[10/11, 8:29 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA...akwai naci akwai na zubarwa.
Billy Galadanchi
Haske writer's Asso💡 ( home of expert & perfect writer's)
Bismillahirahmanir raheem,ina rokon Allah yabani ikon rubuta Alkhairi ya kuma sanya ku amfana da abinda zan rubuta,Allah ya kareni daga sharrin maheranta yakuma sanya na gama da iyayena da duniya lapia Ameen...
Kaunar ku agareni me yawan gaske ce amintattun haske Allah ya kara hade kawunanmu ya dauke idon maqiya akan mu.
Wannan littafin sadaukarwa ne ga kawata Hafsat ilham.
01
Tafiya takeyi tana faman had'a gumi iya gajiya ta gaji,tafiya tun daga agege har owodé tafiya ce me nisan gaske sabida fitane daga ckin garin lagos zuwa wani country na daban,btada kdin hawa brt tun daga agege har zuwa can,gashi tafiyar ta zame mata dole dakyar taga ta isa,tun asba ta fito daga gida amma sai karfe daya saura ta isa wurin,batare da bata lokaciba ta bude bakin buhun da tazo dashi tashiga tattare shinkafar da masu durawa a buhuhuwa ke zubar wa awurin yayin aunawa,tafi awa biyu tana tatre wa,ba laipi ta tara yafi kwano goma kasancewar ba wani wanda ya damu da wacce ta zube din kowa aikinsa yake,kwara babbiyar nokia torch light dinta ta janyo daga cikin zani tga har uku ta gota,wannnan ya sanya ta dakata tayi salah sannn taci gaba,ganin hudu ta gota yasanya tayi hanyar gida,bus tafara hawa ta sauketa wani station sanan ta hau brt ta sauketa a agege inda ta hau adaidaita zuwa zango...da salama ta shiga gidan nasu ba kowa a tsakar gidan nasu tamkar anyi shara,kai tsaye daki ta wuce ta tarar mahaifiyar ta nata kwasar kuka,da sauri ta karasa inda take ta durkusa murya na rawa ta furta
"Umma lapia me kuma ya sameki haka?" Dagowa tai ta kalli yar sannan tace
"Amal Auwal ne shine yazo" zaro ido tayi waje ta dafe girji tace cikeda fargaba
"Kaddai wani abin ya aikata agareki Ummie?" Gyaran zamanta tayi tace cikeda d'acin rai
"Amal yamun komai ma,Auwal so yake ya kasheni ya huta sam wannan yaron bashida kirki,kaf abincin dake gidannan ya gama tattarashi ya gudu,a haka jawaheer tafice tana kukan yunwa banmasan inda ta nufa ba" dafe kai Amal tayi cikeda k'unan rai tace "Subhanallah oh ni Aisha se yaushe Auwal zeyi hankali ne wai? Kiyi hakuri Ummie bara nayi sallah nazo na gyara wannan shinkafar tunda da kasa aciki inyaso nakai gidan iyan hadi su siya se nayi cefane muci abinci tunda inaga yafi kwano goma wannan" kwanciya Ummie tayi tana me sakawa Amal Albarka yarinyar gwanin ban tausayi akwai kokari mace sekace namiji tana mata fatan Alkhairi.. A wahalce ta mike taje ta dauro alwalan la'asar ta gabatar sannan tafara aikin ta....
Da azama kameel ya shigo gidansa iya yunwa ya kwaso yunwa,yana shigowa parlor ya tarar tana kwance Ameer yayi kashi a saman tile se jagwalgwalashi yakeyi tana zaune tana shan rake abinta tana kundu ma masa zagi
"Tsinannen yaro me shegen kazantar tsiya ka rasa inda zaka mun kashi se'a parlor wlhy sena kammala shan rake na sannan zan kulaka ka karasa kazantar taka" to she hanci kameel yayi cikeda bacin rai yace
"Haba Hauwa wannan wane irin mugun kazantane haka,gida se wari yake yaro yayi kashi kin zauna kina faman shan rake" mikewa tayi ta gyara daurin zanin atamfarta wanda asaman bingilalliyar vest dinta ta dora shi tace tana Sosa kunne
"Kaga kameel ni karkaga laifina fa Ameer shine sarkin kazanta,banda iskanci yaro yasan yace zesha ruwa,Umma tee zansha,Amun wanka amma ya zauna ya tiqa mun kashi a kasa sannan kace laifina zaka gani?" Tsaki yaji cikeda kosawa yace
"Yaronnan fa Hauwa ko wando baki saka mishi ba,ga uban sanyi ana kwad'awa amma kibarshi tsirara ko kunya bakyaji" tsaki taja ta dauke yaron kurun tayi ciki dashi tsabar haushi kasa karasawa ciki yayi ya juya abinshi zuwa gidan maryama,besha wahalar shigaba kasancewar me gadin yasan da zamansa tun a kofar parlor din wani dadda dan kamshi ya tarbeshi,lumshe ido yayi ya sauke ajiyar zuciya sannan ya cira hannu cikeda kasala yai knocking,bude masa kofar maryama tayi a lokaci daya ta rungumoshi ya fado jikinta,Sumba ta manna masa a wuya sannan cikeda shauqi ta kirsa tace
"My kameel kamar kasa ina wanka ina tunanin ka jiya bakazominba dukna damu" kura mata ido yayi ba komai ajikinta se towel wanka tafito jikinta duk ruwa,amma se tashin kamshi takeyi tamkar wacce tayi wanka da shagon turaruka,kurawa fuskarta ido yayi cikeda kauna,gashin girarta yacika da ruwa ya kwanta lufluf ba karamin kwanciya gashin yayi ba kuma ya mar kyau matuka,janyota yakumayi jikinshi ya saka harshe ya lashe mata ruwan na duka giran biyu yace
"So much miss yhu Deena na,Kinyi kyau se tashin kamshi kike,gidanma sekace kamfanin sarrafa tuararuka" Murmushi tayi tace dashi tana tafiya tana jujjuya duwawuka "My honey bara nasaka kaya nabaka abinci I'm sure kanajin yunwa" wuri ya nema ya zauna a daya daga kujerun parlor din har takai kofar dazata sadata da walkway dashima ze leading nata zuwa dakin ta juyo a shagwabe tace
"Honey ni bazaka tayani saka kayan ba?" Murmushi yayi ya mike ya karaso kusa da ita dagata yayi gaba daya yana fadar "Baby dee mezai hana nashirya abata" wani narkewa tayi a jikinshi tace "Honey kona tayaka wankane mu shirya dukkanmu" direta yayi yace "sure mana baby dee ragemun kayan nauyinnan" matsawa tayi daf dashi ta Shiga balle botiran rigarsa cikeda shagwaba da salo irinna bariki,ahaka tamai zigidir itama kuma ta cillar da towel na jikinta da fada jikinshi sungumarta yayi ya direta a cikin ruwan me kanshin da ke cikeda bahon wankan shima ya fada aciki...wal iyazu billah Allah ya shiryi zuri'a.
Kallon Mansoor Amal tayi tace dashi "Mansoor kana ganin lokacin dazamuyi auren yayi dududu fa watanin mu hudu da haduwa,ina ma mukayi zaman da muka fahimci juna da har zamu fara zancen aure?" Kallonta yayi damuwa dauke a fuskar sa yace
"Haba my Amal? Tayaya zancen aure yashafi watanni nawa mukayi atare fata daya ne munasan junan mu" langwabar da kanta tayi sannan cikeda shagwaba daya zame mata dabi'a tace
"To ai ni banasan rabuwa da Ummie na da khairiyyah kuma kace wai Kano zaka ajiyeni" rike hannunta yayi yace "zan kular miki dasu my Amal,kisani bayanda zanyi ne daba yanda za'ayi nayi nesa dake,kumama daddy yace zai mayarda ni kampaninsa dake Kano so kinga bata yanda za'ayi na ajiyeki anan" Murmushi tamasa cikin dabara ta zare hannunta domin sam batasan yake tabata kuma ta kula hakan d'abi'a ce agareshi
"Ba damuwa yaa Mansoor Allah ya sanya shine mafi Alkhairi zanwa Ummie maganar inyaso tasanarwa da baba gambo sena maka waya" block compartment nashi ya bude ya janyo wata waya kirar tecno cs ya mika mata,kin karba tayi ta tsaya kallonshi sanda ya daura kan cinyarta "yaa Mansoor me haka kuma"
"Waya na siya miki mana kalli Nokia dinki Amal duk roba aiba girma na bane Matana na rike wannan wayar" langwabe kai tayi kamar zatayi kuka tace "amma yaa Mansur abin beyi yawaba kalli fa dawainiyar daka gama dani yanzu" lakuce mata hanci yayi
"Kinga malama Bafa ruwanki da abinda nayiwa Matana ehee" Murmushi tayi me sanyi
"Allah ya saka da Alkhairi yaa Mansur Allah kuma yabar kauna"....har ran Amal tana kaunar Mansoor tarasa dalilin daya sanya wasu lokutan takan ji faduwar gaba duk sanda ta tuna da zancen auren su.
Sosai kameel da Deena suka barje ayarsu a gidan Deena,sai wuraren karfe goma na dare yayi shirin tafiya gida,har sunzo kofa ta wani narke " Honey wai yanzu zaka tafi bazaka kwanamun ba" Sumba yafara manna mata yace "kiyi hakuri my Deena gobe zanzo kinji" kuka tasaka dakyar yalallab'ata ya tafi....Koda yazo gidanshi Hauwa na zaune a parlor tana cin farfesun kazarta me karnin gaske kota damu da ficewarsa dayayi dazu ce cewa tayi dashi
"Kameel dazu kanna fito wanke wa Ameer kashi harka juya,nace wata sabga ta samu kenan" Kallonta yayi da muguwar shigarta kitson kanta yafi one month yace "E" a takaice ya shige abinshi.
Mom nuaiym
[10/12, 7:57 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
02
Kallon Amal Ummie tayi tace da ita "Amal anya kuwa zan bari kiyi nesa damu? Ki duba dai kigani haryau su jawaheer shekarun su sha hudu,sannan Auwal bashida hankali ni kam narasa mesa banasan aurenki sa Mansoor dinnan sam banasan kimun nisa" langwabar dakai Amal tayi sannan ta sadda kanta kasa tace cikin sanyin murya
"Zan sanar masa ra'ayinki Ummi idan ya yarda ze barni anan shi kenan idan kuma dole se kanon ma hakura da zancensa" shiru sukayi na yan dakiku kan Ummie tace "Karki dauka banasan farin cikinki Amal sam ba haka bane,kisani banida wani karfi ajikina,wannan hawan jinin bawai barina zeyi ba sannan yayanki yazama sakarai khairiyyah da jawaheer dukkansu yarane kanana ba wacce zata kula da kanta Idan yau na fad'i na mutu a hannun zasu zauna?, Rabi ce dai kinsani ba karbarsu zatayi ba ita kanta tata bataliyar ta isheta,ga Abbanku ko wanda yataba ganinshi kojin labarinshi bamu ganiba" hawayen datake tare wane suka gangaro daga kuncinta tace "sarai na fahimceki ummi gani nayi Yanzu ina cikin shekara ta ishirin da shida fa ba miji,yanzu Allah ya kawo ahaka ze tafi a wani bangaren kuwa na sani kin fini gaskia wannan dalilin kadai yasanya kikaga ina kuka wlhy" shiru Ummie tayi tana tausa yawa yar tata tasani koba komai lokacin bukatar namijine akusa da ita yanzu...
"Yaa Mansoor ka fahimci ummi basuda wani gata fa,nice kadai nake tallafa musu,idan namusu nisa me kake tunanin zeje yazo?" Nisawa yayi yace "Hakane zancen Ummi my Amal, kema kinsan tafimu gaskia gashi rashin lafiya nta ya tsananta gakuma yara,abinda yafi shine kawai zanje na wa dad magana,ya barni anan,idan yaso seya tura wani kanon,harga Allah bazan iya hakura dakeba my other half,gwaramun na rasa komai nawa akan rashin ki,zan iya sadaukar da farin Cikina matukar inhar zaki dauwama a naki" murmushin ta me sanyi tamasa sannan tace "Nagode yaa Mansoor Allah ya barmin kai" Murmushi yamata shima ya janyota jikinshi,janye nata jikin tayi tace cikin murya kasa "yaa Mansoor kadena tabani ba kyau fa" kura mata ido yayi kan yace "kiyi hakuri Aisha bazan kuma ba" da haka suka sha hirarsu suka koshi kan daga bisani suyi sallama.
"Hauwa" wai meye Hakane? Breakfast dinma bazaki tashi ki bani ba ko ruwan tea fried egg da break ai ya isheni" kara mimmikewa tayi akan gadon batada niyyan tashi tsaki yaja ya wuce kitchen din kai tsaye,kallon tulin wanke wanken dake kitchen din yayi da alama yafi sati ana tarawa,ya duba kaf ba inda ze koda fasa kwai ne store din se warin albasa yakeyi tsaki yaja nanma,ya juya kawai harya bar gidan baccinta takeyi ita da Ameer,daga office gidan ya koma koda yaje tana zaune tana kallon film din makaryaci tana kwasar dariya,kurawa parlor din kallo yayi ko ina kaca kaca,nisawa yayi yaje ya zauna kusa da ita yace cikin dakiya
"Hauwa saka pause a film din nanan magana zamuyi" kallonshi tayi tace cikeda kosawa "Haba Babban Ameer yanzu duk zaman damuke a gidannan baka San lokacin dazamuyi magana ba se yanzu danake kallo na?" Murtuke fuska yayi yace
"Maza ki nutsu magana nace zamuyi ko kuwa?" Shiru tayi yaci gaba "Dama game da zancen wannan kazantar taki ne,ni abin ya isheni wlhy idan kinsan aikin gidannan yamiki yawa munemo yar aiki kawai" a fusace ta fara banbami tana daura zaninta harta kai tsaye "wlhy kameel Kayi kadan,Wato salon ta kwace mun miji Aini da yar aiki har abada,kuma wacce kazantar nayi? Duk iyakar kokarina baka gani?" Kasancewar kameel ba me San rigima bane yasanya cikin sanyi yace "Allah ya huci zuciyarki ya zancen abincina?" Sosa kanta tayi
"Aikam dai tun safe naketa kallon hausa films dinnan dana Aro sabida haka banma daura girkinba wlhy,kona daura maka taliya da manja da yajine?" Kura mata ido kurun yayi ya mike ya je ya watsa ruwa a toilet dinshi dayake wanke wa da kanshi kuma ya kulle abinshi dan kuwa Hauwa ko flushing kashi batayi setaga dama kuma setayi wata biyu bata wanke ban dakiba,siyisa yakanyi wata fiye da uku be leqa sashen taba,a gurguje ya shirya ya bar mata gidan zuwa gidan maryama Deena....wani karamin yaro yayi karo dashi yafito daga gidan yabi shi da kallo harya bacewa ganinsa,komawa yayi wurin me gadin yace dashi "Dan buba waye wancan yasaba zuwa nan gidanne dama?" Gyaran zaman hularsa yayi yace "yallabai inaga fa tare yake da qawar Hajiya lokaci zuwa lokaci sukanzo tare" gyada kai kurun yayi yashige ciki,a parlor ya taradda Kawar ta maryama me suna huda,batada banbanci da tsirara,dauke kanshi yayi yace cikin dakiya
"Dan Allah maryama fa?" Tasowa tayi cikeda kirsa ta zo daf dashi "Deena taje shopping me kake buqata ne na maka,juyawa yayi kurun da zummar barin gidan ta rungume shi gaba daya" Haba mana kameel,nikan ji labarinka abakin qawata cewar kaidin jaru mine, plss kamora daga ni'imomina mana" tureta yayi cikin tsawa yace "Danla malama ke kam bakida hankaline haka kawai tsabar hauka zaki mun wannan shashancin bakauya dake" shiru tayi yaci gaba da banbami ahaka maryama ta tadda su,Kallonta tayi cikin fusata tace "huda me haka kuma menene kikewa kameel yake daga murya haka?" Shiru tayi simi simi tawuce dakin Deena,bata fuska yayi yace
"Baby dee ina wannan Kawar taki ce nakejin labarin cewar lesbian ce? To wlhy ba ita ba karna kuma ganin yan iskan qawayenki a gidannan kuma ki sani duk randa ita dinnan nakuma ganinta nida ke har abada" zaro ido tayi arude tafara mai magiya domin kuwa Deena tana kaunar kameel shiyasa dashi kadai take mu'a mala,dakyar tashawo kanshi ya sakko yayinda tayiwa huda korar kare.."
Cikin dare Amal acikin baccinta taji gurnanin mahaifiyarta karti ne tagani susu biyar tsaye a kanta, mari dayan ya wanka mata yace "kina yunkurin yin ihu zan fasa kanki da harsashi wlhy" shiru tayi jiki na bari ta Shiga kuka,tana kallo daya daga cikinsu ya zaro wuqa,yace da d'ayan "rufe mana idon ta" tanaji tana gani aka saka kyalle aka rufe idonta,da karfin Allah ya cakawa Ummie wukar a makogaro,atake ta mutu, ya saka wukar ya cire nonuwanta duka biyun sannan aka cire idonta na hagu nan suka wurgar da gawar suka bar gidan da gudunsu,hauka cewa Amal tayi sanda ta kunna fitilar dakin,taga uwarta haka ta tashi kannenta sunaso su kira makota sunajin tsananin tsoro hankulansu atashe seda asuba suka ruga suka sanar mutanen unguwa se alhini suke kuma ga tsoro daya shigesu...Amal tayi kuka tamkar ranta ze fita da wannan wulakncin kisan da aka aikata ga mahaifiyarta gashi batasan ina Auwal yashiga ba se ita da jawaheer da kuma khairiyyah yara kanana gwanin ban tausayi...
*Bayan sadakar arba'in*
My Amal nifa hankalina be kwanta ba kuke zama a gidannan kuku kadai,kawai a daura aurennan mu wuce Kano" rausayar da kanta tayi cikin kuka tace "yaa Mansoor ina zan ajiye jawaheer da kuma khairiyyah? Bamuda wani gata sena Allah fa" kallon ta yayi yadan bata rai "Dolene muje dasu ainine ubansu kuma yayansu Amal,keda kanki kin fada baba gambo ma takanshi yake baze iyaba" sosai tamasa godiya suka wuce wurin...
*Bayan daurin aure*
Auwal yazo gida yayi bakin jin abinda aka aikatawa ummien shi ko gafararta be nemaba,shine ya saka yan haya agidan nasu,su kuwa dungu rungum suka wuce Kano. Tun zuwansu gidan suke mamakin wannan katafaren gidan ace wai duk na mutum daya ne,dakanshi yamusu umarnin Shiga dukma sassan gidan amma banda wani d'akin guda daya daya tabbatar musu har Amal be amincewa Shiga cikiba,ba wanda ya kawo komai aranshi kasancewar dakin ma abayn gidan yake,gidane tsararre wanda yaji komai,zamu iya cewa duk inda kajuya madubine a gidan tun daga gate,mutanen unguwar ma suna kiran gidan da gidan mirror,sosai Amal ta tsorata da wannan uwar dukiyar amma ta dake a haka suka shirya komai,daki daya ta bawa kunnen nata yayinda sauran sunkai bakwai suka zama mallakinta wannan kenan...Daren farko daya fara kusantarta tasha wuya sosai ya mulketa San ranshi bako sallar godiya wa Allah kazalika baccinshi yashaqa bashi ya farkaba se azahar juyin duniya tayi yatashi yayi sallah amma sam yaqi,koda azahar ma wanka kadai yayi yaci abinci yafice bataga alamun sallah atare dashiba. Tun daga ranar fa sam Amal bata ganin Mansoor se cikin dare,idan ma sun kwanta tare sedai tafarka taga wayam,sam batasan ina yake zuwaba,se gabanin asuba yake dawowa,abu daya tasani yana matukar kulawa da ita haka mahaifirshi mutuniyar kirki tana matukar kaunarta,wannan ne yasanya take d'an jin sanyi aranta,yasaka su jawaheer a ss1 wata makaranta me tsada itama kuma ya sanyata a poly Kano, wannan yasanya hankalinta ya kwanta,damuwar ta daya lura datayi yana da raunin addi ni sannan kuma baya sallah ranar juma'a ko d'aya amma sauran ranakun jam'i baya wuce shi indai yana gida,abin na damunta sedai ta kula ranar juma'ar idan dare yayi baya fita kwana yakeyi yin sallah,harga Allah Amal takasa gane kan mijinta...
*Bayan watanni takwas*
Promotion exam su jawaheer keyi wannan yasanya takiyin bacci tana bitar litattafanta,motsi taji na alamun mutum,kuma taji cewar a dakin bayane fitowa tayi domin ganin waye ganin cewar karfe daya ta gota,daga can ta hango Mansoor ne,ganin ya bude dakin yasanyata juyawa ta koma, shi sam be gantaba,a yan wayannan Kwana kin kuwa ta kula daidai karfe daya yake zuwa dakin ko wane dare,sam zuwa yanzu hankalin jawaheer yafara karkata akan son sanin meke kaishi d'akin daya hana kowa zuwa kuma cikin Dare! Wannan dalilin yasanya jawaheer ta kudurta aranta cewar Daren gobe juma'a seta masa labe,ga mamakinta har gari ya waye be fito ba sam!!!!
Hmm Masu karatu waishin Wanne Mansoor? Wane irin sirri ne yake boyewa a wannan dakin? Shin meye sana'arsa? Menene tushen su Amal? Kuma miye makomarsu agidan mirror? Waye kameel kuma mecece ainahin alakarshi da maryama Deena?" Muje zuwa dai...amsoshin tambayoyinku na tare da alkalamin maman Nuaiym
Loves you.
[10/13, 8:46 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham
03
Ba karamun karkata hankalin jawaheer yayiba akan san sanin menene ke cikin wannan dakin me kuma yake yawan kai Mansoor aciki duk daren duniya mesa daren juma'a ne kadai baya zuwa? Wannan abin na damunta tanaso ta manta da wannan amma sam ta kasa cirewa aranta,yau a school bayan sun kammala exams an tashi a school suka fito abakin gate na school suna jiran isowar driver gidan mirror wanda shine dama yake kaisu yake kuma daukarsu idan sun tashi,har after 3 be zoba gashi sun fara jin yunwa,kallon khairiyyah jawaheer tayi tace cikin kosawa
"Khairiyyah dan Adam be saba yin haka ba kuma nifa yunwa nakeji,ko naje can shop din na karbo mana cock?" Gyada mata kai kurun tayi kasancewar ta bamesan yin magana ba sam,tsallakawa tayi tashiga cikin karamin shopping mall din ta dauko chocolate cookies da cock da kuma wasu chocolate tazo domin biyan kudin bayan an gama bugawa kudin se yaron ya kalleta yace da ita
"Haj basai kin biya ba, yallabai ne yace komai tarin kayan dakika dauka kar a karbi kudinki" kallon mamaki tamasa tace
"Waye kuma yallabai kuma ce masa nayi banida kudi dazai biyamun Kokuwa yawon bara yaga alamun inayi ?" Kallonta yaron yayi "maida wukar Haj bani nakar zomonba rataya aka bani,kuma Nima Bansan shiba,Yaune kadai naganshi awannan shagon,kuma kayanki 2300 kacal dubu goma ya bayar ungo ga canjinki,danshi ya fice tuni" mamakinta ne ya kasa b'oyuwa tace dashi "bani dubu gomar da daya baka duka,da kudina zan biya wannan kayan,ungo kudin" beyi musuba ya karbi kudin yabata dubu goman da canjinta dari bakwai dayake 3000k tabashi,kallonshi tayi tace dashi muje waje koda zaka ganshi ka nuna mun" ba musu ya bita ilai kuwa koda suka fito yana jingine jikin wata mota kirar Mercedes Benz 2017 black se sheqi takeyi yasha dakakkiyar shadda fara k'al dinkin hannu da hularsa black ta kalminshi black agogon hannunshi ma black,daga inda take hango shi tana jiyo tashin kanshin turarenshi daya mamaye ilahirin wurin,waye yakeyi yana dariya ilahirin kefen kumatunsa lobawa sukeyi ga tsararriyar wushiryarsa dake bayyana a duk sanda yayi dariyar,nuna mata shi yayi da hannu yace "Gashinan ni zan koma kan aikina" godiya tamasa taje ta tsaya akanshi harya gama wayar,mayarda dubanshi yayi zuwa ga reta yace cikeda izzah
"Yan mata any problem why are starring @ me like that,how may I help?" Dayan hannunta daba komai ta saka tarike kugunta tace cikeda tsiwa
"Yallabai aka ce dani kake kowa oho dai,zuwa nayi na mayar maka da kudin ka tunda ba rokar ka nayiba,Kokuma ka sanar dani idan alamun bara kagani ajikina dazaka biyamun kudin abinda na siya har dan raini zakace Abani canji" kura mata ido yayi na wasu yan dakiku,kan ya mika mata hannu,kallonshi tayi da rashin fahimta amma batayi magana ba,cikeda yanga yace "Bani kudi na malama,kin wani kafeni da ido" sosai taji haushin kalamanshi,mika masa kudin tayi a wulakance ya kalleta ya tab'e baki yace "Haka yakamata kina baiwa Babba abu bawani girmama wa?" Hawayen datake tare wane ya silalo har ranta taji zafin kalamanshi duk tsiwa irin tata se taji nauyin sake hada ido dashi gashi lokaci daya ya mata kwarjini,sadda kanta tayi k'asa ta kasa mika masa kudin,sanda yace
"Bani kudina mana?" Cikeda kasala tace tana me mika masa a ladabce "Kayi hakuri raina ne a bace" bece da ita kanzil ba ya karbi kudinsa ya shige mota ya tayar,har yabar wurin tana tsaye,a center mirror ya ke Kallonta,aranshi yana mamakin tsiwa irin tata dakuma saurin yin laushi datayi,har ranshi gwadata yayi yaga koda itama tanada mugun hali nasan abin duniya. Gwiwa a sace ta karasa wurin khairiyyah ta ajiye kayan tace da ita,Kici kawai ni cock din ta isheni, dama khairiyyah batada yawan magana,shiru tamata kurun ta soma cin cookies din,wasa wasa fa har karfe biyar dan Adam be zoba ga basa zuwa da waya school, kuma Aunty Amal sunsani yau se shida zata dawo bata masan basu koma ba balantana tazo daukarsu,ga yaa Mansur ya gargadesu akan hawa adaidaita,tsakin da jawaheer taja kuwa yafi hamsin,ganin yamma nayi yasanya ta kalli khairiyyah
"Kinga mufara traking Nagaji da zamannan wlhy" mikewa kurun khairiyyah tayi suka fara hanya,har shida saura ba dan Adam ba labarin sa,wata jar mota ce kirar kia I robot ce tasha gabansu,azatonsu d'an Adam ne yazo da wata motar dukda yake sunsan agidan mirror ba irin wannan motar,tsayawa sukayi ma mallakin motar ya bude ya fito cikeda yanga se tashin kamshi yake,sanye ajikinsa shirt ce hadaddiya fara kal se blue jeans takalminshi da komaima blue har mudubin dake idonshi gilasanshi blue, mamakine ya kama jawaheer ganin yallabai ne na dazu,sadda kanta tayi kasa ta rike hannun khairiyyah, kallonsu yayi ya sakar musu Murmushi sannan ya kalli jawaheer yace
"Yan makaranta lapia dai har yanzu baku tafi gida ba?" Rausayar da kanta tayi idonta harya Cika da kwallah tace
"Toba d'an Adam bane ba tun daya da Rabi muka tashi amma bezo ya daukemu ba kuma yaa Mansur ya hanamu hawa a daidaita ko taxi" dariya ya kwashe da ita domin kuwa harga Allah rashin hakuri irin nata da yanda tayi maganar tamkar zatayi kuka ya bashi dariya,itakuwa kara kular da ita yayi,take kukan datake rikewa ya kwace mata,kasama magana tayi se khairiyyah ce cikin sanyinta tace "Haba juju ke da girmanki amma komai kankantar abu sekin yi kuka ni kina bani haushi wlhy" Banza tamata shikuwa yace "matsalar kuma jujun bata karbar kyauta dana baku lift na saukeku agida" kallonshi khairiyyah tayi tace
"Kayi hakuri mu dama Bazamu Shiga motar wanda bamu saniba" Murmushi yayi yace "Dan Allah kibani number din sister dinki mana inaso idan kun isa nakira naji saukarku lapiya" kallon jawaheer tayi tace "kinji me yace ki bashi mana da kanki ina kema kinada baki" Banza jawaheer tamusu ana haka suka hango d'an Adam yana nufosu,da sauri suka juya jawaheer taja hannun khairiyyah suka wuce abinsu, bayansu yabi har suka isa gidan,ganin anshiga dasu katafaren gidan mirror dake unguwar kuntau yasanyashi furta cikin mamaki "gidan mirror?? " a hankali ya gangara yayi parking a gefen gidan me gadin gidan yawa sallama sannan yace dashi
"Dan Allah Mlm so nake kamun magana da d'an Adam, ka sanar masa yanada bako a waje" kallon sheqeqe ya masa yace yana fesar da hayaqin sigarin daya zuqa yace "Yallabai a nawa?" Murmushi yayi ya zaro dubu biyu ya mika masa,take ya shige cikin gidan se gashi sun dawo tare da dan Adam,mamaki dan Adam yayi ganin shine dayagansu tare dazu,matsawa yayi ya dan rissina yace "sannu yallabaii"
"Yauwa sannu d'an Adam ko?" "Ea nine lapiya dai?" Zaro kudade yayi ha irga dubu goma ya mika masa,yace dashi "zan baka irinsu har so hudu su zama dubu hamsin inhar Kayi kokarin samomun number din yarinyar danaji ankira da juju,acikin yaran daka dauko daga school yanzunnan" Sosa keyarsa yayi yace "yallabai ai indai wannan ne angama yafi komai sauqi,bara na zura taka lambar inyaso namaka alkawarin gobe da sassafe zan aiko da ita" godiya yamasa suka rabu akan se washe gari,goben kuwa yana daukarsu yace "Jawaheer kinga jiya ina kani kawa har yamma bkuna makaranta, nayi magana da hajiya tace ke jawaheer kibani lambar wayanki kuma ki rika zuwa da taki wayar makaranta idan irin hakan ta faru sena kiraki inyaso seki sanar mata ita tazo ta daukeku"
"Ba damuwa zan baka anjima"
"Haba kekuwa idan wani matsalar yafaru yaudin kuma?"
"Koda wata matsalar ta faru ni ban fito datawa wayar ba" Sosa keyarsa yayi
"Dukda haka kibani na ajiye" tsaki taja sannan ta karanta masa yayi saving, take ya aikawa Hilal,shikuwa ya bukaci number din acc nashi atake kuwa yamai transfer.
Rungume Kameel yake da Deena se narka iyayi takeyi,adole tafiyan dazeyi Abj seyaje da ita,sosai ta saka yaji baze iya hakurin sati daya basa tare ba,da wannan yace ta shirya su tafi,dukkuwa dayake yagama sanarwa Hauwa cewar tare zasuje,koda ya dawo gidan yasanrwa Hauwa Abinda ya faru wai tafiyar ta sauya domin kuwa ogansu yace koda sunje da matansu bazasu samu lokacinsuba,wawiyar se hamdala tayi wai dama tanada bikin kawarta " tsaki yaja domin harga Allah yanasan Hauwa kuma kullum yanajin tsanar kansa akan abinda yake aikatawa amma yazeyi,yana bukatar kulawar mace,Hauwa kuwa daga kazanta se bacci.
Da dare wuraren karfe tara na dare jawaheer na zaune a babban parlor itada Amal wayarta tashiga ruri janyota tayi taga number bakuwa,dagawa tayi adaidai lokacin datake yunkurin barin wurin,a wahalce cikin muryan wahala tace "waye yake magana ne?" Gyaran murya yayi yace "Yallabai ne" jin muryarshi kadai ya kayar mata da gaba tace cikin sanyi "Banfa gane ba malam" Murmushi yayi tamkar tana gabanshi yace
"Nine dana sakaki kuka jiya har sau biyu,wanda muka hadu a shopping mall" gyaran tsayuwarta tayi "Mlm nifa Banganeba ban kuma hadu da wani a mall ba sam,hasalima ni jiya daga school se gida" sarai ya gane da gayya take masa Murmushi yayi
"Sunana Barrister Hilal Mahmoud Auwal,inasone muke gaisawa idan ba damuwa" takasa gane mesa taji wani farin ciki daya kirata tunanin ta bemaje wa neman sanin inda ya samu digit nata ba,langwabe kai tayi tace "Ba damuwa amma ina karatu yanzu goben inada exam ne" Murmushi yayi shima jin bata Musa masa ba yace "Bakida matsala Allah ya taimaka seda safe" ahaka ta ajiye wayar tana ta murnar da batasan dalilin taba.
Bacci ne ya sureta batare da saninta ba, ita kuwa khairiyyah karatu nta takeyi gobe wasan aljanu ne dasu Wato mathematics gashi dama bata wani iya lissafi ba,motsi taji wanda ya ja hankalinta zuwa kofar dakin nasu dayake a bude,tsayawa tayi ganin yaa Mansoor dauke da wani yaro dabaze wuce shekaru huduba,kuma tabbas ta hango yaron ba kunnayenshi duka biyu,kasa jurewa khairiyyah tayi tabi bayanshi sadaf sadaf har zuwa sanda yashiga dakin daya hana kowa Shiga,kanta karasa harya rufo kofar d'akin daidai kofar d'akin taje,ta kara kunne nta amma bata jiyo komaiba,har zata juya taji muryar karamin yaro yana cewa "Wayyo mama na ki taimakeni ze yankani da wuqa,dafe kirji tayi ta Wato ido,a haka tajiyo yaron ya rangad'a kara harya mace,juyawan dazatayi taci karo da mopping stick,yafadi a kan tile gashi kuma na karfe ne, daga dakin taji ance " waye Anan?" Da sauri tashige kitchen tayi store ta rufo kofar, Mansur kuwa ya tabbatar yaji motsin mutum kuma yasani duk iya gudunka baka isa wuce kitchen ba sabida yafi kusa,dakin matarshi yajuya yatarar tana baccinta sannan yafito, tabbas yasani akwai wanda yamasa label,dakin su jawaheer yashiga yatarar jawaheer tanata baccinta ga fitila a kunne se littafi a kusa da ita,juyowa yayi yana fitowa yaci karo da khairiyyah sadaf sadaf zata shige daki!
Mom nuaiym
[10/15, 10:26 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
04
Sosai khairiyyah ta saisaita nutsuwarta tace cikin dakiya
"Yaa Mansur Kaima kaji ko?" Dan Ajiyar zuciya ya sauke a boye ya kara tamke fuska yace "Naji me?" Dafe kanta tayi tace "Ohh Allah wlhy yaa Mansur inaga Aljanai ne suke bibiyata,tunda nafara karatun darenan kullum sena rika jin wani motsi,yanzu kuwa ina karatu kawai senaji kamar kukan yaro,can kuma senaji kamar karan wani abu ya fad'i shine Nafito induba kuma Banga kowaba banmaga meya fad'inba kuma har kitchen na duba" sosai yaji wani sanyi jin cewa ba label tamasa Ba, yace cikin fad'a
"Idan kuma wani mugun abinne seya kashe ki ko? Tsabar wowta seki fito kuma ke kadai,me zaki gani? Keda ya kamata ace kin datse dakin Ku inma Hakane, to daga yanzu nice zan rika rufe dakinku ta waje se asuba zanna rika bude Ku,wlhy bazan yadda wani abu yasa mekuba kuna marayun Allah,kukan yaro kuma inaga makota ne,sabida haka Karki kuma yawon dare,maza shige kuma kibani key zan rufeku ta waje kar wani abin ya sameku" jiki na bari ta Shiga dakin ta miko masa,ya rufe yana me sauke ajiyar zuciya kai tsaye dakin ya koma!.
Kwance take tana karatun littafin hausa a wayarta tana jin dad'in labarin sosai,wayarta ta soma ringing, tsaki taja ganin sunan yayan nata rad'am yaa Mansoor,dagawa tayi cikeda faduwar gaba tace "Hello yaa Mansur ina wuni?"
"Amma shine kina ganin ina kiranki Deena bakya dagawa,tayaya aikinki dakikeso akansa yayi tasiri bayan bakya kwawo mana abinda mukeso,kuma sanin kanki ne ina matukar San farin cikinki,gashi har yanzu bema furta Kalmar auren kiba" bata fuska tayi tace
"Haba yaa Mansoor, wlhy nafika San kasancewar wannan al'amarin, sati daya fa kawai ne ban kawo ba,kuma ina tsoron ya fahimci wani abin,gashi ni sam wannan zunubin ya isheni kuma nasani Umma na ta damu da rashina matuka" nisawa yayi ganin yarinyar naso ta basu matsala gashi dodon makuba yafara korafi,yace cikin sigar rarrashi
"Ai Deena shiyasa nake so muyi mu kammala ki dawo gida hakanan,Allah Umma ta damu,Nima kuma ba sona nakeyi kina zama kamar wata karu waba,gashi kullum kina yawo cikin nikabi tamkar wata munafuka,dan Allah yau kiyi kokarin samo maniyyinnan na kameel sora kadan mu kammala" nisawa tayi tace "Ba damuwa Yaya Mansur dama ko yanzu shi nake jira zanyi kokarin samowa inshaa Allah"
"yauwa my sister se munyi waya zuwa dare" a haka sukayi sallama Deena name kosawa da wannan rayuwar da yayanta ya tsunduma ta aciki"
Wayewar gari koda su khairiyyah sukaje school kasa sukuni tayi,exam dinma haka tayishi jiki a sanyaye har jawaheer ta fahimci wani abun,Kallonta tayi bayan an tashi tace da ita "khairii wai me yake damun kine,naga alama sam bakya cikin wal wala" narai narai tayi da ido,sannan cikin zumudi ta kwashe komai ta sanar mata tace "jawaheer tsoro nakeji kar Nima ya kashe ni wlhy juju naji da kunnena kuma na gani da idona sam mijin Aunty Amal dan yankan Kaine ba mutumin kirki bane" nisawa jawaheer tayi,dukda yake kananun yarane dasuke da shekaru sha biyar da watanni shida be hanasu yin dogon nazari ba,tace "khairii ba tun Yauba nake zargin wani abu game da yaa Mansur,amma ki nutsu ki saisaita kanki Karki kuskura ki nuna masa wani abin,kazalika Karki nuna wa Aunty Amal komai,babban rufin asirin da zakiwa kanki kuwa shine dauke idonki akanshi,sam Karki kuskura ki kara masa labe,ke komai girman motsin da kikaji cikin dare karki kuma fita,mu bashi lokaci muga iya gudun ruwansa" gyada kanta tayi cikeda gamsuwa da bayaninta,daga ranar kuma bai kuma barin kofar su a bude ba sannan kuma yarage yawan yawon dare,amma kuma wasu lokutan yakan kwana ba'a gida ba seya sanarwa Amal meeting na company ne daddynshi bashida wannan lokacin da rana"
Awara jawaheer ke toyawa a kitchen tana shan waka a wayarta tana yar rawa wayanta ya soma ringing dauka tayi tace a sarari "Barrister Hilal" sannan cike da sanyi ta daga tace "Assalamu Alaikum" a daya bangaren ya ansata "Amin wa Alaikumussalam, jawaheer kina lapia" dan gyaran tsayuwar ta tayi sannan ta kashe cooker din tace "Ina lapia ya aikin?"
"Alhamdulillah kwana biyu ina kiranki wayanki a rufe"
"Ea na kashe wayar ne sabida ina exams yanzu kuma na kammala"
"Oh that's very good of you my juju" dariya tayi har yana jiwo sautinta tace "oh ya ilahi Kaima ka iya irin wannan sunan ba,ka biyewa khairiyyah ko?" Murmushi shima yayi yace "sunan yanamun dadi sosai Wlhy,idan na haifi yata ta fari sunan zan saka mata" yar dariya taku mayi "kana nufin baka da 'ya har yanzu?"
"Kalar tsofaffi namiki ne,ni ko aure ma banba fa"
"Kai tsoho ne mana,yakamata kanada yara goma yanzu" dariya sosai yayi yace "Naji nidin tsoho ne amma ki yarda dani sekin rigani tsufa" itama dariyar tayi "kanada ban dariya Barrister" dan bata fuska yayi tamkar tana ganinshi
"Ni yayanki ne so ki kirani yaa Hilal kawai banasan wani Barrister"
"Toshi kenan,zannan rika kiranka da wannan sunan"
"Jawaheer yaushe zanzo na ganki ne idan ba damuwa" Murmushi tayi "Bana tunanin Yaya nada wata damuwa dan kawai zezo ganin kanwar sa" shima din murmusawa yayi yace "Nagode sarakan tsiwa zanzo gobe da yamma inshaa Allah" sallama sukayi sannan ta juyawa awararta.
Barrister Hilal zaune tare da abokin shi Al'ameen Galadanchi suna tattaunawa game da matsalar damutane ke samu a duk lokacinda suka tsinci Kansu a cikin gidan mirror, nisawa Barrister Al'ameen yayi yace "Ba shakka wannan abin akwai mamaki Barrister Hilal family Kusan biyar suka rasa rayukansu acikin wannan gidan na mirror, nifa aganina mutane sudena baiwa Mansoor mirror auren 'ya'ya yensu,shine kadai mafita" gyaran zama Hilal yayi yace
"Ai Al'ameen wannan karon da matar kurun yazo,ba wanda yasan ina ya aurota,a binciken danayi kuwa yaran duka kannenta ne kaga kuwa akwai babbar matsala,abu d'aya na tabbatarwa Kaina shine zan nunawa Mansoor iyakar sa wannan karon sena saka ya shaida cewar hannun jiminar ma kala biyu ne,Akwai naci akwai na zubarwa,kuma ninan nine jiminar domin kuwa ko k'arfe na had'iya seya narke, na dad'e da burin tallafa wa bayin Allah dake Shiga hannun shi,balantana kuma yanzu danake tsananin kaunar jawaheer, wlhy se inda karfina ya kare,zan ari rigar daba tawaba in zama dan jarida sena tattaro muhimman information's ta hannun ta" Murmushi Al'ameen yayi ya daki kafadar abokinshi yace "Nima zan tayaka wannan aikin dan uwa".
Yau Amal ta tashi da zazzab'i sosai alamomi sun nunar mata ciki ne da ita,waya takira Mansoor ta sanar masa batajin dadi,da kanshi ya kawo family doctor ya dubata cikine da ita da watanni hudu da mamaki batasan dashiba se yanzu,sosai Mansoor yayi murna,take yabata kyautar miliyan biyar wai taja jari,kallon shi tayi tace " Yaa Mansoor nikuwa me zanyi da Ku dinnan ? Mena nema na rasa kawai sabida inada ciki zaka bani wannan kyautar?" Dariya yayi "ke kinsan billion nawa wannan cikin naki ze kawo mun kuwa? Lallai ma yarinya kina wasa,zan kawo miki tukwuici ma idan kin haihu" da mamaki ta kalleshi tace "Billions kuma yaa Mansur daga ina?"
"Ahaf daddy yace idan na kawo masa jika ze bani kamfunnansa duka biyu dake Lagos,kinga kuwa zanyi kudi da kyautar ki Kokuwa?" Murmushi tayi harga Allah ta gamsu da baya ninsa tace "seka fara adu'ar saukana lapia" Murmushi yayi yace angama.
Washe gari da yamma barrister Hilal yaje wurin jawaheer, a babban parlor aka saukeshi,suna tsakiya da gaisawa Mansoor yashigo gidan,kallon kallo suka tsaya yi shida Mansoor, cikeda faduwar gaba barrister Hilal ya mika masa hannu su gaisa,sam baiso suka hadu yanzu ba,ba wannan lokacin yakamata ya bayyana kanshi ba.....
Mom nuaiym.
[10/16, 8:06 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
Allah ya baki lapia other half, Allah yasa kaffara ne.
05
Murmushi Mansoor ya sakarwa jawaheer yace cikin sigar wasa "Au kaddai jawaheer siriki na kika kawo mun?" Rufe fuskarta tayi da tafukan hannayenta tace "Laa yaa Mansoor bafa haka bane fa Yaya nane kurun" dariya yaku mayi "Ba waninan naganoki,kaikuwa dan samari kasani bana aurar da kanwata setayi digiri ta digirgije" dariya Barr. Yayi yace "Amin afuwa dai yallabai gwara Abani" zama Mansoor din yayi yace da Barr.Bismillah ka zauna mana" zama Barr. Yayi suka gaisa cikeda karamci sannan ya mike zuwa ciki,kallon ta Hilal yayi yace cikin sigar wasa "Wato kinga fin bobo zaki makalemun,Wama ze auri bakar mace,kin taba ganin fari ya auri baka" dariya tayi zuwa yanzu tafara sabawa da salon wasannin Brr Hilal, tace "Amma kasani koda nake blacky nafika kyau,nifa ko'a turai samun fata me lapia irin tawa se an tona,beside ko makaho ya laluba fuskana yaga black beauty irin totally en nan" sosai Barr Hilal yayi dariya,yace "ni banga wata kyakyawa ba anan kina fama ta manyan hakwara ga kuma dinple daya sekace kin roka" dariya ya bata harga Allah tace "kai tunda kake ka taba ganin inda kyakyawar ba indiya ko balarabiya take ba manyan hakwara? Duk wata kyakyawa acikin su hakwaranta na gabannan guda biyu dai manya ne,so abin kyawune,dimple kuwa da kake magana kasani wlhy shi ake yayi,sabida yanzu side pic ma akeyi,ko kawai sabida kanada biyu me ake da namiji da dimple sekace mace" dariya yayi har da kwallah,
"Kedai na kula sam bakya barin bashi,kanki dai akeji yanzu" ahaka yayita janta da wasanni cikeda hikima kasancewar yanasone ta saki jikinta dashi sabida yasamu tattara muhimman information's ta hannunta,Mansoor ne yashigo da sallamar sa ya kalli jawaheer ya mika mata wani tsadadden agogo da kwalin turaruka guda biyu wanda tsadar agogon kadai yafi 150k yace da ita "ki baiwa bakonki ni zan fita" godiya tamasa sannan sukayi sallama ya wuce,da Barr Hilal ze tafi kuwa jawaheer tabashi wannan kyautar yamata godiya ya tafi!" Mansoor na barin gidan ya nufi gidan su,a parlor ya taradda mahaifin shi yana karatun news paper ya gaidashi cikeda girmamawa sannan yace "Daddy wata dama ce ta samu fa" a jiye jaridar daddyn yayi ya washe baki yace "Mansoor kaikadaine ka gajeni har halayena ina yabawa jarumta irin taka,sanar dani menene sa'ar?" Murmushi yayi yace "Ai daddy inaso ne mu samu wurin sirri ko Umma bata nan ne?" Gyaran zama yayi yace "Batanan taje taron yancin mata" gyaran zama shimdin yayi yace
"D'aya daga cikin kannen Amal ne tasamu saurayi kuma inaga zamu samu nasararsa kasancewar sa me kwadayi,harna bashi turarukan da agogon se washe bakinshi yakeyi" sosai daddyn yaji dadi sannan yace
"Ka rabu dashi zuwa yanzu kuma wannan sam bajinishi ake bukataba dan kungiya zamu mayar dashi indai muddin muka bashi kyautar kudi ya karba yaku mayi amfaninshi dasu toko tabbas yazama dan kungiya kaga tunda garbati ya mutu ba mafedin fata" gyad'a kanshi yayi alamar gamsuwa yace "Hakan za'ayi Daddy Allah de ya taimakemu"
"Wanikam Mansoor ya labarin Deena ne? Inafa tsoron sanda mahaifiyar ta zata hadu da ita garinnan,bayan na sanar mata tana Canada kuma na hanata amfani da waya sabida tasamu tayi karatu,kaga zargi ze Shiga aciki"
"Ai daddy matsalar saurayin Nagane,sam wannan kameelun baya amfani da duk abinda tabashi,bincikena ya bani ma kyautar dasu yakeyi baudadden mutum ga rikon addini sallah bata wuce shi"
"To Allah yamana jagora idan hagu taqiya semu juya wa dama ai,tashi katafi Allah ya maka albarka".
Koda barrister yafita daga gidan yashiga mota kurawa agogon idon yayi yace a sarari yana Murmushi " Mansoor dan gidan mirror kana sha'aninka Aini bazaka rudeni da wannan kyautar nakaba,kuma da yardar Allah bazanyi amfani dasu ba,yana cikin tafiya yaji wayarshi na ringing dagawa yayi yana Murmushi yace "Blacky pentyn Allah" dariya tayi tace "wanda ba'ayi da burushi ba" dariya yayi yace "kinga kyakyawa kin makale menene kuma zaki rangada min kira daga rabuwar mu?" Langwabe kai tayi tamkar yana gabanta tace cikeda shauki
"Yaa Hilal plss karkayi amfani da wayannan kayan da yaa Mansoor yabaka" cikin mamaki yace
"Mesa haka Juju? Sabida me zakice karnayi amfani dasu,bayan yayan kine da kanshi yabani?" Cikin rada tace
"Karka yawa ita bincike indai kana sona to karkayi amfani dasu,banasan warin turaren ne kuma ni agogon bemun kyau ba" Murmushi yayi yace "To bazan yi amfani dasu ba amma karki zata dan wani inasan kine nifa banayi da blacky akai kasuwa" dariya tayi tace "Naji nidai karkayi using plss" haka yace mata bazeyiba ya ajiye wayar aranshi yana mamakin maganganunta,Kodai ta fara shinshi no wani abinne daga wurinshi,koma dai menene Allah shiya barwa kansa sani"
A bangaren jawaheer kuwa haka kawai takasa yadda da wannan kyautar daya yiwa Hilal,musamman idan tayi la'akari da yanda ya murtuke fuska @first daya shigo,sosai ta hango yak'e acikin dukkanin kalamanshi da dariyarshi sam yanzu kome Mansoor zeyi basa yadda dashi ita da khairiyyah abu daya ne yake kashe musu jiki shine yanda yake masifar kaunar Amal,wani bangaren na zuciyoyin dukkansu kuwa basu yadda soyayyar Allah da annabi yake mata ba musamman da yayi gargadi wa Dukkansu wai ba'a Shiga makota kazalika makota basa shigowa gidanshi.
Kwanaki sun tafi kamar yanda watanni suka shude cike da tafiyar lokaci,cikin Amal yanzu watannin shi tara tsaf,haihuwa suke jira ko yau ko gobe, a bangaren Barr Hilal shakuwa me tsanani tashiga tsakaninshi da jawaheer ya kasance kwakwaran awoyi uku daya baya iyayi batare da yaji muryar dan uwansaba,amma sam Barr. Baya barin su hadu da Mansoor hasalima baya zuwa gidan se in Mansoor din yayi tafiya....Yau Mansoor ba inda yaje yana zaune gida abinshi kasancewar yaga Amal batada lapia alamomi sun nuna haihuwa ce amma bayaso ya kaita asibiti sabida wasu yan dalilai dasuka shafi aikinsa....dakinshi yaje yashiga ya kulle kofa yakira waya,
"Kai Baba kabari kawai wlhy inaga yau Amal zata haihu,Yaune Dodo ze bani dauwa mammen Arziqi mara qarewa, kasanfa cewa yayi baya maso araba cibiyar jaririn da mahaifar shi so shiyasa ban kaita asibiti ba ina tunanin yanda hakan zata kasance cikin sauqi" dariya ya kwashe da ita yakuma cewa "Sekace shine na farko ai yara shida akace kuma shine na karshen daze janyo min arziqi banbancinsa d'aya sauran shine shi ina kaunar uwarsa bazan iya kashe taba,amma tsab zan badashi wlhy" jawaheer dake daidai bayan window din dakin tana kwashe shanya jikinta ya soma bari zufa tako ina tsatsafo mata yakeyi a rude tashigo cikin gidan tana zare ido,d'akin Amal tashiga taje kusa da ita inda take zaune ta zauna
"Sannu Aunty Amal baida lapia kaman ko?" Murmushin karfin hali tayi tace "banida lapia wlhy juju,gashi Mansoor yahana zuwa asibiti kumafa inaga nakuda ce dandai wlhy da azaba sosai" gyaran zamanta tayi cikeda damuwa tace "Eyyah Adda Amal sannu Allah ya saukeki lapia kinji,sedai kam nasha mamaki ko a kauye andena cewa ba'a zuwa asibiti komeye dalilin shi na hanawar oho" cikin azaba tace "wlhy kam rashin zuwa asibiti ko kauye sun denashi gashi bako wata tsohuwar dazata taimaka min" shiru kawai juju tayi tana tunanin mafita jiki ba kwari tabar d'akin taje ta kwashe komai ta sanarwa khairiyyah, take khairiyyah ta ce tasan abinyi suna zuwa parlor suka tadashi zaune ya kurawa TV ido khairiyyah ce tace
"Yaa Mansoor anya bazaka nemowa Aunt Amal tsohuwaba ta kula da ita,ranar kan ummien mu tarasu da babbar yayarmu tarasu wurin haihuwa jinayi ance wai sabida tana nakudar Baccine ba ungozoma sabida irinta se tsofaffi ,sabida daga wannan baccin suke mutuwa harsu har cikin basama haifeshi,gashi kuwa naga Adda Amal ma hakan takeyi tunfa dazu seta fara bacci seta farka a firgice" zabura yayi jin cewar zata iya mutuwa musamman da yaron cikinta yace
"Ahaf shine baku sanar munba da wuri maza ku kula da ita zanje nazo tsohuwar" to suka ansa a tare shikuwa yajuya yafita. Jawaheer tafara koyon mota,da Kansu suka sakata amota suka kaita asibiti,dakyar aka karb'eta kasancewar ba'anan take awon ba,basu dade ba kuwa ta haihu yaronta namiji santalele sak ubanshi,aka yanke cibi aka kuma wankeshi tas aka shirya yaron a had'adden kaya....koda Mansoor yadawo gidan da tsohuwar yaga wayam bakowa hankalinshine yatashi yashiga kiransu suka masa Banza,seda ta haihu sannan jawaheer sarakan rashin tsoro takirashi
"Ke jawaheer gidan ubanwa kukaje?" Wayan cewa tayi
"Laa yaa Mansoor karka daga hankalinka ta sauka lapia anan sabitin Aminu Kano ansamu baby boy me matukar kama dakai" cikin gidama yace
"Anyanke cibi?" Cike da mamaki kamar bata fahimci shiba tace "Laa Mansoor katab'a jin inda aka haihu ba'a yanke cibiba yaro ai mutuwa yake an rabashi da uwar tuni gashi ma a hannun khairiyyah yasha kayan sanyi abinshi" kara gigicewa Mansoor yayi
"Amma ke jawaheer ban sanar muku bansan Aje asibiti ba ubanwa ye yace kuje?"
"Yaa Mansoor bakaga ba kadan yarage ta mutu wlhy kuma munga ka dade ne" tsaki yaja ya kashe wayar ya sallami tsohuwar ya durkushe anan yana kuka,aranshi yace asarar dasuka masa zasu ganene wlhy duk seya kashesu,yanzu mezaice da dodo ance karya kuskura araba jaririn da mafarin cibiyar sa....gaba daya Mansoor ya rude gudun kar asirina ya tonu yasanya yaje asibitin ga mamakinshi kallo daya yayiwa yaron yaji yana masifar kaunar sa har ranshi bama yanda za'ayi yawani badashi wannan itace haihuwa tashida amma be moraba....
Durkushe yake agaban Dodo yana bashi hakuri,cikin wata razananniyar murya yace "Kaga Mansur karigada ka bata wancan shirin, yanzu me zamu maka,kasani ni Dodon makuba aikina najini ne kuma munrigada mun shirya aikin da jinin ta,abu daya cikin biyu zaka zaba da dole Kayi shine, Kodai kabaiwa dodo jinin matarka yasha ya huce Kokuma ka tara da daya daga cikin kannenta harta samu ciki ta haihu kamayar mana da asarar daka mana kaima Kayi arziqi nahar abada" godiya yazabi tarawa da d'aya daga cikin kannen nata kota wace hanya ce dan yanason matarsa,da ace suna San haihuwa tabiyu dase yace su jira haihuwar Amal tabiyu tosu dole sabuwar mahaifa sukeso,cikin lokaci kankanin ya shirya yadda zeyi da Jawaheer...... Da safe ranar asabar suna zaune suna breakfast ya kalli jawaheer yace
"Jawaheer kinga gobe suna,kuma hajiyata na bukatar taimako,kije ki tayata atyukan ke kuwa khairiyyah ki zauna ki taya Amal nata" kallonshi tayi tace "Waze kaini nawa driver magana ne?"
"Driver duka biyun sunje cefanen abincin suna,sabida haka ungo dubu uku ki Hau taxi" batayi magana ba ta karbi kudin kawai,tana zuwa daki ta tarar Barr Hilal ya kirata,kiranshi tayi back take sanar mai inda zataje tana sauri ne idan ta isa zasuyi magana... Tana tsakiya da taron adaidaitar wata mota me bakin glass ta sha gabanta gashi tagaji kasancewar unguwar tasu tsit kantayi wani yunkurin se gani anbude motar wani ya fito ya cizgeta da karfi,suka bar unguwar da ita....wani parlor aka ajiyeta se kuka take gashi sun kwace mata wayar hannun ta,tana tsakiyar kukan taji muryar shi yana magana a razane ta dago ta kalleshi!!!!
Mom nuaiym
[10/18, 7:23 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
*Wannan shafin sadaukarwa ne ga babban Aunty Mejiddah Musa,sosai nake jin dadin comments da kuma kulawarki ga wannan book din,Allah ya bar mana ke.*
06
Murmushi ya sakar mata,ita kuwa mamakinta ya kasa b'oyuwa ta Mike tace murya na rawa " Yaa Hilal me hakan yake nufi? Dama cutar dani kake so Kayi shine kaketa bibiyata" zama yayi ya ce yana mata nuni da kujera " ki zauna magana zamuyi ta fahimta" Jada baya tayi tace cikin kuka "Kayi hakuri idan akan rashin kunyar dana makane abaya wlhy bazan kumaba" matsawa yayi daf dab da ita ya riko hannunta jikinta sai kyarma yakeyi yace cikin tausasa murya "look blacky nifa ba yanda za'ayi na cutar dake har abada mutuncinki kawai nake kariya,akwai abubuwa dayawa na had'ari dasuke tattare da rayuwar ki dana en uwanki wanda sam baku San dasuba,kuma yanz inaso kibani aron hankalinki da nutsuwar ki zamuyi magana kinji" sauke nannauyan ajiyar zuciya tayi tace "To ka sakemun hannu na zan zauna din" saketa yayi lokaci daya suka zauna a tare yayi gyaran murya yace
"Nasani kinada karancin shekaru amma lura danayi cewar kinada kaifin hankali da tunani yasanya nace bara na fito miki baro baro,a yanda na fahimta kema kinsan cewar mijin yayarki ba mutumin kirki bane kuma tabbas kinsan wani abu game dashi me girman gaske,da wannan nakesan ki saki jikinki ki saka aranki ceton en uwanki zakiyi ki sanar dani menene ainahin abinda kika sani game dashi" kasa daurewa jawaheer tayi ta saka kuka lokaci daya
"yaa Hilal nifa ban taba sanar maka nasan wani abin ba ni iyakar sani na mijin yayata mutumin kirki ne kuma bakada wani dalilin dakkoni ka kawoni nan koma nace Kayi kidnapping nawa" kura mata ido yayi na wasu yan dakiku kan yayi gyaran murya yace
"Jawaheer wannan dalilin ne ha sanya nake yabawa hankali irin naki dukda kasancewar kinada karancin shekaru, wannan kadai ya nuna mun cewar zaki iya rike sirri na na har abada,da wannan nake San ki kwantar da hankalinki muyi magana daganan da kanki zaki zabawa kanki mafita" batayi magana yasa yaci gaba
"Kamar yanda kika sani ni sunana Barr Hilal Muhammad Auwal,sannan kuma d'an haifaffen garin yola ne Adamawa,mahaifina da mahaifiyata dukkansu rikakkun yan boko ne kazalika aiki ne ya kawosu garin kano,na taso na ganni da mahaifana mu biyar kacal mahaifina mahaifiyata se kuma kannena guda biyu Wato kameel da Fatima, mahaifina sosai yakeda arziqi ba kadan kasancewar sa dan na gada ba take haye ba koda ya taso gidansu akwai yalwar arziqi sannan kuma shidinma da kafar dama yafara aikin gashi kuma dan kasuwa sana'ar motoci yakeyi da kuma noma, ya rike mukamai daban daban a cikin gwamnati kanya afkawa siyasa a yanzu haka shine Babba a kamfanin NNPC duk fadin Nigeria wanda ni kaina bansan iyakar sana'oinsa ba Yanzu,na taso ina sha'awar karatun law wanda hakan yasa mahaifina ya tallafamin harna cinma burina na karanci law a nan Nigeria a degree na na farko sannan kuma naje London nayi Dr.degree acan na dawo nafara aiki a kasata,idan da kin wayi garin Kano sosai tabbas zakiji ana labarin Brr.Hilal ba yabawa kaina nakeyiba kawai dai ina sanar miki ba wanda yataba case dani yayi wining,kanina kameel ma kama yayi aurensa kuma da matarsa Hauwa har sunada yaro sunansa Ameer,nidinnan daine Banyi aure sabida wasu han dalilai....tun kafin nasan cewar a gidan Mansoor mirror kike rayuwa nasan mirror,sa annan kuma Kune family na shida da kuka rayu acikin gidan....Mansoor mirror a hasashen mutane sabida basuda tabbas dan cult ne sam bashida Sana'a daya kwakwara shida iyayensa, matarsa ta farko me suna zinatu yar wata almajira ce dake bara a tashar dake kabuga basuda kowa se mahaifi yarta da kaninta lukman,a haka Mansur ya aure zinatu ya kwashe har mahaifiyarta da kanenta zuwa gidan mirror, basuyi watanni biyar ba aka nemi mahaifiyarta makauniya ce bata zuwa ko ina aka rasa a haka suka hakura kasancewar basuda gata,a k'aidar gidan mirror ba'a fita Konan da can kuma kinsani koda makota ba'a zuwa bare ma a aiki wani waje indai ba ma'aikatan gidan ba wanda sanin kanki ne a yanzu ma kun nemi yan aiki Amma idan kukace dasu gidan mirror basa zuwa,to a Hakane ya aiki kanin matarsa inda yaron na fita ya bi bayanshi,yakasance se gawar yaron aka tsinta ba private part nashi ba kunne ko daya ba ido ko daya ba harshe,ahaka akayita bincike ba'a gano komai ba,haka yayar ta hakura ta barwa Allah lamuranta,ranar data haihu a asibiti itada jinjinrin duk akanemi su aka rasa se cewa yayi asibitin ne suka sace masa matarsa da jinjiri haka itama maganar tasha ruwa haryau ba labarin su, mace tabiyu kuwa susu biyu ne suma awurin mahaifiyarsu mahaifinsu icce yake faskare basu gatan yau ba na gobe sunanta sailuba ahaka uban ya badata takanshi akafara, rana daya aka tsince gawarshi an cire masa zuciya da yan ciki,a haka itama kanwar matar ya aiketa haryau bata dawoba ita ko gawarta ma babu ita,matarma iyakar abinda gari suka sani shine tana tsohon ciki ba labarin dan ba dalilin sa bare uwar, haka ta ukun yar uwace agareni sedai bana kasar akayi auren shine dai be sannu ba, a yola ya aurota itama din haka tazo da kanwarta Aiken kanwar kurun yayi gidansu se gawarta aka tsinta ba breast ko daya ko ido ko daya,yar uwar tawa ma haka iyakar sanin mu cikine da ita bamu sake sanin inda akayi da itaba,bana kasar yace wai tagudu yawon karuwanci haka mahaifina ya manna shi kotu amma haka Shari'a r ta watse sabida ba shaidu har daukaka kara yayi wai ammasa Sharrin yankan kai dandai mahaifina nada dukiya ne kuma shimadin yana fad'a aji,koda na dawo kasar naso tada fitinar mahaifi nane ya hanani, A kauyen danbatta yakuma zuwa ya auro wata baiwar Allah itama haka ya kasheta alokacin tanada tsohon ciki domin kuwa ita mahaifinta kara yakai kotu,shima din yana hanyar tahowa nan Kano aka nemeshi aka rasa haryau a ranar d'a za'ayi zaman farko,se na biyar daya auro abarsa daga garin Kaduna yarinya yar fillo tana sayarda furarta mahaifinsu mutumin ruga ne ya mutu tun suna yara ya barta da kannen ta uku itace ta hudu,a haka ya yayibosu har uwar,duk wanda ya aika sedai gawarsa basa dawowa sam,hankalin uwar yayi mugun tashi musamman da yar tace da ita taganshi da idonta yana yanka mutum,tsohuwar dai guduwa tayi amma ya kamota ya kashe itama yar daga ciki bamu kuma jin tarihintaba......sanar dani my blacky tayaya zan samu nutsuwa kin kirani kince ya aikeki? Wlhy bazan iyaba bazan boye mikiba sam ni ban yadda da mijin yayar kiba koda kikace ta sauka lapia nasha mamaki sabida nasan duka matansa daga haihuwa suke mutuwa,Nayi Niyar taimaka miki wlhy bazan iya kyale Mansoor ba idan har ya taba daya daga cikinku,da information naki kadai zan taimakeku dan Allah ki sanarmun me Nene kika sani game da Mansoor " share kwallah tayi tace "Tabbas yaa Hilal biri yayi kama da mutum......." Take ta kwashe komai from a to z ta sanar masa tana kuka tace "waye ma yasani koshine ya kashe mana umman mu? Kuma nasani yanzu haushina yakeji tunda nice na zuga muka masa dabara muka kai Aunty Amal asibiti harta sauka lapia" cikeda tausaya wa yace "Allah yafishi kuma inajin ajikina lokacin tonuwar asirinsa yazo bazan taba kyaleshi ba yana cutar da bayin Allah kullum wayanda basuda gata yake cutarwa tsabar mugunta,wlhy se inda karfina ya kare" shiru tamasa tanata kuka tana adua ya taso yazo ya mikar da ita tsantsar tausayi tabasa rungumeta yayi yana bubbuga bayanta a hankali,bata wani yi yunkurin kwace jikinta ba domin tana bukatar hakan,kwanciya tayi lamo ajikinsa tana sauke ajiyar zuciya a hankali........... Duk Mansoor ya wani birkice jin cewar yaransa basu hadu sa jawaheer ba sam Kodai ta fitane ba'a wannan lokacin ba,parlor yazo yace da khairiyyah "khairii yaushe jawaheer tafita ne ina nuffin karfe nawa tabar gidan?"
"Sha biyu ta gota sanda tayi wanka sannan ta fice" komawa yayi dakinshi yakira yaran "ku barta Kunyi sabanine tun goma nace tafita Ashe ban saniba se shabiyu tabar gidan idan zata dawo da dare sai ku kaita gidan ginin mirror na sama,zan sanar muku idan zata fita". Koda yaje gidan da dare aka sanar masa bata nan batama zoba,hankalinshi yatashi matuka Dodon makuba yamasa alkawarin yau dinnan ze aikata abin akan daya daga cikinsu,yanzu besan yanda zeyi dashiba,komawa yayi gidan yace " khairiyyah akwai kayan dazan siyo Kizo muje tare bazan iya zuwa nayi shirmeba kaya se mata" harga Allah khairiyyah bataso hakanba yasanya tayi shiru seda yayarta tayi magana sannan ta mike tamkar wacce kwai ya fashewa aciki taje d'akin su tana shiryawa ahaka jiki ba kwari ta fito suka tafi a hanya se adua take zubawa ba k'akakutawa wacce duk tazo bakinta,wayanta ne yashiga ruri ta d'aga ganin bakuwar lamba yasanya tayi sallama kurun cikin sanyi,a d'aya bangaren kuwa muryar yar uwarta tajiyo tana cewa
"Khairiyyah jawaheer ce kuma idan kina cikin mutane kada ki kira sunana,koda Yaya Mansur ya ce ze aikeki karki fita yau darane kawa wlhy yankake zeyi,dan Allah idan kin samu hanya ku gudu keda Adda Amal Nima nafice wlhy bazan dawoba zan rika kiranki da wannan number din" murya na rawa cikin son boye damuwar ta tace "Eyyah Ummul bana gida kije kawai kiyi barkar nafita da Yaya Mansur siyayyar kayan yara" dan juyowa yayi ya kalleta be kawo komai aranshi ba,jawaheer tace "Innalillahi wa inna ilaihirraj'un,yanzu kina nufin harkun fita kuna inane yanzu?" Dan satar kallonshi tayi tace tamkar zatayi kuka "Idan muka sauka shagon zan kiraki nakara miki kwatancen gidan kinji?" Kan tace wani abu ya watsa mata wata powder take ta sume awurin daukar wayar kurun yayi ya disconnecting call din ya dauki hanyar sabon gidan mirror da ita, khairiyyah farkawa kurun tayi taganta kace kace acikin jini gashi batama iya motsa jikinta Konan dacan kuma ita kadai adaki ihun data saka yayi daidai da fitowar Mansoor daga toilet yana tsane ruwan kanshi da towel, kuka sosai tasaka tashi mishi magiya "Yaa Mansur dan Allah ka taimakeni karka kashe ni wlhy bawanda zan taba fadawa kai dan yankan Kaine karu fawa rayu wata asiri karka cutar dani wlhy banaso inmutu" mamaki da zallar mugunta ta hango a kwayar idonshi yana nufo inda take cizgota yayi da sauri ya shaqo wuyanta ahaka ya mikar da ita tsaye "Ubanwa da wa kika San kin sanar abinda kika gani?" Tanaso tayi magana amma yabshaqeta dakyar ya saketa ya manna ta a bango "sanar dani wa kika gayawa abinda kikaji kuma kika gani?" Tana kuka tace "Wlhy yaa Mansoor banida niyyan tonama asiri ba wanda na sanarwa nikadai nasani" dariya ya kwashe dashi "kin taimaki yan uwanki dabaki sanar musu ba,daduk na hallakar dasu,kekuma kisani idannkin samu ciki wannan tarawa damuyi to ranar dazaki haihu ranar zan kashe ki don ni ko uwa tace taga sirrina sena kasheta wannan gidan dakika shigo sedai afice da gawarki sannan kuma bake ba ganin waje har abada.." Yana gama fadar hakan yayi waje abinshi ya kulleta ta ciki.
Mom nuaiym
[10/19, 8:46 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
*Bana manta Alkhairi nku yan group na Littafan Hausa zallah,ina jin dadin comments naku Allah yabar kauna,kusani ana had'e irin tamau tamau dinnan,plss knw that billy galadanchi loves u buhu buhu*
07
Dafe kanta tayi wurin yana mata zogi sosai sosai dinnan, a hankali ta rarrafo ta zauna tana me ambaton Allah abakinta,runtse idon ta tayi hawaye Masu zafi suka Shiga zarya akuncinta....sosai hankalin jawaheer yatashi ganin wayar sister dinta a kashe ta kalli Barr Hilal tace
"Yaa Hilal Nashiga uku na narasa er uwata wlhy itama nasan ya kasheta" hannunta yarike cikin sigar rarrashi
"Jawaheer plss mana kidena wannan tunanin sam bashida amfani,da yardar Allah ba abinda yamata" kura masa ido tayi kamar Baza tayi magana can kuma tace "yaa Mansoor kona bude wayanane na kira Aunty Amal itama naji lafiya nta?" Matsawa yayi ha zauna daf da ita ga rike hannayenta duka biyu yace cikeda tausayi
"Jawaheer dolene sekin daure abubuwan nan zasuje da kyau,idan kika kira Amal kinsan yanda zata dauki maganar ki awa yane? Kokuwa kika sani suna tare ko basa tare? Look here my girl you have to be patient,ki bari zuwa gobe yanzun zai kaiki gidan kanina kameel shine yake da mata ni bayanda za'ayi na ajiyeki agidana ki kwana kin kuma sani baze yiyuba,so ki tashi muje and u pray for your sister's plss" kallonshi kurun tayi ya dakko abinci ba yanda beyiba taki ci seda dakanshi yabata fura shima kadan tasha... Khairiyyah na zaune kan gadon tana rera kukanta a hankali Mansoor yashigo dakin Kallonta yayi yace "ke khairiyyah biyoni parlor zamuyi magana" ko dagowa batayi ta kalleshi Ba balanta tayi niyyan tashi a tsawace yace "Dan ubanki bakyaji ina magana ne ko senazo na babbalaki a wurin?" Mikewa tayi cikeda azaba tabi bayanshi tana numfarfashi sama sama,a warka cecen parlor dabata isa tace wai akwai abinda babu acikiba na jin dadin rayuwa suka Shiga zama sukayi dukkansu ya daura kafa daya saman daya yace cikin daga murya "Inna Mariya" Sega wata mata nan tashigo shekarunta bazasu wuce shekara Talatin da biyar zuwa da takwas ba tazo jiki na bari tace "Gani yallabai" nuna khairiyyah yayi da d'an yatsa "wannan yarinyar itace matar nan gidan abata dukkanin abinda take buqata kuma ta huta da kyau idan tanaso tayi yawo ku zaga da ita da kanku dan guduwa dai nasan ko ke dakanki kinsan ba hanyar gudu wa a gidannan shekarunki uku dabwatanni kin kasa gane hanyar fita acikin gidannan balantana ita so shine kawai zaki iya tafiya ko" mikewa tayi tana godiya sekace wacce aka aikawa saqon Shiga aljanna abin da ya matukar baiwa khairiyyah mamaki,Kallonta yayi yana lashe leb'e yace ke muje cin" ba musu tabi bayanshi da karfin tsiya ya tuge yar rigar dake jikinta yace "kwanta" magiya tashiga yi masa "yaa Mansoor dan manzan Allah Kayi hakuri" wani mahaukacin mari ya wanketa dashi ya saka hannunshi ya turata kan gadon da karfin tsiya Nonuwanta ya cafka yafara murza da karfin tuwo kamar wani mayunwacin zaki,sosai takejin zafi sai kuka take tana yarfe hannayenta, dagowa yayi ya koma wanketa da mari yace cikeda tsawa "Jaka zakimun shiru Kokuwa keda kike matsayin gawa kukan me kike gobe ma idan ance kiyiwa wani label ki sake,naso nabiki cikin sauqi amma wlhy yanzu kam daki kamun label kuma na sani Wlhy sena baki wahala sekin raina kanki" gashinta daya ke baje ya damko da karfin ya tasheta zaune gashi tsirara sauka yayi daga kan gadon ya zaunar da ita abakin gadon, tana ganin katotuwar abarsa ta kwallah wata uwar kara ta runtse idonta mari yasake sharara mata,fuskarta har tayi jajir kasancewar ita fatar ta irinta Amal ce fara kal bazakace twins bane itada jawaheer dukkuwa dayake suna tsananin kamani kurun dai khairiyyah tafita kyau ne sosai ita kuwa jawaheer tafita diri sosai sosai...."Bude bakinki zakiyi ki tsotsa yanda tsotson alawa kika kiyi wlhy a darennan zan yankaki" tana kuka ta hangame baki,mugun ya riqa turza masa ita abaki har sanda ta kwarara masa amai,sannan ga azabar daya bata dazu ya kuma haye ta ya rika turza mata abar ba tausayi ba tausa yawa tun tana ihun azaba harta some awurin sanda yagama biyan bukatar sa da ita Kusan sau biyar sannan ya ebo ruwa ya kwarara mata ta farka a firgice shikuwa ya bar mata daki wannan matar ya sama yace da ita "yarinyar can taji rauni sosai ki mata yanda kika saba" jiki na rawa ta ansa da "to" tawuce d'akin,a kwance tazo ta sameta tanata sharbar kuka ta tallafo kanta tace cikeda tausayi "sannu yarnan Allah ya baki lapia kiyi hakuri kuma kiyita adua Allah shine ze zame miki gata,tun dazu nake jiyo ihun ki,sabida haka na hada miki ruwan baga ruwa da gishiri tashi muje can sashin na gasa ki" batayi magana ba bata kuma koda motsa ba kasancewar sam bazata iya tashiba,da kanta ta dagata sukaje can din se kwallah ihu takeyi sabida azaba".....
Koda Mansoor yadawo gida shi kadai Amal bata kawo komai a rantaba se kallonshi tayi tace "Honey yadai ina khairiyyah ga jawaheer ma haryau shiru" dan Kallonta yayi yagano batasan komai ba yace "Jawaheer fa sam bataje gidan Umma ba khairiyyah nabawa kudin adaidaita ta wuce gidan momy acan zata kwana,wai kina nufin bata dawo nan ba?" Mamakine ya kamata itama "Aikam dai bata dawo ba Allah dai yasaka lapia danfa nayita neman layinta a rufe" kallon mamaki yamata dan harga Allah yazata kanwar tata ta dawo gida yace "inko Hakane da matsala sabida bata saba yin hakan ba dole ne mu saka cigiya,a haka dai yata kwantar mata da hankali,yafice akan zeje nemanta tunda ba wanda ta sani a Kano,hankalin shi yabashi da babbar matsala kasancewar sam be aminta da takun yaranba gani yake tamkar sunsan wani muhimmin abu. Har washe garin suna ba yaran ba labarin su seda yan gidansu Mansur sukazo taji cewar khairiyyah ma bata nan,tasa Mansur tayi agaba ta saka masa kuka shikuwa ya ha bambami
" wlhy ba damuwa na aciki tayaya ma za'ayi gudu sannan ace sun b'ata on purpose suka shirya abinsu sabida haka ba wacce zan nema a cikin su,sun girma su ai sunsan inda sukaje,dan raini se suka kashe wayoyin su wlhy Kunyi kadan Kici zarafina" haka dai har yamma kowa ya watse hankalin Amal duk a tashe.
Jawaheer sam bata runtsa ba ido biyu ta kwana tana tunanin yan uwanta,washe gari jiki ba kwari ta tashi tayiwa me gidan shara da mopping dayan goge2,koda 7 tayi harta kammala taje taga tulin wanke wanke aranta tace matar nan tacika kazanta,haka ta wanke su tas ganin wuta ga kuma burner ya sanya ta bude show case data gani a parlor ta turarukan wuta dana tsinke ta harbawa gidan koda 8 ya buga an wuce wurin gidan hauwan kameel se tashin kanshi yakeyi,da sauri kameel yafito zashi office mamakine yakamashi jin wannan uban kanshin Ba shiri ya koma dakin Hauwa ya tarar tana bacci a ranshi yace inaga wannan bakuwar ce ta tsaftace gidan,batare daya bukaci ganin taba ya wuce kai tsaye office... Kurawa Barr Hilal ido tayi cikeda rausayar dakai tace "yaa Hilal dan manzan Allah kamun izini na kirawo Adda Amal naji ko khairiyyah ta koma gida,ka tausaya mun wlhy zuci yana tamkar tafaso kirjina tafito" dan shiru yayi yana nazari sannan batare da yayi magana ba ya zaro wayarta ga kunna,ya lalubo number dib Amal ya mata text kamar haka "Adda Amal idan kin ga wannan text karki sanar da kowa namiki msg har yaa Mansur ma,da akwai babban al'amari danakesan sanar miki,ki yarda dani bazan miki karyaba,nasan yaa Mansur duk dare yana fita idan ya fita ki kirani zan jiraki". Tana ganin messages din taji wani sanyi aranta,taja bakinta ta tsuke gum.
Cikin dare,misalin karfe daya da yan mintota Mansur ya fita adakin zuwa inda ya saba zuwa....ita kuwa takira jawaheer, batare da bata lokaci ba jawaheer tafara bata labarin har wanda Barr Hilal ya sanar mata takara da cewar " Lallai ne Adda Amal ki nemi hanyar guduwa dakeda jaririn ki,amma karki kuskura ki nuna masa wani abin a fuskar ki,domin kuwa dama yana zarginmu......" Murya na rawa Amal tace " Zanyi hakan yanzu goben idan Nafito kiranki zanyi kome? Kuma kina kashe wannan wayar tayaya zan sameki?" "Ki kwantar da hankalinki Adda Amal idan kina wannan tsoron ze fahimci wani abu,sam karki nuna masa komai" "to jawaheer ya zanyi?" "Zan miki message Kedai da number dazamuyi waya da safe kiyi contactin nawa kinji" daganan sukayi sallama.
Washe gari Amal duk a rikice take hankalinta nakan wannan d'akin da jawaheer tace Mansur na Shiga,yana fita ta rufe kofar gidan ta parlor data baya,ta shinfid'e yaronta ta fita tabar d'akin dayan d'akin ta koma ta turashi a hankali ga mamakinta a bude yake,kuma ba komai aciki se tile dake malale a kasan,sauke ajiyar zuciya tayi har zata juya ta hago wardrobe wacce suke makale a gini Kusan guda bakwai,kasa hakuri tayi taje tabude ta farko dauke da adua a bakinta,mahaifin su ta gani rataye a tsaye kud'i Na fita ta kasansa ya kafe idonshi,ba karamin razana tayiba, ta kwallah kara da salati dauke abakin ta,kara murza idonta tayi ta kalla dakyau,wlhy Abba ne ,ta furta cikeda gidima,haka tayita bude wardrobe din tana ganin mutane iri da iri wani wurin ma mata ne su biyu,ko wacce da inda kudi ke fita a jikinta,ta karshen ce taga mahaifiyar su kudi na dallar amurka na fita ta nonuwanta da aka cire,ihu ta kwallah ta bar dakin arazane batama tsaya rufe wardrobe dinba,kwasar danta tayi ta Ebe abubuwan ta Masu muhimman ci ta ta ta zari key na motarta.....Mansur dama koya aka je kusa da dakin ma yakanji ajikinshi balantana an taba wannan wuraren gigice yazo gida musamman dayake yatuna jiya be rufe dakin ba,shigowarsa gidan yayi daidai da ficewarta ita kuma,dama kuma gate din Nashiga ne dana fita,aikam Binta yayi baya gadan gadan,ganinta a birkice kadai ya isa sanar masa taga wani abun...yanda take gudu haka shima yake sharara gudu...
Mom nuaiym ce
[10/20, 8:08 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.plss dnt forget to vote and comment.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
*Wannan shafin na sadaukar dashi ne ga reku Hanjin jimina's Fan's, wlhy inajin dadin comment naku sosai sosai,ina kaunarku sosai kuma ana tare irin totally dinnan*
08
Sosai Hankalin Amal yatashi ganin cewar bil haqqi Mansur ita yake bi,ana cikin haka wayarshi yasoma ringin,yana dagawa me gadinsa yace masa "Yallabai da matsala fa da kazo gida wlhy kaga yanzunnan muka fara jiyo kukan mutane daban daban daga cikin gidan kuma nayi kokarin Shiga naga ko lapia amma kofar gidan taki budewa gashi naga madam tafita aguje kuma ka dafa mata" rikicewa Mansur yayi wannan kadai alamace dake nuna cewar Amal tabar wannan durowowin data bude a bude wanda ba karamin masifa taja masa ba ak'aida ma ba'a bude dakin da rana kuma duk kofar da aka bari a bude gawarwakin ciki zasu dena bada dukiya,gashi me gadin ya sanar masa cewa kukane daban daban,hakan ya nuna cewar ba daya tabari a bude,ba idan me producing dalar amurkane ta gama dashi wlhy,da sauri suna zuwa kan u turn ta mike shi kuwa ya juya zuwa gida......
Ganin ya dena Binta be saka hankalinta ya kwanta ba,waya takira number dinda jawaheer tamata sending Hauwa ce ta daga dayake tasan komai, "Hello Juju ganifa kuma Mansur harya biyoni baya yakuma komawa wlhy yau nagano wa kaina masifa,inane unguwar kuma inane gidan" misali Hauwa tamata sannan ta kashe wayarta gaba d'aya takama hanya gashi Ziya'ul haq se kuka yake ko saman car sitter bata daura saba,a haka ta isa gidan batasha wahalar ganeshiba kasancewar ba wani boye yake ba a unguwar Jan bulo,koda tayi horn me gadin bude mata kurun yayi ta shige,jawaheer da gudu tazo ta bude mata gidan ta rungumeta suka saka kuka,kasa sanar wa jawaheer tayi meta gani kurun ta barwa ranta akan se Hilal yazo..... "Ko kadan Hilal hankalin sa be kwanta ba ta jin cewar ba labarin khairiyyah har wannan lokacin,idan hankalinsa yayi dubu toya tashi,yasani Mansur bashida imani ko kadan,koda Amal ta sanar masa meta gani yaji sanyi har ransa cewar sunada evidence me kwari against him,da wannan ya ce zasu koma gidanshi garsu taku rawa Hauwa,shikuma ze koma cikin bq wannan shine umarnin mahaifiyar sa domin tasan komai,Amal godiya tamasa tace
" yanzu Hilal to da motana zamu tafi ko Yaya?" Dan rausayar da kanshi yayi yace "Bazaki tafi da motar kiba hasalima bazaki kara hawan taba bakida labarin cewar motar babban identity ce idan ana amfani da ita zeyi tracing naku,yanzu you have to be very careful kuma ku yi hakuri akan zancen khairiyyah indai tana Raye da yardar Allah sena nemo muku ita,kuma shi Mansur yanzu haka na nemo komai na samo number dinsa nakai Mtn office nakuma kai dayar Airtel office daganan har zuwa lokacin dazamu kammala binci kenmu zasu bamu information na dukkanin calls dayake yi" dan nisawa Amal tayi tace cikin kuka "mun gode mun gode sosai Brr Allah ya saka maka da Alkhairi yakuma daukaka ka ya kare da dukkanin wani abin qi" sosai sukaji dadin adu'arta shida dan uwansa kameel.
*Bayan watanni hudu*
Iya kokarin daya kamata Barr yayi yanayi amma har yanzu shiru gashi alamomi sun fara nuna cewar tabbas Mansur yafara shinshino wani abin game dashi,gashi dama ka'idane a kungiyarsu duk wani yaga mahakar dukiyarka seka samu wani matsala a yanzu haka bayaji da kunne daya,gashi kullum fatanshi yaga Amal Allah ya dora masa kaunar ta fiye da tunanin me karatu,ita da yaronta yana San ziya'u ba kadan ba,yayi neman duniyar nan babu su ba labarin su,yauma kamar kullum mahadarsu ta tsafi inda suke ganawa da dodon su na makuba,Mansur na durkushe yana rokonsa
"Ka taimakeni me bayarda dukiya,ka taimakeni me wanka da jini,ka taimakeni mecin yayan cikin dan Adam,ka bude mun littafinka na tsafi ka sanar dani inda Amal da ziya suka shige" wata mahaukaci yar dariya dodon ya sake yace
"Har yanzu baka kawo mun jinin kameel ba,har yanzu baka kawo mun jininka na shida ba,idan kanason sanin inda matarka take kabada jinin danka kona mahaifiyarka basekaje da kanka ba nida kaina zan aika,idan kabada jinin dayansu bukatarka zata biya salun alun,idan baka shirya hakanba kaje duk sanda wannan yarinyar ta sauke danka kabani akamun farfesu da yan cikinsa zan baka littafin sihirin kyauta kaga abinda kakeson gani kawai Kayi kokari ta haihu batare da an raba dan da mahaifarsa ba" murya na rawa yace
" zan baka har uwar dan babban dodo makuba yaja da ranka" dariyar yakuma kwashe wa da ita a wurin sukasha jininsu suna murna....
Khairiyyah na zaune a kofar parlor din ta rafka tagumi,kullum kwanan duniya idan Mansir yazo gidan kanya tafi seya tara da ita Kusan so shida,ga cikinta watanni nsa biyar yanzu ba karamin wahala cikin yake bata ba,bata iya cin komai se fruit da tea,can ba'a rasaba takejin sha'awar abinci ko fura,Mansur ne ya zo har inda take ya zauna kusa da ita hancinta yadan ja yace "Amal da jawaheer sun gudu min da yaro bayan sunsan sirri na,duk wanda yasan sirri na mutuwa ce hukuncina,gashi ina kaunar Amal sedai inaga tunda gaki nama fasa kashe ki ajiye ki zanyi anan nayita shan shagalina kinga kin kara haifa mun yara da yawa tunda Amal ta gudu da ziya Na cikin ki kuwa kema kinsan matacce ne har abada" Murmushi tamasa dama iya karta dashi kenan tace "Bazan fasa sanar maka ba akwai Allah Mansoor duk wani shiri naka lokaci daya Allah ze ruguza shi,banida tantama akan wannan nasani wannan itace khaddarata mutuwa kuma dama ninasan mutuwa zanyi amma kasani ba'a hannunka ba,idan lokaci na na mutuwa yayi zan mutu ne kamar yanda Kaima mutuwar ce makomar ka,ko yanzu ko anjima ko gobe ko kana bacci kokuma a farke" wanketa yayi da wani kyakyawan mari "Banza jaka a hannuna zaki mutu wlhy,zan kashe ki ta hanya mafi azaba gab'a gab'a zan yankaki ina shan jinin dake tsiyaya ta jikinki ina morewa Banza jaka,na rantse da Allah wannan jikin naki seyamun aman kudi tako ina,hannu yakai ya cabko nonuwanta yace wayannan nonuwan agaban idonki zan yan kasu in tsiro wa dukiyata hanya" kan yace wani abin me gadin gidan ya iso ta bayansu "yallabai gani ance kana nemana" zaro rafar dubu daya daya yayi ya cilla masa yace "Albashinka na wannan watan da wancan daban bakaba" godiya yashiga yi ya kalleshi "inada ciwon mantuwa Adamu,kariqa tunamun zancen kudinka kaji" godiya ya karayi ya tashi yakoma ta hanyar daya fito,kallon ta yayi yace "muje ciki zan huta dakene" juyawa tayi tana share kwallah a haka yayita aiki daya San ransa Allah sarki khairiyyah zuwa yanzu tafara sabawa batama jin zafin abinda yake mata gashi cikinta me girmane sosai......yana fita yabar gidan tabi bayanshi matsalar ta daya ko gate din gidannan bata sani ba,wani irin gidane daze rudaka matuka ko ina mirror ne har wall na gidan ba kamar wancan ba,biyoshi tayi baya da sanda abinta har sun kusa zuwa gate din domin tana hango gate din dame gadin gidan,tasha mamaki domin kuwa akwai tafiya me Nisan gaske me kuma rikitarwa kan kaje gate din ko ina mirror ne.... Dan taku yaji a bayanshi ya sanya ya juyo da sauri!!!
A parlor jawaheer se magiya take yiwa Hilal tana shagwaba "yaa Hilal dan Allah watannin na fa Kusan shida ban leqa waje ba kamun izini muje tare plss" hannunta yarike yace "Blacky kin Cika kafiya bakya gudun matsala ne ga Adda Amal ma ina take zuwa? Kinga ta damu ne hala" doka kafa tashigayi wlhy Allah ni yaa Hilal inaso naje jiffatu siyayya fa zanyi,dan Allah ka barni" naji kinga dan Allah ki bari da dare maje tare dake,kuma kina adu'a danace kirikayi kullum ko?" Gyada masa kai tayi ya mike ita dama a tsaye take yace "Bayan isha zanzo muje kinji" tsalle ta doka ta rungume shi,wani tsam yaji ajikinshi da sauri ya banbareta yace cikin fada "jawaheer kinfa girma,bazaki San kin girma ba wai ki dena runguma na kinji ko" gyada masa kai gurin tayi tajuya part dinta tana tsalle.
Wayam bega kowaba yajuya kurun ya shige motar sa ya bar Gidan.... Ita kuwa yana fita tafito daga inda ta buya,me gadin taje ta sama tace dashi
"Baba na tabbatar ka haifeni kuma nasani bakada dan da ka haifa bakaso" gyada mata kai yayi yace "Hakane yannan wani abinne?" Murtuke fuska tayi sannan lokaci daya tafara hawaye
"Ko kasan cewar wannan Mansoor din mijin yayata ne ya dakko ni,ya kawoni nan yamun ciki? Kokasan cewar wannan mutumin dan yankan Kaine? Kokasan cewar jira kawai yakeyi na haihu kashe ni nida abinda na haifa yatara dukiya? Idan yarkace zaka bari amata haka? Zaka bari rayuwarta ta lalace haka?" Tsoho na zare ido yace "yannan aikina anan gidan gadi sannan bana sakawa kowa ido hasali ma ni neman abin dogaro dakaine yafito dani,ki rufamun asiri karkija mun masifa ki tafi kawai itace kaddarar ki" kallonshi tayi tayi shiru kawai,tunawa tayi da maganar Mansoor
"Wannan kudin dakika gani a jakar nan ba kudin tsafi bane miliyan shida ne,wannan yaron dazaki haifa ba'a ciyar dashi da dukiyar jini,wannan kudin dakika gani mahaifiyata ta bani na business nata ne na ranta sabida ita komai nata na Allah ne,dukkanin bukatunki daga nan har ki haihu dashi zaki rika amfani ko ruwan sha dashi zan rika siya miki" nisawa tayi tace
"Baba miliyan uku idan nabaka,zaka yadda ka gudu kabar nan gidan zuwa gari nku yau dinnan,Nima kuma kabani damar guduwa?" Zaro ido yayi jin an ambaci kudi yace "dama kuwa bemasan daga inda na fitoba wlhy kina bani wannan kudin ni Adamu dani dake Bazamu kara mintuna ashirin a gidannan ba" jin yace haka tajuya har tana hada hanya,lekawa tayi taga Inna Mariya na bacci taje ta zaro kudin ta irga milyan uku,tasaka a ledar fitar daya kawo mata jiya ita kuwa ta cura dubu dari uku a zani ta saka hijabi tafito,kallon baban tayi tace "Bamuda lokaci Innah Mariya na ciki kalli kudin beko tsaya irgawa ba ya dauki abinda ze masa amfani suka bar gidan,adaidaita suka Hau yace akaishi tashar kabuga ze Hau motar sokoto,itama kuwa shidin tabi tare suka Shiga motar suka dauki hanyar sokoto da adu'a iri iri dauke abakinta.....
Da dare jawaheer ta shirya cikin Shiga ta Alfarma,tasha kyau fuskarma Ba laifi tasha makeup tafito suka dauki hanyar jifatu...suna tsakiya da siyayyar su ka tsinakyi muryar Mansoor yana cewa Brr Hilal kwana biyu?" Atare suka dago suka kalleshi take gwangwamin madarar dake hannun Jawaheer ya subuce mata...
Mom nuaiym ce
[10/21, 8:58 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
09
Gyaran tsayuwa Hilal yayi sannan ya mika masa hannu suka gaisa yace "Alhj Mansur dama kana nan kwana biyu?" Dan Murmushi Mansur yayi yace yana me tsurawa yarinyar daya gani cikin nikabi ido yace "Ina nan kuwa kadaina kawo mana ziyara wata da watanni" Sosa kai Hilal yayi yace
"To ai Haj Mansur wlhy abubuwanne se'a hankali Jawaheer bata sona kona kirata bata dagawa daga baya ma wayanta arufe,shiyasa kurun na hakura gaba daya" Murmushi yaku mayi yana me ci gaba da tsurawa jawaheer ido yana hango sani kiri kiri a idonta "karka damu kabani dagit naka zan mata fada sosai" da sauri jawaheer tazo ta bangaji Hilal shi kuwa ya kalleta a fusace kamar ya sani yace "Baiwar Allah bakya ganine?" Dan waigowa tayi taja tsaki tayi gaba abinta,sake hanya tayi taje tana mayarda numfarfashi a hankali,Mansur ya kalli Hilal yace "nazata tare kuke ai" tab'e baki Hilal yayi yace "bansan tana wurinnan bama ni siyayya na nake,wasu matan basuda hankali wlhy ko kadan" gyada kai Mansur yayi yace "Allah ya kyauta ,kabani number din,adaidai lokacin wayarsa tafara ringing juyawa yayi ya daga yayinda Hilal yabar wurin da sauri,kiran Jawaheer yayi awaya ta sanar masa ta Hau adaidaita tabar wurin gaba daya....A hanya khairiyyah se kokarin tunano number din Jawaheer take ta kasa,can ta tuna da number din Hilal,da sauri ta kalli na gefenta,se kuma taga rashin dacewar hakan, shiru tayi kurun taci gaba da nanata number din azuci harta isa skt, kallon dattijon tayi tace Baba dan Allah zan iya kwana a gidanka?" Kallonta yayi yace "Yarnan yanzu fa ba amana,wannan dalilin yasanya haryau dinnan me gidana besan ainahin garin mu ba,hasalima daga Niger nake a kauyen damarau, saboda haka zan baki shawara,lallai ne ki kama dakin kwana tunda kinada kudi a hannun ki,idan ma baki dashi zan baki dubu dari kyautar Allah goben ki nemi yan uwan ki kinji" Murmushi tamasa tace ba damuwa dattijo Allah ya hada fuskokinmu da Alkhairi,ajiye jakarsa yayi yashiga irgo kudi har rafar dubu dari guda biyu ya bata,ta kalleshi tace "Baba ainima na ebi kudi sosai kabarshi kawai"
"Ernan ungo Kedai karbi abinki,matafiyi baya yawo a haka besan yanda tafiyar zata kaya masa ba" karba tayi ta saka hannunta a hijabi a daidaita ta tare tace dashi "Malam dan Allah ka kaini shagon siyarda jakunkuna na rataya na mata,sannan kuma daga nan ka kaini shagon siyar da waya idan mungama ka kaini hotel wacce take kusa da mutane" Murmushi ya mata yace Hajiya duk ke kadai wannan yawon bismillah muje,a haka ya kaita kasuwa har ciki ya rakata ta siyo jakar seda suka Shiga keken tasaka duka kudadenta aciki,sannan sukaje shagon siyar da waya ta siya techno cs ta siya layi na Airtel me register ta fito suka zo hotel din D'an k'ani dake tsakiyar gari,kallonsa tayi bayan ta sauka tace dashi "Nawa zan baka malam?" Yace "Haj kinga dai munyi yawo kuma nayita jiranki kibada dubu d'aya" Murmushi tayi ta tace "ai nagode sosai ta zaro dubu uku ta mika masa" godiya yashigayi daganan yaroketa number idan zata fita tayi kiransa ,tashi ta karba bata bashi nata ba,tace Idan da bukatar kiran zan kiraka".
Sanda tayi wanka ta saka doguwar rigar data siyo akasuwa tasaka sabon hijabi tayi salloli sannan ta kwanta takira Hilal, dagawa yayi da sallamrsa ta ansashi tace
"Yaa Hilal ina wuni ya aiki?" Tuki yakeyi yana sauri yaje gida gun Jawaheer ya zabura yace "Khairiyyah yace?" "Ea nice yaa Hilal"
"Alhamdulillah khairiyyah,kina lapia kina ina yanzu ina kika samu waya" Murmushi tayi tace
"Yaa Hilal nasamu na gudu, amma na tsorata ban tsaya Kano ba ina sokoto yanzu haka a wani hotel na sauka" sauke nannauyar ajiyar zuciya yayi yace
"Ya akayi kika samu kudi?" "Yaa Hilal karka damu I'm safe kuma agidan da aka boyeni na samu kudin,bana iya tunano number din kowa dakyar nasamo naka aka" nanda kwana biyar zan taso dan Allah ina Jawaheer? " Murmushi yayi yace karki damu tana nan lapia itada Amal yanzu haka suna gidana Idan na isa zan kiraki nabaki su" godiya ta masa sannan sukayi sallama,koda Jawaheer taji wannan labarin kasa nutsuwa tayi se tsallen murna takeyi sam bata zata yar uwarta zata samu kubuta haka so easily ba wani bangaren na zuciyar tama yafara nuna mata cewar khairiyyah ta mutu,bayan sun natsa sosai Hilal yace da jawaheer "Mansur biyoni yayi harnan gidan besaniba ina ganinshi,hankalina be kwanta da zamanku anan ba,sabida haka Amal gidanki da kika siya zaku koma,dama na sanar miki ze miki amfani da Kita ajiyar kudade kuma ta hanyar ciresu Mansur ze iya kamaki" zabura sukayi dukkansu Jawaheer tace "Mun Shiga uku yaa Hilal yanzu yakenan za'ayi?"
"Tashi Zakuyi ku hada dukkanin kayanku kar kubar komai,da dare zansaka azo akaiku candin ina nufin idan shadaya haka tayi" hakan kuwa akayi sha dayan dare yasaka abokinshi Aminu ya kwashesu da komai nasu suka koma gidan Amal data siya kwanaki goma da suka wuce.
.....
Khairiyyah na fama da zazzabi kwana biyu wannan ne ya sanya ta kara kwanakinta na komawa kurun dai kullum suna waya dashi dasu Jawaheer da sabon layin dasuka sake,yau dai jin shan fruit ne ya tasa mata dama akasari Sune abincinta,tafito daga dakinta da kyar zuwa gate tasiyo kankana da sauransu tana shigowa harabar hotel din jiri ya fara ibarta kankace meye wannan amai yasoma tasoma mata anan ta fadi wurin tana kwaranya amai tun tanada karfi har jikinta yakasa daukarta ta sume a gun,kameel da dama ranar ya iso garin kuma dama yayanshi yayi dashi akan ze dawo tare da ita nanda kwanaki biyu idan har ya kammala abinda ya kaishi,tsayawa yayi yana Kallonta kamar itace yarinyar da yaga hotunanta twin sister din jawaheer kuma amma bashi number dinta akan ya kirata ya bari ne yayi settling seya nemeta,janyo wayarshi yayi ya kirata,yaga wayarta dake yashe gefenta ce ke ringing da sauri ya isa wurinta dagata yayi cak zuwa mota da sauri ya nufi asibiti mafi kusa dasu ya kaita.
Cikin dare Hilal yana bacci yaji an yankeshi da lafiyayyen mari,a gigice ya farka karti yagani su Kusan shida sun zagayeshi suna zare ido ga Mansur a tsakiyar su sun kunna fitilar d'akin,kallon Mansur yayi yace "Mansur lapia?" Harara ya wurga masa
"Dan uwarka angaya maka ku lauyoyi ku kadaine masu fasaha,ina ka kaimun Matana da kanwarta kuma ina khairiyyah da cikin dake jikinta wlhy kaji na rantse ansa daya ka bani daba tamun ba zan farka cikinka da addar nan" zare ido Hilal yayi ya kasa magana dukanshi sukayi sosai sannan yakuma tambayar sa
"Nifa bansan inda sukeba malam ina ma abinda yashafeni dasu?" Dariyar mugunta Mansur yayi
"Koka fadi gaskia ko karka fada kanka kayiwa domin kuwa wlhy tunda kasan sirrina Kai dinnan gawane,ku daure shi kusakashi a mota" mikewa kameel yayi domin kuwa Hilal na ganinsu ya tuna kameel yayi waya dashi da Nokia dinsa me torchlight kuma gashi dama idan ze kwanta silent yake saka wayoyinshi se kawai ya danna afakaice akayi Sa'a kameel yadaga kuma yaji komai,a daidai lokacin yana asibiti yana jinyar khairiyyah da tunda sukazo bata farfado ba,yana jiyo Mansur yace "ku kaishi gidan mirror na Jan bulo inda khairiyyah ta gudu shima ya dandani azabobi bayan ya fadi inda ya kaisu semu kasheshi mu huta" sosai kameel ya tsorata se adua yakeyi yakira Brr Al'ameen ya sanar masa komai,hankalinsu duka ya tashi matuka. Da asuba dama yakan kira Jawaheer ganin shiru yasanya ta kirasa da layinsa na Mtn wanda shine a babbar wayarsa kuma tana hannun Mansur dagawa yayi yace
"Mansur ne" zabura tayi ta kasa magana sosai ta gane muryar sa yace "Idan kunaso Hilal ya rayu ku bayyanar mun da kanku nanda awowi 72 kwana uku kenan na baku,ga warsa zaku tsinata idan har kwanakinnan dana ibar muku yacika baku aikata yanda nace ba" Dif ya kashe wayar sake kira tayi tajita akashe,Mansur bashida labarin karamar wayar Hilal na hannunshi,amma yabkudurta arasnhi seya kasheshi..
To Masu karatu ko Hilal ze Kubuta? Allah ne mafi sani.
Mom nuaiym
[10/23, 7:31 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
*Wannan shafin na sadaukar dashine kyauta agareku yan Taskar billy Galadanchi,Allah yabar kauna*
10
Kameel yakira dadynsu ya sanar masa komai acikin daren,inda daddyn yace dashi karya damu inshaa Allah kan nan da kwanaki uku komai ze daidaita sabida ze dauki kwakwaran mataki akanshi,kuma yasani komai daren dad'ewa asirinsa ze tonu. A dakin da khairiyyah tayi zama anan aka kai Hilal,amma shi ansaka karti tsaronshi sabida kasancewar sa namiji,a waje suke gadinsa kofar shigowa cikin gidan.... Jin tsit ya sanya ya tashi ya danna wa dakin key ya shige toilet,katin dubu biyar ya loda a wayarshi daga bank ya kira Jawaheer a tsorace ta daga wayar ta a zatonta Mansur ne,batai magana ba yace
"Jawaheer ya gidan" murya na rawa tace "Yaa Hilal kana ina yanzu ina ka hadu da Mansur meya hadaka dashi? A ina nasamu waya?" Ajere ta rattabo masa wayannan tambayoyin ba shiri
"Ki kwantar da Hankalinki Jawaheer, a yanzu haka ina gidan da naji Mansur yakira da gidan mirror sabo,kuma inaga komai zezo da sauki kasancewar khairiyyah anan tayi zama tasan gidan sosai,ni bansan komaiba banmasan ya wajen gidan yakeba fuska a rufe suka zo dani,amma ita khairiyyah tasani kuma besan wannan wayar tana hannunaba zannan rika kiranku amma zan kasheta banaso abugo a cikin kuskure ya kasance suna gun ko haske suka gani zasu fahimta,zan shedawa Al'ameen komai da kameel abinda nakeso daku ku kasance indoor kowane lokaci kuma lallai gidanku a kulleshi tundaga gate inaga ai ba wani da kuke nema da babu shi ko kuwa?"
"Ba komu yaa Hilal ina rokon Allah ya kubutar mun dakai daga hannun wayanan azzaluman mutanen" godiya ya mata sannan sukayi sallama......
Kameel yadan samu relief tunda yayi waya da Hilal,yaji cewan komai normal yake,faduwar gabansa daya kar agane yanada waya su masa wata illar yana wa dan uwanshi fatar fitowa lapia daga wannan mugun hannun,sosai ya kurawa khairiyyah ido dukda besan ainahin meya faru da itaba amma yana matukar tausayinta duba da yanda takeda ciki, gashi asibitin sun tabbatar masa da cewar jininta ne ya Hau,hawan jini kuwa ga mai ciki bababbr illah ne,gashi tunda sukazo bata motsaba,har yaje meeting dinshi ya dawo tanata bacci,dan motsi tayi sannan ta bude idonta a hankali,saukesu tayi akansa da mamaki dauke a fuskarta,da sauri ya taso yazo wurinta ya rike mata hannu yace "sannu khairiyyah Yaya jikinki?" Mamakin tane ya kasa boyuwa musamman dataji ya ambaci sunanta,batayi magana ba kawai dai taci gaba da kallonshi,cikeda karfin hali yace
"Sunana kameel kuma ni kanin yayan kine Hilal idan baki mantaba an sanar miki Idan nazo skt zamu koma Kano tare,kasancewar bakida lapiya yasanya nakawoki nan,dafatar kin fahimta" Dan Murmushi tamasa sanan a ahankali tace "Nagane sosai yaa kameel kuma nagode da kulawar ka,Allah bar zumunci" sosai kameel kejin tausayin khairiyyah shi tunda yake be taba ganin mutumin daya bashi tausayin da khairiyyah ke bashiba sam hankalin sa ya tashi ganinta da ciki. Kwanansu daya aka sallameta da gargadin akula da abubuwan datakeci dakuma wata damuwar dazata daga mata hankali,haka dai suka koma hotel din a dakinta ya sauketa da dare yakawo mata abinci amma takasaci damuwa fal aranta wannan cikin dake jikinta ji take tamkar ta kashe kanta tsabar tsanar datake masa,Nasiha yashiga yi mata harya samu taci abincin,daganan ya nemi sanin labarinta bata rage komaiba ta kwashe tsaf ta sanar masa takara sa cewar cikin kuka me tsani
"Yaa kameel Mansir ya cuceni ina zankai wannan abin kunyar arayuwa? Ina zan samu mijin aure bayan wannan mugun abin dana aikata? Rayu wata ta rigada ruguje yaa kameel banida wani buri arayuwa daya wuce mutuwa ta" kameel besan sanda ya taso ya rungume khairiyyah ba shidinma kuka ya saka ji yake tamkar kanwar sace uwa daya uba d'aya aka yiwa wannan cin zarafin da wulakancin,take ya kudiri niyyan ganin karshen Mansur kota halin Yaya,dan bubbuga bayanta yashigayi a hankali a haka ta dena kukan se sauke ajiyar zuciya take lokaci zuwa lokaci hawaye na tsiyaya daga idonta,dagota yayi daga rungumar daya mata ya sanya hannu ga dago habarta ya girgiza mata kai a hankali alamun ta daina kuka hannunsa ya saka ya share mata hawayenta yace cikin tausayi
"Khairiyyah ki dena kuka kinji kinzo inda za'a share miki hawayenki da yardar Allah fatana daya ki dena damuwa,kinga hanzu haka Hilal yana hannunshi Allah kadaine yasanya da karamar waya a hannunshi basu saniba,kuma yaji sunce akaishi gidan dakika gudo kinga kuwa anan ke kadaice zaki iya taimaka mana,tunda ke kika San base kinje ba kwatancen gidan kurun zaki mana kinji" wani kukan taso mayi ya bata fuska yace bansan ganin hawayenki khairiyyah plss ki dena,komai ya zo karshe da yardar Allah,kuma ki sani nine nan zan aureki nine zan zame miki uban dan da ke cikin ki ba wani wanda ya isa ya hanani aurenki se Allah" kura masa ido tai na wasu yan dakiku kan tace "Haba yaa kameel Yaya da bakinka kake fadar irin wannan zancen tayaya zan garwaye tsafta tacciyar rayuwarka datawa mara tsafta Yaya zan dauki na Shege na mallaka maka a matsayin da dan Allah mu bar wannan zancen" rike hannayenta yayi duka biyu yace
"Ba wannan bane matsalana khairiyyah,alfarma daya nake nema a gunki shine ki soni ki kaunaceni kamar yanda Allah ya daura mun sanki lokaci daya haba mana lukuta yayanki zakice bazaki auraba?" Hannayenta ta warce duka biyu ta rufe fuskarta sannan tace "Dan Allah yaa kameel mubar wannan zancen yan uwanka ma bazasu yadda ba" kan ya bata ansa wayarshi ya soma ringing yana dagawa yaga Deena ce a wahalce ya ansa kiran
"Haba kameel Mesa tun jiya nake kiranka baka dagawa? Kuma kasan hankalina ba kwanciya zeyiba idan ba jinka nayiba" dan waigowa yayi ya kalli khairiyyah yaga itama kam wayanta take dannawa tana shan grapes dake hannunta yace cikin dan fada fada
"Sekin sanar dani dalilin daya sanya kike mun amfani da wannan kofin kina kwasar abinda yafito ajikina Deena,sam ban yarda dakeba ba Allah aranki ada ban kawo komai araina ba amma yanzu kam na gama fahimtar da akwai manufar yin hakan,kuma kullum se'a na farko kike kwasa da wannan mugun kofin mesa kona bukata ana biyu bakya kwasa? Mesa kike ajiye shi a wuri me muhimmanci? Mesa kuma bakya zubarwa agaba na kullum sena tafi? Wlhy Deenah nabtabbatar wani mugun abin kike aika tamun da wannan maniyyin dakike kwasa,sanin kanki ne wlhy ni dinnan ba haka nake ba kece kika mayar dani hakan"a raunane tace " Kayi hakuri honey wlhy ba komai bane,idan ka aminta dani ka aureni kawai ne muradina" tsaki yaja yace "Duk ranar dakika shirya gayamun gaskia kimun waya zan sameki har gidanki Inji daga bakinki" daganan ya datse waya zuwa yayi ya ajiye wayar kan d'an table da fruit nasu yake kai,kawai segashinan takuma kira,fuskarta ne ya bayyana radau a kan screen din wayar tana Murmushi, kallon hoton khairiyyah tayi takuma kallon kameel tace
"Yaa kameel dama kanwar Mansur ce matarka?" Ganin da tayi ya sakawa sunan my heart,Kallonta yayi yace "Ban ganeba?" Itama kallon nashi tayi "Ina wannan maryama ce wacce ake kira da Deena?" Gyad'a kanshi yayi,tace ahaf "Ai tana gun karatu London mahaifin su Mansur ne ya kaita can Kusan shekaru biyu yanzu maman ma dukta damu sosai all over d'akinta da parlor dinta pictures din Deena ne" mamakine karara ya bayyana a fuskar kameel yace cikin rudu "Zan sanar miki labarina yanzunnan......Tun taso wata ba ruwana ko kadan da Yanmata,sunan Matana Hauwa nida ita tun muna yara muke tsananin San juna kasancewar ta makociyarmu,lokacinda na kammala digirina naje bautar kasa se aka turani wata makaranta secondary ta Yanmata koyarwa,acan na hadu da Deena ta makalemun kasancewar makarantar ta kwana yasanya ban wani kawo komai a rainaba sanda ta sanar mun cewar yar Kd ce,yarinyar ta makalemun ba kadan ba,amma sabida Hauwa na banzatar da ita dama alokacin suna matakinsu na karshe ne,haka dai muke dan waya sama sama,koda na kammala NYSC na se kawai na samu aiki sa kamfanin NNPC kasancewar mahaifina babba ne,a haka akayi auren mu da Hauwa,matsaloli suka fara tashi,kasancewar ta kazama nikuwa banasan kazanta ko kadan,gashi ko girkinnan bata iyaba komai nata kazanta,dama can lokaci zuwa lokaci nakan kira Deena kota kirani,a haka tazo kano se waya tamun cewar ta samu admtn a BUK na tayata murna sosai,haka Deena tariqa Shiga jikina harta sanya nafara aikata zina da ita,yakasance na saba da Deena da har bana iya kwana biyu ban kusance taba,har gida na siya mata wanda daga bayanan na gano ba wani adm data samu zaman kanta tae,musamman dana kula bata zuwa Hutu gidansu a haka dai na mata fada kan taje gida se cewa tayi wai lallai se idan zan aureta zata koma gida,naqi yarda kasancewar ban yarda da itaba dukkuwa da yake nine na fara saninta a ya mace,wata daya wuce nafara kula da ita tana dibar maniyyina duk lilokacin dana tara da ita kuma tarawar farko take ebewa kullum,daga bayane nake tunanin koshine takemun asiri nake aikata zina sabida kowa ya sani ni ba mazinaci bane,gashi kullum inaso na dena amma na kasa,shine nake fushi da ita taketa bibiyata" kallonshi tayi tace
"Inko Hakane yan gidansu basuda masaiyar tana kasar musamman mamanta" sauke ajiyar zuciya yayi yace "yanz na kara tabbatar wa kaina cewar Mansur matsafine kuma da kanwarsa zan rama iskancin daya mana" ahaka dai sukayita hira suna shawarwari har yamata sallama yaje Nasa dakin.....
Sun dawo kano kai tsaye kameel gidan su yakai khairiyyah yakara yiwa mahaifiyarsa bayanin koma kuma ta tausayawa khairiyyah matuka. Bayan kwana daya da motar police shida data sojoji shida akaje gidan Mansur domin a ceto ran Hilal,akayi Sa'a Mansur bayanan se yaransa haka akayita papatawa dasu har aka dauko Hilal,yana shirin Shiga motar ne wani daga cikin yaran Ashe yanada bindiga,aikam ya zaro ta Kansu ankare ya dannawa Hilal harsashi,wannan umarnin Mansur ne cewar idan har yayi yunkurin guduwa su hallakashi baze je ya falla sasuba....suma sojojin harbe yaron dayayi Harbin sukayi kai tsaye sannan suka wuce dasu barrack,shikuwa aka kwasheshi lifeless kameel da abokinsa Al'ameen se ihun kuka suke tamkar wasu yara ......Nima dai kukan nake Allah sarki rayuwa bakida tabbas Barr Hilal me niyyar Alkhairi....
Mom Nuaiym[10/24, 8:02 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
*Wannan shafin nakine Aunty Bilky @ Khadeeja candy novels group, tnx alot for loving me and this book I heart you irin totally dinnan*
11
Ba tare da bata lokaciba suka wuce da Hilal asibiti, cikeda gaggawa aka karbeshi a Trauma Emergency,ba wani hope akan Hilal kasancewar harbi biyu ne,dayan a gefen mararsa dayan kuma a kafada,na gefen mararsa shikeda babbar matsala,kai tsaye ICU aka kaishi bama kowa ke Shiga wurin ba,anyi nasarar shire harsashen duka biyu kawai dai chances na survival are very low.... A bangaren yaran Mansur kuwa da kyar daya daga cikinsu yayi confessing after so much torture,amma abin mamakin shine annemi Mansur sama da kasa ba'a ganshi ba yabar kasar ma gaba daya ga alama.....
Kukan sosai Jawaheer keyi kuma ba karamin tsorata tayi da wannan ciwon dake damun Hilal ba,musammm dataji kameel na sanarwa mahaifinsu komai kuma taji a media ana fadar cewan kashi ashirin ne kawai na tashi nsa acikin dari....ta kudirta aranta muddin inhar Hilal ya mutu itama seta kashe Mansur sedai itama a kasheta,da kanta ta roka mahaifiyar sa itace ke jinyarsa.
Bayan kwanaki goma sha biyar
Har zuwa wannan lokacin Hilal be motsa ba,Jawaheer kuwa kullum cikin kuka take hankalin ta atashe yake,gani take tamkar asanadin su ne ze rasa rayuwar sa,hankalinta idan yayi dubu toko ya tashi....yauma kamar kullum rike take da hannunsa tana rera uban kuka,tana fadar duk wata adua datasan ta samun sauki ce ga mara lapia,Hannunshi datake rike dashi taji ya hade da nashi sosai a hankali ta sassauta sautin kukanta ta dago kai ta kalleshi ya bude lumsassun idonshi ya sakar mata wani kayataccen Murmushi seda kumatunsa duka biyu suka lob'a tana hawaye itama ta washe baki,sake hannun shi tayi da sauri ta dubi gabas tayi sujjada sannan ta dago ta kalleshi shima din ita yake kallo,da sauri taje gareshi batasan sanda ta rungume shi ba tace murya na rawa "sannu my Hilal inane yake maka ciwo yanzu? Me kakeso ? Zakaci abinci ko ruwa zaka sha?" Murmushi yakuma yi mata yace "I'm all fine my princes sanar dani meya faru dani ?" Kallonshi tayi
"That's really not necessary now, lemme rush and call the doctor" be Musa ba ta juya da sauri zuwa kiran doctors din....Alhamdulillah dama farfadowarsa shike nuna samun nasarar aikin,kuma shakka babu yaji sauki ko wounds nashi sun fara healing nanda kwanaki kalilan akace zasuyi discharge nasu,Jawaheer kuwa washe gari tafara azumi dama tayi wa kanta alkawarin yin azumi goma na godiya wa Allah idan yasamu lapia...... Ahaka dai har Hilal ya mike ya zamto mutum me koshin lapia inda gizo ke sakr kuwa shine har yau ko labarin mansur babu shi wanda sam hankalin kowa be kwanta da rashin sanin we're about nashi.
Zuwa yanzu watannin cikin khairiyyah bakwai da kusan sati biyu, duk ta canja kullum suna tare itada kameel sosai ta saba dashi hankalinta ma baya kwanciya idan be zoba,yauma tun safe bezo gidan nasu ba har wuraren karfe 8-30 be zoba wanda duk sanda yakai irin wannan time din kowa yasan ba zuwa zeyiba...Mamie ce ta kalleta tayi jigum ta rafka uban tagumi,yarinyar na burgeta sam bata da hayaniya a daya bangaren kuwa tana masifar jin tausayin halin da baiwar Allah ke ciki ga kuruciya zuwa yanzu ta gane dan nata nasan khairiyyah kuma ta saka aranta idan har yace ze aureta bazata hana shiba, a hankali cikeda tsokana tace
"Khairiyyah Mamie menene bana hanaki wannan tunanin ba,sanar dani me kike tunani haka" dan Murmushi tasaki sannan tace "Mamie Allah ba komai bana tunanin komai wlhy" rike hannunta tayi tace "kinga idan kameel kikasan gani har kina gaba da abinci bara nayi kiranshi awaya lallai yazo kina San ganinsa" cike da mamaki da kuma kunyar abinda Mamie tace ta sadda kanta kasa "Ma bafa haka bane,bana jin yunwa ne sam" tana daga wayarta domin kiransa yana shigowa parlor din da sallamarsa,gaidata yayi ta tashi tabasu wuri tana Murmushi.... Zama yayi kusa da khairiyyah yace cikeda zolaya
"Am baby na Yaya da turo mun katon ciki haka bako gaisuwa,kokinaso nafara gaisawa da Babyna ne kafin mu gaisa" turo baki tayi tajuya masa baya,tasowa yayi ya fuskanceta "khairiyyah menene kuma laifin me nayi ake fushi dani har haka" kawai seta saka kuka "Toba kai baneba kaki kazo yau kuma inata maka waya kaki ka daga bayan ni inasone nasha fura kuma inajin kunyar mamie " cikin rarrashi yace "Ambaby ki yarda dani yanzu daga office nake ko gida banjeba ganin missed calls naki nasani kina missing nawa yasanya ban tsaya kiran kiba na garzayo nan a 360" kara fashewa da kuka tayi
"Ba wani office kana wurin Deena ne nasani"
"Subhanallah Ambaby, Kefa da kanki kin shaida bana ma daukar wayan Deena yanzu mezaisa kiyi wannan tunanin" Banza tamasa sanda yahau rarrashi dakyar ta hakura fa,yace "Tashi muje siyen furar to" maqe kafada tayi "ni Baza niba kam" nanma sanda yasha rarrashi sannan tace zata,Zakusha mamakin girman cikin khairiyyah zaku rantse yanzu zata haihu,miko masa hannunta tayi "ka dagani bana iya tashi,dakyar ya mikar da ita yana mata dariya " Ambaby me katon ciki" ahaka sukaje siyen furar inda suka hadu da Hilal da Jawaheer,anan suka jima suna hira,Mansur dake cikin motarsa yana hango su yace "This is my last chance khairiyyah bazan taba bari ki Rosa mun plans nawa ba"..... Washe gari da yamma khairiyyah ta fito daga gida domin zuwa strolling wannan umarnin Dr ne sabida hawan jini datake dashi kuma ga kumburin datake,dama Mansur jiya su khairiyyah ya biyo kuma yabaiwa wani yaron makotansu dari biyar ya tambayeshi ko yasan yarinyar gidan me ciki,cewa yayi " me gadin gidan baya bari muna Shiga gidan ban santaba,amma idan muna dawowa daga islamiyyah kullum tare ita muke dawowa,abokina ya sanarmun tana motsa jiki ne" ba karamin dadi wannan information yawa Mansur ba,da haka ya turo yaranshi suka cafke khairiyyah.... Hankalin Mamie ba karamin tashi yayiba,sosai ta gigita gashi se kiran kameel take baya dagawa,shikuwa kwana kinnan ayyuka sun masa yawa a office shiyasa yake saka wayanshi silent, Hilal takira shikuwa ringing na wayarshi yayi daida da shigo warsa gidan shida Jawaheer, a tsaye suka tadda Mamie a parlor se kai kawo take tamkar me yunkurin nakuda,sukace da ita lapia
"Inafa lapia Hilal,khakhairiyyah daga fita strolling tun karfe biyar haryau bata dawo ba,nakira wayoyinta duk a kashe" zabura sukayi dukkansu daganan sukayi hanyar waje,yaron makotansu suka hadu dashi wanda Mansur yabawa kudi jiya Hilal yace dashi
"Kaine khamis ko kuwa bilal ne?" Matsowa yaron yayi yace "sunana khamis bilal yaje makwanta"
"Yauwa khamis dan Allah ko kaga wata yarinya me ciki haka yau tafito daga nan gidan bakaga inda taje bane?" Kallonshi yaron yayi
"Mesa kowa yake neman tane wai ina kai gidanku daya ko Kaima kudi zaka bani ne?" Mamakine ya kama Hilal yace "Kowa kuma wani ya tambayeka ita ne hala kuma yaushe?" Dan zumburo baki yaron yayi "Wanine mana jiya yabani dari biyar kuma na sanar masa cewan ban santaba amma kullum tare muke dawowa idan mundawo islamiyyar yamma" dafe kanshi yayi domin kuwa harya dago bakin zaren "Yaufa ka ganta?" Dan Sosa kanshi yaron yayi yace
"Kowa ma ya ganta damuka taso islamiyya agaban idonmu wasu mazaje suka sakata a mota se ihu takeyi suka gudu da ita,wani yaron gidan kakana dake zuwa nan unguwar ya sanarmun yasan wanda ya tura a motar,gidansu banisa da nasu nace watakil wani abin tamusu" lungu yaja yaron yasaka yakira mishi wannan yaron,atake kuwa yamai bayanin gidansu mutumin a unguwar bacirawa....cikin gidan suka juya jawaheer se kuka takeyi dakyar suka rarrasheta,suna haka kameel yashigo ai ana sanar masa ya haukace cikin daren sukaje da sojoji aka kama yaron....
Wani kungurmin daji suka kai khairiyyah, farkawa kurun tayi ta ganta agaban mutane da yawa,sanye da riguna ja da baki, se wani abu sukesha a kwaryaye,tanaji tana gani agaban su Mansur ya tara da ita da karfin karti hudun dasuka rike mata kafafu da hannaye tamkar zasu tsagata gida biyu....wanda tasha azaba,daganan suka kuma ware mata kafafu wanda take tunanin shine babban su yazo da katuwar abarsa ya tura mata yana wasu surutai wanda yafi karfin awowi biyu yana abu daya se ihu takeyi,yana gamawa ya saka ihu yace "Ka kwantar da hankalinka Mansur Kayi arziqi ka gama namiji ne ajikinta mungaisa sosai dashi naji mazakuta a tsakankanin kafafuwansa guda biyu,nanda wata daya kuwa Kayi kudi kuma kowa zena riqa shakkar ka,ungo Askarnan aske mata gashin gabanta tas....a haka suka mata askin dodon makuba yace " gobe iwar haka zaka sake dandanata Nima kuma nagaisa da jinjirin seka aske gashin hammata ,jibi kuma ayi hakan seka aske gashin kanta,koda hanya kabata kace ta gudu bazata iyaba tazama baiwar ka inkaso ma tayita haifama Yaya arziqinka na bunkasa ko kuwa" mahaukaci yar dariya suka kwashe da ita ya aske gashin tas a wata kwarya suka konashi aganata daya zama toka aka bad'awa kowa yasha a kwaryan jininsa,suka kwasheta zuwa daki jiki ba kwari,rufeta sukayi ta waje suka juya,da sauri ta lalubi kirjinta,wani sanyi taji jin wayarta karama na jikinta wani bangaren yace tadakko da sauri ta dakko,amma abun haushin ma bawani ntwrk a area din kasancewar abun jeji ne" ta dade tana jiwo hayaniyarsu kan daga bisani tajiyo tashin motoci,daga karshe ma taji tsit,daga kanta tayi taga window din babba ce ta tashi dakyar ta yane labulen ba bugla se net kawai da sauri ta kalli wayarta karfe uku,na dare bata kawo wani tunani ba,ta diro tafara tikar gudu ba kakkautawa,ga kishi ruwa ya da meta, har asuba tana gudu batare da tasan inda ta dosa ba,haske na fara fitowa ta ganta bakin titi, dakyar tasamu motar data tsaya ta dauketa,mutumin yanemi sanin inda zata,tace dashi ruwa, ruwan roba ya mika mata tasha sannan tace dashi rijiyar zaki zani" Kallonta yayi yace ,gaskia malama nayi nisa da kano zandai taimaka na daura ki a mota ki isa lapiya, hakan kuwa akayi shida kanshi yabiya kudin komai.........kai tsaye taxi tahau zuwa gida,dakyar ta taka zuwa cikin gidan Mamie na ganinta ta zabura "Khairiyyah meya sameki haka jifa bleeding kikeyi" kallon kafafunta tayi taga jini sosai nabi tace "Mamie zan mutu ku kaini wurin yaa kameel" rikicewa mami tayi ta gargadosu a lokacin suna shirin zuwa gidansu wannan mutumin,kameel dakanshi ya dagata sukaje asibiti,bayan an karb'eta likitanan mace tace da kameel
"Yallabai lokacin haihuwar madam beyiba,ba'a haihuwa da wata takwas sedai 7 month cip,matsalar damuke fuskanta attack taketa samu na asthma sannan kuma koya sauka bata iya pushing sabida ta baita,yanzu dai tana private room her condition is soo critical and she keeps calling ur name,I think it will be much better if u can manage ta go in and c her" haka yabi bayan likitar jiki ba kwari,suna isa ya tarar gakan baby yazo amma ta kasa pushing, rike hannunta yayi ta runtse ido tamau,ta bude su a hankali tace cikeda karfin hali
"Yaa kameel mutuwa zanyi wlhy,alfarma daya nake nema ka daukarmun fansa wurin Mansur" girgiza mata kanshi yayi "haba mana khairiyyah ya kike zancen mutuwa Inshaa Allah bazaki mutuba lapia lau zaki haifa mun babynnan" dan murmushin tayi wanda kana gani kasan na karfin haline tace "Kamun wannan alkawarin ko bayan raina zaka kwatar mun haqqina agun Mansoor Wlhy mutuwa zanyi" yana hawaye yace "Trust me my Ambaby zakiiya" wani yunkurin tayi da karfi babyn ya fado wanda yayi daidai da daukewar numfashinta,kameel ya kwallah ihun ganin bata motsi yayinda likitoci biyu suka yo kanta da azama.
Mom Nuaiym
[10/25, 8:01 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
*A yau dinnan na kara fahimtar cewa rayuwa batada tabbas ko kadan,shiyasa akeso ka kyauta ta zamantake warka da mutane,kuma ka kasance mutum me tsoron Allah da rike gaskia a duk inda kake,nayi rashi na kawa abar kauna agareni,tamun ban kwana na har abada,ina rokon Allah yakai haske kabarinki Fauziyya Allah ya gafarta miki ya yalwanta miki kabarinki,Allah kuma ya sanya jinya ta watanni hudu ta zamo kaffara agareki,dan Allah badan niba ina rokon duk wanda yabude shafin nan Kan ya karanta shi yataimka yamata kul'huwallahu kafa goma sha daya Allah kai ladan zuwa gareta ita da musulmi baki daya dasuka rigamu gidan gaskia*
12
Cikeda gaggawa likitan namiji ya daura mata ox yayinda macen tayi kusada kameel, dafa kafadarsa tayi tace "Get a hold of ur self kameel,ur wife is still alive its just that she's got another attack and I'm sure she will soon be alright" gyada mata kanshi yayi ya kalli matar dake rike da baby din ta rabashi da mahaifarsa yace
"Aunty nurse how is my baby?" Dan rausayar da kanta tayi cikeda tausayi tace "I'm sorry to say we lost the baby even before a haifeshi ma" dafe kanshi ya mayarda dubansa zuwaga khairiyyah open all wahalhalun data sha ace ace babyn ya koma,matsawa yayi ya dafa kanta yaga tana gumi ya dago kanshi ya kalli Dr Amina,Murmushi tasakar masa tace "She's all alright she's sleeping I guess" Murmushi ya mayarwa Dr din shima yafito waje,kai tsaye wurin mahaifiyarsa yaje yace yana kuka tamkar karamun yaro
"Khairiyyah taji jiki mamie tasha wahala,bana iya fassara miki kalar tausayin data bani,open all wahalar datasha the baby is gone for good" dagowa da kanshi tayi ya kalleta cikin ido tace
"Look here son,if har khairiyyah tana lapia that's all that matters here believe me or not rayuwar yaron batada wani amfani agareta,komai yanda kaso ka tallafi rayuwar yaronnan se wata rana ya nemi ubansa kuce dashi menene? Bakada labarin idan har taji cewar dannan ya mutu setafi farin ciki akan rayuwar sa dukkuwa dayake soyayyar dayake tsakanin uwa da d'a ba abar wasa bace,soyayyar dazata masa kenan akan yataso mata amatsayin Shege mara galihu above all kuma jinin matsala,ka saisaita tunanin ka ka sanar dani what condition take ciki yanzu" sauke kwayar idonshi yayi daga Kallonta yace
"Mamie ta sauka lapia cikeda sha wahala,wai athma ne yake taso mata duk motsi daya yanzu haka tana aihuwa ta kara samun attack she's now breathing with the help of ox,but the doctor told me that shes now asleep and she will soon be OK" Jawaheer ma dake kuka jin an ambaci yar uwarta naraye seta sassauta kukan nata domin kuwa harga Allah mahallicci taji dadin mutuwar yaron,ga murnar yar uwarta taji sauki,sedai kam tasha mamaki da akace tasamu attack,rabon da Athma nata ya tashi tun suna 9 yrs lokacin mahaifinsu na zuwa Ghana ya karbo mata magani shikenan ta samu sauki gaba daya yanzu kuma ta dawo.
Bayan ankai yaron gidansa na gaskia se kuma aka dawo ta lafiyar khairiyyah,ba laifi ta samu sauki matsalar daya har yanzu bata farfadoba,zuwa yanzu Hauwa ta fara fahimtar cewan mijinta son khairiyyah yakeyi kuma ta shaqa sosai, yauma kamar kullum kwana biyu kenan da haihuwar khairiyyah amma bata farfadoba,kameel ya kasa ya tsare duk sanda aka Barshi adakin shi kadai seya sakata agaba ya dinga kuka yana mata adua neman lapiya,kurama ta ido yayi yauma yana aikin hawaye shi kanshi baze iya fadar kalan so da kuma kaunan dayake wa khairiyyah har mamakin kanshi yakeji duk wani abu dazeyi tana ranshi,bude idonta tayi a hankali ta saukesu akanshi gani yayi tamkar mafarki yakeyi ya murza idonsa da hanzari,a hankali tace "Yaa kameel zansha ruwa" mikewa yayi gaba daya ya janyo robar ruwa ya tsiyaya mata a Kofi ya tashe ta tadan jingina da pillow,da kanshi yabata ruwan tasha sannan ta kara kallonshi tace
"Yaa kameel dama ban mutu ba dama ina Raye?" Sumar kanta da akowane lokaci yake akwance ya kai hannunshi yana shafawa a hankali "Baki mutuba khairiyyah lokacin ki beyiba, bazaki mutuba yanzu da yardar Allah sekinga yanda rayuwar Mansur zata wulakanta" Murmushi tamasa tace "Yaa kameel yarona ya mutu ko?" Kuara mara ido yayi kurun cikeda tausayi bece komaiba
"Ya mutu na sani yaa kameel,naji doctor din suna zancen duk yaron da aka haifeshi da 8 month baya rayuwa,karkace zaka boye mun yaa kameel ya mutu ko?" Cike da tausayi ya gyada mata kai kurun kuka tasaka ta kankameshi
"Allah sarki yaa kameel shine baka tashe niba koda gawarsa nagani,naso naga kalar abinda na haifa a duniya banmasan ko mace bace ko namiji,wlhy ina kaunarsa tundaga ranar daya fara motsi nake matukar kaunar ganinsa a hannuna ina masa wasa ina shayar dashi" rungume ta shima yayi sosai yana bubbuga bayanta a hankali,sai sauke ajiyar zuciya takeyi a hankali,a haka Hauwa dataje kawo abinci tashigo ta sameshi ganinta yasanya kameel janye jikinshi da sauri ita kuwa yitayi tamkar bata kulaba,taje ta gaisheda khairiyyah tana nuna tsantsar murnarta na ganin ta farfado,khairiyyah dai ta kasa sakin jikinta domin kuwa harga Allah taji kunya matuka yanda Hauwa ta sameau kuma bata nuna komaiba,ita da kanta ta bata abinci taci.....
Bayan sati daya
Anyi discharging khairiyyah asibiti, wanda Mansur yasan da guduwarta amma sam beji labarin cewar ta haihu ba,kameel da kanshi yakira Deena yace da ita ta sanar wa yayanta Mansur khairiyyah daya wa ciki ta sauka kuma dan ya koma" dukda bata fahimci komaiba amma ganin yakirata after a long time ha sanya takira Mansur ta sanar masa,sosai yayi kuka da ihu ya kudirta aranshi seya hallakar da Hilal da zuri'arshi baki daya.......kai tsaye wurin dodon makuba ya wuce da kukanshi ya fadi akan kneels ya sanar masa meya faru, wata mahaukaci yar dariya ya kwashe da ita,yace cikin wata murya me razanarwa
"Wannan shine damanar ta karshe,amma sabida mun dade muna aiki da mahaifinka zamu baka zabi guda biyu zuwa uku,Kodai ka bamu jinin mahaifiyarka kokuma ka tara da ita abu na uku kuwa shine ,ka samu yarinya karama wacce bata wuce shekaru sha biyar ba kuma ba wani namiji daya taba tarawa da ita,ka tara da ita koda bata samu cikiba indai Kayi watanni shida kana amfani da ita kasamu duniya ka gama" murna yashigayi yace murya na rawa "Na gode sosai dodon dodanni na dauki na karshen" dariya dodon yayi yace "wannan shikadaine yake da sharadi,sharadin kuwa shine lallai yau kafin faduwar rana kasamo wannan yarinyar,idan ya wuce yau dole ne kazabi daya acikin sauran biyun" jiki na rawa yatashi yafice haryana hada hanya.....sauri yakeyi yashiga cikin kasuwa acanne yake da guarantee na samun yarinyar,Shiga yayi irinta middle class people sannan ya Hau adaidaita,yana shirin Shiga tsakiyar kasuwar ya hango wata yarinya dabaza ta wuce shekaru sha hudu ba tanata faman kuka,da sauri yaje gareta yace da ita "yan mata lapia dai waya dakeki?" Dagowa tayi tana meci gaba da kukan tace "Bayan wasune Dan sunga banida baba duk na kawo tallen furana sesu rika tabani,kuma Mamana tace ko hannuna namiji yataba cikin Shege zanyi kowa ya rinqa guduna,Murmushi yayi yace wannan shine gam da katar,kallon yarinyar yayi
" kinga manta dasu zomuje nabaki magain da zesa suriqa tsoronki sosai ko kusa dake akace suzo bazasu zoba" dariya tayi tace to,daganan ya ebe ta zuwa gidan glass na Jan bulo......iya kokarinta tayi domin ta kwaci kanta amma ina sanda Mansur ya aikata mata.....mamakine ya kama Mansur ganin yakasa cire abarsa ajikin yarinyar kuma duk wani ihu datakeyi dafarko ta denashi ido kurun ta tsura masa tana Murmushi, shikuwa tun kan azahar yake abu daya yama kasa fita se aiki yakeyi tamkar wani Inji har karfe goman dare iya gajiya ya gaji amma duk sanda yayi yunkurin fita ajikinta se yaji tamkar ana dad'a matseshi ga rada din dayakeji da zogi amaimakon dad'i ,abin tsoron kuma yakasa koda dena zigzan dayake zuwa lokacin kuma yafara fitar da jini ta hanci da baki,ita kuwa se kwasar dariyar ta takeyi.......
Amal dasu khairiyyah ne zaune agaban su daddyn Hilal suna masa godiyar taimakon dasuka musu arayuwa,har hajiyar su Hilal duk suna wurin da yaranta,sosai Amal ta takura da matsiyacin kallon da mahaifinsu Hilal ke Binta dashi wanda Mamie ma ta kula da hakan gashi kuwa dama maminsu Hilal akwai azababben kishi take ta shaqe.
Koda Daddy yazo kasa bacci yayi,ba wacce yake tunani irin Amal,yarinyar tashige ranshi ba kadanba,take ya kudurta aurenta kota halin qaqa.....
To Masu karatu yakuke zata kasance da wayannan bayin Allah,anya kuwa daddy be dauko rugujewar farin cikin Dukkansu ba? Muje zuwa dai kuna tare da alkalamin mom Nuaiym
[10/27, 9:51 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
13
*Bayan watanni biyu*
Mansur ya Shiga cikin tsaka me wuya,domin kuwa yar tsito sam bata barinsa ya huta,kullum abu daya yakeyi awanni goma sha takwas dake cikin awowi ashirin da hudu da muke dasu a rana,yayi baki ya rame,kai baka ganshi kace shi bane,sannan kuma ta daure masa baki sam duk yanda yafita yaso yaga yawa wani seyaji bakinsa ya masa nauyi ya kasa,hankalin mahaifinsa ya tashi amma duk sanda ya tambayeshi seyace ba komai da haka daddyn yaje wurin dodon tsafi....
"Mansoor ya janyowa kanshi masifa ba abinda zan iyayi masa yanzu,ni kaina wannan tarawar danayi da yarinyar Aljana yar tsito ta fusata dani takuma sanar dani seta dauki fansa akanmu,shine ta fara akan Mansur kuma yaronka yana shan wahala sosai yaje ya nemi yafi yarta shikadaine abinda zance" yana gama fadar haka ya bacewa ganin daddy,jiki na rawa yabar jejin zuwa gida,kai tsaye gidan mirror dake Jan bulo ya yaje ,besha wahala ba sabida me gadin yasanshi shida kanshi ma ya nemoshi,a parlor ya tadda Mansur yanata kuka kai,sanar masa yayi cewar yaje wurin dodon makuba ya sanar masa menene damuwar,kasa fada yayi dakyar mahaifin Nasa yashawo kanshi yamasa bayanin komai da komai,gidimewa yayi yafara neman mafita koda mahaifin sa yabar gidan Sega yar tsito ta bayyana agareshi
Tace cikeda razananniyar murya
"Kayi kuskuren sanar da mahaifin ka wannan maganar, zan azabtar dakai azaba mafi muni,zan baka wahalar dabazaka iya dauka ba,zan tozartar dakai tozartarwa mafi zubar da mutunci,zan mayar dakai me suturu a tsirara" kan yace wani abu ta bacewa ganinshi,ga mamakin shi ranar be fitaba amma sam bata zo masa ba amma beji azabar dayakeji ba idan lokacin kusantarta yayi beyiba,har washe gari shiru,da wanan ya shirya yafita,shago ya fara zuwa domin siyan ruwa da drinks na gidanshi sun kare amma ga mamakinshi mutane se kallonshi sukeyi suna kwasar dariya,sannan mata sesu rika rufe idonsu duk inda ya dosa sesu watse,kanshi fa ba karamin daurewa yayiba,da wannan ya nufi gidansu yana mamakin meya sanya mutane ke masa dariya mata kuma na gudu,har wani yaji yana cewa "Allah sarki inaga wanan sabon kamu ne,Allah ya bashi lapiya" mamakin kalaman mutumin ne suka kara rikitar dashi,koda ya isa gidansu matan dake musu aiki yaga sun kwasa aguje suna kauda fuskarsu yayinda me gadin gidan tun a gate yake kallon sa baki a sake yau ko gaidashi beyiba, mahaifiyar Deenah yafara cin karo da ita babban parlor itama din kallo daya ta masa ta kwasa aguje ba shiri hakafa acikin gidan ko ina yaje se kowa ya watse har mahaifiyar sa gashi daddyn sa baya nan,a haka yabar gidan cikeda alhinin abinda yasanya ake gudunshi,shawara yayi na zuwa gidansu abakin shi bashir inda tun a gate me gadin ya eba a 360 yana waigowa cikeda tsoro,wasa wasa fa kowa yaga Mansur seya gudu,aikuwa gidanshi ya koma yanata faman kuka na sosai da sosai.....
Khairiyyah zaune itada kameel a gidan Adda Amal suna hira ya kalleta yace
"Wainikam my khairiyyah jegonne har yanzu ina kusan watanni nki biyu da aihuwa amma kin kama kinqi sakin jiki dani muyi zancen aurennan daga zaran na dakko maganar seki kauce nifa sosai na fahimceki bakya sona" kura masa ido tayi cikeda kauna har ranta takeji tsananin kaunar kameel tace cikin sanyi
"Yaa kameel bawai bana sanka bane Wlhy ko kadan abinda kake tunani baikai canba,kawai dai me kazanta irina bata cancanci zama matar tsaftataccen mutum irin kaba,bata yanda za'ayi na gauraya tsaftacciyar rayuwarka da tawa me cike da tarin kazanta da tulin abin kunya,kana fa sane Kaine kadai na sanarwa wulakancin da Mansur da yan kungiyar asirinsu sukamin,dan Allah yaa kameel Kayi hakuri da zancen aurennan" rike hannayenta yayi duka biyu yace
"Haba mana khairiyyah, kisani ni awurina kin ma fini tsafta kinfi ni cancanta khairiyyah, bakya ganin dukkanin abinda yafaru dake bada San ranki bane,nikuwa fa? Ina sane nake sabon ubangijina da gangan,ki yarda dani haduwar mu khaddarace kuma ta Alkhairi kasancewar ke dinnan kece silar shiryuwana na har abada,jar naji kokuma naga kin fadawa wani wannan maganar tamu data faru dake wannan dakike gani sirri ne tsakanin miji da matarsa" da haka dai ta amince masa akan zancen auren
Jawaheer na zaune agaban motar Hilal tana ta faman kuka ido duk ya wani mata jajir se rarrashinta yake yi taqi ta hakura yace
"Haba blacky ke kincika rakin tsiya wlhy,tayaya ma za'ayi sabida ciwon hakwara ki zauna kina mana ihu na sanar miki ki bari kurun acireshi yafiye miki sauki" maqe kafada tayi cikeda shagwaba
"Allah ni dai bazan yadda acire mun haure naba baka ganin sanda Mamana bata rasu ba damuke labari ta sanarmun nasha wahalar kashin hakori da amai da zazzabi,idan fa haure d'aya ze fito sena fi wata ina ciwo,shine yanzu tsabar mugunta abinda nasha wahala kanna samu zaka wani ce nacire Allah ni dai karabu dani d'an biyuty" dariya sosai yayi dajin wannan kuru ciyar ta juju harta fusata tafara wani kukan dakyar ya rarrasheta akan ze siya mata abin dadi.
Shirin sosai daddy yayi yaje Lagos wurin kanin mahaifin su Amal baba gambo akan zancen auren yaran,inda atake aka badasu sabida dama Auwal yaje ya bincika komai da komai,daddynsu su Hilal beyi kasa a gwiwaba wurin nemawa kanshi auren Amal,inda baba gambo tsabar kwadayi batare da wani tunani ba yace yabashi auren Amal!!!!!tirkashi
Daddy ne zaune a parlor shida su Hilal da mahaifi yarsu bayan ya dawo daga tafiyar dayayi zuwa lagos,gyaran zamanshi yayi sannan yayi gyaran murya yace
"Ina mai farin cikin shaida muku cewar anbaku auren yaran,sannan kuma zan sanar muku wata magana sedai inaso ku kalli maganr tawa da idon Basira wlhy bawani abin yasanya na aikata hakanba sedon tausayawa yarannan,dafarko dai ke Haj Salaha kezan bawa hakuri,kuma nasanki macece me fahimta inaso ki fahimci manufata ta Alkhairi, Bayan naga yayarsu jawaheer se tausayinta ya kamani ganin gata da yaro karami amma tsautsayi ya afka mata,wannan dalilin ne yasanya nayi sha'awar kyauta ta mata,yasanya danaje Lagos bayan na nemawa yarannan auren kaninta nikuma sena nemawa kaina auren ita Amal d'in" atare suka mike dukkansu uku suka kuma kurawa daddy ido,Haj Mamie kam murya na rawa na soma hauka tana yarfo ashar
"Kan abun ubancan wlhy Alhj idan ka isa nidin shegiyace Wato wayannan yaran da gayya suka shigo domin su mallake Yaya na da mijina,wlhy ba Amal har kannenta anfasa aurensu kuma ko bayan raina ban yadda ku auri wayannan mayun ba dangin matsafa,wlhy Alhj Kayi kadan,muna fukai suma suna sane suka nanike mama tsintacciyar mage,
Shiyasa ranar naga kana nacin kallon ta sekace wani maye,idan kun isa Allah ya tsinen" dakyar yayanta suka zaunar da ita suna lallai da ban baki...
Deena kam shiryawa tayita koma gidansu azuwan Jordan datake karatu sunyi withdrawing nata sabida bata karatu,inda mamanta tayita masifa akan hakan.
sosai Amal ta rikice akan zancen da Hilal ya sanar mata,kuka Sosa takeyi,ahaka tace zataje Lagos wurin baba gambo.
Mom Nuaiym
[10/28, 9:08 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
*Assalamu Alaikum, nagode sosai da adu'o inku fans nasamu sauki sosai Allah bar zumunci*
14
Ba shiri Amal tabi jirgin yamma daga kano zuwa Lagos, a gajiya ta isa gidan Baba gambo,bayan ta natsa taje ta samu shi,cikeda mutunci suka gaisa sannan tace
"Baba dama nazone akan zancen danaji wai kabada aurena awurin mahaifinsu maneman auren su khairiyyah,bayan kana sane cewar mijina ba sakina yayiba,har yanzu da akwai igiyar aurena akan sa kuma Baba ko bayan haka baka ganin idan mukayi haka munci zarafin mahaifiyar su Hilal,matar nan ta mana komai a rayuwa itace tayi dawainiya da khairiyyah har Allah ya sanya ta sauka lapia,wlhy Baba ko banida miji kusani bazan taba auren wannan mutumin ba" zare ido yayi ya Hau banbami
"Bakida hankali ne Amal? Ina ma zaki fara hada wannan shirmen? An gaya miki muna haukane dazamu bari ki komawa matsafi wlhy baki isa ba,ina sane cewar auren naki na nan,kuma yanzu haka Auwal na kano an yankawa Mansur da ubansa sammaci gobe ma zaki koma,sabida jibi za'a fara zaman kotu harni,bayanki zanbi,domin kuwa tabbas seya sakeki bazamu yadda ba kina zama da igiyar dan yankan kai a akanki" nisawa tayi tace
"Dama Nima Baba bawai so nakeyi nata Zama da igiyarsa akaina ba,kawai dai ina fada muku ne wlhy bazan taba aurar mahaifinsu kameel ba" cikeda fusata yace
"Ke baki isa ki nunamun kin isarwa kanki ba wlhy,yaushe aka haifeki? Kuma aure narigada na bada se naga yanda zakiyi" cikeda bacin rai tace
"Yanzu ni ina da aurena aka,kuma koda banida shi tunda yake ni din zawarace nice nake da haqqin tsayarwa da kaina mijin danake so na aura bawai kuba,bazan taba aminta na ruguzawa marayun Allah rayuwar suba sabida wata San duniya taku,banasan daddyn kuma bazan aureshi ba,zancen Mansur kuma dama gobe zan juya ta jirgi nazo kuma ta jirgi zan koma" tsawa ya daka mata
"Ke dan ubanki kina ganin kin isarwa kanki kenan ko? Wlhy baki isaba muje kanon araba auren idan kika ban daura miki aure da Alhj ba ban Cika sunana gambo ba" kunkuni tashigayi tasaka kuka"
*Bayan Kwana daya*
Tare suka sauka ta jirgi da baba gambo daga Lagos a kano,kai tsaye gidan ta ta wuce dashi inda ya sauka a dakin baki,basufi awowi biyu da sauka ba Hilal yakira waya yake sanarwa Amal cewan mahaifin Mansur ya kaisu kara a kotu akan sun hada baki da mahaifin su sun likawa dansa yankan kai sabida kurun mahaifinsu naso ya auri matarsa kuma sun gudu mishi da yaro,baya ga haka sun mai asiri akan duk inda yaje mutane namasa kallon mahaukaci" sosai ta girgiza dajin wannan abin.....A kotu batare da bata lokaciba aka fara gabatar da zancen sakin da akeso Mansur yayi wa Amal,inda aka tambayeta bata rage komai ba na abinda ta sani da wanda ta gani game dashi ta fada, koda akace Mansur yafito wai bayanan,ran alkali yabaci ya dage sauraren karar se gobe akan lallai ya kawo kanshi......washe gari kuwa koda Mansur ya bayyana a kotu kowa seya fara sussune kai,inda alkhali yace cikeda rudani
"Bawan Allah Yaya zamu bukaci ganin mijin wannan matar kazo mana ta mahaukaci kuma tsirarara acikin court Hall" mamakine ya kama daddyn Mansur domin kuwa harga Allah dansa sanye yake cikin Shiga ta alfarma hadda hularsa ka,kallon alkali yayi yace
"Ya me girma me shari'a tayaya d'a na yana cikin suturun sa na alfarma zakace wai bashida kaya?" Kallon takaici yayiwa daddyn Mansur yace da dandazon mutanen daketa faman sunne kai a court Hall din
"Jama'a wannan nawan Allah yana sanye da sutura ido nane yake hangomun tsiraicinsa kokuwa aa tsiraran yake?" Wasu daga cikin mutanen suka ce
"A tsirara yake ranka ya dade" ran me shari'a ya baci yace afice masa da Mansur,zuwa office dinshi,acan sukaje da Amal yace ya saketa tunda bataso, dakyar da sid'in goshi ya saketan,inda alkalin ya shaida wa Amal basuda hurumin damke shi da laifin yankan kai,tunda basuda wata kwakwaran hujja ko kuma shaida" A haka dai aka dawo court halla alkalin yayi watsi da karar mahaifin Mansur, Mansur kuma ya nemi a bashi danshi take alkali yace a musulunce ma se yaron ya shekara bakwai a hannun uwarshi,sabida haka ya dena ma wannan mafarki........
Baba gambo dai ya kafe akan auren Amal da Alhj Muhammad Auwal,acewarsa daga zaran tayi iddah ze daura musu aure.
Zaune Mamie take ita da kawarta Hajja gana da kuma kanwarta mansura tace
"Hajja gana nifa wlhy bazan taba lamunta da wannan mugun kwad'an ba bata yanda za'ayi na bari yarana su auri wayannan mayun mutanen,banda maita ina dalilin wannan jarabar da masifar wlhy ba daniba" nisawa mansura tayi tace
"Dan Allah Aunty ki kwantar da hankalinki ni banga laifin yaran nan ba wlhy,ki barsu suyi aurensu inyaso shi daddyn su fatsima a sanar masa baze yiyu ba" hara ta wurga mata hajja gana tace
"Mansura ki rabu da ita ta dauki hukuncin daidai laifin da aka mata,ai basu kadai bane yaran aure agarin ina" dan mata rai mansura tayi
"Sabida Allah aunty Hajja wannan wane irin gurguwar shawara kike bata? Wlhy wannan sam ba soyayya bace,gaskia da sake wai an baiwa me kaza kafa,bata yanda za'ayi atakura yara,tun yaushe muke ta fatan Hilal yayi aure yanzu Allah yayi zakizo kina zigata" harzuqa itama Hajja tayi
"Wlhy komai sanmu da farin cikinsa bazamu bari ya auri dangin mayuba,dan zagaye dangin ma yara biyu har ubansu,wlhy baze yiyu ba,yaje ga ga yakura can ya aura ai yar uwarsa ce shi kuwa kameel dududu yaushe yayi auren?" Zaro ido waje mansura tayi ta dafe kirji
"Haba Aunty gana,wlhy wannan ba adalci bane tun yaushe Hilal din yake ganin yakurar daya na Santa aida yaje tuni ya nemeta" mamie ce ta wace
"Wlhy kobaya santa se dole ya aureta,matukar indai ina numfashi wlhy bazasu auri wayannan yaranba haba akan me" fusata mansura tayi ta zari key na motarta ta bar gidan gabaki daya....kameel da Hilal durkushe agaban Mamie yayinda take zaune akan kujera ta daura kafa daya akan daya tana girgiza su tace
"Idan dai nice na haifeku wlhy Dukkaninku ku janye zancen auren wayannan yaran yanzunnan kai kameel baka wani dade dayin aurenba sabida haka ba zancen karin aure agareka kai kuma Hilal kaje ka samu yakura ku daidaita kanku,narigada na gama magana ta,kuma duk cikinku wanda ya kafe yaje na sallamawa duniya shi,yazama koni ko soyayyarsa ga mayya!" Dukkaninsu gigicewa sukayi suka dimauce,an rasa wanda zaice wani abin.....
Cikin dare su Amal ji kawai sukayi ana tashinsu koda suka farka ga karti nan sunfi su bakwai akansu Bame alamun imani aranshi suka tasasu agaba zuwa mota har jaririn Amal,rufe musu fuska akayi,sanda aka Shiga dasu wani gidan sannan aka bude musu fuska,Mansur suka gani tsaye a tsirara ya kallesu ya kwace da dariya yace
"Amal kin zaci zaki guje mun ne? Wlhy Kunyi kadan sanadin ku nake yawo tsirara duniya namun kallon mahaukaci,kuma tunda kuka shigo rayuwata nake ta asarori iri iri,wlhy Sekun gane kuranku,kuma karku zata da akwai uban daze kawo muku doki,wlhy babu shi dukkaninku zan rika amfana da ni'imomin jikinku musamman ke Jawaheer takanki zan fara...gadan gadan ya yo kanta ya wanka mata mari,dama kayan bacci ne ajikinta iya karfinsa yasaka ya farka mata riga,Amal nata kokarin kwace kanta amma sam ta kasa kasancewar karti sun riketa...ahaka tana kallo Mansur ya afkawa jawaheer....
Mom Nuaiym
[10/29, 9:32 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
*Ko kadan banji dadin comment dinku Ba,musamman Masu aikamun saqonni ta private, tun farko babu wanda ya tsaramun yanda Zan rubuta littafina idan kaga bazaka iya karanta wa Ba,karka takura kanka tunda Ba dole,amma ku sani I'm not happy with you ko kadan*
15
Sosai Mansur ya Saka karfin sa wurin ganin ya wulakanta Jawaheer, amma ga mamakin sa ji yayi an lankwashe masa abar da karfi,take ya kwallah kara ya saketa,jikinshi yabi da kallo yaga ta karye ta juye gefe daya tamkar karyayyar kafa,wata iriyar razananniyar kara ya sake yayi cikin daki da gudu,Aljana yar tsito ce ta fito masa a siffarta ta yara tace tana me kwashewa da dariya
"Nabaka dukkanin dama ka wofintar da damar dana baka namaka lamuni akan wulakanta mutane da kake,bakasan darajar rayuwar dan Adam ba kisa awurinka Ba komai bane har kananun yara kake yankawa sabida kurun ka samu duniya,zan Barka da duniyar Mansur amma zan rabaka da abubuwa guda hudu masu muhimmanci arayuwar ka,zan rabaka dasu daya bayan daya yanzu wannan abin dakake takamar lahanta rayuwar Yaya mata da ita ka rasata kenan har abada,bazaka kara moruwa da itaba har abada,kuma kasani ban gama dakai ba" cikin tsananin rudu da gigita yace "Dan Allah kiyi hakuri yar tsito wlhy kisani dukkanin abinda kikeso dani zan aikata agareki ki rufamun asiri karki mun haka" wata razananniyar murya yaji tace
"Baka San Allah ba sanda moruwa da ni'imomin yayan mutane,bakasan Allah ba sanda kake moruwa da ni'imomin jikina ina maka ihu ina magiya ina hadaka da Allah baka saurareni ba,wlhy Mansur bazan taba saurara maka ba arayuwa,na dinga rabaka da abubuwa Masu muhimmanci kenan arayuwar ka daga nan harka koma ga Allah" daganan ta bacewa ganinsa anan ya durkushe yanata faman kuka,su kuwa wayannan kartin se fitowa tayi da Shiga irin na Mansur tace dasu
"Ku mayar dasu gida yanzunnan ba se anjima ba,kuma ku basu kudaden dake cikin wannan jakar gaba dayan su" Kansu Amal ya kwance suka susuce,a haka aka kamasu aka mayar dasu Gidan salun alun.....
Kamar daga sama suka jiyo muryan Daddy yana cewa "Ke Mariya baki isa ki hanawa yara jin dadin su ba,idan dai akan zancen Amal ne ni wlhy na janye,banida masaniyar akwai aure akanta,hankali na sam beje canba, sa'anna Alhj sammani ya lurar dani rashin dacewar hakan,yace wannan kwamacalar beyi ba, kuma na fahimceshi,na kuma fahimci cewar wlhy naci zarafinki da wannan sabida haka kiyi hakuri,a yanzu haka mun yanke sha'awar shi Alhj sammani ya nemi aurenta tunda yake tun bayan mutuwar Haj karime be sake aure ba,kuma yaran na bukatar tallafi,dan Allah na rokeki ki janye wannan kudirin ki barsu suyi aurenki sabida wanna zullumin dana sakaki na miki Alkawari Allah ne shaida na dakuma yaranki,bazan taba miki kishiya ba koba Amal ba" sadda kanta kasa tayi sannan tace
"Amma Alhj kasan cewar anci zarafina da yawa ko,tayaya ma zan rike yaranna da Amana sannan daga bisani kace zaka hadani da yar Cikina kishi,wlhy sam banji dadiba kuma yaran sun munafunceni suna sane sabida kwadayi suka nunnuke Kansu" dafa kafadarta yayi yace "Haj Mariya ki yarda dani wlhy tallahi billahi banda gaisuwa wata magana me kamada wannan bata taba Shiga tsakanina da Amal ba,ita kanta batada masan iya akan abin da na aikata,sa'annan kuma Babanta ya sanar mun cewar har can Lagos ta sameshi ta sanar masa bazata taba aure naba,duk dan tana ganin tamkar anci zarafinki idan akayi hakan" nisawa tayi tace
"Dan Allah ku gafarceni ina rokon Allah yasanya Alkhairi da albarka a rayuwar auren nan da Zakuyi,ya kuma kareku daga Sharrin masheranta" da murnarsu suka amsa da
"Ameen ya Allah,mun gode sosai Mamie ,mun gode Daddy Allah yabar kauna ya kara girma" kallonsu daddy yayi yace
"Bazanso kuja lokaci me tsawo ba,zan baku kudade kuje ku had'o lefe nanda watanni biyu nake San ayi auren,ita kuwa Amal bazamuyi maganar Alhj sammani ba seta gama iddah" murna da godiya suka masa ska bar gidan cikeda d'oki kai tsaye gidan Amal suka wuce,Labarin da suka tarar ne ya rikitar dasu matuka,sam basuji dadin abinda yafaruba kasancewar yaran zasu kasance cikin zullumi, Hilal ne yakira Ummie ya sanar da ita yanda ake ciki,ita kuwa takira daddy ta sanar masa,dama a ranar zeyi tafiya yayi umarni da akai kudaden bank batare da an taba ko kwandala ba sannan kuma tunda akwai sojojin dake tsaron gate na gidanshi su dawo dayan part din baki,bayasan wani abin ya kuma tasowa,Allah sarki Mamie mace me karamci take ta sanarwa su Hilal.....hakan kuwa akayi suka dawo gidansu Hilal din, khairiyyah ce ta kalli kameel tace
"Kameel kunada kirki sosai Allah ne kadai zai saka muku da Alkhairi" murmushin dake karawa fuskarsa kyau ya sakar mata yace "Ameen yar lukuta ta kameel" zumburo baki tayi tace dashi
"Wai nikam bazaka dena kirana da wanna sunan ba ko tam Allah Nima daga yanzu ba ruwana dakai" cikeda rarrashi yace
"Haba Amarsu,kiyi hakuri mana keda kameel dinki ne fa" hannayenta ta saka ta rufe fuskarta kan wani yayi magana call yashigo wayar shi dagowa yayi yaja tsaki ya mayar a aljihunshi maraimaricewa tayi tace "My kameel Deenah ko" Murmushi ya sakar mata yace "Bakya so take kirana ko other half" tsuke baki tayi ta zumburo shi batayi magana ba, Murmushi yaku mayi akaro na Barka tai yace
"Amma other half kema kinsan bana kulata ai ko" Banza ta masa nan ma yace "Haba mana Habibty" kara tsuke bakin tayi tace tamkar zatayi kuka
"Allah ni yaa kameel ka sanyata a black list na tsaneta ita ke sanyawa kana kwasar zunubi gwaramun ka aureta da wannan abin" dan bata fuska yayi yace
"Tun yaushe nake sanar dake cewar hadu wata dake Alkhairi ne? Wlhy aure bazaya taba yin kyauba inhar da zargi aciki,ina murna kin aminta dani zaki zomun da wannan maganar" sosai fa kameel ya fusata dama badai zuciya ba,shiru ta masa kurun shikuwa ya mike da zummar barin parlor din ,mikewa tayi itama ta cafko hannunshi ya waigo yana Kallonta har idonshi ya kada,sosai ta tsorata da lamarin shi bata taba ganin irin wannan yanayin atare dashiba kasa magana tayi suka kurawa juna ido kurun,zare hannunshi yayi yabar gidan gaba d'aya, anan ta zauna tana kuka sam bataji dadin abinda ta masaba,kar yaga kamar danya sanar mata siirn sane...... Juju kuwa a motar Hilal se zuba takeyi
"Yaa Hilal kalli kalar wannan dinkin,dress din ta hadu totally,irin ta zanyi a ranar dinner shi zan saka" dan waigowa yayi ya kalli dinkin yace yana me mayar da hankalinshi ga tukin da yake "Blacky Kefa kin iya iyayi kota Yaya zaki fito acikin wannan jar rigar wayaga black in red,mugun ta kurun zakiwa kanki wlhy nazo nafiki kyau ace bamu dace ba dama mana blacky and yellow" zumburo baki tayi
"Ea din ace kafini kyau na ji,ina Kaine da kanka ka zaba bakar" Murmushi yayi yace
"Kece dai kika nace,banda haka mutum ya maka kyauta yayi tafiyarsa meyey na biyosa,salon a nanukamun black skin,Aini nasan zansha managy kuma kowa yasani farar mace itace ta sakawa agaban mota,Allah idan natashi karo aure yellow girl zan dakko,kinsamu ta shanawa" hawayen kurun Jawaheer tafara dama akwai aukin kuka,parking yayi ya janyota jikinshi yace "subhanallah my wife menene abin kuka" turesa tayi
"Toba kai bane kullum seka zagi halittana kuma sekace wai zaka mun kishiya" harga Allah dariya tabashi yace "kinga maida wukar,nifa wlhy banasan farar mace wasa kurun nake miki harga Allah wannan fentin naki da ba'ayi da man kanyi shiyaja hankalina akanki @ first so ki nutsu nidake ba kishiya..." Dukda wannan dad'in bakin daya mata bata sakko ba....
Mansur ya sanarwa mahaifinsu komai hankalinsa ya tashi yarasa yakeyi,dodon makuba ma yace ba abinda ze iyayi.......yau koda Mansur yatashi bacci ga idonshi bude amma baya ganin komai,se duhu gashi shi kadai ko waya yakasa operating balantana yakira wani se ihu yakeyi,muryan yar tsito yaji
"Ban sanar maka cewar zaka rasa abubuwa Masu muhimmanci guda huduba acikin sassan jikinka,karasa biyu kenan saura biyu" daganan yaji shiru haukace wa yayi yafara sambatu.....
Mom Nuaiym
[10/30, 8:21 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
16
Ana haka wayarshi ta soma ringing a daddafe ya daga wayar batar daya San me kiranshi ba,koda ya kara a kunneshi yaji muryar mahaifi Barshi
"Momy ce ki taimakeni momy gani ni kadai agidana,wlhy sam bana gani duhu nake gani komai ya dauke mun" cike da rashin fahimta tace
"Ka nutsu Baba na sanar dani me kake nufi da baka gani" Momy ki taimakeni Kizo gidana yanzu wlhy daddy ya cuceni ya gama da rayuwata ya wulakanta ni ya kaini ya baro da kuruciya ta" dafe kanta tayi ba tun Yauba take zargin me gidan nata da wasu halayen marasa kyau wanda ta barwa cikinta tun a mutuwar da y'ay'an ta naba gaira ba dalili ga aure mata suyita mutuwa da ciki,cike da dakiya tace "Babana zanzo yanzu karka damu kaji komai zezo maka da sauki da yardar Allah" haka ta kashe wayar takira yayanshi mukhtar a waya suka je gidan sunsha mamakin ganin yanda idon Mansur bakin tsakiya ya dawo fari fat duk ya fada ya rame ya lalace,kuka momy ta saka tace
"Babana menene ya sameka haka ban saniba,dan Allah sanar dani wane irin cutarwa kake cewa mahaifinku ya maka,karkaji tsoro kuma karka boye mana dukkanin abinda ya faru" Mansur kuka yakeyi har da majina yace
"Momy Karkiyi kuka duk abinda ya sameni Nina jawa kaina sabida kwadayin abin duniya,idan bazaki manta Ba,bancin yaya mukhtar kin haifi yara biyu duka maza kafinni,kuma kin sani nemansu akayi aka rasa bayan sun tasa,to hakanne Nima wani yammaci na dawo daga jami'a lokacin ina aji uku a jami'a sena hadu da Daddy a walkway na shigo wa gidannan,rike hannuna yayi yace
" Mansur kaci abincin kuwa? Kallon mamaki na masa sabida be saba mun irin wannan tambayar ba beside lokacin yashigo gidan yace "Noo daddy I haven't eating since morning, I just came back from skul" hannuna yaja yace zomuje ka rakani wani wurin me muhimmanci zan baka abinci a can..." Ban kawo komai araina ba na bi bayanshi muna shiga mota ya mikamun fanta na can yace nasha kan muje inda zamu,tunda nasha ban kara sanin me ake cikiba se budar ido na nayi naganni zagaye da mutane sun saka kaya baqi daja suna surutai akaina suna kurbar wani abu kaman jini a kwarya.....murza idona nayi ganin daddy acikinsu abin yamun tamkar mafarki nake,daddy yace dani
"Mansur ka gafarceni zan nemi duniya da jininka,zan bayarda kayan cikinka abaiwa me bani dukiya yasha farfesu Kayi hakuri kaji" zumbur na mike jin wannan maganar da daddy yayi nace murya na rawa
"Daddy mena yi maka zaka kashe ni dan Allah karkamun haka" Wata dariya naga daddy yayi yace
"Mansur ai acikin Yaya na duka mukhtar ne kadai bazan iya badawa,Kaine na goma sha hudu,gani da dukiya zan zauna talauci ya kashe ni,karkayi tunanin nafi sanka dasu na bada mahaifiyata da kanwata da kuma mijin ta balantana kuma kai kana d'ana d'an ma baka kadai bane,da daddai da daddai zan rika daukarku ina bayarwa ana shan jininku ina samun duniya bazan taba lamun cewa talauci ba,sabida banida kudi ba wulakancin daban shaba awurin yan uwana da dangi na har makaranta aka saka kowa nikuwa dakyar na hada secondary da tsufana naje jami'a ka taimakamun mana Mansur,daga kai saura mutane biyar da jini na ke yawo ajikinsu dazan bayar kaga kuwa saura kadan,abin Banso yakai canba amma dolene sabida a kungiya banida Magaji ko magajiya" zabura nayi zan gudu suka dam koni,dodon tsafinsu yazo saka wuka ya yanki hannuna kadan yabi ya lashi jinin yace
"Wannan dazakayi Magaji dashi dazaka more halinka nasan duniya kaf gareshi kuma ga alama ze kawo dukiya dakuma ci gaban al'umma" ihu na saka nace
"Bazan taba zama dan kisan kai ba wlhy,sedai ku kasheni,bani ba wannan aikin,daddy Allah ya tsine maka albarka wlhy sekayi mutuwar wulakanci" mari ya wanke ni dashi yace daya sanya naga fararen taurari yace
"Ai sabida banida bukatar tozar tarwarku ya sanya nece zan badaku in yi kudi,kuma sekasha azaba tunda kake mun fi'ili,dodo a nuna masa yanda kake dawowa idan anyi garkuwa da jininka.....giri riri aka jashi,awurin da aka kaishi yaga abin al'a jabi,gawarwakine ke fitar da kudi ta sassa daban daban na jikinsu,sosai na tsorata hadda yayyuna guda biyu aciki,da kannen bila adadin ganin haka fa na gigice,nace idan zasu barni da raina nida yan uwana zan shiga kungiyar Nima,daddy yace wlhy mahaifiyata ze saka akawo a yankata agabana,anan na kara diriircewa na shiga ban baki,harga Allah momy kaddara ce ta afka dani a sanda nace dasu na yarda zan shiga nayi hakane kurun saboda nasamu kubuta Na manna su hannun hukuma har daddyn,Abin takaicin shine wanna cewar danayi zan Shiga domin kuwa shine silar sauyawar rayuwata,daga nan daddy ya Shiva murna,aka dauko jini akace sai nasha naqi haka suka matse ni tamau suka tuttulamun daga nan aka Hau bori akaina ana sambatu nanfa komai ya kwancemun aka zomun da wani nau'in abincin da bazan iya fassara wane iri bane aka dura mun,haka fa na dage tun daga wannan lokacin na nemi tausayi da tsoron Allah na rasa,kuma su ka dauko tsabaran kudi Billion daya suka bani, suka xanna rika samun linkin ba linkin duk ranar duniya idan zan basu hadin kai, haka na biyewa tunanin su da umarnin su,wannan lokacin ne suka bukaci jinina banida d'a bani da jika Dole suka karamun lokaci nayi auren gaggawa dakika San nayi ba shiri fa abubuwa suka canja mun ahaka na dauki matar da d'an na bayar har dangin tama Dukkansu bayan nan kuma suka mallakamun dukiya a yanzu haka danike muku zancrnnan na daina kai kudade na bank kuma basa bari ayi sadaka ke kanki shaida dace bana kyautar kudi,sabida gudun zargi na fara aikin gwamnati wanda dashine nake kyautar kudi domin nasu ba'a sadaka dashi,momy ahaka har sallah suka saka banayi duk jumu'a Nashiga tsaka ko su Amal danace dake sunmin sata sun gudu karya nake musu nine nan na cutar dasu......take ya kwashe komai ya sanar mata har kawo yau dinnan, har zancen deena be rage komaiba kuka me tsanani ta saka tafara sambatu tana yarfawa mijinta ashar da tsinuwa,dakyar suka shawo kanta tayi shiru daga nan ta kwasheshi zuwa gida.
....
Khairiyyah idan hankalinta yayi dubu tofa ya tashi domin a ganinta sam bata kyautaba gani zeyi tamkar tana Goran ta masa abinda tasani game dashi ne,wayarta ta daga tayi kiranshi amma qin dagawa yayi,koda gari ya waye sukuku take Amal ce ta kalleta sosai
"Khairin Umma wai lapia Naganki wani iri kuwa??" Dan murmushin yake tayi tace "Ba damuwan komai Adda Amal kawai dai inajin kamar kaina yana danmun ciwo" cikeda tausayi Amal tace
"Ko Zakije asibiti ne wannan ciwon kan ya sakoki a gaba wlhy" kan tayi magana se sallamar Kameel sukaji zumbur ta mike yayinda Amal tabar parlor din bayan sun gaisa,sosai khairiyyah taji sanyi ganin kameel,kurawa kyakyawar fuskarta ido yayi yana sakar mata wani lallausan Murmushi wanda yake wanzar mata da sakonni Masu yawa,matsowa tayi daf dashi tace "Yaa kameel dan Allah Kayi hakuri wlhy yarda dani bada wani manufa nayi maganar ba subutar baki ne da kishi bazan iya jurewa fushinnan dakake daniba zuciyana fashewa zeyi" hannayenta duka biyu ya hade wuri daya yace
"Dakin San wahalar danasha rashin jin muryanki na kwana d'aya kurun dakin tabbatarwa kanki cewar kaina na azabtar bake ba,dan Allah ki kula inada saurin fushi kidena batan rai akai akai kinji" langwabe kai tayi cikeda shagwaba ta dakar masa kirji cikeda kuruciya
" Allah nice na wahala yaa kameel bazan ma ci abinci ba yau" dariya ya kwashe da ita suna haka Sega Hauwa ta fado tamkar wata zautacvi
"Kar Allah yasa Kici abinci Banza munafuka dangin mayu" kan wani yayi yunkurin harta janyo speaker daya ta makawa khairiyyah akai sosai ta gigice kameel na riketa tana warcewa duk abinda ta samo kwala mata kurun takeyi seda su Amal suka ji hayaniya suka kawo dauki sosai taji jiki jini se fita yake ta goshinta,Hauwa kuwa bata bar yanko musu Ashar ba tana surfa ihu......
Mom Nuaiym
[10/31, 7:51 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
17
Hauwa fa tuburan takejin hauka akanta,domin kuwa dakyar kameel yaga ya fitar da ita agidan,sosai ya balbaleta da fad'a iya kacin karfinsa dama kameel badai zuciya ba,Hauwa kuwa bakinta be mutu ba se surfa zagi takeyi Amal ce ta kai khairiyyah asibiti aka mata dressing a wurin suka dawo gida.
Sosai Momyn Mansur take kuka tana tausaya musu suda aka shekara da shekaru ana ciyar dasu da haram mafi kankanci ta jinin mutane,se'a sannan take tuna wani sahihin hadisin manzon Allah daya ke cewa, "Abin cinsa haram,abin shansa haram,suturunsa haram,ku yana ciyar da iyalansa da Haram kota Yaya Allah ze karba masa ronkonsa....." Lallai sun kasance cikin zuriyar annabi da Allah yake fushi dasu sam bata taba koda mafarkin arayuwa zata haifi yaron daze sha koda ruwan wasu ba balanta na jinin mutum,batasan batayi sa'ar mijiba se yanzu,tana mamakin karfin hali irinna daddyn Mansur ta yadda har ze daukibyar cikinsa ya bayar taje zina sabida neman duniya kawai wal iyazu billah Allah ka Ki yashe mu,koda ya dawo kasa hakuri tayi taje tasaka masa kuka ta rero masa bayanin dukkanin abubuwan da Mansur ya sanar mata tana yarfa masa Allah ya isa,shikuwa se rokarta yakeyi akan ta yafe masa kuma tarike sirrinsa ya tuba ze dena....Mansur yasanya aka kawo masa ya zaunar dashi yace cikin rarrashi
"Dana duk a cikin y'ay'ana kaine mafi soyuwa agareni banji dad'i ba ko kadan daya kasance ka kasa jurewa wannan banzan aljaar ka fallasar da asirin mu,sanin kanka ne Dodo ze maka maganin wannan muguwar aljanar yanzu dai ka nutsu zamu San yanda zamu bullowa lamarin amma tabbas koda dukkanin abinda na mallaka ze kare sefa na rabaka da wannan lalurar da aljanar baki d'aya" nisawa Mansur yayi yace
"To daddy Nima zan ce momy da mukhtar su rufa mana asiri nidai kawai na dawowa ganina da kuma mazakutana shine kawai damuwana...." Murmushin mugunta daddy yayi yace kaje ka shirya karfe tara zamu kama hanya zuwa wurin dodon makuba,ya taimaka mana ya rabaku tunda ba abinda yafi karfinsa a bangaren aljanai" acan kasan zuciyar daddy kuwa da Mansur da momy da mukhtar duk ya shirya kashesu ne,domin a k'aidar kungiya ba'a fadar sirrinsu duk girman azabar dazaka sha kuwa.......Mansur na komawa gidan mirror shida mukhtar bayan ya ajiyeshi akan zezo ya daukeshi karfe takwas na dare ya juya gidan shi kuma,Aljana yar tsito ce ta bayyana agareshi cikeda taushin murya tace
"Kana mamakin cewar ni kadai kake gani ko?,toka nutsu idan ka bani had'in kai dukkanin abinda karasa zan dawo maka dasu cikin sauki" murya na rawa yace
"Dan Allah ki dawomun dasu wlhy zan aikata dukkanin abinda kika umarceni na aikata" kallonshi tayi domin a siffar data fito masa ta yara ta fito masa yauma,tace
"Idan ka kuskura kabi mahaifinka zuwa wurin wannan dodon tofa zaka zamto acikin gawarwaki guda uku da za'a rasa agida nku,mahaifinka karka mata har uwar sa ya bayar akan dukiya kuma Kaima ka tuna fa yayi niyyan badakai,a yanzu haka ya kama mukhtar yayanka da momy mahaifiyarka suna wurin dodon makuba kuma yanka su za'ayi yanda kasan kun saba yanka mutane Kaima kuma a tsarinsu yau idan kaje zasu yanka ka sabida ka fallasa musu sirri,sanin kanka ne ba'a taba barin wanda ya fallasa sirri abanza jininsa ya halatta sabida haka ina sone ka bani hadin kai nida kai duk Masu laifine,nice mafi soyuwa awurin makuba sabida Kaima nasha taimakonka akan yanka mutane dakake daga baya mahaifina yamun wa'azi na gane gaskia na tuba kuma kaima baka maka raba kofofin tuba har yanzu a bude suke,nafi karfin makuba dama dani yake taqama,idan kamun Alkawarin danakeso zan kubutar da yan uwanka,fata na daya ka maka mahaifinka kotu kuma karka boye komai har naka laifukan na tabbatar baza'a kamaka da laifin yi da ganganba sabida asiri dama sukewa me kangara kuma Kaine ka kai kanka" nisawa yayi yace
"Kimun alkawarin zaki tsearatar dani da kuma yan uwana" Murmushi tayi
"Bana daukar Alkawari idan nasan bazan cikaba abu daya na sani duk wanda ya karya alkawarina kasheshi nakeyi har lahira,kama kuma hakance zata faru dakai idan kamun izgilanci" sosai ya gamsu da bayanan ta ya kalleta yace
"Mesa wai yanzu nakejin bazan iya kashe koda quda Ba kuma mesa banajin tsoron makuba da abinda ze aikata agareni?" Murmushin ta kumayi
" A k'aidar asirin da akewa yan mafia duk sanda ka fadawa wani to asirin ze karyene shiya sa ma kaga zasu kasheka sabida koda sunso su maka wani asirin ba zeyiba sabida dama bakada niyyar dubaru ne kawai" gyada kanshi yayi yace
"Yanz ya zanyi?"
"Karka je gida yau sabida ze kama ka kuma baida abinyi sabida kai dan kungiya ne,kuma ka gudu daganan sabida zan mayar maka da ganinka,zan boye maka mahaifi yarka da yayarka kaikuwa ka bar garin na wata d'aya sannan kana dawowa kaje kakai kararsa kotu,karka manta iyayenka na hannuna kuma a duk inda kake idan ka saba alkawarina zan munana ganinka wlhy"
"Bazan ma sab'a ba" batai magana ba kawai ta bacewa ganinsa,sosai ya gigice yasani sarai mahaifin sa ze aikata fiye da hakan,kudade ya deba a buhu yaje ya bude motarsa ya rarrabasu sabida barayin hanya zebar gari da dare,kai tsaye tsokoto ya nufa inda ba wanda ke tsammanin zeje......
Sosai aka shiryawa auren su khairiyyah Hauwa tayi haukan taga baci tabarwa Allah,daddy ya basu gidajenshi dake sokoto road inda babban gida aka baiwa kameel acewar daddy bayaso kan matanshi ya rabe gwara au zauna wuri daya.....sosai aka narki kudi a wannan bikin Hilal se murna yakeyi akan wannan kyautar tsaleliyar matar daya samu daga Allah,a Lagos aka dauro auren ranar Saturday aka shirya dinner a nan kano a tahir guess palace hotel,ansha kyau Amare da angwaye se Murmushi sukeyi sun dauki na kuti,dama kuma kamata yayi daga nan awuce akai amare gidajensu,dama Al'ameen ne zekai ta da kanshi tare da kawyenta dama fa juju batasan hayaniya tace da Hilal suje gida atashi hakanan,gashi gabanta sebfaduwa yakeyi batasan dalili ba,a haka dai tariga kowa waje ta sulale......koda hankalin Hilal yaje akan Batanan be kawo koma a ranshi ba Al'ameen dasuke tare tunda aka shigo bikin ya kalla yace
"Ameen ina Matana wai,tunfa dazu take cemun kanta naciwo koda na duba ta gudu" Murmushi yayi yace
"Muje waje wata kil tana can dama nace nine zan kaiku gida ai" sosai fa suka duba wajen Batanan,Al'ameen ne yace kaga bara na kirata a waya watakil ma tana ciki tawani fitaddamu neman ta anan" wayarta yayi ringing amma fa a aljihun Hilal yama manta tabashi ajiyar wayar dariya suka kwashe dashi suka koma ciki,wasa farin girki abu kamar wasa bahaushe yace karamar magana ta zama baba domin kuwa neman duniya anyiwa Jawaheer bata ba alamun ta,Hilal dukya gigice Amal da khairiyyah ma haka ,gidan Ama akaje batacan kai duk da inda ake tsammani zanje batacan,har dare yayi tsakiya dole tasa khairiyyah ma aka dauke tari yarta aranar ,duk sun dimauce.....washe garima aka cigaba daga inda aka tsaya amma shiru har yamma bata ba labarin ta,zuwa yanzu kowa Mansur yake zargi,ahaka akaje nemansa gidansa da sojaninda me gadin ya tabbatar musu tun sati biyu daya wuce yayi tafiya kuma ba wanda yasan inda yaje,hasalima shida mahaifiyarshi da yayanshi mukhtar ana zargin sace su akayi,itadai mahaifiyar ankwanta da ita aka wayi gari bata nan shikuwa yayan nashi daga nan daya kawo mukhtar be koma gidanshi ba kuma beje gidansu ba,Mansur kuwa dakanshi yafita bayan fitar muktar da kamar daya" kansubya matukar daure,Hilal yafara tunanin aikawa yayi aka sace masa mata inkuwa hakane wlhy da matsala domin baze yadda ba....
A bangaren Mansur kuwa ya kagara sati biyunnan sucika ya maka daddy kotu kodan yaji halin da mahaifi yarshu da yayarahi suke ciki....
To Masu karatu kowa kuma ya dauko mana wannan rigima waya sace Jawaheer? Anya Mansur zeyi Nasara kuwa? Zama iya kuwa? Muje zuwa dai kuna tare da alqalamin mom Nuaiym.
[11/1, 9:10 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
18
A haka fa aka d'inga neman jawaheer amma sam bata ba labarinta tamkar malam yaci shirwa....har sati ya shud'e hankalin kowa yatashi ba kad'anba Al'ameen kejin tausayin Hilal musamman dayake yafi kowa saninsa be tab'a gani kojin labarin yarinyar da yaso kamar Jawaheer ba gashi an dad'e ana San yayi aure yanzu ana murna amma murna ta koma ciki,khairiyyah ma haryau ba zancen tari yarta gidan kameel ga rashin kwanciyar hankali Dukkansu Mansur suke zargi gani sukeyi tamkar suma zezo Kansu musamman da aka nemeshi aka rasa.
Mahaifiyar Mansur da mukhtar kuwa suna ji suna gani aka yi musu aski tatas dukkansu aka ajiye su akan washe gari za'a yan kasu,cikin tsakiyar dare Aljana yar tsito ta bayyana agaresu cikin shigar manyan mata da jallabiya da nikafi tasha kyau tamkar balarabiya, Murmushi ta musu tace
"Kada Kuji tsoro Allah mahaliccin sammai da kassai,mahaliccin wuta da ruwa,mahaliccin mutum da aljan shine ya bani ikon taimakon ku,ku taso muje na saka kowa bacci me nauyin dazamu bar nan basu farka ba....batare da musu ba suka bi bayanta atsorace, acikin garin kano ta kaisu ta mikawa mukhtar wani key ta nuna masa gida tace " Yaronki Mansur ne ya umarceni dana adanaku a wannan gidan ku bud'e ku shiga ku huta karku fito har se yazo gareku,dukkanin abinda zaku bukata da akwai acikin gidan" kan wani yayi magana acikin su ta bata,da sauri suka bude gidan suka shige,momy tace
"Mukhtar wlhy Aljana ce bacewa ganinmu tayi fa" Murmushi yayi yace
"Momy koma mecece ita Allah kadaine ze biyata da gidan aljanna tanada kirki matuka"
"Ameen mukhtar mun gode wa Allah da yanzu mun zama gawa ko kuma muna GAF da zama" mukhtar laluba jikinshi yayi bashida waya yace
"Da dare zan fita na siyo mana waya na sanar da iyalaina muna nan lapia" zabura momy tayi
"Kaga wlhy karkaje ko ina kafaji matar nan tace karmuje ko nan da can" a haka ya hakura suka share satuka kusan uku a haka komai akwai agidan na bukatar su.
Mahaifin su Mansur kuwa dodon makuba take ya haushi da masifa aka laqaba mishi cewar shine da kanshi ya musu hanya su ka gudu,dan haka aka bashi wata daya ya nemosu kokuma shi ya rasa tasa rayuwar,dan haka ya haukace bil haqqi yake nemansu.....
Mansur kuwa wata daya na Cika ya baro sokoto da wani abokinshi Barr sanusi galadanchi..... Domin shigar da karar mahaifinsu,a haka aka yanka masa sammaci na musamman kuma dole yazo,Alkaline ya kira Hilal domin yazo sararen wannan karar kazalika Barr Al'ameen ma shi mahaifin Mansur ya dauka a matsayin me kare wanda ake k'ara,har mahaifi yarshi yaje ya dauko da yayanshi,mamakine yakama hilar a zaman farko na karar,ba tare da bata lokaci ba Mansur ya fayyace dukkanin abinda ya faru tun farko har karshe ya kara da cewar
" ya me shari'a na sani nid'in me laifine babba na cancancin hukuncin kisa ma amma ina rokon wannan kotu me alfarma data duba maraicina da halin da nake ciki tamun sassauci" kasa hakura mahaifin Mansur yayi ya Hau muzurai
"Wlhy me shari'a ni sam bansan wannan zancen ba,karya akemun framing nawa akeso ayi,kowa ma ya sani ni dinnan dan kasuwa ne babba gidajen mai nawane dani,Mansur ka fad'a nawa aka biya ina mahaifinka zaka cimun mutunci haka" tsawa alkali ya daka masa take ya nutsu daga nan yace
"Kai Mansur sanar dani meye hujjarka,kana shaida na ? Kana dalili? Mezaka gabatarwa kotu a matsayin shaidarka ka sani sam bazamu La munci kazafi ba,sannan kuma ka sani hukuncin yankan kai fa babban hukuncin ne" gyaran tsayuwa Mansur yayi yace
"Ninan shaida ne sannan kuma ga mahaifiyata nan da Yaya na mukhtar suma shadane domin kuwa na sanar muku dabadan Allah ya kubutar dasuba Dasun zama gawa,kumama idan zaku rikeshi anan ni nan zan kaiku gidan dukiyarsa da tawa ma,inda kudade ke fita daga bakin yan uwa musulmi dama arna,zankuma kaiku wurin yan kungiyar suma ku cafkesu a hada harni indai wannan ze bawa bayin Allah da ake tara dukiyar da jininsu" nisawa alkalin yayi lallai wannan babban lamarin,atake akayi assigning su Hilal akan aikin,wanda ba b'ata lokaci suka cafko culprits d'in ciki kuwa hadda dodon makuba kasancewar sa dama mutum tsabar tsafin dayakeyi yasanya ake kiransa da wannan name din,Aljana yar tsito kuwa ta taimaka domin itace ta yaki aljanin da makuba ke taqama dashi ta tarwatsa musu wurin bautar su komai wa kone adaidai lokacin sojoji suka dira aka cafkesu aka rka rero yan kungiyar abin gwanin ban mamaki manyan mutane da baka zato Sam......kotu ta girgiza da wannan labarin inda media gabaki dayanta tabdauka,hukunci kokadan be Hau kan Mansur ba sabida acewar kotu da sauran members ba abinda ya aikata acikin hankalinsa Sune suka juyar masa da kwalwa yanzu kuwa wannan aljanar dama itace ajikinshi tana juyashi kuma ta fice hankalinsa ya dawo jikinshi,su kuwa har mahaifin Nasa hukuncin kisa aka masa ta hanyar rataya,kowa yayi murna da wannan karar,damuwar Hilal d'aya, besan inda jawaheer take ba,domin ayanzu datana hannun Mansur data bayyana kasancewar sa me gaskia.......
Zaune Jawaheer take a tsakiyar gadon dakin da aka kulleta tanata sharar kuka,hankalinta na wurin mijinta,da yan uwanta zuwa yanzu ta gama yadda mutane ba abin yadda bane dukbyanda kake dasu sesun cutar dakai,banko kofar akayi da sauri aka shigo,mikewa tayi tana sharar kwallah,gadan gadan ya nufota cafkota yayi tana yakushinsa ya manna bakinta da Nasa,dakyar ta kwace kanta, wanka mata mari yayi yace
"Tun ina karamina nake mugun kishin Hilal, komai arayuwa seyayi gaba ya barni,a kudi ya fini ,ilimi ya fini, kyau yafini,soyayya awurin mutane yafini,sannan kuma yanzu ace ya auri santaleliya irinki bayan kuma tun sanda na soma ganinki nakesan ki,ni yabarmun bushsashiyar mata kekuwa santaleliya kece tasa,wlhy ki sani sena lasa zumarki zan mayar masa sauran, kullum idan nazo gareki domin cimma buri na wani abin seyazo Yaukam a shirye nake" sabon kukan ta fashe dashi tashiga yi masa magiya amma yayo kanta haiqan,danneta yayi yashiga shishinarta tako ina,ganin fa ze halla kata yasanya tashiga kokarin kare kanta,breakfast da aka kawo mata dazu na chip's da plantains ta kalla ganin fuck yasanya ta zaro da karfi ta caka masa a kirjinsa ta gefen hagu,wani wawan kara ya sake ya fadi a wurin jini se uban malala yake masa tako ina....jijjigashi tashigayi a rude hankalinta idan yayi dubu toya tashi,ta saka ihun kuka se jijjigashi takeyi amma ko motsi bayayi..... Wayar data fado a aljihunsa ta Zara ta rubuta number din Hilal ta kira,yana kwance yana tunaninta,wayanshi yayi kara ganin me kiran ya sanyashi dagawa yace
"Dan uwa Rabin jiki,ya ake ciki?"
"Yaa Hilal bashi bane Jawaheer ce,wlhy nankasheshi agarin kare kaina zemun fyade nashiga ukun ka taimakeni" cikeda rashin fahimta yace
"Wa kika kashe ne kika ina Yanzu?"
"Ina gidansa dake unguwa uku,shine yayi kidnapping d'ina yanzu yazo raping nawa na caka masa fuck a kirji,wlhy na kasheshi yaa Hilal Nima kasheni za'ayi" cikeda rashin yarda yace
"Dan uwan nawane yayi kidnapping naki kuma kin kasheshi?" Kuka tabfashe dashi
"Yaa hilal ka fahimceni mana ina cikin masifa mutumnfa na kashe wlhy kuma kananun tambayoyi, uwan naka mana kazo ka ganewa idona,dakanshi yace anan ze kawoni unguwa uku,ma duk da yake waya da wani agaba na haka yake cewa yana gidansabdake unguwa uku,shine ya kulleni anan yanzu gashi na kasheshi....." Mamaki ya hana Hilal wani tunani kurun zarar key yayi yafara dialing din number din police yamusu bayanin inda zasu hadu ya dauki hanya cikeda wasi wasi aranshi....
Mom Nuaiym
[11/2, 8:41 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
19
Kameel yakira ya waya yace dashi "kameelu ka bar duk abinda kakeyi kasameni agidan Barr Al'ameen dake unguwa uku,akwai babbar matsala" ,be wani tsaya jin ta bakin meke faruwa ba,to kawai yace ya dauke hanya zuwa unguwa ukun cikeda fargaba,koda suka karasa sun ci Sa'a police sun karaso,kwankwasa kofar suka tsayayi dukkansu yayinda Jawaheer ta taso a rude tana kuka tana bude kofar ta fada jikin Hilal
"Nashiga ukuna yaa Hilal wlhy na kasheshi,Allah ne shaida na ba nufi na bane na kasheshi shine yake so ya halla kani" sosai ta bashi tausyi ya rungumeta sosai yace cikin rad'a
"Worry not my princess trust me every thing will be OK" hannunta yaja en sandan suka bi bayansu shame shame suka tadda Ameen acikin jini,amma ga mamakinsu koda suka shiga yana motsi batar da bata lokaciba Hilal yace da police din
"D.P.O plss mufara ta kan lapian sa naga alamun yana motsi" hakan kuwa akayi suka wuce dashi asibiti, dasa hannun police aka karbeshi a emergency aka bashi tai makon gaggawa, binciken nasu ya nuna zubar jinin dayayi dayawa ne ya bugadda shi bawai dan raunin me girma bane,jini aka kara masa na wuni d'aya sa'anan aka sallame sa,kai tsaye station aka wuce dashi yayinda Jawaheer ma taje domin a dauki nata statement din dukkanin gayyunta dasu Hilal suna wurin har Auwal ma yazo dama yana gari,kallon jawaheer dpo yayi yace
"Kanwata kiji tsoron Allah,ki sanar dani gaskiyan abinda yafaru" kura masa ido tayi na wasu yan dakiku kan tace "Yallabai wannan abin dazan fada idan karya na masa kar Allah ya bani kwanciyar hankali duniya da lahira, Ranar da za'aje wurin dinner dinmu na aure bayan daurin wannan mutumin yace da mijina shine ze kaini gidan sa bayan dinne r har suna Wa juna barkwanci yana ce dashi gauro shikuwa yace ai gauron ma ya iya mota shida kanshi ze kai amaryarsa gidansa da kansa,koda akaje gun dinner dare ya farayi senaji kaina yana masifar saramun,nace da yaa Hilal ya kaini gida kaina namun ciwo yace na dan kara hakuri ya sallami baki,sanin danayi cewar tabbas baze kaini dinba ya sanya na kakaci idonsa na bi Al'ameen danaga ze fita waje,nace dashi dan Allah ya kaini gidan Adda Amal kainane yake saramun idan yaso in an gama seya dakko ni Aje kai amaryar,budar bakinsa se cewa yayi dani
" Kibari na kaiki gidana dukda yake Matana ta nan idan kikaje gidanku wani abin ya sameki ke kadai bazanji dadiba,kinsan ba wani security kuma wannan mugun kyas yake jira" se nace dashi wane unguwa ne? " yace "unguwa uku" ganin yayi nisa nace dashi yakaini gidan mamie seya labe cewa daga can zuwa unguwar daza'a kaini yafi kusa.....banji dadi ba ko kadan na masa shiru gani nayi yakira wani awaya segashi mutumin ya fito yace dashi,ka kaita gidana na unguwa uku" ya bashi keyi muna isa na shige ciki,ina kwanta wa bacci yayi awon gaba dani sabida gajiya, can cikin dare naji ana shinshinata koda na duba wazan gani Al'ameen na kwallah kara mukayi ta kokawa Allah ne kadai ya tseratar dani ina al'ada da wlhy halkakani zeyi....daga rannan kullum seyazo se Allah ya saka amasa emergency call ko wani abu rokon duniyar nan na masa amma a Banza wai seya biya bukatar sa dani ze kaiwa Hilal saura shi arayuwa kullum shine gaba dashi waye waye,ai shine ya zugashi ya auri cousin dinsa gatanan abushe jiya I yau waye waye,jiya kuma daya zomin naga da gaske yake shine nakusan yi masa lahani,fa wayansa nayi amfani na kira yaa Hilal " shiru kowa yayi yana mamakin wannan abin mamakin cin amana da ranar Allah, akace da Ameen kaiku wa me zaka ce,sunne kanshi yayi yana sharar kwallah yace
"Dukkanin abinda ta fada ba kari ba ragi acikinsa amma wlhy sharri shaidanne don Allah kumun aikin gafara" kasa magana Hilal seda dpo yace
"Barr Al'ameen kasan hukuncin rape kuwa? Kana da iliminka zaka kidnapping matar aure harda yunkurin raping nata lallai mun manna ka ga kotu mun gama" da sauri Hilal ya tare dpo,yace bayason reputation na friend dinshi ya lalace tunda har Allah ya kare abin be faruba kuma yayi confessing dan Allah abar zancen kurun a rubuta amasa tsakani da matarsa,hakan kuwa akayi take aka rubuta kowa yasanya hannu,sanda suka fito sannan Hilal ya dafa kafadarsa yace cikeda qunan rai
"Dan uwa banji dadiba sam wannan mugun abin daka aikata agareni,ko wa kakeso nakuma yadda dashi arayuwa daga yanzu? Baka kyautawa kanka ba Al'ameen ko kadan Wlhy kuma ka bani kunya sosai,ina rokon Allah ya shiryar dakai kuma ko kadan karka zata wannan ze taba zumuncin mu ko kadan nasani duk girman abinda kakeso awurina karkaje gidana" yana gama fadar haka yayi gaba abinshi.....
*Bayan kwana uku*
Ranar aka shirya aka kai amare gidajen mazansu,Hauwa kuwa tamkar tayi hauka don kishi, adakin Jawaheer....
Dun kule take acikin mayafi sai zuba kamshi take dama gashi amaryar tasha gyara,zuwa yayi ya zauna kusa da ita yace
"My wife yada lullubi haka muje muyi alwalah mu godewa Allah da wannan ranar me muhimmanci" batare da musu ba ta suka gabatar da sallah suka yi adu'a yayi mata tambayoyi akan addi ninta inda bata sani ya sanar mata daga nan yace "kirage kayan jikinki mu kwanta my juju blacky" Murmushi tamasa tace inajin yunwa my ango" dariya yayi yace
."namanta sam ga gasa shiyar kaza nan da youghut ba musu ta ware cikinta taci.....ficewa yayi daga d'akin gaba daya yayinda a wawtarta ita kadai zata kwana taje ta tura kofar dakin ta sauya kaa zuwa wata lallausan rigar bacci kalar ruwan Zuma ,ba kadan rigar ta bayyanar da kyakyawan dirinta ba,a gaban mirror ta tsaya ta warware gashinta dayasha yara se sheqi yake har gadon baya hannu ta sanya tana tufkeshi bata masan da zuwan Hilal domin kuwa ko karar kofan bataji ba,ta mirror ta hango shi ya kura mata ido,da sauri tajuyo ta na kame kame ga dukiyar fulaninta a tsatsaye niples nata sun bayyana karara takowa yayi yazo gaban ta,kunya ce ta sanyata saukar da kwayar idonta a kasa,hannunshi ya sanya ya dago habarta cikeda zolaya yace
"Blacky yadai? Yau kuma ina tsiwar take?" Kara sauke kwatar idonta tayi cikeda kunya tace
"Yaa Hilal zan saka hijab nawa plss" rungumeta yayi gaba daya jikinshi yace
"Ai ba zancen hijab zuwa nayi mu kwanta tare" zare idonta tayi waje zatayi magana ya dagota ya manna bakinsa da nata tun tana yunkurin kwace kanta har tayi laushi saketa yayi ta zauna bakin gadon cikeda kunya sannan yaje ya kashe musu fitila ya dawo ya kwantar da ita shima kuma ya kwanta a bayanta,ya rungumeta Kai hannunshi yayi akan dukiyar fulaninta da sukabjima suna tsokale masa ido ya murza a hankali,wani yanayi taji ya ziyarceta dabata taba sanin dashiba a duniya,tun tana tire masa hannu harta hakura dominbkuwa tafara jin shock...wasanni yashiga yi mata Masu tattare da saqonni Masu rikitarwa,sanda yagama jagalgala ta sannan ya sharara mata batare daya bukaci tarawa da itaba a wannan daren....
Khairiyyah kuwa tare sukaci abinci dabmijinta daga nan sukayi sallah suka zauna kallon kallo,shine da kanshi yaciro mata rigar bacci yace ta sanya,kallonshi tayi tace cikeda shagwaba
"Yaa kameel agaban na'a zan saka kaya,nika tai naka dakin mana" Murmushi yayi yazo yashiga damben ebe kayan jikinta,sai kwasar dariya sukeyi Hauwa kuwa tana nan tana musu label...daga wannan wasan koda kameel ya samu ya raba khairiyyah da kayan jikinta be tsaya saka mata rigar bacci ba,ya zare da wasaninsa ahaka ya bukaci hakkinsa,kuka sosai khairiyyah ta saka na farko dai tana tunanin wahalar datash tasan abin akwai zafi nabbiyu kuma tana jin kunyar mijinta ze sameta a fanko matsayinta na wacce bata taba yin aure ba,ganinfa da gaske kameel keyi yasanya tasa masa kuka,"yaa kameel dan Allah kamun rai wlhy da zafi,dan Annabi karkace zakamun wannan abin" kuka sosai ta saka amma bebi tabkanta ba haka ya biya bukatar sa da ni'imomin jikin matar sa khairiyyah, albarka yashiga zabga mata kasancewar ta bashi gamsuwar da ba wata mace data taba bashi makamanciyar wannan yasani khairiyyah me Gardi ce kuma tayi mata zarrah......washe gari
"Koda suka tashi tare sukayi wanka suka fito lokacin karfe tara ta gota...a parlor suka tadda hauwa,tsaki taja tace
." aikin Banza aikin wofi anje yawon ta zubar anyi cikin Shege har an haife shine za'a zo ana wa miji iyayi,wai da zafi idan mutum ya haihu ai ko tabarya aka saka masa yayiwa mutane salama" sosai maganganu Hauwa suka daki kirjin khairiyyah da gudu ta koma dakin tana sharar kwallah, bata masan muguntar data kawota part dintabba,shi kanshi kameel yaji matukar takaici da kunyar wannan abin da tacewa mafi soyuwa agareshi,wanka mata mari yayi tayi waje da gudu zuwa nata bangaren,laifinsane dabai rufe part din ba....
Amal na zaune tana baiwa danta friso aka kwakwasa kofar parlor dinta,mikewa tayi taje ta bude,wazata gani ba Mansur ba kantayi wani yunkurin ya danno cikin parlor din gaba daya...
Mom Nuaiym
[11/3, 9:38 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
*karkuga page dan tsurut kuga laifina,ku tuhumi Ummie Aisha,bana gajiya da karanta wani haske,zallar soyayya nake wa Mlm jabir duk sanda ta motsa Sena karanta wani haske......*
20
Batare da yayi magana ba yaje ya dauki yaronshi dake kwance yana sharar baccin shi cikeda kwanciyar hankali,sosai ya rungume yaron a kirjinshi ya dago ya manna masa Sumba sannan ya saka kuka me sauti kadan,tsayawa kurun Amal tana kallonshi, sanda me isarsa sannan ya nemi wuri ya zauna ya kurawa yaron ido cikeda kauna,cikin kunan rai ya furta
"Mahaifina ya cutar dani,amma Muhammad na maka alkawarin bazan taba cutar dakai ba,zan kula dakai fiye da yanda zan kula da kaina,zan kareka fiyeta da yanda kaina,zan hanaka shiga wahala daidai gwargwadon iyawata indai muddin ina numfashi bazan taba daina turaka kashashen duniya kana nemo ilimin addi niba,ka gafarceni Muhammad kai ne fitilar rayuwata Kaine farin Cikina Kaine komai nawa" jikin Amal ne yayi matukar yi sanyi,ta dawo ta zauna ta fuskanceshi tace
"Yaa Mansur lapia nka kuwa?" Kallonta yayi da rinannun jajayen ida nunshi ya kwantar da yaron ya zo daf da ita ya durkusa asaman kneels nashi ya kama hannayenta duka biyu yace
"Amal ki dubi girman Allah mahaliccinmu,ki tausayawa maraicina,ki duba duk dinbin mutanen dana hallaka bansamu daman neman gafarar su ba seke ki taimaka koda da yafi yarki ne na samu na rage,dan Allah ki gafarceni ki yafemun laifin dana aikata agareki keda yan uwanki" wahaye takeyi sosai sanda tace
"Wlhy Mansur tun sanda naji komai ba laifin ka bane na jima da yafe maka duniya da lahira,Allah ya yafe mana baki daya" sosai yayi murna anan yazube yanata kuka batayi yunkurin hanashi ba seda dan kanshi ya mike tsaye yace
"Alfarma ta biyu my Amal shine taimakona dazakiyi na rika zuwa ina duba Muhammad" murmushin ta kayataccen ta masa tace
"Yaa Mansur Kaine kake da haqqin Muhammad ni ban isa namaka shamaki ga zuwa wurin tilon danka ba, kazo duk iyakar iyawarka kazo wlhy yaa Mansur" sosai yaji dadin maganar ta ha zaro rafar dubu dari guda biyu ya ajiye a gefen sa yace
"Asiyawa Muhammad Pampers" kallon kudin tayi,tamkar yasan me take ayyanawa yace
"Wayannan kudaden riga ce daga cikin gidan mai guda biyu danake dasu,se kuma kamfanin da Babana yabani kyauta kuma bincike ya nuna cewa ba haramci acin kudaden ba haram bane ,kasancewar ba na jini bane,hasalima komai dana mallaka da kudin jini yayi disappear hatta gidanjen mirror guda biyu duk sun rushe so kici daga halal dina for the first time my Amal" kallonshi tayi tace
"Nagode yaa Mansur Allah ga kara kareka ya tseratar dakai daga dukkanin wani abin ki" Kallonta yayi Sosa yayi Murmushi har ranshi yaji dadin adu'ar data masa
"Nagode my Amal" ahaka ya fice ita kuwa dama tana facing financial crisis tun bayan auren su khairiyyah, gashi bata wani business har tana shirin siyarda gwala gwalanta taja jari......
Jawaheer da kanta tashiga kitchen ta hada musu breakfast me kyau, Irish ta soya da plantain gabbage tayi source na zallar Hanta da soya chilli egg,ta hada hot coffee ta shirya nasu akan table,sannan ta hada nasu khairiyyah a basket ta nufi sashin su......lokacin kameel harya kama hanyar dakin khairiyyah sai kuma yabi bayan Hauwa,da sallamarta ta shiga amma ba wanda ya ansata,ganin fa ta jima a tsaye kuma ta hango kameel ya fita ga sanya ta kutsa kanta acikin dakin sautin kukan khairiyyah tafara ji a hankali,shigewa tayi ciki adaidai lokacin da kameel ya dawo seya tsaya ta waje,dagota tayi ta matsa mata aka seta sanar mata me takewa kuka,share kwallar ta tayi tace
"Jawaheer Allah ba komai bane,kawai dai ina bakin cikine akan wulakancin da Mansur yamun,yanzu nazo gidan miji a matsayin buduruwa amma zawara dabata haihu ba ta fini,juju wlhy kunyar yaa kameel nakeji bakiga yanda yake zuba mun albarka koda ya sameni a cikakkiyar budurwa iyakar kenan,har wanka shi yamun banta b'a zaton hakan daga gareshiba,ina matukar kaunar kameel ya daga darajata dukda kasance wata a haka, wlhy zan mutu ina mai vautawa mijina har daukewar numfashi na" hannayenta duka biyu juju ta rike tace da tausasar murya
"Khairiyyah ya kamata ki fahimci Allah tun a duniya yake wani hukuncin,tun a duniya Allah ya saka miki da mafi alkhairin mijin,ki nutsu ki kyauta ta masa,ki sani na fahimci kishiyarki masifaffiyace sabida haka karnaji kona ga kin taba fada ita,kome zatace miki ki saka mata ido munduwa biyu keyin amo" kamo hannunta tayi tace
"Ga breakfast can sanki da gudun girki shine namana gaba daya har yaa kameel" tare suka fito kameel ya wayance yace dasu sannun ku,gaisawa yayi da juju ta fice.....zaman cin abincin sukayi ya kurawa khairiyyah ido yace
"Baby khairii mesa baki sanar da juju abinda Hauwa ta miki ba" kallonshi tayi tace
"Mafi Alkhairi acikin mata Sune wayanda suke boye sirrin gidajen aurensu,beside ba amfanin batawa Hauwa suna awurin juju,zataji ta tsane ta nikuwa nasani bazaka taba samun kwanciyar hankaliba muddin muna fadace fadace,anawa bangaren kuwa nafi bukatar kwanciyar hankalinka da farin cikinka akan nawa ma" zagowa yayi ya sungumeta yaje ya direta akan gado ya sanya hannu ya kwantar da ita rub da ciki ya zuge mata zip,hannunshi yasaka ya balle bra dinta ta baya ya kwanta ya sanya harshe yana sid'e bayan nata cikeda tafiyar tsutsa kasa motsi tayi se dan guntun numfarfashi take sauke wa a hankali,tana kwancen ya zura hannayenshi ta karkashinta ya murzo dukiyar fulaninta yace cikin rada a kunnenta
"My khairii ki nutsu,zan jiyar dake dad'in dabaki taba sanin akwai irinshi a duniya ba,zan sakar miki ni'imomin dake sanya sambatu,zan tabbatar kaina na mantar dake bakaken maganganun da waccen kazamar ta gaya miki,zan nunawa duniya cewa ba a karuwanci na dauko kiba kuma koda karuwanci kikayi nafi sanki fiye da duk wata mace dake taqamar itadin mace ce a doron kasa,my khairii mijinki nason rayuwa ki saki jikinki mu huta cikin kauna" lumshe manya manyan dara daran idanuwanta tayi ta budesu a hankali tana jin wata sabuwar kaunar sa na ratsa sassan jikinta,bakin shi yakai daidai kunnenta ya hura mata iska me dimi,sannan ya gangaro kan wuyanta yasaka harshensa yana lasa tamkar wanda yaga sabuwar Zuma,kasa koda kwakwaran motsi tayi,tai lamo tana receiving dukkanin messages dayake aika mata tako wace kafa ta jikinta......
Jawaheer a kitchen daga ita se wata siririyar rigar baccin dukkanin surorinta a bayyane suke,Heeps dinnan sun baje sun zauna daram tamkar lta ta baiwa kanta su fatar ta baqa se sheqi takeyi,ga manya manyan dukiyar fulaninta kai bakace yar shekara sha shida ce ta mallaki wayannan ababen ba,nisawa Hilal yayi bayan ya gama karewa Jawaheer kallo,yarasa dalilin dayasa ya kasa kusantarta sosai yakejin tausayinta harga Allah gani yakeyi tayi kankanta karya ji mata ciwo....
*Bayan kwana goma sha hudu*l
Mansur ne da Amal da kuma kannenta da mazajensu a parlor dinta amsa gayyatarta sukayi data musu... Mikewa khairiyyah tayi bayan gama jin bayanin Amal nason komawar ta gidan Mansur kasancewar ya nemi yafi yarta kuma yanaso suma su yafe masa,cikin kunan rai tafara magana
"Adda Amal Ashe bakisan darajen iyayenki da yan uwan kiba,ban taba tsammanin rashin hankalinnan ze zo daga wurin kiba ,kirasa wanda zaki aura se wanda ya kashe miki iyaye ya hallakar da kanwarki yaso kashe gudan jininki? Wlhy Adda Amal kika sake kika koma gidan wannan azzalumin bani bake har abada" mikewa Amal tayi a fusace itama ta wanke ta da mari
"Ko Allah daya halicce mu muna masa laifi mu rokesa kuma ya yafe mana,bakida labarin *wani haske* daya sauka akan goodness wannan besanya Mlm jabir malamin addinin ya wofintar da ita ba,kokuma acikin labarin *ruwan kashe gobara* na Ummie Aisha tsabar rashin imani tanabcikin hauka ya mata fyade kuma yabarta da cikin Shege dabatasn uban saba kuma ahaka ta kura daga baya ta zauna kiji,kika sani konima wani haske ne arayuwar Mansur,wlhy baki isaba" a fusace itama tace
"Ban isaba Adda Amal kije mun barki da makashin iyayenki kuma manemin kanwarki" futu tabar parlor din.
Mom Nuaiym.
[11/5, 8:33 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
*Ohh Allah ka bawa Besty na Hafsat ilham da Nuaiym lapia,plss kumusu adu'a*
21
Barr Hilal ne ya kalli Amal yace,
"Amal ke har Yanzu yarinya ce naga Alama,bakya ganin bata wannan hanyar yakamata ki bulo musu ba,su yara ne ba lallai bane su hango abinda ke kika hango,wannan ba ita bace hanya data dace Kibi,sabida haka ina me baku shawara ku je kuyita hakuri,zan lallaba Matana na nusar da ita,shima kameel ze kwatanta nashi,amma zaki ruguza kyakyawan zumuncn da kika dade kina ginawa idan har kika biyewa zuciyar ki akan tafiya da garaje....... Nisawa tayi tace " Na fahimci manufarka Hilal nakuma gane inda na kuskure zan gyara da yardar Allah" godiya ska musu daga nan suka bar gidan,Kallonta Mansur yayi yana dauke da Muhammad yayinda take tuki,acikin kwayar idonta yana hango rudu da tashin hankali,dayan bangaren kuma yana hango kaunarsa kwance a ranta,hankalinsa ya tattara zuwa gareta ya kira sunanta a hankali tajuyo ta kalleshi yace
"Amal nagode" yafada cikin sanyin murya,dan langwabar dakai tayi tace "Yaa Mansur wlhy ina cikin rudu,gani nakeyi tamkar yaranna sun fini gaskia,anya bazamu hakura da juna ba kuwa" sauke kanshi yayi yaci gaba da kallon Muhammad batare da yayi magana,jin bece komaiba ya sanya ta juyo ta kalleshi tace cikin sanyinta
"Yaa Mansur bansan dalilin daya sanya dukda nasan Kaine ka kashe mun mahaifa naba,na kasa hakura da kai,banida damar hanawa zuciya ta tunaninka,ada har haushin kaina nakeji yanda a rayuwa na sakaka araina,banji na tsaneka ba seda kayiwa khairiyyah abinda ka mata,kuma na kasa yarjewa kaina ka aikata abinda ka aikata din, yanzu kuwa da duniya ta shaida cewar bada San ranka ka aikataba se naji tausayinka matuka har kuka namaka,wannan tausayin nakane ya rikida zuwa zallar soyayya mara adadi,dan Allah kamun halacci karka yaudareni" sakin hannun Muhammad yayi ya damko nata cikin Nasa yace
"Amal banida burin daya wuce saka miki da Alkhairi akan halaccin dakika nunamin,sam a tsarina ba cutarwa dama ba halina bane,karkuma kiga laifin khairiyyah lallai ne setaji ta tsaneni fiye da shed'an ma kasancewar na wulakantar da ita ga azabtarwa...." Murmushi Amal tayi taje ta saukeshi agidan shi dama acan ta daukoshi daga nan ta wuce gidan Ummie kai tsaye.....
Bayan sun gaisane ta daddage ta rerowa ummi jawabi abinda ke yafe da ita dan gane dason komawarta gidan Mansur,suna haka daddy ya shigo Mamie ce ta fayyace masa komai da ake ciki, nisawa yayi sannan a fusace yace
"Wlhy Amal lallai kina da kuruciya ke sam ba hankali a kanki tayaya ma zaki ce zaki komawa makashin iyayenki,koda a fagen yaqin annabawa ne se an girgiza miki, wannan wane irin rashin sanin ciwon Kaine,wlhy kinji narantse na dauki matsayina na ubanki yau ,ranar asabar ta jibi zan daura aurenki da Alhaj sammani nagano sam ba hankali a kanki,yaje can da tubansa amma dai bazaki koma masa ba tunda ba zuciyar karnuka ne dake ba,kuma ke Mamie kuje tare gidanta ta tattaro kayanta,bazamu zura mata idoba tana zaman kanta wannan zaman datake yasanya take gani tamkar ta ishi kanta aikin Banza aikin wofi,kafarki kafarta karki barota ita daya ku dawo tare" daga waya yayi yakira baba gambo,shaida masa komai yayi sannan yace dashi
"Zan turo maka da ticket number na jirgi guda hudu,kai matarka,kanwar mahaifiyarsu dakace ze Auwal,lallai Kuzo nan gobe jibi asabar agama komai dama shi sammani ya matsan tamun..." Ahaka suka yi sallama,hannunshi ya mika mata yace "Bani wayarki da mukullin motar ki " ba musu ta mika masa cike da ladabi yace cikin fusata
"Haj wlhy ki kula da Amal naga alamun ba hankali akanta,ko wayanki karki bata karta kirashi yace zezo ya manna mana hauka anan" shiru hajiyar tayi domin harga Allah bataga laifin Matakin da Alhj ya dauka ba,aganinta ma ba zuciya sam a zuciyar Amal,shasha ce mara wayau,itama yana fita ta hau banbami,Amal se kuka take,gashi ko zasu kasheta bazata iya musu musuba,a haka driver ya kaisu ta ebe kayanta duka dake Gidan dana Muhammad se sha'aninta take tana kuka suka bar gidan.....
Khairiyyah rungume ajikin kameel tana kuka ya dago da kanta ya kalleta girgiza mata kan yayi sannan ya sanya hannayenshi duka biyu ya taffo fuskarta,harshensa ya saka ya lashe mata hawayenta tatas,sannan ya cura bakinsa a nata,saqonninshi Masu zafi yashiga aika mata dasu tun tana dan janyewa har itama ta cuta yan yatsunta cikin uwar sumar daya tara a kanshi, tafara shanye yajin dayake bata,sun jima suna wasaninsu sannan ya saketa yace
"Khairiyyah menene na kuka kuma?? Kinsani bana San yawan kukannan naki ko kadan,bazan goyo bayan ki yarjewa Amal komawa auren Mansur ba kamar yanda bazan goyi bayan ki sake aikata mata rashin kunya ba,banj dad'i n yanda kika yiba dazu so karki kuma kinji sahiba ta?" Gyada masa kanta tai cikeda shagwaba tace
"Bazan kuma yaa kameel" mikewa yayi yace "dts very good of u princess" hannunta ta riko ya juyo ya kalleta,shagwabe wa tayi yace "ya akayi yan matan kameel?" Murmushi tamasa tace cikeda shagwaba "yaa kameel zansha" dawowa yayi ya kwanta itama ya kwantar da ita ya raba jikinshi da nata yana a saman ta yace cikin murya kasa kasa "yan matan kameel sanar dani me zakisha? " hannayenta ta saka ta rufe fuskar ta,janye hannayen nata yayi yace
"Gaya mun mana Yanmata na I'm all urs fa" cikeda jin nauyin tace "Alawar dake cikin harshenka zan tsotsa" dan cakulkuli yamata sannan ya matso daf da ita ya tura mata harshensa waje,kankameshi tayi sannan a hankali ta turo bakinta ta cafko harshen Nasa ta lumshe idonta lokaci daya suka suke ajiyar zuciya kamar yanda shirun wurin yakoma numfarfashi a hankali,sunfi 30 mnt suna wasa da ba kunan junansu cikeda kwarewa sannan dan kanta tayi pulling out cikeda kasala, kurawa juna ido sukayi shikuwa ya lumshe nashi a hankali ya bude su ya sauke akanta wanda ita har yanzu kallonshi takeyi,iska ya hura mata cikin ido take ta lumshe manya manyan dara daran idonta yace..."Yan Mata na kadan ya rage ki cire mun harshena yau dinnan" Murmushi tamasa tace
"Yaa kameel ba kadanba nake shagala idan ina kallon dan bakin kannan me dauke da pink lips da madaidaitan hakwara ajere farare tas,idan kuma naga harshenka a waje se ka kashe mun jiki ba abinda nakeso na tsotsa sama dashi" laquce mata hanci yayi yace murya can kasan makoshi
"Yan mata na wlhy bakin kinan yafi nawa zama attractive, wasu loktan idan kina magana se Inga tamkar ba wannan dan tsurut din bakin naki bane ke furta wayannan kalaman,bana gajiya da tsotsar shi,shiyasa duk bayan minti daya sena tsotsa" dariya tayi tace "kai dama gwanine wurin fasawa mutum kai ai,kafi shahara a wannan fannin yanzu dai kawo kunnen ka kaji" mika mata kunnen yayi ta rike kanshi ta hura masa iska me cikeda d'imi sannan ta zura harshenta me tsawo da taushi tafara masa wasa,anan ya mace ya kasa koda kwakwaran motsi se lumshe ido yake yana budewa,yana fesar da wata iska me zafi a bakinshi gashi ya gama shanye yajin gidan da surutanshi.... Sanda dan kanta ta sakeshi,juyowa lumsassun idonshi yayi yace " Ban koshi ba y'an matana" itama da lumsassun idon nata tamkar mejin bacci ta budesu ta kalleshi
"Mene baka koshi ba yaa kameel?," rugomota yayi sosai yace " wannan wasan dakikemun mana yan matana" kara yin kasa tayi da lumsassun idonta takara lumshe su "yaa kameel koshi fa,se kace wani tuwo" Murmushi ya mata ya manna mata kiss a forehead nata,suka tsunduma faranta tan junansu,Ummie Aisha se faman rikeni take mu tsaya gulma,nace ni billy ba daniba.....
Yau dai kam abin ya kure ma Jawaheer, tsakani da Allah ta gaji kullum seya tayar matada Sha'awa seya wani barta hakanan,kitchen taje ta shirya masa chicken n egg da fried spaghetti with cabbage and liver souce, ta had'a hadadden zobon ta se tashin kamshin karan fari yakeyi da citta,wanka taje tayi ta karkade duk wata kunya tayi taje ta sanya wata yaloluwar riga pink iya karta gwiwa,ta d'ameta tsam, agaban rigar akwai wata igiyar da ake zugewa ga juju masha Allah akwai yalwar Heeps da ababen zama, lallausan gashinta ta zubo asaman bayanta wanda ya sauka sosai, dining tawuce ta ga komai normal sannan ta wuce dakinshi,yana zaune da tulin takardu a gabanshi ga laptop yana dannawa,sallama tayi cikin zazzakar muryarta ya dago ga ansata,rikicewa yayi ya kasa dauke idonshi akanta,a yangace ta karaso wurinshi,duk motsi daya tana tunawa da Bahijja matar malam jabir #Wani haske,na Ummie Aisha, kusa dashi ta tsaya yace yana Murmushi
"Blacky nane haka yau dinnan zoki zauna anan mana" wani shagwabe fuska tayi ta marairaice
"Allah ni baran wani zauna ba,bakada wani lokaci Sena wannan laptop da tulin takardu,Ni yanzu nagano Sune kishiyoyina" mikewa yayi matsa wurinta ya tallafo kafadunta yace
"Haba my beautiful black girl,menene kuma na rikici kiyi hakuri na karasa sena zo mu tafi" doddoka kafa tashigayi tana kuka sharshar
"Ni Allah yaa Hilal yunwa nakeji kazo muci abinci,idan bakazoba bazan ci abinciba yau gaba daya" Kallonta yayi yanda ta juya masa baya tana doddoka kafanta mazaunanta sai jijjiga suke,yanda suke jijjiga haka jikinshi ma keyi gaba d'aya.... Rikota yayi gaba daya ta fado jikinshi sannan ya daga ta cak zuwa dining se wutsilniya take da kafafu,be dire ta ko inaba se can, abincin ta zuba masa itama ta zuba nata ta zaga ta zauna a kujerar dake fuskantar tasa....loma biyu yayi ya dauki cup na zobon data tsiyaya masa ya kurba,cikin sigar wasa yace
"Hmm su blacky an kware fannin girki da kayan kwadayi,ni tunda nake a rayuwa ban taba cin kalar wannan girki ba,ga wannan zobon tamkar a ingila,Allah ya miki Albarka" cikeda ta karfin hali tamkar wacce ke jira tace
"Ya zanyi ba dole nayi girkiba me gamsar wa,tunda na fahimci aikina kenan a gidannan" da mamakin kalamanta ya kalleta "Ban gane aikinki kenan agidan ba?" Tsuke dan guntun bakinta tayi kan tace "Idan ka kula kusan watana daya da sati Biyu a gidannan kaga ina wani aikinne bayaga dafama abinci me gamsarwa,kaga nifa naje islamiyya kuma acan an shaida mana cewar ya wajaba ga remu mu sauke dukkanin haqqoqin mazajenmu akanmu,kamar yanda kuma ya wajaba ku sauke namu haqqoqin,to ni I'm just following ur footsteps ganin kana bani kulawa da dukkanin haqqo qina yasanya Nima nake kokarin sauke naka,kar lahira na rasa bakin magana" sosai ya fahimci kalaman ta,yakuma gane yarinyar a takure take,shi aganinshi yana tausaya mata amma a yau ya kudiri niyyar sauke mata wannan tsiwar dake kanta....,kasa cewa da ita komai yayi suka gama cin abincin ya wuce dakinshi itama tayi nata....a dakin ya sameta yace
"Jawaheer zonan,sameni a Dakina" haka kurun taji gabanta ya fadi domin baya kiran sunanta se idan babban abune,mikewa tayi jiki ba kwari tabi bayanshi,a saman gado ta sameshi tace,"Yaya gani" Kallonta yayi ya dauke kanshi yace "kashe wutar dakin Kizo ki kwanta" a dirirce tace "banajin bacci"
"Aiba tambayarki nayi ba,ko kinji nace Kizo ki kiyi bacci" ganin ba wasa a maganarsa ya sanya ta aikata abinda yace,can karshen gadon ta takure,yaje ya matseta ta bayanta ya rada mata a kunne
"Babyna yada bani baya haka,wasa nakeso muyi " so tayi tace masa "katayarmun da Sha'awa ka barni a uku ko" se kuma tayi shiru tana jinsa yafara aika mata da saqonni Masu muhimmanci,a take ta biye masa,suka shiga wasanninsu ,koda yazo shiga jikinta bata matsa masaba kasancewar khairiyyah tace mata da dadi,danna kanshi na farko tafara salati "yaa Hilal dan manzan Allah Kayi hakuri wlhy da zafi" dan tsayawa yayi ya kalleta acikin duhun, yace "Kiyi hakuri so nake na sanar dake abinda malamanku Na islamiyya basu sanar mukuba,kuma wannan ma ai yana cikin aikinki a gidannan" kuka ta fashe dashi,ya soma rartashinta yana mata wasanni harta saki jinta,koda yasoma kokarin shiga kuka sosai ta saka Amma be saurara mata ba, tana yakushinsa akan azaba bekobi ta kanta ba yaci gaba da abinda yake,seda ya samu nutsuwa sannan ya kula mutuniyar bata motsi,da sauri ya kunna fitila,ananfa ya hango ta cikin jini kaca kaca,gigicewa yayi yace aranshi "mekenan na aikatawa yar mutane.....
Ranar asabar din kuwa aka daura auren Aisha Amal da Alhj sammani,wanda tana kukan wannan abin da daddy ya matane ta ji wani mugun labari wai yan fashi sun shiga gidan Mansur dake rijiyar zaki sun masa yankan rago...wannan labarin ba karamin tayar mata da hankali yayiba....
Mom Nuaiym[11/6, 9:26 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
22
Da sauri yaje ya ebo ruwa a cup yazo ya Shafa mata a fuska,sauke ajiyar zuciya tayi ta bude idonta a hankali,kallonshi tayi se kuma ta rufe idon ta saka masa kuka,ajiye cup din yayi ya tallafo kanta ya manna mata Sumba agoshi,a hankali yake magana
"Sannu Jawaheer Allah yamiki Albarka,wannan dalilin yasanya nake kauda kaina a kanki,tausayinki nakeji matuka,nasani juju my beautiful black wife yarinya ce karama,idan namiki wannan Zakisha wahala,amma ki kwantar da hankalinki bazaki kara jin zafi da yawa haka ba" har ya karasa maganganunshi batasan ma yanayiba,tashi yayi yashiga toilet yafito,dagata yayi cak ya nufi bathroom da ita batace masa komaiba har lokacin idonta a rufe yake,ruwan zafin daya hada mata ya saka ta a ciki ,wata uwar kara ta kwallah ta kankameshi
"Yaa Hilal zafi wlhy da zafi azaba nakesha ka tausaya mun ka fitar dani dan Allah" cikeda tausaya yace
"Wannan shine laifin malamanku na islamiyya sun kasa sanar muku cewar wannan abin da kukeso da zafi a farko,kiyi hakuri blackyn ya Hilal,wannan kadai ze taimakeki" tana kuka tana yarfe hannaye har samu sassauci,wanka ya mata da kanshi tanata nonnkewa sannan ya dawo da ita dakin,kan doguwar resting chair ya direta kasancewar kadon a hargitse yake,ya tattare komai da kanshi, sannan ya shirya ta ,jawaheer ankai karshen tsiwa domin kuwa ba kinnan ya mutu mututus anji maza lolxx.... Daddy Ne yakira Hilal a waya dasu akayi daurin auren sannan kuma suka ji mutuwar Mansur mara dadin ji hankulan su ya tashi kuma ya basu tausayi ainun..... A ranar aka kai Amarya,ba laifi angon datake tsammani tsohone Ba tsohone,sam baze wuce shekaru 42 ba anan zamu iya kiranshi natashi,se washe baki yakeyi,bayan yan kai Amarya sun watse seya zauna a kusa da ita yace
"Amal nasani ban miki adalciba, kasancewar ban bayyana kaina agarekiba har zuwa wannan lokacin,haka Allah ya tsara kuma ina fatan zaki yarda da kaddara ki rikeni hannu bibiyu,ki yarda dani Amal ba cutarwa a tsakanina dake,matana Allah ya mata rasuwa kuma bani wata matsala,Muhammad kuma zancen mutuwar mahaifinsa ya riskeni,namiki Alkawari bazeyi maraiciba indai ina Raye,nine nan zan zame masa gata na duniya da lahira Inshaa Allah, dan Allah Amal ki saki jikin ki" kasa cewa dashi komai Amal tayi kawai dai ta sadda kanta kasa ne sabida kunya,wanna ne ganinta dashi na biyu kuma a ganin farko sam bata kalli koda inda yake ba,kuma wannan ganin,data masa lokaci daya setaji ya kwanta mata arai matuka,matsawa yayi daf da ita ya rungume ta yace "Amalus na yada kunya haka? Nifa mijin kine ko sena cire wannan kunyar zaki fara mun magana?",nan ma batayi magana ba Banza ta masa......sosai Amal tayi mamakin yanda sammani ya tafiyar da ita cikeda kwarewa ga wasanni Masu daukar hankali kuma na ban mamaki komai nashi ya gama burgeta da kyawun fuskarsa dana surarsa da sanyin halinsa uwa uba kuma shekaru kadai ze nunawa Mansur amma sammani ya kere Mansur a komai ma har nagarta da kamala.....washe gari Amal a kunyace ta tashi yanda ta dage ta biye masa a daren jiya,wanka ta tsala ta caba ado da riga iya gwiwa ash color an mata adon stones jajaye ba dankwali a kanta ta tufke lallausan gashin kanta a tsakiya,ba wani makeup tayi ba amma tayi kyau ainun,kitchen ta fada ta duba available abinda ke akwai ta daddage ta hada breakfast najin dadi,a can ya sameta yana sanye da gajeren wandon jeans iya gwiwarsa da yar shirt fara me tambarin Playboy, bata San da zuwanshiba ta bayanta yayi hugging nata ya manna mata Sumba a wuya,kasa koda kwakwaran motsi tayi ya rada mata
" my Amarya is the best wlhy,kinga yanda kika yi kyau kuwa? Ba'a ma magana wlhy" Murmushi tayi sannan cikin sanyi tace
"Good morning my charming prince" be taba tsammanin jin wannan daga bakin taba,tallafota yayi gaba daya ya juyo da ita "Morn beautiful how was night?" Murmushi tayi idonta kasa tace
"It was really romantic, all thanks to you" sosai yaji ya kara kaunarta,matseta yayi sanda tayi kara sannan ya sassauta rungumar ta yace " Baby Amalus trust me ur just the best u really made me feel alive,keta dabance my Amal ban taba haduwa da macen data kaiki ba a komai ma,kuma tukwicin daren jiya na nan na ajiye miki" Murmushi tayi tace "Aika rigada ka bani tukwici charming,tun jiya na gano da banbanci na kuma dauki wannan matsayin tukwici babba" dagata yayi gaba daya be direta ko ina ba se farfajiyar gidan,nuna mata wata mota yayi kirar kia I robot ash color yace "Baby kinga tukwicin nan wannan motar,dama ke nasiya wa waccen motar tayiwa matana kadan sosai wacce kike hawa" kallonshi tayi kwallah har yacika mata ido,ta matso daf dashi ,hannunta duka biyu ta dora a jikinshi,dayan ta zagaye kugunshi dayan kuma ta sakala shi a wuyanshi tace hawayen na gangara a kuncinta,cikin sanyin murya
"Kai Alkhairi ne,wlhy kai Alkhairi ne Prince Charming,nazata rayuwa ta gama rugujewa,nazata tawa ta kare,nazata banida sauran amfani a duniya,Ashe gaskiyar daddy dayace kaidin masoyine na haqiqa Allah ya kara maka budi,ya daukaka mijina,ina alfahari dakai" murmushin shi me kyau ya mata yace "wlhy Amal idan kikamun halacci sena baki mamaki, zan shayar dake mamaki mara misaltuwa,fatana kawai ki soni dan Allah ba dan komai ba" ahaka suka wuce cikin gidan Kansu tsaye dukkaninsu cike da farin ciki.
Jawaheer kuwa koda dare yayi kasa girka komai tayi,Hilal yazo ya sameta yace "Jawaheer zomuje Dakina mu kwanta" da sauri ta zaro ido waje se kuma hawaye shaaa,murmushi yayi yace "blacky me aka miki na kuka kuma?" Langwabe kai tayi "yaa Hilal dan Allah kamun rai wlhy na tuba bazan kara ba" dariya yayi ya karaso cikin dakin ya sungumeta yace "ina yarinya ai wlhy Kinyi kadan se kin dauki darasi ina a islamiyar taku ba practical se zallar theory, Toni nan ba'a fini practical ba har theory dinma,dama sun barmun filin koyar dake practical ai" Jawaheer sosai take kuka,ni kuwa nace ohhh ni Wato dai Hilal ba tausayi kenan...
Mom Nuaiym
[11/8, 7:19 PM] billygaladanchi: HANJIN JIMINA.. Akwai naci akwai na zubarwa🤡
Billy Galadanchi
HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert & perfect writer's).
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukarwa ga Aminiyata Hafsat Ilham.
23
*Bayan shekara daya*
Zamane na Amane tsakanin gidajennan guda uku cike da kaunar juna,bangaren Haj juju dai juna Biyu ne harna tsawon watanni biyar,yayinda Amal take da nata kusan 6 month, amma fa khairiyya shiru shiru har yau ba labari abin kuma yana damunta ga rigimar Hauwa kazama kullum ta yau daban na gobe daban,yauma kamar kullum a parlor suke zaune ita da Khameel tayi Matakin kai da cinyar kameel yayinda yake watsa da kananun kitson da aka yarfa mata,dan d'agowa tayi cike da shagwaba tace "Yaa kameel dan Allah kabari muje asibiti wlhy na damu" ran kwafowa yayi ya saukar mata da Sumba a goshi, "Baby haihuwa fa ta Allah ne bazamu janyo ta da karfin tuwo ba dole ne semun jira har sanda me bayarwa ya bamu" dan tsuke fuska tayi tashiga yarfe hannaye tna shura kafa "Allah ni yaa kameel so nake muje,kaga fa juju da adda Amal nikadaice kumama bansan mesa kake haka ba baka ma wani damuwa" dagota yayi gaba daya "yan matan kameel ki fahimceni ba wai bana so bane ina sone ki riqa yarda kaddara" shiru tayi tana nazarin kalamansa batada lavarin an sanar masa dawuya ne ta kara aihuwa tun a asibiti kasancewar a wancen lokacin sun zata shine mijinta acewar Su an dakawa mahaifarta wani abu kuma ta huje abune mawuyacin abu ta kara iya daukar ciki,be sanar wa kowa ba,Wannan dalilin yasanya bayaso suje asibiti kar ta gane,a hankali ta kalleshi,tace "yaa kameel dan Allah da manzan sa kabarni inje Inji takameme meyake damuna inaji ajikina cewar banida lapia,Idan har kanasan kwanciyar hankali na ka barni naje" tausayinta ne ya kamashi yace "ki shirya gobe muje kinji yan matana" makalkale shi tayi Sega Hauwa a Kansu
"Banza jaka dakika gama wofintar da yayanki atitim ? Wlhy keda haihuwa har abada Banza jaka,ayi dai mugani Idan tusa zata hura wuta" Idan da sabo tariga ta saba kallon shi tayi tayi kokarin danne damuwarta da shagwaba tace
"Yaa kameel en matanka zata kwanta ka kaini daki plss" Murmushi yayi yana yaba jarumtarta ya tashi ya ciccibeta aikam basu ankare ba se ganin Hauwa sukayi har janyo kujerar dining daya,da karfin tuwo ta bugawa kameel a baya da sauri ya ajiye khairiyya yana kokarin kareta Amma ina sanda Hauwa tayi nasarar kwala mata a cikinta,take ta zube a wurin hauwa se banbami takeyi
"Ni zaku nunawa lalata yayan iska Shegu wlhy baku isaba" juyawar dazeyi yaga jini nabin kafafun khairiyya, dagata yayi yaga sam bata motsi yace..
"Hauwa wlhy duk abinda ya faru da yan matana sena wulakanta ki wlhy wawiya kawai jaka kazama" daganan yayi waje da khairiyya
"Ba yan matanka ba yan mazanka Banza na mamajo" Banza ya mata,asibitin data haihu can yakaita koda suka duba cikine da ita na watanni Biyu kuma yana ta zubewa duk iya taimakon dazasuyi sunyi amma ina seda yafita,ga Wannan abin ba karamun kara bata mata mahaifa yayiba,kwananta Biyu bata san inda kanta yakeba,koda ta farfado ma ba lapiya daga nan aka fara zancen cire mata mahaifa inda asibitin sukace Idan ba'a cire ba ze iya zame mata cancer!!!!! Kameel yayi kuka lokaci daya ya sallami Hauwa saki daya,jin Wannan maganar ya furgitar da karamar yarinya khairiyya har yau shekarunta basu kai sha takwas ba,kameel da aka baiwa takarda ya sanya hannu zaman dirshan yayi ya saka kuka dakyar dadynshi ya lallabashi ya sanya hannu, bayan Kwana Biyu aka Shiga da ita tiyata ana shirin farawa wani doctor abokin daddy dake London yace kar ayi azo masa da ita London ze yi gyaran mahaifar,hakan kuwa akayi batare da bata lokaciba aka shirya tafiyar visa ce kadai ta tsaidasu,suna samu kuwa suka wuce,ita da kameel kawai suka tai Alhamdulillah anyi aikin successfully komai ya dawo normal,soyayya ce me karfi akaci gaba da zubawa a London itada kameel,wanda basu dawo gida ba se da ciki karami dan wata wanda basu masan dashi ba ajikinta murna fal aran kowa,koda suka diro se ganin sashin Hauwa sukayi abude Ashe daddy ya dawo da ita,dama ya kudirta hakan aranshi,be nuna komai ba yaje gareta ga mamakinshi gidan qalqal an gyarashi ga kamshi gashi kuma an musu girki,haka dai zamansu yaci gaba da kasancewa ka daran kada han...... Amal ta sauka lapia ta samu yaronta kyakyawa aka saka masa suna kabeer,mahaifinshi naji dashi sosai da uwarshi....
Hilal Na kwance yana sharar baccinsa nakuda ya tashi juju, madam duk da kasancewar ta me tsananin raki seta kasa koda kwakwaran motsi taso sosai ta tasheshi sedai kamar yanda bakinta ya mutu haka bayanta ma ko kadan kasa motsi tayi Allah ne ya taima keta rigar baci kawai ce acikin ta aikam wata azabace ta ziyarceta me tsanani jitayi tamkar ta mutu gashi kamar za'a tsaga mata mara haka taji wani yunkuri tayi zata mike Sega baby ya fado tare da uwar lokaci daya yaro ya cancara uwar kara a razane Hilal ya farka a zatonsa mafarki yakeyi,fitila ya kunna a gigice yaga Wannan abin ficewa yayi ba shiri ya kwankwasa wa Hauwa gidan kameel daya,aikam akayi Sa'a kameel na gidan itace ta yanke cibiba da kanta yaro sak uwarshi blacky dashi,kuma ko tear bata samuba gwanin burgewa,Hauwa da Khairiyya ne suka gyara gidan tsaf da wurin tun da asuba Sega Amal Sallah kawai a ka idar,murna awurin Hilal ba'a magana yama rasa me zeyi....a daki ya tadda jawaheer tafito wanka bushewa yayi da dariya yace
."blacky wai kinga katon hancinki kuwa duk kin wani kara hawa,gashi kuma baki kamar zunubi" Murmushi tayi tace "Ga blacky nan Allah ya baka zan nuna maka bolar da ake kai baqaqe seka kaishi" dundu ya d'aka mata a baya yace "Dan gwal din kike cewa nakai bola,cikin shawaga ba tace
" Asshhh yaa Hilal da zafi wlhy" Murmushi yayi yace "yau dai Su madam anji practical ba theory ba,to sannu da kokari Allah saka da alkhairi ya baki lapiyarki yakuma raya mana Al-ameen" Murmushi tayi tace "Ameen abokinka kayiwa takwara kenan?" Murmushi kurun yayi yace "Aminina zakice"......ranar suna an darji naira ba laifi,kasancewa khairiyya tasha jikila gashi bata masan da cikinba yasanya tafara bleeding dole aka kaita asibiti take suka bata bed rest,ahaka taci gaba da rainon cikinta har lokacin haihuwar shi yazo, cikin ikon Allah ta sauka lapia baby girl sosai take kamada kameel se murna yake,matsala daya ne dole sanda aka cire mahaifar gaba daya Wannan lokacin kasancewar barinta a jikinta babban matsala ne. Dolensu suka rungumi kaddara,yanzu Hauwa ta zama ta gari zamansu suke lapia lau,bayan shekara daya kameel ya kara auro Deena,khairiyya bata saka komai a ranta ba ta dauki Wannan amatsayin tsarin Allah kuma mijinta na sonta gashi maryama Deena tana ganin girnan khairiyya sosai,a haka Hauwa tazo haihuwa awurin haihuwa Allah ya mata rasuwa,tabar yaro namiji Su khairiyya sunsha kuka komai ya dawo musu ba dadi,a haka suka dauki kaddara suka ci gaba da zaman aminci dajuna,khairiyya ce ta shayar da yaron da hauwa tabari.
Tammat bi Hamdilla.
Ina godiya agareku
Duniyar makaranta
Taskar billy Galadanchi
Hanjin jiminas fans
Sophe G novels
Mimei bee novels group
Huguma novels group
Haske writers Association
Pherty zahra novels
Hajja ce novels
Littafan hausa zallah
Da sauran daban anbaci sunayensu ba,nagode da dinbin kaunarku ga Wannan book din.
Mom Nu'aiym ce.
Download Hanjin Jimuna Littafi Na Daya Complete
0 Comments
Thank you for this comment