanasan Safna da yawa abin yafara damunsa domin akowace safiya soyayyar Safna karuwa yakeyi acikin zuciyarsa yazaiyi gashi bayanzu zatayi Aureba shikuma yana matukar bukatarta shibama wannanba taya zai iyafadama Safna cewa yana Santa bayan tadaukesa yayanta zataji abin tamkar dirar mikiya to amma kuma sam bazai'iya hakura da itaba domin soyayyarta ruhisace ita kuma duniyarsace bazai rayuba sai tare da ita to yanzu miye mafita yazaiyi da wannan tinanin yayi barci washe gari Zainab da Safna suka gyara gida tsab saboda dawowarsu Umma da dare Safwan yaje yadauko Ammar da safe Zainab da Safna bawanda Yakima yakwanta suntashi sunfara shirye-shiryansu domin dawowar safe zasuyi sunyi shirunsu sunkare sunje sunshieya Safwan yadaukosu tare da Ammar yatafi koda suka iso sunsami Zainab da Safna afalo suna jiransu suna ganinsu suntashi suna yimasu sannu da zuwa sai murmu suke bayan sungaisa sunkawo masu ruwa mai sanyi sunsha sunji dadi sosai sunsa masu albarka bayan sunhuta anbawa kowa tsarabarsa sai dauki suke kwana biyu da dawowarsu Abba iyayen Hafiz suka dawo su Abba sunzauna sunyi magana harsunba da kudin Aure sannan kuma sunce gobe mata zasuzo sukawo kayan lefe sai batun saka rana toshikenan amma zancan saka rana idan muntsayar da ranar zamu sanar maku to bakomai Allah yasanya alkhairi Amin washe gari da karfe 05:00pm na yamma yan gidan su Hafiz suka kawo kayan lefe saiti biyar masu hudu kayan cikima sunyi kyau sosai komai masha Allah Safna sai murna take tamkar ita akakawo mawa suna zaune afalo Abba yace Hajiya mutannanfa sunmatsa akan asaka masu rana Abban Safwan asakamasu mana saidai kuma wani hanzari ba guduba to inajinki nifa nafisan ahade bikinnan tare da na Safwan lokaci daya yaji zuciyarsa tabuga da karfi Umma nikuma eh kai haba Umma taya zakifadi haka itafa angama komai saka rana kawai tarage to taya zaki hada Auranta danawa gaskiyani bantashi Aure yanzuba to baka'isaba laikenan kullum magana daya bakatashi Aureba maikake nufi sai yaushe zakayi Auran a'a Hajiya karki bata ranki kibata nasa Safwan maiyasa bakasanyin Aure ne Abba bawai banasanyin Aure bane lokacinyin Auran ne nawa baiyiba tobara kaji nafadama ko kanaso-ko bakaso Auranka dana Zainab tare za'ayisa tinwuri kafada mana wadda kakeso domin ashirya tafiya neman Auranta idan kuma bakada ita ni inada wadda zanhada Auranka da ita tana gama fadar haka tatashi tayi tafiyarta Abba yakallesa Safwan kayi hakuri kaji zanje nasameta sjima yatashi yabi bayanta tirkashi lokaci daya sukayi ido biyu da Safna yatashi yayi dakinsa Aunty Zainab nashiga uku na maiyafaru kinmantane nice wadda tafara zancan ahade Auranki Dana yaya Safwan gashi Umma tanace akan hakan yanzu haka nasan yaya Safwan yana fushi dani a'a Safna bazaiyi fishi dakeba to abinda za'ayi yanzu Aunty Zainab kibi bayansa kiga yanayinda yake ciki to shikenan kisameni adaki to ita tayi daki Zainab tashigo tasamesa akan kujera yahade kai da guiwa tazauna kusa dashi tadan dafashi batare datayi magana ba shikuma yayi tinanin Safna ce yadago kai tare da amfatar sunanta Safna saida sukayi ido biyu yaga ashe Zainab ce yace dama kece tadaga masa kai kallonsa kawai takeyi lokaci daya taji tausayinsa yakamata
BY. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:51] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
2⃣5⃣
By
Fauziya Usman
Takira sunansa yaya Safwan maiyasa zaka damu akan zancan Umma tinda har kanada wadda kakeso kuma itama tana sanka aisaika bayyana masu ita bahaka bane Zainab sabida wadda zuciyata takeso yanzu Aure baya gabanta gaba daya ba lissafin Aure aranta to taya zanbaiyanata nasani amma duk dahaka kafada ita Umma dakanta zata yanje zancan Auranka yanzu idan hartaji wadda kakesan ka Aura yaya Safwan kanasan Safna ko da sauri yakalleta Safna kuma tayi murmushi yaya Safwan karka boyemin domin bani kawai nasanda hakaba harta mutanan gari amma yanzy mudena zancan mutanan gari muyi ta gida yaya Safwan wallahi tinda jimawa nafahimci zuciyarka tanasan Safna kamar yanda itama takesanka kunasan junanku tomaizai hana kafada sabida karatun Safna za'a janye zancan Auranka Zainab kina tinanin Safna zata soni bawai zata sokaba inada tabbacin tana sanka dosai kuma zatayi farin ciki da Auranka gaskiya zanfi kowa farin ciki idan wannan Auran ya tabbata yayi dariya yo shikenan Zainab zanyi kamar yanda kika fada yauwa yayana Safna na falone a'a tana daki tomuje gurinta sunfita sunshigo tana ganinsu tatashi tsaye da sauri yazo inda take yace kanwata maiyasameki kike kuka bakomai dan Allah yayana kayi hakuri domin nasancewa ayanzu kana fishi dani saboda nice silar tada zancan Auranka tadukursa kasa dan Allah yayana karkayi fishi dani domin fishinka musibane atare dani zan'iya jure komai amma bazan'iya jure rashinkaba yayi murmushi yadukursa kusa da ita karki damu kanwata domin nima bazan'iya fishi dakeba yasa hannunsa yana share mata hawayenta tayi murmushi Zainab sai kallonsu take taji sunbirgeta sosai Safna yar gidan yaya Safwan tayi dariya Aunty Zainab dai shidai murmushi kawai yake
Kano
Tafiya yake amma sam jikinsa bakwari yaturo kofa yashigo saidai bakowa afalo yasami guri yazauna yana tinanin yanzu yazaiyi da wannan taransfa da akayi masa yazai fuskanci Ummi da wannan zancan yana zaune Nafisa tashigo hannunta rike da Safna tagansa azsune Safna dagudu tatafi gurinsa alokacin tana da shekaru biyu yadauketa ya'azata kan ciyarsa yana mata murmushi Nafisa takarasa inda yake tazauna sannu da zuwa yaya Salim yauwa ashe kadawo eh aibanji shigowarka ba bakomai yaya Salim lafiya kuwa naga kamar kana cikin danuwa maiyake faruwane wallahi Nafisa gurin aikine akayimin taransfa zuwa Kaduna nikuma wallahi banasan tafiyar kuma nasan Ummi bazataso natafiba shine abin yake damuna narasa yazanyi ta jinjina kai tab babbar magana kaga yaya Salim karkasaka damuwa aranka itama Ummi zata fahimta wannan aibakomai bane kaji Nafisa kinfasan banasan abinda zaisanayi nisa da Ummi ko Abba nasani to amma yaxakayi idan abinda yazama dolane aihakuri akeyi dole hakura zakayi yaune suka baka takardar a'a jiyane a'a to yaushene yau kwana biyu kuma asatinnan dazaikama akesan nafara aiki acan to yakamata kafada masu ayau dinnan insha Allah yanzuma gidan zantafi amma kaci abinci sannan kawatsa ruwa kafin katafi kaji to Safna taci abinci haba yaya Salim maizaisa nabar Safna da yunwa aibance kinbarta da yunwaba tambayarki nayi taci abinci tayi murmushi taci ni wannan 'yar dabani nahaifetaba danace danban haifetabane sai Allah yasa kece kika haifeta saidaifa kiyi hakuri amma inasan 'yata da yawa hakuri ai kullum cikinsa nake yatashi yadauketa sunshiga ciki yashiga wanka yafito yashirya takawo masa abinci yaci tare da Safna sannan yafito tare da Safna ahannunsa to zamutafi haba yaya Salim wallahi bazanyardaba banbancin yayi yawa shikenan saiku tafi kubarni nidaya banda abokin fira gaskiya saidai acikin biyu kadauki daya ko katafi dani ko kabar Safna bazai yuwuba domin kinsan da Safna nake zuwa gidan su Ummi tafara hawaye tana kukan shagwaba haba yaya Salim shikenan tinda nahaifi Safna kadena sona koyaushe kana tare da Safna ni wallahi junta nake tamkar kishiyata gaba daya tahanaka kulawa dani ni gaskiya banaso to sarkin mita dauko mayafinki mutafi taje tadauko mayafinta suntafi sun'iso gidansu Ummi da yamma ne sunsami Abba agida bayan sungaisa Safna tayi gurin Abba tana dariya tace Abba Safna kina lafiya Ummi takalleta tana dariya kunga yarinya nibazskizo gurinaba sai gurinsa kaima harda wani daukarta kuma agabana to Allah bazan yardaba su Salim sai dariyarsu suke bayan wani lokaci salim yace Abbana Ummina dama inasan nafada maku wani abuto munajinka yayishiru yasunkuyar dakansa kasa Salim lafiya kuwa Nafisa waimaiyake faruwa zatayi magana yadakatar da ita da hannu kibari zanfada tayi shiru Salim dan Allah kafada mana koma miye kaji amma bazsnjure ganinka cikin yanayin damuwaba karki damu Ummi bakomai bane dams agurin aikine akayimin taransfa zuwa Kaduna nayi iyabakin kokarina amma sunce saina tafi yau kwana biyu kenan inafama dasu akan sufitar da sunana amma sunce sainaje nibansan yazanyiba haba Salim yanzu akan wannan abunne kake saga hankalinka danawa dana Umminka gaskiyane munyi sabo da juna bazamuso yin nisaba amma wannan baikai yasa damuwa tayi nasara akanmuba nasancewa Ummarka kafiji fiye dakai Lanka toai ita tasan abinda takeyi nikaina banda kowa akano duk yan uwana danata suna sokoto aikine yakawoni akano gashi harmunyada zuri'a ada mubiyune daga bisani mukazama uku yanzufa mu biyarne kagani danhaka karka damu da zancan tafiya Kaduna mudai fatanmu Allah yayima zabi nagari Amin Abbana
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:51] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
2⃣6⃣
By
Fauziya Usman
Tabbas inajin damuwa acikin raina yo amma bazanbari tahanani samarwa yarona da farin cikiba domin inasan duk wani abu dazaizama cigaba arayuwarsa Allah yasanyawa aikinka albarka Allah yasa zaman Kaduna yaza alkhairi agareka Amin Ummina toyanyu zuwa yaushe zakatafi sunce nafara zuwa aiki awannan satin dazai kama toyanzu abinda za'ayi zanyiwa Alh Abubakar magana naji koza'asami gida nasiyarwa Wanda zaka zauna to Abbana godiya nake nantake yakirashi sunyi magana bayanda yagama yacewa Salim kashirya gobe zamuje kaduna to Abba Allah yakaimu sai dare suka koma gida yakira Safwan yafada masa gobe zaishigo sunjima suna magana daga karshe sukayi sallama washe gari bayan yashirya yayi break fats yafito lokacin Safna barci takeyi yashiga dakin datake yayi tsaye yanata kallinta yana murmushi ya sunbaceta tare da fadar Allah yaimata albarka yana matukar santa soyayyar uba da 'ya da soyayyar mai sunanta wato kanwarsa Nafisa tayi murmushi yaya Salim yajuyo yakalleta batare da yayi maganaba zatayi magana yalura Safna tana motsawa yayi saurin rufe mata baki yajanyota wajan dakin yayinda taketa kallonsa haba Nafisa yakikesan kitasheta kallonsa takeyi cike da mamakinsa yaya Salim kenan barcinta yafi maganata muhimmanci nidai banfadaba to maikake nufi kinga kiyi hakuri nizantafi kar Abbana yayita jirana dan Allah kikulaman da Safna kinji karki barta tayi kuka duk abinda take bukata kiyimata kinjiko eh naji yauwa to sainadawo Allah yakiyaye adawo lafiya tarakashi bayan yatafi tadawo zaune take afalo sai manakinsa takeyi wannan wane irinsone yakeyiwa Safna tabbas akwai wani abu da yaya Salim yake boyemin wacece wannan Safna din wadda tayi sanadinsawa 'yata sunanta gaskiya inasan nasanta Salim ya'iso gidansu Ummi yasamesu afalo yagaishesu sun'amsa cikin nuna kulawa Abba yace Salim mutafi ko tindazu kainake jira Hajiya zamutafi Allah yakiyaye adawo lafiya sunfito sunkama hanya gidan Alh Mukhtar suka isa sunsamesu suna fira suntaresu tare da nunajin dadin ganinsu Haj Ramatu tagaida Abba ya'amsa Salim yagaishesu yaya Umar yaukuma tafiyar bazata kukemana ina Aunty Luba tana gida tace agaisheku to muna amsawa ai Mukhtar tafiyar bata azauna bace nanyafada masa dalilin zuwansu bayan sunhuta sunyi waya da Abban Safwan yace susamesa agida sunzo gidansa tare suke da Mukhtar sunshigo sungaisa Safwan yace maraba da my friend kwana da yawa haduwa tayi wuya yagida yakuma Safna da mamarta duk sunanan qlau gaskiya Safwan baka kyautawa maikuma nayi kafi kowa Sani yadawo da kallonsa gurin Umma yace Umma waihaka zaku saka masa ido bazaiyi Aureba lokacifa tafiya yake Salim kenan karka damu domin nesa tazo kusa Auransa bazaifi wata biyuba da yardar Allah yakalli Safwan ammadai wallahi bakada kirki shine bakafadaminba to taya zanfadama abinda banida tabbaci akansa kamarya kaga Salim dan Allah mubar wannan maganar muyi abinda zai'anfanemu sunfito suntafi sunduba wani gida gaskiya gidan yayikyau sosai Abbansa yadubesa Salim wannan gidan yama eh Abbana yayimin sosai toshikenan sunyi ciniki anbiya kudi sunyima Abban Safwan godiya sosai sannan sukayimasa sallama suka tafi bayan kwana biyu Salim yazo da Nafisa taga gidan itama yamata kyau sosai sunsamasa komai nabukata angyarashi yayikyau sosai ranar da zaitafi gaba daya yazo domin yayi sallama dasu Ummi saidai yaganta bata cikin walwala Salim tafiyar kenan eh Abba to Allah yabada sa'a Allah yasa alkhairi Allah yasa ace kara da akai Amin Abbana yakalli Umminsa yafahimci akwai damuwa atare da ita yayi shiru Salim dan Allah kadena saka damuwa aranka domin dani da Umminka munayima fatan alkhairi to Abbana Ummina zamutafi Salim Allah yakiyaye Allah yataimaka yabada sa'a Amin Ummina Nafisa dan Allah kikulamin da yarona amanar Allah tayi murmushi to Ummi zankiyaye zanbashi kulawa fiye da tinaninki insha Allah to Allah yabaki ikonyi Amin Ummi suntafi sunyima Larai sallama tafito domin kariyarsu sunrakasu harbakin mota saida sukaga suntafi sannan suka dawo ciki Ummi tace Allah sarki yarona shikenan yatafi yabarni kinga Hajiya dan Allah karki saka damuwa aranki domin idan Salim yasan kina cikin damuwa to wallahi ko aikinsa bazanyiba ko yanzu baki lura da yanayinsa ba kamar yace bazashiba to Allah yataimakesa ya'azashi akan nasara yauwa Hajiya Amin yarabbi
Kaduna
Su Salim sun'iso gidansu cikin koshin lafiya yayi waya dash Ummi saidai baihadu da Safwan ba kasancewar tafiyar yammace sukayi kuma ga gajiya wannanne dalilin dayasa bainemaiba da dare sunfita yasiyo masu kayan abinci aduk wani abin bukata na kicin
Washe gari bayan yashirya yafito yasami Nafisa akicin yazo kusa da ita yarungumota tabaya yana kissing din wuyanta yana murmushi sannunki da aiki maman Safna yauwa sannu da fitowa kayi hakuri yau namakara bantashi dauwuriba karki damu bakomai ina Safna batatashiba tobara naje nadubata ok afito lafiya yaje yasameta tana kokarin tashi yakarasa inda take Yana kiran sunanta Safna kintashi yadauketa sunfito yasamu Nafisa tana shirya abinci akan tebur har tatashi kinga tsayar da wannan aikin kije kishiya mata yaya Salim kabarni nakarasa mana a'a kibarshi to shikenan tadauketa sunyi ciki lokaci kadan sunfito tayo mata wanna tashiya mata tacire hannunta daga cikin na mamarta da gudu tayi gurin Salim yadauketa yacillata sama yana yimata wasa tana dariya to muje muyi break fats suntafi yanaci yana ba Safna bayan sunkarasa yadauki wayarsa yakira Ummi sungaisa tashiga tambayarsa yayi break fats yayi dariya ya'amsa mata da eh ya tambayi Abbansa suna tare tabashi sungaisa shima yaba Nafisa sungaisa tadawo da wayar hannunsa sunyi sallama yatashi zaifita nanfa Safna tace saita bishi zaifita tafasa kuka yadawo yadauketa yana rarrashinta lokacin wayarsa tadau ruri yaduba yaga sunan Safwan yadaga sungaisa Salim kashigo garin kuwa eh Safwan nashigo yanzu nake kokarin fita Safna tahana sai kuka takeyi waisai tabini wallahi bansan yazanyiba babbar magana kasamu kayi mata wayau mana to zandaisan yanda zanyi nafito saina shigo ok saikashigo sunyi sallama yace Nafisa tadauketa sushiga ciki dakyar tayarda tadauketa suna shiga yafice bayan ya'isa office yakira Nafisa tana dagawa yace ya Safna tayi kuka sosai makuwa tayi yanzu hakama tayi barci sai ajiyar zuciya take kaine kasaba mata da fita shiyasa to kidai bata kulawa sosai saina dawo to adawo lafiya ya'ajiye wayar yahadu da Safwan sunata fira
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:51] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
2⃣7⃣
By
Fauziya Usman
Tafe suke suna fira da dariya mutanan dake wurin sal kallonsu suke wasu abin yabirgesu wasu kuma abin yabasu mamaki sunkaraso indasu Asma'u sannuku dai kawayena yauwa sannunku da zuwa yaukuma tare kuke eh yayimin waya inakan hanyar zuwa school motarsa tasami matsala shiyasa naje nazo dashi ok Bashir yagarin gari Alhandulillah aiko dazu Abdul yazo nemanka yana ta'ina gaskiya bansan inayakeba saidai kakira layinsa to shikenan yakirashi yafada masa inda yake yaje yasamesa Bashir yaukuma tare kake da Safna dama nafadama tokadaiyi takunka ahankali karka damu tinda har Safna zata'iya zuwa gida tadaukoni takawoni school tokasan banda matsala Abdul yadaiyi murmushi Safna intambayeki wani abu inajinki wai dan Allah maiyake tsakaninki da Bashir ne haba Hafsat wannan wace irin tambayace bayan kinsan komai kamarya nasan komai idan nasani zantambayeki ne to maikike tinani tsakanina dashi bayan zumuncin class daya shine kawai to kinyi kuskure dominshi bawannan yadaukar yake yimakiba maikike nufi to bara kiji nafada maki Safna Bashir dai sanki yake da sauri tazaro ido maikike fada bakiji bane dan Allah dan mai-maita nace Bashir sanki yake Hafsat kinsan maikike fada kuwa nikuwa nasan mainake fada tab lallai Bashir zankuwa tsinke duk wata alaka atare dashi bazan sake bashi fuskaba balantana haryayi tinanin koni inasansa amma lallai Barshi baisan abinda yakeba Safna waimaiyasane ke sam bakya tabasan ace anasanki sabida bantashi Aureba amma kinsan kina shekarar karshe sannan da zarar inkare Aure zakiyi tomaiyasa bazaki tsayarda Wanda kikesoba sabida bandashi tindaga wannan ranar Safna tajanye jikinta da Bashir iyakarta dashi gaisuwa sam bata bashi fuskar dazaiyi magana maitsayi da ita hakan yadameshi sosai dominshi yana matukar santa sosai ranar tadawo tasami Zainab tsaye da Hafiz agurin mota ga alama tafiya zaiyi bayan tayi parking tafito tazo inda suke tagaisa da Hafiz Safna kindawo aitindazu nake jiranki naga bakidawoba yanzuma nake kokarin tafiya Allah sarki yaya Hafiz wallahi Hafsat natsayawa anjima ba'azo daukartaba bayan sunyi sallama da Zainab yatafi sunshigo tare Aunty Safna kindawo sannu da zuwa yauwa Ammar yau anagida eh kinsanyau ba islamiya gaskiya toni bara naje sama to sai kinfito taje takwanta tadauki wayarta takira layin Salim ringing biyu yadaga tayi sallama ina wuni yaya Salim lafiya qlau Safna yagida ya school Alhamdulillah ya takwarata da Aunty Nafisa duk suna lafiya to ina gaishesu saimunshigo zasuji Allah yakawoku lafiya muna farin ciki da zuwanku dama nakirane nagaisheka to inagodiya Allah yabiyaki Amin sunyi sallama ta ajiye wayarta baifi mintuna biyuba taji wayarta tadau ruri taduba taga sunan Bashir taja tsaki lafiya yake kirana bata dagaba sai akaro na uku tadaga batare da tayi magana ba haba Safna mainaimaki kikemun haka kwana biyu sam kindena kulani gaba daya babu ruwanki dani ko magana bakyasanyi dani natambayi su Hafsat sunce basusan komaiba yanzu kuma nakiraki amma saidaga baya kika daga kaga Bashir karka damu dani yanayina ne haka kadai damu da kanka da kuma karatunka sai anjima ta kashe wayar tana tsaki aikin banza washe gari Safna batada school bayan sunshirya itada Zainab sunfito falo suna firarsu saiga Safwan yasauko bayan yazauna yace sannunku da fitowa yauwa yaya Safwan Safna yau ba school ne eh kice yau kina yanayin hutune gaskiya zanhuta to ahuta da kyau bayan su Umma sunfito sunyi break fats Abba da Safwan lokaci daya suka fita Safna takalli Umma tace Umma dan Allah inasan zuwa anjima natafi gidansu Hafsat Ummartace batada lafiya inasan naje nadubata to bakomai Allah yakaimu Amin karfe 03:00pm Safna tashirya tsab tafito Zainab takalleta Safna kinshakyau nagode Auntyna to idan kinje muna gaisheta zataji Umma natafi to adawo lafiya Allah yayarda Amin tafito tayi tafiyarta ta'isa gidansu Hafsat tashigo daga ciki da sauri Hafsat tazo tatareta tanayimata sannu da zuwa tasami Asma'u agidan tagaisa da mamarta tare da yimata yajiki ta'amsa da taji sauki Asma'u harkin rigani aitindazu nazo to gidan lafiya qlau suntashi sunkoma dakin Hafsat yanda zasuji dadin firarsu Safna kinyi waya da Bashir kuwa lafiya kike tambayana sabida yadamemu da tambaya waimaiyasa kika canza masa kaidan Allah kurabu dashi canyakarata shiyasani dolane saina kulashi ammafa Safna kinsan yana sanki kuma kekika bashi damar yasoki kamarya maikike fada hakane gaskiya kinsake dashi sosai kinbashi duk wata dama dazatasa yasoki kunga dan Allah ni kudena yimin zancansa wallahi banaso yaje yayita sona shiwahala tagani baniba danni banda lokacinsa sunjima suna fira Safna tafara zancan tafiya Asma'u ma tace tafiya zatayi bata takira azo adauketa a'a kibari saina ajiyeki to shikenan sunfito sunyima mama sallama Hafsat takarasu saida suka tafi sannan tadawo ciki
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:51] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
2⃣8⃣
By
Fauziya Usman
Suntafi ta'ajiye asma' saidai bata shigaba sunyi sallama tayi tafiyarta tana cikin tafiya saitaga wani gida datasani tafada azuciyarta baratashi tagaisa da matar gidan tashiga bayan tayi parking tafito tashiga daga ciki tasamu bakowa afalo sai wata kyakkyawar yarinya daga gefe kuma taga wata tana sallah lokaci daya Safna taji yarinyar tabirgeta tajanyo hannunta tanayimata magana lokacinne matar gidan tafito tasameta azaune tace maraba da Safna sannunki da zuwa yanzu kike tafe eh Aunry Ramatu nafito gidan wata kawatane shine nace baranabiyo mugaisa aikuwa kinkyauta ya Ummarku da sauran mutanan gidan duk suna lafiya to madallah Aunty Ramatu ina Husna tana islamiya wannan kuma kyakkyawar yarinyarfa barakallah masha Allah wai Safna kinga mamarta can tana salla itama Safna ne sunanta eh bakisanta bane eh amma nayi mamaki bara kiga mamarta nasan kinsanta lokacin ta'idar da sallarta takaraso inda suke Ramatu takawo mata ruwa da juice maisanyi Safna naganinta tace Aunty Ramatu wannan ba matar yaya Salim bace itace kenan Safna ce tagirma haka eh kai masha Allah ina wuni Aunty Nafisa dafatan kinganeni lafiya qlau eh naga fuskar sani saidai bantinaba tayi murmushi sunana Safna kanwar yaya Safwan Allah sarki Safna dan Allah kiyi hakuri kinsan saudaya muka taba haduwa tinsunan Safna lah bakomai wallahi ina yaya Salim dasu Ummi duk suna lafiya Aunty Nafisa dan Allah idan bazaki damuba inasan na kulla kawance da takwarata tayi dariya Safna kawancefa kikace eh to Allah yabada sa'a kinyarda haba Safna ina laifin Wanda yace yanasan naka to inagodiya yanxu kibani number ki insha Allah acikin satinnan zanzo kuma zandauki takwarata muje muyo photo sai dariyarta suke sun'anshi number juna tayi masu sallama tatafi tabarsu Nafisa da mamakinta tana kan hanyarta wayarta tadau ruri tanajin ringing din farin ciki yasauka gareta domin tasan Safwan ne tadaga tare da fadar Amincin Allah yatabbata ga kyakkyawan mutum ma'abocin sanya zuciyata acikin farin ciki yayana barka da wannan lokacin dafatan Aunty Baby bataji abinda nafadaba yayi ajiyar zuciya farin ciki yashigesa Amin kyakkyawar kanwata kina inane ina hanyar zuwa gida to saikindawo kanwata kidawo da sauri domin gidanmu yakasance acikin duhu kintafi da hasken tayi dariya yayana kenan aigidanmu bazaitaba kasancewa acikin duhuba idan har kana acikinsa ganinan yanzunnan tokiyi tuki ahankali kinji karka damu zanyi komai kamar yanda kace to saikin'iso yauwa yayana ya'ajiye wayar Safna yafadi sunan cikin wani irin yanayi sai yaushe zakifahimci cewa inasankine tajima dasanin hakan tanasan tasamu tabbace kawai daga gareka yaji muryar kamar daga Sama yakalleta Zainab yaushe kikashigo yanzunnan lokacin da kake magana wai yaya Safwan har saizuwa yaushene zaka sanar da Safna cewa kana santa karki damu kanwata inasha Allah nakusa yakamatadai kasanar da'ita tinkafin tayi dakon soyayyar wani azuciyarta yazaro ido da sauri haba Zainab wannan wane irin fatane kikeyimin A'a yayana nifa da wasa nakeyima
Safna bayan ta'ajiye waya farin cikinta yakaru ita tana mamakin kanta yanda takejin yaya Safwan aranta kardai sansa take to tayama zata fara wannan danyan aikin bayan tasan yanada wadda yakeso tabbas tanasan yaya Safwan to maiyasa tabari tafara sansa gaskiya tana cikin tsaka maiwuya da wannan tinanin ta'iso gida tashigo tasami kasa bakowa tayi sama zata shiga dakinsu tajiyo dariyarsu Zainab tayi murmushi tashigo tare da yin sallama Safna kindawo eh Auntyna toyajikin nata tasami sauki Aunty Zainab firarme kuke najiyo dariyarki harwaje nida yaya Safwan ne muke fira sai lokacin takai kallonta gareshi sunyi ido biyu yamata wani irin kallo dasauri tajanye idanta Safna abin bako magana tagirgiza kai tana murmushi Safna lafiya kike kuwa lafiya qlau nake Aunty Zainab toki zauna mana a'a fita zanyi zuwa ina daki zanje to shikenan har takai bakin kofa yakira sunanta Safna laifinme naimaki dabazakiyimin maganaba tayi tsaye ita bata tafiba itakuma batadawoba yatako zuwa inda take yakira sunanta bata'amsaba balantana ta'iyajuyowa yasa hannu yariko kafadarta yajuyo da'ita yadago fuskarta abin mamaki saiyaga tana zubar da hawaye nan yashiga tambayarta shida Zainab saidai batace dasu komaiba saima tafashe masu da kuka tajuya tayi tafiyarta tabarsu da mamakinta tomaiyake damunta Zainab ina Safna taje gidansu Hafsat to tabbas bacin ranta yanada nasaba da fitarta amma kuma koda tashigo fuskarta cikin fari'a take lokaci daya tasauya akwai abinda take tinani wannan yayi sanadin bata ranta tomiyeshi tanashiga daki tafada kangado tanata faman kuka yayinda zuciyarta take cike da damuwa sai fada takeyi da zuciyarta akanme zatayimata haka taya zata'iya fuskantar yaya Safwan da zancan soyayya gaskiya bazata iyaba to kuma batajin zata iyajure rashinsa agurinta toyanxu miye mafita lokaci daya takai kallonta zuwa ga hannunta tarufe idanta tana tina lokacin da Safwan yaciji hannunta da murzamata taji wani irin nishadi yana shigarta agefe daya kuma ta tina da zancan Baby tace nashiga ukuna yazanyi da raina maiyake shirin faruwa danine gaskiya inacikin matsala sosai wazaitaimakeni da shawara Zainab tasameta tanata kaida kawo ga alama tinani takeyi Zainab sai kallonta take tajanyo hannunta tazaunar da ita tace Safna maiyake damunkine harhaka miye amfanin bain damuwa azuciyarki kifadi matsalarki mana sai asanyanda za'abulloma al'amarin yanzu ga yaya Safwan can acikin damuwa yarasa anibda yake yimasa dadi tomiye ammanin hakan yakamata kiyimagana haka kinji sai kallonta take tayi dan murnushi
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:51] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
2⃣9⃣
By
Fauziya Usman
Aunty Zainab kenan tayi dogon numfashi tare da ajiyar zuciya Aunty Zainab damuwata tana da mutukar girman gaske kuma samun maganinta yana da matukar wuya boyeta yafi baiyanata muhimmanci dan haka karku damu da yanayina haba Safna kemadai kinsan fada kawai kike taya zamu saka maki ido mubarci acikin damuwa kema kinsan bazaiyuwuba to shikenan Aunty Zainab kiyi hakuri kibari nan da Dan wani lokaci zanfada maki ni kumafa sai yaushe zaki fadamin da sauri tadago kai tana kallonsa tayi murmushi kaima zanfadama kaji karku damu yayyena yaya Safwan kasan wani abu saikin fada yau naga Safna a'ina agidan Aunty Ramatu kinje gidanne eh gaskiya yarinyar tabirgeni lokaci daya tashiga raina naji insanta Allah sarki aiyarinyar tana da birgewa nikaina tana burgeni suna cikin magana wayarta tadau ruri tana dubawa taga sunan Salim tada tare dayin sallama bayan sungaisa yace Safna Nafisa tafadamin kunhadu da ita harkince zakiyi kawance da Safna eh yaya Salim munhadu gaskiya yarinyar tabirgeni sosai shiyasa nace zanyi kawance da ita habadai Safna kinmanta ke kanwatace to taya kuma Safna zata kasance kawarki saidai tazama 'yarki a'a yaya Salim nayi magana da Aunty Nafisa kuma tayarda da kawancanmu karka hanamu dan Allah to shikenan amma kisani ni 'ya nahaifa maki ba kawaba to badamuwa godiya nake sunkoma gidane eh to ina gaishesu Allah yahutarda gajiya Amin to sai anjima dahaka sukayi sallama
Bayan kwana biyu Safna tashirya tsab taje gidan Salim ta'isa tashiga tayi sallama Nafisa tafito tanata yimata sannu da zuwa bayan sungaisa takawo mata abinci da ruwa tare da kayan itatuwa tayi murmushi nagode tadaici kadan Aunty Nafisa nazone nadauki kawata muje gurin photo to shikenan bara bashirya mata to take taje tashirya mata tafito da ita kai kawata kinshakyau gaskiya ke kyakkyawace ta gasken-gaske Safna kenan aikema ba'abaya kikeba tatashi to Aunty Nafisa zamutafi saimun dawo yau adawo lafiya sunfito sunyi tafiyarsu tabiya da ita tasiya mata kaya zasukai kala goma dasune sukayi photo bayan sungama tayomata siyayya maiyawa sukayan wasa da chocolate da biscuit da sauransu kafin sudawo Salim yadawo Nafisa tatarbesa da fari'arta ya'amsa yashiga tambayarta ina Safna tayi murmushi tafita maikikace tafita kamarya tafita ina taje wakikabawa ita tayi tsaye sai kallonsa take Nafisa maganafa nakeyi to maida wukar kube ita da Safna suka fita sunje gurin photo ne yayi wata irin ajiyar zuciya yaushe Safna tazone andanjima ok yatashi yayi ciki yace tahada masa ruwan wanka dan yanajin gajiya yana shiga wanka taji anbuga kofa tafito tabude Safna harkundawo eh kinga muniima ko a'a bakomai saikace wani abu sunshigo takoma tadauko siyayyar da tayimata maigadin gidan yariko mata sunshigo Nafisa tace Safna wannanfa tana murmushi take magana wannan duk na kawatane haba Safna wannan irin kaya haka aisunyi yawa a'a Aunty Nafisa to tagode ina yaya Salim aiko yashiga wanka to idan yafito dan Allah ina gaishesa zantafi to zaiji insha Allah munafa godiya Safna bakomai tafito tayomata rakiya tashiga mota tayi tafiyarta ita kuma tadawo ciki sai mamakin Safna take wannan irin siyayya haka taje dakin Salim hannunta rike da Safna Dady Safna kundawo yaushe suka dawo yanzunnan Safna nafalo a'a tatafi tatafi kuma eh tace tana gaisheka fito kaga siyayyar datayiwa Safna to mutafi yaga kaya da yawa mamaki yakamashi yace gaskiya banso tatafiba amma zansameta agida gaskiya takyauta Allah yasaka mata da alkhairi Amin Safna ta'isa gida tasami su Umma afalo suna fira Safna kindawo eh Aunty Zainab to ina photon sai zuwa gobe zanje nakarbo Umma Aunty Nafisa tace agaisheki ina amsawa yaya Safwan Safna tace agaisheka ina amsawa Umma takai kallonta zuwa garesa tace Safwan waimai kake nufine har saunawa kakesan nayima zancan fitar da matar Aure idan bakana da ita toni inada wadda zanbaka Umma kenan ni inada ZABINA dan haka ki ajiye naki zabin lokaci daya yakalli Safna sunyi ido biyu taji zuciyarta tana buga mata da karfi idanta suncika da hawaye tayi saurin sunkuyar da kanta Umma tace kainakeji fadamin wakakeso yayi murmushi Umma Safna ce ZABINA da sauri tazaro ido tana kallonsa duk Kansu kallonsa suke Safna tace nikuma yaya Safwan dan Allah kadena wasa kafada mana ina Aunty Baby Safna kenan aikece Babyn bakowaba a'a yaya Safwan bata karasa maganartaba Umma tadaka mata tsawa duk Kansu saida suka tsorata tace Safwan kasan maikake fada kuwa Safna fa kace eh Umma Safna ce ZABINA Safwan kana haukane amma bantaba sanin bakada hankaliba saiyau karasa wadda zakaso duk Yan matan dake garinnan kuma karasa wadda zakakawomin amatsayin sirika sai Safna yarinyar dabamusan komai dangane da itaba yarinyar da batada Uwa bada uba Yar tsintuea wayasanima kobatada uba yarinyar da ita kanta batasan asalintaba balantana wani yasan daga ina take itace wadda kakesan ka Aura to wallahi baka isaba bazaka taba Aurantaba sannan kuma wallahi! Wallahi!! Wallahi!!! acikinku duk Wanda yafadama Abbanku to bani bashi saidai yasauya wata uwar badainiba tatashi tayi tafiyarta
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:51] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
3⃣0⃣
By
Fauziya Usman
Lokaci daya Safna tashiga rudani maitsananin gaske tashiga tashin hankali da dimauta yayinda take wani irin kuka tatashi tayi daki ba'abinda take fada face innalillahi wa'inna'ilaihinraji'un sukansu su Safwan sunshiga tashin hankali maigirman gaske yayinda idanuwansu suke zubar da kwalla Safwan yatashi yatafi dakinsa yakasa zaune yakasa tsaye sai safa da marwa yake acikin daki yayinda damuwa takawo masa ziyarar bazata idanuwansa suna zubarda hawaye masu tsananin zafin gaske Zainab tasami Safna sai kaiwa da komowa take tana wani irin kuka lokaci daya tausayinta yaka mata itama tafashe da kuka domin tama gagara bata hakuri sabida batamasan ta'inazata faraba duk kanninsu babu Wanda yake cikin dadin rai ko wannansu zuciyarsa zafi takeyi masa tamkar wuta sunrasa abinda yake yimasu dadi ita Safna abin ba'a magana lokacin da Abba yadawo yasami falo bakowa kaitsaye dakin Umma yanufa yasameta azaune ga alama tinani take yazo inda take yace Hajiya lafiya kuwa tinaninme kike haka bakomai sannu da zuwa yauwa inasu Safna naga bakowa afalo yanzu sukahau sama nima banjima da shigowaba to hadamin ruwan wanka tatashi taje bajimawa tadawo gasucan nahada yatashi yaje yayi wanka yafito yashirya to mukoma falo ko eh mutafi sunfito yace jeki kirasu to tatashi taje dakinsu Zainab tasamesu bacikin dadin raiba takira sunan Zainab kitashi ga Abbanku can yadawo yace nakiraku tonasan Safna da Safwan yanayinsu bazaibarsu sufito ba nikaina bazanso sufitoba idan kika fita sai kisan abinda zaki fada masa game da Safna dakuma Safwan tana karasa maganarsa tafita Zainab tagirgiza kai tana manakin Umma wai anyama itace kuwa kodai wasu bakaken aljannu ne suka shafeta domin abin da mamaki tashiga toilet tawanko fuskarta tafito tatsane fuskarta sannan tafita tashiga dakin Safwan tasanesa cikin yanayi na damuwa duk saitaji tausayinsa yakamata domin tinda take bata taba ganin yayanta acikin irin wannan yanayinba tafito batare datayi masa maganaba ta'iso falo indasu Abba saidai fuskarta ba annuri tace Abba sannu da zuwa yauwa Zainab yanaganki kedaya ina Safwan da Safna Abba Safna barci takeyi lafiya take kuwa to dadai sauki maiyake damunta ciwan kai to tasha magani eh saida tasha sannan takwanta to shifa Safwan shima tinda yadawo yace agajiye yake yanzu haka shima barci yakeyi Abba sai kallonta yake zainab na'am Abba amma kema da akwai abinda yake damunki ko a'a Abba kintabbata insha Allah to shikenan tatashi zata tafi jikinta duk asanyaye ina kuma zaki zantafi dakine tindasu Safwan basanan kema baza'ayi fira dakeba kidawo kizauna a'a Hajiya bata tatafi jeki tayi tafiyarta yabita da kallo yajinjina kai Hajiya na'am tabbas da akwai abinda yake damun Zainab nalura da ita sam batacikin walwala to Abban Safwan koma miye Allah yakawo mata saukinsa tinda bata fada anjiba Amin
Abinda yabawa Abba mamaki shine har bayan isha acikinsu bawanda yafito bayan yadawo daga masallaci yashiga tambayar Umma waikuwa lafiya ace haryanzu bawanda yasauko acikinsu yatashi Umma tace ina zaka zanje naga ko lafiya a'a kabari zanduba tojeki kigani tatashi tatafi tasami Safwan yana salla tace idan ka idar Abbanka yanasan ganinka sai kuma kassn da irin yanayinda zakafito tafito tayi dakinsu Zainab saidai bataga Safna ba tace ina Safna tana toilet to idan tafito Abbanku yanasan ganinku duk kanku to saimunfito tajuya tayi tafiyarta tadawo karka damu suna zuwa Safwan salla yake ita kuma Safna tana bandaki inajinko wanka take to shikenan Safna tafito tayi shinfida tafara salla tana cikin salla wayarta tadau ruri Zainab taduba taga sunan Salim saidai bata dagaba bayan ta'idar Zainab takalleta Safna tindazufa yaya Salim yake kiranki tagirgiza kai barshi kawai idan yakara kira kidaga kifada masa bana kusa dan Allah bata rufe bakintaba yakara kira Zainab tadaga Safna ina kikashiga inata kira saishiru nakeji ba Safna bace yaya Salim a Zainab kina lafiya ina Safna lafiya qlau yasu Safna sunanan qlau Safna bata kusa yaya Salim to idan tazo kice tayi flash dina dan Allah inasan magana da ita kinji to zansanar mata insha Allah to kigaidasu Umma zasuji sunyi sallama ta ajiye wayar har zuwa wannan lokacin kukan Safna yakasa tsayawa Zainab takalleta kallo irin na tausayi tace Safna bazabce kimantaba ko kidena kukaba domin yafi karfin kimanta hakama kuka shiyakeyin kansa saidai nace dan Allah kiyi hakuri nasan cewa zuciyarki tana tare da bacin rai da bakin ciki dakuma damuwa nikaina bantaba Shiva bakin yanayiba irin nayau dan Allah Safna kiyi hakuri Safna zaki iyafita kuwa domin Abba ya'aiko akiramu zan'iya mutafi jirani inazuwa tashiga toilet tawanko fuskarta tadan shafa foda kadan tace mutafi sunfito lokaci daya da Safwan sunsauko tare Abba sai kallansu yakeyi sungaishesa ya'amsa haba yarana yau kuma zaman daki kukeso kunbarmu biyu sai yanzu da Ammar baijima da dawowa daga islamiyaba Safna yajikin naki naji sauki Abba to Allah yabida lafiya Amin yadawo da kallonsa ga Safwan yace masa Safwan maiyasa bakafito zuwa masallaciba wallahi Abba banajin dadin jikina ne shiyasa Safwan kenan aiba saikafadaba yanayinka kawai yatabbatarmin da haka to Allah yakawo sauki Amin Abba Umma tace to yanzudai kutashi muje acid abinci duk kanninsu suntashi sun'isa teburin cin abinci Umma ce kezuba abincin bayan takarasa zubawa taje tazauna
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:52] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
3⃣1⃣
By
Fauziya Usman
Acikinsu Zainab ce kawai takecin abincin yayinda Safwan da Safna suke wasa da cokali ita kanta Zainab cin dolane takeyi badan tanajin dadin abincinba Abba yalura dasu yace Safwan lafiya kaci abinci mana to Abba Safna kema tafaraci tayi kamar cokali biyu amma sam batajin dadin abincin balantana taji tanasansa lokaci daya hawaye suka fara zubomata tatashi da sauri tayi daki Abba nakiranta amma ko juyowa batayiba tayi tafiyarta yayinda suka bita da kallo Abba yakallesu maiyake faruwa da Safna ne nantake shima Safwan yatashi yayi tafiyarsa Zainab lafiya nima bansaniba Abba a'a Zainab karki boyemin nasan dole kinsani a'a Abba bansan komaiba yayinda idanta suke zubar da hawaye Zainab hawayenme kikeyi bakomai Abba itama lokacinne tatashi tayi tafiyarta Abba yayi ajiyar zuciya to maiyake shirin faruwa acikin gidannan yakalli Umma Hajiya kifadanin maiyake faruwa ne nima bansan komaiba Abban Safwan innalillahi wa'inna'ilaihiraji'un ya Allah kakawoma 'ya'yana mafita naduk abinda yake damunsu Allah nakawo kukana agareka da kayaye damuwa da bacin rai atare da 'ya'yana ya Allah ka albarkacesu sannan kuma ya Allah kacika zuciyarsu da farin ciki Allah kayaye masu duhun dayake kewaye dasu ya Allah kakawomasu haske adukkannin rayuwarsu da lamarinsu Amin Abban Safwan awannan daran babu Wanda yayi barci acikinsu face Ammar koshi sabida baisan halinda ake cikiba
Washe gari da safe Zainab tatashi tashiga kicin domin hada abincin break fast kasancewar indo batanan bayan takarasa komai tajerasu kan tebur tadawo tasami Safna tahade kai da guiwa tadafata tare da kiran sunanta tadago kai tana kallonta dan Allah kiyi hakuri Safna kidena kukannan haka karwani abu yazo yasameki kinji kanwata yau zaki shiga school ne tadaga mata kai alamar eh dayaushe 10:00am amma tin 08:00am yakamata nashiga to kinga yanzu karfe 08:30am kitashi kishirya kinji ta'amsa tatashi taje tayo wanka tafito ko mai batashafa ba tasaka kayanta takoma kankijera tazauna karfe 09:30am tafito tasami su Abba afalo shima lokacinne yafito tagaishesu yaga tana kokarin fita yace Safna inazuwa Abba school zanje to kinyi break fast a'a azumi name yayishiru sannan yace to Allah yakiyaye adawo lafiya Amin Abba tafuto tasami Habu tace yakaita makaranta domin ayanayin da take batajin zata iya tuka mota sunfito tafada masa zata biya tawani guri tabiya takarbi photona datayi da Safna photonan sunbirgeta saboda sunyi kyau sosai tace yakaita gidan yaya Salim sun'isa gidan saidai ba ita tashigaba maigadin gidan taba tace masa yakaiwa Safna idan aka tambayesa injiwa yace inji kawarta duk kannin photonan manyane na mannawa abango tamika masa sunyi tafiyarsu yashiga lokacin Salim yana kokarin zuwa office yashigo tare dayin sallama yagaisa dash yace waigashi akace abawa Safna injiwaye tace ita Kawar Safna ce tana ina tatafi Salim yakarba sunbuda sunga photonan sunyi kyau sosai saima sukadanyi kama daya tamkar yaya da kanwa Salim yashiga danna number ta saidai akashe take tomaiyasa Safna bata shigoba saidai tabada sako abin akwai mamaki amma bakomai idan natashi daga office zanje gidan nizantafi to Allah yabada Sa'a adawo lafiya tafita yayi tafiyarsa Safna ta'isa makaranta karfe 10:15am tashigo class tasamu da malami aciki tagaidashi taje tazauna kallo daya zakayi mata kasan tana cikin damuwa zaune kawai take amma sam hankalinta baya gurin karatun da akeyi lokaci daya taji kanta yasara sai hawaye kezuba afuskarta masu tsananin zafi su Hafsat sai kallonta sukeyi tasa hannunta tadafe kanta danjinshi take yana juya mata tamkar zaicire malamin yalura da ita yazo inda take yakira sunanta tadago kai takalleshi Safna lafiya kike kuwa tagirgiza masa kai alamar a'a maiyake damunki tanuna masa kanta to kije kisha magani idan kuma bailafaba saikitafi gida kinji tajinjina masa kai domin idan tabudi baki da sunan magana to kuka zatayi tatashi tana cikin tafiya jiri yadibeta tafadi da sauri Hafsat da Asma'u sukazo gurinta saidai sunsaneta somammiya Bashir yace malan tafa suma sundauketa da sauri ansata mota sunnufi asibiti suna is a nurse sunkarbeta sunshiga da ita Emergency daya daga cikin nurse din yatafi yakira doctor anan gurinsu Hafsat Bashir yace yakamata asanar agidansu Asma'u tace aibatazo da wayaba to yanzu yakenan mujira tafarfado tukunna doctor naganinta da sauri yazaro ido tare da ambatar sunanta Safna sir kasantane eh kanwar matar da zan'Aura ce nansuka shiga dubata bayan sunkarasa ansamata ruwa yakira layin Zainab Domin yasanar da ita saidai baiyi nasarar samuba yakira layin Safwan tana ringing amma baidagaba yakira layin Abba Bayan sungaisa yafada masa Safna tana asibiti batada lafiya subhanalillah maiyasameta injindai da sauki eh da sauki to ganinan Tate nantake Abba yabaro office yazo asibiti yashiga tambayar Hafiz maiyasameta yace gaskiya Abba damuwace take kokarin yimata yawa damuwa kuma eh Abba zan'iya ganinta eh sunshigo yaganta yayinda yaketa maimaita abinda aka fada masa to maiyake damun Safna ne harhaka Hafiz waya kawota asibiti suna a waje muje nagansu Sunfito yakaishi gurinsu Hafsat sungaishesa ya'amsa yamasu godiya
Safwan tinda safiya Tawaye ko kasa baisaukoba saboda zuciyarsa kuna take yimasa yana cikin bacin rai sosai baikumayi tinanin Safna ta tafi makarantaba saboda yahangi motarsu acikin get yakai hannunsa ga wayarsa domin ganin wadanda suka kirashi shikashe wayarma zaiyi yahuta yana dubawa yaga missed call da yawa number Hafiz ce asama hakan Yasa yafara kiran layinsa yadaga sungaisa Hafiz kakirani bana kusa eh dama nakurane domin nafadama Safna tana asibiti saboda nakira layin Zainab baitafiba ganin baka dagaba nakira Abba yanzu haka yananan atare da ita Hafiz maiyasami Safna karka damu tana samun sauki tana asibitinmu to ganinan tafe yauwa saikazo
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:52] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
3⃣2⃣
By
Fauziya Usman
Lokaci daya yakara shiga tashin hankali da damuwarsa takeru yayinda zuciyarsa yake buga masa da karfi yafito agigice yashiga dakinsu Zainab yasameta akwance tana ganinsa tatashi yaya Safwan kafito eh Zainab dama Safna tatafi school ne eh talura da yanayinsa tace yaya Safwan lafiya yagirgiza kai Zainab Safna tana asibiti batada lafiya innalillahi wa'inna'ilaihiraji'un maiyasameta nima bansaniba yanzu zantafi domin naga halinda take ciki yaya Safwan ina zuwa a'a Zainab domin Umma idan taganmu tare zatayi tinanin gurin Safna zamu tafi to shikenan idan katafi dan Allah kakirani kaji zankiraki yafito zaifita Umma tadakatar dashi ina zuwa zanje wani gurine kacemin zakaje gurin Uwarka to bazakaba a'a Umma wallahi ba school dinsu Safna zaniba wani guri daban zanje dan Allah kibarni nafita to jeka tinda karantsemin yafito yayi tafiyarsa ya'iso asibiti yakira Hafiz sunhadu yakaishi inda Safna take yasami Abba adakin da sauri cikin mutuwar jiki yakai inda take harzuwa wannan lokacin bata farfadoba yana kallonta idansa suna zubar da hawaye Abba sai kallonsa yakeyi irin yanda yaga yashiga damuwa abin akwai mamaki Abba yakira sunansa Safwan dan Allah kafadamin maiyake damun Safna yagirgiza masa kai nima bansaniba Abba to shikenan lokacin salla yayi duk sunfita sunyi gurin salla Abba yacewa su Asma'u sutafi gida haka suma susamu suhuta basuso yafiyaba haka sukahakura sukatafi bayan sunyo salla sundawo lokacin tafara motsawa tana tari ahankali take buda idanta harsuka bude tafashimci ba'a school takeba kuma ba'a agida takeba cantakai kallonta ga Abba taga Safwan da kuma Hafiz tayi dogon numfashi tare da ajiyar zuciya Safna kinfarka yajikin naki nasami sauki Abba sannu Safna yauwa yaya Hafiz takai kallonta ga Safwan taga yanata hawaye suna hada ido yayi saurin sunkuyarda da kansa masa tayi dan murmushin karfin hali yayana lafiya kukanne kake kaga indai dantanice to karka daga hankalinka domin nassmu lafiya yanzu gida zamu Abba mutafi gida a'a Safna kibari kikara samun sauki mana kina bukatar hutu ayanzu tayi shiru nalokaci kadan sannan tace nasamu sauki yaya Hafiz ba'abinda yakeyimin ciwo ajikina hutu kuma dakake magana ina samunsa fiye da tinanina dan haka kabarni natafi gida to tinda kinmatsa Abba zaku iya tafiya amma gaskiya tana bukatar hutu dakuma kulawa to shikenan bayan ruwan sunkare suka fito suka tafi motar Abba tashiga suna cikin tafiya Abba yakira sunanta Safna dan Allah kifadamin abinda yake damunki kinji tayi yar dariya kaima kafara yarda da zancan asibiti to niko mezai dameni awannan lokacin Abba dan Allah kayarda banda damuwar komai araina to shikenan acan gida bayan fitar Safwan baifi mintuna biyarba Salim yazo gidan yashigo yasami Umma itakadai afalo bayan sungaisa yace gurin Safwan yazo aikuwa yanzunnan yafita Umma dama lafiyarsa qlau eh to maiyasa baitafi office ba to Salim saikunhadu saikaji Umma Safna fa tana mskaranta ok toni zantafi to Salim kagaida gida sunyi sallama yatafi Safna takalli Abba tace Abba dan Allah idan mukatafi gida karka fadi cewa daga asibiti muke ko maiyasa domin nasan Umma da Aunty Zainab zasu sakani agaba da tambayar da banida amsarta to insha Allah bazan fadaba Safna na'am Abba idan kinhuta kikira kawayanki domin sunjima asibiti saida nace dasu sutafi sannan suka tafi to Abba insha Allah ina shiga gida zankirasu sun'iso gida sunshigo saidai basuga motar Safwan ba to ina yatsaya sunshigo sunsamu bakowa Umma tagaji da zama tayi dakinta yau kuma falon bakiwa mebi sungaji da zama suntafi sukwanta Abba ninatafi sama to kifito kici abinci kinji Abba kamanta ina axumi kinga Safna azuminnan tinda bana farilla bane ki'ajiyeshi to Abba yauwa kokefa Allah yaimaki albarka Amin Abba tayi tafiyarta shima yanufi dakinsa Safna nashiga tasami Zainab sai zagayen daki takeyi ga alama tinani takeyi bata masan tashigoba tadan dafata tajuyo afirgice da sauri tawani zaro ido Safna kece eh Aunty Zainab lafiya kike kuwa Safna inafa lafiya nasami labarin kina asibiti kinga Aunty Zainab karki wani daga hankalinki domin nasamu lafiya to Allah yakaro afuwa Amin ina yaya Safwan nima bansan yana inaba kamarya baije gurinki bane taje saidai baiyimin maganaba da zamu dawo kuma motar Abba nashiga inajin koyabiya tawani gurin suna cikin maganarsa yaturo kofa yashigo yasami guri yazauna jikinsa asanyaye yake magana yakira sunanta Safna yajikinki nasami sauki talura da yanayin dayake ciki tace kaga yaya Safwan dan Allah kadena saka kanka acikin damuwa domin wannan gaddara tace nakuma yarda da ita baikamata kuma kukasance acikin damuwaba domin ganin damuwa atare daku tana fada tana kuka yazanyi banda wata mafita hakama banda wata fargaba face kaddarata banda kowa aduniya faceku sai kuma yayana Wanda bansan koyana rayeba koya mutu kune gatana daku nake tutiya domin kungama min komai arayuwa kinga Safna maganar ta'isa haka kiyi shiru kukanma ya'isa kibarshi haka kinga ko lafiya bakida kar damuwar tayimaki yawa kinji to Aunty Zainab nadena taje takawo mata abinci da ruwa itace take bata da kanta kadanci Kazan tatafi tayo alwala tayi sallah takira Hafsat da Asma'u tayimasu godiya daga bisani tasha magani takwanta sai barci
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:52] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
3⃣3⃣
By
Fauziya Usman
Gwambe
Jamila nafalo itada Nusaiba taji anturo kofa anshigo tajuyo danganin waye tayi tinanin maigidantane yadawo abin takaici saitaga Fa'iza takira sunanta cike da mamaki Fa'iza lafiya Jamila kenan maikike mamaki da ganina sabida nafita harkarki Jamila bara kiji aini bansan cewake muna fuka bace saidaga baya dama ashe mahaifarki tasami matsala shine kikawani cemin dan uwana nane bayasan haihuwa to wallahi baki isaba domin dole yaya Mansoor yakaro Aure damacan dankihaifa mana zuri'a aka Auroki badan kizo kiyi zaman jindadiba kina hutawa tayidan murmushi Fa'iza kenan aigarani tinda nahaifa daya kinga nafiki keda kodaya baki ajeba gakinan saikace tsintarciyar akuya ko ina anaganinki agari idan zaman gidan miji banzane kije kiyi mana ina zaman zamana lafiya da mijina da abokiyar zamana lafiya kikaxo kikarikitamin lissafi kikasamin wawan tinani irin naki kika rabani da farin cikin gidan Aure kikasa mijina yatsaneni wallahi kincuceni saina gode Allah da yanunamin gaskiya tinwuri bari kiji Fa'iza nifa bakamar Haj Aisha bace da kika rainaba kina yimata wulakanci tana hakuraba in wallahi bazandauka domin ko tashanci nafiki idan takama mudaku saimu daku da juna domin mucire raini banza shashasha wadda batasan zaman lafiyaba kekamdai wallahi shaidance mai raba mata da miji mairaba daya biyu haka sukayita musayar baki da juna harzuwa wani lokaci bayan Fa'iza tatafi Jamila tayi zaune duk abin duniya ya'isheta dama Haj Aisha tayi-tayi tanuna mata illar Fa'iza amma sam tarufe ido gashinan yanzu tagani amma zata gyaramata zama domin daga yanzu bazata sake shigo masu gidan da zancan cinmutunci ko wulakanciba saita nunamata wuta namaganin roba batan mintuna talatin da tafiyar Fa'iza Alh Mansoor ya'iso tare yake da Haj Aisha sun'iso lafiya Jamila batakoji isuwarsuba sabida bacin ran datake ciki sunfito kaitsaye sashanta tanufa tana Shiga taga dakin duk yayi datti da kura kuma gashi tafiyar dare sukayi tashiga bedroom shima taga yayi datti da kura to yazatayi dole tayi hakuri harzuwa gobe tagyara dak dacewa tafiyar takwana biyu ce tajikuma bazata iya hakura har safiya tawayeba domin bazata iya kwanciya ahakaba tashiga toilet tayo alwala tafito tayi salla tatashi tafara gyaran dakinta Alh Mansoor kaitsaye dakin Jamila yanufa yatura kofa yashigo Nusaiba taje da gudu tarike masa kafafu tanamasa oyoyo yayi dariya yadauketa Sama itama dariyar take Jamila tayi murmushi sannu da zuwa yauwa yazauna yahanya Alhamdulillah yagidan dafatan komai normal insha Allah to madallah takallesa tace ya Hajiya yaji tambayar tamkar amafarki tayi murmushi janajin mamakina ko to kadena dominni ayanzu rayuwata tacanza bakamar yanda kasaniba kuma bana fatan dana kara komawa ayanda nake ta dukursa akasa tare da sunkuyar da kanta kasa tace mijina dan Allah kayafemin kayimin afuwa kagafarceni wallahi nacanza halina nadena duk wani hali barakyau zankasance salihar mace maiyin biyayya agareka mamakinta yakamashi sai kallonta yakeyi yajinjina kai yace tashi kizauna tatashi tazauna Jamila ni bakiyimin komaiba kuma kinsani cinmutuncin Haj Aisha da kikeyi shiya haifar da matsala atsakaninmu amma badan kin aikatamin komaiba da sauri tace wallahi nadena zanbata girmanta zanyi biyayya agareta fiye da tinaninka da gaske kike eh kinyi alkawari eh nayi totashi muje ina kuma zamu kabari kaci abinci kayi salla mana karki damu tashi muje ta'amsa dato tatashi sunfito yana rike da hannun Nusaiba taga sunnufi sashen Haj Aisha saidai tayi shiru batayi maganaba sun'isa bakin kofa yabuga yaji shiru yasake bugawa nanma yaji shiru itadai kallonsa take tare da tinanin tomaizaiyi adakin miye aciki tinda baifada mata cewa tare yazo da Hajiya ba to amma koma miye zata gani ganin ba'azo anbudeba yasa yatura kofar sunshiga ssidai bata falo Jamila tace Alhaji wai lafiya karki damu inazuwa yashiga daga ciki yasameta tanata aiki jinmotsi abayanta yasata juyowa kafin tayi magana yace haba Hajiya miye haka kikeyi kedayaka mata kizauna kihuta saikuma kikama wani aiki tayi murmushi to yana'iya dakinne duk yayi datti da kura wallahi bazan'iya kwanciya ahakaba tonaji yanzudai fito kiga ta'ajiye aikinta tabiyoshi sundawo falo Jamila nazaune tamike dama tare kukazo eh kindai gani Haj Aisha tace Jamila barka da zuwa yauwa ammani yakamata nayimaki barka da zuwa domin kenasha hanya banida nake acikin gidaba yauwa yagidan lafiya qlau Alhamdulillah Nusaiba kina lafiya ya makaranta qlau to Allah yabada sa'a Amin nan suka zauna Jamila taroki Haj Aisha gafara sunyafi juna Alh Mansoor yaji dadi sosai da ganin wannan ranar yatashi toni bata natafi nayi salka to nima zsnkoma bakin aikina Hajiya aiki kikeyi eh Jamila bakiga yanda dakin yayi datti da kura ba to bara natayaki a'a Jamila jeki gurin mijinki kiyi aikin lada nidai gaskiya saina tayaki a'a Jamila nifa bazanbarkiba to kunga Hajiya ninayafe nawa haki tatsaya tatayaki to godiya name yafita Nusaiba tabishi sukuma suncigaba da gyaran dakunan bawani daukar lokaci sukayi suka gama sunci abinci cikin farin ciki da walwala bayan sunkarasa cin'abinci sunzauna sunata fira saida dare yayi sosai sannan Jamila da Alh Mansoor suka tashi zasu tafi domin adakin Hajiya Aisha suke sunyi mata saida safe suntafi anan tabar Nusaiba takwana Haj Aisha tajidadi sosai aranta domin ita tanasan Jamila har cikin ranta haka sukayi kwana biyunsu cikin jindadi ranar da zasu koma Jamila taji tamkar karsutafi to amma bayanda zatayi sunfito tayo masu rakiya harbakin mota saida suka Tafi sannan tadawo ciki saijin ranta takeyi fari kal batada wata damuwa ko bacin rai balantana tinani ya'addabeta zaman lafiya yafi komai dadi arayuwa Allah ya'isar mata da Fa'iza datayi kokarin ruguza rayuwarta me'akeyi da Fa'iza can takarata itadai Allah yanuna mata gaskiya kuma tasa hannu biyu tadauka Wannanma kawai ya'isheta farin ciki arayuwa
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:52] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
3⃣4⃣
By
Fauziya Usman
Kaduna
Zaune suke gurin hutawa shikadaine kemagana yayinda ita wani abu daban take tinani abin yabashi mamaki yakira sunanta Zainab maikike tinani haka keda yakamata kikasance acikin farin ciki domin ansaka ranar Auranmu saikuma nasameki bakya cikin dadin rai waimaiyake damunkine kwanakinnan nafahimci sam bakya cikin walwala yakamata kisanar dani ko akwai wani taimako da zan'iya yimaki tayi ajiyar zuciya karka damu Hafiz insha Allah komai zaidai-daita to Allah yasa Amin Zainab niko wai ina Safna najima bana ganinta ko wayarta akakira bata shiga wani lokaci kuma tana ringing ba'a dagawa Safna nanan qlau makarantace take hana aganta sannan kuma wayarta tasami matsala shiyasa sundan jima suna fira daga bisani sukayi sallama yatafi tashigo ciki tasamu Safna akicin tana girki tahirgiza kai yayinda tausayinta yakamata domin ayanzu duk aikin gidan yakoma kanta ita takeyin komai Umma sam bata tausayinta dimin karta sami samat dazatace tanasan Safwan takaraso inda take sannu da aiki kanwata yauwa Aunty Zainab yaya Hafiz haryatafi eh mundai kusa shan biki agidannan Safna bara natayaki a'a kibarshi nagode tayi-tayi amma sam takiyardar tatayata dole tahakura tabarta bayan takarasa tashiryashi akan tebur sannan tayi tafiyarta domin ita sam tadena cin'abinci akullum ako wace rana azumi takeyi kuma idan magariba tayi batacin abinci iya kacinta tasha shayi ko coffee hakan tasa duk tacanza kamannunta tayi baki tarame tamkar ba itaba abin yana damun Abba sosai saidai yakasa samun Wanda zaifada masa haka Safwan shikansa yanayinsa yana damun Abba da Salim wanda yakasance tamkar hussininsa ayanzu Abba baikosan yadawo gida saboda bashida nishadi da farin ciki agidan gidan yakoma tamkar bashiba kowa cikin kunci yake har Umma ssidai zuciyarta tafi karfinta domin tatsayu akan turbar data azata
Wata rana Safna tadawo daga makaranta tashigo tasamu Umma tana kokarin fita Safna kindawo eh Aunty Zainab to sannu da zuwa yauwa nagode Umma fita zakiyi eh to Allah yakiyaye adawo lafiya Allah yasa Amin yauwa Safna na'am Umma idan kin ajiye jakarki kije baya kayanacan nasa anjikasu tindazu saiki wanke to Umma Zainab taji wani irin bacin rai tace haba Umma haba Umma maiyasa kike hakane dan Allah kibarta tahuta mana to Uwata yimin fada wallahi Zainab ki kiyayeni tinkafin ranking yabaci aikin banza nasata wanki inkin isa dan Allah kihanata kuma bara kiji wani abu dazanfada maki idan kika yarda kika tayata wankinnan to wallahi banyafe makiba amatsayina na mahaifiyarki tana kai karshen maganarta tafita tayi tafiyarta duk kanninsu hawaye suke zubarwa Safna taje ta'ajiye jakarta da mayafinta tafito Zainab nakallonta amma bayanda ta'iya dole tabarta taje tafara wankin tanayi tana kuka tafada azuciyarta dama rayuwa zata sauya mata haka tana wanki tana kuka abin duniya ya'isheta Zainab tana falo zaune tarasa maiyake yimata dadi Safwan yashigo yasameta yace Zainab ina Safna tana baya baya kuma maitakeyi Umma ce tasata saitafashe da kuka mai Umma tayimatane Ummace tasata wanki kuma gashi azumi take takumace batayafe natayataba Safwan yace wanki fa kikace kaitsaye yanufi inda take yasameta tahade kai da guiwa tana kuka ya dukursa kusa da ita yadafa kafadarta tadago kanta lokaci daya sukayi ido biyu take tausayinta yakamashi baisan sanda idansa suka fara zubar da kwallaba cikin kasa-kasa da murya yace kanwata kigafarceni domin duk halinda kika shiga nine sila saidai kuma nima banda laifi ko ince balaifina bane laifin soyayyarkine domin koda inada laifi to tabbas soyayyarki tafi komai zama laifi saboda itace take sarrafani harma da zuciyata Safna yazanyi da dinbin sosayyarki dake cikin zuciyata hakama kaunarki tayi matukar tasiri acikin zuciyata Safna wallahi soyayyarki tayi yawa atare dani banida abinyi face tinaninki dakuma sanganinki zuciyata har kullum kaunarki takeyi hakama harkoyaushe banajin sankowa sainaki nikaina nakasa fahimtar ya'akai nafara sanki domin kuwa nakasa sankowa saike kekawai nakeso dan Allah kiyarda dani kikuma amince da soyayyata karki juyamin baya domin zan'iya mutuwa idan har narasaki dominke duniyata ce soyayyarki kuma rayuwarace hakama tinaninki kuma ruhinane wallahi banda wani abu danakeso fiye dake kanwata najima inasanki soyayyarki hartakusa ta'illatani narasa yazanyi da raina kitaimakeni kanwata dan Allah kiyimin alkawarin soyayyarki domin samun farin cikina tinlokacin dayafara magana kallonsa take yayinda hawaye kefita afuskarta azahirin gaskiya tanasan Safwan saidai bazata iya baiyana masaba saboda tana matukar jintsoran Umma kuma bazataso wani abu yashiga tsakaninsa da Umma ba koba komai ita Uwace agaresa yatsinke mata tinani tahanyar kiran sunanta Safna dama nasan dole zakiyi tinani akan hakan saboda kina shakkar Umma to inasan kisani wallahi Allah ne kawai zairaba soyayyata dake ta hanyar daukar raina domin nidai harkullum harkoyashe kece ZABINA kenakeso domin dasanki nabude ido dashi nagirma dashi narayu kuma dashi nakecigaba da rayuwa harkawowa yanzu hakama dashi zanmutu kuma inafatan ko alahira Allah yatasheni dashi itadai kallonsa kawai takeyi yayinda manakinsa yacikata
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:52] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
3⃣5⃣
By
Fauziya Usman
Tace a'a yayana maiyasa zakayarda da abinda zuciyarka take sakama bayan badai-dai bane kuma bazai taba tabbataba maiyasa jindadi yasa namanta niwacece namanta da asalina yayinda nashagala nakasa tuna matsayina yaya Safwan nida kai munada babnbanci maitarin yawa kai kakasance tamkar sarkine yayinda nake matsayin baiwarka kuma kaskantacciya maragata a'a Safna kidena fadar haka kayi hakuri kabarni nayi magana yaya Safwan ni wallahi banga laifin Umma ba domin tanada gaskiyarta kowace Uwa zataso danta yayi Aure gidan mutunci da asali, nasaba, da kuma nagarta saidaini bandaga cikin wadannan niba kowa bace face tsintarciya abinda Umma tayi shine dai-dai batada laifi ko daya yadakatar da ita tahanyar sa hannunsa yarufe mata baki yagirgiza kai a'a Safna dan Allah kidena fadar haka wallahi banaso kinji raina yana baci sosai dajin wadannan kalaman naki dan haka kidena banaso kinji tadaga masa kai alamar eh yauwa kokefa kinga yanzu abinda za'ayi kibar wankin haka nizan karasa zatayi magana yadakatar da ita bayanda ta'iya dole tabarshi yakarasa bayan sunkammala gaba daya sunyi shanya sundawo falo sunsami Zainab azaune ssidai bata cikin walwala tace Safna sannu kinji yauwa Aunty Zainab Safwan yacema Zainab tazubo mata abinci ta'amsa dato tatashi yayana kamanta ina azumi yayi ajiyar zuciya kinga Safna wannan azumin dakike bana faralla bane maiyasa kiduba kinga yanda duk kikarame kinga dan Allah da girman Allah kibar azuminnan haka to dame zakiji da damuwar dake addabarki koda yunwar dake cikinki wannan ai azabtar da kanji kikeyi gaskiya banaso danyanzuma dole zakici abinci wannan azumin bazanyarda kikaishiba idan kuma kikaki to nima zanyi yajin cin'abinci natsayin wani lokaci tayi dogon numfashi tare da ajiyar zuciya toshikenan zanci yayi dan murmushi yauwa kokefa Zainab jezuba mata abinci tatashi tatafi tazuba anincin ta'ajiye kan tebur tadawo yaya Safwan ga abincincan kan tebur ok sannu Safna mutafi ko ta'amsa dato tatashi lokaci daya taji kanta yasata yayinda zuciyarta take bugamata da karfi Safwan yakalleta lafiya tagirgiza kai bakomai to mutafi tana cikin tafiya taji jiri nadibarta bata ankaraba tafadi akasa somammiya da sauri Zainab da Safwan suka isa gareta yayinda kowannansu yake fadar sunanta tare da jijjigata amma bata iya farfadowaba Safwan yadauketa sunfito yasata mota sunyi asibiti Zainab ce ketuka motar shikuwa Safwan yana rike da Safna abayan mota asibitin su Hafiz suka nufa suna isowa akashiga da ita Safwan da Zainab saikai dakawo suke sunkasa zaune sunkasa tsaye bayan wani lokaci su Hafiz sunfito da sauri Safwan ya'isa garesa yana tambayarsa halinda take cki yayi shiru yagirgiza kai ganin yayi shiru yaki magana yasa Zainab zuwa inda suke tace kaga Hafiz dan Allah kadaure kafada mana halinda Safna take ciki domin shine kwanciyar hankalinmu yace to kubiyoni office bayan sun'isa office dinsa sunzauna yakallesu daya bayan daya yace gaskiya Safna tana cikin rashin lafiya sosai domin ga alama tinani yayimata yawa Wanda yahaddasa mata da damuwa mai tsanani wanda yake samata bugun zuciya ayanzudai daf take da kamuwa da ciwan zuciya mai tsanani domin gaskiya damuwar Safna tayi yawa sosai Zainab tafashe da kuka yaya Safwan munshiga uku yanzu miye mafita kuka takeyi sosai hartamanta da Hafiz shine mijin da zata Aura saboda tashiga tashin hankali Safwan yashiga damuwa matuka dajin wannan labarin yayinda idanuwansa suke zubar da hawaye ba'abinda yake fada face innalillahi wa'inna'ilaihiraji'un azahirin gaskiya yana cikin tashin hankali yanayin da Hafiz yaga sunshiga lokaci daya yadaga masa hankali yatambayesu meke faruwa saidai basu iya cewa dashi komaiba Safwan yafita yabar office din Zainab tabi bayansa hakan yatabbatarwa da Hafiz Cewa akwai matsala nantake yaciro wayarsa yakira Abbansu yasanar dashi halinda akeciki cikin gajeran lokaci Abba ya'iso asibiti kaitsaye office din Hafiz yanufa Abba yashiga tambayarsa halinda Safna take ciki yafada masa komai ba'abinda yaboye masa Abba yashiga damuwa sosai jin halinda Safna take ciki inasu Zainab ko suna gurinta a'a sunadai kofar dakin bazaiyuwu sushigaba ayanayinda suke domin tana bukatar Hutu sosai Abba yace Allah kaba wannan yarinya lafiya Amin Abba toni zaiyuwu naganta eh mutafi sunfito tindaga nesa Abba yahangi Safwan da Zainab cikin wani irin yanayi naban tausayi sunkaraso inda suke Zainab da gudu tazo inda Abba tana kuka duk tausayinta yakamasa yashiga rarrashinta sunshiga inda Safna kallo daya zakayi mata kafahimci tanajin jiki Abba yakira Umma ya sanarmata bawani bata lokaci ta'iso asibiti ita kanta tausayin Safna yakamata dana yaranta sai dai gaskiya batajin zata'iya barin Safwan ya'auri Safna yarinyarda batada asali wama yassni ko shegiyace bata da Uba shine dalilin da yarabata da iyayanta haka kawai yajanyo masu magana agari wallahi sam bazata yardaba dukkanninsu bamai magana hakan yasa dakin yayi tsit shiru daiketashi
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:52] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
3⃣6⃣
By
Fauziya Usman
Kano
Zaune suke suna fira Safna tana wasa da kayan wasanta wadanda Safna tasiya mata Nafisa tadauki wayarta tashiga danna number ta amma arufe tayi shiru tanadan nazari Salim yafito yasameta ahakan yadan dafata tajuyo sunkalli juna lafiyarki kuwa maikike tinani harhaka wallahi yaya Salim tinanin Safna nake narasa maiyasami wayartane akullum nakira sai ace layin arufe yake gaskiya abin yana bani mamaki matuka nikaina abin yana bani mamaki amma bakomai insha Allah idan munkoma saimuje mudubata danmusan halinda take ciki ko gaskiya hakan yakamata amma wannan shirun yayi yawa to idan kinshirya mutafi aini tindajimawa nashirya kainake jira sunfito yarika hannun Safna sunshiga mota suntafi sub'iso gidansu Ummi sunshigo Safna tayi gurin Ummi tana dariya domin tasaba da ita sosai saboda kowane karshen sati saisunzo kano sunkwana biyu sunzauna sungaisa da Ummi Nafisa tace Ummi yau kedayace afalo ina Aunty Larai tana ciki nima yanzu nafito Safna tasauka jikin Ummi tayi gurin Salim tana kokarin hawansa yace Safna jeki ki kira Aunty Larai kinji tace to tatafi tana dariya alokacin shekararta uku taje tasami Larai azaune kai maraba da Safna yashe kukazo itakuma sai dariya take tariko hannunta tace Dady Larai tayi dariya kina nufin Dadynki yace nazo to mutafi tarikota sunfito Ummi tace tatasoki ko a'a aiba laifinta bane Dadynta ya'aikata lallai Safna akwai wayo harkinyi wayon kiran wani yauwa Salim nikuwa ina Safna tinjiya dakukazo banji kunyi wayaba kuma bata kira tayi magana da Safna ba kotakira dakuna gida a'a Ummi bata kiraba kuma idan aka kirata ba'asamunta ni wallahi abin haryafara tsoratani to yanzu kakira Safwan saikaji aishidinma kwana biyu sai ahankali domin ko office yadena zuwa koda yajema baya aikata komai banda tinani inaji ajikina da akwai abinda yake faruwa agidansu Ummi tace subhanalillah to kaga yanzu kirashi kaji ko lafiya to yadau wayarsa yakira layinsa shiru ba'adagaba yasake kira nanma shiru yakira kamar sau biyar haka baidagaba abin yabashi mamaki to maiyake faruwane Ummi sai kallonsa takeyi taga yanayinsa yacanza kafin tayi magana Nafisa tarigata yaya Salim lafiya gaskiya Nafisa banajin lafiya domin nakira Safwan aji biyar amma baidagaba a'a Salim karka fadi haka kakira wani daga cikin yan gidansu saikaji to yakira Abban Safwan duk kanninsu ita kawai suke kallo yayinda zuciyar Abba tatafi akan damuwar Safna dakin yayi shiru bamai magana ringing din wayar Abba ne yakauda shirun dakin yaciro wayar yaduba yaga sunanan Salim yadaga sungaisa yace Abba dan Allah Safwan fa nakira layinsa baidaga ba ok bara nabashi Abba yamika masa wayar yakarba yakara akunnansa batare da yayi naganaba Salim yace Safwan wai lafiya inata kiranka baka dagaba cikin kasa-kasa da murya yace wallahi Salim bana tare da wayata shiyasa Safwan lafiya kake kuwa naji muryanka wani iri maiyake damunkane a'a Salim banibane Safna ce da sauri yace Safna maiyasameta batada lafiya yanzu hakama muna asibiti tare da ita anbata gado subhanalillah maiyake damunta to faduwa tayi haryanzu bata farfado daga sumar datayiba yanzu haka batasan inda takeba subhanalillah to Allah yayayemata Allah yakawo mata sauki Amin Salim yanzu ina kano amma gobe zandawo insha Allah inadawowa anan zansauka to inagaida Safna dasu Ummi sunyi sallama yabawa Abba wayarsa lokaci daya Ummi da Nafisa sukace maiyasami Safna wai faduwa tayi tasuma kuma haryanzu batasan inda takeba domin bata farfadoba innalillahi wa'inna'ilaihiraji'un to Allah yabata lafiya ya aiko mata da sauki Amin cikin masugantaba amma tausayinta yakamasu sosai Ummi sai kallon photo tanta da Safna take domin itama sunba daya tasa afalonta Allah sarki yarinyar kirki gata da shiga rai sai dare suka tafi gida Safna gurin Ummi takwana Salim bayan sunkoma gida yakara kiran layin Safwan amma baidagaba hakan yatabbatarmai da baikoma gidaba harzuwa wannan lokacin yana asibiti haka yahakura washe gari da safe suka fita sukazo gidansu Ummi anan sukayi break fast sunyima Ummi da Abba sallama sunfito suntafi
Kaduna
Su Abba sundawo daga masallaci sunsami su Umma abakin kofar dakin da Safna take Abba yace Zainab haryanzu bata barkaba eh Abba tafashe da kuka a'a Zainab kidena kuka zata tashi insha Allah kuma zata sami lafiya kinji shidai Safwan baice komaiba yama wucesu yashiga dakin yazo kusa da ita yanata kallonta yana zubar da kwalla yaduba agogon hannunsa yaga karfe tawkas da rabi na dare 08'30pm ace haryanzu Safna bata farfadoba tinkarfe biyar na yamma 05:00pm gaskiya duk dacewar tana numfashi amma shiyafara tsorata yadukursa kasa da ita yasa hannunsa cikin nata yarintse yadora kansa akan gadan datake ba'abinda yake sai kuka domin damuwar tayi masa yawa yarasa yazaiyi da ransa acan gurinsu Umma jitake kamar taje tafito dashi adakin sabida ita haryanzu zuciyarta bata aminta da Auranba kuma bazata taba barin ayi wannan Auranba
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:52] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
3⃣7⃣
By
Fauziya Usman
Safwan yana cikin kokansa Safna tatashi saidai baimasan tatashiba kasancewar batayi wani dogon motsiba ahankali take buda idanta harsuka bude taduba dakyai tafahinci ba'agida takeba tabbas wannan asibitice bako shakka saizuwa wannan lokacin taji sautin kukan Safwan da sauri tajuyo da kallonta zuwa garesa yanayin yanda yake kukan taji tausayinsa yakamata talura da hannunsa dayake cikin nata tadan matse hannun kadan tana dan murzashi da yatsun hannunta da sauri yakai kallonsa gareta sunyi ido biyu tayimasa murmushi sosai shima yasami kansa dayimata murmushi kanwata kintashi eh maiyasamekane kake kuka taciro hannunta daga nasa tanashare masa kwalla dake fuskarsa yayana dan Allah kadena wannan kukan banaso kaji to nadena yayana inasu Aunty Zainab suna waje bara nafada masu kinfarka to yafita tabisa sa kallo tarinrse idota taji wani abu yana yimata yawo ajiki shigowarsu ce tasata bude idonta nansuka shiga yimata yajiki ta amsa danasami sauki Abba yacewa Safwan yaje yakira Hafiz ya'amsa dato yafita bayan wani lokaci sundawo tare yadubata yacire mata ruwan dake hannunta yace yakamata taci abinci sannan sai amayarmata da ruwan Abba yazo gurinta yace Safna maizakici Abba zansha shayi anhada mata shayi tasha tayi salla anmayar mata da ruwan sannan Hafiz yayimasu sallama yatafi Abba yakalli Umma yace Hajiya mutafi oo mutafi kuma eh kinga dare yayi to idan natafi wazai kwana anan Zainab zata kwana da ita to shikenan yanzu abinda za'ayi sat Safwan kabiyomu kakarbo mata duk wani abinda zatayi amfani dashi to Abba tafada masa abinda zaizo mata dashi aciki harda wayarta haka kuwa akayi yaje yakawo mata duk wani abu datake bukata bama itakawaiba harda Safna sunjima suna fira da ita kafin barci yadauketa sabida yasamata allurar barci acikin ruwa domin tana bukatar hutu saida tayi barci sannan Safwan yayi sallama da Zainab yatafi Zainab taduba wayarta tasami missed call dayawa aciki harda na Hafiz takirashi yadaga yana mamaki tace barka da dare Angona yauwa Amaryata bakiyi barciba eh Safna fa tayi tinda jimawa gaskiya Zainab Safna tana da karfin hali shiyasa damuwa tayi mata yawa domin tana boye damuwarta sam batasan asan halinda take ciki wanda kuma hakan illace babba Hafiz kenan ainasan Safna nakumasan halinta saidai mutaru muyimata addu'a to Allah yabata lafiya Allah kuma yayaye mata abinda yake damunta Amin sunjima sosai suna magana daga bisani sukayi sallama ta'ajiye wayar takwanta
Washe gari bayan sunyi salla takalli Zainab tace Aunty Zainab wallahi wanka nakesanyi kuma babu ruwan zafi to karki damu bara nayiwa yaya Safwan waya saiyakawo maki to shikenan takirashi ringing daya yadaga bayan sungaisa tafada masa sakon Safna yace ina Safna Gata tabata wayar sungaisa bayan sunyi sallama yafito saidai lokacin Umma bata fitoba kuma gashi indo batanan yashiga kicin da kansa yadora ruwan zafin saida yaga suntafasa yajuye acikin plex yadawo dakinsa shap-shap yawatsa ruwa yafito yashirya yasauko Umma tafito yagaisheta taga yana kokarin shiga kicin tatambayesa maizaiyi akicin yafada mata ruwan zafi zaikawa Safna takallesa taja tsaki tisaikabari nashiga nadafa ko ainama dafa dantindazu mukayi waya da ita lokacinne Abba yasauko sungaisa Safwan harkafito eh Abba Safna ce tayi waya tanasan ruwan zafi sune zankai mata to idan kaje kagaisheta kafin nashigo to Abba zataji yashiga kicin yadauko ruwan yafito yayi tafiyarsa Umma sai wani kallonsa take tafada azuciyarta kayi iyayinka amma bazantaba barin ka Auretaba tadan mere baki tayi tafiyarta Abba yalura da ita tashiga kicin dominyin abin break fast su Zainab suna zaune suna fira Safwan yaturo kofa yashigo tare dayin sallama duk kansu sun'amsa masa yashigo dafari'arsa ya'isa gurin Safna yana yimata yajiki ta'amsa da Alhamdulillah to Allah yabida lafiya Amin yayana yauwa toga sakonki tayi murmushi inagodiya Zainab yadau ruwan taje tahada mata ruwan wanka tafito tokije ga ruwancan to Aunty Zainab nagode tatashi tashiga wanka ganin tashiga wankane yasa Safwan fita daga dakin bayan tafito tashirya tasa doguwar riga ta atamfa Zainab takalleta Safna gaskiya kinyi rama sosai tayi shiru batare datace komaiba suna haka sukaki anbuga kofa Zainab taje tabude lokaci daya tasaki murmushi Hafiz tare da Safwan sunshigo Hafiz yaje inda Safna yamats yajiki naji sauki to Allah yakara afuwa Amin ya Allah yadawo gurin Zainab yan mata yakike tayi murmushi ina lafiya kamar kai yamai jiki tasami sauki to Allah yakara lafiya Amin Safna maizakici banajin yunwa banyardaba kifadamin maizakici to bara nayi tinani saina fadama a'a karkibawa kanki wahala kidai fada kawai to yanzu kasan miye a'a nabaka zabi kazabamin a'a karmuyi haka dake domin banasan nazaba maki abinda bakyaso kodaya domin duk abinda kazabamin shizanci nayima alkawari to shikenan suna cikin firarsu saiji sukai anturo kofa anshigo tare dayin sallama sunkanninsu sunkai kallonsu ga kofar tare da amsawa Abba ne tare da Umma Abba sannu da zuwa yauwa Zainab Umma ina kwana lafiya qlau yamai jiki taji sauki Hafiz yagaishesu yafita sun'isa inda Safna tagaishesu sunyi Mata yajiki nasami sauki
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:52] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
3⃣8⃣
By
Fauziya Usman
Zainab tasami abinda taci kuwa a'a Abba haryanzu aibanajin yunwa Abba a'a Safna banasan kina wasa dacin abinci Zainab zokizuba mata abinci to Abba tazuba mata tabata toyimaza kicinyeshi kinji to Abba nizantafi Safwan kakula da ita sosai to Abba Allah yakiyaye Amin yafita yayi tafiyarsa yaya Safwan kayi break fast kuwa a'a Zainab tazuba masa itama tazuba bayan sunkarasa cin abinci Zainab tadauko magani da ruwa taba Safna tasha baifi mintuna ashurin dashan maganinba sai barci yadauketa dakin yayi tsit bamai magana buga kofar da akayine yajanye shirun dakin Zainab ce taje tabude kofar tace sannunku da zuwa sunshigo Salim ne tare da Nafisa sai Safna Safwan yatareshi tare da bashi hannu sungaisa sungaisa da Umma Nafisa tafada azuciyarts lallai Safna tanajin jiki duk tarame Salim yaje inda take yace Allah sarki Safna Allah yabaki lafiya yayaye maki Amin amma kaima Safwan bakada lafiya ko a'a lafiyata qlau Nafisa tace yaya zaiyi lafiya kanwarsa ba lafiya kinfadi gaskiya Safna nakokarin tashinta domin taganeta da sauri Nafisa tajanyeta haba Safna karki tasheta mana bakiga bata da lafiyaba itakam aibatasan hakanba Zainab kwana biyu wallahi banshigoba amma insha Allah idan Safna tasami sauki zamu shigo to Allah yabata lafiya Amin ya Allah Salim yabar Nafisa yafita shida Safwan bayan fitarsune Hajiya tazo saidai harzu wannan lokacin barci Safna takeyi kowa yaganta saitausayinta yakanashi Hajiya batawani jimaba tayi tafiyarta lokacin dasu Salim suka dawo shibaishigoba saidai da Safwan yashiga yasanar da Nafisa Salim yana amota yana jiranta tayiwasu Umma sallama tafita alokacin ko gida basu isaba kaitsaye asibiti suka dira saibayan tafiyarsune Safna tafarka daga barci tana tashi toilet tashiga tayo alwala tafito tayi salla bayan ta'idarne Zainab tace lallai Safna kinsha barci Hajiya tazo dasu yaya Salim kina barci ayya aikuwa banji dadin da banga Hajiya ba sannan banga kawataba suma abinda yasa suka tafi daga unguwa suke shiyasa amma nasan zasu dawo insha Allah Safna nizanje gida yanzu inasan nayi wanka saina dawo to Aunty Zainab saikin dawo tafito Safwan ne yakaita tayi wanka tashiryo sannan tadawo da dare Abba yadawo sunjima suna fira dashi nadan wani lokaci sannan yadauki Umma suka tafi
Washe gari a makaranta su Hafsat sunga Safna bata shigoba kuma sunkira wayarta tinkafin ranar amma akashe duk kanninsu abin yabasu mamaki to maiyake faruwa da ita ne bayan suntashi school kaitsaye Hafsat gidansu Safna tanufa saidai bata sami kowa agidanba domin gidan arufe yake bayan ta'isa gida takira Asma'u tafada mata taje gidansu Safna tasamesa arufe Asma'u tace to kodai sunyi tafiyane tonimadai bansaniba gaskiya Asma'u nifa nafara tsorata domin kinsan Safna kwana biyunnan tana fama da damuwa sosai bata cikin farin rai dole da akwai abinda yake faruwa toyanzu Hafsat yaza'ayi musan inda Safna take nima shine abinda naketa tinani
Washe gari karfe 12:00pm suka tashi school Bashir yasamesu yace Hafsat wai ina Safna tashigane kwana biyu tayi ajiyar zuciya wallahi Bashir muma bamusan inatashigaba domin jiya naje gidansu amma nasamesa arufe to ko sunyi tafiyane gaskiya banajin sunyi tafiya domin da tafiyace dasai Safna tafada mana Hafsat kenan balallai zata fadaba domin Safna gaba daya tasauya daga yanda mukasanta zai'iya yuwuwa sunyi tafiya yauwa Hafsat natina da akwai wani gida da Safna take zuwa anan kusa damu yanzu idan nakoma gida zanje natambayeta insha Allah to yayi amma duk abinda tafada maki kisanar dani dan Allah karki damu zanfada maki da haka suka rabu haka kuwa akai Asma'u bayan tahuta tayi wanka taci abinci tafita taje gidan Ramatu tayi sallama tashiga bayan sungaisa tafada mata ita kawar Safna ce kuma anan layin take dama tazone taji ko lafiya domin taga kwana biyu Safna tadena zuwa school kuma wayarta akashe taje gidansu kuma tasami gidan arufe shine nace bara nazo naji ko lafiya Ramatu tace Allah sarki ashe bakijiba ai Safna tana asibiti batada lafiya yau kwananta biyar amma yanzu da sauki subhanalillah wane asibiti take nantafada mata asibitin datake da layin datake tafito tayi mata sallama bayan takoma gida takira Hafsat tafada mata Safna tana asibiti takira Bashir tafada masa sunshirya inda zasu hadu saisu tafi da yamma sosai suka isa asibiti sunsami dakin cike da mutane sungaisa dasu Umms saidai Safna barci takeyi basu wani jimaba ganin yamma tayi sosai sukayi sallama dasu Umma suka taci domin harzuwa wannan lokacin barci takeyi
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:52] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
3⃣9⃣
By
Fauziya Usman
Kwananta takwas akabata sallama suka koma gida tin asibiti Abba yasaka ido akanta yafahinci cewar akwai rashin jituwa atsakaninta da Umma bayan sundawo gida da sati biyu Abba yadawo daga office yashigo kamardai kullum koyau bakowa afalo yanufi dakinsa zaune yake abin duniya duk ya'ishesa to maiyake faruwane agidansa yariga yagama fahimtar 'ya'yansa basa cikin farin ciki kuma abin yasamo asaline daga Safna shikansa damuwa tana neman tayimasa yawa to mai Hajiya take kullawane agame da Safna domin yagama fahimtar cewa duk abinda yake faruwa to da saninta amma zaici gaba dasaka ido domin sanin abinda yake faruwa Safwan nazaune a office Salim yaruro kofa yashigo tare dayin sallama yakata ya'isa inda yake saidaishi bainasan yana gurinba yakira sunansa baiko juyoba balantana ya'iya amsawa yafahimci cewar yayi nisa cikin tinaninsa yadafashi tare da bubbuga bayansa yadan tsorata yatada kansa sama sunyi ido biyu da Salim yayi ajiyar zuciya Salim kashigo eh kaga Safwan dan Allah kafadamin abinda yake damunka baikamata ace kana boyemin damuwarkaba ko haryanzu bakayarda dani bane a'a Salim wallahi bahaka bane to idan kayarda dani kafadamin naji maiyake damunka yasunkuyar da kansa kasa yasanar dashi duk abinda yake faruwa saidai baifada masa cewa Safna yakesoba lokaci daya yaji tausayinsa dana yarinyar duk yakamashi yakallesa Salim yanzu miye mafuta karka damu insha Allah za'asami mafuta kaji Allah sarki yarinyar abar tausayi Salim kanasan kagantane eh zanso naganta domin tausayinta yacika zuciyata to karka damu insha Allah yau dinnan zankawota gidanka domin kugaisa da gaske kake eh dagaske nake to yazakayi da Umma karka damu da wannan toshikenan inaduban hanyarku saikunshigo sunfito kowannansu yashiga motarsa yayi tafiyarsa Safwan ya'iso gida yasamisu Umma afalo yaya Safwan kadawo eh Zainab ina Safna kardai bata dawoba tadawo inajin shiryawa take ok nima baranaje nashirya lokacinne Abba yafito Safwan yace Abba ashe kadawo eh tibdajimawa kabiya tawani gurinko a'a Abba nadai jima da Salim muna magana ok Umma sai kallonsa take tana mere baki domin tasan duk zancansa baya wuce na Safna kuma kayi kagaji kabari aikin banza Abba zantafi nashirya dan inasan zanfita da Safna ina zakutafi yayi murmushi banesa zamuba domin iyakarmu gidan Salim to afito lafiya bayan yatafi Safna tafito domin yanzu tana tana iyakokarinta domin ganin tabiye damuwarta sabida yanda taga Abba yadawo akanta sai faman tambayarta yake amma takasa fadamasa komai ya tambayi Safwan da Zainab suma sungagara bashi amsar tambayarsa shiyasa abin yake damunsa tafito sanye take da riga da siket na les tayafa mayafi tazauna tare da gaidasu Umma Zainab takalleta kanwata sauki yasamu to Allah yabida lafiya Amin Auntyna Safna kinsha magani kuwa a'a Abba sabida barci yake sani shiyasa nabarshi sai zuwa anjima sainasha to Allah yakara lafiya Amin su ukune kawai suke magana yayinda Umma tayi shiru sai maganar zuci take Abba yakalleta Hajiya lafiyarki kuwa maikagani naga kinyi shiru sai tinani kawai kike a'a lafiyata qlau ba'abinda nake tinani to shikenan Safwan yakarasa shirinsa yafito cikin kananan kaya kallo daya Safna tayi masa taji yabirgeta sosai itadai tana matukar sansa saidai yafi karfinta yakamata tabawa zuciyarta hakuri tadena azabtar da kanta yasauko yazauna yakalli Safna kanwata kinfito eh toya school Alhamdulillah yakarfin jikinki basami sauki sosai to Allah yakara lafiya Amin yarabbi yakira sunanta Safna ta'amsa batare data kallesaba yace dago fuskarki kikalleni magana zanyi dake vayanda ta'iya dole tadago fuskarta yayi mata wani irin kallo da sauri tasunkuyar da kanta kasa Safna inasan zaki rakani gidan Salim ko bazakiba tayi shiru batace dashi komaiba Abba dan Allah kace tarakani domin idan idan bakasa bakin kaba nasan bazataba Safna bazaki raka yayankiba aisainayi maku dariya a'a Abba zanrakasa tajuyo takalli Zainab tace Aunty Zainab kebazakiba gaskiya bazaniba saboda Hafiz yafadamin yanan tafe saidai kundawo ok Abba muntafi Umma sai mundawo adawo lafiya sunfito sunyi tafiyarsu suna cikin tafiya yaga tayi shiru yace Safna kardai haryanzu faduwar gaba kike kinga kidai-daita tinaninki domin idan har Abba yana raye to bawanda ya'isa yarabani dake dan haka kidena damun kanki kinji itadai kallonsa kawai take yayinda takejin wani sansa yana tinkararta sun'isa sunshigo falon gidan tare dayin sallama saidai bakowa Nafisa nakicin taji sallama tafito tana fadin waya Saban gani maraba da Safna sannunku da zuwa yauwa Aunty Nafisa yagida lafiya qlau yakarfin jiki kinga tin asibiti bankomaba lah wallahi bakomai ainasami lafiya to Allah yakara lafiya Amin ina kawata tayi dariya kawarki tana daki tare da Dadynta to akiramin ita domin gurinta nazo yanzu kuwa yaya Safwan barka da zuwa au ashe kinganni kayi hakuri toya wuce kiramin Salim to tatashi tatafi tasamesa yana taya Safna wasa tayi murmushi to idan kunkarasa wasar ga Safwan can yazo tare da Safna yakalleta Safna kuma eh ok yafito hannusa rike da Safna yakaraso Safwan harka karaso wallahi kuwa to sannunku da zuwa yauwa kanta sunkuye tagaishesa ya'amsa tare da yimata yajiki nasami sauki Alhamdulillah Safna tazo gurinta tace Aunty a'a niba Auntynki bace ni kawarkice wayace kirika kirana da Aunty Salim yace ni mana sai lokacin tajuyo da kallonta zuwa garesa
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:52] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
4⃣0⃣
By
Fauziya Usman
Da sauri tazara ido tana kallonsa tadafe kai tarintse ido ga alama tinani take Safwan yakira sunanta Safna lafiya can tabude idanta tana kallansa tace yaya Safwan zan'iya tambayarka wani abu inajinki zaka fadamin gaskiya insha Allah kafadamin miye sunan yaya Salim na asali cikakken sunansa kamarya a'a nidai kafadamin karki damu nizanfada maki dakaina sunana Salim Umar shikenan taci gaba da mai-maitawa Salim Umar daga bisani ta girgiza kai a'a basunanka Salim Umar ba sunanka Salim Mansoor sunan Mummynka Haj Aisha karabu dasu tahanyar yimaku fashi ahanya kana da kanwa itama karasata sanadin zuwa kasamo mata ruwa katina da sauri yazo inda take yace ke wacece dan Allah ya'akai kikasan komai na rayuwata tafashe da kuka maitsanani yaya Salim yanzu baka ganeniba niface Safna kanwarka yazaro ido da sauri tare da ambatar sunanta Safna yafashe da kuka Safna kece nice yaya Salim ashe zankara ganinka arayuwata baisan sanda yarungumetaba mamaki yakama Safwan da Nafisa sai kallon ikon Allah suke bayan sunsaki juna daga rungumar dasukayi Salim yakalli gabas yayiwa Allah sujada tare da nuna farin cikinsa abisa ganin kanwarsa dayayi yayana wannan shine yayana danake fadama wanda nacema bansan inda yakeba bayan shekaru da dama Allah yasake hadani dashi asanadinka gaskiya yau ina cikin farin ciki marar misaltuwa farin ciki yayiwa Salim yawa harya kasa fadar komai sai kwalla takeyimasa zuba yau shine tare da kanwarsa ba mafarki yakeba Safwan ya kallesa yace Salim dama kanada kanwa amma baka taba fadaminba a'a Safwan bahaka abin yakeba abinda annan shine banasan kowa yasan cewa basu Ummi bane suka haifanba domin sundaukeni dansu sunbani duk wata kulawa basasan damuwata ko bacin raina koyaushe yaushe farin cikina sukeso fadar cewa inda kanwa yana nufin suba iyayena bane wannan shine dalilin dayasa banfadamaba gaskiya dalilinka yanada karfi domin ba wanda zaiyarda dacewa basu Ummi suka haifekaba domin sanda sukeyima ko iyayenka sai haka Salim yadawo da kallonsa ga Nafisa wadda taketa kallinsa yakira sunanta Nafisa lokuta da dama kinsha tambayana akan wacece Safna miye dalilinda yasa nasawa 'yarki suna Safna saidai nayimaki shiru to yau gazahiri kingani ga Safna kanwata nida ita Uwa daya uba daya yaya Salim inatayaka murna abisa ganeta dakayi nagode Nafisa Salim amma zanso nayima wata tambaya inajinka ina iyayenku suke yayi shiru yagirgiza kai Safwan wadanda suka yimana fashi sunkashe mana iyaye innalillahi wa'inna'ilaihiraji'un to Allah yajikansu da rahama Amin Safwan sunyi shiru nadan wani lokaci Salim yakalli Safwan yace Safwan dan Allah kayi hakuri farin ciki yahanani natambayeka ina Baby yayi murmushi bakomai Salim to tana Salim kenan aimuna tare da ita a'ina gata anan yanuna Safna Salim yakallesa Safwan Safna fa kanunaman eh Salim ni Safna ce ZABINA ita nakeso bantaba sanwata yarinyaba face ita domin da soyayyarta nagirma harkawowa yanzu kuma ita kadai zanso har iyatsayin rayuwata lokaci daya Salim yatina irin wahala da azaba da akebata adalilin soyayyarsa take tausayinta yakamasa yafahimci akwai so maitsanani atsakaninsu shibazaiso yashiga tsakaninsuba to amma taya zaihana kanwarsa shiga damuwa bakomai Safwan insha Allah zaka sami Safna karka damu to Salim Allah yayarda Amin sunjima suna fira shida kanwarsa suna kokarin tafiyane Salim yacewa Safna maizaihana kidawo gidana da zama tayi murmushi a'a yaya Salim sam hakan bazaiyuwuba idan kaga narabu dasu Abba to Aurene ko mutuwa katina irin shekarun danayi inatare dasu kawai sabida nahadu dakai bayan wani lokaci saina barsu nadawo gareka gaskiya bazan iyaba inajin dadin zama dasu fiye da tinaninka wanda harnake mantawa da cewa banda iyaye ina samun farin ciki sosai azamana dasu dan haka bazan iyadawowa gidanka da zamaba kayi hakuri bakomai Safna nafahinceki amma zaki iya zuwa duk bayan kwana biyu ko tayi murmushi insha Allah sunfito zasu tafi tana rike da hannun Safna tace kawata nizantafi sai jibi idan nadawo to Aunty a'a ba Auntyba kawa zakice kinji Salim yayi dariya kinga Safna yanzu bama Aunty zata kirakiba da mama zatakiraki tawani zaro ido mama kuma so kake nayi tsufa ina yarinyata sunshiga mota zasutafi yace Safwan bara narakaku yayi murmushi to mutafi yauwa Nafisa dauko mayafinki ta'amsa dato taje tadauko mayafinta suntafi sun'iso gida sunyi parking sunfito mota sunsami Zainab tana fira da Hafiz tazo sungaisa abin mamaki taga Safna cikin farin ciki tamkar ba'itaba tomaiyake faruwa bayan sungaisa sunshiga ciki sunbarta anan Hafiz yakalleta Zainab lafiya tagirgiza kai bakomai to nidai bara natafi tayi murmushi a'a karkatafi mana bakomai zandawo gobe insha Allah to Allah yakiyaye Amin saimunyi waya ok tarakashi yashiga mota yatafi tashiga falo tasamesu Safna anata fira saidai ba Umma ba Abba Zainab sai kallonta take tadai kasa hajura tace Safna wai kece kuwa tayi dariya Aunty Zainab kenan nice maikika gani hala naga lokaci daya kincanza tamkar bakebs gaskiyane Aunty Zainab yau inacikin farin ciki sosai wanda bazsi misaltuba balantana na'iya fadar adadinsa to amma miye sanadin farin cikin maki tanuna Safwan yaya Safwan ne sanadin farin cikin eh shine domin tasanadinsa nagane yayana wanda banyi tinanin Ganinsaba ayanzu domin bansan a'inazan gansaba Safna kinasan kifadamin cewa kingane yayanki tayi murmurshi Eh Aunty Zainab yauna hadu da yayana bayan shekaru masu yawa to yana ina aimuna tare da shi a'ina tanuna Salim gashinan kina nufin yaya Salim eh shine yayana Safna dagaske eh kai masha Allah amma gaskiya natayaki murna sosai yaya Salim ina tayaka murna nagode Zainab
By. Fauziya Usman
[12/19/2017, 11:52] Maman Adyan: ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ZABINA❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Part 2
4⃣1⃣
By
Fauziya Usman
Suna cikin magana su Abba suka sauko Umma tace marabanku sannuku da zuwa yauwa Umma sungaisa gaba dayansu Safna zatayi magana Abba yarigata Safna farin cikin mene kikehaka Abba yau nahadu da yayana Safna dagaske eh Abba a'ina Abba ashe yaya Salim shine yayana saidaishi baiganeniba nikuma tinda yake da yaya Safwan bantaba ganinsaba sai ayau wallahi yau inacikin farin ciki dosai Abba abisa gane yayana danayi Abba yayi murmushi gaskiya naji dadi sosai Safna nikaina ina cikin farin ciki maiyawan gaske Salim dama kanada kanwa ne eh Abba abinda yasa bana zancanta sabidasu Ummi banasan kowa yasan cewar basune suka haifanba domin banrasa komaiba atarena dasu wannan ne dalilin dayasa bana fadar cewa ina da kanwa gaskiya nayi matukar farin ciki da samun Safna agidannan Abba ina godiya sosai Allah yasakama da mafificin alkhairi kuma Allah yabar zumunci Amin Salim bakomai aiyaro nakowane Allah yajikan iyayenku yagafarta masu Amin Abba lokaci daya Safna tafashe da kuka sai lokacin Safwan yayi magana a'a kanwata kidena kuka awannan ranar kuka baidace dakeba sannan kuma mummy da Dady addu'arki suke bukata kinji dan Allah kidena kuka haba Safna banda abinki miye nakuka zonan 'yata kinji Allah yaimaki albarka tare da yan uwanki Amin Umma Salim yafada azuciyarsa lallai wannan mata akwai makirci ahaka sainayi tinanin santa take kiyi kigama domin insha Allah saina dauke Safna daga gidannan koda kuwa batasan rabuwa daku domin bazanjure ganin kanwata acikin wahalaba hakama bazanbar damuwa tayimata yawaba yazamemin dole nazaba mata mafita domin inasan narayu da ita sabida inasan kanwata ina matukar kaunar kanwata sunjima agidan sai dare suka tafi murna agurin Safna abin ba'a magana sai wanda yagani haka Safwan da kuma Zainab shikansa Salim farin ciki har yamasa yawa yarasa ina zaisa kansa dan dadi yakira Ummi yasanar da ita itakanta tasami kanta acikin farin ciki sosai dadi dakari kuma tanajin Safna aranta sosai haka Abbansa yatayashi murna yaji dadi sosai bayan tafiyarsu Salim Zainab da Safna suntafi dakinsu yayinda zuciyar Safna take fara kal ba'abinda yake cikinta face farin ciki Zainab sai kallonta take itana tayi farin ciki sosai
Washe gari bayan sunyi break fats Abba da Safwan sunfuta Umma tasamisu Safna adaki suna firarsu taturo kofa tashigo sannu da zuwa Umma yauwa tayiwa Safna wani kallo awulakance to Safna bakina murna kingane yayankiba tobara kiji gane yayanki bayana nufin Auranki da Safwan ba abinda nakesan kisani shine Safwan yafi karfinki yawuce da saninki abinda zanfada maki shine tinwuri idan da soyayyar Safwan azuciyarki toki fitar da ita idan bahakaba kuma to wallahi zaki wahala sosai dake da zuciyarki banda abinki kitsaya matsayinki mana aikin banza aikin wofi to saura kekuma idan Abbanku yadawo kifada masa wallahi dakin hadu da fishina agidannan tajuya tayi tafiyarta Safna tafashe da kuka nashiga uku Aunty Zainab maiyake shirin faruwa dani kinga Safna kirki bata ranki domin kina cikin murnar gane yayanki abinda nakeso kigane shine Umma bata'isa tayi maki komaiba tinda Allah yana tare dake skiyabaki Abba amatsayin maitaimakonki wannan dalilinne yasa Umma batayimaki komai agaban Abba kicigaba da hakuri komai yayi farko zaiyi karshe da yardar Allah share hawayanki kinji
Lokacin da Abba yadawo yafahimci cewar Safna tana cikin bacin rai duk dacewa tayi i'yakokarinta nataboye amma abin yakasa boyuwa Safwan ma yatambayeta amma bata fada masa komaiba xaune suke dukkanninsu afalo Abba yakalli Safna yakira sunanta ta'amsa yace Safna yaudai zankawo karshen matsalarki da damuwarki acikin gidannan domin zuciyata da idanuwana bazasu jure ganinki cikin yanayi irin wannan ba sannan kuma idan natambayeki bakya fadamin komai haka Zainab da Safwan duk dacewar nasan sunsani boyemin suke Safna na'am Abba inasan zantambayeki kibani amsa to Abba Safna kinada wanda kikeso lokaci daya taji zuciyarta tana bugamata da karfi taji tambayar tamkar amafarki tayi shiru kinga Safna kifadamin kinada wanda kikeso Safwan kuwa da Zainab sai kallonta suke tace a'a Abba banida wanda nakeso kintabbata eh Abba da sauri Safwan yace haba Safna yazaki fadi haka wannan wace irin amsace kike badawa Umma tadaka masa tsawa kaimana shiru kabarta tayi magana kokatashi katafi nantake ransa yabaci sosai yatashi zaitafi Abba yace a'a Safwan dawo kazauna yadawo yazauna Safwan na'am Abba kasan wanda Safna takeso ne Abba kafin yayi magana Safna tace Abba nibanida wanda nakeso to shikenan Safna inasan zanhade Auranki dana Zainab dama nayi tinanin ko akwai wanda kikeso ne amma kince babu Safna da akwai wani tindajimawa yayimin maganarki saidai nadakatar dashi sabida bansaniba kokina da wanda kikeso domin banasan nayimaki dole arayuwa yanzu idan kinyarda zanyi magana dashi akan yafara zuwa gurinki Abba idan kayarda dashi kazabaminshi amatsayin miji tonima zanyarda dashi zankuma karbesa amatsayin mijin Aurena domin ZABINKA shine nawa Abba yajinjina kai to Safna Allah yaimaki albarka Amin Abba amma Abba karatunafa karki damu domin Auranki kawai za'adaura bazaki tareba harsaikin karasa karatunki kinui to Abba am Abban Safwan nace maizaihana ahadesu gaba daya ayi Auran nasu harda Safwan tokaji abinda Ummarka tafada yayi shiru baiyi maganaba Umma takira sunansa Safwan kobakaji mai akefada bane harzuwa wannan lokacin baiyi maganaba Umma tahasala ranta yabaci tafara fada dashi Abba yace a'a Hajiya kidena fadannan yadawo da kallonsa ga Safwan yace kaga Safwan karka damu nabaka nanda sati biyu kafito da matar Aure kaji yadaga masa kai Safna tace Abba zan'iya tafiya eh zaki iya tatashi zata tafi Abba yakira sunanta Safna yajuyo na'am Abba daga gobe Nasir zaifara zuwa gurinki to Abba Safwan jin zuciyarsa yake tamkar zata fashe dan zafi tayama zaibar wani yazo gurin Safna dasunan yana santa aiwannan bazaiyuwuba yazama dole yabaiyanawa Abba abinda yake zuciyarsa
Kash masu karatu kudakaceni alittafina na uku wanda kuma shine nakarshe insha Allah kugafarceni akan rashin karasashi dabanyiba amma da yardar Allah wannan shine nakarshe kubiyoni danjin yanda zata kaya atsakanin Nasir da Safna shin Safwan zaiyarda Nasir ya Auri Safna kozai Baiyanama Abba gaskiyar abinda yake zuciyarsa nagode sosai saimunhadu daku a part 3 taku harkullum Fauziya Usman
By. Fauziya Usman
Download Zabina Part 2 Complete
0 Comments
Thank you for this comment