: IDAN RANA TA FITO 2
Page 1
Mb ya dubi sajan yace inafatan bawatamatsala ? Sajan daketukin mota shimayadan dubimai gidan nashitacikin madubi banazaton damatsala sannan yamaida dubanshi ga titi saidai gidan nebasan kozayayimakaba m.b. Yayi Dan murmushi taredacewa awace unguwace sajan sani yace nan dorayi ne sai dai gurinbabu jama a sosai m.b. Yace nafison hakan sai da sukafara zuwagidan yagani yayi masa yandayakeso sannan sukanufi gida yaciro wayarshi yana yiwa basma albishir tare dacewa sunkusa shigowa gidan jikin basma a sanyaye kafa dawasu anty ne ? Eh sunsan na iso takasa dannezuciyarta muryarta tashiga rawar kuka yacemekuma yafaru tamike rikedawayar dagabakin gado tafito itakam tanasan mijinta batatunanin zatabar yacutu domin tasan binne binnen a kayi a gidan bugudakari tasansun cenahaukane tuburan duk dabasu yizancan agabantaba talabe kuma tajisu Yasake katseta dagatunanin basma meyake faruwa ? Tayanke hukuncin gaya mishisaidai duk abinda zayafaru yafaru bello kadakazo gidannan kasauka acangidansu dady yakalli sajan sannan yasakawayar a (h/free) yace sabodame basma ?tacigaba dakuka Nidaikada kazo inazaton gidannan da akwaimatsala kamar wacce irikenan ? Tazafafa kukanta banasan kazone banasan in rasaka yayi dan murmushi kadakidamu zanzo sai najibayani dagabakinki nan zansauka bazan jegidansu dady ba dakarfitace don ALLAH yakatse wayarshi sajan yayi murmushi yace ALLAH sarki batasan muntone duk abubuwan dasukarufeba m,b yace tabbas do min inkabi matsalolin asannu zakisamu batada hannu ciki bugudakari ma batasan mesusu ke ciba yallabai m,b yace nafahimci hakan nima tuni itaKuwa data tabbata bazaya ganenufin taba satayowaje jikinta nabari sauran masugadinSukazo sunason suji ko lafiya saitakita sanar dasukome kefaruwa ganinhaka saisukazaci kocikin gidanne wani abuyafaru don hakasai sukayi ciki dagudu don duba mekefaraway?
2.....Su m,b suna isowatanufi motarsu dagudu yabude yafito dasauri tarikeshi gam don Allah kadakashiga yacewai meyasamu gidanne ? Tayishiru yakamahannun tasuka shigamota yace nutsu kigayamin tacedamasu anty ne sukabinne wani abu itadakawarta waisukace zakahau kace ammafa kadakace Mata nine nafada yayidan murmushi innacekece zatamiki wani abune ? Basma tace eh yace kadakidamuNasani banmusu komaiba sannan na tsare addu o i ALLAH zayakareni dagasharrinsu zanshiga gidan kuma in sha ALLAHU babu abinda zai sameni ya dubi sajan sani yimusu horn subude mana kofa harlokacin zuciyarta bata yarda cewa asirin bazai ciba tsananin horn din damotar keyibabuji babugani shlne yasa masugadin fitowa dagadube duben dasukeyi sajan sani Yale Kodakai lokacin dasukazoShigewa ciki kuwadanne irin shashasha ne? Dukkan susunakame sukace sorry sir yaja tsaki sukayiciki zuciyar m.b daukeda addu ar shigagida wato bismillahi walaj nawa bismillahi kharajnaa wa alallahi rabbana tawakkalna ko ajikinshi yarike hannu ta sukanufi cikishi kokari mayake yasamu bakinta yatsotsa tadubeshi fuska dahawaye yaya bello kadauki batuna dasauki ? Yace tonasani babuwani mahalukin dazaya zartar dawanihu kunci ba dayardar Allah ba bankuma sawarai asirin wanizaiciniba tace ammadaikasan asirigaskiyane kwarai kuwasai dai abinda yakebani mamaki yaya akayi kikasani kuma kan wanadalili suke aikata hakan tazubamishi idanu inazaton dan dukiyar dady ne ammaban tabbatarba tokeya akayi harkikasan sunzo gidannan sunsaka wani abu tace ai batunyan zubane labarin yana datsawo yazauna kusa da ita sanar danito .
[20/09 1:06 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
IDAN RANA TA FITO 2
3... Tagirgiza kai tace kila idan kajizaka tsaneni kumazaka tsani anty sandman kilawasu rigingimu zyyasutashi yakamahannunta dayayarike yanadubanta cikin wani irinyanayi kinanufin haddake acikinmasu ganinbayan nawa tagirgizakai alamar A a yaceto sanardani tayishiru nazari takeyi akanmakomarta indaibatun yafito tasani idan anty tajuyamata bayaduk cikin danginsu kowadoleyajuya mata domin ko mahaifinsu kanshi damaganar anty yake aiki duk cikin yayanshi yafisonta kodan kasancewarta yarfarine koko danhalinsuyazo dayane oho yakatseta kinaganin zaman aure zayayiwu dazargi ta girgizakai yace kimin bayani nibanasan taurinkai tacetozaka rufamin asirigurin anty mezayahana inbukatar hakan tataso inafatan zakafahim ceni ? Yagyadamata kai alamar zaifahimta nantazayyane masakomai dukdayasan komai sayyanuna mamakin shi tamkaryau yasomajin labari yajuyamata bayatareda maida
Hannuwanshi dukabiyu baya yayi takuzuwa dafdakofar bayinta yatsaya batare dayawaigoba yaceshiyasa zuciyatake ta darurarsanki gareni ammanasha mamakin jindake akahadabaki dancutar dani yanarufa bakiyaji tarugumeshi tabaya wlh kokusabahannuciki nina aurekane tsakanida Allah dakuma sodakauna yajuyayana fuskantarta damezaki gamsar danibayan tunfarko kinkisanar dani tatsugunna guiwoyinta biyu akasakayardadani nayimaka rantsuwa da girman Allah sonkane yasanina kisanarmaka domin matukar kasanibaza ka aureniba sannan inkalura banbitsarun subadasukace kanasaurareka yatako ahankali himayatsuguna agabanta nasanizaki iyabadalabarin nan agaban alkali innufin inmunshiga kotu tazaro idanu bakintayana rawa tashiga girgizakai m b bello mekuma yakawobatun kotu yadafata come on kadakidamu kinsanbatun kisa bakaramibane ko? Tacenasani ammazan shigamatsala dadangina bazan iyabaYajawotajikinshi kikirada wannan my dear kogurin Allah bakidawanda yafini a yanzudomin dagagarenine zakisamu aljanna sannan yanzunezaki nunaminso nahakika tayuwu Allah yasasugane kuransu bayan munyishari a dasu sannan kudawokuzau nalafiya kimin alkawarin dukranda kotutanemeki zaki tayishiru can tace to nimakamin alkawarin kodasunkini zakasoni kumabazaka minkishiyaba cikin dariyayajawota yarungume taredacewa kadakidamu danwannan insha Allah nimijin macedayane toshikenan nimazanyi dukyadda kace yaceyawwa my dear i love you so much yayimata kiss agoshi sannan yaceyanzu kicigaba danunamusu kamar yaddakikasa
4.....Ba saidai kidaina zubarmin daciki tatsiramishi idanu danbata fadamasa wannanba to ainayasa ni? Tatambayikanta yasaketa yakomajikin Window yana kalon farfajiyargidan dukda mina tabakishawarar sambaki aminceba sannan gashi likitan yasanar dake mahaifarki bakwari kinkasahakura saubiyukina banbaremin cikina bayanniba abindanakeso kamar ingadancikin bugudakari kinzokinashan wasukwayoyi babisa ka idaba abudaya yasazan miki uzuri kinayinwannan abinne dankadaki yiciki su hajiyasu rabamu kinmanta idan ranatafito tafinhannu bayakareta ? Zandaukeki mukomaga likitan yadubaki basma dai mamaki yahanata magana inayaji wannan batun? Shin ko mina tagayamashi ? In mina ce aibatasan tanashan wadannan kwayoyinba shikohar shandatake musu babisa kaidaba yasani yajuyoyadubeta kinamamakin yadda akayi nasanine ? Yayidanmurmushi ya takodafda ita my dear kiyikoman kikangaskiya domin dukwanimo tsinki kisani ko inagarikobananan inasanedashi kasamagana tayayi saidai tayi ajiyarzuciya takomata kwanta shiru yashafiku matunta sannan yafitazuwa nashidakin nikowannan lokacin inacikin wa haladatashin hankali nayau daban nagobema daban cikin ranaface face ina tafe daukeda tiranshin ka fadawake karkashin watabishiya wani bawan Allah neZaunedaga ganinshikasan danbirnine yace yanmatazomana mekikesaidawa ? Nacewakedashin kafanasauke yace banikwanodaya namikamasa dacokalintasa yaso maciyadubeni yanmatayaya sunaki? Nacekuluwa yace kuluwa kidinga wanka mana gakiyar kyakyawa dake nakalleshi duk da nasandaiyafadane kilakodanya birgeni sainayimurmushi tunda nakebanta basamun wandayace min inadakyauba duk danasanba kyannedaniba kumanaji dadi a cikinzuciyata nacetozandingayi baifi cokalibiyarba yamikomin kwananshin kafar gashikikarasa ninakoshi nace a a innakomagida zancinawa dukdanasan bazansa mu agidanba yacetokici kafinkikoma gidan nace babana yace indainaciyeciye awaje yayi murmushi tonidaigashi nannako shi gakumakudinki yadoraninawu ce saidanagama tallasannan nasa mu karkashin watabishiyaNazaunanacinye shinkafar sannan nanufigida dadare inadauke da ragowargyadar yamma zankai dandali domin baba gajecewatayi inharbatakareba to saidai inciye inbiyatakudinta inacikintafiya inatunanin inbatakareba yayazanyi nazozangota gindin wataguntuwar bishiyar mangwaro sanagamutum zaune harnagota sanaga andallaronida tocila yace wannan bakuluwabace ?dasaurinajuyo taredacewa nice kinsanmumutanan kauyebamuci katsoro acanbagarama abirni yace zomana ina isagurinnaji wani irinwaniwari gakumahayakiyana tashi natoshehancina yahaskeni bakisanwarin tabane? Nasakejabaya dasaurigami dazare ido taredacewa innalillahi tabakakesha ? Yace bakyasone? Nace lokacin danakezuwa allo malam yace haramunnefa
5......Yajefarbayan yakashe tonayarda kinganimanayarda ita nayishiru inakallonshi kawo inganimekike saidawa nace gyada yace kawomuganiyahaska fuskarshi dacocila kinganenikuwa nasakedubansa aukainenadazu mairageshinkafako? Yace ashezakiganeni banigwangwani dayanamikamasa yadauka sannan yace waikekowanalokacicikin tallakikane?nayishiru inatunanin wainikobakone yashigokauyanmu saiyaganenidayawan tallana?yakatseni kinawannan tallanedankawai kifikowace kawarkikayandakiko ? Nace A a baniKudinzanwuce yasahanu cikin aljihu bazakitayani hiraba? Nace A a innatsayanan harakawatse daga dandali kumawazaisayi gyadar ? Yace hakane to innacezansayafa ? Nadubeshidasauri kanwannadalili ? Yayi yardariya dankawaikitayani hiranadanlokaci kalilan nantake nadaurefuska kai malam nifabayar iskabace jekanemican yar iskatata yakahira yamiketsaye taredacewa auzubillahi nibanufinakenanba da madainibakone zanyimiki wasu tambayoyi gamedawannan kauyan yayi danmurmushi maisau tishinekikayankemin hukuncicewa nidan iskane? Nayi ajiyarzuciya meyasakazabikatambayeni? Nakulane kinadahankali fiyedasa anninki danaganicikin kauyan na ajetirena akasatomeyahanakatam bayarmaza yan uwanka ? Yasakidariya taredatafa hannuwa yarinyazakiyi kaudazama yarjarida kokuma lauya nace bansansuba inasonedai insaniMeyasakazabikatambayeni maimakon maza? Tonagazakifisu saninecikinmamaki nace totambayeni injikonasani waiyaya kukeneman aurankune akauyan nan? Nace ah tokuyayakukenaku kuyanbirni? Kin tambayeni bakiba ni amsataba toyandakukenaku waima intambayeka gurinwakazo kauyannan kumameyakawoka ? Yakyalkyale dadariya meyasakikesansanin dalili? Saboda inasontambayarka wani abuyace tonazonekawaizan wuce sainayira ayin inshigo kauyan togidanwakasauka ? Yace inbakisunzo wadandabasuda kowa ina akekaisu ? Gidanmaigari tonimacannasauka nayizatondan uwangidan maigarinne intambayeka labarindanbirni wa nenehaka? Nibana iyarikesunansa saidanbirnikawai kikasani? Eh dogone hakayana dakyauYace farine kokobaki? Yana tsakatsaki kowankan tarwadane
6......mutanesukecewa yayiyardariya taredacewa naganenaceto inkaganshi inanufin inkakomagida inajinkinacigaba kice inagaisheshi waiharyanzu baidaizodinba? Dariya yadingayi harnajihashi nawaganin yamaidani mahauka ciyanatsugunna nasuritirena yace a a yaya munamagana zakitafi alhalinnacemiki zansayegyadar ? Shikenan kumadankasaye saikai tamindariya niwallahi natsani ata sani anamindariya tonadainadam badakenakeba wani abunatuna nace aho yacesaurayinkine wanda kikabansako gurishi? Narikehaba wuu waneni dadanbirni shiwannan sai incemaka ko abirni saiyacaba kagamatarsakuwa? Don kyawuntasaikace bamutumba bakasansubane ? Yace saidai innakomazan bincikamiki kinsan birnibakamar kauyebayawaneda itatozakaganeshi? Zanganeshima nayanamagana yanadariyaBadaikinmin kwatancanshiba nace eh dogoneshibafariba kumababakiba yanadakauhaka zakaganshi kakkarfa dariyayakeyi sosailokacin dayakecewa mececesana arshi nayishiru inasontinacannace kaibansaniba yacetozancansa kondantunamin naceyauwacezakace masa inadainan inajiransa kadazaman tada alkawari jidda zakacemasa hakayakekirana doyafiganewa saikacemasa yarkauyannan maidatti tozangayamasa yacedan uwankunekenan a ayanadaiso yataimakaminne inyikaratu ah lallaiyakauta zakumaduboshi insanardashi sakonki musangidan muyazozaiwuce saikumayatsaya ubanmekikeyi ananyar iskabakoyakunnacocila yahaskashi lfy malam musa yace uwarka nacemekukeyi ananke anhanakiku lamaza ammakinkijiko bakonyami ketsayeya isokusadamusa bawan Allah dagamagana saizagi
[20/09 6:34 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
7...
Musa yace anzaga kaisai insokeka Allah wallahi dama nadade inso inmata wannan kamun bako yaciro kudina yamiko min gashikitafi saigobe amma wannan dan uwankine nace wanane na amshikudin wandabansan konawabane nadauki gyadar nayihanyar dandali shikuma musa yanufi gida taredacewa keda baba gaje dama musa tuni yalalace yabi yan farauta basudawani aikisai shaye shaye shiko bako inaji lokacin da yece kaci arzikin kuluwa. sai danaje dandali sannan naduba kudin dari uku datalatin kona kaiwa baba gaje kudin amshewa zatayi tabini da sharri dan haka babana zankaiwa bayan nacire mata kudin gyadar lokacin Dana isa gida baba suntashi daga kofar gidana isagurin almijirai nakaimusu gyadar ashe sani na gidanmu yana guyir lokacin Lokacin da almajira ketawawason gyadar ke kuluwa wayace kiyi sadakar gyadar sani yatambayeni nace wanine yabani kudi yace inyi sadaka ya ce munafuka kicedai kin yogantalinki kinrabar da gyadar tomuje gida shegiya ballagaza gabana yanata faduwa lokacin damuka shiga gida Sani yazaiyanowa babagaje komai tafito tsakar gida ina matan gidannan kundaiji da kunnunwanku zancen yatabbata musa dazu yazo yanacewa yakamata dawani bakongidan maigari dukkukayi shiru nufinku sharri yayi mata yanzu gashican sani yaganota tanai wa almajirai sadakar gyadar nace kudinfa yabani yace inyi sadaka tadaukeni da mari tareda cewa tsinanniya kinakuntika tsiyarki mutan gari suna zagina anaganin natakuramiki toyau daruwan barkono zanmiki tsarki agidannan matsiyaciya na mika mata kudin ta tana amsa nayi waje da gudu baba dake cikin dakinshi yanajinmu yafito yabiyoni inakuka ya isoguri na ya ce jidda lfy inakikaje kuma menene yafaru nace wanibakone dayazogidan maigari shine yasiye gyadar yace inyi sadaka dashi kafin inrufebaki babagaje tajanyoni baba yakoma daki cikin bakin ciki nantamin duka tare da zubamin barkono a al aurata ihunfitarhankali nakeyi saboda azaba na fadi ina tirjetirje rannan naga azaba ganin idona sanda yalafamin niko nakishiga dakinta nayi zaune saida kafa tadauke sannan babana yafito yakirani dakinsa nabashi labarin komai daya faru sannan na kance hannun zanina nakudi yakarba yanajuyasu sannan yace jidda anya kuwa baki canza da gasanin wadannan kudin mekikawa bakon nace wallahi abinda yafarukenan kumazan iyakiran shi da safe kaji abakinsa shikenan kije kikwanta Allah yana taredamu insha Allahu masumiki sharri zasuji kunya kuma dama hausawa sunce abidaya bakatsoro watarana zaibaka tausayi ko bana raye zakigane nufina dawan nan kalmar watarana share hawayeki nan inaso infahinci nufinshi bari gariyawaye. Bandainajin radadiba, inata sauri indawowa da kayan koko indauki goro Donyau kokon ya danyi jinkiri saiga bakon gidanmaigari nadauke kainazanwuce saiyace kuluwa yau kuma ninekike boyewa nace baboyemaka nayibafa yace to kindaukekai nikodamakena fitonemazanmikisallama naceyauwanatuna mahaifinayana songaninka dominyazargikudin dakabani bakoyace inazanganshi nacekabiyoni abaya inazatonbai fitabatukunna nasameshiyanashi rinfitanace anasallama awaje lokacin danafitodatirangoro nasa mesusunasallama babayanamasa godiya yadubenito kuluwa nizantafigarinmu to Allah yakiyayehanya nawucenasakewai wayowadafakamantadasakongu rindanbirni yayidariya taredacewa insha allahu natafi inakewarshi Allah yasakamin saurinsabogashi namantabantambayisunansaba dayammanajediboruwa nagamu dasama ila mijinbinto yecemibata da lfy danhakananufigidan danna dubatakaigaskiya binto tanajinjiki tanataharaswa dukatadashe kwanintausayi aina uceketafama mususanwa nanna ajiyeruwan danaDebonashigayiwa binto Gyarandakinagamasannan namata sallama daidaizanfitamu kacikaroda ado zaishigonakauce nace inayini yamaijiki yacedasauki nafitoyanacewawaiyanzu kuluwa maiyasakikeguduna inanankan bakazanzo inyitabiyudake nace Dan Allah kayihakurikar aina taji yashigeyanadariya nikocikinraina fadinake aini ado kasiremintunlo kacida binto tagayamin abidakuke yidannikowana aura indaiyakawo minmaganarbanzakanhakasaidai murabu Allah sarki rashin ilimi
[21/09 12:40 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito 2
8....Ina isowa kofargida nacikaroda babana a kofargida shidawanibako yacenakairuwannadawo babagaje batasanshigowatabadan hakasirifnafita natsugunnanagaida bakon babayace jidda kinsanshi nagirgizakai alamar a ayacebakisannibanace eh babana yace wan mahaifiyarkine dasauri nasakematsawakusadabakosai ina ganinkamarzaibani laborin mahaifiyata nasakegaidashiya amsa taredacewa allah sarki hauwa u rabonadanan tunkinaka ramahikumamahaifinnakiyakiya kaikikigammu nacetozanbika kawu baba zanbishi babayaceto allah yasa babar takutabariKawuyace ai indaikaika amincesai mujetagagurikokolallaisai babarta tayardakasanhalinmatasaihakuri ammayanzutunda ananzakakwanagobesaikutafizan shaidamatanashigazumuditun adaran baba yashaidawa babagaje batuntafiyada kawu zaiyyidani idatatafi wazandorawa tallar habba dangin uwartanefa ahanatazuwa gurunsu kidainaganin inabarinkikinayankikeso towannankaron bazanbisanrankiba saitaje tomagani tozamukogani inkekika haifamin ita sadarahinmutunci kofindazanbawabakoruwasai amakwaftana aro banbadaba indashegen dayasayamiyakwace zuwa sumaila kozangayandaza ayitajetafitafuu dagadakin tanamasifa dasafetajibgakunu garogotakasa baba yashigozandauki kunu yace ajekijekiyiwanka tazaromin idodaukinacemunafuka shegenkugukamar nababe kintsiramin ido tonamanadacigare she nafikarfindanginku zuwakuwa bazakiba baba yakamahannuna nabishi tanafadin malam karkabari yatafida itafakojuyowa baiyyiba baba yace gatanan inkunjecantayiwanka lamarinna babar tatanesaidu a i nasanarda itatafiyarnan ammatatashitajibga abinsayarwaninafisontabika tasamusauki nadanlokaci yacetoshikenan mukadaukihanya zokagakallogurinahardasakinbaki damahakamutanesukeji amota damahakacikin motatake banaso inakallonwaje
Dasainadingajinjiri gabishiyoyisunatatafiya bamuyinisabanasoma amai kacekacemuka isasumailadangin uwadadi akakaiminruwanayiwan ka wasegarigowayasannayo sukahadaminkayamasuyawakowa yanatausayamin ashenabarbaya dakura babagaje kamarzatahau boridanmasifatace saibabayabiya takudinkununtaba irinzagindaba tamasaba abuharyakaigasaki tatafikauyensu sumusasukasashi gabayadawomusuda uwa itako akauyensuranta inyayidubuyabaci wai akan
Kuluwa za a asaketa kuluwar da take wahala da ita indai itace duk wandayacituwo da ita miyar mabaishaba sai tamaida kuluwa abintausayi nan danan tashiga gidajen bokaye da malamai da yanbori da yantsibbu burintanafarko takoma gidanta cikin danlokaci sukarikitawa baba lissafi ga kannasa sumasun matsa mashi doleyatafi bikonta washegaritadaw ita dinma duk tarame cikin a bin dabaifi kwana gomaba da damararta tadawo ta yi taban kawa baba asiri dama gashi da hakuri tamaida shi kamarrakumi da akala sai yandatace cinmutunci da wulakanci kiwa haryafi nada abokan baba suyibakincikin dawo da babagaje anasura ayin yakyaleta ya nemiwata ya aura duk wadannan hidimomin dasuke faruwa bansaniba ina sumaila dangin uwa nayifes dani banayin komai ko dibo ruwabanayi sai dai naci nasha nayiwankana wanice samarin kauyan har da kirana tadi sannan injemaka rantar allona can kuma babagaje tahurawu baba wuta kan cewa yazo yadawo mata dani sana are ta
Duk da baba in asonransane in zau na acanma amma yakasa musamata sai gashikwatsam mun dawo da gamakarantar allo ni da su sadiya dasu gambo sai naga baba akofar gida shi da kawu dasauri na isagurunsu na tsugun na nagaida baba yace iye jiddar ce haka nayi dariya nace baba nifa bazan komaba kaga kayana dayawa gashi kawu yace zaimana sabon dinki baba yace sai dai ki yihakuri jidda babarkicetamatsa in zo intahodake nasomakuka Allah ni kawu kacemasa yayihakuri kawu yace kezakiyi hakuri jidda jekishiryakayanki Allah yanataredake insha Allahu komai zayawuce watarana sai labari duk gallaza makin dazatayi nabanzane domin idanranatafito tafinhannu bayakareta
[22/09 10:04 am] Inna👬👫: Idan rana tafito
9.....
Dakuka wiwi mukarabu da dangin mahaifiyata harkuma muka iso gida aikace nakeda kukan baba yayi lallahi haryagaji muna shiga gida babagaje takalleni kekuma kukan uwar mekikeyi baba yace kiyihakuri jidda bataso da wowa ba ne yabama babagaje
Amsa tace au harhakuri kakebata tosaika maidata tunda gidan kane candin yar iskakawai baba yakama hannuna zokishiga daki ta dubemu tabushe dadariya tace to bariki tarike kugunta ai dakinne harsai anmata rakiya dakin bakon tane kenan tanamagana tana kallon baba yace Zamanace tayi tadaka manatsawa kai da allah sakarta kubarminnan gamamaki nasai naga yasakarmin hannu yawuce zugwaizugwai yayi waje kekuma inbazaki shigaba ki ajeledar kizoki dauki goro inaso kisaninidake shegekafasa zangawan da zaiga kar shen wani dagake har ubannaki kai allah zakyauta natsorata da babagaje
Idanunta kamar zasufito waje Dan bala i duk da dama tsoranta nakeji nadauki ledar nakaita gurin Kayana sannan nadawo na dauki goron nafita inakallon baba awaje yayi tagumi yakalleni abin tsoro sai naga hawaye nasakkowa daga idanunsa yace kiyihakuri jidda sai nawuce inasabon kuka Allah kaimana maganin abin daba zamu iyayi dakammuba lallai awannan zagayowar injinjiki gurin babagaje sannan tasanar dani cewa Atarihin gidasu
Ba ataba sakin wata yamaceba sai akanta kuma duk dalilina sabodahaka tace tuname bani shawara in shamaganin bera inmutu don dan rayiwar da zanyi zangwammace inalahira fiye da duniya cikin kwanakin kuma baba babu lfy zazzabi da ciwonkai me tsanani gashibakula sai dai nice innadawo daga talla kafin nadauki wata sai nashiga girinsa sai ko abokanshin sukanshiga dubashi tare da temakon yanjikejike ko rubutu ko hayaki itako babagaje cewa tayiyaje gurin mawu sunkamashi donhaka ita baruwan ta takara dacewa ita namiji ko ubantane tadena tausa yinsa tun da ya shata tawarke ita da yasaketa sannan ya Mata kishiyaKuma yagwada yafison yar kishiya a kanta ai yagamacutarta yaukam da kuka nafita talla sabo da ciwon baba yayi tsanani tsorona daya ka da yamutu yabarni in shiga uku ban yinisa dafitowaba muka cikaro da su ado ban magansuba ado naji yakwallan kira tare da tambayar kolafiya cikin kukan nasanarda ciwon baba tare da cewa ya taimakamin in baba ya mutu zan shiga ukuna nagayami shicewa kaine kurum ado zaka taimaki rayiwata yace bar kuka muje gidan sabo da babagaje daga waje na tsaya sukashiga jim kadan yafito yanacemin bari in je in sayomasa magunguna a garkoKai anya arayiwata ina da na biyun ado na tam bayikaina lokacin da nakoma talla gas kiya bani da tam Kar shi na ba kaina amsa lokacin da nadawo talla ina shiganasameshi zaune yajin gina dafilo da mur natanace baba kaji sau kin jikinne ya dubeni duk ya rame yace da sauki sosai jidda ado ne yazo ya saimin abinci da magunguna nace Allah yayi masa sakaiya da alkairi baba yace amin wannan kenan
[22/09 1:40 pm] Inna👬👫: Canjin rayuwa
10......
Amma can birnifa sunatafe cikin mota tana zaune zugum tazabga tagumi mamakine ya isheta ganin sajan sani sale ya dauki hanyar asibitin da suke zuwa da mina sunazaune agaba shida m.b. Itakuma tana zaune abaya batakara tsorata da lamarin ba sai da suka doshi ofishin likitan batare da sunce nunamana gunba Dan haka lamarin na m.b. Yayi matukar daga Mata hankali yanzu madai kusan tsoransa takeji sunashiga kai tsayesuka mikawa likitan hannu sukagaisa sannan yanunamusu gurin zama ya kalli basma wannan ai dina ce sajan yamike yafita m.b. Ya gyara zama doctor munzone kan matsalartaLikitan yace ina fata ba wanicikin bane ko m.b. Yace Kimasabayani da kanki cikin in ina take sonar da likitan cewa dama sabo da magunguna da takeshane m.b. Yace da maganin kawai muka zo ta girgiza kai yace to kimasabayani kinaganin nine zan masabaya nin matsalartaki takalli likitan ina shan maganin ne ba bisaka idaba shine muka zo kadubani likitan ya zaro idanu ta re dacewa wanene ya ce ki shaba bisaka idaba ta girgiza kai babu kowa likitan ya kalli m.b. Kaga halin Mata ko m.b. Ya mike tsaye tare da cirokatinsa yanuna wa likitan sannan yace sa arka daya tun far ko kabata shawara kan batun cire cukkunan da ta ringayi ta kafe ta kiji da saina kamaka da laifin cire cikin amma duk da haka zan garga deka kakiyaye gaba ko akan wasu likitan ya zaro idanu taredacewa wallahi ranka ya dade itatacemin da sanin mijinta m.b. Yace ni babu sanina dubata yanda yakamata tare da bani kyakyawan sakamako kada kadamu da rashin dadin sakamako tunda itace tasawa kanata likitan jiki narawa ya soma mata tambayoyiTare da aune aune sukaje dakin (scan) nan ma akayimata kusan yini guda suna wannan gurin har likitan ya fidda sakamakon ya basu saida m.b. Ya gama karan tawa yamikamasa sukabar asibitin ko a gida kuka tadingayi da ta lura sakamako yananufin ita da haihuwa sai tsa nanin rabo Tun m.b. Yana jinhauhinta har ya dai na tausayi takebashi yatuna duk wannan ya farune sakamako son da takemasa dan ka dasu hajiya sura basu yarungumeta yana lallahinta basma kukan ki bahine mafitaba ai likitan ba cewa yayi bazaki haihuba zai yiwuya yace to in kika koma ga ALLAH kika nuna kin yina dama sai kiga ya mai da lamarinki maisauki kigama kina haifamin tagwaye cikin jindadin maganar shitadago ta dubeshi ni matsala daya take sanikuka ya zauna bakingado tare da dorata a kan cinyarshi yace sanar dani ma tsalarki ta dubeshi nangaba in kabukaci yara bazaka kara aureba ya shafi fiskar ta taredacewa come on wannan na ALLAH ne amma ni da bani da lokacin kaina me zanyi da matabiyu kikulaman kokekadai dinma yau inanan gobe ina cannefaTasauke ajjiyar zuciya sannan takwatar da kanta a kafadarshi cikin kwanakin sun samu zaman lafiya tare da soyayya mai tsanani yau kwanan shihudu da dawowa saiyau ya je gidan mahaifin nashi do min basusan yadawo ba don yakashe Wayarsa wadda yake amfanida ita don family din sa yakumasa basma itama takashe tata wayar a bakin gete kuwa masu gadi sunsanar da ita cewa basanan zuwan hajiya uku dasuka tabbatar mata cewa maigidan ya dawo tare da matar gidan sukafita takasasukuni sai zuwa take tanamusu tambayoyi yaushe yadawo da wasukafita cikin wana hali sukafita duk suka amsa tambayoyin yauyadawo damatar sa sukafita kuma lafiya sukafita sukace kinemesu a waya m.b. Ne yaba masu gadi damar fading hakan
Duk da yana gidan kuma kuma ya fifita zuwa wasu wuraran ya shiga gidan mahaifinsa cikin nutsuwa tare da kwan ciyar hankali kannansane suka shiga ihu ga brother ga brother hayaniyarsuce tasa hajiya fitowa domin taji sunacewa ga brother shine tazo dasauri dan ga nin ayanayin da yazo ganinshi tsaf da tayi shine yasatayi turus ya dubeta da murmushinnan yace sannu hajiya dama kinaciki cikin rahin walwalaTace um ina ciki yanzun kadawo ne yace yau kwanana hudu ban dai zaunabane tun da nadawo muna ta zirgazirga da basma don nasameta batajin dadi yau kwanan ka hudu takatseshi eh nasan bazakuji dadi hakan ba sai dai kuyi ta hakuri dani saboda yanayin aikina tasake matsowa kusadashi kuma kashiga gidan ka yayi yar dariya don tun shigowar ta ya harbojirginta wato ya gano damuwarta yace nanna kekwana tasake zaro idanu teredacewa da gaske sannan tanufi ciki tanacewa tabdiYa girgiza kai tare da taba baki cikin zuciyarshi kuwa tau takeba shi sabo da sakanta datayi abala i da masifa nasan ta gabayanshi in sanransa ne tayi nadama amma ya luraba niyyar hakan waya takira tana shai dawa hajiya kilishi cewa Muhammad ya dawo amma babu abin da yasameshi tacigaba da ko rafincewa shiyasafa ita tun fil azal batasan malaman nan sun cikakarya zasuce zasumaka aiki babu abin da sukeyi abin da tasani kadauki doka da hannuka ma a na duk wandakaga zaya zama-Zaya zame maka matsala arayiwarka kakau dashi kilishi tace inaganin wannan tunanin naki shine ya hana maganin aiki kin san anfibukatar zuciya ta nutsu da cewa aiki yaci yagama ba asonkokwanto amma zan zo gidan dan asan abin yi hajiya tace to saikin zodin dankuwa ina cikin rudu shikuwa m.b. Gurin mahaifinsa yanufa suka gaisa tare da yin yarhira in da yake yiwa mahaifinsa bayanin ayyukan da suka taso masa bayan dawowarsa wandasune suka hana shizuwa mahaifinsa yace babu komai ALLAH yayi masa jagora yaba kannansa kudi yace susayi abin da sukeso domin beyomusu tsarababa mahaifinsa da hajiya suma kudin ya tulemusu yace suyi tsaraba hajiya tace kai Muhammad bazamu Kar bikudin kaba ai mumun godema ALLAH daya baka abin kanka basai kazo kacemubakaba tun daga yayan masu halinnan lalacewa tahana suneminakansu sun fi dogaro dana iyayansu akarshe kaga sunko ma yan kwaya da koken dady yace hakane ALLAH yashir ya mana zuri a
[22/09 5:19 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
11......Shiko m b cewa yayi ni nabeman albarka nabaku kuyimin addu a hajiya ce tafizakewa wajan cewa ALLAH dai yayi maka albarka ya baka abin da kake nema ya kare mana kai yayi murmushi lallai mutum mugun ne ban da yasan me akeciki bazai yar da cewa hajiya nane man ransaba dady ma yayi masa addu a zaman sa da matarsa yanzun zama nena soyayya sai dai tana ki yayewa da duk wani abun da zaisa mijinta ya kamata da wani laifin kuma tana zaune sai ga hajiya kilishi da antynta wato hajiya shuwa sun tasata da son jin meyasa maganin da sukasa bai yi aikiba shiru ta musu dan tana ganin kamar m b yana ganinta
Kilishi tace kin yar dadani kawata wannan yar iskar itace tatone nagayamiki munatufkane tana warwarewa hajiya shiwa tamatsa gaban basma tace auta kece kika tone abin da narufeko basma tace ALLAH anty banibece nifa banmasan kunsa wani abuba satasamu kanta da cewa waishin anty meye dalilinki nasan rabashi da rayiwarsa meyatsare miki sauran zancan bai karasa fitowaba sakamako wani wawan marin da shiwa ta sakarmataSannan tace in kikayarda kika kauce umarnina ko kika tsanan ta bincike to zansaki layin da zaibi kinga saikibishi kenan tacigaba dacewa yanzun nenayar da da batun kilishi soyayya kika tsayayi dashi nikika maidani yar iska kinmanta ma dabatun aikin danasaki basma tadubeta ALLAH anty bawata soyayya damukeyi tace tafican banza wawuya wayasanima kokin fadamasa halin da mukeciki adole keme miji basma tace nifa banfadamasa komaiba kilishi takalli shiwa bazangaji da gayamikiLaifin kibane irinwannan shawara zaki naima kafin kicetaja hankalin sa kikasa luracewa yaron yanada tsarin da kowacce budurwa zataso shi shiwa ta dubi kilishi kedai kawata yaya za ayi agyara kilishi tace zomuje wannan bamuyar da da itaba kingakuwa bamayi magana agabantaba sukafita suka bar basma tallabe da kumatu m.b. Zaunecikin sabon gidan da yasaya a dorayi gaban laptop dinshi yana tafaman tattara bayanai na matsa larsa da hajiya komaisukeyi yanasane saidai hukuncin da suka yanke nakarshe shine baisaniba don basuyi batu cikin gidanshibaKuma ba gidan su dady sukayiba sunyishirinsune bisahanya dan haka saidai yakuma tsaurara tsaro tareda taka tsantsan waya tayi ringin yaduba ogansune kwatakwata daga abuja domin zasufara aiki azuba ta abuja washegari takwas daidai yagama shiri basma tana ballamasa botirin wuyan rigarshi tace yanzun saiyau she yace bazan iyacewaba Domin yau zamufara aikin kedai kikula da kanki bance kijeko inaba harsai nadawo kigaidasu dady sannan ki tsare gaskiya domin kobananan inada idanu akanki nasan kinsani tacezankiyaye my d yadauki jakarshi ta amsa tayi masarakiya inda sani sale yakejiran saSuka fitasuka nufifilin jirgin sama don zuwa abuja itakuma tasanar da masu gadi cewa dukwanda ya zonemanta acebatanan tayihakane sabodasu hajiya shiwa dankada suzoma sujamata matsa la da mijinta shikuwa suna isa abuja kai tsaye motar ofishinsu Tazo tadaukesu suhudu ne zasutafi zubadin kamar yanda ogansu yakemagana yace kukalli nan dukkansu sukakai dubansu kan laptop dinshi hotunan wadansu maza guda shidaYacigaba dacewa samo wadannan shinezeza mar manasauki gurin kama iyayen gidansu ya dora biron shikan nafarkon wannan shine falke kuma shine mekulamu su da shigo da hodar ibilis shikuma wannan shine j.j muyagun kwayoyinsu tahannun shisukezuwa sauran guda hudun nan kuma biyu sunatare da falke biyukuma sunatare da j.j in son samune kuzomana dasuduka in hakan baisamuba munfison falke da j.j bincike yanuna manasua zaune azuba kuma anaganinsucan atafa a watamashaya tare da yammata danhaka sakuyi himmaWannan aikin bamabukatar kuskure cikinshi sanin kankune mun dauki watanni biyar muna shiryashi tareda yin wasu bincike kanshi yanuna m.b. Da biron hannunshi yace m.b. Tahir kaine shugaba atafiyarnan kamaryan da kasani do haka banason kuskure sannan duk yandaza ayi munason masu laifin araye ba matattuba don haka kukiyaye nasallameku bayansun fitoshima nan yatsaramusu yanda yakeson aikinnasu yakasance tarw dada dabaru irinnasu dan haka saisuka karkasu shidaime yanufi zubane shida abubakar yayinda ade da mansur suka nufi tafa suna zuwa duk watamatattarar yan iska sunje amma basu daceba sai ranar da suka kwana tars sannan yaga falke cikin
[22/09 10:06 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
12....Mota tare da wasu mata guda uku binsu yayi do ganin makwancinsu tare da wani maimashin in da yace kabimin wancan motar dan ALLAH ammaba da gudu sosaiba bakin wanilungu sukayi fakin shikuwa nesa dasu yasallamime mashin yashiga lungun dogone in kafitakuma jejine yadinga bin sawunsu har gurin wasu duwatsu cannesa yagano wanigida maikau kirar zamani ammashi ka daine cikin dajin kaitsaye yanufi gidan ta wundow yaleka falke yahanga dawasu matasa su shida da alama nan yasamesu saikuma matan da ya kawo sun zagayewani tebiri maidauke da kayan shayeshaye sannan ga bindigogi akan tebiridin suna ta shewarsu yajuya yadawo titi yajawo wayarshi yakira ade yatambayeshi shin zuwa yanzun wannecigaba akasamu afafa ade yace bawani bayani m.b. Yace tokuzo nan zuba saimuhadu amasaukinmu ya kira abubakar shima yatambayeshi yana da wani labarine yaceto yazo masauki sun zauna yakwance musu komai da ya gani yanemi shawararsu ade yace suyiwaya kawai aturo musu yansanda saikawai sutasanMota dawasu Mata guda uku binsu yayi dan ganin makwancinsu tare da wani maimashin in dayace kabimin waccan motar amma ba dagudu sosaiba bakin wani lungun sukayi fakin shikuwa nesa da su ya sallami maimashin yashiga lungun dogone in kafitakuma dajine yadinga bin sawunsu harwajan wasuduwa tsu cannesa yahango wanigida maikau kirar zamani amma shikadaine a dajin kai tsaye yanufi gidan ta wundow yalekaMaigida m b yace in bagidansu bane bafa sunjene kawai muje bamusamesuba in sukasamu labari munkaiwa gidan hari kana ganin zasusakezuwa gidan ade ya girgiza kai alamar a a abubakar yace mezayahana mutun kari gidan yanzun m b yace bazayayi wuba saboda suna damanyan makaman da bamudasu mansur yace oga kaine zakagaya mana yanda zamuyi yamike tsaye yanzun kujeku dauko mana motarmu zannuna muku yanda zamuyi aikin cikin hikima ko wanne suka saukeshi gurin da sukeso tare da sanar dashiyanda zaiyi sannan yamai da motar yadawo ya tari mai mashin yahau suna cikin tafiya yadubi dan acaba yace waiwani lungunnan da yake billewa ta wanidajin nan kasanshi yace na gane lungun daji akecewa gurin shin babu wata hanyane sai wannan Dan acaba yace badai abine amma da hanya mubita zagayan dan acaba yace zakabani dubu da dari biyarM b yace zanbaka nansuka juya baya don daukar hanya zagayene sosai me mashin ke tambayarsa kome za yayi cikin wannan dajin yace bakomai kawai so yake ya yikallo daidai gurin dutsannan ya dame mashin din kafgurin ba gidaje dan acaba yace ai an cegurin na gwamnati ne amma can baya akwa gidan wasu yan shayeshaye dan nataba dauko wani tacikin lungun can mukabi yomuka zagaye dutsannan nakai shihar kofar gidan sunata kadekade m b yace to mukoma ta lungun can sukafito ya kaishi inda ya daukeshi ya dire m b yaciro kudinshi yabashi dan acaba yatafi yanatunanin shikowannan mutumin wanna irineKosune akecewa malaman daji in bahakaba yaushe zakafidda kudi har dubu biyu dan kawai kazaga daji shiyace dubu da daribiyar gashi ya bashi dubu biyu m b kwana kibiyu suka dauka abin diddigin lamarinsu ranar na uku sukayanke shawara akan abubukar zaizauna da rake akan hanyar da zatakai mutum cikin dajin musammanma dayake gurin kamarkasuwane akwai yan acaba damasu abinci yanakuma cinikin raken sosai sai daishi ba wannan ne damuwar shiba matsalarshi yaga giftin mota ko mashin ranar dayacika kwana takwas dafara sai da rake yanacikin kankare raken yayi bijibiji rigadaban wando daban kadaka ganshi kaga dancirani saigawasu jerin motoci sunnufi wannan dajin su hudune kuma hamshakan motocine sai da sikawuce yasahannu cikin aljihun wandonshi ya dauko waya yakira m bYasanar dashi yacigaba da kankare raken shi m b yahau mashin ya sauka bakin lungun guri yasamu Yalafe cikin wanikogon dutse yafiminti ashirin kafi yaji isowar motocin daga inda yake lafe yanahangen motocin yanaganinsu harsuka isagaban gidan sukatsaya daganan indayakedai yanahangen man yan mutanan wadanda sukekiran kansu dattijai cikin majallissa suna fitowa daya bayan dayaSugoma shabiyu ya girgizakai dan takaici afili kuma yace waiwadannan sune wakilan al talakawa cikin shewa sukashige gidan yan dabar daketake musu baya sunabiye dasu waimasutsaro lafiyarsune duk sunadauke da muggan makamai bayan masugidan nasusun shige saisuma suka dingashiga da daidai da daidai sunayi suna waigewaige mutum biyu sukabari abakin kofar gidan yanacikin lissafin yanda zaiyi yafito saga wayar abubakar yace kadakafito domin gawasu motocin nanguda biyu zasu shigo nantake m b yayiwasu ade da mansur waya tare da kwatanta musu abin da zasuyi kasancewar sunsan ai kinsu saigashi sun gama dana duk wanitarko yanakallon lokacin da motocin sukatsaya turawane su hudu saibakin fata subiyu suma da masutsaronsu dauke da bindigogi saifaman waige waige sukeyi duk basufi awa biyu basukafito sunata dariya tareda rungume juna alamun ban kwana sannan sukashiga motocin su sukatafi duk su hudun sukafito daga gurin dasukaboye sukanufi gidan sauran dakecikin gidan su j j ne tare da wasuguda biyu sai mace daya sunata shayeshaye ga kuma hodar ibilis nan agabansuSunashaka m b yayi harbi asama duk sukanutsu yace duk wanda yayi motsizanharbeshi su abubakar sukakwashe duk makaman suka buga musu ankwa sannan sukakira motar yansanda wandadama suna kusa dandanan akakwahesu lokacin da sukaje ofishinsu ogansu ya jinjinamusu musamman m b yakuma umar cesu da suje gidajansu zainemesu yana dawowa kano kaitsaye gidanshi ya nufa
[23/09 9:31 am] Inna👬👫: Idan rana tafito
12........Misalin karfe hudu na yamma cila yafito da hoton dayake gaban aljihunsa yaduba yadubi nagefansa bobi wannan ba gayannan bane kuwa yawuce acikin motarcan ahabadai yatambayeshi cila yace zomubishi sunbishi sambai kula dahakaba sai da yahau titin da zaishiga unguwarsu wato karkasara ganin haka saiyacanza hannu don yatabbatar yana tsayawa abakin wani super markert sukawuce fuu yabimotar dakallo sannan yashiga wasu dirinks yasaya sannan yawuce yabihanyar dasuka bi can nesa yahango susuna jirashi yayi murmushi tabbas yasani shisukebi don haka yajuya zuwa gidan bai damu kosunbishi suga gidan ba kobasubi yobaM b yanashiga gida yayi parking masu gadi sukaboyoshi suna gaidashi yakira sajan sani yanasanar dashi dawowarsa yashiga ciki basma tana takallo fim saitaga mutumi dagudu ta rungumeshi shikuwa yashiga juyi da ita atsakar daki m b da basma suna tsananin sanjuna tashiga yinshagwabarta tare damitar meyasa yakisanar da ita yanahanya cikin kwaikwayon muryarta mai dadin sauraroYace innafada miki sweet heat me zakishiryamin tace inyi kwalliya sosai in tarekamana yayi dariya matsalarta Kenan bata iya girkiba yafada cikin zuciyarsa shikuma gashi dason cin abinci musammanma na gargajiya tace d kayihiru me kake tunani ne yunwa nakeji bakaci abinciba ya daga matakai alamar eh tarike mashi hannuwa taredacewa zaka complex ya zubamata idanu shikikesha eh yazauna taredacewa tokawomin itama tazauna gami da fadinNagaji kadaure kakarasa kandaini nena ajiye yajawo ledar gefanshi daya shigo da ita juice ne da biskit din da yasayo yaceto Dan dauko min kofi namanta da wannanTa kwanta abayanshi kanada sonsa aiki my d kasha haka da bakin kwalin mana yazubamata idanunshi masuhaske sosai basma meyasa bakison motsajikinkine yakamata ace ni mijinki kina min girki bakyaganin hajiya wanilokaci dakanta takewa dady girki tace nikambazan iyaba nacekasamo maname aiki kacewai badadewa zamuyiba gashi haryanzu bamutafiba yayishiru baisake maganaba ya nagamawa yamike yanufi kicin kugu yarike yanakallo irin dattin da kicin dinyayi yasani rabonkicin din dashara tun wadda yayi nakarshe kafin yatafi gidanma gaba daya yayi kura nan takeyatube dagashi saigajeran wando yashiga gyaran gidan don shibayasan kazanta bayatare da meyinta sa a guda basma taci yanasonta sosai jikin baba sai yayi sauki saikuma ya tashiInkaganni tamkar sabuwar mahaukaciya ni kadai inatafe inazance ko ina kuka damuwata daya tsorona kada baba yamutu yabarni cikin wannan halin Danakece cikin gida kumaga aiki yayimin yawa don babagaje tace tunda akasaketa akaina to kuncinrayiwa banga komaiba sai nan gaba nike dafa abincin sayarwa sannan in tallata gatallan goro ga na gyada kuma duk randa ALLAH akawo kasuwa duk sukakare nice zanyi tuwandare ga diboruwa kaiduk mai imani inyagann sayatausayaminDadarekuma sainazo natasa baba naitakuka yadai kallona amma baya iyayimin magana saidai shima inji yana shashshekar kuka ado ne kawai yake iyataimaka masa da magani amma ciwon kamar anakarashi kashi akwance fitsai akwance nikezuwa rafi inwanke shimfidar innasamu dama cikin wannan halin akayi auran musa ya auri yar gidan dija aminiyar babagaje nangidanmu yata da daki akasata haka mukatafi yaufari gobe tsumma in nazauna inatunani yaushe zan samu kwanciyar hankali ne watazuciyar tacemin sailokacin da danbirni yazo saikuma in tambayikaina anyaDanbirni zaizo kuma in yazo zan iyatafiya in bar babana saikuma watazuciyar tace in yazo zayatai maki babana in daga Hannusama in ce ALLAH yakawomin danbirni nasan kilasakona ya kaigurinshi tagurin bakon gidan maigari da ya tafikwanaki cikinhaka kwatsam sainasamu labari gun binto wai ado zayaje karatu birni ban kasa aguiwaba wajan binsa gonarsu mukagaisa nace yaya ado dama nazone najibinto tace zakatafi birni yace hakane jibi yaya kuwa baba da jikinNace dasauki dama inasone ko zakuhadu da danbirni kacemasa inadainan inajiran zuwansa kilashi yanadataimakon da zaimin saboda jikin baba dama kaineme dubashi inkatafi shikennan nasomakuka ado yace kidainakuka hakurizakiyi ALLAH zaikawo sauki kuma zan fadamasa sakonki nace nagode yace kidinga yawaita addu a ALLAH zaya dubaki yakawomasa sauki nace to cikedatausayi ado yabini da kallo yasani inamatukar neman taimako cikin kwanakin jikin baba yayi tsanani har dasuma amma abitakaici babagaje ko ajikinta niko dik inda nabikuka
[23/09 9:48 am] Inna👬👫: Idan rana tafito
13.......Misalin karfe hudu na yamma cila yafito da hoton dayake gaban aljihunsa yaduba yadubi nagefansa bobi wannan ba gayannan bane kuwa yawuce acikin motarcan ahabadai yatambayeshi cila yace zomubishi sunbishi sambai kula dahakaba sai da yahau titin da zaishiga unguwarsu wato karkasara ganin haka saiyacanza hannu don yatabbatar yana tsayawa abakin wani super markert sukawuce fuu yabimotar dakallo sannan yashiga wasu dirinks yasaya sannan yawuce yabihanyar dasuka bi can nesa yahango susuna jirashi yayi murmushi tabbas yasani shisukebi don haka yajuya zuwa gidan bai damu kosunbishi suga gidan ba kobasubi yobaM b yanashiga gida yayi parking masu gadi sukaboyoshi suna gaidashi yakira sajan sani yanasanar dashi dawowarsa yashiga ciki basma tana takallo fim saitaga mutumi dagudu ta rungumeshi shikuwa yashiga juyi da ita atsakar daki m b da basma suna tsananin sanjuna tashiga yinshagwabarta tare damitar meyasa yakisanar da ita yanahanya cikin kwaikwayon muryarta mai dadin sauraroYace innafada miki sweet heat me zakishiryamin tace inyi kwalliya sosai in tarekamana yayi dariya matsalarta Kenan bata iya girkiba yafada cikin zuciyarsa shikuma gashi dason cin abinci musammanma na gargajiya tace d kayihiru me kake tunani ne yunwa nakeji bakaci abinciba ya daga matakai alamar eh tarike mashi hannuwa taredacewa zaka complex ya zubamata idanu shikikesha eh yazauna taredacewa tokawomin itama tazauna gami da fadinNagaji kadaure kakarasa kandaini nena ajiye yajawo ledar gefanshi daya shigo da ita juice ne da biskit din da yasayo yaceto Dan dauko min kofi namanta da wannanTa kwanta abayanshi kanada sonsa aiki my d kasha haka da bakin kwalin mana yazubamata idanunshi masuhaske sosai basma meyasa bakison motsajikinkine yakamata ace ni mijinki kina min girki bakyaganin hajiya wanilokaci dakanta takewa dady girki tace nikambazan iyaba nacekasamo maname aiki kacewai badadewa zamuyiba gashi haryanzu bamutafiba yayishiru baisake maganaba ya nagamawa yamike yanufi kicin kugu yarike yanakallo irin dattin da kicin dinyayi yasani rabonkicin din dashara tun wadda yayi nakarshe kafin yatafi gidanma gaba daya yayi kura nan takeyatube dagashi saigajeran wando yashiga gyaran gidan don shibayasan kazanta bayatare da meyinta sa a guda basma taci yanasonta sosai jikin baba sai yayi sauki saikuma ya tashiInkaganni tamkar sabuwar mahaukaciya ni kadai inatafe inazance ko ina kuka damuwata daya tsorona kada baba yamutu yabarni cikin wannan halin Danakece cikin gida kumaga aiki yayimin yawa don babagaje tace tunda akasaketa akaina to kuncinrayiwa banga komaiba sai nan gaba nike dafa abincin sayarwa sannan in tallata gatallan goro ga na gyada kuma duk randa ALLAH akawo kasuwa duk sukakare nice zanyi tuwandare ga diboruwa kaiduk mai imani inyagann sayatausayaminDadarekuma sainazo natasa baba naitakuka yadai kallona amma baya iyayimin magana saidai shima inji yana shashshekar kuka ado ne kawai yake iyataimaka masa da magani amma ciwon kamar anakarashi kashi akwance fitsai akwance nikezuwa rafi inwanke shimfidar innasamu dama cikin wannan halin akayi auran musa ya auri yar gidan dija aminiyar babagaje nangidanmu yata da daki akasata haka mukatafi yaufari gobe tsumma in nazauna inatunani yaushe zan samu kwanciyar hankali ne watazuciyar tacemin sailokacin da danbirni yazo saikuma in tambayikaina anyaDanbirni zaizo kuma in yazo zan iyatafiya in bar babana saikuma watazuciyar tace in yazo zayatai maki babana in daga Hannusama in ce ALLAH yakawomin danbirni nasan kilasakona ya kaigurinshi tagurin bakon gidan maigari da ya tafikwanaki cikinhaka kwatsam sainasamu labari gun binto wai ado zayaje karatu birni ban kasa aguiwaba wajan binsa gonarsu mukagaisa nace yaya ado dama nazone najibinto tace zakatafi birni yace hakane jibi yaya kuwa baba da jikinNace dasauki dama inasone ko zakuhadu da danbirni kacemasa inadainan inajiran zuwansa kilashi yanadataimakon da zaimin saboda jikin baba dama kaineme dubashi inkatafi shikennan nasomakuka ado yace kidainakuka hakurizakiyi ALLAH zaikawo sauki kuma zan fadamasa sakonki nace nagode yace kidinga yawaita addu a ALLAH zaya dubaki yakawomasa sauki nace to cikedatausayi ado yabini da kallo yasani inamatukar neman taimako cikin kwanakin jikin baba yayi tsanani har dasuma amma abitakaici babagaje ko ajikinta niko dik inda nabikuka
[24/09 4:23 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
14....Niko Kuka wiwinakeyi nakasaci nakasasha duk sauran yayan babagaje basu damuba suda yadace ace tunda mazane sune akanshi ko yaushe amma inasu kyamar shimasuke yi fitsarinshi da ka shinshi nice dan hinde ran da tazo dubashi datashiga dakin toshe hancitayi waiwari a gurguje tafito kumahar tabar gidan batasake lekashiba nikonan nakekwana kannashima tsoran babagaje yahanasu shiga indayake saidai in tafitane sukeshiga sumasasannu ranar da ado zaitafi hargidanmu yazo yamana sallama tareda yiwa baba fatan samunsauki nasaketuna masada sakona harnakara dacewa kozarubutane donkada kamanta yace aa basainarubutabaInasabazan mantaba naceto basma tazubama m b idanu cikin damuwa haba darling wlh natsani ganinka kana aiki wanda kamata yayi ace yan aikikeyi yasauke tukunya sannan yace kedai bari inzubamana muci inbakiso kekitashi kiyimana ta matso kaima kasanidana iyazanyimaka dukkalan da kakeso donkaji dadiYace tokikoyaman ai duk macen Da tacebata iyagirkiba samun damane kumabatacika maceba tadafashi towazaya koyamin saboda in ccikamace agurinka yajidadi zansayo miki takardar koyon girkikikaranta tace a a garadai kasamomGaradai kasamomin maidafa abinci zanfikoya agurita saikasamo maigyara gidan nikuma basai injida girkinba yace hakane mugamamuje gidan su dady sai hajiya tasamomana cikin murna tace to amma cikinranta tsorone tam tasani inhar antynta tayi ido biyu da itato ranta saiyabaci domin tafiyar dayayi kafin yadawo zuwanta biyu gidan tana tabbatar matadacewar intasan damabasansatakeba kuma ba itakerusamata duk shirin datayibaTagaggauta amsosakinta tadawo gida shima mahaifinsu yakirata yazazzageta tasani antynce tashir yamasa zantuka yandataso yakumace mata shi babushi ba dansanda kodama dan antynta tacemasa zuwa wani danlokaci shiyasa yayarda bandahaka konawa zasusamu baruwanshi sun iso gidan daidai lokacin dadyn shizaifita sungaisa in da yace bajimawaba zayayi zai dawo yasa mesu lokacin dasuka shiga sunsamu hajiya shiwa tana waya tanacewa yanzu yaya kukayi da abban tacigaba dacewa koma inane nidai cika aikinakeso kilishi dan ALLAH yaminkokari nakasasukuni bana iyabacci bansan meyasa aikin yakemin gaddamaba juyowa tayitana sauraran me kilishi takecewa sai kawai sukayi idohudu da m b jikin ta yashiga tsuma ammahaka ta dake tace zankiraki anjima kadanCikin fara a take oyoyo dana oyoyo dana tadubi basma auta kune agidannamu duka sukarage tsawo sukagaishsheta sannan suka zauna kankujeru lokacin da takecewa kuna lfy ko sukace lafiya lau yace munhadu da dady kodady yace ba zaijimaba tace eh kasan tunda tafara batun yin ritayar nan bayazama m b yace yawwa garama yayi ritayar nima nafison yanutsu guridayaSaiyabun kasakasu wancinsa in a kamfaninsa na motoci zaizauna to in kuma a manyan store dinsazai zaunato hajiya tayisororo dama ya san dadyn su yanada manyan shaguna wadanda aka budesu baya kasar kenan komai nashi sai yasanar dashi tatambayikanta acikin zuciyarta
M b yace kohakan baiyibane hajiya um yayi inasontuna acikin store dinnashi guda biyu wanne zezauna tazauna daidai lokacin da ta furta hakane donson jinko yasan yawan store din yace in da zayayarda dasaiya zauna atahir shopping complex ko super market dinsa dake kan zoo roat tasakibaki dan jin yakira sunan wadanda take tunanin baisansu ba gazatonta na kwarine kadai yasani lallai tayiwawta tace uhum hakane tadubi basma kekuma lafiya naganki jiki asanyaye ko haryanzu bakisamu saukiba tace najisauki daidai nan safina tafito da murnarta tareshi taredacewa zatabishi gidansu dady yashigo Dasallama yadubi dannasa yace yauwa sabodakai naketasauri don nasan harkokinka yanzu kananan an jimakanacan yazauna hajiya tamike tareda yafito basma da hannu cikin dar basma tabita shiko dady bayani yashiga yiwa m b akan ritayar sa sannan yaazarce da neman shawara gurin dannasa idan ma udan kudinnasa sunfito yaya zaiyi dasu shawarar su tazo daya gurincewa ya fadada harkar motocinsa domin yaga tana tafiya sannan kuma yazauna agurin
Sannan yace masa yanason suzau na watarana in yasamu lokaci sosai yanason ya bashi wasu takardu ne wadanda ayanzu sunagurin hajiya yabata ajiyarsu yace bayanansu maitsawone kumamasu muhimmancine agurinshi dama kannashi gabadaya m b yace to dady insha ALLAHHU duk sanda nasamu lokaci zanzo dady yace to dalilin dayasa ma bakasankomaiba saboda kai banan kasar kakeba kumadaka dawo kazoda aiyukanka bakasamun lokaci babu damuwa nima inasoncikin kwanakinnan inje gurinsu haja tadamu tana yawan yimin batun filina nagurin mamana dinnan waitanaso ingina
[25/09 9:34 am] Inna👬👫: Idan rana tafito
15.............Dady yayi dariya yanada kau hakan duk abinda haja takeso kayi inason kabiya mata hajji kutafi tare hadda matarka saboda she karar danabiya mata kana maka ranta batada lafiya tace tana ganin kaizakabiya mata m b yayi dariya zanbiya wannan karon in ALLAH yayatda tunanin hakan yashigemin sannan ado yanan tafe zayazo makaranta nan B U K inazaton gidannan zayazauna inkuma yasamu yanda yakesoto kilacikin makaranta dady yace to indaitazo duk
Innanutsu garko suna bukatar yan gyaregyare cikin gida m b yace zanbi inzan wuce gurinsu haja zangame za amusu dady yace hakan yana dakau itakuwa shiwa sunashiga daki da kanwarta zagin tatashigayi tareda rikemata kune kan cewa dole tayiwa m b rashin mutunci da zaya sakota koya kawo kararta daganan sai araba auran inkuma taki wallahi zata iyayi mata abida zata shamamaki kadataga uwarsu daya kuma tana dagamata kafane don kawai sunasonta wato itace autarsu cikin kukatace hajiya nayifa komai dan kawai yasakeni ammayaki tace to kicikwa lasa ki zagi ubansa da uwarsa dake karkashin kasa dakuma wannan yamutsatstsiyar kakar tashi nasanzai sakeki nikuma in idanufina kansa safina ta Katseta da cewa waza yasaketa Dasauri ta dubi safina wayakiraki nan banasan tsegumi oya fita anan safina tafita
Ranta babu dadi itakuwa hajiya juyawa tayi wajan basma tanacewa kinjidai abinda nace miki m b yashigo da sallama tana yar dariyar yake gamida rudewa tace shigoshigo wainan fadanake mata dannasanta da sanjiki kaikuma maison abincine shine don shhagwaba hadda kuka yazauna kusa da basma hajiya karkimatsamata yanzuma zuwa mukayi kisamomana mai aiki nafison basma tahuta hajiya cikin yake takecewa to to hakane hakanma yayi zansa abincika koza asamu nan kusa yace to mungode zamu tafi yajuya basma tayizaraf tamike dan takosa tabar gidan hajiya ta banko mata harara saitaja ta tsaya yanafita safina tafito da mayafinta zabika brother don ALLAH yace to kifadawa hajiya tadubi dady sannan ta isa gurishi ta dafashi taredacewa dady inbisu yace kije ammaki dauki uniform dinki na islamiyya yadibi m b Muhammad bello katabbata taje islamiyya
Don maman ku batasan matsamusu zuwa islamiyya inkaji shiwa tana sababi kan bokone m b yakalli safina kadakiyadda nakuma samun irinwannan labarin kinanufin bazakiyi karatun addininkiba tagirgiza kai zanyi kuma inazuwama yanzu tunbayan da dady yamin fada tazuba mishi idanu sunamatukar tsoronshi duk da matsanancin sondayake musu donshi mutumne miskili in yayi fuska inanufin yadaure ko maganarsu waton hajiya tsoronshi takeji hakannan duk indayashiga in mailefi yaganshi sai yasha jinin jikinshi bashida yawan dariya hakannan baicika daure fuskaba shimadaga yayi arbada maragaskiya yakangane she hajiya ta dubi basma harkina wanisau rintashi kinkosa kutafiko tacigaba zanmatukar koyamaki hankali ranar da akawayi gari ba bello domin sai nacikaniyarki sakamakon yawoda hankalin da kikamin donda tuninacika burina ni fitarmin daga daki basma tafita tana hawaye hajiya tabiyota kenan wayarta tafara ruri dasauri ta dauka kilishice tace yayane sahibata kilishi tace abba ne yake son magana dake
Dasauri tace ba shi yace hajiya kina lafiya shiwa ta amsa lafiya lau abba yace sunsanar dani yayo hanyar gidan kuko tace gamashi agidan yace to nasanar dasu cila inyafito susakar masa wuta don hakasai kusan dawazaya fita cikin sauri tace shi da matarsane don haka asakarmusu dukda tana kanwata domin inatunanin zata iyatona asirinmu yace shikenan adai kinsakudin aikin mutum daya kikabadako tace nasani inanufin koda tsautsayi yahaukanta ba damuwa shikenan yafada da murnar ta tafita dan tayiwa bello kallon karshe kilaharda yar autarsu saimezata gani safina tana rike da jakar basma
Tazaro mata idanu inazaki je tamarairaice murya gamida cewa gidan brother da sauri tace a a bazakije ko inaba islamiyyarfa tace zanje dagacan hajiya tashiga zabga masifa dady yace haba shiwa menene na zagezage haka dan zata gidan dan uwanta kutafi m b kuwa matsayisa na dansanda yafahimci dawata akasa dohaka saiyace hajiya kadakidamu zankaita islamiyya dakaina kuzo mutafi dady saikajini yace toshikenan yadubi hajiya da murmushi yafita gaba daya tafita hayyacinta sukashiga mota safina tanacewa yau nakula hajiya tanajin fadane dama nasamu tana yima anty basma nata m b yacanza zancan dacewa ina husna tayine safina tace tana makaranta shiwa kam dagudunta tashiga sassanta har dady yabita dakallo saiyatabe baki cikin kwanakinnan tasamakanta damuwa haka yalura ardenta tashiga neman number kilishi amma abintakaicin takishiga duk hankalinta atasheyake saikiran wayar take su kumasuna fita hanyar gidansu suka dauka safina tanacewa brother dan ALLAH mubi ta store din baba mana musamu abinsawa abaki yace a a sarkin shanzaki inkina sonsu drinks ne inadasu agida tace chocolate nakeso duk basma tanajinsu takasa magana itadamuwarta tanason tatuno meyasa hajiya tarude da safina tace zatabisu yalura da lissafin da basma keyi danhaka saiyace inajinki kamar kinaso kiyimagana ko batacekomaiba tajuya takalli safina saidabara tafado mata tadauki wayarta saitarubuta
[25/09 9:37 am] Inna👬👫: Idan rana tafito
16.....Inatunanin akwai abinda zaifaru taturamasa yagane shitayiwa sakon kanyamotsa harsakon ya shigo yaduba sannan yakalleta nima inawannan tunanin tace to mubicikin jama a yace kadakidamu indamuka sababi nan zamubi safina ta me ...... Harbin da yawuce tagefan fuskarta ne yasata yinshiru saiyayi maza yakwanta tabaya taredacewa sukwanta nantake yalalibo bin dagar shi ahankali yadago sumacikin motasuke donhaka sukasoma musayar harbi jama a sunagudu su safina sai ihusuke cikin sa a yasamu daya ahannu sannan ya harbotayarsu cikizafin nama yafito daga motarsu bayan yayi kokarin tsayar da harbinHarbi nagaba dasukasakeyi shine yasamu safina a tsakiyar bayanta lokacin da tadago ihumai firgitarwa tayi koda m b baidubaba yasani itasuka harba dohaka saikawai yabude musu wuta biyu sunruga dagudu hadda maiharbi a hannu wanda yasamu akafa kuwa yanakwance tuniya kira yansada abinyamishi yawa ne ya nufi motarsa basma tanasume yayinda safina kekwance rufdaciki yansada suka isosuka bugamasa ankwa sukanufi asibiti dashi shima m b arude sukanufi asibiti saidai kash kafinsuje safina raiyayi halinsaBasma kuwa tunisuka kwantar da itasuka samata ruwa bayan ta farfado yakira dady cikin sanyin jiki yakesanar dashi abin dayafaru dakuma indasuke dady yarsorata dajin abin donma m b baisanar dashi rasuwar safina ba yakira d p o yafadamasa cewa yana dakau asa idanu sosai akan wannan dan ta addan da yaharba inanufin asa tsoro sosai a asibiti jimkadan saiga su dady da hajiya indata iso arudanta tanayin arba da gawar yartata waddatafiso saikawai tafadi sumammiya lokitoci sukayokanta yau kwana uku dafaruwar abin labari yakarade ko ina birni da kauye su dady gida cikeyake da jama a shiwa tana kwance komagana bata iyawa fuska akumbure dankuka dakincike yake dadangita kowa da batun da yakeyi gameda faruwar abin wasusuce ko yanfashi wasusuce kila dasaninsa wato m b shikoyanata zirgazirga gurinsamin tabbacin tsoron cila wanda akakamaSannan tuni yansada suka shiga bincikarshi dalilin harbin dakuma wandayaturosu kuma sunawane kuma inaza a samusauran duk cila yakimagana lura da m b yayi yansadan da suke tsoron shi basu dagaskiya yasa sajan sani sale lura dasu batare dasunsaniba m b yayi parking din motarsa yanufi inda su dady suke zaune don karbar gaisuwa yazauna yanahaidasu sai yagasu maigari yace a a kawu kunsamu labarine maigari yace nazo garko nannake samun labari gurin alhaji mamman wan dady kenan yace ammaba a sanar da haja bako yace taji taso muzo tare nace tabari tawarware dan bata jindadi kwana biyu m b yace allah yakarasauki inasoma inzo kauyan dady yadubi m b Muhammad ka daina fita tukunna inafada maka masu farautarka bazasu dainaba tunda sunga burunsu baicikaba murmushi yayi yace dady kadakidamu insha allahu sainaga nokosu wanene sukayi sanadin rasuwar safina don bazan yafe wannanba Mutanan dake wajan sukace allah ya taimaka
Yamike yanufi cikin gida falo da mutane wasuna masajaje wasusuna kallonsa kaitsaye dakin su husna yashiga husna ce kwance itada basma haryau husna kukatakeyi yazauna kusada husna yadagota takalleshi saitarushe da sabon kuka tareda fadawa jikinshi yarungumeta yanacewa yishiru sister kiyihakuri kisani ALLAH yace mana acikin alkur ani kullu nafsin za i katul maut dukkanin mairai mamacine lingakenan mumamuna jiran lokacin mune safina batayi sauriba mukuma bamu jinkirtaba tadago tazuba masa idanunta jajir brother kamin alkawarin saikadauki fansa kan duk wankedahannu cikin wannan kisan husna namiki alkawarin sai kinga duk maihannu aciki agaban kotu tasake fadawa jikinshi tana ajiyarzuciya basma waddakanta kedaure kan gwiwoyinta tana kallansu hawaye nazuba tundaga lokacin da lamarin yafaru tazama tamkar mahaukaciya kumabatasan tuno abin saidai tayi imanin duk hajiya shiwace sula komai danhaka indaza abinata ra ayine da batayi wanibincikeba
Saidai tasani ko hajiya bata isata hana yansada aikinsuba dakar ya lallashi husna tayishiru sannan ya matsa kusa da matarshi itama ya nunamata tabar damuwa daganan cikiyashiga harcikin zuciyarsa yana tausayin hajiya ina mazata goge zuciyarta dagamugun nufinnata inama mutuwar safina zatazama darasi gareta hakika dayayafe mata kuma ya dauketa uwa saidai itatana hada idanu dashi wani tukuki tajicikin zuciyarta takaudakai tareda furzar da hucimaizafi cikin zuciyarta take cewa kodanima zanrasa raina sai nagabayanka yarusuna agabanta hajiya sannu yaya karfin jiki tacije tace dasauki yace ALLAH karasauki ananan ana dukkan kokarin bincike dongano kosuwanene keda hannucikin al amarin dasauri tadubeshi banasan wanibicike tundadai ba dawowazatayiba nidai na barwa ALLAH yace hajiya kokekin yafe hukuma bazata yafeba kadakidamu insha allahu komai zaya bayyana gabanta yasake faduwa ammabatace komaiba
su hajiya kilishi aminanta sunazaune sunaji saida yafita hajiya kulu tace munafiki yakaita anharbeta yazo ya ishi mutane
Nansukashiga surutunsu kowa yana fadin albarkacin bakinsa kilishi kuwa tashitayi tashige tolet din hajiya takira danta abba te Susan matakin dazasu dauka dasauri danganin basubar wata baraka daza a ganesuba domin bello yace za a tsananta bincike yace kadakidamu mami tuninasa su harbe cila kowa yahuta kanaganin baza a samu kuskureba momi kadakidamu kilishi tazo tayiwa shiwa rada akunne cewa abba yace wanda akakama zasuharbeshi tacigaba kinsan danaje inayiwa abba fada yaya akaji masu aikisuka samu kuskure saiyace turata yayi agabansa akaharbeta shiwa tace ninasan za ayihaka narantse sainacika burina kuma in dauki fansa kilishi tace insha allahu tacigaba dazugata tana hawa tareda kara tsanar m b din ALLAH yasa mudace m b yana fitowa wayarshi tafara ruri yana dubawa yaga sajan sani sale ne yadaga Sajan yace ranka ya dade wasu sunyi yinkurin kashe cila sakamakon sakacin. Da yansanda masu tsaronsasukayi cikinsauri n b yace sunsameshi kenan sajan yace basusa meshiba dominnakai dauki tare da wasu jami an dananemi taimakonsu tunda nafahimci nufin masutsaron nashi sun amshiwani abuzasu bada dama akasheshi m b yace duk asakayasu masu tsaronnashi akawowasu sajan yace an samu nasarar cafke daya daga cikinsu donsunshigone ashiga irinta likitoci tomunsake samunnasara kenan inaganin zamucanza asibiti a asirce inji m b sajan yace intuna ninhaka nima lamarin yakoma yar wasanbuya da jami antsaro dasu jangul yakasance suna farautar juna donhaka jami antsaro suka tsaurara bincike akai m b yashigo cikin asibitin dasuka canzawa cila yaukwana hudu kenan m b yazauna kan kujerar dake kallon gadon ya dubi cila yace yakamata kaba yansanda hadinkai gurin sanardasu gaskiyar wanda yasaku ta iyayiwuwa katsira m b yayi yayi ammayaron baice kalaba
[25/09 7:13 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
17....Don haka yamike tare dacewa zakayi magana lokacin dabaka shiryaba cikinsatinsa na uku cikin dare yansanda sukazo sukatafi da shi yafuskanci horomaitsanani kafin yayibayani cewa abbane yasasu ammabashi akaba aikinba taredaizasuyi aikin guri uku sukaje nemansu jangul ammaba a ganshi ba saidai wanda akakama cikin wandasukazo kashecila shiyanuna musu abba bayan yashawuya tuni yansanda sukakama abba wanda yatubure samshibaima sansuba m b baijimamaki da hajiya takirashi gaban mahaifinsa tatubure sayasa kar mata dan kawarta dady yace banganeba meyafaru shiwatace bello ne yasa akakama abban kilishi waiyana da hannucikin kisan safina kajiwani sokanci dady yadubeshi wannanwanna irinsakarcine koko abinda akefada kan yansandan shinekakeso katabbatamana da akecewa sharri kawai akekoyamuku tomaza ka gaggauta sakin yaronnan kajiko m b ya gyarazama yadubi hajiya tare da mahaifinsa
Wallahi tallahi dady bansan ankama abba ba koda ankamashi inaga batakan kesdin safina bane saidai wani abudaban hajiya cikin masifa tace karkaraina min hankali ankamashine dalaifin waishinema ya aika ayikisan haka yansanda sukace manazuwanmu m b yace to zandai bincika inji yanda lamarin yake amma gaskiya banida hurumi dazan sakeshi hajiya tace dady kaimasa magan yaya danrainin hankali zaisa akamamin dan aminiyata ninace nayafe dan bakar jaraba an kuke da bincike ahakanefa dama suke dorawawani sharrin dabaijiba baiganiba kodan yaga banice nahaifeshiba tarushe da kuka tatashi tanufi dakinta dady yashiga yiwa bello fada dacewa duk abinda uwa takewa danta shiwatayimaka baidace kahadata da aminiyartaba domin Allah ka warware wannan lamarin m b yace dady kayihakuri banida izinin sakinsa kodanine nakamashi bare banibane zandai bincika kuma insha Allah bazanbari acutardashiba matukar yanada gaskiya kuma kabawa hajiya hakuri insha Allahu wannabazai zama silar batawarta da aminiyarta ba yamike ya fita
Lamura sunyita faruwa dukda hajiya kilishi da hajiya shiwa sundinga bitasama wato ta manyan yansanda hakansu yakasa cimmaruwa donkuwa m b yarike wuta akankesdin yace saidai atura su kotu kamar yadda dokarkasa ta tanada sunacikinhaka saiga waya daga office dinsu na abuja ananemansu da gaggawa sunzauna mitin kan masu laifukan da sukakama saidai dolane asakesu in akayila akari dasuwaye masugidan nasu shugabansu yace kuma inamuku albishi gameda abibda kowannanku zaisamu inmukabar wannanbatun dama wanilokacin muna farauto masu irin laifikannanne don kawai mucika aljihunmu mekukace ga mamakin m b saiyaga sauran yanguri sunfara fara a taredacewa hakane cikinsauri m b yamike tsaye yadubi maigidan nasu ranka yadade inmukayi haka muci amanar kasarmu bayanhaka addinina yaharamta cinhanci gareni donhaka kawai mukamo masu laifi mu gufanar dasu gabankotu komin mukaminsu shugaban yakalleshi dama kainafi tunani zakabamu matsala
Inasokasani yanzu akasarnan inkanacikin gwamnati to kafikarfin dauri musamman inkana da kudi yanzu andaina kishinkasa kowasaidai yayi kishin aljihunsa donhaka shawarata kayarda muyihaka inmakaki karba bazaka iyakomai akaiba domin andade ana irinhaka irinka dadama masutaurinkai sunhakura m b yagirgizakai nibazanhakura ba shugabansu yace to saikaje kayiwa kwamishina bayani yafita saurasuka bishi abaya yakallisu abubakar wadanda dasusuka shawahala donyin wannan aikin dukkansu sunyi ammanna dakudin daza abasu maimakon kishinkasa sukafita sunamishi dariya ade yadafashi kayitunani kokayarda kokarka yadda abinda sukeso shizasuyi
Kagakenan garaka amshikudinka kasasu cikin jakarka shima yafita takaici da mamaki yacika zuciyar m b harmayasoma tambayar kansa waimeyasa kowayanzu akasarnan bashidamagana saita kudi kudi kudi dai burinkowa kenan kumakotahalin kaka akeson su kota halas ko taharam shinmutane sunatuna mutuwa sunatuna kwanciyar kabari kosuna mantakowa zayayibayani yanda yasamu dukiyar sannan aikinka kasuwancinka kaiduk sana arka kai abintambayane akanta kilatakaika wuta kilakuma ta kaika aljanna yafitacikin kudirin kamoduk wadanda sukedahannu aciki musamman surikinsa wanda sunansane nafarko da masulaifin suka kira kuma anjima anazargin shisaidai ankasayimasa komai saiyaushe zamucigaba awannan kasar yanatafe cikin motarshi yanufi asokoro gidan hutawar sirikinnashi gefanshi mansur ne wanda yazaunar yayima nasiha sosai danyalura shiyana da danrau ni cikinsa a shima yayarda yamika wuyasuyi kishin kasarsu da kyarsuka samu ganinshi yace sushiga abintakaicin harda mace yar arna yasamusurikinnashi koda sukayi ido hudu da m b dasauri yamike tsaye damakaine yamaida hannuwansa bayanshi yacigaba da taficikin falon yanacewa inafatan kakawomin takardar sakin yata kumagame da kashemin jikadakayi shimazan gurfanar dakai gabankotu m b yayi murmushi yace baba kafin zuwanwannan yanzu nazo gayyatarka namu ofishin dan amsawasu yantambayoyiYazubamasa idanu yace nakanufin kazone kakamani m b yace a a baba nazone nagayyaceka dannafi son ayikomai cikinmutunci yaware yatsunsa uwarkanace inji alhaji shu aibu ko darattanku gaba daya kashagabansa ballantanaku yaciro waya yasoma kiran gwamishina cikin isa yakecewa dasaninka yara sukazomin rashinkunya canyace shikenan yadubi m b inzuwa yasako kayanshi kamar maimutunci yakalli budurwarshi inazuwa yanzu tashi motar yashiga direba yaja kusantare suka isa cikinkasaita alhaji shu aibu yashiga saidai daraktannasu yaga m b da alhaji cikintsananin mamaki yaketambayar wayasashi m b yace kan aikinmune rankaya dade kasan dalilin dayasa nazodashi yantambayoyine kawai zakaimasa shikuwa alhaji cikin fada yakecewa kamarni zakusa wanna yaron yacimin mutunci akasarnan to zamuzuba tsakanin ni dashi
[25/09 9:22 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
18.....Shugaban nasu m b kuwa cewa yayi nibanida matsala dashi kaida kake da matsala dashi ka iyatam bayarshi duk abinda kakesonkaji dagagurinsa duk wadannan abubuwan basusa m b yakarayaba guriyasamu yazauna shimayana fuskantar alhaji bayan yataji abinrubutu yadubi surikin nashi alhaji kokasansu falke gamamakin m b saijiyayi alhaji yace eh nasansu yaranane masu shigomin da hodar ibilis dakuma haramtattun kwayoyi bayannan mekakeso kasani mamakiyacika m b yanzuhar ankaimatsayin damai laifi zaifadi laifinsa dan isadagadara badonnadamaba yakatse tunanin m b dacewaInkagama zantafi yamike tareda kallon m b zakumakasan cewa kaci zarafina hakanan inason kasakomin yata yawuce yabar m b zaune da biro da takarda ahannu ransa abace yamike yanufi masaukinsaSintiri yashigayi tareda tunanin mezayayi dukwadanda kegabansa sunkibashi goyon baya abinyika wai ranar mondy zaikai kes din kotu dakansa gamayin wannankenan wayarsa tashiga ruri kodayaduba yaga mahaifinsa ne cikin ladabi yadaga mahaifin nasacikin zafinrai yakemagana bazakazo kasa asakiyaron nanbako m b yace zanzo insha Allah aikine yaminyawa yasu hajiya tsaki dady yaja sannan yakashe wayar m b yagirgiza kai rashinsani yasa dadynshi fushi dashi zaijure harlokacin da yarfara zatanuna injiyara donhaka saiya kira sajan sani yakara jaddadamas yashigar da batun kotu ranar mondy shimanan lamurasun shakansane ammadakomai yakammala yannan tahowa kilishi da shiwa hankulansu namatukar tashe sunrasa indazasusa kansu duk watakafa dasukeganin suna da itasunbi ammaba nasara sun shiga malamai bokaye duk saidai cikudinsu amusu karya aceza asakeshi kumaza amanta damaganar tamkarba ayitaba gashikoganisama saudaya sukatabayi shima dakar akabari sukaganshi akarshe dolesuka hakura suka nemi lauya tundasun gano dolene aje kotu Hajiya shiwa tadaga watakira mahaifinta don tunanin datayi cewa kilazasu iyasamun taimako dagagareshi bayansu gaisa yaketi mata gaisuwa kafintakai ga bashi labari saiyace da ita yanzu nake tunanin kiranki ko maigidanki don inshaidamasa yajawa dansakunne don ruwa basa ankwando bane kumabakin rijiya bagurin wasn makaho bane shiwa tace yayi wani abukenan yace kamarni akasarnan yaronnan waiyazo zaikamani dakarfi tace kamaka yayi dan murmushi kisanr wa mahaifinsa yajamasa kunne in yayiwasa zannunamas gaba dagabanta yakashe wayar dady yana dakinsa tashigo dasabon kuka dasauri yataso yanatam bayarta abinda ya faru cikin kuka tace bello saboni yaje yayi karatun dansanda inbandahaka nanmuna wani kes din waikamar bello yaje zaikama mahaifina inbairaga min dan inamatar ubansaba yaraga don yana auran yarsa zumbur dady yamike yarike hannun matar tasaHajiya shiwa tadaga watakira mahaifinta don tunanin datayi cewa kilazasu iyasamun taimako dagagareshi bayansu gaisa yaketi mata gaisuwa kafintakai ga bashi labari saiyace da ita yanzu nake tunanin kiranki ko maigidanki don inshaidamasa yajawa dansakunne don ruwa basa ankwando bane kumabakin rijiya bagurin wasn makaho bane shiwa tace yayi wani abukenan yace kamarni akasarnan yaronnan waiyazo zaikamani dakarfi tace kamaka yayi dan murmushi kisanr wa mahaifinsa yajamasa kunne in yayiwasa zannunamas gaba dagabanta yakashe wayar dady yana dakinsa tashigo dasabon kuka dasauri yataso yanatam bayarta abinda ya faru cikin kuka tace bello saboni yaje yayi karatun dansanda inbandahaka nanmuna wani kes din waikamar bello yaje zaikama mahaifina inbairaga min dan inamatar ubansaba yaraga don yana auran yarsa zumbur dady yamike yarike hannun matar tasa Donhaka baije kano dawuriba sai shabiyun dare daya saura yashiga falon gidan mahaifinshi yagani yanakaikawo acikin falon dasanyin jiki yace dady cikinsauri yajuyo yatako gabanshi cikin fargaba yace dady meyake faruwa damamakinsa saiyaga yafiddahannu yazabga masamari yakumaciro na hagu yazabga masa adayagefan harsaida yayi tagataga zaifadi mamaki yacikashi yabi mahaifinnashi dakallo dady yace tir dahaihuwarka m b yazaro idonu lokaciguda kuma yazubekan gwuwoyinsa kasance war yayan kanawa suna dabiyayya sambasasan sabama mahaifansu yace dady menayi don Allah kayafemin dady yanuna shi dayatsa kai bello bantaba sanin bakada mutunciba saiyau tunda kakai alhaji shu aibu kara nasannima zaka iya kaini me shiwa tayimaka saiyanzu yagano laifinsa kaikurum yasunkuyar kasa dady yacigaba dacewa inbakaraga don yana mahaifin matataba aikaraga dan yanasuri ki nka kodama don kacizarafinsu kayo karatun kan m b akasa yace a a dady kayihakuri Yanayin aikine yazo dahaka dady yatareshi dacewa aikin banzanka dagayau inninenahaifeka to kacire kanka daga hurumin alhaji shu aibu kodayinhakan yananufin zakarasa aikinkane m b yadubeshi dasauri yaceto dady zanyi duk yanda kakeso saidainaso dakasau rareni namaka bayani yandazaka fahimta dady yajuya bansau rare kaba m b yarikekai tareda fadin innalillahi wa inna ilaihirrajiun shikenan sunhadani da dady kasa yazame yazauna yazabga tagumi tunaniyake yanzu yazayayi shinyajanyene koko yakaisu kotu dukdabashi tabbacin alkalin kansa zaiyi na Allah kanlamarin tunanisa karyataurare yaje banasara kuma yasani mahaifinsa bazitaba fahimtar saba cikeda sanyin jikiya mike yanufi dakinsu husna yasani basma tanaciki tunrasuwar safina tananan gidanne yamurda kofa yashiga dukkansu sunazaune ne abakin gado sunzabga tagumi husna tanufoshi brother kacuceni ashehar zaka iyacinmutuncin kakana kenanbatun da mútanesuke yi dangane damutuwar safina gaskiyane tasoma kuka damazaka iyakashemu dama bakasanmu
[26/09 9:17 am] Inna👬👫: Idan rana tafito
19....Nazaciko ba dady kai ubane agare mu ashebanyi tunaniba tazube tana kuka tareda bubuga hanyenta akasa baisan mezaya cemataba donhaka saiyawuce gurin basma wadda itamatake rusa natakukan yatsaya agabanta tamike tana masa kallon tsana cikinkuka takefadin me babana yamaka bello meyataremaka shin danyabakani laifine yakama hannunta ki saurareni basma nasan kezakifahimci nufina tafizge tareda bubuga hannuwannata akirjinshi kabani takardata banasonka banasoka yakamota ta kwace taredacewa kafitadaga dakinna banasonka bana sanganinka juyawa yayi yafita hankalinshi atashe gidansa yanufa ranardai kwanayayi babu barci sintiri yayitayi cikin dakishi yagaji yazaunaMamakinshi daya duk mutanannan basu ganingaskiya shikenan kasar tazama yanda ta zama kowa yanayin sonransa don ba a shari ar musulunci shinme zayahanamu musulmai muyiwa kanmu adalci muyi rayuwarmu yanda addininmu yatsaramana alhaji shu aibu shikadai yayisana danlalacewar matasa sama dadubu tahanyar muyagun kwayoyiKwayoyinda yakeshigo dasu ammatakan shidaya shakikanshi sunjuyamasa baya yanzu yaya zayayi tambayoyin da yayi tasakawa kenan cikinzuciyarsa ammayanaji aransacewa zayayijahadi indaihar alkalin yabashi hadinkai yasani insha Allahu inyayinasara kowazaigane nufinsa sammakoyayi yakama hanyar abuja sajan sani yakirashi yatabbatar masa ankaisu abba kotu yace yauwa dan Allah kaciga ba dasa idanu kankomai kafinna dawo nima kes din yankokan dinnanne yakeson banimatsala sajan yace to Allah yataimaka saikajini yana isa abuja kaitsaye ya wuce kotu yashigar da karar misalin uku na yamma wayarshi tayikara alkali yace yananemanshi nanyasaki komai ya nufikiran cikin ofishinsa na musamman suka shiga yakalli m b tareda mikamasa hannusuka gaisa maishari a yakalli m b yace shawa race nakiraka inbaka gameda karar da kashigar ta alhaji shu aibu
[26/09 4:07 pm] Inna👬👫: IDAN RANA TAFITO 2
20..M b yagyara zama taredacewa inasauraranka yadubi m b magana tagaskiya itace kajanye batun kararnan daga kotu domin yanzu kasarnan duk wandayadage saiyayi gaskiya tobazaya kailabariba kadakaganka jami intsaro indaisu alhaji shu aibu ne sunfika sanin duniya tunireshe zayajuye da mujiya maimakon yafuskanci hukunci saikaikasamu kankada fuskantar hukunci m b yace inada kwararan hujjoji wadanda zasu tabbatarwa kotucewa wadannan laifukan anyisu innagabatar maka su zakakiyin gaskiyakenan mai shari a yace shinedalilin danake baka shawara domintun kafinka kawo karar labarin yasameni ran m b yayi matukar baci yakallimai shari a ranka yadade kaifa musulmine addininka yafibukatar ka dayingaskiya inkowazaya kaudakai daduban gaskiya nidakai mudubeta mana saimuzama abinkoyi gurin jama a ga ladan dazamu samu maishari a yahaderai bawainaki rakane kazo kaminwa aziba nakirane inbaka shawara inkakiji jeka komaiyafaru dakaikayi kuka dakanka m b yamike taredacewa sainaga abinda yaturewa buzunadi maishari a yace jeka mararrabo anyi irinkadadama ammabasukai labariba
Murmushi kurum m b yayi inda abindake burgeshi inyatuna da lahira kobaiyi nasaraba yasani in anjecan shari a ceza ayibacuwa cuwa bacinhanci yafita da tunanin yazayayi daidai lokacin da yashakwanar zuwa masaukinsa saiyaji harbi kota inatamkar dama anajiransa sambaishiryawa hakaba Dan baifito dako bindiga ba addu a daicikin zuciya koyaushe cikintayake sunsameshi ahannukafin ya kwanta fita acikin motor nasuzaton suncika aiki donhaka sukatafi wasumasu gidaje alayin susukasanr da jami antsaro jimkadan sukazo sukakwasheshi sai asibiti cikinnasra likitocin sukayi aikin care masa harsashin Allah yataima keshicikin dare ya farfado masutsaransa jami antsarone nan yabukaci wayasuka bashi sajan yakira yasanar dashikomai dukda yahanashisanar da mahaifansa saida sajan yaruta yar takarda yajekofar gidansu yabamai gadi lokacin da takardar ta isagurin dady rudewa yayi shiwa kotasoma ace yamutu ne husna kuwa kukasukeyi itada basma saidai kowanne tunaninsa daban
[26/09 4:19 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
21.....Basma bataso tarasa mijin ta husna kuwa tausayin Dan uwantatake yi dady yakalli shiwa kinga irinwannan aikinnasuko shiyasa nifaba inasonwannan aikinnasabane koyaushe zuciyata takasasukuni shiwa tatabe baki taredacewa to aikinnasufa rabinsa sharrine aiga irintanan aidama ance tsuntsun da yaja ruwa shiruwa kandoka yanzuhaka wasuyaje zamawa sukasosu kasheshi dady yace yanzu aiyabar aikin shiwa tace wannan maitaurin kan tacigaba nidai yanzu bukatata yazo yabawa auta sakinta datayizaman takaba gara idda tayitafiyar ta tabar dady zaune kodaya baiji haushintaba yasani dole tajizafin abindayayi wa mahaifinta kumashima bazaije indayakeba zaidai kirashi yagaida shi awaya lokaci da sajan yazo gurinshi tuni yabukaci likita yabashi sallama yace a a bazaiyiyuba domin kwamishina yakirashi yajamasa kunne cewa yakula dashisosai m b yayi mamakincewa kwamishina yazo ammabai iyazuwa yadubashiba tundaganan yasoma zargin da wata akasa
Donhaka cikin text yayiwa sajan sani bayanin yanda yakesosuyi domin barin asibiti duk dacewa sani sale yannan a asibitin yayi hakane don asutsaransa kadasu fahimta karfe shidda Nayamma lokacinnan m b yasakesamun kwarinjiki yanason yin sallar magariba yasauko dagakan gado yanadan tattaki cikin dakin masutsaron sunamasa sannu jikin window yatsaya yanakallon harbar asibitin saiyaga daraktansu da kwamishina likita yayi musu rakiya sukasake tattaunawa sannan sukayi dariya tare dayin musabaha Kowannansu yashige motarsa yasani ranshisukeso kumaduk kan kes din alhji shuaibu ne yasani alhaji shuaibu dinnema yasa akasheshi yasaketurawa sani sale wani text din takwas da rabi nadare bayan yay sallar isha i yana zaune sajan sani yashigo da ledoji kamarkoyaushe bamasu tsoronnasa yashigo mada m b nashi daidai lokacin likitan yashigo norse nabiyedashi da allurai cikin fara a sukagaisa da likitan likita yace toyaudai dole katsaya namaka allura
Dongobe zamusallameka m b yace doctor gaskiya banasan allurarnan fa likita yayi dariya yace jami i sukutum datsoran allura come on kadaure dagayau bashikenan ba inkuma kakitofa babu sallama gobe m b yace tobari naci abinci anayimin tunda nayi sallah sai ikwanta na shiga bacci cikinmatukar jindadi likita yace yajuya
Yace to yajuya taredacewa bari na jiraka zuwa tara innamaka sainawuce gida yaciro yasomacin kazar minti goma dagamacin naman masu tsoron tuni wani nannauyan bacci yayi gaba dasu nan sajan sani yaja daya zuwa bayi yaciremasa kaya yataimakawa m b yasaka sukafito dukdacewa cikin harabar asibiti harzuwa wajan masugadin gete din asibiti akwaiwasu jami antsoron ammabasu ganeshiba nazaton sajan sani ne yazoda wanibakon cikinsauri sukashiga mota sukanufi hanyar kaduna Dukdacewa dareyasomayi gomadaidai suka isogarin kaduna indasukayi masauki awani gidan saukar bakidake bakinhanya biyar da kwata sina idarda sallar asuba sukadauki hanyar kano bakwaina safe sunagidanshi dake dorayi nan kano
M b yakira likitanshi sajan sani yaje yazo dashi dondubashi yayi masa allurai taredabashi magunguna m b yakwanta yana mamaki abinkamar wani shirin fim shikenan dankatsayawa gaskiya sairanka yazama abin farauta shikam bazaya iya aikida rashin gaskiyaba garayakoma kasar da yayi karatu yayi aikidasu dansusuna da gaskiya da rikon amana duksanda kasarsa tagane kurenta ta cireson zuciyar cikin lamuranta tadaina zaluntar nakasa da ita tozaya dawoya bauta mata saidai zayatafi yana mai kishinta tareda kewarta kumabazaya gushe dagayimata addu a ba m b kenan likita yayi sororo lokacin da ya sake dawowa dakin donyiwa m b allurar daya karbi kudimasu shegen yawa a kanta bayabukatar tambaya yasani sungudune saidayakoma ofishinsa sannan yakira daraktan nasu m b yasanar dashi shimanan yasanarda kwamishina komai yasa yansada suduba nankurkusa basugansuba saiyace akyalesu saizuwa washegari sannan suka hadusuduka harda likita daraktan su m b yace shegen yarone yayi mugun sanin aikinsa indaimuka barshi nan bazaibari muci abinciba sannan duksaiyabi yakamaman yanmutanannan
Kwamishina yace´sallaharsa zamuyi tareda kazafin cewa yakarbi cinhanci ammamubari har yadawo darakta yace hakama yayi don nasanzai dawodin yanda yake matukar san aikinsa likita nayi mamakin yanda akayiyagane akwaiwani abu kuma saida muka dauki kwana hudu munashirya masa dabara saigashi cikin yan mintuna muyasaida tunaninmu darakta yace kai yaronnan inatsoransa yacigaba dacewa wanitaronefa mukaje dashi saidaya nunamin mutum hudu masu laifi wadanda kumanasan hake namusa yace inbashi dama yabincika don yatabbatar min da hakan shinena bashidon kadayasa ninima box din zarginsa saigashi tashin farko yafara da alhaji shu aibu turaki kumayayi nasa bayan munfito mununamasa komusu waye ma ana munsan masu laifukannan kumamuna samun alkairi dagagaresu hiyasa muka kaudakai daga garesu muka gayyaceshi shima yashigo cikinmu zayadinga samunkaso kamar nawa dukda inashugabansu ammadan iskan yaronna saiyace baiyardaba kwamishina yace in akasamu irin yaronnan guda hudu nangaba yunizasu zamar mana fitina dansaisunce damu zasuyi fitonafito
[26/09 9:37 pm] Inna👬👫: • Idan rana tafito
• 22.............Garamuyi maganinsa daraktansu yace mubari yadawo office saimu turashi wani aikin da bazaishaba kwamishina yace hakan yayi shikuwa m b yanazaune yanashan maltina gefansa sani sale ne yana bashi labarin yanda sukayi akotu yace ranka yadade yaran dasukaga wuya tun a bompai suka sanardamu cewa abbane yaturashi shikuma yakiyarda cewa shine sundauki lauya wanda ya lauya batun kancewa aikun hada bakine dasu cila kancewa sukashe safina waddatakasance kanwa a gareka saboda kafison kaikadai ka gaji mahaifinka
• To andai daga shari ar alkali yace azodakai sati maizuwa m b yayi murmushi nagode dasuka sakoni ciki kaga cikin ruwan sanyi zasu aikawa kansu sajan yace kwarai kuwa Allah dai yakaimu kwanaki biyu dasuka biyo baya m b ya murmure sosai donhakama yashi ga shirin tafiya kauyansu haja kafin yatafi saidayabiya ta makarantar su ado wato B U K lokacinda ado yazodaga kauye m b baiyarda yazauna gidansu bane saboda matsalolin dasuke ciki dasu hajiya shiyasa yakaishi makaranta yasama masa daki can dukda saudaya yaleka ado yatabbatar sunabada himma kowannan zuwan dayayi ado yatabbatar masa dacewa suna karatu sosai m b yatambayeshi koyana da bukatar wani abu ado yace a a saidai kudi shima yanaso ne yaje kauye yasamo m b yayi masa fada dacewa inkanason kudi harsaikaje kauye kenanbani da amfani yakawo kudi masu dama yaba ado sannanyace shima zaije wajansu haja ne
• Ado yace kagaishe mindasu don Allah kashiga gurin aina u matarsa kenan kace ina gaisheta data iya karatu danamat wasika sannan don Allah kaje wajan jidda karka manta m b yadubi ado dasauri kasannamanta da batun yarinyar nan inajin tunzuwanka garinnan kake tunamin batun yarinyar nan ammanamanta ado yace gaskiya tana bukatar taimako wancan satin sama ila yazo yakegayamin jikin mahaifinta yamatsa harma yakaimatsayin da baisan wanda kekansaba m b yace zanje duk nanbanida nutsuwa ne ado yace tunfaruwar harbinda akayiwa safina sainaga karame dan murmushi m b yayi tare dacewa ado katayani da addu a inacikin wanihali yasahannu yadibo kudi yaba ado batare da yakirgaba sukayi musabaha yajuya yatafi
• Ado yabishi da kallo acikin zuciyarsa yana tunanin dama ko mutum yanada kudi da ilimi gashi abirni yanada wata damuwa m b yashigo kauye sannuyake tafehar gidan maigari kasancewar hannun sa bayzama norma bane ya isagurin su maigari yamika gaisuwa sannan yashiga ciki bayan yamusu alheri yagaisa da duk yangidan yashiga dakin haja tayi murmushi da ganinsa bayan sungaisa yana zaune kusada ita yanarike da hannunta tace dama muhammadu inasan ganinka hankalina baikwantaba tunda naji ankaimaka farmaki har akasamu kanwarka naso inzolokacin ammasu babanka maigari suka hanani ganinyanda narude yace garada bakizoba haja aimunkama su kuma tunisuna kotu yazuhaka jibi muke komawa kotu tace o ni yasu kumsunce turosu akayi m b yace turosumana akayi saidai haryanzu basufadi wanda yaturo suba taceto Allah yadoraku akansu m b yace amin nanyafito matada tsarabar datafiso wato gurasa da biredi mailaushi dakuma kayan tea lodi nan akashi garaban tsaraba m b baysosanar da haja halinda yakeciki kodatake takorafin yarame yace mata yadai yi zazzabine tundayazo sunata hira saida azahar yafito donyin sallah
[27/09 8:10 am] Inna👬👫: Idan rana tafito
23...........Bayan yacika cikinsa da abinci dasuka idarda sallah yadawo yasamu haja itama ta idar yace haja inako yarinyarnan jidda tadubeshi cikin yanayin tausayi damuryar tausayi wayyo kuluwa tananan wahala saiwaddata karu ga uban bayaddayake idairannan danaje gaishsheshi bayanna dawo saida nazibda hawaye kaje don Allah kadubashi yace to dayafitone zaiwuce maigari yace muhammadu ina labarin ado kuwa m b yace yana lafiya yace ingaidaku sosai maigari yace to madalla babudai wata matsalako m b yace bashida wata matsala yamike taredacewa barina dan mike kafa gidansu binto yasoma zuwa indayafada mata sakon ado takira aina u sukazauna yacikasu da kudi sukafita da sama ila yace sama ila yarakashi gidansu jidda suna isakofar gidan ina isowa daukeda bokitin ruwanadibo narobane bokitin bakinsa dukya bulguce turusnatsaya kamar cikin mafarki
Shimakallona yakeyi duknakara lalacewa nakankance nayi baki fiyedada tattara mayafina nayi nace danbirni kaine yace nine jidda kece haka daga ina nasauke ruwan narusuna kasa inayini dan birni yace lafiya yayajikin baba nacedasuki kushigo nadauki yuwan sukabiyoni yanacewa ruwan wanka kikadebo nace a a zanwanke kayan babane inashiga babagaje tana zabgomin zagi taredacewa dani matsiyaciya saiyanzu kikaga damar dawowa kizokiwanke kayannashi kuma kidauki wannan kyadar kisaidamin tundamugun maganar takatsemata lokacin datagasu m b sunshigo
Tace lafiya wakuke nema sama ila yace daga gidan maigari muke baba nibakishaidaniba tace toko nashaidaka aidolene intambayi ko lafiya tunda bagurir zuwanka bane nandin kumagashi kazo dabako yace munzo duba maijikine ga mamakinsa saisukaji tatabe baki taredacewa yanaciki aisaikushiga inzaku iya don inaga yayi kashinnasa akwance itakuma wannansakaryar taje dibo ruwa tayizamanta batazo tawankeba m b yajinjinakai donmamaki jincewa jiddace ke jinyar mahaifinta sukayi sallama nacesushigo danbirni yadubeni wane irinciwone ke damunsa nace wallahi bansaniba abinda kamar da wasa yakamashi gashinandai yadda yazama Allah yabashi sauki kekuma Allah yabaki ladan jinya yanzu abinda nakeso dake kikimtsashi zanje inyi sallama dasu haja saimuje intafi dashi asibiti kema kidandauraye jikinki naceto Allah yasa abarni sunafita tashigo wa inbata kudinda suka bani domin dayantaganeshi jikan hajane nabirni yatabazuwa yabasu kudi nace baibani komaiba
Yacene inshiya baba zayazo yakashi asibiti tatabe baki kowa daiyaji dashegen kilibibinshi shikuma awa kare dagudun layya indama gurin dayafi asibiti toyakaishi tafice nidaina goggoge masa jikinsa na canzamasa kaya nazauna jiran danbirni su ya awwalu sunagidan ammasai sama ila ne yataimakawa danbirni suka sak baba acikin mota yazogurin su babagaje yace to dawazamuje kila gadozasubashi kuma jinyar namiji sainamiji taceni wannayaro zanmatsamawa acikinsu gasucan tambayesu indamaizuwa m b yace kece yadace kimusu magana baba tace kagayitakanka badaikace zaka iyaba tokaikazauna dashimana karkadameni yadubeni zomuje tace wa kuluwa wannanbata zuwako ina wazaimin tallan cikin bacinrai yace muje faditake kuluwa karkisa kafa kibar gidannan saninhalinta yasa natsaya tuniyasa hannuya fizgoni zuwa waje yaturani cikin motar sama ila ma yashiga mukatafi
Yauce rana tafarko danataba shiga irinwannan motar duk makwabta sunata dagamana hannutare da fatansamun sauki munsoma tafiya tunisanyi yagauraye motar wanda hakan yahaifar da takurewa agareni danbirni da sama ilane kawaisuke hira tafiya tayi tafiya tun inaganin dazuzzuka harnafara ganin gine gine dogaye haba su jidda abinnema yasamu nannasaki baki gamida zare idanu inakallon duniya banyikauran bakiba nace danbirni nankuma inane yace birnine nace ikon Allah birninkenan waiyaugani abirni dama haka birninyake jama a tamkam nace danbirni dama aduniya akwai mutane dayawa haka yayi dariya ainanbakiga komaiba indai batun mutanene sama ila yace su kuluwa anshigo birni nazubawa motoci idanu gasunan kalakala nakumacewa to itawannan motar batadatsadane naganta dayawa yakumayin dariya yace kano dabokenan birni jalla babbar hausa mai mata mai mota mai dala da gwauran dutse yaro kodame kazo anfika kinji kirarinmu nace nifa inkabarni zance nanne makka da akefada ba danbirniba har sama ila saida yadebe da dariya
[27/09 4:06 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
24.......
Danbirni yaciro wayarsa yakira cikin wani yare najiyana magana tsuramasa idonayi inamamakin wannan abar maganace dawanne yare yake magana damashi kabila ne danaji anacewa naga yagama magana yasata cikin aljihu yace mushiga nakira likitane yacemin yanaciki araina nace oh wannan yaran dayayi yasanma abinda yace kenan mukashiga ciki yayi fakin mukafito kaiyau inakallon duniya inama acedadine ya kawoni birni baciwoba dasaina kashe kwarkwatar idanuna daidai da kasangurin abin kallone gashinan kamar siminti saidaishi yanada gida gida kumabayyi laushin simintiba arainanace sainataba anakicikicin dora baba agadon wasumasu korankayan kayane sukashifito da gado
Kosune malaman asibiti oho nidainatsuggunna inashafa kasan sama ila yace ke kuluwa tashi mujemana nabisu nida sama ila mukazauna akan wani benci yayin da danbirni yashiga dakin da akakai baba mutanesuna ta kaiwa da komowa lamarinma nisai inaganin kamar wadda aljanu suka budewa idanu cankusan sa a guda danbirni yafito yadubi sama ila sunkwantar dashi za abashi gado yanzu saidai jinyarshisai namiji sama ila yace to yanzu yaya za ayi gashiban taho da shiriba da nazaunatunda daitaima kone danbirni yayi Jim sannan yace kodayake ba damuwa zandauko daya dagacikin masugadina saisulura dashi saidai jidda kukoma tare damanazoda itane dontaga inda mahaifinta yake donkada tashiga watadamuwa ta musamman nadubeshi nanzanbar babana yace eh inkuma Allah yace zaitashi ya taho da kafarsaba idanuna suka cikada hawaye nansuka dunga lallahina saida akakai baba gadonshi akadaura masa ruwa sannan danbirni yadaukomu amota hartasha inda yasaimana nama da gurasa da wani lemo cikin kwali irinnayan birni yakuma kawo kudi yabawa sama ila sannan yabiya mana kudin mota
Yadubeni kadakidamu in Allah yayarda baba zayasamu sauki kici gaba dayimasa addu a yamatso da bakinsa kusa da kunena yace innagama da matsalar ciwansa zanduba taki matsalar kinjiko cikin mota dai tagumi nayi harmuka isagida inata tunanin baba fatanadai Allah ya tashi kafadarsa kodamuka Iso gida sama ila yaciro kudi cikin kudin da danbirni yabashi yace min gashi konima zandan batar namasa yabarsu koda nakarbama babagaje kwacewa zatayi yace to zanba binto inyaso saiki Karba agirinta duksanda kikabukata nace to nagode lokacin da nashiga gida babu wanda yatambayeni cewa ina baba ya akayi ina akakaishi hatta matarshi gaje donhaka nima nasamu wajena zauna lokacin dana shiga dakin babagaje dasunan bacci cewatayi infitar mata adaki inkoma gurinwanda nazaba nabishi da tace nadawo shikuma yafizgeni natashi nakoma dakin baba nayi kwanciyata aiko dasafe da duka akatasheni nadasosai sannan tafita kanna baba saidasafene suka shiga masifa cewa danbirni yanunamusu isa donyana dakudi bainemesuba yatafidashi danhaka suma bazasu nemeshiba kaji hauka sunmata saisufi kwana uku babu wanda yalekoshi sunmata cewa su danbirni yarufawa asiri makotako inafita sukasoma tambayata nace asibiti mukakaishi saidai bansan kowanne asibiti bane saidaisu tambayi sama ila mitane dadama sunce ranar kasuwa zasu
Nemishatar mita yarakasu yaya sani ne mayace inmasa kwatance zaije nace saidai yajewajan sama ila hinde ma datazo gidan inaji babagaje nacewa muna gidan Dan iko akazo akadaukeshi kokala ba acemanaba hiyasa nima bazaniba kema koma gidanki
Donkosu wannan yaron cewanayi sushareshi shinde Tatabe baki dacewa tosu asuwakuma babagaje tace kyagyanemin hanya shirunazauna ina mamakin babagaje damahaka akezama da miji Allah kasatagane shikuwa baba tunda likita ya gama dubashi yatabbatar Hawan jinine da ciwan sugar amma sugar batakamashi sosaiba nan akabashi gado aka rubuta magungunan da zayasha yabaiwa m b m b yafita saida yasayo magungunan tareda jallabiyoyi da gajerun wanduna sannan yabiya ta gidansa can kalkasara yadauko daya dagacikin masugadinsa harsanda suka iso baba nabacci yadubi maigadin yace inuwa idanyafarka kakira likita sannankabashi wani abuyadan taba gakayanciye ciyenan saikuma kacanja masa tufafi inusa yace to sukayi sallama
M b yanufi gidansa dake dorayi shikuwa baba baifarkaba saigoshin asubahi da salati yabude idanu sambaima san ankawoshi nanba yashiga raba idanu kozayagane gurin inusa yatashi daga gyangyadin da yakeyi yace sannu baba kafarka baba ya zura wa inusa idanu shidai baisannan inabane yace yaro nan ainanake inusa yace asibiti ne baba
[27/09 8:57 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
25....Baba yace yaro wanene yakawoni inusa yace maigida nane yakawo ka baba yayishiru ammabaisan wanene maigidannasaba inusa yakira norse don likita baya nan tadan dubashi tareda bashi magunguna sannantace yadanyi bacci kafin likita yazo tareda m b likita sukashigo ya isa yanataba jikin baba yayinda inusa yashiga gaida maigidannasa likita yadubi inusa yaciwani abune yace eh yasha ruwan tea norse tabashi magani baba jin antabashi saiya farka saiko idanunsa sukasauka akan m b cikinsanyin murya irinnamarasa lafiya yacema m b dana damankaine ya isagurin nine baba yajikinka najisauki dannan Allah yashimaka albarka yasaka gama daduniya lafiya duk sukace amin m b baibar asibitinba saida yatabbatar ancanzawa baba tufafin jikinsa angogeshi yayifes yakuma karya daganan yanufi gidan mahaifinsa wanda rabonsa da gidan tundaran da yazo kiran mahaifinsa
Cikin faduwar gaba yashiga gidan basma da husna yasamu zaune kankujera husna tana waya yayin da basma tazabga tagumi tabishi da kallo duk yarame sosai ya isa gurunsu basma takaudakai yazauna sannan yadubeta dady yanaciki kai tadaga masa alamar eh yayi kasa da murya basma yadace kitsaya ki fahimceni kedai nasan kinsan komaigame da matsalata tanangidan gameda matsatada mahaifinki kuwa wannan yanayin aikine bawainaje kamashibane mungayyaceshi office dinmune saboda wasu yara da mukakama da muyagun kwayoyi sukace nashine basma tace amma ai inyanayi zakasaniko kuma dabakashiga cikin masu zuwa kamoshiba yacecukin kasada murya my dear kinsanfa yanayin aikina kada dadynane dolene inje inkamoshi kifahimci wannan husna dake gefe tace todolene yinwannan aikin tamike taredacewa brother bazaka taba wankekanka agurinaba harsai kabinciko wanda sukakashemin yar uwa tareda janye ra ayinka nakama kakana yatashi yadawo kusada ita husna koda kakannaki bashi da gaskiya kafintayi magana saimuryar dady sukaji yace eh kodashine bashida gaskiya m n yayishiru tareda sunkuyar dakai dady da hajiya suka isogurinsu yacigaba dacewa bello nacireka dagacikin yayana
Matsawar zakaci gaba dabin diddigin sirikinka inacekai mekareshine hajiya tace sannan yasaki abba tareda kurar shari ar nidai akacuta da aka kashemin ya m b yadubeshi banida hurumi cik shari ar su abba amma maganar alhaji turaki najanye tunranda nafahimci nageri a tazama abinda tazama kuma inharkace gaskiya zakayi tobazakakai labariba nikuwa bazanbi layin danasa akarshe al amarinaba domin duk wandayabi sanzuciya toyashirya zuwandanasani hazalika inninabarshi to wataran zaisamu masukamashi basma dakarfi tace bello kadaina fadinhaka ga mahaifina yadubeta gaskiya nafada wandabakowa kesanjintaba dady yace to inkagama zafinkan da taurinkan saikakawo takardar basma dan mahaifinta jiya yakirani yabukaci hakan kuma kodaya bagalai finsaba domin koni mijin husna yaminhaka zannemi takardartane kawai yadubi dadynshi tamkar bashine yahaifeshiba dady yadauki batun dazafi gwarai sannayamaida dubansa ga basma waddabatun dady yatsaya mata cikin zuciya arantafaditake nankuma zamusha bambam dan inason mijina dady yace kana kallonta babiko akace kayiba kanshi yanakasa yace dady inaganin wannanmatsalar batasha fi auranmuba shiwatace injiwa kagaggauta rubutomata sakinta butulu kawai yadubeta acikin zuciyarsa yace kekwananna zanbaki mamaki amma afilisaiyace hajiya don Allah kumin afuwa kufahimci yanayin aikina tsakitaja tace kaiyashafa tadubi mahaifinsa kashaida mishifa karyafita agidannan saiyabata sakinta yakuma duban basma da idotaimasa alamun a a yace to shikenan zanyitunani
Matsawar zakaci gaba dabin diddigin sirikinka inacekai mekareshine hajiya tace sannan yasaki abba tareda kurar shari ar nidai akacuta da aka kashemin ya m b yadubeshi banida hurumi cik shari ar su abba amma maganar alhaji turaki najanye tunranda nafahimci nageri a tazama abinda tazama kuma inharkace gaskiya zakayi tobazakakai labariba nikuwa bazanbi layin danasa akarshe al amarinaba domin duk wandayabi sanzuciya toyashirya zuwandanasani hazalika inninabarshi to wataran zaisamu masukamashi basma dakarfi tace bello kadaina fadinhaka ga mahaifina yadubeta gaskiya nafada wandabakowa kesanjintaba dady yace to inkagama zafinkan da taurinkan saikakawo takardar basma dan mahaifinta jiya yakirani yabukaci hakan kuma kodaya bagalai finsaba domin koni mijin husna yaminhaka zannemi takardartane kawai yadubi dadynshi tamkar bashine yahaifeshiba dady yadauki batun dazafi gwarai sannayamaida dubansa ga basma waddabatun dady yatsaya mata cikin zuciya arantafaditake nankuma zamusha bambam dan inason mijina dady yace kana kallonta babiko akace kayiba kanshi yanakasa yace dady inaganin wannanmatsalar batasha fi auranmuba shiwatace injiwa kagaggauta rubutomata sakinta butulu kawai yadubeta acikin zuciyarsa yace kekwananna zanbaki mamaki amma afilisaiyace hajiya don Allah kumin afuwa kufahimci yanayin aikina tsakitaja tace kaiyashafa tadubi mahaifinsa kashaida mishifa karyafita agidannan saiyabata sakinta yakuma duban basma da idotaimasa alamun a a yace to shikenan zanyitunani
[28/09 7:56 am] Inna👬👫: Idan rana tafito
26......Dady yace wannetunani zakayi aibashawara akabakaba wannandolene kayishi donhaka bakabukatar tunani Allah yataimakeshi duk wayoyinsa suka shigaruri yaciro yadagasu atare dasauri yafita taredacewa inazuwa basma hardacewa inadai nan inajiranka dankasani dady yasamu guriyazauna zuciyarsa sambadadi besanmeyasa bello yasa kansa cikinwannan aikinba sambaya sha awar aikin dannasa shuwa takalleshi kaikadai bello yasan daraja donhaka yabada takarda kainezaka matsamasa tayi ciki abinta basma tanufi dakinsu husna itadaitanason mijinta husna kuwa saitaji tana tausayin dan uwanta dukda tanajinzafin abinda yayiwa kakanta yanda hajiya take bada labari waiya bishicikin mutane da ankwa kamar yamasa sata kunjisharri m b yanakwance kankatifa cikin gidansa na dorayi darene yasoma nisa kusan biyu tunanin matarshi yakeyi yanasota kusa dashi kewatace takedamunsa bazaisa halinda zaitsinci kansaba idan akarabasu yanasonta sosai yajawo wayarsa yasoma kiranta tana kwance kangado cankurya ta makure tarufa da bargo kantanacikin gwiwoyinta tasani mijinta yana kan gaskiyarshine saidaiduk dahaka baso aceshiyaje gurin mahaifintaba tasani dama ba kaunarsa sukeba sannanma in akacigaba da shari ar asiyatonu tasan dolekomai yadagule musamman ita da mijinta wayartace takatseta dasauri tadauka dokada tatashi husna tadora wayar akunnenta taredacewa my d yayi ajiyar zuciya
Sannan yace my dear yajawo filo yamanna akirjinsa sannan yace honey kina ganin munrabu kenan tayikasa da murya bazan iyarabuwa da kaiba kaifa yarintse idanu kemakinsani indainine zansakeki to bazakitaba zama sakakkiyaba i loveyou so much tasake makale wayar taredacewa me too yalumshe idanu yanzuyaya zamuyi tasakeyin kasa damurya anawaganin shinekajan ye shari ar safina sannan kafita batun dadynmu insansamune ma ka aje aikin dansanda kadawo kakama harkoki da dadynka kamar yadda yafiso saikaga munsamu kwanciyar hankali da nutsuwa dazaman lafiya yayi dan murmushi maisauti sannan yace nakiganin suhajiya zasu kyaleni idannayi dukwadannan abubuwan da kika lissafo dady na kuma zaiyadda yadaina fushi dani yayaddacewa balaifina bane duk wannan abun husna zatayarda dani damasauran jama a
Tayishiru cantayi ajiyar zuciya tokaime kagaza ayi yace cigaba dashari ar shinezaifitar dani kedaice nakeso dukruntsi kadaki juyaminbaya tace innajuyamaka bayan inzauna dawa bello karike azuciyarka nidakai har abadane kodayaushe karasonka nakeyi yace nimahaka hadaisukayi tamusayar kalaman soyayya harnisan dare sannan sukahakura kowanne yayilamo cikin bargo yankewar dan uwansa washegari ranar da kotu tabukaci azomata da muhammad bello tahir tsaf yashirya sukanufi kotu kumashari arsuce akafara kowanne yatsaya agurin dayadace daga inda m b yake yahango su kilishi harma da shiwa dakuma su husna basma daibatazoba bayan gabatarda shari a lauyansu abba yatashi yasoma yiwa m b tambayoyi gameda fitarsu da safina harzuwa lokacin da akayi harbin m b yazaiyanemusu dagazuwansu gidan harcewa da safinatayi zatabisu dakumakin da hajiyar tayi harzuwa lokacin da akayi harbin yakumasanar da kotu cewa dama su cila sundade suna farautarshi yufadi guraran dasuka dinga binshi lauyan gwamnati shine yakuma tambayarsu cila sukadada tabbatarwa da kotu cewa abbane yaturasu wanshikuma yakafe akancewa shibashibane baimasansuba lauyan shimayadage to ason m b bazaifasa kwandawuriba sai abba ya amsa laifinsa ammaganin yaddasukeja saiyace yanada magana akabashi dama yace zan iyayarda abbane saboda mahaifiyar sa kawace agun kishiyar mamana wadda itace takefarautar raina saida shiwa tamiketsaye donfirgici lauyansu yataso danufin dakatar da m b amma maishari a yace a a
Yabarshi yacigaba nandai m b yakwashe duk yandasukayi tashirya gadarzare gareshi yanatsallakewa hatta da basma da akaturo gurinsa dantajara ayinsa saidayafada tunisu shuwa sunyi mutuwar zaune donjin sirrinsu naboye yafito sarari nan alkali yabukaci ganin shiwa tafito indata karyata lauyanta kuma yatabbatar dacewa sharrine alkali yabukaci m b yakawo shaidu tareda ita basma sannanyace asakaya shuwa ko ayibelinta dubu ashirin nantake jikinta nabari takira dady cikinkuka takecewa kagasharrin bello dayakomako dady yace mekuma yafaru tace yace nicema nasa akasheshi sai akasamu safina gashima har alkali yace sai anyibelina ko asakayani donhaka saikazo kayibelinnawa takashe wayar tanakuka dukwanda yaganta saiyazata cutarta akayi irinkukan datake rusawa husna ma kukatake riris zuwayanzu jitake cikin zuciyarta batada makiyin dawuce brother batasan meyasa bayakaunarsu da mahaifiyarsuba dady nazuwa suka haduda lauya nansuka karbi belinta m b da sani sale sunatsaye da lauyan dasuka dauka dakuma na gwamnati suna tattauna yanda lamura zasukasance su dady suka fito dady yakalli m b nagode da irinsalon dakakuma fitowadashi inasoni dakai muzuba shege kafasa domin danikakesonyi bada shuwaba Allah zayatoni asirinka husna tadubeshi cikintsana gamida zafinrai sannanta tofamasa yawu tawuce dukkansu baicemusu kalaba illadaiyaji wani radadi acikin zuciyarsa maramisaltuwa Kodasuka shigo gida dukkansu dakin hajiyar sukanufa inda dady yatabbatar musudacewa sukwan tar dahankalinsu
[28/09 1:34 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
27.....Zayayi duk yanda zayayidan ganin burin m b baicikaba akarshema zayadaurune bayan yafita basma tashigo shiwa tace kezonan dan ubanki ina bello yajisirrinmu basma tazaro idanu cikintsoro tace meyafaru anty husna dama tafita daga dakin tanufi nasu dakin kilishi tace munafuka itace duk tafallasamu basma tace niwallahi bantabace mishikomaiba nimafa zamana dashi adardarne kamar wani aljani kotarinayi bayanan inyadawo saiyasanar dani duksuyi shirusuna tunani kilishi tace ahabbana gayamiki malamai yakebiba yanzu akwaiwanda yakai maza bin malamai bokazai aje wanda zaike sanardashi komai ketuntuni nakefama dake muhada dame aikikinki shiwa tace aiyanzu babuda ubanma dabazan hadaba bama malaiba kekujimu da dan iskan yaro kilishi tace aitunfarko kece kikayi sake tunkana karamin ka zanshafe labarinka saidai tashinzance gashiyanzu yananema yazame miki alakakai shiwatace kedaibari yanzu baranasanarwa alhajinmu shima tagurinsa bazanrasa taimakoba nantake takirashi tashida masa komai shidinma yace kadatadamu waye bello ko babansama waye bareshi jinhaka tadan kwantar da hankalinta sannansuka dubi basma zaman kotu nagaba hardake alkali yabukata sabodahaka kisani komeza ayi bakisankomaiba kikaryata duk abindayafada inkuma kikasake kikasake kikabada watadama tasa akagane mekenan wallahi zakisha mamaki shiwatace aitasani saidai tanemi wasu dangin don wallahi ko alhajinmu bashi ba ita kilishi tace hakannan saidai kikoma kizauna dashi shine uwarki shine ubanki kumashine danginki saninkankine namiji badangoyo bane tundadai baki akahada kinga kenanhar abada tsakaninku babuyarda
Sannanwata rana yakwankwatsa miki rashinmutunci shuwa tace dainagayamata tajema tafadi gaskiyar aitasan koni wacece basma daitanajinsu dama tasan dole haka tafaru cikinnisan dare basma takasa barci shima m b yakasa barci kaiwayake yanakomowa tareda tattara rahotannin duk sirrikansa na kulekulensu game da kasheshi saida yakammala komaisannan yazauna bakingado shi yanzu matsalarshi daya basma yaya zayayi ta amince dabatun zuwa kotu kodayake doletaje ammabalallai banetafadi gaskiya danhakasai yasamukanshi dashiga tashinhankali yakaihannu yadauko wayarsa yasomakiran layinta saidatadaga sannan tashige toilet cikin radatace bello kaga abinda nakefadamaka ko gashikomai yadada jagulewa nikambanmasan yanda zanyiba yace basma kinsanmenakeso dake a a saikafada my d inkikaje kotu kifadi gaskiyar abinda kikasani cikinwata murya irintawanda yakecikin wanihali tacedashi bello fadingaskiya bazaiyiwu gareniba dominyin hakan yananufin bani badangina yakara sasauta murya danjanra ayinta tobaganiba kadakidamu watarana zasugane inkikafadi gaskiya sannaninan zanzama uwa da uba sanan inzam danginki tayishiru maganar kilishi taketunowa maganar tayitasiri cikin zuciyarta lalla namiji badangoyobane kayimasa halacci shikuma yayimaka shegantaka yasakekatse tunaninta dacewa my dear kinyarda tace bello gaskiya inajintsoro inyiyaddakace watarana kamaidani bola dasauri yace habadai yadace acekoke kinbada shaidata tace saidai nayi tunanai yanzudai yaushe zamuhadune inason ganinki nayi missing din lallausar fatarjikinki da lebunanki masu zaki talumshe idanu kai bello wannan aisai in anahankali kwance yace nifa hankalina kwanceyake so inason ganinki tace tozangwada ingani innasamu fita donbanafita yace to gobefa ko jibi tace to
Cikin yankwanakin dukkansu gefe biyun kowanne batunsa abasmane donhaka sukacazamata kalkalwa musamman ma hajiya waddata kira mahaifinsu shikuma yakita indayacemata inhartaje kotu tafadi akasin abinda yar uwarta tashirya mata tobashi ba ita hartazo gidanshi to zaisa bindiga yakararmata da numfashi tasani babansu zayayi abinda yafihaka dominkolokacin da mahaifiyarsu kedaraima duk maganar da anty tace shine daidai bareyanzu bata yautunda gariyawaye takeso suhadu da bello dotamasa bayani yanda zaifahimceta yabarta tabi ra ayinsu anty inkomai yawarware saisukoma da auransu asibiti tace zaje tashiryatsaf cikin riga da wando na jens takawo after dress tadora tadubi husna dake kwance akan gadon hajiya hajiyar tana kusada ita husna zokirakani asibiti husnatace bazaniba ainitunga randa akaharbi safina inkinga nafita toda dadyne ko da hajiya banyarda dakowaba yanzo mutum koyakuke dashiba abinyarda bane hajiya tace wallahi kuwa kedaijeki dibeba yakaiki kujetare yajiraki banason injikinje konandacan taceto tafita tuncikin motatamasa text cewagatanan zuwasuhadu asibiti kadayabari direban gidansu hajiya yaganshi tasanar dashiko wanne asibitine tuniyanufo asibitin lokacin tanatsaye gurin yankarkati yakirata yace ya iso direba yanazaune tafita ta kofar baya takirashi yanazuwa motakawai tashiga suka tafi dahannu daya yaketukin dayayana cikinnata dukkansu sunajin wanisako harcikin kwalkwalwarsu tace inazamu yadubeta dorayizamu digan wani abokina muyimaganar acan shine yasa key yabudekofar falon sukashiga tabi falon dakallo gidanmadai yayi matakau bedroom sukashiga yazauna bakingado tareda dora kancinyarshi tasakalo hannuwata awuyanshi sannantace my d dan Allah kayarda inbira ayinsu hajiya inbahakaba zanzama banidakowa please yazuwa kyakyawar fuskarta ido da lebunanta mukyau jajir itamashi takekallo ahankali yashiga yimata wasuwasanni dasuka firgitata tamancekomai dakowa saisukadai take gani lokacinda sukasoma nisacikin wataduniya ne takejin muryarshi cikin kunnanta yanarada mata
Cewa honey zakirabu dani kadaki barni kadakibisu hajiya don inkibisu yananufin kinbarnikenan shigemasa tasakeyi taredacewa bazanrayuba saidakai sweet heart i love you hakasuka lulacikin duniyarsu tama aurata dasuke tsananin sonjuna tsawonlokaci takwanta lamo ajikinshi yanarun gumeda ita yace basma kinajina
Tace eh yace inasokifadi gaskiyar abindakikasani inmunje kotu kijitsoran Allah bamutumba cikin bayaninki kadakikara kada kirage yinhakan hizaisa murayu tare ni da ke rayuwa tahar abada wallahi narantsemiki ko danginki sunkiki nizanzama danginki ballantanama nasani watarana zasugane kinbi gaskiyane harsuma sudawo hanya inkokinzabesune
[28/09 5:43 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
28.......Kinbi karya kenan dole zukatanmu suyi nesa dajuna gangan jikinmu suhakura dajuna tasake makalkaleshi zandaiyi nazari nagari bazan iyarabuwa dakaiba yaja numfashi na amince kiyinazari tamkar bazasuda yatabbatar musudacewa sukwan tar dahankalinsu
Zayayiduk yanda zayayidan ganin burin m b baicikaba akarshema zayadaurune bayan yafita basma tashigo shiwa tace kezonan dan ubanki ina bello yajisirrinmu basma tazaro idanu cikintsoro tace meyafaru anty husna dama tafita daga dakin tanufi nasu dakin kilishi tace munafuka itace duk tafallasamu basma tace niwallahi bantabace mishikomaiba nimafa zamana dashi adardarne kamar wani aljani kotarinayi bayanan inyadawo saiyasanar dani duksuyi shirusuna tunani kilishi tace ahabbana gayamiki malamai yakebiba yanzu akwaiwanda yakai maza bin malamai bokazai aje wanda zaike sanardashi komai ketuntuni nakefama dake muhada dame aikikinki shiwa tace aiyanzu babuda ubanma dabazan hadaba bama malaiba kekujimu da dan iskan yaro kilishi tace aitunfarko kece kikayi sake tunkana karamin ka zanshafe labarinka saidai tashinzance gashiyanzu yananema yazame miki alakakai shiwatace kedaibari yanzu baranasanarwa alhajinmu shima tagurinsa bazanrasa taimakoba nantake takirashi tashida masa komai shidinma yace kadatadamu waye bello ko babansama waye bareshi jinhaka tadan kwantar da hankalinta sannansuka dubi basma zaman kotu nagaba hardake alkali yabukata sabodahaka kisani komeza ayi bakisankomaiba kikaryata duk abindayafada inkuma kikasake kikasake kikabada watadama tasa akagane mekenan wallahi zakisha mamaki shiwatace aitasani saidai tanemi wasu dangin don wallahi ko alhajinmu bashi ba ita kilishi tace hakannan saidai kikoma kizauna dashi shine uwarki shine ubanki kumashine danginki saninkankine namiji badangoyo bane tundadai baki akahada kinga kenanhar abada tsakaninku babuyarda
Sannanwata rana yakwankwatsa miki rashinmutunci shuwa tace dainagayamata tajema tafadi gaskiyar aitasan koni wacece basma daitanajinsu dama tasan dole haka tafaru cikinnisan dare basma takasa barci shima m b yakasa barci kaiwayake yanakomowa tareda tattara rahotannin duk sirrikansa na kulekulensu game da kasheshi saida yakammala komaisannan yazauna bakingado shi yanzu matsalarshi daya basma yaya zayayi ta amince dabatun zuwa kotu kodayake doletaje ammabalallai banetafadi gaskiya danhakasai yasamukanshi dashiga tashinhankali yakaihannu yadauko wayarsa yasomakiran layinta saidatadaga sannan tashige toilet cikin radatace bello kaga abinda nakefadamaka ko gashikomai yadada jagulewa nikambanmasan yanda zanyiba yace basma kinsanmenakeso dake a a saikafada my d inkikaje kotu kifadi gaskiyar abinda kikasani cikinwata murya irintawanda yakecikin wanihali tacedashi bello fadingaskiya bazaiyiwu gareniba dominyin hakan yananufin bani badangina yakara sasauta murya danjanra ayinta tobaganiba kadakidamu watarana zasugane inkikafadi gaskiya sannaninan zanzama uwa da uba sanan inzam danginki tayishiru maganar kilishi taketunowa maganar tayitasiri cikin zuciyarta lalla namiji badangoyobane kayimasa halacci shikuma yayimaka shegantaka yasakekatse tunaninta dacewa my dear kinyarda tace bello gaskiya inajintsoro inyiyaddakace watarana kamaidani bola dasauri yace habadai yadace acekoke kinbada shaidata tace saidai nayi tunanai yanzudai yaushe zamuhadune inason ganinki nayi missing din lallausar fatarjikinki da lebunanki masu zaki talumshe idanu kai bello wannan aisai in anahankali kwance yace nifa hankalina kwanceyake so inason ganinki tace tozangwada ingani innasamu fita donbanafita yace to gobefa ko jibi tace to
Cikin yankwanakin dukkansu gefe biyun kowanne batunsa abasmane donhaka sukacazamata kalkalwa musamman ma hajiya waddata kira mahaifinsu shikuma yakita indayacemata inhartaje kotu tafadi akasin abinda yar uwarta tashirya mata tobashi ba ita hartazo gidanshi to zaisa bindiga yakararmata da numfashi tasani babansu zayayi abinda yafihaka dominkolokacin da mahaifiyarsu kedaraima duk maganar da anty tace shine daidai bareyanzu bata yautunda gariyawaye takeso suhadu da bello dotamasa bayani yanda zaifahimceta yabarta tabi ra ayinsu anty inkomai yawarware saisukoma da auransu asibiti tace zaje tashiryatsaf cikin riga da wando na jens takawo after dress tadora tadubi husna dake kwance akan gadon hajiya hajiyar tana kusada ita husna zokirakani asibiti husnatace bazaniba ainitunga randa akaharbi safina inkinga nafita toda dadyne ko da hajiya banyarda dakowaba yanzo mutum koyakuke dashiba abinyarda bane hajiya tace wallahi kuwa kedaijeki dibeba yakaiki kujetare yajiraki banason injikinje konandacan taceto tafita tuncikin motatamasa text cewagatanan zuwasuhadu asibiti kadayabari direban gidansu hajiya yaganshi tasanar dashiko wanne asibitine tuniyanufo asibitin lokacin tanatsaye gurin yankarkati yakirata yace ya iso direba yanazaune tafita ta kofar baya takirashi yanazuwa motakawai tashiga suka tafi dahannu daya yaketukin dayayana cikinnata dukkansu sunajin wanisako harcikin kwalkwalwarsu tace inazamu yadubeta dorayizamu digan wani abokina muyimaganar acan shine yasa key yabudekofar falon sukashiga tabi falon dakallo gidanmadai yayi matakau bedroom sukashiga yazauna bakingado tareda dora kancinyarshi tasakalo hannuwata awuyanshi sannantace my d dan Allah kayarda inbira ayinsu hajiya inbahakaba zanzama banidakowa please yazuwa kyakyawar fuskarta ido da lebunanta mukyau jajir itamashi takekallo ahankali yashiga yimata wasuwasanni dasuka firgitata tamancekomai dakowa saisukadai take gani lokacinda sukasoma nisacikin wataduniya ne takejin muryarshi cikin kunnanta yanarada mata
[28/09 7:05 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
29.....Cewa honey zakirabu dani kadaki barni kadakibisu hajiya don inkibisu yananufin kinbarnikenan shigemasa tasakeyi taredacewa bazanrayuba saidakai sweet heart i love you hakasuka lulacikin duniyarsu tama aurata dasuke tsananin sonjuna tsawonlokaci takwanta lamo ajikinshi yanarun gumeda ita yace basma kinajina
Tace eh yace inasokifadi gaskiyar abindakikasani inmunje kotu kijitsoran Allah bamutumba cikin bayaninki kadakikara kada kirage yinhakan hizaisa murayu tare ni da ke rayuwa tahar abada wallahi narantsemiki ko danginki sunkiki nizanzama danginki ballantanama nasani watarana zasugane kinbi gaskiyane harsuma sudawo hanya inkokinzabesune
Kinbi karya kenan dole zukatanmu suyi nesa dajuna gangan jikinmu suhakura dajuna tasake makalkaleshi zandaiyi nazari nagari bazan iyarabuwa dakaiba yaja numfashi na amince kiyinazari tamkar bazasu rabuba yadaukota zuwa asibiti kofar dasuka hadu nanyasauketa tafito cikin faduwar gaba kodireba yatafi saitaganshi yanata barci cikin mota ta kwankwasa motar yatashidasauri taredacewa hajiya inakikajene haka nazaga cikin asibitin bangankiba tashiga tareda cewa anty takira yace takira sosaima tace likitan dazanganine yashiga mitin sunashiga kuwa hajiya tace inga katin Allah yasa tayanka taciro tabata inmagunguna basma tace allura sukamin shuwa tace dukwanna dadewar basma tace mitin sukashigafa likitocin shinekika kashe waya tanunata inma gurin bello kikaje dai saidai kizaba koshi komu yar iska marahankali wadda batada kishinkai basma dai tanufi dakinsu indata iske husna tana kallo saidai kallon t v takeyi ammabatasan me akeyicikin t v dinba hankalinta yayi nisamatuka nazari takeyi kansankai irinna mutananyanzu tunda hajiya tacema kila basma taje gurin bellone saitasamu kanta dawannan nazarin yanzukenan basma saitazabi bello fiye da yan uwanta kenansatakaucewa gaskiya donsanranta batasan meyasa mutane suka kicason kansu dayawaba basma takatseta dacewa husna inata sallama tunaninme kikehakane firgigit ta dubeta ahankali tamike tsaye tana kallon basma tace yanzu anty basma kinganinkinyiwasu hajiya adalci kenan
Basma tazauna taredacewa meyafaru tace kinje gurin brother ne basma tace injiwa ni wallahi kodayake konarantse bayarda zakiyiba husna tamatso tadafa basma anty rokonadake dayane kidaure kifadi gaskiya inkinje kotu saboda kifiddasu hajiya basma tazuramata idanu cikinzuciyarta tace dakinsan gaskiyar kilakice karnafada amma afilisaitace gasgiya dacineda ita husna ammazan kokarta tunda dama dagakin gaskiya saibata husna tace nagode cikin kwanakin basma batada kwanciyar hankali su hajiya sutashirya mata abubuwan dazatace wai itamatace yacezai kasheta intafadi gaskiya sannakuma shineyasa akashe safina kilishi tace kice hatta mahaifinsa da hajiya yace zaikashesu shikuwa m b text yake matakoyaushe tajitsoran Allah ta fadi gaskiya anajibi zasu koma kotune tace yazoyadauketa alayin suminna kawarta yadauketa sukanufi gidan nan kukatakemasa sosaikancewa itafabatasan yanda zatayiba tanaso tafadigaskiya ammabason tarabu da danginta tanatsoran halinmaza wataran zaimanta tamasa halacci hanunta
Hannuta yakama zuwawani dakin maidauke da na urori yazaunar da itakan kujera fuskarta tanakallon wani katon T V manne jikin bamgo yadanna wasu gurare tamkar fim takeganin dukkan wanikule kulle dasukayi wasu abubuwanma saiyautasansu batagama kalloba yakashe yadafata honey kinyarda kokinki fadigaskiya nine asama jikinta yayimatukar sanyi tacehakane yace kumagashi inbakyatare dani tun a kotu zan sahalemiki tadubeshi kantahar yasomaciwo in inatare dakaifa ya isogurinta yamikar da ita tsaye yarungumeta da angama shari a zamukoma America inyi aikidasu kafin lokacin da kasata zatagane kurenta tasoma amfani da gaskiya maimakon karya tolokacin sainadawo sumasuci gajiyar ilimina tasake dubansa tokamin alkawarin bazakami kishiyaba yadago fuskarta yanakallota itacematsalarki tadagakai eh yayi murmushi taredacewa anwuce gurin ninakine kedaya sukasake kankame juna saiyanzu tasamu nutsuwa dukda intatuna wasu abubuwan hankalinta yanatashi
Kafinzuwan ranar su hajiya shiwa sunga alkali anasu ra ayin subashi cinhanci yajuya shari ar ammadayake yanada dansauran tsoron Allah cikin zuciyarsa ya amshi kudi saidai bayajin zaibiye musu hakanan sunziyarci bokaye da malamai danneman biyan bukatarsu shikuwa daran ranarma gurin baba yakwana a asibiti jikin yayi sauki sosai sunyi hirasosai indayake tabashi labarin irinwahalhalun da jidda tasha abaya dakuma wandatake ciki ayanzu sannan yace kota Allah takasance yabashi amanarjidda yakulamishi da ita m b yace insha Allahu yace bariyaje yayi lafila sannan yason baba yatayashi da addu a saboda yanada wata matsala gobe addu a baba yayi tazubo masa wahegari tun asubahi yabar asibiti ya isagidansa karkasara nanyashiga tattara komansa yakammala dukwata shaida dazaibada akotu yatanajeta sukuwa cansuma sun gama tsarawa basma duk abinda zatace daran ranardai bataritsaba duk lokacin da husna tafarka zata ganta zaune tanatunani gamida kuka tsam husna tataso tadafa basma tace anty basma kitsa
Kijitsoran Allah kifadi gaskiya akotu kadakiso mijinki yarudeki kiki yan uwanki karyafa haramunne basma tadubeta husna yanzu idanyakasance yan uwanane basu da gaskiya fa bello ne me gaskiya mezakice husna tayidanjim sannan tace still gaskiya zance kifadi mana tunda zalumci babukau basma tasauke ajiyarzuciya tasake samun kwarin gwarin gwiwa inmabahar zuciyar husna tafadaba to itadai tajisanyi cikin ranta dasafema ansake mata bitar abinda zatace donkada tamanta dukdai tana jinsu kilishi hardacewa inmatakama akace zaku rantse tokirantse abinda yanzu bataci shiwa tace kwarai kuwa itadaijinsu takeyi azuciyarta tace mugunta inje inratse kan karya intafi inlalace ko sunrigasu m b zuwa kotu saigasu abba suma ankawosu lokacin da m b ya iso shida sajan sani sale
Kotu tacika tabatse kuma anayin shari ar wasune bayan itasaida akakuma yinwata sannan akasoma karanto tasu anyibayani inda akakwana bayan amkirakowa yatsaya a indayadace alkali yadubi shiwa yace ina kanwar taki nan aka kira basma lauyan m b ne yafara mata tambayoyi bayan yanemi izini kece matarsa tace eh munaso kifadi tsakaninki da Allah a inakukahadu kukasoma soyayya agidan yayata hajiya shiwa tobamu labarin farkon haduwarku harzuwayau lauyansu yataso taredacewa shikam baiyarda dawanna tambayarba nantake alkali yace tayibayani kumataji tsoran Allah tafadi gaskiya kan basma yanakasa kumacikin fargaba tasoma tundaga lokacinda shiwatakitsa matacewa tajawo ra ayin m b harzuwa yaudinnan kafintakawo ayaharsu shiwa sunfara zufa tareda rasa indazasu sakansu m b yamika faifan hannunsa taredacewa ga cikakkiyar shaida nan batareda bata lokaciba akaciro T V akahada tayanda kowazaigani to komaifa yabayyana kowayagani kilishi tamike zatafice yansanda sukayi caraf da ita sukace tata matsalar da bance tundatace itace silar mutuwar mijinta kamaryanda sukagani yanzu muraran bayan angama kallo akayanke hukunci cila kisa abba shekara goma da tara gakuma tasu matsalar shiwama shekara gomane datara nan akayigaba dasu lokacinda sukazo za awuce da ita dady yadubeta cikin matsananciyar damuwa yace nasawwake miki saki daya tadubeshi idanunta babu wata nadama tayi murmushi taredacewa kosati bazanyi ananba shikuwa m b tuniyakama husna waddaketa rusa kuka yanzune tagane mahaifiyartace silar mutuwar kanwarta ayunkurinta nakashe yayansu shima dady yanzune yagane dannasa yana aikinsane akan gaskiyarsa tausayin dannasa yacika zuciyarsa ya isogurinsu yadafashi bello hakakayi taboye min abubuwa dadama ammabaka kautaminba
M b yadubi mahaifinsa yace dady indanasanar kaitun wannan lokaci bazakataba yardadaniba yanzukuwa dakaga komai zakafi gaskatawa husna tadubi mahaifinnasu tace dady don Allah kataimakamin in akatsare hajiya matsaloli zasuyiyawa gareni bandade darasa yar uwata safina ba hawaye yasoma sintiri idanun dady m b yasakerungumeta sunatafiya yace Mata husna kadakidamu ammakinga laifina ta girgizakai a a nasani itadince mai laifi taimakamin dainakeso kuyi yanda m b yaganta arude hiyasa yakaita cikin motarshi basma ma tazo tabude gabatazauna dady kuwa yanatsaye duk abubuwan ganinsu yaketamkar cikin mafarki m b yana lallashin husna yace alkali yayiwa hajiya adalcine amma inasokisani wannan kasar tamu indaikai wanine kokasan wani to kafikarfin dauri donhaka nasanda mahaifin hajiya yasamu labarin abinda yafaru zaisa asaketa sani sale shineme tukasu hargidan dady inda husna tasake rikicewa basma ma kukantakeyi dady dakansa yakira mahaifinsu hajiya yayimasa bayani nantake yashiga yiwa dady masifa kancewa yanasane yagoyi da bayan dansane itakenan batadagata toyadaisani yarsa bazatako kwana agidan yariba sannan kodatafito totagama zama dashi yakashe wayarshi abin al ajabi saikuwa gashitafito aranar m b yasha mamaki yakuma karatabbatarwa nageri a saidai Allah shinezaiyi maganin mutanan cikinta inbanda anageri a wai acehar akwaiwanda yafikarfin hukunci Allah yakauta yakumasa agane basma kuwa mahaifinsu cewayayi yasa dukwanda yaganta yakashe masa ita ko alahira bayasanganinta wannanfuricin yasata kukasosai hajiya kuwa tayiwa husna waya waidik tahada inata inata zata aiko adauketa husna tace hajiya kebazaki dawonanbane tace bazandawoba ubankifa yasakeni kumakoda acebai sakenibama kano tafita raina cinmutunci da bello yayimin ya isheni kumakada yazata yashane husna tace haba hajiya Dan Allah kidaina wadannan dabi un halayyace irinawadanda sukarasa imani kumamarasarabo alahira hajiya tace nufinki inbar wannan tozarcin da akayimin husna tace Dan Allah kiyihakuri zanzo abuja dakaina
Basaikinturoba yanzu munagab da soma jarabawa shiko m b yatafi da basma gidansa na dorayi safaman kukatake rusawa saboda kalaman babansu m b yayi lallahin haryagaji dakaryashakanta takwanta baccima Dan barawone yasaceta washegarima dakukanta ta tashi harma yarasa irin lallahin dazaimata tasatayayi yanakallonta hartayi tagaji takwanta tana ajiyarzuciya sannanne samudama yarungumeta yalallasheta dakalamai masudadi yace my dear kinutsu kikwantar dahankalimki hajiya tunitafito yanzuhaka tana abuja tace nibadamuwata wannanba matsalata daya suzasuga bangiyi dabayansuba wandahakan yananufin munyi hannurig dasu yace kokusabahakabane nasansun fusata nalokacine tace kasan babanmu daruko kuwa yanda yafadadinnan haka zaya iyakasheni tasake fashewa dasabon kuka
M b yasake rungumeta sosai bazai mikikomaiba kidinga kiran wayar shi tace su yaya naziru nemakawai naga basu dauki abin dazafiba yace kidaina damuwa suma wadanda suka dauka da zafin zasusauke insha Allahu haka yayita lallabata gami danunamata cewa komaidaran dadewa zatasa santa da danginta hakata hakura husna ma da dady yaga tacika damuwa saiyace ta tattara tadawo gidan bello hakakuwa tayi bello yasake lallahinta hima bilal saurayinta yana kwantar mata da hankali tuni m b yasoma neman aiki akasashen duniya guda uku kozaidace tahanyar internet kumabai samu matsalaba domin duk kasashen sun daukeshe saidai yazabi america don yafisaninta tunikuma yasoma shirin tafiya tareda matarsa basma mukuwa akauye koyaushe lamura gareni babu sauki tunda mukakai baba birni mukadawo banida sauran kwanciyar hankali garagarama da mutanan kauyanma sukayi kungiya sukaje sukaduboshi duk wanda natambaya saiyacemin jikiyayikau lamarin yayimin dadi nidaiko tafenake addu a cebakina Allah yabashi lafiya auwalu da sani ma sunje sunduboshi saboda surutun da yacika kauyan anacewa su da uwarsu sunkosa yamutu sunkizuwasu duboshi tuni likita yaso yasallameshi amma m b yace saiyadada murmurewa kwana uku yakara aka sallameshi sannan yakaisa gidanshi na karkasara saida yasayo masa suturu dakayan masarufi zuwa takalma sannan yabawa sani sale kudi yace yasayi katifa da zannuwan gado zuwa labulaye yanemi mai mota yakaisu can kauye shikuma da kansazaya zo dashi dayake yanayin damukeciki nadaminane kodaran jiya kwana akayi shekaruwan sama donhaka muntashi kauyan da sanyi duk wanda zaka ganshi da rigar sanyi kokuma hular sanyi komace ko namiji sabani nidako takalmi silifas bandashi ko ina canbala kafata nakeyi rigar jikina duk hammatar tayage hakannan zanina wajan zaman duk yahuje
Saidai dan yadodon gyalena nake dabara inzuka donyarufemin yagar zanin inatafe tamkar mahaukaciya naharde hannuwana akirji saboda sanyin dayake hurani gashihar yanzu dasauran yayyafi inayawo dakar mutum uku sukasayi goron bansan dalilin dayasa yanzu mutane basason susayi abin sayarwataba kodan hauhin babagaje da mutan kauyan keyine wanilokacin kuma nafi badashiga dattina domin ko abinci kakeci inkaganni zaka iyayin amai indaikana da kyankyami dazarar rana takwalle kwarkwatar kaina sukasoma tsungulina hannu bibiyu nakesawa wanilokacinma hakazakiga sunabina adokin wuyana sannan hakorana sunzama yalale koyaya na kuskura ruwa saikaga suna jini dana dosoka kuwa zakafarajin warin jikina kalakala kauri karni da waridai gashinan todan Allah maiwannan wanene zaciwani abu dagagareta duk babagaje ce tamaidani haka kuma koyauhe nadau abinci ba asiyaba innadawo dashi saiduka dagabaya datakula asara takeyi saitadaina saigoro da gyada sumaba sosaiba cinikin saikuma takoma daga aikin gida saitaturani roro gonar mutane insun gama amfaninsu sunkwashe dasafe innagama komaisai indauki tallan goro takance kodai kwandalace saikije muguwa maikama da gwagwgwan biri inatsaye duk inawannan tunanin sainaga mota dauke da katifa da fulallika tanufi layinmu nabi katifar da kallo cikin zuciyata kuwa tambayar kainanake kotawacece katifar kiladai gidan maigari za a kaita danduk garinnan bangamai iyasaytaba kinsanni dasan kallo donhaka dazan dawo sainabi talayin gidan maigari ammabanga motaba nace kilahar tatafi saidaime lokacin dananufo kofar gidanmu sainaga mota tsaye da katifa nashiga lissafin tawanene dukgidan dai babumai kudin babagaje ammako itabatada kudin wannan hirgegiyar katifar saidanakusa nalura ahebanikadai bace kekallon katifar yarasundan taru matan makotakuma sunata leke ta katanga maimotar kuwa yafito yana jingine jikin motar yabani baya donhaka banga fuskarsaba saidanazo nakewayo nagane ashe bakon gidan maigarine nantake nashiga fara a taredacewa bakon gidan maigarine yakalleni
Yakalleni nasani yana mamakin ganinacikin wannan mumunan yanayi fiyeda nada yamatso kusadani nikuma najada baya saboda bancikason tsayawa kusa da mutaneba don warin jikina yace kuluwa dama kenakeson gani nace to gani lafiya inamagana inakallon katifar yace katifar babace za a sakamasa acikin daki shima anjima ko gobe yanatafe nannashiga tsallan murna taredacewa barana fadawa babagaje yace aituninasaran da ita tunda zuwana sukafito nashaida mata tajatsaki takoma ciki batasake fitowaba cikin sanyin jikinashiga gida na aje tiran goro tareda mikamata kudin takarba tanasirfamin zagi nace baba kinga bako awaje tace inaruwa dashi innaganshi nace aa dama yace minne gurinki yazo an aikoshi daga birni yakawowa baba katifa rufe bakina yayi daidai da murfin kwanon data jefoni dashi yasauka a kaina nadafa gurin danzuwa yanzu nahoru da duka nadaina jinzafin duka tacigaba dacewa shegen bakinta kamar shadda masai namike nafita tana kirana nawuce wata nacewa bakon maigari sainagyara dakin yace to bari nashigo natayaki haka mukayi tafito da shirgi daga dakin duk yayi butubutu saida naje makwafta na aro tsintsiya nacigaba da shara dama kasan dabeshi akayi shikuma yacire duk yanar gizogizon dake saman dakin dakuma jikin bango har yakecemin manzon ALLAH S A W yayi hani dabarin yana ajikin bango dan tana gadar da talauci nace in ALLAH yayarda zandinga ciremasa dataimakon wani shu aibu makwafcinmu suka shigo da katifar ammaba ashim fidataba saida yashiga mota yaje kwanar garko yasayo ledar tsakaddaki yashimfida sannan yasauke katifar yace inshim fida zani ban iyaba tunda ita baba gaje bagyara gadonta takeyiba koyaushe zakasameshi shirge da kaya ko itazakwanta saidai tature kayan takwanta hakama katifar shinde bantaba ganin angyarataba saidai takade takwanta niko dama kasa nake kwanciya saidai natada kaida tsummo kara luradayayi ban iyaba yakarba yagyara yasaka labulaye baki nasaki inakallon dakin baba tamkar amafarki lallai komaiyana bukatar kyara dubi dakin tamkar abariki bakon gidan
Bakon gidan maigari yace to ai kuluwa barikinka aljihunkaka inkinada kudi ko kauye tofa tamkar kina barikine nayi dariya taredacewa hakane nadubeshidan yimasa tambayar data tsayamin arai nace waibako kasan danbirni ne daman yayidariya taredacewa a a bansanshiba tundanane meshi nafada masa sakonki shikenan mukasaba dashi nagirgiza kai taredacewa nayarda aiyanada kirki mutumin dubi abinda yayiwa baba haka yake ko birni sannan yace jawo kofar
[29/09 12:00 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
33.......Nizan karasa gida maigari mugaisa inwuce nace to harwajan mota narakashi yashiga yana dagamin hannu nace to saiwata rana inakomawa cikina samusu babagaje cikin dakin sunakallon dakin sunatabe baki zatona babagaje zatayi murna tunda dakin mijintane ammasai najitana cewa lallai zanga indazaisa kayannan idan bikin wannan yaran yatashi wai ya auwalu dansane zaizauna adakin wannan karamin kuwa tunda yafishi samu kudi shisai yagina nashi dakin wai ya sani kenan dama musa neyayi aure sukuma matan saisukace to yakai dakin kimana kingashikenan kekinzama abinkwatance akarkararnan takatsesu dacewa ni awa badainiba wallahi nasanima ko wanda yasayi kayan sunemasu yanka kai abirni tatabe baki taredacewa rabani da haramun Nayishiru inatunanin dama anayanka kai kodaibana mutaneba dagakarshe sainawatsar dabatu saboda nasan sharrinsu babagaje dannima lokacinnan hakatadafamin maita haka gariyadauka har yanzu wasu basuyarda daniba inacikin wannan tunaninne naji dirin mota kuma harsuma sunji nafita da gudu zatona yatabbata kuwa danbirni ne da babana da murna nanufeshe na makalkaleshi inacewa oyoyo baba duk makwafta sunfito sunamasa sannudazuwa amma yan gidamu duk saisuka shishige daki munazaune cikin dakinshi duk makwafta sunata mamakin yanda dakin baba yayi kau hakannan yashaidamusu aikin yaronnanne dan gidan maigari nawajan kanwarsane kunganshinan yanuna m b wanda yafito da magungunan baban yanason yanuna masa kowanne taredasanar dashilokutan shan maganin nan jama a sukashiga sama albarka taredafatan alkairi yagama nunawa baba maganin yadubeni jidda wato kinga baba nubako gaisuwa ko nace aidama zangaishsheka natsayane kagama da jama a yayi murmushi duk kin kara kazancewa sosai nasun kuyarda kaina kasa yamike taredacewa baba bara najenaga haja inzantafi zanzo nayimaka sallama baba yace to taredashimasa albarka nima nace saikadawo yace to jidda yanafita nadubi baba nace baba kasamu lafiya fiyedada fiyeda lokacin da bakafara ciwonbama yace kingannidai jidda bansan damezan sakawa yaronna
Konine nahaifeshi bakin abinda zaiminkenan yanzu cikin wanda nahaifa inace sanine kawai yaje yadubani sudayadace suyi Jinyata basudaukeni abakin komaiba don banida kudi uwarsuce me kudi toninasa musu idanu gasunan ga uwartasu muzuba mugani nace baba kayi hakuri watarana sailabari shikuwa m b yana shiga gidan maigari sukashiga yimasa oyoyo maigari yana dakinsa m b yashiga yagaidashi sannan yagaida matan gidan daga bisani yashiga gurin haja waddatun da yashiga takemasa lale marhabin dazuwa yausunyi hirafiye da koyaushe hartake masa tunida gonakinsa dakuma filayansa daya gada wajan mahaifiyarsa tace tanaso suje da babansa maigari yasakenuna masa saboda halin rayuwa takara dacewa dan Allah kadakaga kana dahali kakikula gadon mahaifiyarka yace zanma samu daya dagacikin filayen aginamin tace aiko dakakauta yace zamuje ingansu inyaso saiyabani shawarar wandazan gina acikinsu haja tace to nan kuma tadauko masa labarin babana tace tajidadin taimakon dayayiwa babana tace mutan karkarar sunatashi masa albarka yayi murmushi don maigari ma dayashiga gurinsa yasanardashi hakan yace haja bakomai wannan aibawani abubane tace saura yarinyar kuluwa ba yace tana raina yarinyar yaudana gantama hartsoro tabani kamar babil adamaba namarasa wanne irintaimako zanmata haja tace ninasone kadauketa calak kakaita gidanka aidai kaikaje bazata doshekaba don kobarazana kamata kanuna zakahadata da yandoka zata tsorota yasake gyara zama yace matsalar ba anantakeba don itakanta maidakin tawa batasan mutanan kauye bazata tabayadda dabatun tazauna da jidda ba gashidama kwanannan mukafita cikin wani kangi yanzu da haka can kasashen turawa danadawo zankoma da aiki haja tadafe kirji taredacewa nashiga uku Muhammad mezaisa kakoma can ni haja shikenan indaina ganinka bazan dinga dadewaba zadawo lamarin kasar nantamu bazan iyadashiba wai acekirikiri kanakallo gaskiya aceba asonta karya akebukata niko danaci haram garana hakura da kasar lokacin da manyanmu sukasan ciwankansu sukasan namu to zandawo
Nan yazauna yakoro mata batunsu dasu hajiya shiwa haja tasha mamaki matuka sannan ta godewa Allah tareda yimasa fatan alkairi sunje da kawunsa maigari indayanuna masa dukkanin guraransa sannan yanunamasa wanda yadace yagina ara ayin m b yanason ginegine irinnagar gajiya maikau nanyabar komai gurin maigari indashikuma yabar komai hannun sama ila mijin binto kan aikin m b yace zayadinga turo sani sale yana kula da aikin kodayatafi inma anabukatar wani abu sajan dinnezai kawo yayi musu alheri yatafi baibar kauyanba saida yakoma yayi sallama damu indayakawo kudi yabaiwa baba yace kadinga sawa jidda tana sayomaka lemo da nama kanaci kakara murmurewa yadubeni kicigaba da hakuri dakula dashi kema inanan inanazarin taimakon dazanmaki nace to nidai nafison nayi karatun addinina kobansamu nazamaninba yayi murmushi yafita nataso nabiyoshi inatsaye akofar gidanmu yashiga mota saida yajuyazai tafinatuna natsaidashi da hannu yatsaya naciro agogon daga zanina indana adanashi nace gashikabawa bakon gidan maigari yayi shiruyana sontuna wanene haka nace damuka gamagyara dagin baba zayawanke hannuwansa shine yace inrikemasa saikuma yamanta lokacin yagane wanake nufi yace oho sajan sani sale nace damahaka sunanshi yayi murmushi taredacewa eh ammake mekikasa masa ina dariya nace bakwan gidan maigari yasake murmusawa yace nikuma dan birniko kekumafa nakarkatar dakai nace yar kauye yaja motarshi yatafi yana murmushi cikin zuciyata nace shi inaga baya dariya saidai murmushi lokacinda yashiga gida shidda saura husna tadawo daga makaranta kenan tazo tatareshi taredayi masa sannu dazuwa sukashiga cikitare tanayimasa tambayar inayaje haka takalminsa duk tabo yace daga kauye gurinsu haja daidai lokacin basma dakekwance cikin kujera tana kallonsu tana fara a tatashizaune tadubi m b dama kauyekaje yazauna kusada ita su haja sunagaishsheki tayatsina fuska bataredata amsa gaisuwarba tace mekajeyi yafahimceta sosaibatason mutan kauye yace niyashafa abinda najeyi yatashi yayiciki basma tabatarai
[29/09 12:45 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
34.......Tadubi husna wanilokacin saizuciyata tayita rayamin cewa zanyi nadama nangaba akan auran bello husna tazauna inda yatashi tadafata taredacewa sobome kikacehaka talumshe idanu hawayenda sukacika indanunta sukazubo tace bello komainashi rufarufa yakemin saiyayi tafiya bansaniba nibanida darajar dazaicemi zanjewaniguri husna tace husna tarike hannunta taredacewa anty basma kifahimci wanene brother bayason hayaniya kuma yanada zurfinciki yandabaya shiga rayiwar wani haka bayason ashiga tashi nibance zanshi rayiearshiba atilis yacemin zanyi tafiya husna tace kilakuma saboda abindayafarune bayafada haryanzu sainangaba idankunko ma zamasosai babuzargi atsakaninku m b wanda kejin dukmesuke fadaya fito daga dakin yakalli basma yace kingirmi husna sosai ammataki tunani gashi tahango abinda yakamata acekin gano inanufin kisanwaneneni menakeso mekebaniso dahalin da mukeciki yanzu dakuma wanda zamushiga nangaba
Basma tataso tazokusa dashi takwantar da kanta akafadarshi nafahimta amma inzakayi tafiya kafadamin hakama inzakadawo yajuyada itagabanshi taredacewa mazan dakikaga insunyi tafiya sunadokin sanarda matansu cewagasunan dawowa tosunasa ransamun tarbatamu samman inanufin delicious tadagakai tadubeshi damuwarka kenan abinci ammakaki samomana kuku yace hakanan zamuyita maneji inmunje indanasamu aiki masamu masu aikin acan husna tamike tanufidakin basma wanda yazama natatunda basma dakin m b take kwana kangado tafada tareda zube takardunta kan gadon rigingine takwanta aranta takeraya cewa Allah yasa bilal dinta yazama kamar bello taban garan soyayya tadtakula yasan soyayya bello amma inkaganshi hakazaka zatacewa mace bata ishehi kallobama balle yasaurareta donkoyashe adaure yakegashi dara ayi nabala i don inyace abuto garama kahakura don inkaki kainezakasha haushi doshikam bazaicanzaba muskiline gakamunkai kota ina dan uwannannata yayi wayartace takatseta gazatonta bilaldintane ashema hajiyartace tadaga tasoma gashsheta hajiyar bata amsagaisuwartaba tace ancemin kinagida su bello husna tace am hajiya gidanmu bakowa
Inayawan tunaki da safina shine dady yace indawo gidansu anty basma hajiya tace lallai husna bantabaganin marakishin mahaifiyartaba irinki dukfadin kano kirasawanda zaigurinsa kizauna saiwanda yaraba auran uwarki da ubanki
Sukatozarta uwarki akotu tace to hajiya yaya zanyini hajiya tace kitahonan abuja karatu inkasar kikesonbari zakiyi dadynkuma dayanuna sankai yakai bello waje yayi karatu nahakura ba aganiba tonagaya miki kitahonan dady naku aibaikai kwatannawa mahaifin akudiba husna tace hajiya kiyi hakuri dady bazaibari inzoba takatseta dacewa wato tambayarshi zakitsayayi sushafa kawaisuji bakyanan ainima inada hakki kanki husna tarasa mezatace itadaiko lokacinda mamansu take gidansu intamatsa musu sujehutu kukatakeyi batasonzuwa saboda sunayara in hajiyar takaisu su uncle nasir saisuyi tamasu wasan banza sunacire musu pant kumadata fadawa hajiyar saitakaryata donhaka batason zuwa iyaye mata muyihattara mulura da yaranmu mata komaikusancinki da namiji kadakisakar masa yarki sakak komai kankantarta Allah yashirya manazuri a hajiya tace kinyishiru kokinanufin sunfinine
Dady kansa adaure yace bangane nufinkaba inkadubi kesdinmu da hajiya shiwa kawai dady ya isa misali irinhujjojin danakawo da shaidun dana kawo dakuma irin hukuncin da alkalin yayanke bai dace ace hajiya shiwa tafito yanzu ba kwatakwata kwananawa yadan dakata kafin yacigaba dady irinaduk bazasukai labariba akasar nan dominbazanyi aiki da cinhanci ko cin amanaba yaciro hannun shiwanda akaharbeshi daga riga yanunawa dady dubiwannan da acikine ko akirji dayanzu nazama
Dayanzu nazama dan gida akiyama dady yazaro idanu garin yaya yayi murmushi donkawai nace bangoyi bayan zalunciba donhaka dady inason ka kwantar da hankalinka kamin addu a toshikenan muhammadu Allah yayi maka albarka yasakaje cikin sa a kadawo cikin sa a saidaizanyi rashinka kusadani sannan yabatun maidakinka kuma yajidadin batun namahaifinsa cikin murmushi yace zanfaratafiyane ingayanayin gurin sannan inzo intafidasu harmada husna dady yace tosu dawonan gidan tundanima gidan ya isheni bakowa saiyan aiki sannan inkuntashi tafiya banda husna saboda itama alhaji bashir yayimin tadin auransu da dan wansa bilal ninenace sudan saurara tagama karatu m b yace shikenan Allah yasa alkairi dady yace amin sannan yace yauwa gawadannan takardun katafidasu wajanka ka adanasu duk wadannan abubuwan dasuka faru sabodasune bamutaba zamanayi makabayani gamedasuba m b yashiga dubatakardun dakidaki hannayen jarine mahaifinnasa yazuba harguda uku
[29/09 5:27 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
35....
Daya akudu daya anan arewa dakuma aturai nan america yadago idanunsa yadubi mahaifin nasacike dazargi sannan yace dady inakasamu wadannan makudan kudin dady yafashe da dariya sannan yace muhammadu kenan kasandaini cikakken bakanone ba aikin kwamnati natsayamawaba inakasuwanci inkakula zakaga ananangida nasaka hannunjari dashekara shidda sannan nasaka awaje yacigaba tareda ciro takardun yana nunamasa wannan itace ta waje lokacinda nayi ritaya daakudin sallamata da ribar wasukayayyakina nahada nasaka wannan hannunjarin haryanzu m b kallonsa yakea tamkar baigamsu da batunba danhaka dady yamike yanufi dakinsa diyari yadakko yamikawa dannasa gashi kajedashi gida kaduba dakau kwashe takardun kajeka adanasu yace to dady saimunyi waya
Zankawosu basma din yace to sukayi sallama dukdayasi abinda mahaifinnasa yafadi gaskiyane ammayanaso yagamsu cikindare ko ince farkon dare yanazaune yana yanakaranta duk abinda dan littafin boye sirrikan yakunsa anannema yaga haduwar mahaifinsa da mahaifiyarsa harzuwa rasuwarta dahalinda dady yashigalokacin sannan yaga haduwarsu da hajiya shiwa harzuwa randa yasaketa wato a kotu sannu ahankali haryafada kan bayanan dukiyoyinsa ayyikan dayayi kalar kasuwancinsa harzuwa yanzu yanumfasa cikeda gamsuwa lallai dadynnasa tunda yasanmeyakeyi komainasa cikintsari gashikuma dukiyarsa maitsafta saidaizaya bashishawara yadawoda dukiyarsa cikin gida maimakon waje sannan babu abinda yaburgeshi cikin dan littafin kamar indayace hajiya hairo nagar tacciyar macece wadda hartakoma ga ubangijinta yana alfahari da ita domin samun irintasai wanda Allah yayiwa baiwa kodaya watsoruwa yakwanta yanatunanin lallai mahaifinsa sunyirayiwa maikau inama zaisamu cikakken tarihin zamansu basma tayijuyi tareda laluboshi nantake yamatsa kusada itayasake rungumota tareda jamusu bargo yanason basma somaitsanani inyanamanneda itasaiyadinga jintamkar yadiyeta donso itamanata bangaran hakane tanason bello fiyeda kanta tayarda dashita amince dashi tareda mikamasa rawuwarta musamman yanzu dayazama shine uwa kuma ubanta hakannan danginta
Ranar dazaitafi tashin darezasuyi dohaka misalin shabiyu narana yakwashesu zuwagidansu dady yayi sallama dasu basma ce kata faman batarai suyomasa rakiya harwajan mota husna tajuya takoma cike da kewarsa basna tajingina kanta dajikin motar cikin damuwa tunjiya yake aikin lallashi yabude motar yajawotaciki yamannata da kitjinsa haba basma saikace yaunenasoma tafiya nabarki gawaya kudayaushe munatare dazarar nagagurin zazomutafi dakyar yalallasheta tahakura tafito shikuma yaja motarshi yatafi tarazasu tashidonhaka tun tarasaura sajan sani yakaishi filin jirgi cikin sallahun dabarmasa harda gininsa nakauye donyace inyazocan zaidinga sauka da iyalansa sannan yamanta da batun jidda konace abin yashige masa saidasuka tashisunmayi nisa atafiya wato asamakenan sannan tafadomasa saida gabansaya fadi yajingina bayansa da kujera yanatunanin cewa sallahun jidda shine abunafarko azuciyarshi dazaya barwa sajan saigashi yamanta amma insha Allahu dazarar yasauka zaikirashi kuma kafin yadawo zaiyanke abiyi shidai auranta yanzu zaizama barazana ne dazaman lafiyarsu da basma dontunkafin suyi aure take jaddada masacewa batasan kishiya amma Allah yasaka agaba shikeyin maganin komai
Babana jikinshi ya murmure yasamu saukisosai tuni yasoma fitanema saidai watasabuwar masifar da babagaje takuma tadowa itacewai baba yabaiwa yaya auwwalu dakinsa shikima baba yace inyatashi inazaije gafilinan yagina daki yanda yan uwansa sukagina rigimatayi tsamari zagin baba itada yayanta abinhar mamakiyake bani tamkar bashine mahaifinsuba nikuwa in abinyashawota tokaina takehucewa takamani tanada waitunkan auran uwata mijinta yacanzamata tasanadina harsakinta yayi yazabeni cikin yaya shekace nikadaiya haifa cikin kwanakin nida babana munshiga cikin damuwa todayake bikin saba an watane wato ishin da bakwai gawata ranar takama lahdine to ranar asabar nadawo tallan gyada sainasamu kayan baba akofar daki antilesu ankulle kofar da kwado nannagane lallaisu dagaske sukeyi koda baba yadawo inakallonsa yazubawa kayan idanu sannan yayi murmushi yaje ya ajiye zabirarsa ta aski kusada kayan dakinsa nawaje indayake aski in anzogida nan yashare ganinyana tafita dakaya nannatashi nima natayashi yamaida kayan dakinwaje ranar bikin dayake nima nasamusake gidan binto nayini tataimakamin dantana takashemin kwarkwata nayi wanka hartabani kyautar kaya riga dazani da mayafi harda takalmin soso nadubeta inagodiya sannannace gaskiya wanka rahamane binto kinji yanda naji iskanashigata kota ina tace harma kinyikaufa kaiyya wannekau gurina nakallali yanda binto tayihaske sai abinda takeso zataci nan rogontane da kuli gakwadon ramarta cankuma ga dawarta da wake tadora nace kai binto kinhuta dubeki fes dake kici abinda kikeso cikin tausayawa tadubi jidda kuluwa Allah yanasane dakenasani idan rana tafito tafin hannu bazai karetaba kidan kara hakuri kadan inaji ajikina zakizama wani abunangaba nadubeta da murmushi sannan nace da ita kinafadine dan injidadi kumanaji shikenan dazan tafi aina tana tsifarkai akofar dakinta nace inayini aina u fuska tayamutsa tareda dakaudakai binto tace aina u bakijibane tajuya tadubi binto magana kike binto taja tsaki sannan tace muje kinji
Bayannatafi binto tadawo tadubi aina u babukau abinda kikeyiwa kuluwa ta tabe baki indai kinga nakula kuluwa to aure tayi domin koyaushe ado cemin yake bashi daburin matabiyu inhar dolene to saidai jidda binto tace ke aina u kincika shirme to in Allah yayi matarsace yazakiyi aina u tace Allah yakiyaye wannan kazamar binto daitawuce tabarta nan tana ta aibatani inashiga gida babagaje tadubeni awulakance to uwar gantali daga ina kuma nace gidan binto tace matsiyaciya almajira taroko kaya in inaso kisakane aizansaimiki tunda kikaga nahakura da tallan abinci dakikemin dolane kihakura da tsafta nafison ganinki cikin datti aminanta da dija sukasheke da dariya taredacewa kinsan kan duniya gaje itama cikin dariya tace ni innaki mutum duniyama saitakishi dan ubansa tanunani gamisalinan bantakai kwabona gidan wani malamiba ammadana sakoshegiya kungantanan kutuma bazaitayaba bare maiyatsu dija tace shekara shahudu bamashinshini aitagama bandaro sarai tace wayasani kotakanta banabi bare insami tarihidai nakeson takafa akauyannan kobayanzuba adinga labarin yarinyar nandata tsufahar tamutu babu aure jin abinnasu yayi yawa sainafita nazaga bayan runbu kusada awakinta nazauna nazabga tagumi inason inyi addu a ammabansan mezanceba yawancin lokaci saidai ince Allah yasakamin akwana atashi asarar mairai inji yanmagana har angama ginin gidan m b saidai babu wanda yasancewa gininsane dayawa sunazata ginin adone tunda ansan filinsu maigarine ko inasailabari gidan akauyanmu dama makwaftanmu gidan ginin bulodabulone ammazubin gargajiyane daga wajen gidan akaudogon dakali dabaranda sanna gamasallaci babba shikirar nabirnine naji anacewa sallar juma a za adingayi tundadama sai anje garko akeyin juma a akwau soraye guda biyu zaure kafin kashiga tsakar gidan dakuna ukune saikicin saibayi tsakar gidan malaleda siminti gafenti yasha dagawajema fenti kalabiyune ruwan makuba daruwan madara harciki munshiga kallo inata mamakin kyawun gidan azotona nimana adone nace lallai aina u sunyi gida
[29/09 5:30 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
36.
Nakalli baba dakeyin shanya nikuma inacuda masa kaya muna wankine arafin gonar maigari babayana shanyawa nacewai baba masallacinna da ado tagina yausheza a somayin sallah acikinsa donnaga tuntuni akagama ginawa yace aibana ado banena yaronnan muhammadu ne wanda yakaini birni asibiti danbirni har gidan yace kwarai har gidan najinjina kai taredacewa mutane sunatacewa gidan ado gidan ado yace a a filinsane nawajan mahaifiyarsa daya gada shineyasa akagina nace to zaizaunane agidan yayi murmushi taredacewa jidda kenan tambayarki tayiyawa toni inazansani kila inyazo da iyalinsa zaidinga sauka nace to ninakosa ingako wannetaimakone yakecewa zaimin ammazanso ace makaranta zaisani baba yakalleni nikonafison kiyi aure dazainemi jinsanraina dazance yasamo miki miji abirni kodamai gadin gidansane indaizai rikeki nayidan murmushi azuciyata nace wazai ganni abirni amma afili sainace baba niwama zaisoni yace kidaina fadin haka jidda domin falalar ubangijinki tanadayawa cikin zuciyata nace Allah kayayemin kuncin danakeciki
Shikuwa m b tuni aiki yayinisa kumayasamu gidansa maikau da motarsa wanda office sukabashi kumayanajin dadin aikin kodabai cikazamaba yawanci aturasunanne aturasucan dukda hakayanaso yadawo da iyalansa nankusa dashi hakaduk lokacin dasukayi waya da ita damuwarta itace yazoyatafi da ita cikinhaka sukasamu watanni uku sannan yasanar matatasoma tasoma saran zuwansa kowannalokaci tuntana lissafin kwanaki dagaranda yace mata yana tafe hartadaina idanutazuba ranar wata juma a wadda husna kanwarsa bazata tabamantawaba da itaba saigashi yadira da rana tsaka dukkansu murnasuka shigayi basma da husna suka rurgumeshi saidai kash dukda uwaryunwar dayakeji saidai yasha ruwa ko jus saboda kuku bayanan an aikeshi kasuwa basma tana kwance jikinshi husna ce takawo masa ruwa yadubi husna yace dady fa tace yatafi ofis dinsa yace yanzu hakayake fama darashin kulawarku gashi dadyna bayason zama dayinwa husna tace uku yanayin komai nanyafita gidan cin abinci danyacika cikinsa kuma danlalacewa harda cewa dan Allah yayo musu tsarabar icecream dady yashigo da daddare misalin takwas yataddabaki sunajiransa yan gidansu bilal ne saidai basujimaba sukayi sallama sukawuce dady yashigo falo yasanar dasucewa yan gidan su bilal ne maison husna m b yakalli husna waddata saddakai kasatana murmushi amarsu kenan dady watanawa kukatsaida cikin jimama dady yazauna yace bello sunzo dawani batune nadaban dukkansu sukadubeshi tuni gaban husna yasoma dukan uku dady yace husna kihakura da yaron nankawai yanzu abinda waliyansa sukefadamin wai mamansa tace bazaya aurekiba mahaifiyarki taso tayi kisankai har kotu husna tazaro idanu taredacewa dady waya fada musu innalillahi wa inna ilaihirraji un saikuma tasakuka tanacewa dama hajiyarshi batasona nakula damukaje dubota a asibiti batada lafiya ammasaiyace bahakabane nan basma tarungumeta suka shiga rarrashinta m b yace kicigaba da addu a sister kinji
Lokacin kwanciya m b yaja matarsa gefansa nada donbazai iyanisa da itaba husna itakadai takwanta tanacikin kuka bilal yakirata takidagawa yanatakiranta hardai daga karshe ta dauka hankalinsa atashe yace husna dan Allah kiyihakuri muhadu gobe musan menene mafita ni inasonki kumanagaya mata inban aurekiba saidai na mutu babu aure bayan haka kuma nagaya mata inma gaskene laifin mahaifiyarki daban laifinki daban husna dai shiru tamasa sai shashshekar kuka waddahakanne kekara dugunzuma zuciyarshi dagakarshe da kyar yalallasheta akancewa zasu hadu gobe shiru tayi tarungumi filo tunita bazama duniyar tunani inda watazuciyar take tabbatar matada cewa hajiyar bilal batada laifi don tana dahujja dama laifin mahaifiya zai
Zaishafi danta shikuwa m b rayiwarsu sukaci shida matarsa yana son basma tamkar ransa itasai yanzu tagane cewa data rabuda m b tabisu hajiya shiwa data jibga asarar da bazata maidataba bello tahir yasan rayiwa sala sala insuna tare takan mantada kowa dakomai shine dalilin dayasa take matukar kishinsa batason kokusa wata mace takalleshima cikin kwanakin daya dibone suketa shirin tafiya gashi tafiyar takama harda husna m b yace zaya tafida ita tunda gayanda abubuwa suka kasance gameda auransu da bilal itamata amince tabisudin tunda bilal yanunama cewa bazayaja da mahaifiyarsaba saidai suyita addu a shiysataga garama tatafi kozata mantadashi amma anya zata iyamantawa da bilal kafin ranar tafiyarsu m b yaziyarcisu haja dauke da tsarabarsa kasancewar ranar alhamisce yasamu tuni angama gininsa yashamamaki yaso yaje yadawone aranar ganin kammaluwar masallacin yasashi yanke shawaran kwana inyaso gobe juma a sai abudeshi dasafe saiyawuce nibanma san danbirni yazokauyanba saida yammacin ranar alhamis din danaji anashelar za abude masallacin juma a gobe narasa indazan ganshi gashishikuma baizoba saida daddare babagaje ta aikeni gidansu dija inroko mata miyar tafasa harta kofar gidan maigari nabi dannaganshi ammabanganshiba saidai motarshi namatsu inganshi nice hargidan su binto mukagaisa tace sai inanace rokonmiya zanje gidan dija nazaci danbirni yazonan tace dadai yaya ado nananne shine zaizonan wani abune nace a a zandai gashsheshine haka nahakura nakoma gidan dija nakarbi miya tanamita itadai gaje shegen kwadayine da ita ga yar banzar rowar tsiya mamaki yacikani dija dazagin babagaje
[29/09 6:31 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
37.....Duk yanda suke kodayake itama babagajen tanazagin dijan Allah kauta wannan amintakar inakomawa gida babagaje har rankwashi tazubamin iyakarfinta wainaje nazuna tuwanta yasankare shagon baba natafi inda baba yake kwana shine yakesanar dani zuwan danbirni gurinsa yakumanunamin kudin dayabashi naciji yatsa taredacewa kash baba yace menene nace danbirni yayimin alkawarin zaitaimakeni kilama yanzu yamanta baba yace baimantaba kuma saida yatam bayeki yanasane zakiganshi kobayanzuba washegari guri yayi guri mutane dadama sunhalacci bude masallacin bayan kauyanmu baharda makotanmu naji ance harda kamsila da ciyaman nimaba abarni abayaba damani uwar yankallo yaukan nasamu nayi guri yacika sosai harda matan aure kunsan kauye daga indanake inakallon sanda danbirni ya iso bamataba har mazan gurinda nakezaune inajinsunacewa kai wannan dantahalikin Allah yayi masakyau ga iyatsara ado nayarda dasu ga iyakarya hula kunsan bakano gurin ajiye hula kamshinsa kuwayacika gurin kodan nasan kamshinnasane oho sheda akayi nasiha gamida tuna tarwa inbanmantaba naji malaman suna horan al umma dasuyi koyi da halin bello tahir
Gurin yin sadakatu jariya sannan akasoma dabude gurin matso ruwa nannasaki baki inakallon zubar ruwa dagajikin wasu yan karafuna nisoma nake ingadaga ina ruwan yakefitowa nagadai garijiyacan daga gefe sannagawani kokarfene ko robace dirkekiya dagasama inacan inakallo har akabude masallacin bansaniba inanan inakallon katon bututun zance komenene aciki oho binto tadafani ketundazu inakwalamiki kira kinacan kina kallon tankin ruwa kedai bakiraina abinkallo nace sunansa kenan tomenene aciki tace ruwa nakuma kallon tankin kingani nadan girgiza kailallai birni tayi dariya nace binto hakada tsohon ciki kikafito taharareni jiyakinga yaya bellon nace a a sai ananna ganshi nasoma kallon indanaganshi binto tace nazo mujegidansu muci abinci duk da inamatukar jinyinwa ammabaso kallo yawuceni donhaka naceda binto nakoshi inagurin akagama komai kowayawatse har akakira sallar wanka ta juma a sannan nabar gurin shawaranayi inje ingaida haja dukda shekaran jiyancanma naje hanayi mata shara nashiga da sallamata natsugunna nagaidasu maman su binto nashiga dakin haja tana sallah nimanadau butarta naje nao alwala nazo nayi bayan na idar muka gaisa nadau tsintsiya inashare mata dakin taredacewa haja banganki wajan bude masallacinba tace aiko naje kuluwa bandai jimaba saboda kafafuna basujuri tsayiwaba nadawo gida nace banlura dakeba nakwashesharar naje nazubar nadawo na kakkabe mata gadon tadinga samun albarka taredacewa daman tunsharar shekaranjiya dakikayimi asma u cemasharar kumasuntafi biki kauyansu babarta nace Allah yadawo dasu lafiya nazauna daidai lokacinda takecewa nace dagoro ammadaidai wannan lokacin sunfisani aiki dandai yau juma a ce kiladanaje goro zandauka amma aikin danakesha yanzu yafinada saunawa aikin matansu yaya auwalu harwanki don rashida matar auwalu wani lokaci saitace baifitaba kuma dole nasake wankewa ko yayita jibgata gashi matartashi bawai tagirmeni bani haja tace cinzaline kawai sallamar danbirnice tatsaidamu dagamagana yashigo da kamshinsa bayan mun amsa
Sallamar kusada haja yazauna kangado tareda dora hannunsa akafadarta tace kunkammala komaikenan yace eh yanzu sai gida gobemuwuce harda husna natsugunna nagashsheshi yace a a jiddace nace eh kaina yanakasa nace angode babana yace min kabashi kudi bai amsaminba yace jidda sainaga kinkara ramewa haja tace badoleba yazatayi da masifar gaje harda surikanta guda biyu dakumasu yayannata tamkar baiwa itace deboruwansu wankisu shararsu ga girkin gidan gabadayane harsu kuma itakeyi gabadaya gatallan goro da gyada shiruyayi tamkar medaukar karatu koyaushe tunaninsa wanne irintaimako zayayimata yaciro wayarshi yashiga daddannata sajan sale yakira cikin harshen turanci yakemagana dashiyatam bayeshine yaya maganarsu takwanaki akan jidda sajan yayi shiru cikinzuciyarsa gaskiya yarinyar batayi masabasam dukda maigidannasa yafadamasa taimakone m b yace kayishiru yace sai ahankali maigida wallahi tsofaffina sunkiyarda acewarsu zanmaidasu mutanan banza saida sukagama magana da iyayan yarinyar danake nema sannan zanzodawani batun banza m b yace to bazakahada biyun bane zanbaka gidana daya nakarkasara kona doraya kazaba shiru sajan yayi gakoshi gakwanan yinwa dinfakenan dayatuno kamannin jidda saiyace gaskiya maigida sai ahankali yace tokatuntubi mahaifan nakamana kafinnataso anjima insunyarda harsadaki zanbiya inyasosai asakabikin sajan yace saidaihakan zankiraka duk yandamukayi zahiri baikira kowaba hasalima basu dade da haduwa da budurwar tasaba shidai bayason bakar mace amma idanyatuno da kwautar da maigin nasayace zaimasa saiyaji kamar yayarda dagakarshedai yajajirce kancewa bazai auretaba nikuwa da ake abunkaina bansan mesuke cewaba kallonsama nakeyi kowanne yarene wannan abindama nakesonsani shine koyasan abindayake fadi abarhannunshi redi o cekomecece niduk azatonama shikadine yake maganarsa jim kadan la asar tayi jinbaicemin komaiba nace to haja zantafi gida nadubeshi nace kasauka lafiya yace to jidda saiwatarana nasake kallonsa sannan natafi zuciyata cike dacire tsammani
Taimako daga gareshi haja tadubeshi nidai inason yarinyarnan muhammadu don Allah babu wani dauki dazakai mata tanuna turaman zannuwan dayazomata dasu tace tace naso inbata dayadagaciki adinka mata ammanasani gaje kwacewa zatayi yace barimuyi la asar Allah zaikawo mafita bayansu idar da salla zamayayi yanatunanin yanzu idan sajan yakifa koyaba danjuma maiwanki tsakiyayi gaskiya baisan asalin danjumaba jidda tana bukatar wanda zaikulada ita injiwata zuciyar in akayila akarida irinwuyar rayiwar datasha kamatayayi tasamu miji wandazai jida itadadin rayiwa matuka hakannan koyamatsawa sajan ya aureta balallaibane yakula da ita dobayasonta
Yanzuyaya zayayi kenan yasaketuna cewa shimafa yataba shiga irinwannan halikoyace bedade dafitaba mashi namiji kenanma bare ita mace kuma yarinya yasauke ajiyar zuciya tareda lumshe idanu sannan yamike yanacikin tafiyane zuwa gidan maigari sajan yakishi yasanarmasa dangisa sunce bazi auri mata biyuba Allah daiyasa banbata makaraiba m b yace kokusa zansan yanda za ayi yadubi haja narasa yanda zanbullowa lamarin jidda ninenama alkawarin zantaimaketa ammagashi narasa yazanyi haja tace bakafa rasaba zaka iya auranta kamaryanda ado yayiniyya m b yaware idanu yanakallon haja sannan yace in aureta inkaita ina tace ga gida kagina ni ainazacida kaginashine donka auri yarinyarnan ka ajiyeta dangaskiya zuciyata bata aminta da matarkaba yayi dan murmushi itamatanada kirki kuma tana sona haja tace nidai indazakayi hakan dazanfi kowa murna yace shikenan bari inkira dady na cikin waya lokacin dayakira dady saida yatambayeshi yana gidane yace a a yanzunnan yafita daga masallaci yana hanyar zuwa gidan yace dady sirrine tsakanin da da mahaifi mata akabani anankauyan su haja gashinigobe zanwuce naganta kuma tamin banaso kosu husna susasni inasoka kira baba maigari kabashi iziniya karbamin inyaso saisusaka rana duklokacin danadawo sai ayibikin dady yayi shirucan yace mezaya jamaka kara aure bello yace babu ammabazan iyakinkarbar yarinyarba kuma addinina baihanaba hasalima da biyu akace infara dady yace shikenan zankirashi yanzu abin abinkamar wasasai gashi maigari dakansa yatashi shida liman sukazo gurin babana neman aure na baba daicewa yayi yabashini sadakama shizaibada sadaki su maigari sukace a a yabada sadaki dubu talatin dukiyar aure dubu hamsin yace yanaso ayibaikone zaitafi kasar amerika inyadawo sai ayidaurin aure baba harda hawaye saidai yarokisu maigari akansu sakaya abinsaboda babarta kowayasan halinda takeciki akauyannan maigari yace babu damuwa nan yayi haramar tafiya bayan dawowar su maigari kamar yabitagidan su jidda saidai bayaso yaganta shedan yacusamasa tsanarta
Saikawai yawuce sunsake tattaunawa da dadynsa akanbatun aurannasa sannan yasake jamasa kunne kancewa yakula da basma sannan yayi kokari yasanar da ita batun auransa yace in Allah yayarda ranarce kuma daddadare bilal yaziyarci husna dahar takifita yanda yadinga aike sai basma tace taje taji yace yazo yayi bankwana da ita doya samulabarin zata tafi u s tareda yayanta tace kai mutane basu dagadon mutum ammasuna da gadon gulmarsa bansaniba nima tajuya tanuficiki yanata kiranta batajuyoba yadafa goshinsa zuciyarsa cikeda damuwa baisan wanne irinso yakewa husnaba shikuma m b daya kalli basma saitabashi tausayi yasani datasan abinda yafaru yau akauye hakika
Akarshen labarin zakuga bankarasa tunanin da m b keyiba iyagurinne ya yage kadan dagasama kuyi hakuri
Download In Rana Ta Fito Littafi Na Biyu Complete
0 Comments
Thank you for this comment