[31/08, 16:14] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITER
Writer by
Rukyn mamah
Dedication to
(Zeee Sani)
GARGADI
Banyarda wata ko wani ya canja min littafinah ba ko tayaya ne saboda nima dakaina nakirkire shi
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Page 1 to 5
Wasu yan mata biyu
Naga sunan tapiya
da alama makaranta
zasuje wajen
Karfe 7:39 uniform
Ne ajikin
Su yasha guga
farare rene amma
bacan ba
zan iya kiransu
Ruwan tarwada doguwa
Ce tana da
siririn hanci
Bakin ta Dan
karamin ne
Sannan
Idanta fari ne tas
Hafsat kenan yarinya yar shekara
Goma aha
bakwai wadda
Ta ansa sunan
ta kyakkyawa
yayi da kawarta
Ko kafarta
Bata kama
A kyau ba
Amma itama
Tana da nata
Kyan.Khadija kenan
Babbar
Kawar hafsa
Sauri naga
Sunayi saboda
Sunkusa makara
Ana dap da rufe get
Wani naga ya
Zo wuce Wa
Zai shiga
makaran tar
Wadda daganin
sa malamin
sune Khadija
naga t
tabo kawarta
hafsa race
ke kinga
mutumin ki
can yawuce dago kai
Tayi taga uncle
Sahin ne suka yayi
race kede bari
makaranta
Suka shiga
basu zarce ko
Ina ba
sai aji
waje suka samu
suka zauna
fake
Lokarsu
dayane 8:00
naga wani
malami
yashigo
Fari ne amma
bashi da
tsayi sosai
baza a kirashi
gajrre ba
yana da
Manyan ido
Yayi da bakinsa
Dan madaidaici
Hancinsa
Dogone sumar
Kansa bakace
A kwance yayin da
Yatara sage
A fuskar sa kai nima
Gaskiya Dana
gansa saidana CE
Masha allah saboda
Gayen yayi
Sosai
Sahin kena
Saurayin
Da
Ya amsa
Sunanshi
Namiji.
Tashi sukaiyi
Yan ajin gabadaya
Yayi da
Hafsat kuma
Bata tashiba
Good morning
uncle
Good morning
Class how
Are u
We are 5n
Ok idon sane
Yasauka akan
Hafsah
dako matsawa
batayiba
tsawa yada ka
Mata ke
Firgigi ta dago
Daga
Tinanin
datake yi
ke bakida kunya ko
Ko agidanku
ba akoya mini
Gaisuwa
ba ko kuna
Jakunta ne yake
Damun ki hawaye
Naga afuskarta
Tana kuka
tsaki yaja kafin
Ya cewa yan ajin
Su zauna yashiga
koya musu
Abin da
xai koya
Musu.
Bayan ya hada
ne xai futa yace
Tasameshi
a office
Dinsa tace to
Yafita ya koma office
dinsa tashi tayi
Ita da kawarta
Khadija sukabi
Bayansa.
Kuyi manage da wannan
zuwa dare
[31/08, 16:14] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITER
Writer by
Rukyn mamah
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 5 to 10
KARSHEN SHAFIN BAYA
Bayan ya hada
Ne xai futa yace
Tasameshi
A office
dinsa tace
Ato
Yafita ya koma
Office dinsa
tashi tayi
ita da kawarta
Khadija
Sukabi
Bayansa.........
Cigaban page din
Baya
Bayan sun shiga
Office dinne
Ya kira
sunan ta hafsa
naam ta amsa miyake
Damunki da
Har malami
Zaishiga
Aji amma
Bakisan yashiga
Ba tace masa babu
Komai nasiha ya
Musu suka
fito bayan
sunfitone
Khadija take
Cewa hmmm
Nifa wllh
Hafsa gani
Nakeyi
wannan uncle din
Yagane ko ke
Mekike gani
Ajiyar heart tayi
Tace hmmm
Ni wallahi Khadija
Da zai gane
Inasa sansa
Wllh da na
Haka ba .Khadija
Zuciya ta
Batamin adalciba
Datake son
Wadda besan
tanayi ba amma
Nadauki alkhawari
Koda sonsa
Zaikashe ni
Bazan fada masa ba
Harse
Ran da zamubar makarantar
Nan saboda
ina gudun
Nabayya na
Masa ina sonsa
Kinsan halin
Sa saiyasa
Amin assembly
Akoreni a makarantar
Nan kinga
Kwa mainayi
Nayi aikin banxa kenan
Haka zancigaba
Da dakwan
Sonsa har
Mugama
Exam tinda yanxe
Sauran mu
2 months
Mufara waec ajiyar
Zuciya
Khadija tayi
Tace 'ILLAR so '
Kenan
Shiyasa wllh
Bazan bari na
Kamu da San wani ba
Nidai ina gefe nace bakisan so bane
Sanda zaki kamuma
Ai bamu Sani ba
Hafsat ne
Tayi murmushi
Tace hmmm bakisan
So bane yanxe
Hakada
Zancire sansa
Araina inaso
Amma Bazan iyaba
Kamar karamun
Sonsa akeyi
A zuciya ta
Gani nake
Idan bansame Shiva
Wllh Bazan
Iya zaman
Aure aba
Kedai kawai ki
Tayani da
Addua tace ok ina
Allah ya yarda
Tace yawwa
Kawata nan suka
Iso ajin su
Suna shiga ana
Komawa aji
Malami ya
Shigo
Yayi abinda zayyi
Yafita kowa ya
Kama gaban sa
Yatafi gida.
Tafiya sukeyi
Suna hira
Har suka iso
Unguwar su
Gidan su
Hafsat ne afarko
Sai kuma gidan su Khadija
Dake unguwar dayane
Hafsat xata shiga
Gida sai kadija
Tace to ta
Gidan uncle
Sahin sai tomorrow idan
Kuma nashigo
To
Dukan wasa
Taka mata tace
Allah sa kifada
A bakin mala,iku
Tace amin yashiga
Gida.
Bayan tashiga
ne taje tasami
Maman ta
Ta gaidata
Ya amsa
Fuskarta a sake
Tawuce
Dakinta tayi
Salla tafito
Tace umma
Ina abinci na yana kicin kije kidauka
tace to tanupi
Kicin din.........
Kuyi hakuri da
Wannan
Waya ta tayi
Low gud bye 🖐🏻
Sai mun hadu a
Next page
[31/08, 16:14] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITER
Writer by
Rukyn mamah
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 10 to 15
WACECE HAFSAT
Hafsat umar dahuwa
Kenan
'Yar ga alh Umar
Wacce ta taso cikingata
Ga iyayenta
Alh umar haifafen
Garin cikin
Bauchi ne
Wadda hakkar
Kasunci ne
Ya kaishi garin
Gombe
Annane
Ya hadu da maryam ga ga limamin
Garin gombe wadda
Ake ji da shi a
Fadin garin
Gombe
Mutunne dattijo kuma
Kamilin mutum
Shiyasa ake ji da shi malam kabir kenan
Mahaifi ga maryam
Wacce itah daya allah ya bashi
Suna cikin kwanciyar hankali
Da qaunar juna
A hanyar xuwar maryam isilamiyah allah ya hada
Da umar
Ananen yake bayyana mata irin
So da qaunarta
Da yakeyi
Annane maryam
Tanemi ya gabatar
Da kanshi
A mahaifinta
A hka kuwa akayi sati daya
Da hadauwar umar
Da maryam
Ya koma gidah
Bauchi dan sanar da mahaifansa
Anna sukai mai mar
Fatan alkhairi
Tare da cewa
Xuwa qarshen
Wata xasu je
Nemamar auren
Maryam..
Haka kuwa akayi
Iyayen umar alhj
Dahuwa tare da
Qannensa Ibrahim
Da sulaiman sukaje
Nemawa dannasu
Auren maryam
Mahaifin
Maryam yayi
Matuqar farin ciki
Da xuwan mahaifan umar domin ya yaba da nagartarsu
Da kuma dattakunsu
Dan haka Anna a kai tsai da magana
A kan wata daya
Farin ciki kuwa
A gun masoyannan
Ba'a magana domin
Soyayyah
Suke kmr su
Cinye junansu
A hka suka cigaba da soyayyah cikin
So da qaunar juna.
Hakika rana bata karyah sai dai
Uwar diya taji
Kunya
A yaune ranar da
Dumbin jama'a
Suka sheda auren maryam kabir
Tare
Da mijinta
Umar dahuwa
A kan sadaki
Naira dubu ashirin.
A hka a cigaba da shagalin biki har xuwa lokacin a kaikai amarya dakinta maryam tayi
Kuka na bari
Mahifanta
Kasancewar
Itah daya Allah yabasu
A hka maryam
Ta kasnce a gidanta cikin qaunar mijinta
Domin umar
Mutum ne
Mai kula
Da iyali..
Watan maryam tara a gidan umar ta haifi sankacecen danta mai kama da mahifinshi
Murna a gun
Family biyunnan
Ba'a magana a hka
Akayi suna da yaci sunan kakansa
Na gun uba wato dahuwa
Anamishi
Alkunya da Khaleepha
Shekara biyu dai dai
Takuma sankado danta namiji wadda yaci sunan
Kakanshi na wajen uwa wato kabir
Ana mishi alkunya da fadeel
A hka suka cigaba da rainon ya yansu cikin so da qaunar
Juna hai Khaleepha ya kai shekara hudu lokacin
Da aka sashi a mkrnt shi kuma fadeel yana da
Shekara biyu
Sai da Khaleepha yakai shekara goma dai dai lokacin yana primary 5 shi kuma fadeel yana
Primary 3
A wata ranar juma'a ne marayam
Ta tashi da wani
Mugun xaxxabi
Wadda yai sanadiyar xuwansu
Asibiti.
Kwajin farko aka
Tabbatar da cewa Maryam
Na dauke da juna
Biyu farin ciki gun
Umar ba'a magana
Haka ita kanta
Maryam din
Lokacin da maryam tacika wata tara
Cib ranar ta tashi da nagudar mai tsanani
Waddah ta girgixa umar
Ananne likita ya
Shedamar cewa
Tasha wahala sosae sai dai
Amata ayki a hka
Umar yasa hanu
A kan yiwa Maryam
Ayki ana cikin kokarin shiga da
Ita ne allah ya sauki
Maryam lfy ta haifi
Yarta mace mai
Matuqar kama da
Itah murna kuwa wajen maryam ba'a magana domin ta
Dade tana rokon
Allah yabata diya
Mace sai kamu gashi Allah ya bata
Ananne ta hadu da wata mata itama haifu ta haifi yarta
Mace anne take fadamata sunanta wato Fatima take fadamata
Unguwar da take
Anan maryam
Tagane cewa a kusa da su take
Annan suka kullah xumunchi tare da yin musayan number a haka akazo a ka sallame su kowa ya tafi gidansa yayin da sukace za sukawo wa junan su ziyara.
Yau ne ranar suna yarinya taci sunan
Kakarta
Tawajen uba wato
Hafsat yayin da kuma Fatima yar ta taci sunan ta Khadija ahaka akayi
Tarun suna
Cikin farin
ciki da walwala
A haka kowa ya tashi.
Dagan kuma arzikin alh umar ya karu alhmdulillah.zumunci ne mai karfi ya kullu tsakanin
Fatima da Maryam harta kai ga kan
Ya yan su ma sunayi..
Shekaru sun shude haka watanni ma
Sun shude Hafsat takai shekara hudu aka data a mkrnt ita da kawarta
Khadija haka rayuwa
Tacigaba
Da tafiya yayin da Hafsat da kadija suke kaunar
Junan su kamar
Yan biyu a haka har suka gama primary tare suka shiga secondary tare yayin da fadeel da khaleepa yanxu suna aiki a wani company na sarrafa takalma su kuma
Hafsat da khadija yanzu suna sss 3 a mkarnt.
Wannan shine labarin Hafsat umar tare da aminiyar Khadija auwal
Kuyi manage da wanna sai
Munhadu a next page
[31/08, 16:14] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITER
Writer by
Rukyn mamah
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 15 to 20
CIGABAN LABARIN
Hannun ta dauke
Da flate tafito
Daga kicin din
Tanupi dakin ta ta ajiye
Abinci a gabanta
Zurawa abinci
ido take takasa
ci sai juya cokalin
take tana
Tunanani uncle
Sahin wadda shi baisan
Ma tanayi ba ta
Shafe wajen 30 minutes tana
Abu daya umman
tane taga
Zaman yayi
Yawa ta tashi ta nufi
Dakin diyar
tata hafsa hafsa shuru kakeji
bata amsa ba
har saida ta kai cikin dakin
Diyar tata amma
batasan tashiga ba
Hafsat firgigi tayi takama cin abincin
da itama ko
Dadin sa bataji
tsaya dacin abincin
Tsayawa tayi
Tana kallon umman
Nata data zurawa ido
Zama tayi a bakin
gadon ta kalleta for a pure minutes sannan tayi ajiyar
Zuciya tace
Haba my doughter
what is wrong
with u naga
a too days dinnan
Kinza ma so silent
Miyake damunki
kifada min
Duk a bin
da kike so zan miki kinji.
A jiyar heart tayi
Ta kwakwalo
murmushin da
yafi ciwo zafi
tace haba umma nah kinsa
bana boye miki
Komi nawa
Wannan ma
tsakanina ne da
Zuciya ta
duk randa nacika
burina zan
fada miki.
Tom amma nidai
Dan Allah
Kadaina sa damuwa
aranki kar ya
jawo miki matsala
tom umma in allah ya yarda
zankiyaye
yawwa diya ta ko
kefa yanxu imin
dariya,
dariya tayi wadda
haryasa dimple
din ta ya motsa
tukunna ta tashi
tafito daga
dakin ajiyar
zuciya tayi sanna
taci gaba da
cin abincin ta
bayan tahada ne
ta tashi tawatsa
ruwa a jikin ta
sanna ta shirya
tafito tsakar
gida tasami umman ta tana
Alwalar sallah
la asar tace umma zantafi
gidan su
Khadija, mizakiyi
a gidan emm
zan karbo littafi nane
Ok ki gaishemin
da Maman naku
kice kwana biyu
bata shugowa
tace to sannan
tafita.
Tafara tapiya kenan
taji ana mata
magan ta baya
Da kamar bazata
juwoba
sai kuma ta tuna
walakanci ba
Dadi.
Assalama alaikum
Yamata sallama ta
Amsa masa
dasakin fuska
Hmmm nidai
Sunana
Muhammad
Ana's by name
Ina aiki a hospital
ne anan
yafada mata
abinda yake
cikin zuciyar sa
daga karshe
yace dafatan zan
sami karbuwa
bayan ya hada ne
tayi ajiyar
zuciya tace
tom naji abun da
yake tafe da
kai kuma nagode
da iron soyayyar da
ka nunamin
amma Dan allah
kayi hakuri ina
da zabin zuciya ta
anan ta barshi ta wuce
gidan su Khadija
tabarshi a tsaye agun mortar sa
yashi ga yabata wuta
yayin da zuciyar
sa cike da bakin ciki
rashi samun nasara
da yayi saboda yana
Son Hafsat tinkan tagirma saboda son Hafsat
ya masa ILLAh a
zuciyar sa.
Tana dap da shiga
gidanne taga
uncle sahin ya futo daga
gidan su yana
waya dagani
Kasan da budurwarsa
Yakeyi
nan danan Hafsat
ta kawar kanta wani
kishi ya ziyarci
zuciyar ta
hawaye yafara zuba daga
idon ta ahaka
Tashiba gidan
Su Khadija
taci sa a Maman Khadija batanan
iya Khadija ne
kawai a gida
sallama tayi
tashi ga tasamu
guri ta zauna
tayi tagumi.
Lapiya kwa kawata
naganki kamar
kina cikin damuwa
hmmm ke dai kibari
Wllh yanzu naga
uncle sahin yafito
daga gidan su
yana waya kuma
daga nasan da budurwar sa yake waya
Khadija Dan allah kiban shawara
wllh San uncle sahin kullum
karuwa yake
a zuciya ta
Son sa yamin
ILLAH aXuciya ta
Dan allah idan
Kina da abun
dazakiban son sa
yafita araina kiban.
Ajiyar zuciya Khadija tayi
sannan ta fuskan ceta tace haba
Hafsat miyasa
kikeso ki karaya
tunda ga yanxu
Abin dazaki yanxu
shine kinemi
zabin allah kawai
allah ya tabbatar maki
Da mafi alkhairi
amma Dan allah
kidaina sa damuwa
aranki sabo da
karkije ki kamu
dawata cuta
Shuru tayi kafin
tace nagode da
iron shawarar da
kike bani
Hakika ke kawace
tagari.sannan
takwa she duk abin da
sukayi da umman ta
tafada mata.
kings abin da nake
fada miki ko
harsai umma
tagano ki
Dan allah
Nidai kidai nasa
Damuwa aranki
tom tace mata
sannan tace ni
Zantafi gida sai
gone in Allah
Ya kaimu a
mkarnta...au mu mamah
batanan ne
naji gidan
yayi shuru ehh wllh
batanan tatafi
unguwa ok kice
Ummah na tana
gaishe ta
to yar masu da ummah
nima ai umma nah ne bake daya ba.
Kekika Sani ai nidai natafi
kartaga na
Dade ok ki gaisheta sannan
tajuya tanupi gida....
Sorry kuyi manage
da wannan sai
gobe in allah ya kaimu
Gud bye my fans
[31/08, 16:14] Hubbey Frd Ameena Kn: _💘💘💘💘💘💘
ILLAR SO
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Writer by
Rukyn mamah
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 20 to 25
Tana shiga gidan
taga baban ta ya
dawo sannu da
dawowa tamasa sannan
Tashige dakin Maman ta tasame ta
ta idar da sallar magriba bayan ta hada
addu o inta tace a ina
kika zauna har akayi sallar
baki dawoba wllh
Umma na tsaya taya
Khadija aiki ne shiyasa ok
wuce kije kiyi sallah
Ok tace mata ta
Fito tashiga dakin
ta bayan ta toilet tashiga ta dauro
alwala tazo ta tayar
da kabbara sallah
bayan ta idar ne
Ta dauko alqur ani tafara
karatu acikin suratul
Kahfi bayan ta
hada tayi azkar dinta yadda
tasaba kullum saboda
hafsa akwai san addini a haka har akayi sallar
isha i tana zaune agun gashi
tayi ta tada kabbarar sallar
Isha bayan tahada ne tafita tanufi kitchen taje ta
ebo abinci ta
koma dakin tahada cin abinci
tamayar da plate
din kitchen tadawo
tashiga toilet tayi
brush tayi wanka
sannan ta dauro
alwala tafito.(anaso aduk lokacin da mutun zai kwanta yazama na yana da alwala ajikinsa
hakan Babban
kariyane ga
Dan adam daga gun
aljanu da shaidan
allah ya bamu damar
Yi)kwan tawa tayi
daniyar bacci
amma bacci ya gagari
idon ta tinanin
zabin zuciyqr ta tashiga
Yi tayadda zata fara
sqnar dashi tana
sonsa da kuma
dawani fuska zai
dauki abin da haka har
bacci barawo yazo
yayi awon gama
da ita bacci take
cikin kwanciyae
hankali sai wajen
karfe 2:30 tafarka saboda
mafarkin da tayi
wai sunyi aure da
ita da uncle sahin
harda 'ya 'ya tashi tayi tawo
alwala tazo tayi
sallah raka a biyu sannan
tayi addu a akan allah ubangiji
yasa mafarkin ta
yazama gaskiya sannan
Takoma barcin ta
bata tashiba harsai da aka shiga sallar asba sannan ta tashiga
Tayi sallar ta takoma bacci karfe
shida da rabi umma taxo
Ta tasheta
saboda akwai makaranta
Tashi tayi ta wanko idon tayi brush sannan suka
nufi hanyar kitchen Dan
hada breakfast 30 minutes suka dauka
suka hada bayan ansa
na kowa a plast ta dauka takayi nasu
ya Khaleepha takayi musu
dakinsu sannan tadawo
tadauki nata tayi dakinta
amma kuma ta dauki na
mijin ta tayi dakinsa bayan Hafsat
tahada nata breakfast dinner
tashirya cikin
Bayan makaranta
wadda suka karbe ta wando purple hijab
da Riga kuma farare tafito
cikin shirinta
na mkrnta sannan
tashiga tagaida abban ta
Yace yanxu sai
makaranta ko
tace ehh ok nayi
magana da wadda
yake kaiki makaranta yace
min yagyara napep din nasa
Ok tace sanna tace Abba
dama kabarshi tinda
muna dawowa da Khadija idan
antashi kawai kana
bani kudin transport ma
ya isah ok yace sannan
yaciro 300 yamika
mata tare da sa mata albarka sannan tafito .
Tana fitowa tahadu da
Khadija itama tafito
cikin shigarta ta
makaranta.(kai nima Dana gansu daga naisa saida
nace wow domin sunyi kyau sosai)gaisawa
Sukayi suka nufi bakin titi Dan Tatar
napep da zai kaisu
makaranta suna
futa suka samu mai adedeta suka shiga sai makaranta.
Yau Hafsat ne da
duty a bakin get but she don't
No dawani uncle aka hadasu
duty dasu bayan yaje ta dibane
taga da uncle sahin aka hadata
hamdala tayi saboda tasan
ko ba komai zata ga kyakkyawan muskarshi.
Bayan ta dawo bakin
get ne tasame shi
shima yazo bakin get din
Gaisheshi tayi
ya amsa kamar baya so
Jikin tane tayi sanyi
nan danan sai hawaye saurin goge Wa tayi sannan ta dago kai tambayar ta yayi miyasa batazo da
wuriba bayan tasan Yau
dutyn tane sunkuyar
dakai tayi sanna tace yayi hakuri
tsuka yayi sanna ya cigaba da danna wayarsa da haka har suka tashi a dutyn yanufi office itama tanufi class
bayan tashiga ne Khadija
Ta kwashe da dariya
tace yaukan nasan
ansha soyayya tsaki
taja sannan tace
hmm khadija I don't no what is wrong with this uncle Sam bashi da sakin fuska kinga yadda
Dana gaisheshi ya
amsamin kuwa Khadija gyaran murya tayi
sanan tace haba my friend don't worry Dan Allah kar kusa komai
aranki kinji tom tace
mata sanna sukq shiga
wata maga na ta daban da haka
har malami
yashugo yayi musu darasi yafita da haka har akatashi saboda
dama sss three ne. bawani darasi Duke samu a mkrnta ba.
Bayan antashi kowa Yakama gaban sa xuwa gida.
Tafiyaa sukeyi suna hirar su ta makaranta har hafsa ta iso gida tashiga sannan Khadija
ma ta nufi gidan su.....
kuyi manage da sannan
wayata ba kaji sosai.
Juma at Kareem
I love u all my fans.
gud bye...
sai kunjini
[31/08, 16:14] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Writer by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Tafiya sukeyi suna hirar su
ta makaranta
har Hafsat ta
iso gida tashiga
sannan Khadija ma
Ta nufi gidan su
Bayan tashiga gida
tayi sallah
tayi wanka sannan
taci abinci tabi lpyr
gadon ta.
WANENE UNCLE SAHIN
Alhaji Yakubu saraki
Shine mahaifin sahin su biyu mahaifansa suka
haifa dashi da Dan uwansa
alh Aliyu saraki suna kaunar Juunan su
Sosai yayin da alh Yakubu saraki yake zama agarin yola shi kuma
fan uwansa
Yana zaune
agarin gombe saboda
Anan yake aiki
alhji Yakubu saraki
rikken Dan
kasuwa ne Wanda
yake sayar da gwala gwalai a
cikin kasuwar
garin yola matar sa daya wato hajiya
Aisha Dan su daya allah ya
basu wato usman Yakubu saraki ana masa inkiya da sahin .
alh Yakubu saraki da shi da matar sa
sun dauki San duniya sun daurawa
Tilon Dan su guda
Daya tak da allah yabasu
Sahin yataso cikin
Gata sosai yayi karatunsa na primary da
Secondary acikin garin yola
bayan yahada
Ne yazo yayi degree dinsa a cikin garin bauchi a makaranta
ATBU
Bayan ya hadane
Suka fito service wato bautar kasa
Anan ne aka turashi garin
gombe makaranta su Hafsat yana zaune agun kawunsa wato
Alh Aliyu saraki unguwar su daya
Da shi da Hafsat kuma yana
Bautar kasar sane a mkrnt
su Hafsat a wanna
Lokacin ne Hafsat tafito
zataje gidan
Su Khadija Allah
Yahadata
dashi har zuciyar ta
takamu da
sansa sai
Kuma taga a mkrnt su yake koyar
wa Anan Hafsat takudir ta azuciyar
Ta sai tasanar
Masa da abin dayake cikin zuciyarta. Wanna shine lbrn sahin.
CIGABAN LABARIN
Tana tashi a barci ta shiga
Toilet ta
Dauro alwalar
sallar laasar
bayan ta idar ne
tanufi dakin umman
tasameta
Itama sallar take
jiranta tayi ta
Idar da sallar sanna
ta gaidata ta amsa
Fuskarta dauke da
murmushi
Ai nashiga dakin naki
naga kina bacci
ehh wllh nadawo
Kuma nasamu kina
Wanka shine
nawuce kitchen na ebo abinci
na nufi daki na
Ok yayi kyau.
A haka sukai tayin hirarsu har a nayi mangariba
Sanna kowa yatashi
Dan dauro alwalar sallar
Magriba.
Kamar yadda tasaba haka tayi ta zauna har sai
Da aka kira
Sallar Isha
Sanna ta tashi tanufi dakin ta.
Abinci taci
sannan tabi lpyr
gadonta sai bacci
Umma ne tashigo
Dakin taga har
tayi bacci
Murmushi tayi
sanna ta kashe
Hasken dakin tajuya
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Writer by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 30 to 35
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Abinci taxi
Sannan tabi
Lpyr gadonta
Sai bacci umma
Ne ta shigo dakin
Taga har
tayi bacci murmushi
Tayi sannan ta
kashe hasken dakin ta juya.
Haka rayuwa taci gaba da
tafiya Yau
dadi gobe
akasin haka.
Yau takama
litinin ranar dasu Hafsat
Zazu fara zana
exams dinsu ta waec
tafiya sukeyi a hangar mkrnt
suna tadin yadda
jarabawar tasu
zata kasance
saboda ance
Musu suyi karatu
Sosai saboda baza
Abasu amsa ba.
Uncle sahin ne yazo
yawuce da mashin
dinsa Khadija ne
Talura da
shi ai kwa sai
tataba abokiyar
tata ke kalli can
uncle sahin tagani
wani murmushi tayi
da har dimple dinta
ya bayya na tace
hmm kedai bari wallahi
duk randa nahada exams saina fadama sa abundant
yake cikin zuciya
Ta koda zai
kashe ni ne
Khadija wllh bansan
Yadda zamyi
dasan wannan
bawan allah n ba
saboda son sa
yamin illah acikin zuciyata
Wllh ko waya naga
yanayi da
Wata jinake
kamar zuciya
Ta zata fashe bansan
ya zanyi da rayuwa taba
Ajiyar zuciya tayi
sanna tace karkida
Mu kawata in allah ya
yarda sai kin auri
uncle sahin
kunyi zama
na so da kauna
a tsakanin Ku
Hmmm sannan
tace haka like gani
wllh gani nake
Kamar ba zai soni va
Yafi karfina kinga
baban sa yana
da kudi sosai
akace hmmm
ina ruwan ki da
kudin gidan su
kekam ai
shi kikeso
kuma idan mgnr
kudine kuma allah ya
rufa muku asiri
naga.hakane amma
Kinsan gidan mu
ko kafar gidan su
Bai kama
A kudi nidai
Burina na mallake shi
Amatsayin
Muji na.adaidai nan suka iso bakin get
Shiga sukayi basu
Tsaya a ko inaba
sai aji.
Karfe 10:30 aka shiga musu practical physics sukayi awa 1:30 sukayi
suka fito masha
allah paper
tayi sauki sosai side
Wanda baiyi karatu
Ba zai CE tayi wahala saboda Hafsat
akwai kwakwalwa acikin minti
kadan zata hadda CE Abu
sanna tagane yadda
akeyi kuma
Tamayar da
hankalin ta wajen
Koya.
Tafiya sukeyi kamar
yadda suka saba
Kullum su biyu
saboda basu yarda
da kawayeba basa
tara kawaye tsakanin su
da yan ajin su gai suwa baranta na
yan unguwa basuma da
kawaye a unguwar su.
Labari sukeyi
Na exams din da
sukayi yau
da kuma wadda zasuyi gone
Wato practical chemistry. Hafsat CE tace hmmm
nikwa Khadija
idan zan sanar dashi
Tawata hanya
zanbi nasanar dashi
A kwai hanya
da dama da zaki
sanar dashi amma
Kibari sai
Likaci yayi ahaka
suna ta lbr
har Hafsat ta iso gida sallama
sukayi Khadija
tace mata yau zata shigo
Gaida umma tace
sai kin shigo.
Da sallama tashiga
tasami umman
ta zaune a falo tana
Kallon tashar
Joy prime da
akeyi wani
India film na
Jahnsi ki rani
da sallama tashiga
taje jikin mamanta
Ta zauna wayyo umma wllh
yau nagaji sosai
haba auta ke
Kullum bakya
girma ne kinzo
kin zauna min
a cinya sai kace
karamar yarinya
turo baki gava tayi
tace haba umma nah
idan ban zauna akan kiba akan w
zan zauna tom naji
Tashi kije
ki watsa ruw
kizo muje mu
hada girki ok
my umma dakin ta
tashiga .
Ta cire kayan ta
ta daura towel din ta
tanufi toilet da
Addu a tashiga sannan
fara yin wanka 10 minutes ta dauka tafito
simple make up
tayi sannan tasa kayan ta
material tasa maroon da fari
tayi kyau sosai sai
kace balarabiya
tafito hangar
Kitchen tayi
alokacin umma
Harta dora ruwan zafi
shinkafa da
Miyasa sukayi da
catfish sannan
sukayi kunun haya 1:30 sukayi
sanna suka
hada.abinci abbanta
ta dauka takayi
masa dakin sa
sannan tadauki nasu ya fadeel
takai musu Nasu dakinsu.
Komawa kitchen din tayi sanna ta dauki nata ita da
Umma sukayi daki
dahada cin abinci ta
shiga dakin ta tafara duba
chemistry dinta tanayi
a kayi sallama Khadija CE ta shugo
dakin umma tayi
kanta tsaye
ta gaidata sanna
tawuce
dakin kawarta ta.
Da sallama ta
shiga amma batasan tashiga ba
fusge littafin tayi
ahannun, razana
tayi tare da sauke
ajiyar zuciya tace
kice dai har kinzo
ehh wllh tinfazu
na tsaya gaida umma ne ok yayi kyau
Hmmm kin zauna kina ta
tinanin wadda baisan kina yiba
dama karatunki kikayi
hmmm haba Khadija
har yanxu ki kasa
gane irin
Son da nake yiwa
uncle sahin
Son sa yamin
ILLAH a zuciya ta
hakane amma yanxu
Ai kinsan
lokacin karatune ya kama ta
Kiyi concentration a
kan kara tunki
hmmm bazaki ganeba
Duk abin danake
Indai banyi tunaninsa ba
bana ganewa haka
Zaki daure
har lokacin da zaki
Sanar masa da
Abin da yake
zuciyar ki
Hakane kuma na
Goda da iron shawarar da
like bani hmmm never mine ai muna tare haka sukai tayin
Hirar su har lokacin sallar la'asar yayi
sannan suka tashi sukayi
sallar.
Bayan sun idar ne
Hafsat ta ebo
Musu abinci sukaci.
Haka sukaita hira har wajen karfe
Biyar da Rabi sanna ta tashi tace
zatatafi veil dinta
ta dauko kalar
kayanta sannan tafito
danyi mata rakiya zata
fitane suka hadu
da ya khaleepha gaisheshi sukayi ya amsa
fuskarsa a
a sake sannan
Hafsat tace broz ya harkadawo wllh Nazo daukan
Wasu takardune ok tace sannan suka wuce Dan
yin rakiya sunata tafiya
ne suna tadi kansu
yana kasa dago kan
dazatayi taga uncle sahin yana hira
Dashi da wata
dam taji kirjinta
yabuga hawaye ne suka zubo mata
Wadda batasan ya zubo bama.karar kukan ta
ne ya sa Khadija dago kai tace lpy bata tsaya
bata amsa ba kawai tajuya
gida da gudu....
Love u all my fans
ina alfahari haku
Sorry kuyi manage da wannan xuwa
Gobe ko dare
zakuji ni
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Writer by
*Rukyn* *mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 35 to 40
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Dam taji kirjinta
Yabuga hawaye
ne suka zubo
mata wadda batasan
ya zubo bama.
Karar kukan ta ne
yasa Khadija dago
Kai tace lpy
bata tsaya bata
amsa ba kawai tajuya gida da gudu.
Dakin ta direct ta
wuce kan gadon
ta tafada take ta
rusa kuka tana
maganganu.
miyasa zuciya ta zakimin
haka miyasa zaki
kamu da son
wadda baisan kinayi
ba a haka tarin gayin surutai .
Wani a zababben zazzabi ne ya kama
ta dako
magana ma bata iyayi
umman tane tashigo dakin tasame ta
a kudundune sai
rawar sanyi take.
Subhanalla Hafsat miyake damun ki haka taba jikin
tayi taji wani
Zafi sosai da sauri
taje takira abbanta
tafada masa 10 minutes yadauka kafin ya iso gida.
yana isowa ya tambay lpy,wllh Hafsat CE bata da lpy to mutafi asibiti.
Da Sauri aka sata acikin mota sai FMC hospital kafin su isa har ta sume
taimakon gaggawa aka mata akasamu
nunfashin ta yadawo sannan aka mata injection na bacci.
Sai wajen karfe 8:36 ta farka.innalillahi wa inna ilaihir rajiun haka take
ta maimaita wa a zuciyar ta.umma ne
tayo kanta
dataga tana motsa bakinta
idon ta tabude tace umma
mai yakawo mu nan
kuma ba hospital bane
Haba auta aike zantan baya miyasa
Meki daga fita
rakiya Anan ne ta tuno da abun da yafaru da ita
idon ta ta lumshe take cewa
yanxu har San uncle sahin yamin ILLAR da garza akawoni hospital a zuciyar ta take magabar yayinda kuna
a fili tace wa umman
NATA wllh zazzabi ne ya
rufeta.suna cikin maganar ne abbanta ya
shugo da sallama.a
Ashe ta farka ma, ehh
wllh yanxu ta farka
to banaje nakira doctor yakara dubata.
Fita yayi yaje gun doctor khamal Dan Sanar da
Shi tafarka.shiga office
din yayi yake sanar dashi
kayan gwaje gwajen sa yadauko suka nufi
dakin data ke
Bayan yashiga ne
yasake gwadata
ya tabbatar da ta
warke sosai sannan
yace abban ya biyo shi office.
Bayan yashiga
yake sanar dashi
cewa a kwai abin datasa
aranta kuma idan
tarasa zai iya
jawo mata ciwon zuciya
Magani ya rubuta
masa sannan ta basu sallama
ya futo daga
office din
zewa yayi ya shaida
ma umman ai
ansallame su sannan
sukatashi Dan
nufar gida.
15 minutes suka
dauka suka isa gida
dakin ta ta wuce
tashiga wanka bayan tafito
tasami umma a bakin
gado dauke da
abinci murmushi tayi
Sannan tace umma
nah yaushe kika
shigo, yanxu nashigo
kuma nasamu kin
shiga wanka ga abincinki
idan kin hada abbanki yana
son magana dake
To tace sannan umman
nata tafita shiryawa tayi
tasa kayan bacci
sanna ta tada sallar magriba
da Isha i wadda ake binta
bayan ta idar ne
Tayi azkar dinta da
adduoi akan allah ya
sassauta mata wanna zafin son da
ta gamu da.hijab din tacire sanna ta
sauna cin abinci.
Tana gamawa ta
shiga toilet tayi brush sannan ta dauro alwala.
hijab dinta tasa
tanufi dakin
abban nata da
sallama ta shiga ya
amsa sannan ta
naimi gu tazauna
gyaran murya yayi
sannan ya tambaye ta
yajikin nata
tace da sauki
Shuru ne yabiyo
baya.can da yaga shuru yayi
yawwa tukun yace
hafsa miyake
Adamunki dahar
kikasa shi aranki dam taji
kirjinta ya buga ta
dago kai
alamar tanbaya.ehh doctor yace min kinsa Abu
aranki ne kuma idan bak I samuba zai iya janyo miki matsala.
hmm Abba ni wllh bansa
komai arai naba kawai
dai exam dinne take damuna kasan sa ane haka ne amma kidaina sa
Dan uwa arnki in allah ya yarda tace masa
sanna ta tashi ta futa sallama taje
tayiwa umma sannan tanufi dakin ta
kwantawa tayi tanan tunanin
rayuwa har bacci
yayi awun haba da ita.
Da asuba ta tashi
toilet tashiga tayi
brush sanna tayi alwala tafito bayan ta idar da sallar ne tayi karatun alqur'ani mai girma
tare da azkar Anan bacci ya dauke ta
Bata tashiba sai wajen karfe
8:30 sannan ta shiga toilet tayi
wanka ta fito shirin makaranta tayi sada ya suna da
exam karfe goma
bayan ta hada shirin ne
tafito umma tasamu
a falo har tagama
had a breakfast
Gaisheta tayi tamat a yajiki sannan
ta dauki break fast dinta taci
ta futo kenan abban ya
ma ya futo domin tapiya
kasuwa gaisheshi tayi sannan ya mata ya jiki ta amsa da alhmdll kudi yabata sannan tanufi hanyar waje
kitibus sukayi
da Khadija zata shugo ai harkin
shirya kenan ehh wllh tabata amsa sanna suka kama hangar bakin titi domin tafiya makaranta.
Uncle sahin ne yafito daga gidan su da
motar sa Hafsat ne taga motar tafito daga gidan su uncle sahin
Kirar camry tsaya wa kallon mortar tayi saboda mortar ta tapida ita kai Khadija kiga waccar mortar wllh ta yafi dani khadija murmushi tayi sannan tace kinsa motar ways?aa saikin fada, motar uncle sahin ne fa haba dai dama yana da mota kuma baya futowa da ita?as yana futowa da ita amma ba sosai ba yafi yawo a mashi ayya huce su yazo yayi harsai da yayi haba sannan ya dawo baya yace idan makaranta zasuje sushiga yarage musu hanya kallon kallo suka tsaya yi a tsakanin su sanna Khadija tace mushiga.
gidan baya da sukayi niyar shiga ya hanasu yace ai shi ba drivern su bane.ke Hafsat kishugo gaba ko ita tashigo Hafsat CE tayi wup tashige gaba sannan yaka motar sai makaranta....
Sorry kuyi manage da
sannan sai gone
in allah ya kai mu
Gud bye my fans🖐🏻🖐🏻🖐🏻🖐🏻🖐🏻
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Writer by
*Rukyn* *mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 40 to 45
Da shigar su mkrnt
sai kallo ya dawo
Kansu kowa so yake
ya ga wanda
zai futo acikin motar
uncle sahin sukaga tafito sanna su Hafsat
suka fito kai wow wannan
uncle din yayi inji wata
yar mkrntr da itama
tamutu a sonsa.kayan NYSC ne
Ajikinsa yayi kyau
sosai sai kace
iri wannan British din
hanyar office dinsa yayi
da sauri dake
Yau subject dinsa
za ayi.
ajin su suka nufa
dake sauran 10
minutes a shiga musu
duba jakarta
tayi taga bataga pen dinta
ba kuma tasan ta
futo dashi
tinani tayi tace nasan a motar
Uncle na barshi.
tsaki tayi
sanna yace Khadija
tazo ta rakata
tasawo sabo
tafiya sukeyi
a cikin makarantar
da uncle
sahin suka hadu
yake CE musu ina
zasuje.
wllh pen dinane ban gamshi.ok amma ai
naga Kamar a
motar na
kika barshi?ehh inaji
tabasa amsa sannan
yace tabiyo shi
takarba.
Lokacin da sukaje har
an shiga dakyar
Invigilator yabar
su suka shiga
sun dauki 2hours kafin
sufi to. Alhmdll exam
tayi dauki sai washe
baki students sukeyi.
Hanyar gida suka
kama suna tadin
makaranta Hafsat CE tace
Ke kinsan jiya miyafaru
dani kwa?
a a saikin fadan
anan ta kwashe abinda
yafaru da ita bayan
sun rabu.
Ajiyar zuciya tayi sannan tace
Hafsat kina da
problem ya
zama dole kina
daure wa zuciyar ki
ko so kike yi ki kamu
da ciwon zuciyar
Kamar yadda
doctor din yafara?
Hmmm bazaki gane
bane wllh sonsa yamin yawa
acikin zuciya ta
hakane kuma nima
nasani amma
dai ki daure.
daide nan wani ya
musu horn a motar,
Yan mata Sannun
Ku yawwa Khadija ta bashi amsa
Ita kuma
Hafsat har tayi gaba .
Dan allah kiyiwa
kawar taki magana da
ita nake sonyi
magana. Hmmm bazata kulaka ba amma
kamata magana
ko zata kulaka
gana yayi
ya isota sannan yace
haba yan mata
dake fa make
kinsan walakanci
ba dadi juyowa
tayi amma batace
komai ba.
Futowa yayi a cikin
motar sannan
yaza gayo yadda take
Sannun ki yawwa kaima haka
Nidai sunana nasir by name
Dan allah idan
bazaki damuba
inaso Kuban number ki
bani da waya,
Haba dai babbai yarinya kamarki
ace bata da waya
haba malam zan maka
karyane kaga
Dan allah ni yanxu
a hanyar mkrnt nake
kaga tapiya ta hanun
Khadija taja sannan
suka tafi
Khadija ne ta juyo
Tace Dan
allah kayi hakuri bakomai
yace sannan ya shiga
motar sa yaja
daide nan uncle sahin
yazo wucewa tsayawa
yayi sanna. yace
wato hira kuke
tsayawa yi ko
idan antashi
ko bazaku kama
hanya kutafi gida
ba ko tambayar
Ku nake kunmin shuru?idon Hafsat me
yaciko da kwalla sannan
tace wllh ba hira mukeba
tsayar damu yayi
muma bamu San shiba tsuka yayi
Sannan yaja motar sa yayi gaba.
Ajiyar zuciya Hafsat
tayi sannan tace
mutum sai kace
Me se tsabar miskilanci
acikin sa
sai kace mai
Khadija ce tace
haba Hafsat yau kuma
uncle din kike
fadawa haka
bashshi batamin
rai yayi. adaide nan suka
iso gidan su Hafsat
Tashiga Khadija mah
tawoce gidan su.
Da sallama ta shiga
gidan nasu
umma tasamu a
tsakar gida tana karatun
Alqur'ani xuwa tai
tasamu gu ta
zauna har sai da
tagama sannan tace
umma na dawo to diyata
ya exams alhmdll tace
Sannan umma tace
ta shiga tayi wnka tafito
su daura abinci.
dakin ta ta nufa yashiga toilet tayi
wanka tafito
daure da towel
ajikin ta gaban mirror
Tasamu ta zauna
simple make up
tayi sanna tashirya
tafito cikin shigar atamfa
Riga da siket dinkin
ya mata kyau sosai
kicin tanufa
taje ta riske
umma tana kokarin
daura
tukunya.
1:30 suka dauka
sukayi tuwon shinkafa
sukayi da miyar
kubaiwa da bushashshen
kifi na Abba ta dauka
Takai masa dakin sa
Tukun tadawo
tadauki nasu
ya Khaleepha sums
ta kai musu dakin su.
nata ta dauka itama tayi dakinta
dashi sannan ta shiga
toilet ta dauro alwala
ta tada sallar azahar
saboda lokaci yayi.
bayan ta idar ne taci
abincin ta sannan
tabi lapiyar gadonta.
Sahin ne kwance kan
makeken gadon sa yana danna waya da alama charting yake
sallama a kawo sanna
yace ashigo
yar gidan kanin baban sane alhj Aliyu yashigo
gaisheshi tayi ya
amsa ciki ciki sanna ta Ashe kadawo
ehh yace mata atakaice idonsa
Nakan wayarsa.
shurone yabiyi bays
sannan yusrah ta nunfasa tace yaya sahin
har yanxu bakaban
Amsata ba
amsar me? yatambaye ta kamar wadda
besan da maganar ba
haba ya sahin yanxu zakace
kamanta da maganar da mukayi
wllh ina sonka ya sahin son ka
yamin ILLAR a cikin zuciya ta.
Ido ya zuba mata
yakai 2 minute yana kallon ta
hade da tausayin
ta da yakeji amma
bazai iya soyayya da ita ba
saboda shima son wata yamasa ILLAR a zuciyar sa.Hawayen ta ya share mata
sannan yace yusrah ina
Sonki amma so
na yan uwan taka yusrah inada wadda nakeso
wadda baxan iya hada
soyayyar ta da kowa ba
amma Dan allah
kiyi hakuri
sake gage hawayen ta
tayi sannan tace shikenan
nafahimceka kuma
in allah ya yarda zancire
sonka acikin zuciya ta daga yau.tanakai wa nan
a zancenta ta tashi tafita
daga dakin
ajiyar zuciya yayi sannan
yace ILLAR SO fa kenan
ana sonka kai kuma
kana son wani nidai
ina gefe nace hmmm.
Sake mikewa yayi akan
Gadonsa ya fada duniyar tunani
yusrah kwa daganan
dakin ta ta nufa taje
tayi kukanta
mai isarta sannan ta hakura
kuma takudirta
aranta daga zata tacire
sonsa aranta.
yusrah budurwa CE yar
kimanin shakara a shirin tana da hankali da tarbiya
saboda tasamu tarbiya a gun iyayenta
Allah ya daura mata son sahin tun batafi shekara sha bakwai ba aduniya
sai a wannan lokaci
ta furta masa tana sonsa amma
kuma bata yi nasara
ba.wannan kenan.
Bana leka gidan su Hafsat
Na ita tafarka ba
sai wajen karfe uku da Rabi
Lokacin ana ta kiran sallar la'asar da addu a
Ta tashi a bakin ta
sannan tanufi toilet
Dan dauro alwala bayan tafito ne
ta tada kabbarar
sallar la'asar bayan ta idar tanufi
hanyar dakin umma
da sallama tashiga tasaeta tana
sallah falo ta nufa tasami yayun ta
suna kallo gaishesu tayi
suka amsa
fuskarsu a
sake har kundawo kenan ehh
Wllh kinsan yau juma ah ne ya fadeel ne tafada mata. Ok natina yau juma ah ya khaleefa ne yace wa Hafsat autar mamah ni abokiyar ki tana
da waya ne wacce kenan kaniyar ki abokanan nakihar nawane ai Khadija
Kake fada ehh batada waya su Yaya ko ankamune Hafsat CE tafada muska yayi sanna yace ina wasa dake aa tace sannan yace ok yau zatazo gidan nan
eto tacemin
Zata shugo on ita tashigo Kice inason magana da ita tom tace sannan ta mike da nufar hanyar dakin
umma ko ta idar da sallar tana
shiga tasamu ta idar ummanah kin idar kenan ehh wllh tom mi za adaura na dare to daga yanxu ehh tom kidaura taliya kawai kiyi joloop dinta tom tace sannan ta nufi hanyar futa.
kitchen ta nufa
ta daura abin ci 45 minutes ta dauka ta hada tana ta kamshi tsabar tasha kayan lambu a kula ta juye ta dauki na abbanta ta kai dakin sa sannan itama tanufi dakin umma ta shada mata ta hada tom auta nah allah ya mini albarka ameen tace sannan tanufi dakinta wanka tashiga sannanta futo ta tsantsara kwalliya sai tafito kamar yar India
wani less tasa maroon tayi kyau sosai (fans Ku ganomin kyanda farar mace zatayi idan tasa maroon din kaya)
nidai ina gefe na masha allah.
Falon mamah ta nufa tasami bakowa zama tayi tana jiran kawarta ta tazo domin za suje wani guri.
Sorry kuyi manage da wannan
sai xuwa da love u
all my fans ina kaunar ku
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Writer by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 45 to 50
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Falon mamah ta
nufa tasami
bakowa zama
tayi yana jiran kawarta
tazo domin za suje
wani guri.
Batafi 10 minutes ba
Khadija tashiga
gidan da sallama bayan
tashiga ne tasami Hafsat
tana zaune a falo
tace sai yanxu ko
ehh wllh mamah batanan
ne shiyasa ok saikizo
muje ki gaisa da umma ko
tom tace sannan
suka nufi
bedroom din ummah
Shiga tayi suka gaisa
sannan ta tambaye ta
ina Maman ta tace
tananan lpyr ta klao
tace agaishe ki tom
kice ina amsawa
sannan Hafsat tace ummah
zamuje gidan su
kawar mu bata da
lapiya zamu gaisheta
tom tace sannan tace allah ya bata lapiya
kuma kudawo da
wuri kar magriba tayi
muku a waje sannan sukafi
Suna daf dafita ne
Hafsat tace 'a namanta ya Khaleepha yace yanason
magana dake.
tashiga uku wani abun yace
nayi masa aa nima bansani ba
nidai kawai yace
yanqson ganinki ok
yanxu Ina yake?yana
dakinsa muje ko
dakin suka nufi sukaga
a kulle ne ba kowa
Hafsat ne tace
to inaji yafita
Mutafi kawai.
Kicibus sukayi
dashi shima zai shigo
gidan yawwa
Brox ai name
dakin Ku bakana
harzamu tafi
tom ai gani nazo ko
ehh tace sannan tayi
gaba ta bassu
a baya.
Tom sister kinsan
saboda me nace
inason ganinki?aa wllh bansani ba.
tom a gaskiya Khadija na Dade da
son nafada
Miki abun da yake
cikin zuciya ta
amma saboda
Nasan alokacin ko
fada miki nayi
bazaki yarda ba
shine nabari harsai
kun hada makaranta
to yanxu naga kuna
paper shine nace
bana miki magana tun
kafin wani ya rigani
amma mi kika gani wllh baxan miki
dole ba idan
kina sonah to wllh
ni da gaske nake miki.shuru tayi
takasa magana wajen 2 minutes Khadija i'm took to you
plc tell me do you
love me?
Dago kai tayi daga
sunkuyan da take
fuskarsa ta kalla
duk yazama abin
tausayi amsa masa
tayi da cewa: yes my broz I really love u sannan ta juya da sauri
dariya yayi sannan
yace mata takula da kanta
yawuce ciki
cike da farin ciki
akofar gida tasamu
Hafsat na jiranta
dariya tayi tace
to masoya wato kunmanta
dani ko ai inajin
abunda duk kuka
fada.
dariya tayi sannan
tace to ya ranking
kema da kanki bakiga
hadin yayiba.gaskiya
ne kam masoya.
dukan wasa yakai
mata sannan suka nufi bakin
titi Dan Tatar a daidai ta.
Sai wajen magriba
suka dawo tun daga
nesa suka hango uncle
sahin ya kunno
kan motar sa zai futa
Hafsat CE ta kalli
Khadija tace Allah
Sarki habibi nah
inadai zaice to
wato habibinki ai sai
natsayar miki shi
ku gaisa
to erhaka ne
Ko
to tsayar shimana
Kiga ikon allah
daidai nan
Ya iso dap dasu
mace tagani agaban
motar wani bakin
cikine ya ziyarci zuciyar ta kawai
sai tafashe da
kuka ko kallon su
baiyi ba yawuce
abinsa Khadija ne
tasaya rarrashinta
tare da bata baki
sorry baby which
kind of dis
Dan allah
kidai na bagirman ki
bane. Haba Khadija
Dan allah miyasa xaki
fadi haka kibarni
nayi kuka
nah ko zuciya ta zatai sanyi sannan
tacigaba da kukan
GU suka samu suka
zauna sannan ta rarrasheta tayi shuru
suka nufi cikin gida
falon ummah
suka nufa suka
samu tana sallar
magriba.
Saida ta idar sanna
sukace sundawo
Khadija ne
tamata sallama ta
nufi banyan
gidan su
ita kuma tayi
dakinta Dan
dauro alwala
tana futowa tafara
tafiya kenan suka
Hadu da ya Khaleepha
Yadawo daga masallaci
sairin sunkuyar
dakai tayi.dariya
ya mata Sannan yace to yau kuna
yayan naki like
kunya shagwabe fuska
tayi sannan tace
bakai bane kasani
jin kunyar kaba
to baby nah gaskiya
yakamata ki dainajin
kunya nah
to mubar maganan nan
ina ba wadda ya gane min
ke eto
nayi samari goma
Eye😳😳😳
ai sai kisa
Yanxu kishina
yatashi
sonki yamin ILLAH
ko so kike
yau kijini a hospital
a a I'm joking is not
true to nagode
kireke min amanar kanji
Dan allah kar
kikula kowa
bayanni kinji.
In allah ya yadda
yayanah
baxanci amanarka ba
har karshen rayuwata
tom nagode da sannan
karramawar taki
yanzu ki koma
gida kar mamah ta nemeki
ko tom tace sannan tayi gaba
to tafiya ba sallama
Tsayawa tayi cak sannan tajuyo ta
fuskance shi I love u my baby rufe fuskarta tayi sannan
tace I love u too my yaya
sannan ta wuce gida shima ya wuce.
Tana shiga daki
toilet ta nufa
ta dauro alwala sannan
ta tayadda sallar magriba
baya ta idar ne
ta dauki al qur'ani sannan
taci gaba da tulawar
karatun ta
Daga yadda ta tsaya
bayan ta hada ne tayi adduo in ta sannan
Ta tashi ta tayarda sallar
isha'i bayan ta idar ne
tanufi kitchen Dan
debowa abincin ta
dakin ummah ta nufa
tagansu duk
suna zaune ana hira.
A a autar ummah
ina kika tsaya ne
wllh broz ina daki ina
sallah ne
ok yayi kyau
abincin ta taci sannan
ta kai plate din kitchen ta dawo
Palo hira
suka cigaba day I sai
wajen karfe goma
Da Abbah ya dawo
suka gaisheshi sannan
kowa ya kama makwancin
sa.
tana shigar dakin ta
toilet ta nufa
tayi wanka tayi
brush sannan ta dauro alwala
ta futo
mai ta shafa sannan
tasa Mayan baccin ta
tabi lpyr gadonta
addu o'i tayi sannan
tashiga
tunani abunda yafarune dazu tafara tunowa
hawaye ne yafara
bin fuskarta.kukan ta
tasha mai isarta sannan
tatashi tayi nafiloli ta
dawo ta kwanta bacci
gagararta yayi
Sai wajen karfe biyu na dare bacci
ya dauketa.
Muje zuwa
Love u all my
fans sai kunjini
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story&writer by
*rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 55 to 60
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Futawa tayi ta
nufi hanyar
Falon ummah
a zaune ta sameta
yana karatu yawwa ummah zanje gidan
su Khadija to
auta sai kin
dawo ki gaida
mamah tom
zataji,saina dawo.hanyar
waje ta nufa sai gidan
su Khadija.
tana tafe kanta
a sunkuye dago
kai tayi taga uncle
sahin a kofar gidan su
tana dap dazuwa
wajen kofar gidan su
yatsare ta da ido
ko kiftawa bayayi
ita kanta saida
ta tsargu da
kanta tsaurin
sunkuyar da kanta
tayi saboda bata
Jure kallaon sa. adaide nan ta iso
Gunda yake
to yan mata ina zuwa
Diburburce wa
tayi saboda
maganar bazata
tazo mata
ehm xanje zanje gidan
Su Khadija ne
ok ta ki gaishemin
ita, hada rai tayi ta
wuce ko kallon sa
batayi ba ke fake dai nake
magana zaki share ni
ko bakya jina ne
inaji zataji
aha ko akefa sannan
ta wuce dariya yayi
sannan yatashi
yqshige gidan su.
Da sallama tashiga
Assalama alaikum
wa alaikumussalam
mamah ta amsa mata
ina wuni mamah
Lpy klao diyata ya gida
lpy klao ummah
Tace agaisheki tom ina amsawa Khadija kwa tana ciki
ehh tana dakinta inaji wanka take
ok bqnashiga.
Shiga tayi da sallama
tasame ta tana kwalliya
ko kulata batayi ba
ta zauna a bakin katifa
Khadija ne ta kula
fushi take haba my
friend what is wrong with
you I dont no ta bata
Amsa atakaice
hmm yau kqm
Naga a kusa kike
Ko uncle ne
ya tabaki hmmm
bashshi wai
malamin nan
Dan raini hankali da
yanga kawai mutun kamar
yan sonsa yatta
yiwa mutum iyayi
ke kinga sanda
Nafuto yadda
yatsare ni
da ido Kamar
wadda yake bina
bashi ni
wallahi bana
son kallo hhhh gaskiyar ki
kodai shima
yakamu da
Sonki ne?haba Khadija
kinsan ai ko amafarki
kina gani ko a school
yadda yake shan
hira da yan matan sa
nidai ba wannan ba
kinga yau remains two papers
We finish
yanxu
tell me ya kike
gani zan sanar masa da abunda
yake cikin zuciya ta
Khadija nayiwa
kaina alkawari koda
zai kasheni
sai nafada masa
ina son sa.
Ajiyar zuciya Khadija tayi
Sannan tace
kar kidamu xuwa
Zakiyi kifada
masa gaba da gaba
yanxu kinga
Sairan da muka
hada har
office dinsa
zamuje musameshi ki
fada masa haba Khadija kina ganin
wannan hanyar zata
iyu kuwa karai
kwa saboda idan ba hanyar
nan muka biba baxai iyuba harki
samu damar dazaki
fada masa ba ko
sokike kije gidansu ki sameshi
a a haba dai yanxu wannan
shawarar taki tayi.
nagode karkidamu ke
kawata ce bazanso
kishiga wani haliba
saboda ke daya CE kawata
aduniya to nagode kema
au niya labarin ya Khaleepha ne
kuna ta soyewa ki?ehh mana
ke kinsan yadda
ya Khaleepha ya
iya soyayya kuwa
inakwa zan Sani tunda bayi nayi dashi ba
Hmm bana tashi
natafi dai gobe
Ok muje narakaki.
Tsakar gida suka
fito
suka sami mamah
a zaune
sallama tayi mata tace
ki gaida ummah
ko zataji tabata amsa tanayin hanyar waje.
Tafiya suke suna hira
har suka iso
wajen gidan su uncle sahin
Anan sukayi sallama
suka tanufi
hanyar gidansu
Itama ta nufi
komawa gida
tafiya takeyi taji
ance mata ke
tsayawa tayi saboda tasan
mai maganar uncle
sahin ne
kin fada mata
sakona ehh nafada
mata sannan tayi
gaba
Tunani
ta tsaya yi karfa
wannan uncle din
yace Khadija yake
so kai ina baxan
taba bari wata
ta mallakeshiba
idan vaniba.Anan ta iso wajen get din gidan su
da sallama ta Shiga
wajen ummah ta nufa ta cemata ummah
nadawo to
sannu da dawo wa
Yawwa ummah
miza adapha na dare too kije kidaura tukunyar
ruwa tom tace tana
nufar hanyar kitchen din
bayan ta shigane
ta daura tuwon semo
yayi da miyar
agushi.awa biyu ta dauka tanayi
sannan ta hada
ta kaiwa abbanta
nashi ta
dauki nasu ya Khaleepha
takai
dakin su sannan taje
ta shaidawa ummah ta hada
tom kinkai na abbqnku ehh nakai masa
har nasu.broos na nakai
musu to sannunki
yawwa sannan ta nufi
Hanyar dakinta.
Toilet tafada ta
dauro alwala
sannan tazo tayi
sallar magriba
Kamar yadda tasaba
saida akakira sallar
Isha i sannan ta
tashi tayi sallar
ishai tanufi
hanyar dakin
Ummah.
Zuwa tayi tasame su
duka a dakin hira
akashiga yi
har wajen karfe Tara
sanna akadauko
abinci sukaci kowa
ya kama gabansa.
dakin ta tashiga
tayi wanka da brush sannan
ta dauro alwala
tapito
kayan baccinta
Tasa ta kwanta
tayi addu a sannan
bacci barawo ya
kwasheta,,,,,,,,
Muje xuwa
kuyi hakuri
da wannan sai kunji ni
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & writer by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 60 to 65
❇❇❇❇❇❇
Dan allah kuyi hakuri
nayi mistake din
page a baya amma
ba matsala
❇❇❇❇❇❇
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Dakin ta
shaga tayi wanka
da brush
sannan ta dauro
alwala tafito
kayan baccinta
tasa tayi addu a
Sannan bacci
barawo ya kwasheta
Yau takama Friday
yau ne su Hafsat zasu
kammala exams
din su da wuri
ta tashi tanufi
kitchen Dan
daura kayan break fast
bata wani jima ba
tahada ta dawo
taci NATA sannan
ta shirya tanufo
kofar gidan su
a hanya suka hadu
da Khadija sannan
suka wuce Dan
Tatar napep.
Hmm wllh Khadija
yau zuciya ta sai
bugawa take
bansan yadda
zai kalli abun ba
kar kidamu
in allah ya yarda
zai amsa soyayyar ki
karkidamu
tom Allah yasa tace
Ameen
abakin get din
makarantar
aka sauke su
suka nufi cikin
makarantar.
A bakin office dinsa
suka sameshi Khadija
ne kawai ta gaidashi
sannan suka wuce alamu
ya mata da ido
sannan ta gyada kai(too nima gaskiya
ina tunanin anya
kwa ba soyayya suke da Khadija da sahin
ba amma dai ba
muzuba ido)
Cikin hole din makarantar
suka nufa hole din
yacika da dalibai waje
suka samu suka
zauna.
Tagumi tayi Khadija
ne ta fahinci tana cikin
Damuwa tace
Haba Hafsat miyasa
Kike haka ne
nace miki
ki kwantar da hankalin
Ki amma kinki mai kike
So nai bana namijin
da zaki budi baki Kice
kina sonsa
yace bakya sonsa.
Haba Khadija
bakiji yadda zuciya ta
takeba ne
I know wllh yana da budurwa
ba daya bama
ni kqina nasani
tom yanzudai kiyi
Shuru kar yan hole dinnan
sufahimci
abin da make ciki.
Hmmm dariya tayi
sannan tace a koda
yaushe indai
Kana son mutum
to bazakaki bayyanashi
a idon jama a ba.
Invigilator ne
Ayashugo yace kowa
Yayi shuru sannan
akafara basu answer sheet
(Nidai ina gefe nace
bana fita kar aganni.)
2hours 30minutes
daide suka fara futowa
can nahango
su Hafsat sunfito
atare ita da aminiyarta.
Hanyar office din
uncle sahin
suka nufa
kowa zuciyar sa
tana bugawa noking sukayi
sannan yace yesss come in......
office din suka Shiva zuciyar ta tana bugawa
amma banda Khadija
Miyake tafe daku yafada yayin
da idonsa yana kan
wasu paper da yake duvawa
Shuru sukayi dayaji shurun yayi
yawa ne yasa shi dago kai
Dago kan da zaiyi
taga fuskar Hafsat
tayi sharkaf da
Hawaye subhanallah
miya faru?
dukar ga kafa fuwan
ta tayi kasa tayi
alama Kamar me nildawn hade hannayen ta
tayi gu daya Kamar me
naiman tafiya sannan tace,,,,,,,,
Muje zuwa
Kuyi manage
da wannan sai
kunji ni
love u all my
fans ina kaunarku
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & writer by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 65 to 70
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Dukar da kafafuwan
ta tayi kasa tayi Alana Kamar
me neldawn
sannan ta hada
hannayen ta
yi GU daya Kamar me
naima gafara sannan tace,,,,,
Pls uncle help me
help my life
uncle na tsinci kaina
acikin son ka
nakasa daure wa zuciya ta
akan sonka, sonka yamin
ILLAH azuciya ta
pls uncle
kamin
rai wllh idan
bansame ka ba
baxan cigaba da
rayuwa ba akan sonka
har hospital naje pls uncle sahin help my life
nayadda zan zauna
dakai koda baxaka shiga
harkata ba
koda ba abinda zai shiga tsakanin mu
dakai.
Tsaya wa yayi kallonta
yazuba mata ido kukanta
yana masa yawo a zuciya
saboda ba
abunda ya tsana samada
Kukan mace.
Khadija ne
tazo dap da ita
sannan ta tsuguna daidai nan
fuskarta tace
Hafsat u are d only one my friend
baxan iya tsayawa ki shiga
wani hali ba
ina gani idan
har ina Raye a duniya baxan taba
bari ki wahala
uncle sahin nakine
ke kadai.
Zuba musu ido yayi
sai yaji sun burgeshi
takowa yayi kusa da ita
sannan yasa hannu ya
dago ta haryan zu kuka takeyi
goge mata fuskarta
yayi amma
still wani hawayen zuba yakeyi mannata
yayi a kirjinsa yana buga bayan ta
alamar rarrashi saida
yaga tayi shuru ta nutsu sannan yace..
Hafsat kin kwantar
da hankalin ki
na Dade ina dakwan soyayyar kin zuciyata
amma ban samu damar nafada miki ba ina ganin Kamar in
nafada miki bazaki amsa soyayyata
ba saboda kinbayar da concentration akan
karatunki ana
haka naga baxan iya daurewa ba
sai nasami aminiyar ki
nafada mata bukatuna
Anan take sanar dani
kema kina so na saboda
sona har hospital aka kaiki
nayi bakin ciki da akacemin
Ankaiki hospital akaina
Anan nake cewa zanzo nasan dake
Khadija ne ta hanani
tace nabari harsai randa kika zo kika fadamin da kanki.
Hafsat nasan bakisanni
ba bakisan gidan muba
kawai ganina kijayi
kuma zuciyar ki ta aminta dani
yanxu nai nasan nasamu
matar da take sona Dan Allah
badan kudin
gidan muba na miki alkhawari
uncle sahin naki ne
ke kadai pat pat kakeji ana tafi abaya Khadija ne takeyi sannan tace kai wannan masoyan kun birgeni
Hafsat CE tanufi wajen
ta sannan tace a yau ne
nasan ina da aminiya yar uwa Khadija kin gamamin
kai mai arayuwa ta uncle sahin
ya amsa soyayyata shima yana sona
kitayani murna
Kar.kidamu indai
ina rayuwa aduniya baxan taba barki
kisha wuya na.
Nagode sannan tajuya
gun uncle sahin da yake kallon su
saboda sun burgeshi sosai
tom yan mata nah yanxu
Sai ki daina daga hankalin ki ko uncle sahin naki ne hmm nagode sosai kuma ina matukar sonka allah ya barni dakai amin yace sannan suka nufi hanyar futa
To aida kunbari
Nazo muntapi tunda
Nima tafiya zanyi
Aa kabarshi kawai zamutafi sai kajimu
tom ki kulamin da kanki.
To watonan nibaza amin magana ba ko
sorry kawarmu ai na manta dake dariya sukayi sannan suka fito.
Tafiya sukeyi duk suncika da farin
Ciki saboda yau burin Hafsat ya cika
sauran burinta na biyu
ta aure shi.
Suna zuwa dap da gidan su Hafsat sannan
sukayi sallama ta shiga gidan su Khadija ma ta nufi
nasu gida.
da sallama ta shiga tasamu ummanta a tsakar gida
tana zaune ummamh nah yau kitayani far in ciki nacika burina na farko
to autar ummah wannan wani
burine ummah yau uncle....... Bata karasaba wani tunani ta tsaya yi.auta ya kikai Amata ehmm dama ummah yau nacika Burina na farko
mun kammala exams din mu na waec ummah na kimin addua Allah sa nasami admission da wuri
dariya tayi sannan tace in Allah ya yarda
Autanah yauwa ummah na ai yau acikin farinciki nake
tom Allah ya taimaka ameen ummanah
sannan ta nufi daki wanka ta shiga sanna ta futo
tayi kwalliya sannan
tanufi hanyar dakin ummah.
Ummah miza adafa na rana?to kidafa abunda
kinsan kowa kisan zaici tom tace sannan ta nufi hanyar kitchen Dan daura
abinci.
friedrice tayi wadda tasha kayan vegetables tai kyau sosai sai kamshi take na Abba takai masa daki sannan ta juye sauran a kula ta nufi hanyar falon ummah.
Ya Khaleepha tagani da ya fadeel suna hira tare da ummah gaisheda ya Khaleepha tayi sannan ta gaida ya fadeel.
Ya Khaleepha ne ya miko mata wani Abu
a bakar Leda budewa tayi yana cewa broz Mina samu
ke de bude ki gani
bude wa tayi taga anyi ripin dinta da ripinsheet
to Yaya wannan fa kyauwa tace kede kubude ki gani mana tana budewa tada waya ne kirar
infinix salle ta daka tayi kansa tayi hugging
dinsa sannan tace kai Yaya
wllh yau ka burgeni Allah ya saka maka da alkhari ameen yace sannan yamika matadayar yace ki bawa kawarki
Wayyo Yaya wllh kun burgeni bude wayar
tayi tqga ashema yasa musu simcard aciki dagudu tayi cikin dakin ta ta dauko
hijab sai gidan su Hafsat ya Khaleepha dai girgiza kai yayi yace
wllh ummah kin sangartar da yarinyarnan har yanxu batasan ta girmaba.
Muje zuwa
Love u all my fans
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & writer by
*Rukyn* *mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 70 to 75
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Wayyo yaya wllh ka burgenu
bude wayar tayi taga ashema
yasa musu sincard aciku dagudu tayi
cikin dakinta hijab
tadauko sai gidan so
Khadija ya Khaleepha dai girgiza kai
yayi yace wllh ummah kin
sangartar da yarinyar nan
haryanxu batasan ta girmaba.
Da sallama ta shiga ki tsaya
gaida mamah batayi
ba tai dakin
Khadija da gudu mamah
ne tace lpyr ki kuwa
kika.shigo da gudu bata kulata ba tanufi dakin Khadija
Ke yan mata tashi kiga
kyautar da ya Khaleepha yamana
To wata kyata muka samu salle da daka tare
da rungume kawarta kai wannan fa gaskiya sunyi kyau
hadda layi fa aciki ehh
mana ke kiga murna hmm tashi muje mu nunawa mamah
tashi sukayi cike da farinciki
suka nufi hanyar dakin mamah
Albarka tasamusu tare da godiya a ya Khaleepha sannan tace Kice masa zanzo nayi godiya har gida.
sallama tayiwa mamah zatatafi yawwa ki gaida ummah Kice saina shigo
tom tace sannan suka nufi hanyar futa.
A bakin kofa sukaga uncle sahin yana
tsaye ya harde hannunsa
biyu saurin sunkuyar da kai tayi
kai yan matana wai miye
najin kunyane gani nayi
kinzo kin wuce ta kofar gidan mu
Kamar kina cikin murna shine
nace banazo naga amai kike murna haka.
Hmmm wllh uncle yau
Yaya Khaleepha ne ya sayo mana waya kaganta ma
Kai amma sunyi kyau Allah yasaka da alkhairi ameen
sukace atare.
Number sa yasa acikin wayar sannan
yayi Darling din wayar number ta ta shiga
wayarsa mika mata yayi sannan
yace akashe lpy.
Anan suka wuce gidan su Hafsat za sushiga ne suka hadu da ya Khaleepha zai futa waje godiya suka sake
masa sannan suka shiga gidan.
Bayan sunshiga ne suka sami ummah tanacin abinci
Ina wuni ummah lpy klao
Khadija ina mamanki
tananan tace agaishe ki a miki kuma godiya haba ba komi ai kema 'ya tace maza kuje kuzuba abinci kuci ko
to sukace sannan sukafuta a dakin suka
nufi na Hafsat.
Abinci ta zubo musu sukaci sannan
sukayi sallah kowa Yakama
wayarsa. Hafsat ne take ta danne danne a wayar ta
tana kokarin bude WhatsApp
Kirane ya shugo wayarta to waye kuma wannan yanzu haka irin wadda suke hada
number ne suke kiran mutane amma dauki kiji.dauka tayi tare da yin sallama
can bangarenne aka amsa
sallamar sannan yace baby nah dam taji girjinta ya buga saboda ta gane mai
maganar uncle sahin ne.
Haba baby ko bakya so nakiraki ne
Kashe murya tayi sannan tace haba uncle dinah idan
baka kirani ba waye zaikirani
awaya hmm gaskiya ne to yanzu ya kike
lpy klao nake tom yayi kyau yanxu zanje masallaci idan nadawo zankiraki ok kadawo Lpy ka kula da Lanka sannan ta kashe.
Kinsan waye aa saikin fada uncle sahin ne fa haba dai
a ina yasami number ki wllh bansani ba
to ko sanda yakarbi wayarki ne
yada number taki inaji mana.ok yayi kyau
nikam bana tashi
natafi kar mamah taga shuru
Ok to tashi na rakaki.
Kofar gida ta rakata
sannan ta juyo tadawo gida
dakin ummah tayi suna
Dan taba hira sannan taxi
dakinta danyin bacci,,,,,,,,,
Muje zuwa
taku har kullum rukyn mamah
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story &writer by
Rukyn mamah
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 75 to 80
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Kofar gida ta rakata sannan
ta juwo tadawo gida dakin umma
tayi suka Dan taba hira sannan tayi dakinta danyi barci.
Bayan wasu watanni
Soyaytace ta shiga sosai
cikin zukatan wannan masoyan
wato uncle sahin da Hafsat yayin da itama Khadija da ya Khaleepha suka shaku sosai.
Zaune take a kan gadonta suna charting da uncle sahin sai yace mata
baby kinsan miye kuwa a a saikafada ok bana turomiki kigani
photonan ta ya turo mata da yawa wadda batasan maya dauke su ba
kai uncle a ina kasamu wannan pics din nawa
hmmm wllh duk bakisan nadauka ba
duk randa muka hadu dake sai nadauke ki kintuna randa kikazo wucewa
ta kofar gidan mu
natsayar dake har nake cewa
Akigaida Khadija?
Ehh nasani to kinga ranar ma saida nadauke ki amma baki sani ba Hmmmm lallaikam wato wayo karinga min ko?ehh mana
Tom baby mubar zancen nan gaskiya inason na turo gidan ku
Eye tam yanzu kabari sai babanah ya shirya aure na tukunna. Ok Allah ya kaimu sannan sukayi sallama.
A zaune suke a falon ummah dukansu harda abbah anata hira wayar Abbah ne tafara ringing dauka yayi yakara a kunnansa yana fadin assalama alaikum
daga can aka amsa masa sallama bansan mi akace ba naji dai Abba yace Allah ya kaimu sannan sukayi sallama.
Tom hajiya Dan gidan kanina ne za suzo gobe shi da matar sa sundawo daga india to wanne daga ciki hafees shi da matar sa zasu zo in Allah ya yarda tom allah ya kaimu.
Da sassafe ta tashi tashiga toilet
brush tayi sannan ta dauro alwala ta futo
sallah tayi.sannan tayi adduo inta sannan ta koma bacci.
karfe 8:30 ummah tazo ta tasheta Dan hada kayan baki.
kitchen suka nufa suka hada kayan breakfast suka sa na baki a kula sannan suka kai dakin baki.
Wajen karfe 10:54 suka duro garin gombe direct suka nufo unguwar kawun nasa.
Da sallama suka shugo gidan lale maraba Ashe kuna hanya wllh ummah gamu har mun iso ta sannunku da zuwa.
Daki aka kaisu sannan a ka gabatar musu da abincin break fast sun hadaci kenan da shi da matar sa.
Hafsat ce tashugo da sallama ya hafees ina kwana lot klao kun iso lpy,lpy klao aunty safeeya Ina wuni lpy klao ta amsa tana kallon waya.
Tashi tayi ta nufi hanyar kofar la Hafsat ai da kin jiramu muma yanxu zamu futo ya hafees ne yake magana ok to mutafi daukan yaron tayi mai suna bashir sannan suka nufi hanyar falon ummah.
Kai har kun hada ehh wllh ummah mun hada gaisheta yayi sannan ta tambaya ya mutan gidan lpy klao yace sannan safeeya ma ta gaisheta ciki ciki.
A haka a kaita hira hankalin ya hafees yana kam Hafsat duk wani motsinta ya Sani safeeyace ta kula da haka nan danan kuma sai ta bata rai tashi tayi ta nufi dakin da aka saukesu
Dariya yayi saboda yasan saboda mi
ta tashi safeeya tana da kishi sosai ko kiss zata iyayi akan mijin ta dama tunda sukazo taji ta washi Hafsat.
Tashi yayi yabi bayanta yana zuwa ta haushi da masifa to na mamajo wato harka hango wata ko kawani tsirama waccar aljanar yar ido sai kace wani maye.
Hmm haba safeeya a cikin gadan mutanefa Muke kiketa zazzaga masifa tsaki tayi sannan ta fice tabarshi a dakin .
Bayanta yabi suka koma dakin
Da dare yayi Abba ne ya dawo gida dakin sa yanufa ya watsa ruwa sannan ya nufi yanda su hafees suke.a dakin ummah ya samesu anan suka gaisa yake tambayarsa mutan gida yace masa lpyr su klao duk suna gaishe Ku dagan kuma a kafara hira.
Wajen karfe goma na dare Hafsat CE take ta waya Kamar yadda suka saba sai wajen karfe sha biyu sannan sukayi sallah ma suka kwanta.
Bangaren hafees kuma tunanin Hafsat yake ya kasa bacci kawai fuskarta yake gani.
tatafi dashi kuma yayi alkawarin sai ya mallaketa a matsayin matarsa. (Ina gefe nace anyakwa)a haka har bacci barawo yayi a won gaba dashi.
Muje zuwa
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & writer by
*Rukyn* *mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 80 to 85
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Bangaren hafees kuma tunanin Hafsat yake ya kasa bacci kawai fuskarta yake gani.
Tatagi dashi Kuma yayi alkhawari. Sai ya mallaketa a matsayin matarsa(ina gefe nace anyakwa)a haka har bacci barawo yayi a won gaba dashi.
Yau takama Monday Hutu da hafees ya dauka ya kare hanyar dakin baba ya nufa Dan masa sallama ita kuma safeeya tana dakin ummah ita da bashir.
Da sallama ya shiga ya tarar da ummah na zaune a gefen Abbah hafees karfe harka futo ehh wllh Kawu zamu wuce ne saboda dama hutun da nadauka ya kare to shikenan Allah yamaka albarka.
Shurune yabiyo baya Abbah ne ya fuskanci Kamar hafees yana son magana. hafees lpy kwa naga Kamar kanason yin magana yatambaye shi fuskarsa dauke da murmushi.
Ehh wllh kawu dama inaso nafada makane naga Hafsat kuma inason tane da aure banaso lokacin ya wuce one month.
Abbah ne yayi murmushi sannan yace ai ba komai Hafsat ai kwanwarka ce namaka alkawarin zan aura ma ita.saboda nasan bata da tsayayye amma itama zankira ta naji ta bakin ta Dan banaso
namata dole duk yadda mukayi da ita nikuma zankira dadyn ka sai nafada masa.Sai mutsayar da ranar biki.
Godiya ya masa sosai sannan ya tashi tanufi hanyar falon ummah a falon yasameta ta hade rai Kamar wadda aka aiko mata da sakon mutuma.
To madan saikitashi mutafi ummah ne tashugo musu da kayan tsaraba tabasu sukaitayin gadiya ehmm ummah ina Hafsat ne
ya hafees ne ya tambaya to Hafsat tana dakin ta bana kirata kuyi sallama
safeeya ce ta wurga masa wani
mugun kallon sannan ta kawar da kanta.
Hafsat ce ta shugo da sallama la ya hafees karde har zaku tafi wllh kanwata zamutafi shina nace ummah takira ki muyi sallama hmm gaskiya yanzu har garin namu ya isheku.
Ina bashir ko bacci yake tafada tana kallon safeeya wani banzan kallo ta mata sannan tace ina ruwan ki dashi.
tabe baki tayi sannan ta daga nafada yauwa ya hafees muje naraka Ku ko ta kanwata sannan suka nufi hanyar waje
Kudi ya zaro daga aljihunsa ya mika mata fafir taki karba saida taga ya bata rai sannan takarba ta masa godiya tanufi hanyar gida.
Sai wajen gofin mangarba suka isa garin Kano unguwar GRA.a gidansu suka sauka hon sukayiwa get man din ya bude musu suka shiga.
Babban falo ne wadda za a iya kiransa da aljannar duniya anan suka yada zango yana shiga yafara kuran mommy mommy wata dattijuwar mata naga ta futo fuskarta dauke da murmushi ta sauko daga upstair din falon.
Kai my son har kun iso kenan ehh wllh mom to sannunku da isowa tashi sukayi sukai alwala sannan shi kuma ya nufi masallaci danyin sallar magriba.
yana dawowa suka nufi hanyar dining danyin dinner.
Sai wagen karfe goma sannan suka tashi Dan nufar hanyar gida.
Bangaren Hafsat kwa soyayya sukesha ita da sahin dinta Kamar ba gobe.
Wajen bayan ishai Abbah ya aiko ummah Dan takira masa Hafsat.
Da sallama ta shiga ta sami gu ta zauna anutse.Abbah gani ummah ne tace kanason kallo nah.
ehh hakane Hafsat dama inaso muyi wata magana dakene tom Abba inaji
Hafsat yakira sunanta ta amsa kina da wadda kikeso?watan bayeta dam taji kirjinta ya buga.wani tunani tayi kartafada wa Abbah tana da saurayi yace zaiyi auran ta yanzu saboda ita bata shirya yin aure yanzu ba so take sai tafara karatu.
Hafsat tambayarki nake kinyi shuru aa Abbah bani dashi tabashi amsa.
to alhamdulillah dama inason hadaki aure da yayanki ne hafees dazu kafin yatafi yamun magana nace masa sai nafada miki naji ta bakin ki.
Sauri dago da kai tayi hawaye yacika idon ta tace Abbah aure kuma?ehh amma Abba nida nakesonyin karatu karkidamu Dan uwanki zai sama miki makaranta acan tom tace sannan ta tashi danfita daga dakin.
Yanayinta yaga yace Hafsat tsaya.tsayawa tayi tajuwo tadawo ya zauna.Abba gani.
Hafsat idan kinsan da matsala ki fadamin banason namiki dole hawaye ne ya biyo muskarta nan danan kuma tausayin abban nata yarufeta tunani tayi bazata buda masa kasa a ido ba saboda da son dayakemata.
Girgiza kanta tayi sannan tace dama Abbah kawai ina tunanin karatuna ne shiyasa.murmushi yayi sannan yace kar kidamu in Allah ya yarda zan masa magana akan karatunki.tom tace sannan ta futa.
Dakin ta tayi da gudu ta fada kan
gadonta sai kuka ,,,,,,,,
Muje zuwa
Taku har kullum rukyn mamah
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & writer by
*Rukyn* *mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 85 to 90
KARSHEN PAGE DIN BAYA
dakinta tayi da gudu
ta fada kan gadonta sai kuka.
Tashafe wajen one hours tana kuka sannan ta tashi tashiga toilet Dan dauro alwala.
A bangaren Abbah kuma around 10pm ya kira dadyn hafees Dan sanar dashi abunda ya faru
shima yayi murna sosai anan suka tsayar
da magana sati mai zuwa zasuka wo komai da komai.
Tashi yayi yaje yasanar da ummah
tayi murna sosai saboda hafees akwai hankali ko ba
komai yarta zata samu miji nagari
amma kuma taga kamr
matar sa bata da mutunci.
Bayan ta idar da sallah ne tayi addu a Allah Ubangiji
ya zaba mata mafi alkhairi a rayuwar ta.
Tana zaune akan gadonta taji
wayar ta yana ringing tasqn ba kowa
bane uncle sahin ne wani bakin ciki ne
Ya ziyarci zuciyar ta
nan Dan kuma sai hawaye.
Answer wayar tayi tare da karawa a kunnen ta
Hello baby nah y kike
gashewa tayi da kuka tafara cewa uncle pls help
me ina cikin trouble
baby trouble kuma miya faru?
Uncle maganar mata waya bane gobe in Allah ya kaimu inason
muhadu ok
shikenan Allah ya kaimu goben ameen tace sannan ta kashe wayar.
Washe gari
Hafees ne yafuto cikin
shirinsa na doctor
yayiwa matarsa sallama ya futa.
Bani xarce ko ina ba sai gidan su.
Da sallama ya shiga
Falon dadynsa ya samu da momy suna break fast.
dady good morning,morning how are u I'm fine my momy good morning morning my son how are u I'm fine ok yayi ina bashir da safeeya sunan lpyr su kalau.
Yauwa momy nima a zuba min break fast din zanci Kamar ya bakaci bane a gidan ka ba wllh wai bata da lpy ok to sai kazo kaci ai.
Yana cikin ci ne dady yace Yauwa my son sati mai zuwa zamu kai kayan auren ka antsai damagana wata daya.wayyo dadi kar kuga murna agun hafees nan ya musu godiya sannan ta tashi ya nufi hanyar hospital cike da farinciki.
Bangaren ummah kwa tafara shirye shirye na biki yartata amma ta fahimta Kamar yarta tana cikin matsala.
Dakin yar tata tanufa tasame ta tahada yagumi zuwa tayi ta zauna a kusanta sannan ta ce
Auta miyake da munki ne naga kina cikin damuwa ki zabin da abbanki ya miki bai miki dadi bane?tafada tana ganin fuskarta no ummah I just thinking about my studies that is why.ok indai akan karatunki ne kar kiji matsala naji dazu abbanki yana magana akan karatun naki tom ummah nagodai banatashi naje gidan su Khadija to amma kar ki Dade.
Tana futa kai tsaye gidan su Khadija ta nufa.
Da sallama ta shiga tasamu mamah a tsakar gida gaisheta tayi sannan ta wuce dakin Khadija.
Tana shiga ta kashe da kuka ta rungume kawartata.
Khadija ina cikin matsala ko kinsan da cewa Abbah aure zai min Khadija na rasa uncle kenan har abada
duk wahalar da nasha akansa daga karshe ace
narasa shi takatashe zancen da rushewa da kuka.
hakuri tashiga bata saida ta ga ta nutsu sannan tace tayaya hakan ta faru.
Anan ta zaiyane mata komai bata boye mataba.to yanzu ta yadda zan fadawa uncle maganar nan nake tunani.
Ajiyar zuciya Khadija tayi sannan tace Hafsat ke kikaja komai
da sanda Abba yakiraki yake tambayarki ai dakinfada masa gaskiya kina da wadda kike so haka ne nima wautar da nayi kenan amma Dan Allah Khadija kitaya ni da addua allah ya xaba min mafi alkhairi amin tace sannan suka futo Dan rakata.
Suna tafiya ne sukaga
uncle sahin a kofar gidan su nan da nan
Hawaye suka cika idon ta Sai kuka bata tsaya yiwa Khadija sallama ba kawai ta wuce
Tazo wucewa ta gaban sane ya time
hannunta yace haba baby wai me kike boye min ne da bazaki iya fadamin ba?kuka ne ya kwace mata
sannan tace uncle aure Abbah na zaimin
What aure fa kikace dawa bata bashi amsa ba kawai ta fusge a hanunta ta nufi gidan su.
Khadija ne tazo ta bayansa juyo. wa yayi taga shima Ashe kukan yake.
Haba uncle kaima da kanka idan kai baka jure ba tayaya ita zata jure.haba Khadija kinsan sonda nake mata kwa idan banyi kuka ba mikikeso nayi haka ne amma Dan Allah kayi hakuri.
Anan ta bashi labarin yadda abun ya kasance bata boye masa komaiba shikenan Khadija nagodai sannan ya shiga gida.
Yana shiga gida dakinsa ya nufa directe
yaje ya samu gado ya kwanta kuka yake Kamar ba gobe daga karshe ya yanke shawarar barin kasar danyin naisa da ita saboda bazai iya ganin an daurawa Hafsat aure ba da shi ba yana gama wannan tunani ya tashi ya nufi hanyar toilet ya wanko fuskarsa ya zo ya kwanta zazzabi kwa yace ga garinku.
Bangaren Hafsat kwa tana shiga gida ta wuce dakinta tasha kukan ta tagode Allah daganan baccin wahala yayi awun gaba da ita.
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & writer by
*Rukyn* *mamah*
Dedication to
( zeee Sani)
Page 90 to 95
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Bangaren Hafsat kwa tana
shiga gida ta
wuce dakinta tasha kukan
ta ta godewa Allah daganan bacci wahala
yayi awun gaba da ita.
Allah sarki sahin bawan Allah
yana dakinsa zazzabi ya masa kamun bana wasaba matar
kawunsa ne taga shuru bai futoba
tabi bayansa tana shiga dakin
taganshi a kudundune da blanket
yana ta rawar sanyi subhanallah sahin
lpy mai yasameka shuru yayi bai bata amsa ba
wayarta ta dauko takira kawun nasa ta shaida masa
bai jima ba ya dawo gida
aka kinkimeshi sai
FMC dake garin gombe.
Suna shiga aka karbeshi emergency
akafara bashi taimakon gaggawa Dakar akasamu numfashinsa ya daidai ta.sannan aka
masa injection na bacci.
Wajen Hafsat tana tashi
ta dauko wayar ta Dan kiran uncle sahin.
Akashe tajita tsuka tayi
sannan itama ta kashe wayar.
Hafees shiri yake sosai wadda matarsa batasan
wainar da ake toyawa ba shima kuma bai fada mataba
saboda yasan halin ta so yake yamata bazata.
Wajen sahin kuwa sai
around 12am ya farka
da addu a yatashi sai
ganinsa yayi a gadon
asibiti, tunani yatsaya yi mai yakawoshi nangun
nan take ya tuna abinda ya faru kuka yafarayi abin gwanin tausayi.
matar kawunsa ne tashugo tasameshi yana kuka.
subhanalla sahin mai yafaru kuma yanzu?bai bata answer ba kawai yacika ba da kukansa saida yayi mai ishar sa sannan ya budi baki yace.
yanzu momy narasata kenan bazan aureta ba kenan yanzu ina ganin za adaura mata aure da wani bada niba.
anan momy ta fahimce shi akan budurwa yakeson illata kansa.
haba sahin Yanzu akan budurwa kakeson ILLATAR da kanka miyasa baxaka dauki kaddaraba kasa aranka taka kaddarar kenan kaji Dan Allah kabar wanna abun.
Adaidai nan su kawu da doctor suka shugo sake dubashi sukayi yasake masa allurar bacci sanna yace Kawu ya biyo bayansa.
Bayan sunshiga office dinne yake cemasa a gaskiya yaronka yana cikin hadari saboda zuciyar sa tana kusa da kamuwa da ciwo saboda wani Abu da yarasa a zuciyar sa Dan haka ya kiyaye sallama sukayi sannan yace in Allah ya yarda zuwa gobe za a sallame shi godiya ya masa sannan ya futo.
Washe gari
Doctor ne. yashugo dakin da sahin yake
sake duddubashi yayi sannan ya rubuta masu maganunnuwa tare da sallama.
wajen around 12pm suka isa gida abinci aka sa masa bayan yacine kawunnasa yace yana son kallon sa.
Zaune yake a dakin sa da shi da matar sa sai sahin a gefe Yauwa sahin dama ba komai bane yasa nace a kiraka domin kasanar dani cewa miyake damunka.
Bai boye masa komai ba yasanar dashi yakuma kara da cewa dama Kawu inaso Dan allah nabar kasarna zan koma karatu na a India tunani ya tsayayi sannan yace
shikenan ba komai zankira dadyn ka sai nasanar dashi zuwa sati mai zuwa sai ahada komai.
Shikenan nagodai Kawu yauwa Allah ya maka albarka ameen yace sannan ya tashi ya wuce dakinsa
Wayarsa ya dauko ya kunnan sannan yyi Darling number Hafsat akashe yajita tsaki yayi sannan ya rubuta mata text ya tura mata.,,,,,,,,,,,
A bangaren Hafsat kwa bayan ta kunnan wayar ta akan zata kira uncle sahin text ne ya shugo wayar ta tafara karantawa Kamar haka.
sorry my Queen nakashe waya ta.Kuma nasan zaki kirani bana kusa kwana na daya a hospital sai Yau akasallame ni.
Hafsat nagode da iri son da kika nuna min
nasan ba ra'ayin kanki bane yasa zaki auri wani ba biyayya kikayiwa iyayanki kuma dama duk wata mace haka akeso ta kasance.Hafsat naso nayi zaman aure da ke amma bazai iyuba idan ke rabona ne in Allah ya yarda zan aure ki.
Akarshe ina sanar dake kafin one week zanbar kasarna pls inason muhadu kafin natafi.bissalam daga naki har kullum uncle sahin.
tana gama karanta wa wani kuka maicin rai yazo mata anan ta durkushe ta fara rera kuka,,,,,,,
Muje zuwa.
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & writing by
*Rukyn* *mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 95 to 100
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Tana gama karantawa
wani kuka maicin rai
yazo mata anan ta durkushe ta fara
rera kuka....
Rana bata karya saide uwa
diya taji kunya Yau ne gidan su hafees
za sukawo kayan aure. kowa yana cikin
farin ciki banda mutum daya wato Hafsat.
Wajen karfe 12:36pm suka sauka
a garin gombe direct gidan su
Hafsat suka nufa.
Motaci guda biyar ne
Suka kawo kayan lefen Hafsat aciki kwa hadda motar hafees.
Sauka aka musu mai kyau yayin da
aka gabatar musu da kayan abinci kala kala sukaci sannan akafara futowa da kayan
lefe.
Akwatina 12 aka mata yayin da
aka mata kaya kala hamsi yan unguwa sunshigo suntaya murna
yayin da wasu kuma suke bakin ciki da hakan.
Wani yarone ya shugo
yace ana sallama da Hafsat a waje tom jekace tana zuwa futa yayi
yashidawa hafees cewa wai tana zuwa.
Umma ne tashiga dakin
Hafsat Dan kiranta a zaune ta
samesu suna hira itada Khadija tace to amare
ana sallama daku awaje.hijab dinta
ta dauka sannan suka futo.
Tsayawa tayi cik da taga mai kiranta
batayi zotan shivane ta zata uncle sahin ne
Dan sunyi akan Yau zasu hadu
wani dogon tsaki tayi
sannan ta karasa wajen
Sa da sallama ya hafees ina wuni
lpy klao gimbiya ya kike
lpy klao zai budi baki yasake wata magana tace
ya hafees sauri muke yifa ok to dama so nake
Kifadi abunda kuke so sai
akawo muku.
No bama bukatar komai
tafada tare da daure fuska ya lura
kwata kwata ta canza.masa
bakamar yadda take masaba
Nunfasa yayi sannan yace
Hafsat ta dago kai
nasan basona kikeba
Kawai biyayya kikayiwa iyayenki
kuma nima ban miki
adalciba da banzo na
fara sanar da keba amma
Dan Allah kiyi hakuri
in Allah ya yarda saina
koya miki sona a cikin ranki
Hafsat kifahimceni
Wllh sonki yamin mungun kamu,
sonki yamin ILLAH a zuciya ta.
Haka ne amma inaso
sanarda kai yadda sona yamaka ILLAH azuciyar ka
Haka nima son wani yamin
ILLAH a zuciya ta kana cemin
wai zaka koya min sonka
A zuciya ta ai idan akwai wadda nakeso
a duniyar nan to mutum daya ne kuma
nasan bazan taba daina sonsa aciki
raina ba .
Hafsat kenan namiki alkawari
saina koya miki sona
acikin zuciyarki anan yasa hanu a aljifu ya Ciro
kudi da zasukai naira dubu dari biyu
sannan ya mikawa Khadija yace
gashi idan basu isaba
zaku iya kiran sannan yashige motarsa
ya shiga gari.
Ashe duk wannan abunda
sukayi a idon sahin sannan
kuma a kunnen sa yaji komai hawayene suka zubo masa
Yayi sauri gogewa ya wuce gida.
Suna shiga gida suka
mikawa ummah kudin da yabasu gashi ummah ya hafees ne
ya bani wai idan akwai abin da
zamu saya mu saya
to angode aisai kuje kusayi abunda
kukeso aa ummah
ba abin da zamu saya tom kudin ta
karba sannan
Ta wuce dakinta.
Yan kawo lefe ne suka tashi
akan za sutafi sai kuma sunzo daukan amarya.
Kayan tsaraba
Aka basu sosai sannan suka wuce Dan komawa
garin Kano.
Yau takama Monday ranar da
uncle sahin zaibar kasar
wayarsa ya dauko ya kira Hafsat
ringing biyu tayi
sannan ta dauka hello Hafsat naam uncle
ya kake lafiya
klao kina ina
yanzu ina gida ok dama
yanzu zantafi ko zan samu ganinki
tom uncle bana zo.kashe wayar tayi sannan tasa hijab dinta tanufi
hanyar dakin ummah.
Ummah zanje gidan su Khadija tom sai kin dawo
Amma kar ki Dade in Allah ya yarda sanna
ta futo.
Gidan su Khadija tayi
sanna suka futo number sa ta kira tace gasuna sunzo
Futowa yayi daga gidansu
cikin shiga ta masu tafiya
sannan ya karaso gunsu Khadija ne ta basu waje.
Hafsat dama ba komi bane
yasa nakirakiba saboda Yau zanbar kasar bazan iya zama a daura miki
aure da wani ba zanje na karo karatu na
Amma inaso kafin natafi
nafada miki wani Abu.
Hafsat kibi mijin ki kamar yadda zaki Bini idan
munyi aure kibishi sau da kafa
saboda aljannarki tana karkashin kafarsa
Hafsat nasan kin soni nima
kuma ina sonki har yanzu
ban fitar da ran bazan aureki ba
inaji a jikina koba yanzuba zan aureki
Zobe ya dauko na gold
sanna ya kama hanunta ya samata ga wanna nasan zakina tunawa dani Dan
Allah ina rokonki
karki cireshi daga hannunki.
Sanna daga karshe ina rokonki idan azama na dake nataba miki
wani Abu wadda ya bata miki rai Dan Allah ki yafemin ni zantafi idan munsake
Haduwa to idan kuma
bamusake ba sai adarussalam.yana fadin
Haka ya juya dan shigewa
gida.
Anan ta zauna ta fashe da kuka yanajinta
Amma bai juwoba saboda
shima kukan yake.
Khadija ne tazo ta daga ta
sannan suka shiga gidansu Khadija
dakinta suka wuce direct sannan tafara bata hakuri haba Khadija Dan Allah
kibarni nayi kuka na
yanzu munrabu da
uncle sahin kenan duk wahalar
da nasha akansa mun rabu dashi kenan haba Khadija Dan
Allah kibarni nayi kuka ko zuciya ta zatayi sanyi sannan
tasake rushewa da kuka.
Khadija ne tayi a jiyar
zuciya sannan tace
ILLAR SO fa kenan
yanzu idan basoba waye zai maka haka.
Hafsat ko kulata batayi ba ta cigaba da
kukanta dataga takiyin shuru itama
sai tafashe da kuka sukaitayi ba mai rarrashinsu.
Mamah ne ta jiyo Kamar ana kuka sai ta nufi dakin
mizata gani su Hafsat taga sunata kuka bata kawo komai
aranta ba tazata
kawai kukan rabuwa
sukeyi gunsu tazo sannan ta fara musu
nasiha haba Hafsat da girmanku
kunzo kuna kuka dan kawai
zakurabu idan ba aurema ai akwai mutuwa ahaka tattamusu nasiha har suka samu sukau shuru.
sannan Hafsat ta nufi hanyar komawa gida.
Tana shiga gidansu
dakinta ta nufa toilet tashiga
ta watsa ruwa sannan ta dawo kan gadonta ta kwata
tafara rera wani kuka maicin rai daga nan har bacci
yayi awun gaba da ita,,,,,,,,,,
Muje zuwa
Love u all my fan
[31/08, 16:15] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR_ SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 100 to 105
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Tana shiga gidansu
dakinta ta nufa toilet tashiga ta watsa ruwa
sannan ta dawo
kan gadonta ta kwanta
tafara rera wani kuka
maicin rai daga nan
har bacci yayi awun gaba da ita.
Yau takama ranar Saturday
sauran biki sati biyu ummah
ne ta dauko me gyaran jiki Dan ta gyara mata yarta
sosai.
A bangaren ya hafees kuma
shiri yake Kamar ba
gobe amma har yanzu bai sanar da
safeeya ba saboda
yasan halinta.
Hafees ne ya hada kayan
fadar kishiya Dan kaiwa
safeeya amma sai sauran sati daya zaikai
mata.
Bana leka wajen uncle sahin.
Ya sauka akasar India lpy yayin da yake zaune a cikin makaranta
su biyu nai kadai a dakin su
daga shi sai wani abdurrashid shima
Dan Nigeria ne karatune
yakawo shi kasar India jinin su ya hadu sosai
saboda halinsu yazo daya.
Wata rana suna zaune
Abdurrashid ya fuskanci abokin nasa
yana cikin matsala
hy guy what is wrong
with u naga tunran da kazo school
dinan nagan ka so silent?a jiyar zuciya sahin
yayi sannan yace abokinah ina cikin
matsala wannan
karatun dakaga nazo
yinsa ba ason raina ba saboda
banshirya yin masters yanzu ba
wllh yarinyar da
nakeso ne iyayenta zasumata aure
kaji dalilina na
zuwa kasar India .
Nazata idan nazo ko
zan sami sassauci ammah
haryanzu sai kace
karamin sonta ake a zuciya ta yakarashe maganar da zubar
da hawaye.sanna ya bashi labarin komai tundaga randa
yafara sa idonsa ya ganta.
Abdurrashid ya jinjina kai alamun
ya tausaya masa sannan yace haka ne
nasan zafin da mutum yakeji idan haka tafaru
dashi.nima hakane yafaru dani amma
kuma da nake yawan addua
Allah ya sassauta min
kaima ba abin da zan iya ce maka ILLAh nabaka shawara kayi addua kuma
nima in Allah ya yarda
zan taya ka da addua. Nagode abokina Allah ya barmu
tare ameen yace sannan suka nufi
hanyar waje.
Yau sauran sati daya biki bangare biyunnan kowa
hidima yake sosai yayin da ummah take gyara yarta sosai idan ka ganta
sai kace ba itaba ne
saboda fatar ta tayi kyau
sosai.
Yau hafees ya dauki kayan fadar kishiya
Dan kaiwa safeeya.da sallama ya shiga gidan
sannan yafara futo da kayan zuwa falo.
Saida yagama futowa dashi sannan
ya kirawota akwatina guda shida
ne ko wanne cike da kaya a hankali tafara
saukowa daga upstair
tana murtsuka ido
alamun daga bacci
ta yashi tana saukowa tazo
ta zauna a gefensa
Sweetheart lpy kwa kake
ta kirana ehh wllh dama
kaya na kawo miki
Sai a yanzu ta kula
da kayan sannan tace
Wannan fa namiye ehh naki ne
Aure zanyi sati mai zuwa
what!!! tafada tare da tashi daga jikinsa
tana cewa hafees sake fadan
abinda kafada
nace maki aure
zanyi sati mai zuwa
kutumar uba hafees
ni xakayi wa kishiya
to narantse da allah
baka isa ba shine zaka kawomin wannan
abin Dan karufe bakina
to wllh baki na bazai rufuba
kuma zancen aure wllh
kajanyeshi Dan
banshirya zama da kishiya ba.
Ta karashe maganar
cikin huci.
To ai saiki hanani yin
auren tunda ke
uwata ce sannan ya juya ya fuce.
Daki ta shiga ta dauko
almakashi ta dawo kasa
jakar kunan tafara budewa
tana yaga kayan sai da
taga duk ta batasu sannan ta mayar ta rufe.
Wayar ta tadauko takira
kawarta hajiya hadiza ringing
biyu tayi ta dauko hello hajiya
hadiza kina ina
kamarya ina gida na
mana ok Dan allah
yanzu inason ganinki
lpy kuwa ehh abun bana waya bane nidai
kawai kizo.ok
to ganinan ina zuwa.
Batafi 20 minutes ba sai gata tashugo
tana shigowa tayi tozali da kayan
a kawata kaya muka samu ne wani banzan
kallo ta jefa mata sannan tace hajiya hadiza hafees aure zaiyi yarasa abunda
zai sakamin sai yamin aure yanzu kifada
min miye mafita.
Aure shi baisan a kaidar group dinmu
indai aka aura ba a dadawa mutum kishiya to ai yanzu bazama
zamuyi ba akwai wani boka da yakemin
aiki a wani kauye tashi zamuyi muje gunsa
yauwa kawata tashi mutafi zanbiya
ta gidan su zan mayarwa
uwarsa kayanna Dan ni ba matsiyaciya ce ba.haka ne amma da kin rike kayanki
saboda gaba haba hajiya hadiza sai
kace bakisan halina
ba bude kiga abunda nama
kayan.
Tana budewa tasaki baki
tace haba safeeya miyasa kikayi wannan
aika aikar ko bakyaso
ai saiki bari nazo na ibi rabona sannan kiyi walakanci dashi
karkidabu indai bukatata
tabiya ba abunda bazan mikiba
yanzu dai tashi mutafi.
Hanyar unguwar GRA sukayi da
zata sadasu da gidansu hafees.
a guje tashiga da motar ta ko
karasa parking batayiba
suka futo kayan tasa yara suka
shiga dasu sannan suma suka shiga.
A zaune suka sami
momyn hafees sai kanwarsa
minal shiga sukayi ko
sallama batayi ba ta
fada dakin lpya kwa safeeya kika
shugo daki ko sallama babu
ai ba agidanna ya kama ta ayi sallama ba
kayan tsiyarku nadawo
muku dashi danni
ba matsiyaciya bace
ta karashe maganar tana
jan tsaki. minal ne ta tashi sannan tace
to ke dakika zo kinawa mutane
shouting akai saiki
nuna mana matsiyata ai ko.
hmmm matsiyata aikinfi kowa sanin
waye matsiyaciya
dau minal ta dauke
safeeya da mari
tare da cewa kuma kafin
3minutes ki tabbatar
kinbar gidannan
tunda bana ubanki bane
momy ne ta tashi tace minal ya isa karki
kara tofa komi.
Haba momy bakiga
yadda take fadawa mutane
magana bane Dan
Kawai za amata kishiya to wllh gwanda ta
Sani auren nan ba fasawa za ayiba
ya isa nace miki ko.
Safiyane ta budi baki
tace zanbar gidan saboda dama
Bana uba nabane
amma inaso natabbar muku
wllh wllh hafees nawa
ne bamace data isa ta rabeshi
tana kaiwa nan taja
hannun kawarta sukabar falon.
Hanyar wani karamin
kauye suka kama
da nufar gun Boka.,,,,,,,,
Muje zuwa
Love u all my fan ina kaunar Ku sai kunjini
[31/08, 16:16] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR* *SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 105 to 110
KARSHEN PAGE DIN BAYA
hanyar wani karamin
kauye suka kama Dan
nufar gun Boka.
Suna zuwa sukaga akwai
mutane dayawa dole sai sun
jira sunkai wajen 1hour sannan
layi ya iso Kansu
gidane Dan
karami an zagayeshi da
zana saman gidan
kuma skeletor ne na
mutum kana
ganin gidan
kasan gidan bokane.
Da sallama safeeya tashiga aikwa yadaka
mata tsawa ke nan ba gidan
da ake sallama bane
kishugo ta baya sanna
da zaki a bakin ki.
Tsoruta sukayi dukan
su sannan suka fara
shugowa ta baya suna zagi
saida suka iso daidai
dashi sannan yace
su juyo sannan
su zauna yadda ya umarce su sukayi
sanna yace meke tafe daku.
Hajiya hadiza ne zata budi baki
tayi magana ya daka mata
tsawa yace bake na tambaya ba saboda
bake kike Neman temakoba kawarki ne
shuru tayi sannan safeeya tafara cewa.
Dama mujina ne zaiyi
aure ni kuma banasan yayi yanzu abunda
nakeso shine alalata wanna
aure.
Hhhhhh kakeji yana ta
balbala dariya hakwaran nan cai goro
wari ne ya ishi safeeya tafara rufe hancinta.
Saida yayi mai isarsa
sannan yace :
Aure bazai taba fasuwa ba
dole ne sai anyishi saide ki canja shawara.
To nibana so kawai
tarabe shi kai mana
wani abun ranka yadade.
Dariya yasake saida yayi mai isarsa
sannan yace a yanzu baxan iya muku
komaiba saide kibari randa
za akawo yarinyar sai kizo
zanbaki wani Abu.
Jugum tayi sannan tace to sukatashi Dan
komawa yadda suka futo.
Suna futowa ne safeeya ta kalli
kawarta hajiya hadiza sannan tace
anyakwa wannan zamuje
dashi bazamu canja
waniba?tafada tana kallon
kawartata hajiya hadiza ne tace
haba safeeya tunda
kikaga ya fada sai za akawota kidawo ki karba
ai zaimiki amma idan
kina ganin Kamar
bazaimiki ba a kwai wani gaba danan ai
sai muje ko
yauwa kawata haka zamuyi muje kawai tafada
tana nufar wajenda
tayi parking din
motar ta.
suka sake kama wani
kauyen.
Duk wajen wadda sukaje
abu daya ake fada musu
sai wajen magriba
Suka koma gida zuwa tayi ta sauke
hajiya hadiza a gidanta
sannan ta wuce nata gidan
A falo taje tasami hafees yana
ta safa da marwa ko kulashi
batayi ba tawuce kayanta.tsayarta yayi
sannan yace ina kikaje
ko kulashi batayi ba
ta haura sama.
Binbayan ta yayi daki bakya jinane nace
Miki daga ina kike
tunda safe bakidawoba
kinje kinci
mutunci uwata ko
wallahi wallahi mutunci
momy kikaci amma
dayau kin rena kanki
kuma daga yau karki
kara futa indai bada izini naba.
Hhhh haba hafees
dama ai bakamin kulleba barantana
yanzu to bakaji wallahi futama
yanzu nafara wallahi baka
isa kamin kulleba
haka kikace ehh haka nace ko
akwai wani Abu
kwafa yayi sannan yabar
dakin ya nufi dakin da.
Yau biki sauran kwana uku daurin
aure bangare biyunna kowa murna yake yayinda Hafsat
kuma take cikin bakin
ciki.
gidan su Hafsat acike yake saboda
dangin babanta sunzo daga
bauchi haka na Maman
ta dasuke wani garin ma sunzo.
Hafsat ne itada
Khadija da wata yar uwarsu
baban ta yadda sukazo
daga bauchi wato
Haneefa suke zaune
Dan tattaunawa akan biki
Khadija ne tace
kinga Hafsat yan class dinmu sunce dole sai anyi musu party
ko daya ne yakama
ta ko jeran kumbo muhada
ran Friday ai
yafi ba ayi komaiba kinga gobe
tunda walima za ayi
jibi kuma sai
ayi jeran kumbo ko
gaskiya ne wllh fadar
haneefa ita dai
kawai kallon su
takeyi inama
ace itada uncle
sahin ne da tafi kowa
murna dariya ta musu
sannan tace to shikenan.
Thursday
yauta kama alhamis
sai shirye shirye walima akeyi Khadija ne tashugo
tacewa Hafsat haba Hafsat
mikikeyi ne tun dazu
mu ake jira
kwalliya aka karasa mata
sannan suka futo
Dan nufar kofar
gida.
wajen walima yayi kyau can na hango amarya ita
da manyan kqwayenta
zaune akan high table sunyi kyau
sosai amma kana
ganin Hafsat kasan itace amarya
Dan tafita daban
less tasa maikyau maroon calour tayi kya sosai
yayinda kawayenta
suka sha material maikyau
malama Kareematu
aka kira tayi waazi mai ratsa
zuciya daga karshe kuma
akaci akasha sannan kowa
ya watse.
Suna komawa gida suka cire kayansu
ummah ne ta shugo
dakin Hafsat magani ta
mika mata a Kofi
tace gashi Auta na baza kusha
zunburo baki
gaba tayi sannan ta ce haba
umma wllh na gaji dashan maganin nan
su Khadija ne suka samata
dariya sannan sukace ya kika iya
dole ai kisha.
haka takarba tasha sannan aka kawo musu
abinci sukaci.
Bangaren hafees kwa sun hada
shirye shirye su Dan
gobe da asuba zasu dauko
hanyar garin gombe.
safeeya ne tazo dakinsa
tasame shi yana hada
kaya kallon sama da kasa ta masa
sanna tace ina kuma
zakaje da wanna kayan
ko kallonta baiyiba yace
yadda kika aike ni
sannan yafuta ya barta a dakin
Gidansu ya nufa da sallama
ya shiga falon yaga
mutane acike kebewa yayi tanufi
hanyar up stairs yan dakin
sunata masa shega ango ango.
Asama yasami momy a dakinta sannan yace momy nah
ina wuni lpy klao son
ya kake yau baka
shugo mana ba
ehh wallahi momy
hidima ne tamin yawa shiyasa
dariya tayi sannan ta ce
Allah ya taimaka ya ce ameen
yauwa momy dama sallama
nazo miki gobe da
da asuba zamutafi gombe
kuma ina tunanin baxan shugoba
kila lokacin da
zamu tafi Baku
tashiba ok yayi kyau
Allah ya kiyaye ya kuma
tsareku ameen momynah ina minal Take ohh minal
tana dakinta tare da
baki kasanta
da rawar kai ai.
hmm to shikenan bana wuce ina ba
abunda kuke bukata
ehh bakomi dazu
dadyn ka yakawo komai
Ok ta banaje na masa sallama.
sallama yaje yayiwa
dadynsa sanna ya wuce gidan sa.,,,,,,
Muje zuwa
Rukyn mamah for ever.
[31/08, 16:16] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story&written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 110 to 115
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Sallama yaje yayiwa dadynsa
sannan ya wuce gidan sa.
Washe gari.
Tunda suka futo daga sallar asuba dama
already sun
hada shirunsu hafees suke jira.
Hafees kwa yana gida suna
ta rikici da matar sa safeeya
hafees wllh baza kabar
gidan nan ba haka kawai
Dan kaine uban zakwadi kace zaka tafi
run yau to wllh baka isaba
shidai hafees tsayawa kallonta
yayi saida yadauki lokaci sannan ya
futofa 100k a aljihunsa
ya ajiye mata gashi
idan kinga dama kidauka
ni yafiyata ba fashi
duk abinda
kikeso kisaya.
Yana fadar haka ya fisge rigarsa
ya futa tsaki taja
sannan tace banza
namamajo yana jinta
amma sai yabarta yayi fucewarsa.
motarsa ya shiga tare da abokanan sa
sai gombe.
wajen around 12 suka
isa garin gombe dama
ansan da zuwansu daki Abba aka sauke
Su sannan aka kawo musu
kayan ciye ciye.
ci sukeyi amma hankalin hafees
yan wajen Hafsat zubai ido
yakeyi ko zai ganta.
abokinsa jafarne
yace ango wai ina
amaryar tamune nima dai wllh
so nake naganta
yadda ya haukace
akanta hafees dai dariya yayi
sannan wace haba mi
kukeci nabaka na zuba
zaku gantama
in Allah ya yarda.
Umma ne ta nufi dakin Hafsat
dan fada mata su hafees
sunzo su uku tasame su sannan tace
to yan mata angwayefa
sunzo dam Hafsat taji a kijinsa
dan bata tsammaci
zuwansu yauba.
sai kuje ku gaisa ai
fadar ummah tana nufar barin
dakin.
Haneefa ne tace kunga ni
dan Allah kutashi muje
naga ya hafees danni
harna soma mantawa dashi
hmmm Hafsat tace sannan
suka futa dan nufar dakin
Abbah.
Da sallama suka shiga
hafees ne yayi saurin dagowa
ai kwa ya sauke idonsa akan
Hafsat wani dadi
yaji itakwa bata sanma
yanayi nah jabirne
yace kai kaga
amaren mu gaishe su sukaiyi sanna
suka tambaya ya hanya jabir kwa run
Shugowarsu ya zubawa
Khadija ido yana cewa
a zuciyarsa allah sa ba
itabace amaryar ba
wani abokin hafees
ne da ake kirada KB yace wai yacece amaryar
tamu ne tafara
yana kallon hafees da besan
sunayiba ya shagalta
da kallon Hafsat anan
ne kebi yakai kallon sa yadda
abokinsa yake kallo
yaga Hafsat yake kallon
yasan itace amaryar hafees.
Kb ne ya budi baki dan
tabbatarwa itace yace Hafsat
aikwa tadago hmm dama
sonake na tabbatar
kene Hafsat naga
hafees ya zuba miki
idone sai a sannan
ta dago kai ai kwa
suka hada ido dashi
saurin dauke
idon ta
tayi amma shi steel
yana kallonta
jabir ne ya
daka masa
duka yace kai
kai wannan kallon
dallacan ya isa
kawani tsareta da ido
sai kace maye
duk dakin dariya
sukasa sannan Khadija tace
Yauwa dama munaso
musanar daku wai
akwai jeren kumbo
magana take amma jabir
ya tsareta da ido yana
kallon karmin bakinta
yana magana dago kai
da zatayi suka hada
ido dashi aikwa ta zuba
Amasa uban harara nashiga uku
yace azuciyar sa amma
baiyi zaton yafuto
ba KB ne
ya kalle shi yace lpy kake
mana ihu kashiga uku
wllh KB aljanace ta harare ni
dariya sukasa saboda sunsan halinsa.
tashi sukayi suka musu sallama
sannan suka futa itakwa
Hafsat ta sake zuba
masa wata harara tayi kwafa
ta fuce aikwa ya zuba
uban ajiyar zuciya.
7pm kawayen
amarya ne suke ta kwalliya yayinda
Hafsat, Khadija,haneefa suka
dauko me musu
kwalliya sai wajen karfe 8pm kowa ya hada
shirinsa sannan aka nufi
hanyar wajen jeren kumbo
wani katon hole ne da yasha
decoration can
na hango motar amarya su tsaya
su biyu me kawai a cikin motor sai driver jabir
sannan gefensa kuma Khadija.
su suka fara futowa
sannan sukazo zuka
budewa amarya da ango
a hankali ta sauke kafarta
ta futo sannan shima ya futo.
A hankali suka jera sanna bayansu
kuma kawayenta ne da
kawayen hafees suke take musu
baya a jere suka isa hole din kai alhmdll
amarya da ango sunyi
kyau golding din
material tasa doguwa
riga sannan sai gwaggwaro da pos
a hanunta yayin dashi kuma
yasa Golding din shadda yasha
babbar riga.
Suna shugowa hole din
aikwa aka hau tafi da ihu
saboda duk sun tafi da jamaar gun.
a hankali sukaje suka hau
kan chair dinsu da aka
tanadar musu sannan kowa
yaje ya kama gu ya zauna.
Jabir ne yaje ya samu waje ya zauna
kusa da Khadija kallon sa
tayi sannan tace wai dan allah miyasa
kake min shishshigi ne
wllh kinyi min ne
dan allah kin amshi soyayyata
kayi hakuri inada Wanda nakeso
aikwa bata rufe bakiba
ya Khaleepha ya karaso
gunsu yashi kizo
inason ganinki aikwa
batamasa musuba
ta tashi GU suna
samu suka zauna
anan ne jabir ya tabbayar wannan
ne saurayinta amma kwa
ai sunyi kama da Hafsat
ko yayanta ne
shikade yake maganarsa
ba mebashi amsa.
Program din bikin aka shiga
kai tsaye yayin da aka
umarci amarya da ango
su futo dan nuna farin cikinsu
aikwa nan da nan hafees ya yashi ya kama
hanun Hafsat suka futo wani hawayen
bakin ciki ne ya zubo mata
inama ace da uncle sahin ne ake
musu aure hafees ne ya kula da ita yace
baby nah miyasa kike
kuka ko haryanxu bakya sona ne?ya tambaye ta
yana kallon fuskarsa.
Hmmm ya hafees kenan ai
kaima kasan bana sanka
kuma alkawari na daukawa
kaina hmmm kidena fadan haka
ni kuma insha Allahu
saina koya miki sona.
Mc ne ya fuskance su
suna magan aikwa yace kai Gaskiya daga ganin
wannan amarya da angon
suna son Kansu kuga
soyayyar ma bazasu
bari sai sunje gida ba
aikwa Hafsat ta dago kai ya galla masa harara
bai gantaba shikwa hafees
ya ganta aikwa yada dariya
saboda ta bashi dariya
a haka akasa musu
music hafees ne ya taka
yayinda Hafsat kwa ko
motsawa batayi ba.
A haka aka hada wajen karfe 11pm aka
tashi saida akabi
aka mayar da kowa
gidan su sannan suka mayarda amare gida
su kuma suka wace hotel dan kwanciya.
Muje zuwa
I need ur comments
Rukyn mamah forever
[31/08, 16:16] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
❇❇❇❇❇❇
Salam Dan Allah kuyi
hakuri jiya nayi mistake
a spelling zan rubuta
hall na rubuta hole
Dan haka amin uzuri
❇❇❇❇❇❇
Page 115 to 120
KARSHEN PAGE DIN BAYA
A haka aka hada wajen
karfe 11pm aka tashi
Saida akabi aka mayar da kowa gidan
su sannan suka mayarda
amare gida su kuma suka wuce
hotel Dan kwanciya.
Kofar gidan a cike da 'yan uwa
da abokanan arziki.a yau
ne dubbanni mutane suka shaida
an daura auren hafees
abdulkhareen dahuwa
tare da matarsa Hafsat
Umar dahuwa akan sadaki
nera dubu Dari.
haka akayi daurin aure
kowa ya watse KB ne ya kira
Hafsat yake sanar da ita
da wuri zasu wuce saboda
a kwai dinner.
Hafsat ce zaune kusa
da ummah kanta na kafada
ummah fada akamata
tare da mata nasiha haka
tasha kukanta sannan
aka dauketa dan kaita
wajen abbanta.
Nasiha yamata sosai sannan yasamata
albarka akan biyayyar
da tamasa daga nan
kuma aka kaita wajen
su ya fadeel suma sun mata
nasiha tare da bata wata
kyata rungumesu tayi gaba daya
tana fadin ya Khaleepha ya fadeel idan
namuku laifi kuyafemun
ni zantafi bansani ba
ko zan sake zuwa da kafana
ko kuma mutuwa zanyi
bansani ba.
haka sukayi bankwana
da yayyenta sannan aka
sake kaita wajen ummah
da kuka sukarabu ummah
tanayi Hafsat tanayi saboda
sun shaku sosai haka
akasata a motar aka
dauki hanyar Kano.
A Kano kwa safeeya ne
gidanta a cike sai shawarar
tsiya abokan ta suke
bata. Hajiya hadiza ne
ta kalli abokiyar tata wato safeeya
tace kawata.yakamata fa mutafi
yanzu kinga gunsa da layi
haka ne fa ok to mutafi
makullin motar ta tadauka
sannan suka nufi hanyar
fita tana cewa bamuje
mudawo yanzu ok sukace
mata sannan suka futa.
Saida sukayi nisa sannan sukayi
dauki hanyar kauyen
sunje kwa a sa'a ba layi sosai
basufi 10.minutes ba
layi ya iso kansu yadda
suka shiga zuwansu na farko
haka sukayi suka shiga
ta.baya suna zagi har suka
karaso gunsa.
Rusunawa sukayi agabansa
sannan sukace sundawo
Hhhhhhh kakeji yanata
dariya ba dadinji saida
ya dauki lokaci kafin yace
me kikeso a mata.
yunkura tayi sannan tace.
yauwa mai aljan sonake
a samata warin jaba ko yazo
kusanta yanajin warin ko kuma duk randa
zai kwana a dakinta jini
yazo mata
ni kwata kwata banaso ya kusanceta.
Fade fade yayi sannan daga
karshe naga ya bata rai
kuma sai ya hada fuska
sannan yace asiri bazai
taba kamata ba ayanzu
saboda gaskiya tana
Tsaye akan addua sannan
ta rike allah sosai bata
rabuwa da tsarki a jikinta
kuma ko natura mata
Aljani to gaskiya karfin
adduar datake jikinta
zata iya kona mana aljanu.saide duk
randa kika fahimta
tana cikin janaba to
kizoki a sannan ne zamu
sami damar aiki akanta.
saide na muku aiki akansa
ehh mai aljan naji indai
bazai kusanceta ba ayi.
Hanunsa ya daga sannan
ya fara fade fade can naga
kuma wani abu ya fado
hanunsa kwalba ce ta.fado sanye da
kwado a jikin kwalbar
mika mata yayi sannan yace ga wannan
kije kisamu waje ki boyeshi
yaza mana duk yadda
yana jakarki karki ki
ajiyeshi a wajen
da za a gani saboda ana murda
wanna key din to asirin
ya karye.
Amfaninsa shine duk
Shekara da shekarun da zasuyi baxai
taba kusantar taba har sai
randa kika bude karba tayi
sukayi godiya sannan suka
ciro 100k suka bashi
suka futo.
Hanyar komawa suka kama cike da
murna a fuskarsu suna
cikin tafiya ne safeeya
ta kalli hajiya hadiza tace
wallahi kawata yarinyar nan
saita rena kanta shegiyar
yarinya yadda kikasan
aljana nifa wllh tun farko
kallon ta nawashi yarinyar
Saboda bana mijin da zai kalleta
bai kyasa ba to daman
tunda mukaje ya kyallara ido ya
ganta naga
sai faman kallonta
yake nasan dawata
a kasa keni tunran da mukaje
harmuka dawo maganar
arziki bata hadani
da itaba a haka
har suka isa suna hira.
Mutan gombe kwa sai
wajen karfe 6:47 suka iso
Kano hanyar gidan su
hafees aka kaita momyn
hafees ne tamata fada sosai
akan zama da kishiya
sannan aka dauketa aka
mikata gidan ta saboda
ba nisa dakinta aka fara
kaita saida ta wanke fuskarya sannan
aka dauketa zuwa dakin
safeeya dan musu nasiha.
Nasiha aka musu sosai idan kukaga
safeeya sai kace ta Allah
ya abban hafsat ne da kuma
kanwar momyn hafees
sukace yauwa safeeya
ga amana anbaki kina
da right din da idan kinga
tayi ba dadaiba ki jawota
jikin ki kifada mata gaskiya
haka sukayi musu nasiha
safeeya ne ta budi baki race
in Allah ya yadda zan rike ta
bisa gaskiya da amana.
Ai Hafsat kanwatace haka taringa
fade fade sai kace ta Allah
godiya suka mata sannan
suka mayarta dakinta.
Shirye shirye aka fara na tafiya
gun dinner.sai wajen karfe
tara motoci suka fara
zuwa Dan tafiya dinner.
mota tafarko amarya ne
a ciki sai kuka manya
aboka nan su wato jabir da
Khadija a gaba.
sai sauran motacin .
A haka aka tafi a jere
abun abin sha'awa haka suka
jera sai hanyar minat,,,,,,,,,,,,,,,
Muje zuwa
Rukyn mamah forever
[31/08, 16:16] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story&written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 110 to 115
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Sallama yaje yayiwa dadynsa
sannan ya wuce gidan sa.
Washe gari.
Tunda suka futo daga sallar asuba dama
already sun
hada shirunsu hafees suke jira.
Hafees kwa yana gida suna
ta rikici da matar sa safeeya
hafees wllh baza kabar
gidan nan ba haka kawai
Dan kaine uban zakwadi kace zaka tafi
run yau to wllh baka isaba
shidai hafees tsayawa kallonta
yayi saida yadauki lokaci sannan ya
futofa 100k a aljihunsa
ya ajiye mata gashi
idan kinga dama kidauka
ni yafiyata ba fashi
duk abinda
kikeso kisaya.
Yana fadar haka ya fisge rigarsa
ya futa tsaki taja
sannan tace banza
namamajo yana jinta
amma sai yabarta yayi fucewarsa.
motarsa ya shiga tare da abokanan sa
sai gombe.
wajen around 12 suka
isa garin gombe dama
ansan da zuwansu daki Abba aka sauke
Su sannan aka kawo musu
kayan ciye ciye.
ci sukeyi amma hankalin hafees
yan wajen Hafsat zubai ido
yakeyi ko zai ganta.
abokinsa jafarne
yace ango wai ina
amaryar tamune nima dai wllh
so nake naganta
yadda ya haukace
akanta hafees dai dariya yayi
sannan wace haba mi
kukeci nabaka na zuba
zaku gantama
in Allah ya yarda.
Umma ne ta nufi dakin Hafsat
dan fada mata su hafees
sunzo su uku tasame su sannan tace
to yan mata angwayefa
sunzo dam Hafsat taji a kijinsa
dan bata tsammaci
zuwansu yauba.
sai kuje ku gaisa ai
fadar ummah tana nufar barin
dakin.
Haneefa ne tace kunga ni
dan Allah kutashi muje
naga ya hafees danni
harna soma mantawa dashi
hmmm Hafsat tace sannan
suka futa dan nufar dakin
Abbah.
Da sallama suka shiga
hafees ne yayi saurin dagowa
ai kwa ya sauke idonsa akan
Hafsat wani dadi
yaji itakwa bata sanma
yanayi nah jabirne
yace kai kaga
amaren mu gaishe su sukaiyi sanna
suka tambaya ya hanya jabir kwa run
Shugowarsu ya zubawa
Khadija ido yana cewa
a zuciyarsa allah sa ba
itabace amaryar ba
wani abokin hafees
ne da ake kirada KB yace wai yacece amaryar
tamu ne tafara
yana kallon hafees da besan
sunayiba ya shagalta
da kallon Hafsat anan
ne kebi yakai kallon sa yadda
abokinsa yake kallo
yaga Hafsat yake kallon
yasan itace amaryar hafees.
Kb ne ya budi baki dan
tabbatarwa itace yace Hafsat
aikwa tadago hmm dama
sonake na tabbatar
kene Hafsat naga
hafees ya zuba miki
idone sai a sannan
ta dago kai ai kwa
suka hada ido dashi
saurin dauke
idon ta
tayi amma shi steel
yana kallonta
jabir ne ya
daka masa
duka yace kai
kai wannan kallon
dallacan ya isa
kawani tsareta da ido
sai kace maye
duk dakin dariya
sukasa sannan Khadija tace
Yauwa dama munaso
musanar daku wai
akwai jeren kumbo
magana take amma jabir
ya tsareta da ido yana
kallon karmin bakinta
yana magana dago kai
da zatayi suka hada
ido dashi aikwa ta zuba
Amasa uban harara nashiga uku
yace azuciyar sa amma
baiyi zaton yafuto
ba KB ne
ya kalle shi yace lpy kake
mana ihu kashiga uku
wllh KB aljanace ta harare ni
dariya sukasa saboda sunsan halinsa.
tashi sukayi suka musu sallama
sannan suka futa itakwa
Hafsat ta sake zuba
masa wata harara tayi kwafa
ta fuce aikwa ya zuba
uban ajiyar zuciya.
7pm kawayen
amarya ne suke ta kwalliya yayinda
Hafsat, Khadija,haneefa suka
dauko me musu
kwalliya sai wajen karfe 8pm kowa ya hada
shirinsa sannan aka nufi
hanyar wajen jeren kumbo
wani katon hole ne da yasha
decoration can
na hango motar amarya su tsaya
su biyu me kawai a cikin motor sai driver jabir
sannan gefensa kuma Khadija.
su suka fara futowa
sannan sukazo zuka
budewa amarya da ango
a hankali ta sauke kafarta
ta futo sannan shima ya futo.
A hankali suka jera sanna bayansu
kuma kawayenta ne da
kawayen hafees suke take musu
baya a jere suka isa hole din kai alhmdll
amarya da ango sunyi
kyau golding din
material tasa doguwa
riga sannan sai gwaggwaro da pos
a hanunta yayin dashi kuma
yasa Golding din shadda yasha
babbar riga.
Suna shugowa hole din
aikwa aka hau tafi da ihu
saboda duk sun tafi da jamaar gun.
a hankali sukaje suka hau
kan chair dinsu da aka
tanadar musu sannan kowa
yaje ya kama gu ya zauna.
Jabir ne yaje ya samu waje ya zauna
kusa da Khadija kallon sa
tayi sannan tace wai dan allah miyasa
kake min shishshigi ne
wllh kinyi min ne
dan allah kin amshi soyayyata
kayi hakuri inada Wanda nakeso
aikwa bata rufe bakiba
ya Khaleepha ya karaso
gunsu yashi kizo
inason ganinki aikwa
batamasa musuba
ta tashi GU suna
samu suka zauna
anan ne jabir ya tabbayar wannan
ne saurayinta amma kwa
ai sunyi kama da Hafsat
ko yayanta ne
shikade yake maganarsa
ba mebashi amsa.
Program din bikin aka shiga
kai tsaye yayin da aka
umarci amarya da ango
su futo dan nuna farin cikinsu
aikwa nan da nan hafees ya yashi ya kama
hanun Hafsat suka futo wani hawayen
bakin ciki ne ya zubo mata
inama ace da uncle sahin ne ake
musu aure hafees ne ya kula da ita yace
baby nah miyasa kike
kuka ko haryanxu bakya sona ne?ya tambaye ta
yana kallon fuskarsa.
Hmmm ya hafees kenan ai
kaima kasan bana sanka
kuma alkawari na daukawa
kaina hmmm kidena fadan haka
ni kuma insha Allahu
saina koya miki sona.
Mc ne ya fuskance su
suna magan aikwa yace kai Gaskiya daga ganin
wannan amarya da angon
suna son Kansu kuga
soyayyar ma bazasu
bari sai sunje gida ba
aikwa Hafsat ta dago kai ya galla masa harara
bai gantaba shikwa hafees
ya ganta aikwa yada dariya
saboda ta bashi dariya
a haka akasa musu
music hafees ne ya taka
yayinda Hafsat kwa ko
motsawa batayi ba.
A haka aka hada wajen karfe 11pm aka
tashi saida akabi
aka mayar da kowa
gidan su sannan suka mayarda amare gida
su kuma suka wace hotel dan kwanciya.
Muje zuwa
I need ur comments
Rukyn mamah forever
[31/08, 16:16] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 120 to125
KARSHEN PAGE DIN BAYA
a haka aka tafi a jera
abun abin sha'awa haka
suka jera sai hanyar minat.
Da isar su parking akayi
ango da amarya ne suka fara
futowa sanna Manyan
kawaye suka bi bayansu
ajere suka shiga wajen
decoration akayi na maroon da
fari yayin da amarya tasa
material maroon da fari
shi kuma ango yasa maroon
din shadda sunyi kyau sosai.
Gunda aka tana dawa amarya
da ango shi suka nufa
yayin da manya kawayen ango biyar
a gefensa
itama kawayenta biyar
a gefenta.
Hidima akashiga kai tsaye
dama su kadai akejira
a wajen.
Haka akasha hidima anci
ansha sannan an gwangwace.
Sai wajen around 1am
akatashi gidan amarya
akayi dasu dake
a kwai dakin baki.
basu tsaya raka ango ba saboda
yau lokaci ya kure sai gobe.
Washe gari momyn hafees ne ta
hada walima tagani ta fada
sannan ta aiko mota a
dauki amarya da kawayenta.
da Isar su gidan akafara
wa azi dama amarya
ake jira anyi wa'azi mai shiga
jiki sannan daga karshe
akaci abinci kowa ya watse.
Motar yan gombe ne ta iso
saboda dama yau zasu koma
Hafsat ne ta kafa wani
sabon kuka ita adole baza
atafi a barta ba momyn hafees
ne tazo tajata take bata hakuri
haba Hafsat sai kace
baki sanmu ba naga
nan ma gidan kune ahaka
hartai shuru sallama sukayi
da kawarta wato Khadija
tana kuka Hafsat ma tanayi
a haka sukarabu.
Gida ya rage daga momy sai Hafsat
sannan sai minal
kanwar hafees da
sauran yan biki wadda
basu gama watsewa ba.
Sai wajen karfe takwas
na dare aka dauki Hafsat
aka mayarta gidan ta
sannan suma suka juyo.
Wanka tashiga sannan
ta futo ba wata kwalliya tayi sosai ba
sannan tasa kayanta.
Wayar ta taji tana ringing
daukota tayi daga Jakarta
Dan bata San waye ba
Number tagani to wannan
kuma waye a daren nan
dauka tayi sannan ta kara
a kunnan ta tana fadin
assalama alaikum
hello baby na
gamu zamu shigo sai
a sannan ta fahimta waye ne
to shi kuma wannan a ina yasamu
number ta.
Hayaniyar da tajiyo a falo
ne ya katse mata tunanin
da take a hankali ya turo
kofar dakin ya shugo
da sallama amsa masa tayi
Sannan yace baby muje
ko ita dai bata kulashi ba
Dan wani haushinsa takeji
a ranta.haka dai ta bishi
bata masa musuba suka nufi
hanyar Babban falo.
A kusa dashi ta zauna
amma fuskarta a sunkuye
nasiha suka musu sannan
daga karshe suka musu
fatan zama lapiya tare
da samun zuri'a dayyiba.
sannan suka nufi hanyar waje tashi
yayi ya rakasu
ita kuma ta tashi Dan nufar hanyar dakinta.tsaki taji anmata
tare da cewa ayi dai mugani.
juyawa tayi taga waye
safeeya ta gani sai faman
balla mata harara take
bata cemata komaiba
kawai ta shigewar ta daki
tana mamakinta dazu da
safe Kamar ba itaba.
Tana shiga ko rage kayan
jikinta batayi ba ta kwanta
tunanin uncle sahin tashigayi
inama dashi aka daura mata
aure.
yana shugowa dakin safeeya
yayi Dan mata sallama amma
yaji dakin a rufe bugawar
duniya yayi amma tana jinsa taki
budewa haka ya gaji ya juya.
Tura kofar da akayi ne ya katse mata tunanin da
takeyi.da sallama ya shugo saurin goge hawayenta
tayi tazata bai ganta ba
to autar ummah haryanzu kukan ne
bata kulashiba Dan
ita wani
haushinsa takeji.
Ledar hanunsa ya ajiye sannan
ya shiga toilet wanka yayi
sannan ya dauro alwala
ya futo.
Yadda ya barta haka
yaxo yasameta kusanta
yazo ya zauna sannan
yace baby nah tashi
kije kiyi wanka sanna
kiyo alwala
batayi musu ba ta tashi
ta nufi toilet din.
Kayanta tacire tayi wanka
sannan ta dauro alwala tun daga
toilet din
ta sako kayanta
ta futo.
kareta da kallo yayi sannan
yayi dariya yace baby kinfuto ne
ehh tace masa sannan ya tashi
yajasu sallah raka'a biyu.
Bayan sun idar ne sukayi
addua sannan ya kama
kanta ya fara kwararo mata
addua.
Ledar da ya shigo dashi ya dauki
Sannan ya futa ya nufi
kitchen ya dauko plate da cup
ya futo.
Zuwa yayi yasa mata gashashshiyar kaza
ne sai fresh milk ya zuba mata
a Kofi ya mika
mata kin karba tayi
tace ai
ta koshi amma fir yaki
saida yasata taci sannan
shima yaci brush ta shiga
tayi a toilet sannan shima
ya shiga yayi ya futo.
Dakinsa ya nufa Dan sanja kaya
itama sanja kaya
tayi zuwa na bacci
saboda ta zata bazai dawoba.
tana kwanta wa kwa bacci
yayi awun gaba da ita
Turowa kofar yayi yaga hartayi
bacci.zuwa yayi ya kwanta
a kusanta sannan ya
jawota jikinta ya fara aika
mata da sakonni.
Kamar a mafarki tafara ji
aikwa tayi saurin bude
idonta mizata
gani hafees ne kwance a kusanta.
da sauri ta tashi tana fadin
haba ya hafees miye
hakan be kulata ba
ya cikaba da
abunda ya keyi haka
taita kokarin kwace kanta
amma ina.
Duk yadda hafees yayi
Dan ya cinma burinsa
amma ina sau uku
yana adduar saduwa da
iyali amma
yakasa haka ya hakura
ya barta amma abin yana
damunsa toilet ya shiga yayi wankan
tsarki sannan ya futo
itama tashiga
tayi duk kunya ya lullubeta
Haka tafuto.
can karshen gado ta tafi
tarakube sanna wani baccin
yasake dauketa
saida ya bari tayi
nisa da baccin
sanna ya jawota jikinsa
ya rungumeta shima sai bacci,,,,,,,,,
Muje zuwa
*Rukyn mamah* *forever* .
[31/08, 16:16] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 125 to 130
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Can karshen gado ta
tafi tarakube sannan wani
bacci yasake dauketa saida ya bari
tayi nisa da baccin sannan
ya jawota jikinsa ya rungumeta
shima sai bacci.
Da asuba hafees ne yafara
tashi toilet yashiga yayi brush sannan
ya dauro alwala ya futo
saida idar da sallah yana addu a
Hafsat ma ta tashi toilet ta
wuce direct danyi brush da
alwala.saminsa tayi a bakin gado
yana danna laptop dinsa
bata kulashiba ta dauki
Hijab dinta ta tayarda sallah
bayan ta idar ne tayi addu'oi sosai
Dan ta dade tanayi tashi
tayi ta nade sallayar sannan
tadawo kusansa tace
ya hafees ina kwana lpy klao
autar ummah kintashi lafiya lpy klao tace masa
tana nufar kangado.
Bacci ta koma shikuma yana ta
Danna laptop dan
Baisan
bacci ta koma ba saida yahada
ya juyo zai mata magana yaga
tana bacci wanka ya tashi
ya shiga saida yafuto
sannan ya shirya cikin
wata farar shadda.
Zuwa yayi ya tsaya akanta yana
tunanin tayadda zai tasheta.itakwa Hafsat
kamar amafarki taji antsaya
akanta. A hankali ta bude idon ta
bakin ta yana karanta
addu a mutum tagani akanta tace
ya hafees lpy kwa no bakomi dama nashirya
ne zan fita kuma nake tunanin
tayadda zan tasheki
kuma saikika tashi zan shiga
gidan momy ne daga nan kuma
zan wuce cikin gari.
da kamar bazata masa magana ba
komai ta tuno sai tace
adawo lafiya ka gaida momyn tom yace
sannan ya futa
Komawa bacci tayi amma
kuma taji bacci ya gagareta
saboda wata a zababbiyar yunwa
da takeji tashi tayi
tashiga wanka sannan
ta futo a bakin mirror ta zauna
danyi kwalliya ba wata kwalliya mai
yawa tayi sannan ta tashi ta nufi hanyar da kayanta yake
a tamfa ta dauko dinkin riga da zani
atamfar blue colour tasa
sannan ta futo hanyar
babban falo.
A wajen dining area ta hango
safeeya tana karyawa zuwa
tayi tasameta a wajen
ko kallon yadda take
safeeya batayi ba saita
sake kawar da kai Hafsat
ce ta budi baki tace aunty safeeya
ina kwana bata kulata ba
tacigaba da abinda take
Hafsat tazata bataji bane sai ta sake
cewa aunty safeeya ina kwana.
Waini ke wata irin mayya ce
kingaishe da mutum sau daya ma amma
bazaki hakura ba to baza'a
amsa gaisuwar takiba
shegiya harababbiya tafada
Cike da masifa.
nidai
ba shegiya bace tafada tana
murguda baki. Sai waye shegiyar wadda ya tsargu
ta fada mata tana barin
wajen ehh lallai yarnan saina
koya miki zama bata tanka mata
ba tayi hanyar kitchen.
Sallama akayi aka shiga
minal ne kanwar hafees ta
shigo hanunta rike da basket
na abinci lah auntyn mu karfa
Kice abinci zakiyi Hafsat dariya tayi
sannan tace minal kene
ehh wallahi momy ne tace nakawo muku breakfast kai
amma momy ta kyau ta.
Kitchen taje ta dauko plate da cokali
sannan ta nufi hanyar Babban falo.
Dankalin turawa ne da kwai
sai tea da bread dankalin
ta zuba sannan tafara ci safeeya ne tazo
wucewa ta gansu suna ta hira tsaki
taja sannan ta wuce
dakinta.
Minal ne tai kasa da murya tace
karde wannan matar ta
nuna miki hali hmmm mikika gani
Ehm ni da nasan hali
a a wallahi ba abunda tamin.ok
nikam ba natafi kar momy taga
bandawo ba toh
ki gaisheta yaushe zakizo
mu wuni ne hmmm zanzo sairan da
bani da lecture zanzo
to Allah ya kawo ki ameen
ta fada tana nufar hanyar waje.
Tana gama ci ta dauki
basket din tayi kitchen dashi
ta ajiye mai aikin sune
tayi sallama ta shigo
ya rinyace bazata wuce shekara
ashirin da biyar ba
amma kana
ganinta kasan bamasu
karfi bane gaishe da Hafsat tayi ta amsa
cikin sakin fuska sannan ta karasa kitchen din
ita kuma ta fara aikin da yakawo ta.
Dakinta ta nufa tasa key
sannan ta dauko wayar ta ta
kunna ta.
Number ummah
ta kira taci sa'a kwa ta shiga
ringing daya biyu tayi
Sannan ta dauka sallama tayi daga can ummah ta amsa
ummah ya gida lpy klao yasu
broz duk lpyarsu klao
dama inaso nakiraki kuma
sai kika kiran. ina kinyi amfani da maganin dana baki. Shuru tayi Dan ita ta manta ma
ehh ummah nayi yauwa ina
abokiyar zamanki tananan
lapiyar ta klao to ki gaisheta zataji sannan sukayi sallama ta kashe wayar.
Number Khadija ta kira
amma bata dauka ba tsaki tayi
ta ajiye wayar a gefen
gado.
Kwanciya tayi danyi bacci
amma tunani ya hanata
tunani take a wani hali uncle sahin
yake nan danan kuma ta kawar
da tunanin Dan sharrin shaidan ne
kuma saita shiga wani
tunani.
Buga kofar da akeyi ne ba
sassauci yasata
dawowa daga tunanin da take
tsuka tayi tana cewa waye ne
kofar ta nufa tabude ta aikwa
saiji kake an bankado kofar da Sauri,,,,,,,,,,,,
Muje zuwa
Rukyn mamah forever
[31/08, 16:16] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 125 to 130
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Can karshen gado ta
tafi tarakube sannan wani
bacci yasake dauketa saida ya bari
tayi nisa da baccin sannan
ya jawota jikinsa ya rungumeta
shima sai bacci.
Da asuba hafees ne yafara
tashi toilet yashiga yayi brush sannan
ya dauro alwala ya futo
saida idar da sallah yana addu a
Hafsat ma ta tashi toilet ta
wuce direct danyi brush da
alwala.saminsa tayi a bakin gado
yana danna laptop dinsa
bata kulashiba ta dauki
Hijab dinta ta tayarda sallah
bayan ta idar ne tayi addu'oi sosai
Dan ta dade tanayi tashi
tayi ta nade sallayar sannan
tadawo kusansa tace
ya hafees ina kwana lpy klao
autar ummah kintashi lafiya lpy klao tace masa
tana nufar kangado.
Bacci ta koma shikuma yana ta
Danna laptop dan
Baisan
bacci ta koma ba saida yahada
ya juyo zai mata magana yaga
tana bacci wanka ya tashi
ya shiga saida yafuto
sannan ya shirya cikin
wata farar shadda.
Zuwa yayi ya tsaya akanta yana
tunanin tayadda zai tasheta.itakwa Hafsat
kamar amafarki taji antsaya
akanta. A hankali ta bude idon ta
bakin ta yana karanta
addu a mutum tagani akanta tace
ya hafees lpy kwa no bakomi dama nashirya
ne zan fita kuma nake tunanin
tayadda zan tasheki
kuma saikika tashi zan shiga
gidan momy ne daga nan kuma
zan wuce cikin gari.
da kamar bazata masa magana ba
komai ta tuno sai tace
adawo lafiya ka gaida momyn tom yace
sannan ya futa
Komawa bacci tayi amma
kuma taji bacci ya gagareta
saboda wata a zababbiyar yunwa
da takeji tashi tayi
tashiga wanka sannan
ta futo a bakin mirror ta zauna
danyi kwalliya ba wata kwalliya mai
yawa tayi sannan ta tashi ta nufi hanyar da kayanta yake
a tamfa ta dauko dinkin riga da zani
atamfar blue colour tasa
sannan ta futo hanyar
babban falo.
A wajen dining area ta hango
safeeya tana karyawa zuwa
tayi tasameta a wajen
ko kallon yadda take
safeeya batayi ba saita
sake kawar da kai Hafsat
ce ta budi baki tace aunty safeeya
ina kwana bata kulata ba
tacigaba da abinda take
Hafsat tazata bataji bane sai ta sake
cewa aunty safeeya ina kwana.
Waini ke wata irin mayya ce
kingaishe da mutum sau daya ma amma
bazaki hakura ba to baza'a
amsa gaisuwar takiba
shegiya harababbiya tafada
Cike da masifa.
nidai
ba shegiya bace tafada tana
murguda baki. Sai waye shegiyar wadda ya tsargu
ta fada mata tana barin
wajen ehh lallai yarnan saina
koya miki zama bata tanka mata
ba tayi hanyar kitchen.
Sallama akayi aka shiga
minal ne kanwar hafees ta
shigo hanunta rike da basket
na abinci lah auntyn mu karfa
Kice abinci zakiyi Hafsat dariya tayi
sannan tace minal kene
ehh wallahi momy ne tace nakawo muku breakfast kai
amma momy ta kyau ta.
Kitchen taje ta dauko plate da cokali
sannan ta nufi hanyar Babban falo.
Dankalin turawa ne da kwai
sai tea da bread dankalin
ta zuba sannan tafara ci safeeya ne tazo
wucewa ta gansu suna ta hira tsaki
taja sannan ta wuce
dakinta.
Minal ne tai kasa da murya tace
karde wannan matar ta
nuna miki hali hmmm mikika gani
Ehm ni da nasan hali
a a wallahi ba abunda tamin.ok
nikam ba natafi kar momy taga
bandawo ba toh
ki gaisheta yaushe zakizo
mu wuni ne hmmm zanzo sairan da
bani da lecture zanzo
to Allah ya kawo ki ameen
ta fada tana nufar hanyar waje.
Tana gama ci ta dauki
basket din tayi kitchen dashi
ta ajiye mai aikin sune
tayi sallama ta shigo
ya rinyace bazata wuce shekara
ashirin da biyar ba
amma kana
ganinta kasan bamasu
karfi bane gaishe da Hafsat tayi ta amsa
cikin sakin fuska sannan ta karasa kitchen din
ita kuma ta fara aikin da yakawo ta.
Dakinta ta nufa tasa key
sannan ta dauko wayar ta ta
kunna ta.
Number ummah
ta kira taci sa'a kwa ta shiga
ringing daya biyu tayi
Sannan ta dauka sallama tayi daga can ummah ta amsa
ummah ya gida lpy klao yasu
broz duk lpyarsu klao
dama inaso nakiraki kuma
sai kika kiran. ina kinyi amfani da maganin dana baki. Shuru tayi Dan ita ta manta ma
ehh ummah nayi yauwa ina
abokiyar zamanki tananan
lapiyar ta klao to ki gaisheta zataji sannan sukayi sallama ta kashe wayar.
Number Khadija ta kira
amma bata dauka ba tsaki tayi
ta ajiye wayar a gefen
gado.
Kwanciya tayi danyi bacci
amma tunani ya hanata
tunani take a wani hali uncle sahin
yake nan danan kuma ta kawar
da tunanin Dan sharrin shaidan ne
kuma saita shiga wani
tunani.
Buga kofar da akeyi ne ba
sassauci yasata
dawowa daga tunanin da take
tsuka tayi tana cewa waye ne
kofar ta nufa tabude ta aikwa
saiji kake an bankado kofar da Sauri,,,,,,,,,,,,
Muje zuwa
Rukyn mamah forever
[31/08, 16:17] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
❇❇❇❇❇❇
Salam inawa daukakin musulmai
baki daya murnan wannan ranar ya Allah kasa
da raban mu badi
ya Allah ka yafemana zunubanmu
baki daya Allah ka maimaita mana wannan ranar happy sallah
to all my fans
❇❇❇❇❇❇
Page 130 to 135
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Tashi tayi ta nufi hanyar
kofar tana cewa waye ne
murda makullin tayi aikwa aka
bankado kofar da karfi.
Safeeya ne ta shugo sai haki
take la aunty safeeya kece
ke dalla rubamin baki waye auntyn naki
ko kinga nayi kama da yar
gidan ku iye.to wllh bakiji kashedi nazo
miki naga kanki yana
rawa ko to wllh bana San raini Dan naga alama baki futo a gidan
tarbiya ba to wllh.... Bata
karasaba Hafsat ta kaseta
da cewa
Ya isa duk abinda Zaki
yatsaya iya kaina banda iyayena kinji
ko ke dakata idan anzaki
iyayen naki mai zakiyi
ai banga alamar sunbaki tarbiya ba
dau kakeji Hafsat ta mareta.
Ya isheki idan akwai wadda
ba abashi tarbiya ba ai
Kina ciki acikin su karki
kara sako iyayena aciki
duk abinda Zakiyi mina miki
tunfarkon zuwana gidan nan
ina baki respect amatsayin
ki na wadda kika girman amma
bakya gani idan zaman
da kikeso muyi na rashin mutumci
ai sai muyi ko amfada
miki son mijin naki nake
iyr.
Hmm shiyasa Kice iyayenki
kudi sukaga..... bata karasaba
tace futamin daga dakin nah
tunkafin namiki abunda bazaki ji dadi ba.
Sumi sumi ta futo sai wani
haki take sai kace wadda
ta daku da mutane dari futarta
yayi daidai da ahugowar
hafees aikwa sai tasa
kuka.
Lapiya safeeya haba hafees
ka auro matar da har zata budi baki ta
zagi momy kaji maganganun
da tafada wallahi shiyasa
nake kuka tasake rushewa kuma da
kuka.
Ya isa Hafsat ce ta zaki
momy nah to banaje na sameta.hanyar dakin
Hafsat yayi yana huci kamar wani zaki.ita kwa tana ganin ya nufi hanyar
dakin Hafsat tasaki wani
murmushi na mugunta
tace yarinya dani kike.
Hafsat tana kwance a daki taji
an bankado kofa anshigo
yanzu Hafsat duk kiyayyar da
kikemin harta tashi
a kaina ta koma kan
momy harki budi baki
ki zageta.
Kamar ya bangane abun da
kake nufi ba ina zaki gane
tunda kin aiwatar da abunda
kikeso kinsa min bakinciki
yakarashe maganar cikin fada.
Dagata ya hafees ya kamata
idan zaka yanke hukunci
kana tabbatar da Abu
safeeya har daki nah tazo
ta zagi iyayena akan mi
zan zagi momy ko bakomi ai ta haifen
idan kuma bakayarda ba bana nuna maka.
Wayarta ta dauko ta kunna recording din
da tayi lokacin suna
fada kasa kunne yayi
saida ya gamaji sannan yace
Kiyi hakuri Hafsat wllh ban
fahimta bane kinji kuma itama
zan mata magana indai ba murunci
bane zai kawota dakinki
ba karta kara zuwa kiyi hakuri kinji Dan
Allah
ba komai ya wuce ta fada.
yauwa momy bata kawo abinci
bane ehh bata kawoba
ta bashi amsa sallamar minal
suka jiyo a falo Hafsat
ne ta futo tamata iso.
Daukar kayan tayi ta jera a dining
sannan ta dawo hira suka shigayi
har hafees ya futo ya samesu
shima ya biye musu suka fara.
bangaren safeeya kwa jira
Take hafees ya shugo ya bata
hakuri jin shuru baizo bane
yasata nufowa Babban Palo
Futowa tayi aikwa tana saka
kanta a falon suka hada
ido hudu da hafees wani
banzan kallo ya mata wadda
yasa ta.ta tsargu da kanta aikwa tajuya
dakin da gudu.
duk abinda akayi akan idon
hafsat akayi wani malalacin
murmushi tayi sannan
ta juya gun hafees tace masa
ur lunch is ready ok yace
mata sanna ya nufi hanyar
dining.zuwa tayi ta zuba masa
sannan itama ta zuba nata tafaraci.
ba wadda yayiwa kowa mgn.
Minal ne ta musu sallama akan
zata wuce hafsat tace
yauwa minal kicewa momy
ta futa zannayin abincin tom
tace.
sannan ta futa.
Safeeya ce ta futo daga dakin
ta tanufi hanyar dining kujera ta
samu ta zauna ta dauki plate
ta zuba itama ta faraci.
Ba wadda yayiwa kowa magana
ahaka har suka gama cin
abincin Hafsat ne zata tashi hafees yace dakata
dawowa tayi ta zauna itakwa safeeya tazata fada
za ayiwa Hafsat hafees ne yayi gyaran murya
sannan yace.
Safeeya naji duk abinda kikayi
to daga yau idan ba maganar
mutunci bane zai hadaki
da Hafsat ba karki kara shiga dakinta
kinji kuma........katseshi tayi
sannan ta ce dakata malam
saboda mi zaka tsayar dani kana
min fada a gaban wannan
yarinyar iye.to idan fada zakamin
ka biyoni dakina fuuuu ta wuce ta barsu agun.
Hafees ne yace kiyi hakuri
Hafsat akan abinda
tamiki kinji kijeki
Allah ya miki albarka ni yanzu zanfita zanje
gun momy toh adawo
Lpy tace sannan ta nufi hanyar
part dinta taje gabda zata shiga kuma ta tsaya
ta juyo sannan tace
ya hafees Dan
Allah kar kafadawa momy
murmushi yayi sanna yace baxan
fada mataba.
Safeeya safa da marwa tafara
can kuma ta dauko wayarta.hajiya
hadiza takira da farko
bata dagaba saida ta kara kira
ta dauka hello kawata kina
gida ne?banji mi aka fada a daya
Side sin
ba saiji nayi tace ok to
ganinan zuwa.
Gyalenta ta dauka tare da key
din motar ta ta futo saida
taga hafees ya futa itama ta futa
Wajen motar ta tanufa
tare da shiga ciki ta futa da gudu
sai gidan aminiyarta.
Muje zuwa
Pls my fans jiya baku
jini ba wallah wayata ne
ta samu matsala shiyasa amma Dan Allah
kumin uzuri.
Happy sallah to u all
my fans
Rukyn mamah forever.
[31/08, 16:17] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story & written by
~Rukyn mamah~
Dedication to
*(Zeee Sani)*
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Wajen motar ta tanufa
tare da shiga ciki ta futa da
gudu sai gidan aminiyarta.
Bana leka India
sahin ne kwance yana charting
hankalinsa kwance saboda
yanzu yafutar da damuwar da take
zuciyar sa amma har
yanzu Hafsat na nan a zuciyar
sa bai mantata ba saboda
da haryanxu yanaji a jikin sa
zai aure ta.
Abokinsa ne ya shigo abdul hanunsa
dauke da ice cream mika
masa Yayi yace abokina
gashi amsa yayi yana cewa
dama shi kaje sayowa ai
natashi banganka ba
Ehh wllh daga nan suka
barke da hira.
Bangaren safeeya kwa tana isa
gidan tayiwa gate man
horn yazo ya bude mata
da gudu tashige cikin gidan
sannan ta futo tanufi
hanyar part din aminayar tata.
Zaune ta sameta tana karyawa
a shede da wuri zakizo
ehh wallahi badole ba
wannan shegiyar yarinyar ce ta
taboni to zauna
kiban labari.
Zama tayi kusa da ita tabata labarin komai
har marin da Hafsat ta mata
kuturun uba kika bari wannan
yarinyar ta mareki
lallai kinban kunya
miyasa da tamareki baki
shake yarinyaba.
Hmmm nidai ba wannan ba
yanzu ya za ayi tashi zaki
mutafi gun mai aljan aa sokike yafasa
mana aikin da zaimana ya
tabbatar miki asiri
bazai kamata ba
a yanzu harsai lokacin da take
jini ko yanzu komawa
zakiyi kijata ajiki
yadda zakisan
lokacin da take
Al ada dagana kuma kinga
sai mukoma ko.
To shikenan kawata wannan
shawarar taki tayi wllh bana
tashi nakoma kar yadawo bai
sameni ba.ok tashi muje
narakaki tashi sukayi
suka nufi gun matar ta tashiga
takama hanyar gida.
A babban falo tashiga ta sameta
a zaune tana
kokarin tashi ta nufi
kitchen Dan daura
abinci.zuwa tayi
kusanta sannan tace. Dan Allah Hafsat
kiyi hakuri da abinda
yafaru dazu kinji wallahi
sharrin shaidan ne Dan
Allah kiyafemun.
Hafsat zuba mata ido tayi sannan
tace shikenan aunty safeeya
ya wuce yauwa kanwata yanzu
mai zakiyi?wallahi wai zan daura abincin
ranan ne haba ai amarya
bazatayi abinci ba bana shiga
nayi haba aunty safeeya to mushiga
tare mana ok to muje
safeeya tana gaba Hafsat nabinta a baya
tana tunanin canjawarta
lokaci daya amma gaskiya
bazata sake jiki da itaba.
Haka suka shiga sunayi girki suna
hira wani lokacin safeeya idan
taga Hafsat bata kallonta ta wurga mata
harara cikin zuciyar ta kwa
kamar ta fashe Dan bakin ciki.
suna cikin yi ne hafees ya
Shugo da sallama jiyayi
ba a amsaba sai yayi tunanin ko suna
daki motsi yaji daga kitchen
yanufi hanyar Dan ganin waye a ciki.
Yana zuwa ya tarar da safeeya
da Hafsat sai hira suke dariya
yayi sannan a zuciyar sa
yace alhamdulillah basu
Kula dashiba sai ganin sa
sukayi yasa musu hanu dariya
sukayi dukan su sannan safeeya tace
yaushe kashigo wllh yanzu nashigo
naji dakin shuru shine na nufo
nan to sannu da zuwa safeeya ta fada
har lokacin idon Hafsat
yana sunkuye sannu da zuwa
tamasa sannan ya juya ya futa
cike da farin ciki.
Doya sukayi da miyar kyau.
a fulas sukasa sannan sukayi lemon
Mango sukasa
A firij sannan suka
jera a dining kowa yayi
dakinsan danyi wanka.
Safeeya ne ta futo cikin shigar
kananan kaya yayin da Hafsat
ta futo cikin shigar material
ya mata kyau sosai dining suka
nufa dancin abinci.
Hafees ne ya zubawa Hafsat ido
yana ganin yadda
tayi kyau sosai Dan
safeeya ko
kama kafarta batayi ba
a kyau safeeya ne taga
kallon da yakema Hafsat yayi
yawa nan da nan kishi ya motsa
taja wani uban
tsaki wadda batasan
ya futo ba lafiya kwa momyn
bashir kike jan tsaki
mamaki tayi saboda
tazata tsaki ya futo ba
kinkina tafara sannan
tace wallahi cikin nah
ne naji kamar yanami.
ciwo ok allah ya sauwake
ameen tace sannan ta samu
gu ta zauna.
Abinci sukeci amma kwata kwata
safeeya ta kasa ci sai juya
cokalin take.hafees ne ya kula
da haka yace momyn bashir ya bakyaci ko cikin ne
a jiyar zuciya tayi sannan tace Dan Allah sweetheart
kayi hakuri da abinda
ya faru dazu kallon sa yakai kan Hafsat
yaga ko kallonsu ma
batayi murmushi yayi sannan
yace bakomi ya wuce.abinci suka
faraci har suka hada kowa yanufi dakinsa.
Bayan sati biyu
Hafsat ce zaune ya dakinta tana waya
da ummah bayan ta
hada ne takira abbanta ta gaisheshi
Dasu ya Khaleepha daga
karshe kuma takira aminiyarta
wato Khadija suka taba
hira sannan daga karshe ta gaida
mamah ta kashe wayar ta.
Hafees ne zaune cikin office
dinsa ya hada uban tagumi tunani
yake ta yadda har yanzu
ya kasa kusantar Hafsat
amma kuma yana farawa sai
yaji kansa ya Sara sharar wa yayi sannan
yatashi Dan nufar dakin
marasa lapiya.
Hafsat ne kwance cikin dakinta
sai mursukuku take
mararta tana mata ciwo tashi
tayi ta dafa bango ta futa
tanufi hanyar dakinta safeeya.
Da sallama ta shiga tasame ta
kwance
tana waya ok inaji kashe zankiraki
Kallonta takai wajen Hafsat sannan
tace lafiya kanwata
ehh wllh Dan Allah kinada magani ciwon mara.to lafiya wallahi marata ne take ciwo kuma
ina tunanin period dinan ne
zaizo safeeya wani dadi taji
sannan tace wallahi babu amma bana kira
hafees yakawo miki to tace
sannan ta nufi dakinta
Tana ganin Hafsat ta futa aikwa
tasa shewa tana fadin yarinya
dani kike wayar ta ta dauka takira hafees
ta shaida masa Hafsat ba lapiya ok ganinan
zuwa yanzu tana kashewa tace
banza namamajo zakashigo
hannuna ai.
Wayar kawarta hajiya hadiza
ta kira cike da farin ciki take
sanar da ita sannan ta shaida mata
gobe zatazo kashe wayar tayi
tana dariya ta ajiyeta a gefe.
Meje zuwa
❇❇❇❇❇❇
Nifa yan group dinnan
haryazu banga naman sallah ba
kuma ina bukata a bani
rabona idan ba haka ba
Duk na kulleku.
❇❇❇❇❇❇
Rukyn mamah forever
[31/08, 16:17] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story &written by
~Rukyn mamah~
Dedication to
(Zeee Sani)
❇❇❇❇❇❇
Pls Dan Allah kuyi hakuri
jiya nayi mistake din page
bansa page nawa bane amma kuyi hakuri
ba matsala.
❇❇❇❇❇❇
Page 140 to 145
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Waya kawarta hajiya hadiza
Ta kira cike da farinciki take
sanar da ita sannan ta shaida
mata gobe zatazo kashe
Wayar tayi tana dariya ta
ajiyeta a gefe.
Hafees kwa a rikice ya shugo
ya nufi dakinta kwance ya sameta
hanunta nakan mararta
sai juyi take subhanalla Hafsat miyasa
meki?yake tambayan ta cike da tashin
hankali ya hafees mutuwa zanyi
marata ciyo zan
mutu kataimakeni
kakiramin ummah nah
wayyo Allah nah.
Kiyi shuru bazaki mutuba
Briefcase dinsa ya dauko
yabata magani sannan yamata
injection na bacci.
Saida bacci ya dauketa sannan
ya dauketa ya daurata
akan gado tunani yafarayi yasan period dinta
ne zaizo shiya sa amma kuma ba wadda
zai iya magance mata
wannan ciyon inbashiba
shikuma haryanzu yakasa biyan bukatar sa
akanta subhanalla
ya furta a fili sannan yace Allah gamu gareka .
Futa yayi yanufi dakin
safeeya da sallama ya shiga
amma bai gantaba tunani
yayi kotana toilet saboda
yajin motsin ruwa zama yayi
yana jiranta tafito.
Wajen ten minutes ta dauka sannan
ta futo daure da towel a jikinta.a sweetheart yaushe
kashigo ne wallahi yanzu nashigo ok
ya jikin Hafsat din da
sauki namata allura ma tayi
bacci inaji period dinta ne
yazo ok nima bandade da futowa ba
nashiga wanka ok yayi kyau niba na
koma to Allah ya kiyaye.
Shiryawa tayi sannan ta
futo Dan daura abinci dakin Hafsat
ta leka taga haryanzu
bacci take dariya tayi sannan ta ce
makira tafito ta nufi kitchen
Dan daura abinci.
Hafsat kwa sai wajen karfe
tara ta tashi gani tayi duk jini ya bata mata
kayanta.toilet ta nufa sannan
ta gyara jikin ta sosai sannan ta futo
ta shirya ta nufi hanyar falo.
Zaune ta samesu suna hira
kallon su sukakai wajenta a kanwata kintashi
ehh wallahi aunty natashi
to ya jikin da sauki.tafada kanta a sunkuye
Dan kunyar hafees takeji.
lura yayi da kunya takeji sai yace autar ummah
ya jiki da sauki ta amsa
kanta a sunkuye.
Safeeya ne ta tashi ta debo
mata a binci ta kawo mata
gabanta tace ga abinci ai
naje sanda zamuci abinci
nasameki baki tashiba amsa tayi
sannan tace nagode.
Washe gari
Safeeya ne take ta sauri zata futa
danko a hafees bata sanar
wa ba tana shiryawa ta futo cikin shigar
atamfa dinki Riga
da siket
dakin Hafsat tanufa tasame ta
tana gyara dakinta.
Sallma tayi sannan suka gaisa
take ce mata zataje wani guri
Dan Allah ta daura abincin
rana to tace mata ita kuma ta juya.
Gun motar ta tanufa ta hau mai
gadi ya bude mata gate sai gidan hajiya hadiza.
Horn tayi mai gadi ya bude
mata tashiga parking tayi
tafuto tanufi hanyar part din hajiya hadiza ko sallama
batayi ba ta shiga tasame ta tashirya ita
take jira.
Yauwa dama kenake jira tun dazu nashirya
ok to tashi mutafi mai aikinta
takira tafada mata
abunda zaa dafa sannan suka futa.
Motar suka shiga mai gadi
ya bude musu gate suka futa.saida sukayi nisa
sannan suka dauki
hanyar kauyen mai aljan
Muje zuwa
Rukyn mamah forever
[31/08, 16:17] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS
Story&written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee sani)
Page 145 to 150
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Motar suka shiga mai
gadi ya bude musu gate suka futa.
saida sukayi nisa sannan suka dauki
hanyar kauyen mai aljan.
Da Isar su suka samu layi
sosai dole sai sunyi jira saida
suka dauki tsawan lokuta kafin
layi ya iso kansu.
Da baya da baya suka shiga
suna zage zage harsuka isa
wajensa juyowa sukayi suka
fuskanceshi sannan suka
rusuna suka ibi gaisuwa.
Bayani suka masa akan Hafsat
Dariya yashiga yi saida
yayi mai isar sa sannan yace mai
kukeso amata safeeya ne
ta numfasa sannan tace.
Mai aljan, aljan ya taimake ka
so nake amata abunda bazai
na zuwa gunta ba koda idan tamatso gunsa
yanuna baya sonta.
Hhhhhhh indai wannan ne bukatarki
ta cika surutai yayi mai isarsa
har wani abu ya fado hanunsa garine
a cikin wani Abu kamar kwalba
sanna ya mika mata gashi
Wannan kisan yadda zaki
taci acikin abinci kisamata a
cikin nono tasha sannan
ya sake miko mata ga wannan
ki barbada a bakin dakinta
yadda zata tsallake amma kitabbatar
a rana daya zakiya
kar kiraba kuma kibari
sai ana gobe za ta karbi
girki tukunnan ki kiyaye.
Amsa tayi tamasa godiya sannan
ta dauki 70k ta bashi suka tashi suka futa.
Wajen motar ta suka nufa suka kama hanyar
komawa cikin garin Kano.
Suna tafiya cike da farinciki
hajiya hadiza ne ta kalli safeeya
tace kawata yaushe kike
gani zaki wannan aikin ne.
Hmmm ai aikin namu yazo
daidai saboda gobe zata karbi
girki kinga sai nasan yadda zan
samata yau da daddare tunda gobe da safe zai koma
dakinta.kinga yanzu sai
mu biya musai nonon ko. Ehh haka
za ayi kawata baki
da dama hmmm sunana
kikeji ai ni wllh uwarsa ma
ani ta haifawa hafees baranta na
wata nabaki labari har
yanzu bai kusanceta ba
jiya yadda kikasan zata mutu
dan ciyo mara.Hmmmm shegiya zata Sani ai.
Suna shigowa garin Kano suka
nufi yadda zasu sami nono
kwarya daya tasaya sannan
suku nufi hanyar sharada
dan ajiye hajiya hadiza.
Sallama sukayi sannan itama
ta nufi hanyar gidan ta horn tayiwa
gateman ya bude mata
shigarta yayi daidai da dawowar
hafees gida zuciyar ta
ne ta yanke saboda batayi zaton
zai dawo ba .
Wani banza kallo yamata wadda
tasan da matsala ya wuce ciki
bai mata magana ba bin
bayan sa tayi suka shiga gaba da baya.
a falo suka sami Hafsat tana
danne dannen waya sallama hafees
yayi ta amsa tana masa sannu dazuwa
Amsawa yayi ya wuce dakinsa sai a sannan ta kula da safeeya
la aunty Ashe tare kuke
ehh wallahi ai nima yanzu
nashigo to sannun da dawowa
yauwa kin hada abinci?ehh
gashican akan dining ok nagode.
Bayan hafees tabi zuwa dakin
sa.zaune tasame shi yana
yana duba wasu ta kaddu
zuwa tayi ta zauna a gefen sa
sannan ta daura kanta
kan kafadansa tace amin
afuwa sweetheart wallahi
futar gaggawa ne ta samen
hajiya hadiza ne bata da
lapiya ankaita hospital shiyasa
nafita.
Tsuka yaja sannan yace ina
ruwana da rashin lapiyar ta
ai kinsan duk kawayenki
ba wadda na tsana kamar ita
danme zaki futa bada izini na ba
iye haba hafees wai
dan Allah me kawata
tamaka daka washeta saboda washar
da kamata ko gaisheka
tayi baka amsawa iye bansani ba ya fada a fusunce.
Gani tayi yayi nisa a fushi kusanshi
taje tafara shafa sumar
kansa bakinta takai nasa
tafara kissing dinsa tin
yana sharewa har yafara
mayar mata da martani saida taga ya huce
sannan ta barshi.
Jikinsa ya jawota yace safeeya
miyasa bakyabin abunda
nake fada miki kinsan
nace bana son kina futa bada
izini na bako.kunnen ta
Ta kama sannan tace amin afuwa dadyn bash.
Rungumeta yayi ajikinsa
sannan yace namiki.
Shin miye dalilin dayasa hafees baya son hajiya hadiza ne?
A kwai wata rana da hajiya hadiza
tazo gidan safeeya ita kuma
safeeya bata nan lokacin
ummarta bata da lapiya
sai tasamu hafees a gidan yana
danne dannen waya akan
kujera da sallama
ta shiga ta sameshi
gaisawa sukayi ya amsa cikin
sakin fuska tambayarsa
tayi safeeya fa yace mata batanan
tana asibiti ummanta
bata da lapiya wani dadi taji da tasamu
safeeya bata nan saboda
ta dade tana son hafees ya
kusance ta kuma lokacin da aurenta.
Tsayawa tayi taki tafiya
da ya lura da hakan sai yace
mata safeeya fa ba yanzu
zata dawoba ehh nasani dan
Allah wata alfarma nake nema
wayarsa ya ajiye sannan ya
fuskanceta yace inajinki
shuru tayi takasa magana
saida yasake mata magana tukun.
dago kanta tayi sannan ta fara fada masa
abinda yake tafe da ita.
Abun ya girgiza shi saboda tunda
yake baita ba zinah ba koda budurwa bai taba ba
baranta na da mata aure. juyowa yayi idon sa
ya kada sosai yayi ja ya
fuskanceta yace zaki futa
kibarmun gidana ko saina
miki dukan tsiya kin fita
tayi tace bazata futaba harsai
ya biya mata bukatarta.
Sama ya haura ya barta
a tsaye a gun gu tasamu
ta zauna tana jiran futowarsa
dataga bazai futo bane
tabi bayansa ta haura sama.
Shikwa dama belt yaje
daukowa aikwa tana shiga
sukaci karo yana kokarin
futowa hanuta takai zata
rungumeshi aikwa yafara
zuba mata belt tundaga
upstairs yake zuba mata
harsai da yarakota bakin
motarta.
Kashedi yamata kar takara zuwa
masa gidansa anan tabashi
hakuri tace dan Allah
kar yafadawa kawarta.
Alkawari yamata sannan tashiga
motar ta ta nufi
gidan ta duk jiki burdi
burdi.
Wannan shine silar washar da hafees ya
yiwa hajiya hadiza.itakwa
tundaga lokacin bata sake zuwa gidan ba sai ta tabbatar
da hafees baya gidan sannan take zuwa.
A tare suka futo ita da shi hanyar
dining suka nufa dancin
abinci Hafsat batanan ta shiga dakinta hafees ne yace
safeeya taje ta kira Hafsat suci
abinci.
Dakin Hafsat ta nufa a kwance
tasame ta tana waya da umman
ta saida tabari ta hada sannan
tace tafuto zasuci abinci.tom tace mata
sannan tabi bayanta suka nufi
hanyar dining zama sukayi
suka fara ci safeeya ne ta
tuno tabar jakarta a falo
Zabura tayi ta tashi ta nufi
wajenda jakar tata take
daukan jakar tayi sannan takai
dakinta ta ajiye ta dauko
nonon tasashi a firij ta dawo.
Hafees ne ya kalleta yace lapiya
kika tashi ehm babu wallahi
dama ina dawowa ne naga
mai tallen fura da nono
shine na sayo saboda naga
Hafsat tanason
nono kuma na manta
bansashi a firij ba shine yanzu
na tuno naje nasa kar yayi
tsami.
Hafsat kwa sarkin kwadayi
da taji ansayo nono da
fura nan danan ta washe
baki tace kai aunty nagode
Kamar kinsan abunda nake
so yau nasha dariya sukayi
dukansu sannan suka cigaba
dacin abuncin itakwa safeeya dariyar
da take ta mugunta ne
haka suka hada cin abinci
cike da farinciki.kowa ya tashi
Ya nufi dakinsa.,,,,,,,
Muje zuwa
Rukyn mamah forever
[31/08, 16:17] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 150 to 155
Hafsat kwa sarkin kwadayi
da taji ansayo nono da fura
nan danan ta Washe baki
tace kai aunty nagode
kamar kinsan abunda nake
So yau nasha dariya sukayi
dukansu sannan suka cigaba
dacin abinci itakwa safeeya dariyar
da take ta mugunta ne haka
suka hada cin
abincin cike da farinciki.
Kowa yatashi ya nufi dakinsa.
Wajen karfe biyar safeeya
ta futo daura abincin dare
saida tasan abinda Hafsat
tafiso tadaura wato tuwon semo
da miyar kubewa.Hafsat ne taji kamar
motsi a kitchen ta tashi Dan
zuwa kitchen din.
Safeeya ta samu tana ta
aiki sai sauri take la aunty Ashe
kene mimakon kimin
magana na taya ki la bakomi
wallahi kanwata zanyi
naga baki da lapiya ne sosai
duba kigani abincin da kikeso
yau nayi kai aunty nah nagode. Banaje na gyara
dakina ok sai kin futo.
Futa tayi taje tana gyara
dakinta bata hadaba taji
kanta namata ciyo sosai
kwantawa tayi akan gadon ta tafara
karanto addua sai dataji
kan ya lafa mata sannan
ta tashi Dan zuwa falo jirine ya
ebeta luuuuuu tafadi kan gado.
Safeeya ne take ta sauri ta
hada girki tana hadawa
taje tajera a dining tunani
take tayadda zata sakawa
Hafsat magani acikin abincin.jakarta ta dauko
ta dauki waddad ake sawa
a bakin daki ta nufi hanyar
dakin Hafsat saidata duba gabar da
yamma taga ba kowa sanna
ta cince ledar tasa.
Juwowarda zatayi ta koma dakinta
taji sallamai hafees ya shigo
aikwa abinka da marar
gaskiya nan danan tafara
kame kame tazata ya ganta
lpy momyn bash no no bakomi
yanzu kashigo ne ehh wallahi
nabiya ta gidan momy ne
bashir yace sai ya biyo ni
shine nace yabari sai
gobe zanxo nadaukeshi
gaskiya kam dannima nayi
missing din shi sosai.
Hafsat kwa jirin yana gama
sauta ta tashi sai a sannan
ta tuna Ashe gyaran daki
take tashi tayi tacigaba saida ta gama
sannan ta dauko tsintsiya Dan
share dakin .
Fara sharewa tayi saida ta gama
ta ajiye tsintsiyar. futowa tayi
kanta a katsa tana bude kofar taga
kamar kasa
a bakin dakin mamakine ya kamata
tayaya kasa zatazo nan
can kuma tasharar ta juya
Dan daukowa tsintsiyar.
Zuwa tayi tashare gun sosai
sanna ta ebeshi tasa a dosbin ta futa.
a falo ta tarar da safeeya tana ta safa da
marwa tarasa tayadda zatayi
tasa maganin Hafsat ce tace
aunty lapiya kwa kike tsaye no bakomi sannan tasamu guri ta zauna.
Dama aunty cemiki zanyi
banajin dadin idan angama
abincin kimin magana
Zanzo na iba ok sannan ta nufi komawa dakinta
safeeya ne tayi dariya sannan ta ce
Yauwa yarinya kin rage min aiki.
Hafees ne ya futo cikin shigar
kanan nan kaya wandon blue Riga
fara kayan sun masa kyau sosai kai sweetheart duk wannan wankan cewar
safeeya tana dariya ehh mana ehm nifa yunwa
nakeji banaje nakira Hafsat
ayi dinner ko to a ai Hafsat
bata da lpy tace inkai mata
ok to shikenan banaje
na lekata.
Baisameta a cikin dakinba
tunani Yayi kila tana bandaki
jiwowa Yayi yanufi hanyar
dinning dancin abincin.
Itakwa safeeya waje tasamu
tasawa Hafsat tuwo daban miyar
daban sannan ta dauko maganin
tasa a cikin miyar ta goraya
tasake dauko cup mai kyau ta zuba
fura da nonon ta dama tasa suger
sanna ta sa garin maganin.
Babban plate ta dauko
tasaka a ciki sannan ta ajiye
shi a kitchen din itama ta nufi hanyar dinning
dancin a binci.
Har suka hada Hafsat
bata futo ba hafees ne yace
baya shiga dakinsa zaiyi
abu taje ta duba Hafsat
toh tace sannan ta nufi dakin
Hafsat cike da farinciki .
A zaune tasameta tana zikiri
sallama tayi sannan tashiga
dakin aunty kece ehh wallahi
naga haryanzu baki futo bane
shine nace banazo na leka ki
hmm wallahi so nake nahada
wannan tukunna ok to idan kinhada
abincin ki yana kitchen na hada
miki furar ma sai kidauki to nagode aunty sannan ta futo.
Tashi tayi tacire hijab din
jikinta sannan ta nufi hanyar
kitchen Dan daukowa
abincin safeeya kwa tana
ganin Hafsat ta shiga kitchen tashige
dakinta cike da farinciki.
Dakinta tashiga taringa
rawa ita adole burinta ya cika saida
ta hada cin rawar sannan ta
dauko wayar ta takira hajiya hadiza
tasanar da ita
dariyar su sukasha
daga karshe suka kashe wayar ta shige
Wanka
Ita kwa hafsat dauko wa
abincin tayi ta nufi dakinta cike da zumudi
tana dap da shiga dakin tafara jin
jiri na
ibarta tsayawa tayi da tafiyar
sakamakon duhun da take
gani.
Hanunta takai zata dafa
gini a bisa sa'a kwa kafarta
ta goce luuuuuu tatafi kasa.
plate din dayake hanunta
ne yayi sama ya fado
kasa jikake timmm abincin cikin ya zube
cup din da akasa furar ma ya fashe furar ta zube
duka.
Faduwar tayi daide da futowar
hafees daga dakinsa zaiyi dakin Hafsat
ai kwa a guce ya tafo har yana tuntube.,,,,,,,,,,,,
Muje zuwa
*Rukyn mamah* forever
[31/08, 16:17] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION🖋🖋
Story & written by
~*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 155 to 160
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Faduwar tayi daidai da futowar
hafees daga dakinsa zaiyi
dakin Hafsat aikwa a guje ya tafilo har yana
tuntube.
Karasawa yayi yajanta da sauri
yana kiran sunanta Hafsat lapiya
bata samu damar masa magana ba
saboda bata ganin komai
inba duhuba.
Daukarta yayi kwacakwam ya shiga
daki da ita ya kwantarta a kan gado sai a sannan
tafara gani tashi tayi da niyyar
zuwa ta gyara wajen yahanata
ina kuma zakije zanje na
gyara wajen daya baci ne no kibari
zan gyara da kaina sannan
yatashi ita kuma tashiga toilet
dan gyara jikinta.
(Hattara jama'ah maza da
mata kusani cewa wallahi duk
wadda ya rike addua to
wallahi ya rike Babban makami
saboda addua itace
Babban magani ga
jama'a
idan karike addu a nayi imani
da Allah ba abunda zai sameka
wala asiri ko makamancin haka
ba ace asiri bazai kamaka ba saboda yakama
fayayyan halitta annabinmu
annabi Muhammad
SAW amma
idan karike duk abinda
zai sameka to zezo maka da
sauki Allah yabamu ikon yi)
Gun yagyara sosai sannan
yakai kwanukan kitchen wadda
yafashe kuma yakayisu
dosbin sannan ya dawo.lokacinda tadawo
baisameta ba tana toilet
tana gyara jikinta saida jirata
tafito.
Gu tasamu ta zauna gefe saboda
har yanzu bata sau jiki da shi
ba fuskantar hakan yayi
yaje ya kamo hannunta bata
masa musuba ta biyo shi
a bakin gado suka zauna sannan
yatsare ta da ido ita kuma
duk ta takure.numfasa yayi yace
Wai Hafsat yaushe zaki sau
jikinki dani ni fa mijin kine
ba wannan bama metasa meki
kika fadi shuru tamasa
saida yasake tambayarta sannan ta ce wallahi
jiri ne ya dauke ni shiyasa
to Allah ya sauwa ka ameen
tace masa idon ta a kasa.
Jawota yayi jikinsa aikwa tafara
kame kamen data saba
murmushi yayi sannan yace
Hafsat kefa matata ce miyasa
bazaki saki jiki dani ba zunburo baki
tayi tana kokarin masa kukan
da tasaba da ya fuskanci
haka nan da nan ya hade bakinsu yafara
kissing dinta.
Dana ga haka na rufe
musu kofa nayi dakin safeeya.
Safeeya kwa chating dinta
take hankalinta kwance da kawayenta
tana ce musu ai tahada komai.
haka suka hada hirarsu ta kashe
wayar ta saboda bata barinta
a kunne.cike da farinciki
tayi baccinta.
After three days
Safeeya da Hafsat ne suke
hira but safeeya kwata kwata hankalinta
baya jikin ta gani take
kamar magani baiyi aikiba.
Hafsat ce ta kula da hakan tace
lafiya aunty safeeya naga
yau kamar bakki da lapiya
no kanwata ba komi but let
me ask u something uhmm
go ahead fadar Hafsat yauwa ni ranar
kinsha wanna nonon kwa
la wllh aunty I forget to tell u ai
muna rabuwa dake naje
daukowa nadawo kenan
jiri ya daukeni na fadi duk
abincin ya zube nonon ba cup din
ya fashe
What!kuturun uba Hafsat ido
ta zaro saboda bata sabajib
zagi ba lapiya aunty no bakomi
ina de ba abunda yasameki
yanayin datayi maganar
kasan bata da gaskiya Hafsat ta lura
da hakan sai kawai tasharar
tace ba abunda yasameni ok yayi
ni kinhada
period dinki ne ehh nayi
wanka jiya to yayi kyau
bana shiga ciki inajin bacci
bata tsaya jin amsar ba ta tafi.
Hafsat kwa mamaki ne ya cika
ta lallai tasan a kwai Abu
a kasa amma bata damuba
saboda tasan tarike Babban
makami.
Safeeya kwa tana shiga
dakin ta kira hajiya hadiza
take sanar da ita what mikika ce
kina nufin kicemin bataci
abincin ba wallahi bataci cewar
safeeya to yanzu miye abunyi
duk abinda kikace mana
ok to gobe zanzo gidan ki to shikenan
wayar ta ta
ajiye gefe yafara
safa da marwar dole dataga
abin bazai kaitaba
ta futo dan daura abincin rana dake yau girkin tane.
Hafsat ce tajiyo motsinta
a kitchen ta tashi tafuta dan tayata aikin
itakwa mutuniyar tana ganin
Hafsat ta daure fuska
dan yanzu wani haushinta
takeji uhmm aunty ya bakimin
magana ba zaki daura naga
kullum tare mukeyi ehh yau
haka naga dama kitafi
kawai zanyi Hafsat ce ta tsareta
da ido to yau lafiya matar nan
ta sanja min lokaci daya tsawa
ta daka mata bakyaji nane
nace kubarni zanyi aiki nah
ni daya ko to shikenan Allah
yabaki hakuri
idan yaban ki kwace cewar
safeeya tana jan tsaki.
Dakinta ta koma cike da
mamaki gani tayi abun bazai
kaitaba kawai ta sharar
wayar ta dauko takira ya
hafees take cemasa tanaso
yau taje ta gyada umma
no kibari idan nadawo muje
mana yau inaso na miki surprise
ne ok sai kadawo kashe
wayar tayi sannan ta kwanta
bacci yayi awun gaba da ita.
Ba ita ta tashiba sai wajen
karfe biyu da Rabi mamaki
tayi baccin da tayi har ta
dade haka sai a yanzu
ta tabbatar yau akwai abunda
yake damun
safeeya saboda idan dane
lokacin sallah yanayi
take tashinta tayi shararwa tayi
ta tashi ta nufi
toilet dan daurowa alwala.
Tana futowa tayi sallah
bayan ta idar ne tayi addu'oin ta
sannan tanufi kitchen dan ibowa
abinci.
Tana ibane taji an rike hanunta
ta baya juyowa tayi taga
waye ya rike hannunta dan ita tazatama
ya hafees ne aikwa tana
jiyowa taci karo da safeeya
tana ballama ta harara mikike nufi kina
nufi zan miki abinci kici ne
to wallahi baki isaba
kamar ya aunty naga de
abinci ba sayowa akayi ba
kuma idan kikayi kina bani
ehh ada kika Sani amma ba
yanzu ba juyawa tayi zata iya
tasake cukumota ba kiji
wallahi yau ko uwar Kice tayi
abincin nan bazaki ciba ya isa
Hafsat tafada tana daga mata
hannu kar kikara zagina
duk abinda zakiyi ya kare
iya kaina to tafada cikin
renin hankali idan anzage sun
mizakiyi ok kazaga kigani
ance........sai kuma tayi shuru
sakamakon marin da ta
tuno wadda Hafsat tamata.
Hafsat ce ta fuskanta sai kawai
tayi murmushi tace
kikara sa man's
oho dai nace abinci ne
bazaki iba ba ok amma ai
zan iya dafa wa ko tunda
yadda gidan yake na mijin ki
haka nima yake na mijinah
dariya safeeya tayi tace
au dama kina da miji ai
nazata baki da shi saboda
naga alama kamar ajiyeki
yayi a gidan .
Hafsat ce ta tsaya kallonta
ta dauki wajen 1 minute
tana kallonta to wannan matar
mi take nufi kadde ace
tasan ya hafees bai taba kusanta
taba tafada a cikin zuciyar
ta ok nidai kiban wake ta fada
tana juyawa safeeya ne taja
tsaki tayi dakinta ita kuma ta
kunna gas ta daura indomie saboda
itane kawai mai sauki.
Tana gama ta dauka ta nufi dakinta bayan ta hada cine
ta maiso plete din kitchen
ta koma dakinta.wayar ta ta dauka
dan kiran ummah ringing tayi
ta dauka suka gaisa sannan
takira abbanta ma suka gaisa
lokacin sunan tare da su ya Khaleepha da ya fadeel
suka gaisa duka sannan ta kashe
dan kira Khadija.
Gaisawa sukayi suka taba
hira sannan tabawa mamah
suka gaisa sannan ta kashe
wayar.ta kwanta bacci kwa yayi awun
gaba da ita.
da la asar ta tashi tayi sallah
tayi wanka sannan ta shirya
ta futo babban falo.a zaune
tasamu safeeya taci kananan
kaya sai tauna chewing gum
akeyi
bata kulata ba itama bata
kulata ba haka suka zauna
kowa da abunda yake
sakawa a ransa.
Motar hafees ne ta kunno hanci
ta shigo parking yayi ya
futo cikin shigarsa ta doctor
ya nufo hanyar shigowa gidan
Da sallama ya shiga safeeya ne
ta tashi cikin kwarkwasa taje
ta tarboshi kiss ta manna masa
sannan ta karbi briefcase din
hanunsa suka karaso ciki duk
abin da sukeyi bai kula da Hafsat ba
Ita kwa safeeya tayi hakane
dan Hafsat
taji haushi yayinda Hafsat
ko kallon gunda suke batayi ba.
A autar ummah kinan kenan
cewar hafees ehh wallahi ya hafees
kadawo lafiya
lafiya klao to sannu da dawowa.
safeeya ne taja hannunsa
su ka nufi hanyar upstair
Saboda a nan dakin sa yake
Shiva gogan naku ya bita kamar
rakumi da
a kala.
Sunan zuwa ta shiga ta hada
masa ruwan wanka sannan
tasanar da shi ta futo.shiga yayi yana
wankan
amma hankalinsa duk yana
kan Hafsat saboda yau wani
kyau na daban ta masa a haka ya hada
ya futo kananan kaya yasa
sannan ya nufo saukowa kasa.
Zuwa yayi ya zauna a kujera sannan
ya fuskanci Hafsat yace
albishirinki goro tafada tana
murmushi kanta na kasa makulli
ya futo dashi yace to dago kanki
kanta ta dago a hankali ta suke
a kan makullin motar ido
ta zuba alamun tana bukatar
Karin bayani.
Daya fuskanci hakan yace gashi
Wannan makullin motar kine kema
ba saya miki ai tuni ta Washe baki tayi sannan
tace kai ya hafees nagode
Allah ya kara budi ameen yace
yana murmushi saboda yaji
Dadin adduar tata Hafsat kwa mitake in
badda murna ai tuni ta mance
da fada da sukayi da safeeya
nufar wajen safeeya tayi
cike da farinciki tace aunty
kitaya ni murna nayi motar
wani banzan kalli tajefa mata
sannan ta tashi ta bangaje ta
ai kwa sai akan hafees .
Itakwa safeeya taja dogon tsaki
tayi dakinta shiko hafees Hafsat ma
kansa dauketa yayi daga
kansa sannan ya zaunarta a
gefe yake tambayar ta miya faru
bata boye masa komiba ta fada
masa kintabbatar baki mata
komi ba nidai bansan mina mataba ok jirani kije kishirya
yanzu zamuje gidan momy ok
sannan ta tashi ta nufi hanyar
dakin ta shikuma yayi hanyar
dakin safeeya.
A zaune ya sameta ta hada
girar sama da ta kasa zuwa yayi ya zauna a kusanta
ya kai hannu zai
tabata tace dagata malam,,,,,,,,,,
Muje zuwa
Wannan page din nakune my fans
Allah ya barni daku
Allah ya biya muku bukatunku
Na alkhairi
*Rukyn mamah* forever
[31/08, 16:17] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 160 to 165
KARSHEN PAGE DIN BAYA
A zaune ya sameta ta
hada girar sama da ta kasa
zuwa yayi ya zauna a kusanta ya
kai hannu zai tabata tace dakata malam.
Dakata malam zakazo
kasake cimin mutuncine iye haka kawai
rabonda ka canja min mota
tun yaushe amma daga
zuwanta gidan ka bata kyautar
mota sai danafi shekara a gidannan
tukunna ka canjamin amma ita a cikin
wata nawa ka bata mtsww
taja dogon tsaki.
Haba safeeya nagadai kema kina
da mota kuma nasaya wa
yar uwarki miye na nuna
bakinciki dakata waye yaruwar
tawa allah ya sauwaka na hada
dangi da wanna shegiyar
dakata kar kikara cemata
shegiya kingane ko.ohooo
kace fada kazo shiga mata to
futamin daga dakina kaji tun kafin
raina yabaci.
Ok zanfuta miki amma kizo
zamuje gidan momy ne zamu
nuna mata motar kuturun
uba Allah ya sauwaka bazan
jeba hmmm shikenan sai mundawo
Futowa yayi yasami Hafsat har
ta shirya kai autar ummah
harkin shiya kenan ehh wallahi
ai na dade banga momy ba
ok to muje a ina aunty
safeeyan no bazata jeba wai
batajin dadi ne shiyasa to
banaje na dubata aa kibarta
inaji bacci ta koma ok to muje
futa sukayi suka nufi hanyar
gun motar Hafsat hafees ne
ya shiga mazaunin driver ita
kuma ta zauna a daya gefen
suka tafi.
Bata fiya mai nisa sukayi ba
saboda ba nisa duk unguwar
Daya ne horn sukayi mai gadi
ya bude musu suka shiga.
Safeeya tana ganin su sunfita
ta shiga wanka tana futowa ta
shirya ta futo ta nufi hanyar
motar ta shiga tayi gateman
ya bude mata tanufi hanyar
gidan abokiyar ta hajiya hadiza.
Da sallama suka shiga momy
suka samu ita da minal
suna hira waje suka samu
sannan Hafsat ta budi baki tace
momy ina wuni lpy klao
my daughter ya gida lpy klao
ina safeeya bada ita kukazo
bane ehh wallahi batajin
dadi ne to allah ya sauwaka
ina ba wata matsala tsakaninki
da ita bakomi wllh to haka
akeso hafees ne yace momy
mota mukazo nuna miki
a kace har kasayo mata ehh
wallahi ok Allah yasanya
alkhairi ameen suka fada a
tare.minal ne tace to auntyn
mu sai kitashi muje ki nuna
mana.ko ok to muje mana
dukansu suka tashi suka nufi
hanyar wajen motar.
Batafi 20 minutes ba ta isa
gidan hajiya hadiza horn tayi
gate man ya bude mata ta
shiga parking tayi sannan
ta futo ta nufi hanyar shiga
dakin hajiya hadiza.
Ko sallama batayi ta shiga
ciki zaune ta sameta tana shan
ice cream waje ta samu
ta zauna kusa da ita a kawata
miyafaru yau kikizo ba munyi dake sai
gobe ba
ehh wallahi
ba doleba nazo yau ba shegiyar yarinya
tasani asarar kudi ashe wai
bataci abincin nan ba hmm nikam
miye abunyi to yanzu tashi zakiyi
mukoma wajensa
musanar dashi ok
to mutafi dan baisan na
futoba tsabar rashin mutunci
ke kinga.motar daya saya mata
taci uwar tawa hmm wai
tsabar ya renamin hankali
wai natashi na rakasu zasuje
su nunawa momy matar
nace ba yanda.zanje hmm yayi
kyau tashi mutafi dai.
Tashi sukayi suka nufi hanyar
kauyen Boka mai aljan.
Basufi 30 minutes ba suka
isa ba susamin layi a wajen
ba dan haka ba bata lokaci suka
shiga bayani suka masa akan
abunda ya.kawo su ya shaida
musu tunda tana da tsarki
ba abunda zai iya musu
haka suka tashi suka futa
cike da.bakin ciki haka sukaita
yawo ba nasara suka koma gida.
Da Isar ta bata dade ba suma
suka dawo hafsat ta wuce dakin
ta shi kuma ya wuce dakin
Safeeya saboda anan yake.
Sanar da ita yayi sundawo ko
kulashi batayi ba haka ya gaji
da tsayuwa yafuta ya nufi
hanyar dakin Hafsat yace mata
tazo suci abinci aa wallahi
ya hafees ai munci a gidan
momy ok to muje kisamun.
Bata musa masa ba ta tashi tabi
bayansa suka nufi hanyar
dining tafara zuba masa kenan
safeeya ta futo cike da masifa
ta karaso dauke kwanon
abincin tayi tace wallahi
bazaki ci abincin nan ba
hmmm da kin kwantar da hankalinki
bani zanciba mijin kine
zaici ok kwanda kina cewa
mijina dan haka kibani
waje ai yau bake bace da aiki ba
ok Allah yabaki hakuri
ya hafees sai gobe ok Allah
ya tashemu lapiya.
Yana ganin Hafsat ta shiga
daki shima ya tashi ya wuce
dakinsa ya barta a wajen
tsuka tayi ta tashi ta wuce
dakinta tasa key.
Hafees yana shiga dakinsa
yayi wanka sannan ya.nufi dakin
Safeeya a rufe ya kira yayi
bugun duniya taki budewa haka
ya hakura ya koma dakinsa
da kamar zai wuce dakin Hafsat
kuma sai yayi wani tunani
kawai sai ya wuce dakinsa.
5 months letter
Haka rayuwa ta cigaba a
cikin watanni biyar da suka wuce
a bubuwa da yawa sun faru
aciki hadda zuwan Hafsat
gombe gidan hafees Abu yayi
gaba kullum safeeya tana cikin bin
bokaye amma batayi nasara akan
Hafsat Abu Daya ne tayi
nasara akansa shine
hafees har yanzu bai kusanci Hafsat ba abun
har baya damunsa har yadawo
yana damunsa.
dataga
hakan bazai kaitaba sai
kuma tashiga masifa
kullum sai ta kakali Hafsat da masifa.
Yauma kamar kullum hafees
yana dakin Hafsat dake yau a dakin ta
yake suna
zaune suna hira sukaji an bankado kofa
anshigo safeeya ce tashigo
hanunta rike da galan na fetir
daya hanun kuma ashana ne.
Da sauri hafees ya tashi
yace lapiya safeeya
bansani ba bakyaji yau zan
kawo karshen wannan abun
zan kona gidan nan nakona ka
na kona wannan karuwar taka
sannan na kona kaina inyaso
ma hadu a lahira.
Baki da hankali ne safeeya
Hafsat ce ta budi baki tace
shikenan na gaji da wannan
masifar naji ki kona nasan iya
azabar da zamusha iya nan ne
ke kuma daga nan idan kika
fara ci da wuta
har lahira ta karashe maganar
cikin kuka
Hafees ne yace safeeya kifita
hmmm idan kaga na futa
to wallahi gawata aka futar. bude jarkar fetir din tayi sannan tafara
bulbule fetir din a cikin daki.
Hafsat dataga haka tasamu
waje ta zauna tana hada zubar
da fetir din a tsakar dakin ta
wurgar da galan din sannan ta Ciro ashana ta kerta,,,,,,,
Muje zuwa fans
To kubiyo ni danjin ci gavan
labari safeeya zata kona gidan
ko kuma bazata kona ma
Wannan page din nakune
MURJANATU
NAMMIKY
MAMAN WALEED
AMINA ABBA
MAMAN IHEESAN
*Rukyn mamah* forever
[31/08, 16:17] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Hi my fan dafatan kowa da
kowa yatashi cikin koshin
lafiya Allah yasa haka
ameen summa ameen
Page 165 to 170
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Hafsat dataga haka tasamu
waje ta zauna.tana hada
zubar da fetir din a tsakar dakin
ta wurgar da galan din sannan
ta ciro ashana ta kerta.
Wurgar da ashanar tayi aikwa
dagudu hafees yaje ya cafke
ashanar ya kashe. sake kokarin
kunna wata tayi aikwa da
sauri ya murde hanunta ya kwace.
Fat fat kakejin saukar mari
a fuskar safeeya are u not
serious safeeya kina haukane
zaki kashe mutane har yanzu
tana dur kushe saboda marin
da hafees yamata.itakwa Hafsat
jira take kawai taji wuta a kanta
a hankali ta bude idon ta
sai a sannan safeeya ta taso
daga sugunen da take tabudi baki tace
Hafees this is the first
time u slapping me in this house
because of this idiot girl hmm
thanks stop ask me this idiot
question na marakin ko zaki
rama ne iye to tunda naga abun
naki haka ne kitafi gidan ku
saina nemeki yana kaiwa nan
ya fuce Hafsat ma tabi bayansa
suka barta agun.
Tashi tayi ta bar dakin ta
koma dakin ta kayanta ta
cire ta canza wani sanna ta
hada kayanta a babbar
trolley ta futo a falo tasamesu
bata musu magana ba ta futa
saida ta kai bakin kofa sannan
ta dawo ta fuskanci hafees tace
Hmmmm zantafi na barmaka
gidan ka amma inaso nasanar
dakai sai kazo kane meni da
kanka tana kaiwa nan ta juya
wajen Hafsat tace ke kuma
kishirya zama dani for the
second time tana kaiwa nan
ta juya ta fuce.
Motar ta tanufa ta shiga ba
gidan su ta wuce kai tsaye ba
gidan hajiya hadiza ta nufa
wadda yake unguwar sharada. bata dade
tana driving ba ta isa gidan
kawar tata horn tayi gate man
ya bude mata ta shiga gun
parking ta nufa tayi parking
sannan ta futo ta nufi
hanyar shiga cikin gidan.
Shiga dakin tayi ko sallama
babu ba kowa a dakin tayi
sallama amma baa amsa ba
zama tayi tana jiranta ta futo
saida ta dauki wajen 30 minutes
tana zaune sannan ta futo.
A hankali take saukowa daga upstairs
din gidan nata bayan ta kuma wani
saurayi ne da bazai wuce
25 years ba a kawata kece
haka da safen nan safeeya bata
kulata ba itadai
kawai tasau baki tana
ganin wanna saurayin.suna isowa tsakiyar
falon yace baby nah natafi sai
dare ko ok by sai kadawo.
Har yanzu safeeya idonta akan
wannan yaro hajiya hadiza ne
ta kula da haka tazo ta dafata
tace lapiya kwa kawata kika
tsareshi da ido hmmm kawata
har yanzu bakibar wannan
harkarba kisani fa kematar
aure ce kike zina da aurenki waiyazubillah
nidai waahi komai shedanci na
bazanyi zina da aure naba.
Hmm kawata kenan kinfi kowa
sani ina da sha'awa mai karfi
mijina baya gari kuduba
fa kiga sai yakai 1 year befi yazo
kasar nan sau uku ba to ya kike
so nayi hmmm nidai ina baki
shawara kidaina a kwai ranar tsile.
Hmmmm kawata mubar wannan
maganar miyake faruwa
naganki da safen nan hmm
kede kibari wannan yarinyar mana
daga nan ta kwashe duk abinda
akayi tun daga farko har karshe
ta fada mata.
Haba safeeya baki da hankaline
iye zakice zaki kona gidan to
idan kika kona kinyi mi kenan
duk zaman da kikayi a gidan
kinyi aikin banza kenan
iye to kar kikara wannan tunanin yanzu
kinje gidane aa banje ba nan nafara
zuwa ok yanzu kinsan
miye tashi zakiyi kitafi gida
nima zano yau da yamma
ko gobe ina jiran sako za a
kawomin ne ok to shikenan sai kin zoki.
Tashi tayi tanufi hanyar da
motar ta take shiga tayi gate man
ya bude mata ta nufi unguwar su
dake gaida kuka uku.
A wani Dan karamin gida tayi
parkin gidan ginin blocks ne
amma ba fulasta gidan dauke
yake da daki biyu kanana da
sallama ta shiga gidan ta
sami mahaifiyar ta zaune a
tsakar gida tana tsintar
shinkafa a lale maraba yau
kace a gidan ehh wallahi
to shigo mana tashi tayi suka
nufi dakin .
Zama sukayi suka gaisa sannan
uwar tace ina wannan yarinyar
shegiya da tazo ta takura miki
hmmm tana nan lapiya dai
ko inakwa lafiya hajja dake
haka suke kiranta da hajja
nashiga uku miya faru zama
tayi ta zai yane mata komai
daya faru haba safeeya kinyi
ganganci dakikayi haka to
idan da kin kona ku ya zakiyi
kinyi fa aikin banza yanzun ina
bashir yana gidan momyn
hafees to yanzu zama bai
kama niba tashi zanyi naje
nabawa hafees hakuri
haba hajja wallahi in kar kije
haka kurum kalan ya rainani
nida kibari zaizo da kansa to
shikenan.
Hafsat ce zaune a gaban
hafees tana bashi hakuri
Dan Allah yaya kadawo da ita
wallahi yanzu
bamai ganin lafinta laifina
za a gani Dan Allah yaya
dago da ita yayi ya rungumeta
sannan yace kiyi hakuri
Hafsat zandawo da ita amma
ba yanzuba sai tagane
kuranta kinji gyada masa kai
tayi sannan ya share mata hawayen
fuskarta yace to tashi kirakani
mota zantafi
hospital ba musu ta tashi hanunta
rike da briefcase dinsa suka
futa shiga motar yayi hanu ya daga
mata alamun bye bye sannan itama
ta daga masa gate man ne ya bude masa
kofa yafuta sannanta juya.
Safeeya ne zaune akan yar
karamar katifa tunawa tayi
da kwalbar bokan nan ta barta
a gida bata dauko ba zunbur
ta mike ta futa ina kuma zakije
wallahi mantuwa nayi hajja
wani magani ne da boka ya
bani to idan aka bude asirin
zai karye ya kusanceta to sai kiyi sauri
kije kidauko ai futa tayi ta
shiga mortar ta sannan ta nufi hanyar GRA.
Lokacin da taje gidan ba kowa a falon hakane
yabata damar shiga ta dauko kwalbar
sanna ta bude drower da hafees yake
ajiye kudi ta dauko ta futo waje. Tana
daf da futa daga falon Hafsat ta futo la aunty
yaushe kika dawo bata kulata
ba tayi gaba wani tunani tayi
tadawo baya sannan ta ce kar na yadda
naji kin cewa hafees nazo bata
jira amsar taba tayi gaba.
Batafi 30 minutes ba ta isar
gidan su da sallama ta shiga
sannan taje ta samu waje ta
ajiye kwalbar ta futo sai a sannan hajja ta
futo daga bandaki to harkin
dawo ne ehh wallahi to sannu
wai hajja bakuyi abinci bane
nifa yunwa nakeji ehh anyi
amma farar shinkafa ne kawai
Ina jiran malam ya kawo manja da
yaji tab
wallahi nikam bazan ci
fara da mai ba ga dubu kibawa
yaro ya sayo
kayan miya kiyi to to kawo
ba yaro ya shigo.
*After some hours*
Hafees ne yake hanyar dawowa
daga hospital abokinsa
yagani da sukayi wajen
10 years basu haduba tun
suna secondary birki
yaja a gaban sa sannan ya
futo Mubarak dama kanana
fadar hafees yana kallon sa
hafees Kaine ina nan to
mubarak ina kashiga nayi
binciken duniyar nan bansameka ba
harna hakura yanzu aikin mi
kake hmmm ai tunsan da
muka rabu dakai muna hada
secondary banci gaba da
karatuba saboda ba hanyar
yin karatu kayan miya neke
sayarwa da shi nake ciyar da mahaifiya ta
to Allah ya rufa asiri yanzu
bani number dinka bashi yayi
sannan hafees ya rubuta masa
cheque na dubu Dari biyar ya
bashi Mubarak tsabar godiya har
kasa ya kai yana godiya dago
shi yayi yace karkadamu
kaje kaja jari dashi kafin asan
Yadda za ayi sannan ya shige motarsa shima
yayin gida da gudu Dan murna
Gida ya karasa gateman ya bude
masa gate ya shida parking
yayi sannan ya futo ya nufi hanyar
dazai kaishi daki . da sallama ya shiga yana shiga
kamshi ya bugi hancinsa
aikwa sai ya lumshe ido ya Dade
a haka sannan ya karasa
a zaune ya sameta akan kujera
hanunta rike da alqur'ani tana
karatu cikin suratul
ambiya'i
waje ya samu ya zauna kusa
da ita yana sauraran karatun
da take yanajin dadi saida ta kai
karshrn Surar sannan
ta rufe takaishi mazaunin sa.
Dawowa tayi tamasa sannu da
dawowa sannan
taje ta hada masa ruwan
wanka ta futo shaida masa tayi
yace bazakimin ba sunkuyar da
kanta tati alamun kunya sai
kawai nayi dariya ya shige.
Mahaifin safeeya ne zaune
a kan ta burma safeeya wai
ina kike bazaki zo kitafi
gidan kiba.hajja ne ta futo a
cikin dakin take shaida
masa ai hafees ne yace ta
dawo gida subhanalla mi tamsa
zama tati ta shirya karya da
gaskiya ta fada masa.
Karya kuke hafees bazaiyi
haka ba a kwai wani abuda
ta masa amma shikenan nidai bazanje
nabashi hakuri ba na gaji
dama abunda nake fada muku
wata rana hakurinsa zai kare
sai taita zama haryazo ya naimeta
nidai ba inda zanje yana kaiwa nan
ya tashi ya kada rigarsa ya fuce.,,,,,,,,,,,,,,,
Muje zuwa
*Rukyn mamah* forever
[31/08, 16:17] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
*Salam my fans dan* *Allah*
*I need ur prayers* *kusani*
*aciki adduar ku bani* *da lapiya**
*Fatana gareku*
Ina wa daukakin fans dinah
masu bibiyar novel Dinah
fatan allah ya cika muku
burinku na alkhairi Allah ya
baku abunda kuke nema duniya
da lahira masu miji Allah ya
barku da mazajen ku wadda
basu da miji Allah ya baku
mazaje na kwarai wadda zasu
rikeku amana
Page 170 to 175
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Karya kuke hafees bazaiyi haka
ba a kwai wani abuda ta
masa amma shikenan nidai bazanje
nabashi hakuriba na gaji dama
abunda nake fada muke watarana
hakurinsa zai kare saitaita
zama haryazo ya naimeta
nidai ba inda zanje yana kaiwa
nan ya tashi ya kada rigarsa ya fuce.
*Washe gari*
Tun wajen karfe goma na rana
hajiya hadiza tazo gidan su
safeeya a zaune ta sameta a
daki tana danne danne waya
but hankalinta ba a wajen
wayar yakeba tayi nisa akan
tunanin hafees ji tayi
andafata da suri ta dagokai ganin
wadda ya dafatane yasata
ta sauke ajiyar zuciya.
Kawata harkinzo kenan ehh
wallahi nazo aikinsa bazan iya
barinki a cikin halin nan ba yanzu
ina hajja tazo sai musan
yadda za ayi ok tashiga
bayan gida wanka yanzu zata futo.
Hira suka shigayi har hajja
ta futo ta samesu a haka a a
manyan baki mukayi ne ehh wallahi
hajja nine dama nazo ne
akan maganar safeeya
amma ya kike ganin za ayi.
Eto akwai wani malami
da inaso najeni wajan sa tun jiya
shine safeeya tace ai zakizo
haka ne ai wallahi hajja yarinyar ne
asiri baya kamata ehh
dama yanzu ba akanta za ayiba
kin gane akan sa zamuyi
kuzo kuji sake kasa da murya
tayi sannan ta fada masu abunda nima
(rukyn mamah)
banjiba saiji nayi kawai sunyi shewa.sun tafa atare.
nidai ina gefe nace Allah ya
sauwaka.
*2 months letter*
Bana leka India
Sahin ne zaune a dakinsu
shi da abokinsa wato Abdul
tadi sukeyi saboda sun kusa
gama karatunsu yanzu haka
suna rubuta prjct ne sahin ne
yayi ajiyar zuciya yace my
friend I don't no what is wrong
with me two days dinnah
ina yawan mafarkin hafsat to
nakasa banbance acikin
wani hali take watara na
ta futomin tanamin murmushi
tana mikomin hannu amma bata
magana a
kwai sanda na yi mafarkin ta
kuma tana min kuka dan Allah
nazo mutafi to ni
narasa gane kaina bansan
yadda zanfassara mafarkinba
kuma ina yawan faduwar gaba ya karashe maganar
cikin yanayin ban tausayi.
Haba friend in Allah ya yadda
ba abunda zai sameta kuma
ka cigaba da addua kaji ok
nagode sannan suka tashi
dan zuwa wajen submitting din
prjct dinsu.
Bangaren Hafsat kwa tayi
yin duniya akan hafees yadawo
da safeeya amma
yaki watarana har kuka
take sashi a gaba ta masa sai
yasha rarrashi kafin tamasa shuru.
Yauma kamar kullum zaune suke
akan dining suna dinner Hafsat
ce tatsaya da cin abincin
hafees ne ya kula da haka yace
baby lafiya kika tsaya da cin
abinci yaya dan Allah
yaushe zaka dawo da aunty safeeya
wallahi
gidan babu dadi hmm haba
Hafsat sau nawa ina fada miki
zandawo da ita idan kika
fiyemin maganarta fa zan saketa
Allah yabaka hakuri yaya ina
abun saki da yafiye miki
sannan suka cigaba da cin abinci.
Bangaren safeeya da uwarta
abu yayi tsamari saboda duk
gun malamin da sukaje ba a
samun nasara sai azabar kashe
kudi dan har motar ta tasayar
A tunaninta idan ta koma ai
zai saya mata.
Kwance take akan yar katifar
data hada daddagewa tayi Baku
sosai ta rame sai kaje ba safeeya
ba tashi tayi tanufi hanyar
dakin hajja tana kwala mata
kira hajja hajja harta isa dakin.
Lapiya kike kirana haka ina
kwa lapiya ni gaskiya hajja nagaji
da wannan zaman
yau kimanin wata uku kin
kasa yin komai akai sai shegen
kashe kudi da nakeyi nidai gaskiya
zan koma nagaji da cin fara da mai( to
ikon Allah kujita fa wai ta
gaji da cin fara da mai sai kace
ba ita taci ta girma ba ai kadan kika gani
bake kikace kar aje a bashi
hakuri ba zaizo da Kansa ba)
Haba safeeya mikike ci na baka
na xuba to kwantar da
hankalinki nasamo mana wani
boka aikinsa kamar yanka wuka
gobe in Allah ya yadda zamuje
shida kansa zaizo yane meki
haba dai wallahi ai gwanda
amma da sai azabar kashe kudi
har motana
kikasa na sayar.
Shi kwa mahaifin safeeya
sai ido dan idan ya hana suma
ba hanuwa zasuyiba shikuma
har ga Allah bazaije yabawa
hafees hakuriba saboda
ya gaji da bayarda hakuri duk
dayasan ba abunda zai nema
a gun hafees ya hanashi
amma gani zaiyi kamar ya
takura masa.
*Washe gari*
Tunsan da mahaifin safeeya
ya sa kafa yabar gidan suma
sukasa kafa tare da yar koronsu
hajiya hadiza.
A mota hajiya hadiza ta ebesu
sai wani kauye da da yake
kusa da Kano sunyi tafiya
mai nisa kafin su isa kauyen.
Yanayin kauyen ba babba
bane gida da yake kauyen
basufi a kirga ba wani dan
karamin gida hajiya hadiza
tayi parking da motarta.
Kofar gidan a cike yake dole
sai sunyi jira ya wanci wadda
sukazo gun matan masu kudine
da yan mata yaran masu
kudi hajja ne ta kalli hajiya
hadiza tace in Allah ya yadda
zamu samu nasara yadda gun yake
a cike da alamun aikinsa
yana da kyau hakane kan
hajja amma ai da tsada cewar
hajiya hadiza sai a sannan
safeeya ta budi baki tace
hmmm nidai indai aiki
zaiyi kyau ai bamatsala indai kudine.
A haka sukaita jira saida suka
dauki wajen 3hours sannan
layi ya iso Kansu tashi sukayi zasu tafi
tare hajja ne tace aa ke hadiza
ki tsaya anan muba mushiga
duk dabataji dadi ba haka tace
to bata nuna musu komai ba.
Saida taga sunbar gun sannan
tace hmm kuyidai mugani
ai wallahi tunda narantse saina
auri hafees to saina aureshi
wani malalacin murmushi
tayi sannan ta sunkuyar sa
kanta aka motar ta.
A tare suka shiga idan ka gansu
sai kace abokanai.hanunsu
rike da juna suka
shiga abunda sukagane
yayin mungun furgita su
aituni safeeya tasau kara itakwa
hajja harda fitsari,,,,,,,,,,,,,,,,,,
Tambaya gareku wai shin
mi safeeya da mahaifiyarta suka
kalla harya firgitasu
haka
Muje zuwa
*Rukyn mamah** takuce
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Inawa daukakin musulmai
murnar sallar juma'ah dafatan
kowa yayi juma'a lapiya Allah yasa
haka
Page 175 to 180
KARSHEN PAGE DIN BAYA
A tare suka shiga idan ka
gansu sai kace abokanai.hannunsu
rike da juna suka shiga
abunda sukagani yayi mugun
firgitasu aituni safeeya
tasau kara itakwa hajja harda fitsari.
Zaune suka same shi zidigir
aihuwar uwarsa ba komai a
jikinsa, jikinsa sanye yake da gashi
ya rufe masa jiki kansa
a kwai kafo guda biyu bakin
nan kwa kato hakoransa duk
sun zazzago gefensa na dama
Skeleton ne
dayan kuma na hagu
katon gunki ne abun tsorakai nima
dana kalleshi saida na tsoruta
yadda kukasan aljani haka yake.
Durkusawa sukayi suka gurfana
a gabansa zasuyi magana yace
kudakata nasan abunda yake tafe
daku mikuke so amasa.
Yau aljan ifiritu ya taimake ka
so nake a sashi ya zo gidan mu
da kansa kuma duk abinda na
fada masa karya min musu.
Tana kaiwa nan da zancenta
ya kyalkyale da dariya haba
mi kukeji banda wari aikwa
ba shiri safeeya tafara toshe
hancinta tsawa ya daka mata
yace idan baki shirya ba kitashi
ki futa ai nan da nan ta
saduda.
Bakisan ya bude naga wuta
tafara futowa daga bisani kuma
hayaki ya futo daga bakinsa.
dana zuba ido sai naga wanna
hayakin yadawo wani abu
kamar gawayi cafkewa yayi
sanna ya mika hanunsa
bangaren dama yadda wanna
skeleton yake wani abu naga
ya futo daga bakin skeleton
sanna ya sake kyalkyale wa da dariya.
Saida yayi mai isarshi sannan
daga bisani ya turmuke
fuska sanna yace ga wanna
kar kiyadda kiyi amfani dashi
sai yayi kwana uku a ajiye.sannan
kije kisamu tsohuwar
rijiya da tadade kijefa
agun wanna kuma duk
yadda zakiyi yaci a cikin
abinci sannan daga karshe
idan kintabbatar yaci abinci
kuje kusayo bakin taure
ku bunne shi da ransa kutabbatar
sai kunsami wajenda
ba kowa sanna ku bunne yana kaiwa
nan ya bace aikwa
safeeya sai ya fara dube dube
muryarsa sukaji daga sama
yana cewa kutashi kutafi
ku ajiyemun kudina ai tuni
safeeya ta zuge jakarta ta dauko
dubu dari biyar ta ajiye
suka tashi suka futa.
A tsaye suka sameta tana
jiran su aikwa tana ganinsu
ta sau musu murmushi sannan suka
shiga motar suka nufi hanyar
komawa.
Hajiya hadiza ne take driving
gefen hannun ta kuma safeeya ne
sai kuma uwar safeeya a baya.
hajiya hadiza ne ta kalli safeeya
tace kawata ya kukayi
ne safeeya ne taja mata dogon
murmushi sannan ta ce ai
wanna maganin zaiyi daga nan ta ebe
mata duk abinda sukayi da
shi ta fada mata har tsoritar da
sukayi hajja kwa ba asanranta
aka fadawa hajiya hadiza ba
sai faman harare harare take.
Hajiya hadiza ne tayi wani
malalacin murmushi sanna tace hmmm
ai wallahi yau duk abinda
zanyi sainayi na dauke
kwalbar nan nafasa kafin
kwana uku duk maganar da
takeyi a cikin zuciyar ta keyi.
Safeeya ne ta kula sai murmushi
take tace kawata yanaga
kina murmushi hmm kaide
bari wallahi duk farin ciki ne
ai wanna yarinyar ta wahaltar damu
hmmm ai Baku fini murnaba
cewar hajja tana baya a haka
har suka isa gida.
Parking tayi a kofar gidan sannan
suka futo suka shiga ciki
dukansu dakin suka nufa hajja
kuma ta wuce murhu dan
daura abinci.
Hajiya hadiza ne ta kalli safeeya
tace hmmm kawata dan ebomin
ruwa mana wallahi na gaji ok
bana dauko miki futa tayi
dakin yarage sauran hajiya hadiza
kawai hakan ne yabata damar
duba jakar
safeeya jakar farko ta dauko
ta duba amma bata samuba
da harta hakura kuma
sai ta hango wata jaka hanu tasa
ta duko aikw
tana dubawa ta ga kwalbar.
Sauri tayi ta dauka sanna ta
mayar jakar ta dauki kwalbar tasa
a handbag din ta tana gama
sawa safeeya ta shigo dakin
dauke da pure water a hannuta.
mikawa hajiya hadiza tayi
tace gashi kawata karba tayi
tasha sanna ta mike tace to
safeeya zan tafi kitabbatar
kinyi aikin nan sosai yadda
Yakama ta OK to nagode
sanna ta fuce.
A bakin murhu ta hadu da
hajja tamata sallama sanna
ta wuce waje tashiga
motar ta tayi gaba.
A daidai gate din gidanta
tayi horn mai gadi yazo ya bude
mata ta shiga parking tayi
sannan ta futo bata zarce ko
inaba sai boysquarter din gidanta
sannan ta futo da wanna kwalbar.
makullin ta murda dayake tasan
kansa sanan fasa kwalbar
ai take wani bakin hayaki ya
garwaye gun saida aka dauki
kamar 5 minutes sanna ya washe ita kuma
ta koma part dinta.
*8 pm*
Hafees ne zaune a office dinsa
yau aiki yamasa yawa jiyayi
gabansa yayi mungun faduwa
atake yaji wani farin ciki a
zuciyar sa sauri sauri yake
ya kammala aikinsa ya koma gida.
Sai wajen karfe Tara na dare
sanna ya hada kammala komai
ya rufe office dinsa ya nufi
yadda yake parking din motarsa.
Sai wajen 9:30 ya isa gaida
horn yayi mai gadi ya bude
masa sanna ya shiga bayan
yayi parking ne ya futo yanufi
hanyar da zata kaishi falo.
Zaune take a falo tana karatu
alqur'ani da sallama ya shiga
sanna yaje kusa da ita ya zaune
sannu da zuwa ya hafees yauwa
baby nah ya kike lapiya
klao ya yau baka dawo da
wuriba ehh wallahi aiki ne
yamin yawa shiyasa ok sannan
ta tashi dan zuwa hada masa
ruwan wanka. shikwa hafees
yau wani farin ciki yake yi jiya
ke yau ki za ayimi saiya kusanci
Hafsat.
Dawowa tayi sannan ta sanar da
shi tashi yayi yanufi dakinsa danyin wanka.
kafin ya futo ba a fitar masa da
kanana kaya marasa nauyi
ta ajiye masa sannan ta
wuce gun dining dan shirya abinci.
Baya ya futo ne yaga Hafsat
ta ajiye masa kaya dariya
yayi yanajin dadi a zuciyar sa.
bayan ya hada shirya wane ya
futo bai ganta
a falon ba sai ya zauna dan
jiranta.
Baidade da zama ba Hafsat
tadawo kusanshi taje ta zauna
sanna ta budi baki tace ya hafees
ur dinner is ready dago
kai yayi yana kallonta sannan
yace thank.
Hanunta ya kama suka nufi
hanyar dinning din zama yayi
sannan itama ta zauna tafara xuva masa sai
da tagama zubawa sannan
itama tasa nata. zatafara cine
yace wallahi baki isaba haka
kawai nadawo da gajiya kuma
kibarni naci abinci da kaina ya
kare maganar cikin zolaya.
Bata kulashiva zata cigaba ne
yace malama wallahi baki isaba
saide a fasa
cin abinci data fuskanta
da gaske yake saita jawo abincin
sannan tafara bashi saida
ya koshi sannan itama ta
faraci zata kai bakine ya rike cokali yace
ai baki isaba ni zan baki a
haka ya ciyar da ita saida ya
tabbatar takoshi sannan ya
barta.
Wajen karfe sha daya suka
nifi daki wanka hafsat tayi sanna
tayi brush ta futo shima ya
shiga yayi.kafin ya futo Hafsat
har tasa kayan baccinta ta
kwanta ta naji motsintsa ya
futo ta rufe idon ta kamar mai
bacci kwallonta yayi sannan
yayi dariya ya dauko rigarsa
yasa ya haye gado.
Lokacin kwa Hafsat barci ya
fara tafiya da ita kamar a
mafarki taji anjawo ta anfara
kissing dinta aikwa da sauri
ta bude ido tabe baki tayi ta
zumburoshi gama tana shirin
yimasa kuka ai tuni ya hade bakinsu
gudaya.
nidai naji hafees yana adduar
saduwa da iyali danaji haka sai
nakashe musu wuta na rufe
da kin nayo gaba.
Hafsat najiyo tana kuka tana
jan Allah ya isa mugu azzalimi
Hafees kwa abun dariya
ya bashi sai kawai ya fara
rarrashinta amma ina kamar
ba da ita yakeba fusge jikinta
tayi a nasa ta tashi dan zuwa
toilet aikwa tana mikewa
tasa kara ta koma ta zauna
tacigaba da kukanta .
Hafees ne yajawota yafara lallashinta
yana Samata albarka saida
tayi shuru sannan ya dauketa cancak ya nufi
toilet da ita.
Ruwan zafi ya hada sannan
ya dauketa yasata a ciki saida
ya tabbatar ta gasu sanna ya
futo ya barta dan yin wankan
tsarki shima yayi dakinsa
danyi wanka.
Tana gamawa ta futo daga
toilet din bata sameshiba
hakan ne yabata damar shirya
tana gamawa ta hau gado
wani baccin wahala yayi awun gaba da
ita.
Shigowa yayi yaganta harta
koma bacci kan gadon
ya haye sannan ya jawota
jikinsa a hankali ya rungumeta
zuciyar sa cike da farinciki.,,,,,,,,,,,,,,
Muje zuwa
Wannan page din nakine
sis Firdausi m bale
na gode da irin soyayayar da kika
nunamin
My fans ina muku gadiya ta
musamma nagode da adduar ku gareni
Allah ya biya
muku bukatunku inason ku
aduk inda kuke
*Rukyn mamah* forever
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 180 to 185
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Shigowa yayi yaganta harta
koma bacci kan gadon ya haye sannan
ya jawota jikinsa a hankali ya
rungumeta zuciyar sa cike da farinciki.
Da asuba Hafsat ne ta rigashi tashi
a hankali ta janye jikinta a nashi
ta nufi toilet a haka ta dingisa
har ta isa saboda haryanzu
wajen jiyo yake mata brush
tayi sannan ta dauro alwala ta futo.
A kwance ta sameshi kamar yadda
ta tafi tabarshi da kamar bazata
tasheshi dan yanzu wani haushinsa
takeji jitakeyi duk duniya ba
wadda yafishi mugunta a haka tazo ta
tasheshi shima tashiga toilet
ya dauro alwala yazo yajasu
sallah.
Suna gamawa Hafsat ta
dan taba karatu sannan ta koma
bacci ba ita tatashiba sai
wajen six am da sauri ta
tashi saboda hafees yace mata
da wuri zai futa a haka ta
tashi tayi kitchen dan daura
abinci break fast.
A kitchen din tasame shi yana
kiciniyar daura break fast din
zuwa tayi ta taimaka masa suka daura
tare suna gamawa taje ta
hada masa ruwan wanka
sannan ta zo tafada masa itama
tanufi dakinta danyin wanka.
Tana futowa ta zauna a bakin
mirror
mayi tashafe jikinta dashi
sannan tayi simple makeup
kayanta ta dauko riga da zani
tasa sunmata kyau sosai sannan
ta futo falo futowar ta yayi daide
da futowar hafees daga dakinsa
sanye yake cikin kananan kaya
yayi shigarsu ta doctor karasowa yayi
ya kama hannuta sannan ya
mata kiss yace muje ko sauri
nake nakusa makara ok
tace sannan suka nufi hanyar
dining.
A gurguje yayi break fast dinsa
yatashi dan nufar hanyar waje
tashi tayi taraka shi hanunta dauke
da brief case dinsa suka nufi
hanyar da motar take shiga
yayi sannan yamata ya daga
mata hannu alamun bye bye.
*3 day letter*
A cikin kwana ukun nan hafees
ya kashe arna saboda baya saurara
mata yau ma kamar kullum
haka taci kukanta ta godewa allah.
Duk abinda yake faruwa safeeya
bata sani ba dan ita har yanzu
batasan hajiya hadiza ta dauke
wannan kwalbar ba.magani da
wannan bokan ya bata ta dauko
dan nufar tsohuwar rijiyar.
Yadda bokan yace tayi haka
tayi ba matsalar da aka samu bayan
ta hada ne ta kira aminiyarta
take sheda mata ai tagama
sallama sukayi itama tanufi gida.
Hafees zaune yake a office ji
yayi kansa ya sara masa daga
bisani kuma kan yafara masa
ciyo saida ya dauki tsawon
lokaci sannan ya daina ciyon
ni yayi duk duniya ba abunda
yakeson gani a yanzu face
safeeya da aiki a gabansa haka
ya katse aikin ya.tashi yanufi
hanyar motarsa ya shigo
sai unguwar su safeeya.
Parking yayi a kofar gidan sannan
ya futo ya tsaya a bakin motar
wayarsa ya dauko yayi Darling
number ta ya kira bata shigaba
sai akace a rufene yaro ya samu
ya aike shi yaje yakira masa
safeeya to yace masa sannan
yatafi dan kiranta.
Zaune ya sameta ita da uwarta
sai fama famfo take mata yaro ne
yayi sallama yace wai ana
sallama da safeeya waye ne?
ta tambayi yaro kai nima bansan
shiba amma da bakar mota ne
ok kaje kace ina zuwa.
Zuwa yayi ya shaida masa tana
zuwa godiya ya masa sannan
ya futo da 1k yabawa yaron.
Cikin takinta nadauke hankali
ta futo tasame shi jikin
motar sa ya harde hannanyensa akan
kirjinsa
idonsa a rufe zuwa tayi ta tsaya
a gabansa saida ta kare shi
da kallo sai taga yamata kyau sosai.
Magana tamasa kamar haka
malam lafiya saurin bude idonsa
yayi dan besan tazo wajenba
tsaya wa kallonta yayi yaga tayi
baki ta rame sai kace ba safeeya ba
budan baki yayi yace safeeya
baki da lafiya ne bada muwar ka
bane idan banni da lapiya ma
miya kawo ka gidan mu haba
safeeya kamar yaya miyakawo ni
tunda kikaga nazo ai nazo
tafiya dake ne tunda ba sakin ki
nayi ba hmmm ai wajen sakin
ne niyanzu banshirya komawa ba
kamar yaya baki shirya ba ehh
yanzu gaskiya saina sayi mota
mota na nasayar ta kuma zansai
waya saboda bani da ita
sannan kuma kasan saina yi gyara
jiki tukunnan duk wannan
ba matsala bane safeeya
namiki alkawari muna komawa
zan saya miki kamar ya wallahi
nikam bazan koma ba haka
kawai matarka ta rainani
to naji gobe in Allah ya yarda
zan kawo miki mukullin mota
da kuma wayar kinji ok tace yanzu
kudin nawa kike bukata ya
mutsa fuska tayi sannan tace
500k ma ya isa motar sa yabude
ya dauko check ya rubuta mata
sannan sukayi sallama.
Da gudu tashiga gidan hajja
hajja lapiya kike kirana haba hajja
ai dole na kiraki kai wannna
malamin a kwai aiki ke kinga ni
kai Allah yamasa albarka
kinga yanzu ya rubutamin check na
dubu dari biyar
yace gobe zai kawo min
motar da kuma wayar shewa
sukasa a tare sannan suka
tafa nidai ina gefe nace Allah
ya sauwaka.
Bai koma office ba gida ya wuce
dan wata yunwa yakeji yaci
sa'a kwa Hafsat tagama abinci
yana zuwa yasameta zaune a falo
kusa da ita ya zauna sannan
yace baby albishirnki
goro ta fada tana kallon sa
gobe safeeya zata dawo dan Allah
tafada tana sakin fuska Allah
yace mata tare da cewa baby
wunwa nakeji ok gacan abinci
na hada tashi sukayi suka nufi hanyar
dining din.
Bayan sun hada cine yake
cemata zaije gidan momy tuburewa
tayi tace sai tabishi da yace
aa dayaga tana shirin masa
kukane tace taje ta dauko
gyalenta da sauri ta juya sanna
ta dauko gayalen ta futo.
A bakin gate din gidan momy
sukayi parking suka shiga a
falo suka samu momy da minal
din ta suna zaune da sallama suka
shiga suka sami waje suka zauna.
Hafsat ne ta budi baki tace
momy ina wuni lpy klao daughter
ya kike lapiya klao minal ne
ta gaisheta sannan tagyada
hafees.budan baki yayi yace
momy gobe safeeya zata dawo
ok yayi kyau Allah ya kiyaye
gaba ameen yace minal ne
tace yanzu yaya wannan shedaniyar
zaka dawo da ita ke ni abokin kine
zumbura baki tayi sannan tace
Yaya ai gaskiya ne tasowa yayi
zai bita aikwa da gudu ta
arta dariya yayi yace wallaw
momy saina fasawa yarnan
baki haba son autar tawa ehh
mana uhmm ni umma zan wuce ok ina anan
zakabar Hafsat ehh yanzu zan wuce
hospital idan
nadawo zanzo na dauke ta ok
Tace sannan suka yi sallama.
Safeeya ne zaune takira hajiya
hadiza take sanar da ita murna tayi amma
kuma naciki na ciki saida
ta kashe sannan ta ce zaki Sani ai
saina koya miki hankali Cesar
hajiya hadiza.
*Washe gari*
hafees ne tsaye kofar gidan
su safeeya aikawa yayi aka kira
masa ita. cikin riga da siket
ta futo kayan ya matseta a gaban
sa tazo ta tsaya kai sweetheart
kinga yadda kikayi kyau yamutsa
fuska tayi tace kaide ai kafini kyau.
Mika mata makullin motar yayi yace
ga motarki waya yafuto daga
cikin motar ya mika mata kirar iPhone 7
habawa ina kukaga
safeeya dan murna tsalle
ta daka ta rungumeshi sanna tace
nagode sweetheart dina hmmm
yace sanna yace gashi wanna ne
taki ni zanyi baki titi nabayar mota
na akawomin ok to amma da
kabari nashirya sai mutafi tare
tunda na hada kayan ok jeki zo
mutafi ok tace
sanna ta nufi hanyar cikin gida.
Tana shiga ta shaidawa hajja yanzu
zata koma hafees yana jira na a waje to to shikenan
nima zanzo gidan naki gobe
to umma sannan ta dauki trolley
din ta ta futa da sauri ya tareta
ya karbi trolley din yasa
mata a motar sannan ya ya bude mata
tashiga shima ya shiga.
Wayarsa ya dauro ya kira yaronsa
yake ce masa yakai masa motar sa gida.haka akayi yakai motar gida sanna
ya shiga yami kawa Hafsat makullin
yace oga ne yane akawo miki
ok shidin ina yake gaskiya bansan
yadda yajeba naga
ya dauki wata mota dai ya futa
ok shikenan
Horn sukayi gate man ya bude
musu suka shiga parking sukayi
sannan suka futo trolley din
ya dauka mata sannan ya kama hanunta
suka shiga.
Da sallama suka shiga falon
Hafsat na zaune a folo murya taji
kamar ta safeeya aikwa ta
juyo da sauri tana kallonta ta tafoda
gudu oyoyo Aunty
safeeya rumeta tajeyi safeeya ta
dakatar ta ke miye hakan da Allah bani
waje na wuce cewar safeeya.
Hafees ne ya kalli safeeya yace
haba safeeya daga dawo warki ta tareki
da murna kuma ke katare ta da fada.
Dakata malam nikam kasan
banason haka dan Allah ni matsasa min
na wuce zanje na gyara dakina bankade Hafsat
tayi harsai da
ta fadi sanna ta wuce
hafees ne yazo ya daga ta
yace kiyi hakuri kinji baby hmmm
ba komai wallahi tafada tana
murmushi a fuskarta,,,,,,,,,,,,
Muje zuwa
Fans anyakwa za ayi zaman
lafiya da safeeya
Kubiyoni danjin cigaban labarin
*Rukyn mamah* forver
[14/09, 11:55] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Salam dafatan kowa da kowa
yatashi lapiya ina mai neman
alfarmarku na rashin jina
jiya da bakuyi ba wallahi aikine
yamin yawa shiyasa amma
nasan zakumin uzuri.
Page 185 to 190
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Hafees ne yazo ya daga ta
yace kiyi hakuri kinji baby hmmm
ba komai wallahi tafada tana
murmushi a fuskarta.
Tashi yayi yabi bayan ta kamar
rakumi da akala tana shiga tatara da dakin
duk yayi kura kallonta takai gakun
hafees da yatsaya yana kallon ta
kamar wani maye tace....
Haba hafees watonan danabar
gidan mimakon kana sawa ana sharemun
dakin shine kabarmun haka iye ehm to
kiyi hakuri wallahi aiki ne
yayiwa Hafsat yawa a gidan
kinga mai aiki kuma yanzu bata
zuwa ta tafi kauyen su hmmm to
ita aikinmi take dabazata gyaramun ba aikwa
taja tsuka ta futo falo neman
Hafsat.
Hafsat Hafsat Hafsat kakeji
tana kira Hafsat na dakinta
taji ana kiranta da sauri
ta futo dan ganin wadda ke kiranta.
Safeeya tagani tayi tsaye ta
kama kunkumi haba Hafsat yanzu
nabar gidan kuma tsabar rashin
mutunci kiki gyaramun
dakina iye ehm aunty kiyi hakuri wallahi
aikine yamin yawa kuma
uwani batanan ta tafi garinsu ok
to zo muwuce kije ki gyaramun
dakina tsaye tayi tana kallon ta
a cikin zuciyar ta tana cewa
lallai wannan matar tarainamin
hankali wata zuciyar tace
no barenin hankali bane
kije kawai ai itace gaba da
ke haka ta iba ta nufi hanyar
dakin safeeya dan gyarawa.
Ita kwa safeeya tayi dakin hafees
danyin wanka a zaune ta sameshi
a kan gado yana danne dannen waya zuwa
tayi ta zauna a kusan ta tace....
Sweetheart wanka fa nakeson yi
a jiye wayar yayi ya fuskance ta
sannan yace to kije kiyi mana
shagwabe fuska tayi sannan tace
ni gaskiya kai zakamin dariya yayi sannan
yace to muje namiki.
Bayan tashiga ne ta gyara dakin
sosai ta kunna turaren wuta
dakin duk yabade da kamshin
turare bayan ta gama ne
ta futo bata samesu a falo
ba kawai sai ta wuce dakinta danyin wanka.
Bayan ta futo a wanka ne
tazo tazauna a bakin mirror
mai ya dauko lotion ta shafe
jikinta dashi sannan tayi make up a
fudkarta.wata doguwa riga
tasa ta material rigar ta mata
kyau sosai sannan ta futo dan
daura abinci.
Furowarta tayi daide da futowar
safeeya da hafees sanye take
da atamfa riga da siket hanunta
makale da na hafees suka futo ko kallon
yadda suke batayi ba ta wuce
kitchen kayanta hafees ne
ya fuskanta kamar bataji dadi
ba sai yazame hanunsa danbin
Hafsat kitchen safeeya ne
tace ina kuma zakaje hmmm zanje kitchen ne
no nikam ba yadda zakaje dariya
yayi sannan yace to shikenan.
zama sukayi a palo suna hira safeeya
ne ta tuno da maganin nan yau yakamata tayi
amfani dashi aikwa tazabura tayi kitchen ina kuma zakije
cewar hafees hmm zanje na karbi
abincin ne nayi naga ta gaji
bata dade da yin aikiba ok shakenan.
Kitchen din ta nufa ta sameta
tana zaune batama daura abincin
ba hmmm dakin bari nayi
naga kin gaji ko cewar safeeya datake
nufowa yadda take no kawai kibari
zanyi aa baza ayi haka ba
kije ki huta ok shikenan ta fada tana
nufar hanyar futa a kitchen din.
Zuwa tayi ta wuce ta gaban sa
ko kallon yadda yake batayi ba ta wuce ta shi
yayi zaibi bayan ta safeeya tasa kara daga kitchen aikwa
sai yayi hanyar kitchen din
Ba komai bane yasameta tayi
hakane kawai dan kar hafees
ya je gurin Hafsat lafiya
safeeya hmmm mika gani naji
kinyi karane no ba komai juyawa yayi zaifuta ta kamo
hanunsa tace kabari
mana katayani
aiki ko ok shikenan.
Hafsat tana shiga dakin ta kwanta
a kan gado tunani tafarayi Anya kwa
safeeya bata yi
wa hafees wani abuba itadai
wallahi bata yadda da ita ba to
miyasa ma zandamu dashi wata zuciyar
ne tace dale kidamu tunda mijinki ne tsuka
tayi tagyara kwanciyar ta danyin bacci.
Safeeya kwa tana ganin ta janye
hankalin hafees yafasa bin Hafsat
sai tace ok mutafi falo tunda
na daura abinci ok to muje yafada yana juyawa. Zuciyar sa
cike fa tunani miyasa safeeya
idan tamasa magana baya mata musu amma dayafara sai
yaji kansa ya sara masa.
Tadauki wajen 2 hours sannan ta
gama abincin tunani tafarayi tayaya zata zubawa
hafees magani a
abincin nan tana
cikin tunanin ne yazo
yasameta a kitchen din ehm sweetheart ni zan futa ana
nemana a hospital an kawo
marasa lafiya sunyi accident
ok to abincin fa no kawai kuci naku
ni idan nadawo zanci nawa ai ba
dadewa zanyiba sai kije kiyi wa Hafsat magana ok shikenan a dawo
lafiya.
Yana fita ta daka Salle saboda
tasan ya rage mata aiki kula ta dauko tasama a
ciki sannan ta.dauko maganin
tasa masa ta juye sauran a
kula ta futo hanunta rike da plate din
abinci.
Hafsat bayan tayi baccinta ta
ta shi taji yunwa ta isheta ta
tashi ta futo dan zuwa kitchen.
abinci ta ebo ta juyo tanufi dakinta.
Sai around 4 hafees yadawo daga
hospital a gajiye yadawo dan haka
a falo yazube safeeya ne
taji motsin yadawo tanufo falo.
Sweetheart kadawo ne ehh wallahi
nadawo kashi a gajiye na dawo
Ok to muje kawatsa ruwa
kazo kaci abinci ko ok shikenan
muje. Dakinsa suka nufa ta hada
masa ruwan wanka sannan ya shiga.
Kananan kaya ta dauko masa
marasa nauyi sannan ta ajiye
masa ita kuma ta nufi kitchen.
tana zuwa ta dauko abinci
taje tajera a kan dining sannan ta dawo.
Lokacin da tadawo ya futo a
wanka haka ta taimaka masa
ya shirya sannan taruko hanunsa suka
futo hanyar dining suka
nufa dancin abinci.
Suna karasawa ta zuba masa
abincin yafara ci zuciya daya
ita kuma safeeya sai murna
take yaci abinci yanzu abunda
ya rage mata kuma binne bakin taure
dabatayi ba.
Hafsat ne ta futo dan zuwa
falo a dining ta hangosu kawai
sai ta sau musu fuska a yaya hafees
kadawo kenan
ehh wallahi baby nadawo
ok sannu da dawowa sannan
ta wuce falo.
Yana gama cin abinci suka
tashi suka nufi
falon safeeya tunani take
tayaya zata futa taje ta bunne wannan
abun wata idea ne ta fado
mata aiba dole sai da kanta zata
bunne ba dakin ta ta nufa
danyin waya.
Hafees yana ganin safeeya ta
Shiga daki ya taso ya zauna a
kusan Hafsat yace baby lafiya
naga kamar bakya cikin walwala
no bakomai yaya mika gani.
naga kamar baki da lafiya aa
lafiya ta kalao.
Safeeya tana shiga daki ta ta
kira number hajja ringing daya
biyu ta dauka hello hajja kinaji
ehh inaji yauwa nagama wanna
aikin yanzu nasan
ba zai barni
na futo ba yanzu kidauki wanna
tauren kije gunda ba
mutane kinsa ba wadda zai ganki ki bunne shi kinji
to to shikenan yanzu ina
ehh yanzu sannan ta kashe waya.
*After two weeks*
Safeeya ta aiwata duk abinda
bokan nan yace mata.
Yau Hafsat ta tashi batajin
dadi ka zazzabi ga wata kasala
datakeji. Ta shi tayi ta nufi
kitchen dan daura break fast.
tana shiga ta kunna gas din aikwa
warin gas din ya bugeta
sai yunkurin a mai dakita
tayi fa gudu bats zarce ko
ina ba sai toilet a aikwa ta
fara kwarara a mai bayan ta
hada ne ta wanke bakin ta
sannan ta futo ta kwanta saboda
bazata iya tashiba.
hafees ne yazo ya sameta a
haka lapiya baby kikazo
kika kwanta ko baki da lafiya ne
bata iya ce masa komaiba saboda
ji take idan tayi magana kamar
a mai ne ze tafo hanunsa
ya kai jikinta yaji wani
a zababben zafi a jikinta
subhanalla dakinsa ya juya zai
dauko briefcase dinsa.
Yana daukowa ya juyo dakin
Hafsat sata yayi taje tayi
fitsari ta kawo masa haka ta
ta shi ya da taimakonsa taje
tayi sannan ta kawo masa.
Gwadawan farko da yayi
yatabbartar masa tana da juna
biyu habawa ina kukaga murna wajen
hafees Hafsat duk dabata da
lafiya saida tayi murna ahaka
ya dauko magani ya bata.
sannan ya futo falo a falon
ya sami safeeya tana zaune
kana ganinta kasan yunwa takeji
haba hafees kunbar mutane da
yunwa bazata futo ta daura a
bincin bane hmmm wallahi bata
da lafiya ne mtsww kuma dan
bata da lafiya sai ta kasa daura
mana break fast aa bahaka bane
yanzu dai kitashi ki daura mana
wallahi nikam bazan dauraba haka
yayi ta lallabata amma taki har ya
hakura yatashi yaje
yadaura da kansa.
Bawani abu mai wahala yayiba
tea ya dafa sannan ya soya dankali yakai
kan dining sanna n ya dauki
na Hafsat yakaimata amma
ta kasa ci ko kamshi bataso tambayarta
mizataci yayi zata fada masa kenan
yaji safeeya tana cewa
hafees wai INA katsaya ne kazo muyi
break fast din mana kawuce
office haka ya tashi saboda baya
tsalkake maganarta.
Bayan ya hada ci ne ya wuce office
Hafsat kwa yunwa ta isheta haka
ta nufi kitchen tana toshe hanci
ta shiga gas ta kunnan sanna
ta daura ruwa ta dauko fulawa
danyin dan wake.
Safeeya ne taxo ta sameta tana
kokarin daura girki to watonan
dan muna furci kifuto kidaura
mana ne kikace bakida lafiya ko aa bahaka
bane wallahi bani da lafiya
kuma bazan iya cin wadda yaya
yadafa ba kuma yunwa ta
dameni to to sannun gwana to wallahi
baki isaba kamarya ban isaba
ehh haka naga dama to nikuma wallahi
baki isa ki hanani daurawa ba
ta juya kanta tayi akan
zata sauke tukunyar sallama suka
jiyo daga waje Hafsat ce
tagane minal ne kawai saita futo ta barta.
Minal ne ta shigo falon hanunta
rike da basket na abinci aa
yau kuma manya bakine a
gidan cewar Hafsat tana karasowa
falon ehh wallahi yayane
yace baki da lafiya kuma yau
ranar aikinki ne shine momy tace nazo
natayaki aiki ga break fast ma
tace na kawo miki kai
Amma na gode bana dauko
plate.
Kitchen ta koma ta dauko sannan
ta juyo zuwa tayi ta zuba kamar
tasan abunda take so ta aiko mata dan wake
zubawa tayi tafara ci safeeya ne
tazo wucewa aikwa ta galla musu
harara minal ne tace hmm wannan
matar bazata bar halinta ba
dariya Hafsat tayi ta ce hmm mikika
gani naga yadda ta wurga mana
harara kinsan ni bamaga na
nake da itaba yauwa aunty tashi mushiga daki
zan fada maki wani abu.
Duk abinda auka fada a kunne safeeya
sukayi dariya tayi ta wuce dakinta.
dan haryanzu batasan an fasa kwalbar nan ba.
Suna shiga minal tace yauwa
aunty dama ce miki zanyi kar
kisake ki nunawa wannan matar
kinavda ciki dazu ya hafees
yake fada mana itama tacewa
ya hafees kar ya yadda ya
nunawa safeeya kina da ciki.
Hakane kuma nima nayi tunanin
haka saboda wallahi in banyarda
da ita ba yauwa nidai na fada miki to shikenan sannan suka
shiga wata hira,,,,,,,,,,,,,,,
Muje zuwa
*Rukyn mamah* forever
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
~Rukyn mamah~
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 190 to 195
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Hakane kuma nima nayi tunanin
hakan saboda wallahi banyarda
da ita ba yauwa nidai na fada miki
to shikenan sannan suka shiga wata hira.
Sai wajen around 12 minal ta nufi kitchen
dan daura a binci bawani abu mai yuwa tayi ba jalop din taliya
tayi da farfesun kifi sannan tayi
juice din coconut tasa a firij
sannan ta dauki abincin ta jera a
dining.
Ba ita tabar gidan ba saida tayiwa Hafsat girki na dare sannan ta nufi hanyar dakin Hafsat.
A kwance ta sameta da sallama tashiga la minal kadde Kice harkin hada cewar Hafsat tana kokarin tashi daga kwanciyar da tayi.
Ehh wallahi zan tafi sai gobe ina dai girkin kine aa banawa bane amma dan Allah kizo to shikenan sai nazo sannan ta futa.
*After 3 months*
A cikin wata ukun nan abubuwa da yawa sun faru a ciki hadda laulayin da Hafsat tayi but har yanzu safeeya batasan Hafsat na da ciki ba.
Watarana safeeya tana zaune kawai saita tuno da wannan kwalbar kai gaskiya na dade banga kwalbar nan ba but ina tashiga duk a zuciyar ta takeyi tashi tayi tanufi hanyar dakinta dan dubawa.
Duk yadda zata duba taga wannan kwalbar ta duba amma bata ganiba tunani tafara anya kwa ba a gidan hajja ta barta ba. wayarta ta dauko dan kiran mahaifiyar ta ringing ta hada amma ba a dauka ba saida ta sake kira tukunna aka dauka hello hajja naam safeeya ya akayi a kafada daga can bangaren wannan kwalbar da boka yabani ban barta a gida bakwa kai gaskiya yar nan baki battaba haba hajja dan Allah kiduba min mana ta karashe maganar cikin tashin hankali to shikenan bana duba.
Saida a kadauki wajen 30 minutes sannan ta sake kira hello hajja ansamu kwa gaskiya bangani ba tsuka tayi ta kashe wayar sannan ta kira wayar hajiya hadiza.tana ringing aka dauka hello kawata kina gidane ehh miya faru no kibari ina zuwa yanzu to shikenan.
30 minutes ta dauka ta isa gidan hajiya hadiza ko parking bata yi ba ta futo cike da tashin hankali sannan ta nufi hanyar dakin kawar tata.
Ko sallama batayi ba tashiga amma bata sameta a dakinta ba wayar ta ta dauko takira ta hello na iso fa ok to jirani ina zuwa.
Yauma da wannan yaron yasameta sun fito daga upstairs ko kallon yadda yaron yake batayi ba sai ta nuna bata ma gansuba saida suka gama sheke hayarsu sannan sukayi sallama.
Kallon ta takai wajen safeeya lafiya kwa kawata hmmm yanzu dan Allah bakibar wannan harkar ba tunda kinsan kina da yawan sha awa ba gwanda kinema mijinki ya sauwake miki ba sai kije ki auri wani ba hmmm haba dai ai bazan iya barin gidan nan ba haka kawai ina gani nabar wannan dukiyar kinga nikam dan Allah miya kawoki yanzu.
Hmmm kinsan miye wallahi ina cikin tashin hankali kamar ya tashin hankali tabata amsa ehhh wannan kwalbar da Boka ya bani na naimeta narasa ta to yanzu bansan ya zanyi ba kamar ya bakisan yadda za ayiba yanzu tashi zaki muje gurun bokan Allah ko kawata kwarai ma kuwa to shikenan tashi mutafi.
Sai wajen around 5 pm suka isa wajen wannan bokan daya basu magani. Kamar yadda tsarinsa yake idan za a shiga a haka suka shiga da baya da baya saida suka isa gabansa sannan suka jiyo.
Gaisuwa suka iba sannan yace mai yake tafe daku safeeya ne ta fada masa duk abinda ya faru dube dube ya shigayi tare da fade fade ya dauki wajen 20 minutes yana abu daya saida ya hada sannan yace.
Kinyi sake wannan kwalbar anriga da anfasata kuma kuma yarinyar nan yanzu haka tana dauke da juna biyu what!! Tafada tana zare ido ehh abunda kikaji nace nashiga uku to yanzu boka ya za ayi nidai kawai a zubar da cikin idan kinaso za a zubar ehh nidai ko nawane zan biya dan a zubar da ciki.
Dube dube ya farayi can naga ya bata fuska sannan ya fuskance su yace gaskiya cikin nan bazai taba zubewa ba za a aifeshi to yanzu boka miye abunyi va abunda zan iya muku kutashi ku tafi.
Suns futowa suka nufi hanyar da sukayi parking cike da bakin ciki yayin da hajiya hadiza take cikin farinciki amma ko da wasa bata bari safeeya ta fuskanta ba motar suka shiga safeeya ne tace anya kwa bazamuje gun wadda yamana aikin nan ko shi zai iya tunda naga aikinasa yana kyau ok duk abinda kika gani zamu iya zuwa ok yo muje.
Suna cikin tafiya ne safeeya tace sai yanzu na tabbatar kinsan yarinyar nan kwanakin baya da suka wuce tayi rashin lafiya amma ban kawo a komai ba saboda na zata maganin nan yanana hmmm kuma tashin lafiyar zaiyi wata nawa ehhh inaji zaiyi wajen 4 months what yanzu kina nufin tana da ciki nawajen wata 4 ehh tab hmmm shiyasa kikaga hankalina ya tashi a daide nan suka iso wajen Boka mai ifiritu.
Sunci sa a yau ba mutane a gurun basufi mutum goma ba jira sukayi saida layi ya iso wajen su sannan suka shiga....
Suna shiga sukaci kiribus dashi cikin shigarsa ta rannan ba komai a jikinsa safeeya bata tsorata ba but hajiya hadiza ta tsorata sosai hadda dan faduwar ta lol.
Zama sukayi a gabansa suka ibi gaisuwa sannan suka fada masa abunda yake tafe da su nasani mi kikeso a mata yauwa mai aljani ifiritu so nake a zubar da cikin balbalewa da dariya yayi sannan ya bace aikwa hajiya hadiza ta eba da gudu zata futa lol. safeeya tayi sauri kamota tana fadin ina kuma zaki je ki zauna ba abunda zai sameki a daide nan baka mai ifiritu ya futo.
Zama yayi sannan ya fuskance su yace wannan cikin bazai taba zubewa ba duk abinda kikayi bazai zubeba nidai shawara da zan baki ki hakura saboda duk abinda zamuyi bazai zubeba.yana kaiwa nan ya bace bat.
Haka suka tashi jiki ba kwari suka nufi hanyar komawa Kano suna cikin tafiyar ne safeeya ta kalli hajiya hadiza tace kawata ko zan rasakomai a duniya bazanbar dan nan ya futo duniya ba(ina gefe nace kujimin ikon allah sai kace ita ne mai rayawa hmmm)
Hakane kawata ina baki goyen baya hakan dariya tayi sannan suka tafi. Sai wajen magriba suka isa Kano hajiya hadiza taje ta ajiye a gidan ta sannan itama ta wuce gidan ta.
Ana sallar Isha ta isa gida horn tayi gate man ya bude mata tashiga parking space ta nufa tayi parking sannan ta futo ta nufi hanyar falo.
A zaune ta samesu ba wadda ta kula ta wuce dakinta zata tana dab da shiga dakin hafees yace daga ina kike juyowa tayi cike da masifa tace ina ruwanka da yadda naje ko kana da case danine ne jijjaga mata yayi alamun aa sanna taja dogon tsaki ta wuce.
Hafees ne ya hada urban tagumi yarasa miyake da munsa yarasa miyasa baya iya tsawatar wa safeeya ba yarasa miyasa idan ta masa magana baya iya sallakewa haka yatta tunani yarasa mai bashi amsa (nidai ina gefe nace kabarwa Allah) haka ya gaji da tunani ya nufi dakin safeeya saboda a can yake da kwana.
Yana shiga ya tarar ba kowa a dakin motsin ruwa yaji a bandaki hakan ya tabbatar masa tana cikin toilet.
Hafsat kwa tana shiga dakinta tayi wanka sannna ta dauro alwala tafuto salla ta tayar tayi nafila raka a biyu sanna n ta dauko alqur'ani tafara karatu tana gama ta fara addua ta Dade tanna Neman tsari daga sharrin mutum da aljan sanna n daga bisani ta shafa . tahau kan gado ta kwanta bata Dade ba bacvi yayi a win gaba da ita.
*Washe gari*
Tana tashi ta nufi toilet brush tayi sannan ta dauri alwala ta futo tana idar da sallar bayan tayi addua ta dan taba karatu sanna n ta koma bacci dake tasan ba ita bane da girkiba.
Wajen karfe bakwai hafees ya shirya bai tambayi break fast bama saboda yasan ba samu zaiyiba tunda yau ba Hafsat bace da girki ba Tayar da ita yayi daga baccin da take wadda ko sallah bata tashi tayi ba.
A hankali ta fara bude idonta ido hudu suka hada aikwa ta tashi lafiya malam katsayamun a kaina aa ba komai dama sallama zan miki ko amsa masa batayi ta juya ta cigaba da baccinta.
Sai wajen around 9 pm Hafsat ta tashi wanka ta shiga tafito sanna n ta dawo ta shirya ta futo dan nufar kitchen ta daura abinci saboda tasan basamu zatayi ba.
Shaf shaf tayi a binci sannan ta futo falo danci saboda batasan cin abinci a dining.tana falo tafara cin abinci taji mutum a kanta dago kai tayi dan taga waye .safeeya ta gani a kanta sai huci take lapiya kwa aunty Hafsat ce ta fadi haka tana kallon safeeya.
Ke tsaya kintaba ganin lafiya ta kawoni to kitsaya kiji yau zan nuna miki zan iya kashe mutum akan kishi ina tabbatar miki cewa yau saide ke kirayu ko dan cikin ki a ciki za a rasa daya ko kuma duka a rasa ku Hafsat ne tafara tunanin taya safeeya tasa ina da ciki tana cikin tunanin ne taji anyi sama da kwanon hanunta.
Da Sauri ta dago kai aikwa safeeya ta wanketa da mari saurin dafe gurin tayi saboda zafinda taji ta durkusa da kafafunta aikwa safeeya tasake funcikota zata gaura mata mari saurin tarewa tayi da hanu daya sannan itama ta rama marinta aikwa nan da nan safeeya ta futa a hankalinta.
A hargitse ta tashi tayi kitchen dube duben abunda zata dauko takeyi can ta hango tabarya aikwa ta dauko ta futo da gudu.
A yanda ta barta haka tazo ta sameta aikwa ta seta cikin Hafsat tajefa mata tabaryar saurin kaucewa tayi daga bugun ta baryar amma duk da haka saida ta sameta a kafada kara ta sake saboda zafinda taji.
Safeeya kwa data ga bata sameta ba ai da Sauri taje ta dauki tabaryar dagawa tayi zata kwada mata taji an rike hanunta daga baya cike da masifa ta juyo aikwa aka wanketa da mari..........
Muje zuwa
*Rukyn mamah* forever
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 195 to 200
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Safeeya kwa data ga bata sameta ba ai da sauri taje ta dauki tabaryar dagawa tayi zata kwada mata taji anrike hanunta daga baya cike da masifa ta juyo aikwa aka wanketa da mari.
A hargitse ta jiyo kutumar uba yanzu ke harkin isa idan zanyi abu kihanani to bakiji ko uwarki bata isa idan zan aiwatar abu ta hanani ba
Juyawa zatayi zata dauki ta baryar aikwa aka sake zuba mata wani marin uwata bata isa ta hanaki ba amma ina tabbatar miki yarta ta isa ta hanaki cewar minal tana kwace ta baryar daga hannunta
Kan Hafsat tayi da gudu taje ta dagota aunty ina bakiji ciyo ba cewar minal tana karasa dagota ehh wallahi minal banji ciyo ba tabata amsa tana dagowa.
Safeeya ce tasake yin kitchen da gudu wuka taje ta dauko sannan ta futo da gudu daga kitchen din.
Kan Hafsat tayi gadan gadan zata caka mata wuka a daide nan minal ta dago kanta kina caka mata wallahi saide kibita cewar minal tana dagowa daga zaman datayi
Hmmm minal kenan haryanzu sunana kikeji baki sanniba to bakiji wallahi baki isa ki hanani ba ok haka kikaje ehh haka nace cewar safeeya. Da gudu tayi kan Hafsat ta seta cikinta minal ta rasa yadda zatayi amma bazatabar abunda safeeya takeson aiwatarwa ya faru ba.
Plate din da Hafsat taci abinci ta gani ai da gudu taje ta dauko seta hanun safeeya tayi ta wurga mata plate din tacikwa sa a ta sameta wukar ta fadi akasi saurin juyowa tayi taga minal. ke kika bugemun hanuna to yanzu zannuna miki halinna zan kashe Hafsat sannan nazo na kashe ki daga karshe nima na kashe kaina tana kaiwa nan ta dauko wuka.
Minal ne tayi gudu zata tareta Hafsat ce tace minal dagata ki barta ta aiwatar da abunda takeso a kaina kibarta ta kashe ni ko nima zan futa da masifar wannan matar tana kaiwa nan ta juya wajen safeeya idonta cike da hawaye tace.
Safeeya mina miki Mina tare miki a rayuwar aure tunda nazo gidan nan mi aka gazayi miki a cikin gidan nan kina tunanin nazo gidan nanne dan dukiya kamar yadda kikazo dan dukiya kina tunanin inason ya hafees ne na aure shi ko kina tunanin dan abunda yake dashi na aureshi ko kina tunanin dan kyayun sa na aure shi to ki gaugauta barin wannan tunani nima da asan raina ne bazan auri ya hafees ba saboda ina da wadda nakeso. biyayya nayi wa iyayena amma tunda baki ganiba dan Allah ki kasheni kinji kikasheni tunda na tare miki wani abu a cikin gidan nan ta karashe maganar cikin matsanancin kuka.
Hmmmm wannan dadin bakin naki bashi zai hanani aiwatar da abunda naga damaba tana kaiwa nan tayo kanta gadan gadan.
Minal ne taga da gaske takeyi tashi tayi daga zaman da take tayi Kansu da gudu ta shiga tsakanin su doke safeeya tayi tafadi kasa kanta tayi dan kwace wuka a bisa rashin sa'a safeeya ta kawo mata wuka ta yanketa a hannu.
Abun yayi daide da shigowar hafees falon subhanallah miyake faruwa ne yafada yana karasowa gun safeeya ne tayi saurin tashi ta seta wukar yadda yake tace.
Kana karasowa sai nacaka maka wallahi tafada a hargitse. Miye haka kikeyi ne safeeya bakida hankalin ne iye yafada a hargitse ohh nice bani da hankali to idan kasake magana agunnan wallahi....... Bata karasaba taji anfisge wukar a hanunta
Minal ne ta fusge wukar a hanunta taseta ta tace kafin ki kasheshi ko kikashe yar mutane ni zan kashe ki dakaina ina yaso nakarashe rayuwata a gidan yari tanakaiwa nan tayi kan safeeya da gudu hafees ne yayi saurin tare minal ya kwace wuka safeeya kwa harta fara zare ido taga jahannama lol..
Tana gani an kwace wukar saita ce hmmm aida kabari ta kasheni cewar safeeya shidai bekulata ba daki ya shigo ya dauko kayan treatment ya futo falo danyiwa minal dressing din gunda safeeya ta yanketa.
Bayan ya hada ne yacewa minal ta shirya zai mayarta gida.safeeya ne tajisu aida sauri ta futo falo tace dakata malam wallahi bayadda zakace a gidan nan ko kai kakawota jijjiga mata kai yayi alamun aa ya budi baki zaiyi magana tace umarni nabaka ba shawarar ka nake nema ba tana kaiwa nan ta shige daki.
Hafees ne ya kalli minal yace autar momy kije gida ni idan na futo zanshigo kinji to tace masa tana mamakin abunda safeeya tace.
Tana daf da futane hafsat ta futo daga dakinta a minal harzaki tafine ehh zantafi ok kozaki bari nakaiki no aunty kawai kibari tafada tana bude kofar dakinta.
Kallonta takai kan hafees bata masa magana ba ta juya ta nufi dakinta tashi yayi yabi bayan ta dakata Hafsat dan Allah kiyi hakuri da abunda ya faru hafees ne ya fada yana kokarin zama a bakin gado.
Hmmm yaya hafees kenan bansan Mina tarewa safeeya a gidan nan take kokarin kasheni ba ni wallahi nagaji da masifar gidan nan nagaji naga.... Bata karasa ba kuka yaci karfinta
Kiyi hakuri ni dai dan Allah wallahi nima bansan miyake da muna ba dabazan iya rabuwa da matar nan ba bansan miyasa idanta fada min magana bana iya tsallake mataba nidai dan Allah kawai kisani a addua kinji....
Jijjiga masa kai tayi alamun shikenan yauwa nago.......bai karasa ba yaji anbankado dakin safeeya ne tashigo cike da masifa ta karaso wajen su ta tsaya nunashi tayi da yatsa tace tashi mufuta ai kasan yau ba adakinta kakeba kashigo ka zauna kuma inason magana dakai. Bayadda ya iya haka yatashi yabita.
*Washe gari*
Da safe misalin karfe 9 bayan hafees ya futo office safeeya ne ta shirya tsaf cikin shigar atamfa riga da siket sun matseta sosai hanunta rike da handbag daya hanun kuma key din motar tane falo ta nufo ta sami Hafsat tana zaune tana karanta Husnul muslim zuwa tayi ta wuceta tana galla mata harara saida taje bakin kofa ta juyo ta fuskanci Hafsat tace wallahi wallahi sai kinyi nadamar shigowa gidan nan bata jira amsarta ba ta wuce girgiza kai tayi tace Allah ya shirya sannan ta cigaba da karatunta.
Tana futa tafara kwallawa Garba mai gadi kira ya bude mata kofa da gudu yataso ya bude mata gate din saboda yasan halinta. A guje ta futa da motar sai gidan su......
Tana zuwa tayi parking kicibus sukayi da baban ta zai futa to kekuma daga ina da safen nan ya fada yana kallonta ehm dama dama nazo gaishe kune ta fada cikin kinkina owo to inashi mijin naki yananan lafiya dai ko ehh wallahi yace a gaishe ku to shikenan muna amsawa...
Cikin gidan ta karasa a zaune ta sami hajja tana tsintar shinkafa aa Lale maraba safeeya kece da safen nan haka ince dai lafiya hmm inakwa lafiya hajja.
Zama tayi ta labarce mata duk abinda yafaru a razane hajja ta dago ciki kuma ehh wallahi to garin yaya hmm nidai bokan yacemin wai FASA kwalbar akayi tab lallai zama bai kama muba ta karashe maganar tana hada urban tagumi.
To yanzu hajja mikike gani za ayi to ina da shawara kawo kunnen ki kiji matsawa tayi tafada mata wata magana wadda nima banji abunda suka ceba naji dai kawai sunyi shewa tare da tafa Hannu nidai ina gefe.nace Allah ya sauwake.
Amma kinsan hajja ban taba kawowa wanna abun a raina ba to nidai tashi mutafi kar ubanki ya dawo yaga banana to shikenan.
Futowa sukayi suka nufi hanyar datayi parking motar ta sannan sukace tafi
To to fans kubiyo ni danji cigaban labarin muga ina safeeya da uwarta zasuje
Muje zuwa
Taku har kullum *rukyn mamah*
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 200 to 205
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Futowa sukayi suka nufi hanyar datayi parking motar ta sannan suka tafi
Hanyar kauyen boka mai ifiritu suka nufa da Isar su basu wani dade ba layi ya iso gun su saukowa sukayi suka jera atare suna tafiya harsuka isa bakin kofar shiga cikin gunda zai sadasu da boka mai ifiritu.
Dashigar su suka zube a gabansa suka ibi gaisuwa.mai yake tafe daku jewar bokan hajja ne ta numfasa tace aljani ifiritu ya taimake ka zuwa mukayi kataimaka mana.
Karesu da kallo yayi sannan yace mikuke bukata yafada cikin murya marar dadinji.yauwa kaganta batajin dadin zama a gidan ta wancan aikin da kamana munji dadinsa sosai dan idan tafada masa abu baya iya tsallakewa shine mukazo kasake mana wani.
Hhhhhhh kakeji yana ta balbala dariya saida yayi mai Isar sa sannan yace inajinku mikuke so amasa.
So muke a dasa masa tsanarta a ransa yaji ya washeta bayason tana zuwa kusa da ita yazamanto wannan yartawa itace take jiyuwa a gidan a manyar dashi komai kai mai aljan hatta uwarsa amantar dashi yazamana baya ganin kowa a gabansa inba safeeya ba tana kaiwa nan tayi shuru.
Dube dube ya farayi sannan daga bisani yaciro wani magani ya mika musu gashi.
Wannan kuje kusami hanyar data rabu biyu ku kira sunan sa sau uku sannan ku shekar dashi yabi iska ina tabbatar muku yadda hanyar nan ta rabu biyu haka shida uwarsa zasu rabu sannan wannan kutabbatar kunsa masa a cikin abinci. Idan yaci zaiji ya washeta ko kallonta baya sonyi.
Karba su kayi suka masa godiya sannan suka a jiye masa kudi masu yawa suka juya.
Saida suka sami hanyar data rabu biyu sannan suka dauko kullin magani safeeya ne ta karba tace hafees hafees hafees da karfi sannan ta shekar da maganin saida sukaga yabi iska sannan suka juyo suka shiga mota suka tafi.
A kofar gida ta ajiye hajja tamata sallama kitabbatar yaci maganin nan kinaji na ko cewar hajja tana kokarin futa daga motar ehh in Allah ya yarda zanyi kokari tunda dama yau a dakina yake yauwa yar albarka.dariya tayi sannan sukayi sallama.
Bata koma gidan ta ba sai ta wuce gidan hajiya hadiza horn tayi mai gadi ya bude mata tana sako kai hajiya hadiza taganta wani uban tsaki taja sannan ta ce jarababbiya maide yazoyi.
Parking tayi da motar ta futo tanufi hanyar dazai sadata da part din hajiya hadiza da sallama tashiga tana kiran sunanta kawata kawata a hankali take saukowa daga matakalar benin gidanta.
A kawata kece cewar hajiya hadiza tana kokarin saukowa ehh wallahi nice to yau kuma wani labari kika kawomin hmmm kede bari ai wannan shawarar dakikaban dan nakashe Hafsat beyiba ina cikin aiwatarwa kanwarsa tazo keni wallahi da har iya zankashe saiga hafees ya dawo.
Wani kololon bakin cikine ya tsayawa hajiya hadiza a makogwaro saboda tayi hakane dan safeeya ta kashe Hafsat tunda idan takasheta itama kasheta za ayi daga nan kuma saita samu damar auran hafees.
Lafiya dai kawata naga kinyi shuru cewar safeeya idanta akan hajiya hadiza. Ba dole nayi shuruba ni adole ina jira naji labarin kin kashe wannan shegiyar yarinyar wallahi bakin ciki naji Hmmmm duk yadda kikeji bakin ciki baki kaini ba. Au niba natashi na tafi kar yadawo bai sameni ba kuma nice da girki hmmm Wai shi bayacin abinci mai aikine cewar hajiya hadiza wallahi waishi ba zai ciba saide amasa hmmm lallaikam to kawata sai kinjini ok sannan suka yi sallama.
Tana zuwa gidan ta daura abinci tuwon semo miya agushi tayi da naman kaza sai tayi juice din watermelon da madara. Na hafees tasa daban a kula sannan ta dauko kullin maganin nan tasa ta kayi dining ta jera.
Hafsat ne zaune a daki yunwa ta matsata tashi tayi tanufi kitchen dan daura abincin da zataci saboda tasan safeeya ba bata zatayiba.
Gas ya kunnna ta daura jalop din taliya 30 minutes ya dauka tanayi ta hada sawa tayi daide yadda tasan zai isheta sannan ta juye sauran a kula tafuto kaiwa masu aikin gidan.
Hafees ne zaune a office dinsa jiyake kwata kwata baya jin dadin jikinsa ga yunwa data takura masa tashi yayi ya rufe office din dayake yau ba marasa lafiya a hospital.
Gunda yake parking din motar sa ya nufa shiga yayi yatayar da motar sannan ya nufi hanyar komawa gida.
Horn yayi gate man ya bude masa ya shiga ciki parking space ya nufa yaje yayi parking din motar sannan ya futo yanufi hanyar dazai sadashi da Babban falo.
Safeeya tanajin motsinsa tayi saurin futowa daga dakinta. Zuwa tayi ta yareshi tamasa oyoyo sannan ta kamo hanunsa dakinsa ta kaishi ta hada masa ruwan wanka sannan yashiga tana ganin yashiga wankan tayi sauri ta futo.
Hanyar dining tayi taje tasake saka maganin a cikin miyar ta gauraya sannan ta nufo falo ta zauna.
Hafsat dataji motsin shugowan hafees sai ta futo falo dan masa sannu da dawowa but bata sameshi a falo ba sai tayi tunanin wanka yashiga.
Yana futowa yasa ka kayansa sannan ya nufi hanyar falo atare ya gansu kowa da abunda take Hafsat ne ta dago kai tace ya hafees sannu da dawowa yauwa baby y kk la.... Bata karasa ba safeeya tace hmmm sweetheart ur lunch is ready ok muje kama hanunsa tayi suka nufi hanyar dining din.
Tashi tayi zata nufi dakinta aa hafsat ina kuma zakije hafees ne ya fada idonsa akan Hafsat ehm zan shiga dakine to abincin fa ai naci nawa ok to shakenan sannan ta wuce dakinta.
Plate ta dauko tafara zuba masa habawa ai yana ganin yawun bakinsa ya tsinke har jira yake ta hada sawa. Bayan ta hada ne ta mika masa gabansa tace gashi sweetheart kaci ko. To kedinfa kizuba muci mana aa ai naci nawa aa banyarda ba gaskiya dake zanci bata fuska tayi haba ai oga yana ganin ta hada fuska yaja abinci.
Ebowa yayi zaikai baki yaji wayarsa tayi kara alamun kiransa akeyi.ajiye wadda ya ebo zaicin yayi sannan ya dauki wayar da amsa kiranda akemasa abokinsa yaga yana kira KB hello guy ina kashiga ne cewar KB ina gida wallahi to gashi aiki yamana yawa kozaka zo yanzu wallahi ankawo Marar lafiya ne kuma gaskiya aikinka ne ok to kujirani yanzu.
Tashi yayi zai futa safeeya ta tareshi ina kuma zakaje wallahi hospital zanje ankawo wani marar lafiya kuma ni ake jira za ashiga tiyata ne.to kuma bakaci abincin ba no kibar wannan abincin kawai nidai wallahi bayadda zakaje sai kaci ba yadda ya iya haka yadawo yaci abincin sannan yafuta.
Tana gani ya futo tashige dakinta takarashi rawarta har ta gaji bayan ta hadane ya dauko wayar ta takira hajja tasanar da ita.
*Washe gari*
Yau girkin Hafsat ne dan haka da wuri ta taahi dan daura break fast saboda kar hafees ya makara bayan ta hadane ta jera a dining sannan ta shige dakinta tayi wanka ta futo cikin shiga after dress tayi rolling din veal din sannan ta futo falo.
Shuru shuru taji hafees bai futo daga dakinsa ba har wajen 9:30 but bata kawo komai a ranta ba tashi tayi zatayi dakinsa taji muryarsu daga sama upstairs suna kokarin saukowa tsayawa tayi ta zuba musu ido harsauka sauko. Durkusawa tayi gaban hafees tace ya hafees ina kwana wani banzan kallo ya jefa mata yana fadin da bankwana ba zaki ganni saurin dago kai tayi taga hafees ne mai maganar ko aa shidin dai tagani saurin girgiza kai tayi alamun aa.
Wucewa yayi zai futa tace ya hafees gacan break fast din ka fa bana bukata yafada yana kokarin futa sake wata magana zatayi aikwa yadaka mata tsawa waike wata irin mayyace ana dolene saurin girgiza kai tayi hawaye yana kokarin zubo mata a fuakarta.
Safeeya ne ta a kalleshi cikin rangwada tace haba sweetheart miye na daga mokogwaro akan yarinyar nan maza muje naraka ka karkamakara. Saurin Washe baki yayi yace yauwa sweetheart muje.(Allah sarki Hafsat kwa ta zama yar kallo)
Bayan ta dawo daga rakashine tazo tasami Hafsat a yanda tabarta karasowa tayi wajanta sannan ta kece da dariya tace yarinya man kaza dani kike bakiga komai ba indai nine sai kin fita a gidanna dakanki tana fadar haka ta wuce dakinta girgiza kai tayi tace Allah gani gareka sannan ta wuce dakinta.,,,,,,,,,,,
Muje zuwa
*Rukyn mamah* forever
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 205 to 210
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Bayan ta dawo daga rakashine tazo tasami Hafsat a yanda tabarta karasowa tayi wajanta sannan ta kece da dariya tace yarinya man kaza dani kike bakiga komai ba indai nine sai kin fita a gidannan dakanki tana fadar haka tayi wuce dakinta girgiza kai tayi tace Allah gani gareka sannan ta wuce dakin.
Kukanta tasha mai isarta ta godewa Allah tare da yiwa ya hafees adduar Allah ya dawo dashi daide.
*After two months*
Yau sahin Allah yayi yahada karatunsa yadawo gida. Mahaifinsa ne tare da kanin dadynsa suka hada masa kayatciyar walima tagani tafada tare da bude masa Babban hospital nasa nakansa wadda zainayin aiki.
Gun ya halarci mutane da yawa abokanan arziki da yan uwa kai hatta abokanan dadynsa ma sun halarci walimar tare dasa masa albarka a kan aikin sa.
*Bana koma Kano*
Gidan hafees sai abunda yayi gaba saboda yanzu sai abunda safeeya tace ayi shi za ayi hafees ya zama bawa yayinda cikin Hafsat yakai kimanin wata shida da satikai.
Duniya tamata zafi hafees ya tsaneta yanzu takai takawo ma baya shiga dakinta inba safeeya bace tace yashiga ba kuma ko yashiga yaringa hantarar ta kamar wadda baisanta ba wani lokacin tasha kukanta tagodewa Allah saboda tayi alkhairi ba wadda zata fada wa sirrinta na gidan aure.
Yauma kamar kullum tana zaune a dakin ta abun duniya ya isheta ga ciki ga abinci ma sai safeeya taga dama take bata gashi yanzu safeeya duk tasa ankori masu aikin gidan wai a fadarta saide Hafsat tana aiki.
Karfe 8 nadare tagaji sosai wanka ta tashi tashiga sannan ta futo mai kawai tashafa tasa kayanta ta futo Babban falo.
A zaune tasamesu shida safeeya sai hira sukeyi suna dariya waje taje tasamu ta zauna aikwa tana zama safeeya ta daka mata tsawa ke bakki da hankali ne banhanaki futowa falon nan ba indai ina zaune takarashe maganar cike da masifa.
Bata kulata ba taciga ba da abunda take hafees ne ya daka mata tsawa tashi kibar wajan nan shegiya mayya idan nakara ganin ki anan wajen sai nakaryaki kinaji nah ko daga kai tayi alamun ehh sannan ta juya ta koma dakinta.
Safeeya ne ta kalleshi tace kai sweetheart miyasa kake takurawa yarinyar nan ne kallonta yayi sannan yace wallahi na Washeta ne shiyasa kwata kwata bana son kallonta a gaba na keni fa wallahi inbanda ke da bazan nashiga dakinta bama yarinya sai kace mayya mtwsss.
Hmmm shikenan ai ya wuce. Duk abinda suka fada a kunne Hafsat haka ta koma dakinta taci kukanta ta godewa Allah har bacci barawo yazo yayi awun gaba da ita.
Washe gari
Dayake tasan duk aikin gidan ita takeyi da sassafe ta tashi dan idan tace bazatayi ba hafees sai yanada mata duka gata da tsohon ciki.
Tana tashi tashiga toilet brush tayi sannan ta dauro alwata ta futo. Bayan ta idar da sallar ne tayi addua ta dade kafin ta tashi daga kan sallayar.
Tana gamawa ta tashi ta wuce kitchen break fast ta hada musu takai kan dining ta jere sannan ta dauki nata takai dakinta ta dawo.
Gyaran falo tashiga yi bayan ta hada tashiga dakin hafees ta gyara sannan ta futa tsakar gida bayi tayiwa fulawoyi. Sai wajan karfe tara ta hada.
Dakinta taje itama ta gyara shi sannan tashiga wanka bayan ta futo tashirya cikin shigar doguwar riga tazo ta zauna. Abincin ta jawo taci sannan tasha ruwa ta kwanta.
Sai wajen karfe goma hafees da safeeya suka sauko kai tsaye wajen dining suka nufa dancin abinci.
Bude abinci safeeya tayi wani wawan ashar ta ebo ke Hafsat Hafsat ina kike tashi tayi ta futo a daddafe tazo ya tsaya a wajansu.
Ke baki da hankali ne zaki mana wanna break fast din kinsan dai dadyn bashir bacin indomie yake ba baranta na ni ko to maza maza kishiga kitchen ki soya mana dan kali nan da 30 minutes kinga ya kusan makara.
Kallon sama da kasa Hafsat ta yi mata sannan tace wallahi bazanyi ba nagaji nagaji da bautar da nake muku tun asuba natashi nake aiki a gidan nan but yanzu kuma kizo Kice wani abu baiyiba wallahi bazanyi ba idan yunwa kikeji bismillah ga kitchen kije kidafa tana kaiwa nan ta juya.
Bayan ta tabi zata doketa hafees yace tsaya safeeya kiyi hakuri kar kibiyeta kizo muci wannan din ko baby nah. Nidai wallahi bazan ciba saide kai kaci to mekikeson ci yanzu kaima ai kasan abunda nakeso to shikenan yi hakuri bana je na soya miki da kaina.
Kitchen yashi ya mata break fast din tukunna ya kaimata suka ci tare sannan ta rakashi bakin mota yashiga yayi office dinsa.
Dawowa tayi tashirya itama sannan ta futo motar ta tashiga sai gidan aminiyar ta hajiya hadiza.
Tana zuwa gateman ya bude mata gate tashiga parking din motar ra sannan ta futo tanufi hanyar shiga part din hajiya hadiza.
Da sallama ta shiga falon ta sameta a zaune tana danne dannen waya da alama chating takeyi zuwa tayi ta zauna a kusa da ita.
A kawata kece ehh wallahi nice ta yagida lafiya klao ya amaryarki dariya tasa race amarya ko yar aiki ke kinsan abunda tamin aa saikin fada zama tayi tazaiyane mata komai da komai dayafaru ta fada mata. Sannan tace kinsan miye aa sai kin fada.
So nake yarinyar nan tabar gidan nan saboda naga alama hafees ba sakinta zaiyi ba shine nazo kibani shawara taya yaya zan bullowa abin.
Dariya hajiya hadiza tayi saboda tasan idan Hafsat tabar gidan nan ta rage mata aiki.
Kinsan miye aa saikin fada yanzu abunda zamuyi ba layin Boka saboda kinsan asiri ba kamata zaiyiba yanzu abunda yakamata muyi shine zaki amfani da makirci irin namu na mata tayadda indai kikayi to dole ya saketa to amma wanna ani irin abune Cesar safeeya hhhhh kawo kunnan ki kiji.
Banji mi suka ceba kawai naji sunyi shewa sunyi tafa hanu suna dariya kai kawata wallahi kina da basira amma to wakike ganin zai mana aikin nan kar kidamu da wannan yanzu ma zankirashi amma yaushe zai koma dakinta gaskiya ba sosai yake shiga dakinta ba amma yau duk yadda za ayi zansa hafees yaje dakin Hafsat da asuba.
Yauwa yayi daide yanzu bana kirashi wayar ta ta dauko ta kamo wata number danaga tasa shegen gari danna call din tayi ba jimawa aka dauka hello shegen gari ya kk lapiya klao hajjaju tasamu kenan kwarai kwa wani aiki nakeson kamin yau da daddare ok ba matsala ok to muna jiranka a gidana kazo yanzu ok ta shikenan.
Gaskiya hajiya bazanyi aikin nan a dubu dari ba kinsan fa yanada hatsari bawani hatsari in Allah ya yadda kaide ka mana a haka gaskiya sai saide kuban dari da hamsin zatayi magana safeeya tace ba komai zanbaka amma katabbatar yau ka kwana a gidan ba matsala kudi taciro ta bashi sannan sukayi sallama.
Wajen karfe tara gaye yashiga gidan safeeya wani daki daban tabashi sannan ta ce kar kayadda ka futo sai wajan karfe 7 tukunna kashiga kanajin motsinsa yashiga dakin sai kafuto kaji ko ehh hajiya ba matsala yauwa sannan sukayi sallama.
*Washe gari*
Sassafe Hafsat ta tashi ta shiga toilet brush tayi sannan tayi alwala ta futo tayarda salla tayi tana cikinyi shegen gari ya shigo dake kofar bata da kara hakan yabashi damar shiga batare data saniba.
Lallabawa yayi ya shige toilet din sannan ya turo a hankali.
Bayan ta idar ne taji bacci yau bai isheta ba tana cikin karatu bacci yayi awun gaba da ita futowa yayi ya dauke quranin sannan ya koma.
Bangaren safeeya kwa ta rasa tayaya za tasa hafees ya Shiga dakin Hafsat wata idea ne ta fado mata sannan ta ce sweetheart da katashi kaje kataahi yarinyar nan naga har yanzu bata tashiba baranta na ta daura break fast kaji hakane fa bana tashi.
Tashi yayi ya nufi hanyar dakin Hafsat ita kwa safeeya zuciya fall da farinciki tura kofar yayi yashiga yasameta tana bacci daga ita sai karamar Riga ta bacci.
Shikwa shegen gari da yaji motsin hafees ya shigo sai yashafa ruwa a jikinsa dama daga shi sai singled sai dogon wando towel ya dauko yafara goge kansa sannan ya futo........
Kubiyo ni danjin cigaban labarin
Muje zuwa
Sai kunji ni zuwa dare
*Rukyn mamah* forever
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
~Rukyn mamah~
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 210 to 215
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Shikwa shengen gari da yaji motsin hafees ya shigo sai yashafa ruwa a jikinsa dama daga shi sai singled sai dogon wando towel ya dauko yafara goge kansa sannan ya futo.
Yana cewa sweetheart ni zan wuce kar mijinki ya futo yasameni sai gobe in...... Bai karasaba sakamakon ido hudu da sukayi da hafees.
Kai mikakeyi a gidanah kazo har cikin gidana kayi zina da matar aure ya karashe maganar cikin masifa.belt ya zaro yayi kansa ya samu sa'a ya zabgamasa ai kwa da yaji zafi tuni ya doke hafees yayi waje da gudu.
Bayan sa yabi amma yayi rashin sa'a yagudu ciki yadawo Allah sarki baiwar Allah bata San ma abunda akeba.
Tsayawa yayi akanta yana mata kallon tsana bata ankaraba taji anzabga mata mari.a firgice ta tashi tana salati zatayi magana ya sake zabga mata wani marin.kinyi asara kinci mutunci aure yanzu tsabar karuwanci har cikin gidana zaki kawomin karto sai asannan tafahimci abunda yake nufi.
Budar baki tayi zatayi magana idonta cike da hawaye yadakatar ta dakata bana bukatar komai daga bakin ki saboda naga zahiri da kaina kije dama na gaji da zama dake kije na sakeki saki uku.
Maganar tayi daide dashigowar safeeya cikin dakin aikwa tasa salati tsabar munafurci.sweetheart miyafaru naji kafurta wannan Kalmar bai kulata ba ya gota ta wajanta ya futa daga dakin.
Durkushewa tayi agun tana kuka mai tsuma zuciya. Safeeya ne ta tako kusa da ita ta tsuguna a gabanta dago kai tayi taga waye safeeya ta gani suna hada ido hudu ta kece da dariya.
Dama nafada miki bazaki iya hada kishi daniba wadda tafiki ma bata isa tahada kishi daniba barantana ke tana kai wa nan da zancenta ta tashi tayi waje.
Dakin hafees ta nufa saboda tasan anan zata sameshi zaune ta sameshi hanunsa dauke da paper da biro yana rubutu a guje taje wajansa ciki kissa da munafurci tace haba sweetheart wai miyake faruwa ne kake shirin wannan abun tafada kamar batasan abunda yake faruwa ba safeeya Hafsat taci amanata da aure nah akanta take zina subhanallah yafada wani shu'umin murmushi tayi sannan tace hmm nikam ai dama nasani bata karasa fadan komai ba yatashi yayi dakin Hafsat.
A yanda yabarta anan yaje yasameta bata motsaba ga takardarki kije ki auri wadda kuke alfashar taku tare nabaki 10 minutes ki futamin a cikin gidanah yana kaiwa nan ya futa ya barta.
Dauka takardar tayi sannan tafara hada kayanta a cikin trolley ta hadawa tana kuka ba komai bane yasata take kuka ba ILLAH kazafin da akamata kuma tasan da sa hannun safeeya.
Tana gama hada kayanta ta futa ta nufi hanyar falo a zaune ta samesu su biyu sauna hirar su kamar ba abunda ya faru zuwa tayi wajansu ta tsaya tukunna ta fuskanci safeeya tace...
Kinyi galabar futar dani a cikin gidan nan amma kisani kema ba dauwama zaki a cikin gidanba a kwai ranar da karyarki zata kare sannan kiguji haduwarki da ubangiji tana kaiwa nan ta fuskanci ya hafees tace nagode ya hafees da son da kanunamin a baya kuma na gode da kazafin dakamin wadda bansani ba bazan rikeka a zuciya taba amma ina tabbatar maka akwai ranar nadama tanakaiwa nan ta wuce ta futa tsaki yaja kamar badashi takeba yacigaba da abunda yake.
Bata tsaya a ko inaba sai gidan su hafees da sallama ta shiga gidan tasamesu sun hada break fast gun momy taje ta rungumeta tana kuka tana cewa momy kiyarda dani wallahi bansan komai gameda abunda yake zargina dashiba cikin tuhuma tace daughter miyake faruwa ne momy ya hafees ya sakeni saki uku what hafees din da kanshi daga kai tayi alamun ehh innalillahi wainna ilaihirrajiun momy take tamai mai tawa saida zuciyarta tayi sanyi sannan ta ce miya hadaku fada mata tayi tun daga farkon tsanar da hafees yamata har yau sharrin da akamata salati momy tashigayi sannan ta ce....
Ba shakka kiyi hakuri Hafsat hafees ya hadu da matar da bata da imani ko kadan al'amarin hafees saide muce anasashi a addua saboda ya hadu da mumguwar mata munan da kike gani hafees ya dade baizo gidan nan ba barantana yazo ya gaishemu in munkira wayar sama baya dauka amma kiyi hakuri da abunda ya miki ba dadynsa ya futo daga wanka.
Ba a dauki tsawan lokaci ba dadyn hafees ya futo cikin Shiva dattaku ya karaso falon yana fadin a daughter kece da safe haka nace dai lafiya dan naji kamar hayaniya ina cikin daki.
Momy ne tace inakwa lafiya kaji abunda hafees ya aikata ta zaiyane masa duk abunda ya faru shuru yayi yana nazari daga bisani yace hakane ni nasan haka zata faru amma a yanzu ba abunda hafees yake bukata a wajanmu face addua Allah ya tsallakeshi daga sharrin wannan matar tasa hakane kam cewar momy.
Momy ne tayi gyaran murya sannan ta ce yanzu bai kamata abarta ta tafi ba zata zauna anan tunda de cikinta ya tsufa inyaso idanta haihu sai ta koma gida ko mika gani takarashe maganar tana kallon dadyn hafees.
Hakane amma baza a tauye mata hakkinta ba ya kama ta muji daga bakinta yafada yana kallon Hafsat.
Ehh dady banki tabakin kuba tunda nasan idan mazauna anan ma kamar gidane amma dan Allah ina neman alfarmar ku daku barni nima natafi gidan mu .
Dady yayi ajiyar zuciya sannan yace shikenan naji amma km bari sai gobe da safe kinsan tafiyar tana da nisa sai driver Yakaiki ko to shikenan dady nagode yauwa Allah yamiki albarka.
*Washe gari*
Da asuba tunda Hafsat ta tashi bata komaba saboda futar sassafe zasuyi zaune take ita da minal suna tadi minal ne ta kalleta tace aunty dan Allah kar ki watsar damu duk da nasan wannan sakin daya miki bana komawa bane amma dan Allah kina zuwa mana ko da kinyi aure hmmm ba komai minal in Allah ya yarda bazan watsar da kuba koba komai aiku yan uwa nane momy ne tashugo take sanar da ita driver yazo.
Kuka suke kamar bazasu rabuba ita da minal momy ne tazo tasamesu tsayawa kallonsu tayi saboda sun bata tausayi itama kukanne yake shirin zuwa mata zuwa tayi kusa dasu ta rungumesu sannan tasa musu albarka.
Wajan dadyn hafees su ka nufa danyi sallama fatan alkhairi ya mata sannan ya Ciro makudan kudi ya bata da farko taki karba saida momy tasa baki ta karba.
Momy ma kaya da yawa ta bata natsaraba tare da kayan baby ta hada mata sukayi sallama tashiga mota hanunta dago musu alamun bye bye ba minal ba hatta momy da dady saida sukayi kwalla.
Futa sukayi basu tsaya a ko ina ba sai hanyar gombe................
Muje zuwa
Rukyn mamah forever
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 215 to 220
KARSHEN PAGE DIN BAYA
futa sukayi basu tsaya a ko ina ba sai hanyar gombe
Sunyi nisa sosai da tafiyar tunowa tayi da wayar ta tadauko ta kunna ta message ne yafara shugowa wayar ta na hafees kamar haka.
Salam ba komai zanfada miki face kije kinaimi uban yaronki saboda nasan ba dana bane...
Wani sabon kuka ne ya kubce mata shidai driver ba abun ya tambayeta ba saboda kukan nata damunsa yake.
Wajen around 2:00 suka isa garin gombe kawatancen gidan tamasa yakaita har nan sannan ya ajiyeta juyawa zaiyi tace yakamata kaci abinci kafin kawuce ko aa karkidamu zanje cikin gari ok jakarta ta dauko tabude ta ebo 10k tabashi gashi kasayi abinci karba yayi tare da godiya sannan ya wuce...
Da sallama tashiga ba wadda tasamu a tsakar gidan haka yatabbatar mata suna cikin daki.dakin ta karasa ta shiga aikwa suka hada ido hudu da ummah
Umma tana ganin idon ta tasan akwai matsala saboda kunburar da idon ta yayi yare da ja lafiya auta naganki haka ko sanar damu bakiyi ba karasawa tayi taje ta zauna kusa da ummah
Sai alokacin wasu zafafan hawaye suka fara bin kucinta subhanallah lafiya kike kuka ko wani abun ne yafaru ummah ne suke tambayar ta dasu ya fadeel dake sunanan duka
Ummah kiyarda dani wallahi ban aikata abunda yace nayiba takarashe maganar cikin matsinancin kuka wai miye ne yake faruwa kinzo kinsa mutane a gaba kina masu kuka cewar ya fadeel idonsa akanta
Ummah ne tace kubita a hankali tunda kukaga haka ba karamin abu bane auta miyake faruwa takardar ta dauko ta mikawa ummah karba tayi cike da alamar tambaya a fuskarta.
Bude takardar tayi tafara karantawa kamar haka"salam ni hafees yau nasaki Hafsat saki daya biyu uku abisa wani Babban laifi datamin nabarki lafiya."
Subhanallah Hafsat miya faru tsakaninki da hafees share hawayen da suka fuskarta tayi sannan tace ummah ku gafarcen akan boye muku sirri nah danayi a gidan aure tun daga ranar da a kakaini banji Dadin zama a gidan nan ba daga nan ta ebe duk labarinta tun daga randa aka kaita gidan ta har jiya da abun yafaru.
Salati suka dauka dukansu har Abbah saboda basusan ya shigo dakinba ummah ne tace yanzu Hafsat irin zaman da kike a gidan ki shine baki taba fadawa kowa ba ummah nayi alkawari bazan taba fadawa kowa sirri naba na gidan aure duk wahalar dazan sha nasan watarana sai labari ashe ba hakabane takarashe maganar cikin kuka.
Ummah ne tace kiyi hakuri komai yayi farko zaiyi karshe taki kaddarar haka tazo kuma inaso ki fidda zargin da hafees yamiki a cikin zuciyar ki saboda nasan bazakiyi ba.
Abbah ne yayi gyaran murya yace haka ne kuma nasan basonsa like ba biyayya kika min kiyi hakuri da abun da yafaru dake ki dauka wannan itace kaddarar ki shikenan Abbah ummah ya Khaleepha ya fadeel nagode da fahimta ta dakukayi nagode da shedar da kukamin bazan aikata ba duk wadda yake falon saida ya tausaya mata haka suka hada kowa ya watse.
Dakin tashiga ta dauki wayar ta takira Khadija ringing daya tayi ta dauka daga can akace hello mai ciki ya kike hmm lapiya klao ya garinki garin masu gari dai kina ina yanzu ina gida ok to kizo gidan mu nazo daga can tawani daka uban tsalle dan Allah da gaske kike ehh mana da karya zanmiki aa ok to jirani yanzu zanzo.
Baifi 5 minutes ba saiga Khadija tazo gidan su Hafsat da murna tashigo a falo tasamesu suna zaune gaishewa da ummah tayi sannan ta fuskanci Hafsat tace shine zuwa ba sanar wa ko batayi bagana ba kawai dariya tayi to ina tsarabarmu tana daki to muje Kiban.
Tashi sukayi suka nufi dakin Hafsat a tare wani turare tabata mai sheken kamshi tace gashi kai mai ciki na gode dukan wasa ta daka mata tana cewa zaki Sani ai kema sauran ke Allah ko angaya miki zanyi aure ne kitabbata a haka cewar Hafsat tana kokarin zuge jakarta.
Kai Maman yan biyu wannan uwar jakar har kwana zaki mana yaushe zaki tafi ta karashe maganar idon ta akan Hafsat.
Hafsat ne ta fuskanceta sannan ta ce Khadija bazan koma ba nadawo kenan kamar ya bazaki koma ba hmmm ya hafees yasakeni saki uku furzar da ruwan dayake bakinta tayi sannan ta ce kamarya yasake ki miya hadaku.
Bata labarin komai tayi tun daga farkon zuwanta gidan har Sharrin da safeeya tamata ta karashe labarin tana kuka itama Khadija kuka take saboda ta tausayawa kawarta ta share hawayenta tayi sannan tasharewa Hafsat nata tace kiyi hakuri kawata Allah zai sakamiki kuma in Allah ya yarda sai yazo Neman yafiyar ki ita kuma in anyi duniya dan manzon Allah sai taga karshenta.
Haka ne kuma nagode kawata wani tadi daban suka dauko sukeyi Hafsat ne tace ke ya labarin ya Khaleepha ne hmmm yanan wallahi munashan soyayya Allah ko ehh mana to Allah ya bada sa a ameen.
Sallama sukayi ta rakota kofar gida kicewa mamah zanzo nagaisheta zuwa gobe to Maman yan biyu sai kinzo.
*After 3 months*
Abubuwa sun faru da dama yayinda cikin Hafsat yakai kimanin wata tara aihuwa kawai ake jira.
Bana leka Kano.
Tunran da abun ya faru dady yasa malamai sukeyin addua tare da sauke alqur'ani mai girma .
Bangaren hafees kwa abun sai addua domin hafees yazama abun tausayi sai abunda safeeya tace ayi akeyi kudi kwa ba a maganarsa saboda bata sati take tambayarsa kudi, kudi kuma bana wasa ba saboda bata karvan kasa da 1 million.
*After six days*
Yau Hafsat ta tashi da matsananci mara tun tana daure wa har takasa daure wa ummah ne tashigo dakin hanunta rike da plate din abinci aikwa taci kwaro da abunda Hafsat take.
Subhannal Hafsat lapiya ummah kitaimaken ummah mutuwa zanyi marata ummah to Hafsat ko haihuwarne.wayar ta ta dauko takira Abbah tasanar dashi.
Befi 20 minutes ba ya karaso ummah ne ta dagata ta taimaka akasata a mota sai hospital.
Da Isar su aka karbeta da gaggawa labour room aka wuce da ita kai tsaye.
Duk yadda za abata taimako ambata amma ta kasa haihiwa da kanta yanke shawara a kayi za amata c s Abbah aka kira a sanar dashi batare da bata lokaciba ya amince sannan yasa hannu.
Ana shirin shiga da ita Allah ya sauketa lafiya. Tasamu danta namiji fari tas mai kama da hafees kana ganinsa kasan dan hafees ne saboda ba abunda yabari na hafees.
Daki hutu aka Shiga da ita dan hutawa.
Sai wajen karfe takwas na dare aka sallamesu sannan aka rubuta mata magani suka nufi gida,,,,,,,,,,,,,,
Muje zuwa
*Rukyn mamah* forever
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
~Rukyn mamah~
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 220 to 225
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Sai wajen karfe takwas na dare aka saamesu sannan aka rubuta musu magani suka nufi gida.
*Washe gari*
Yan barka sunshigo yan uwa da abokan arziki duk sunzo ganin yaro duk wadda yaga yaron nan sai ya yaba saboda kyan yaron.
*After six days*
Yau akayi taron rada suna gun yahalacci dumbin jama'ah aciki kwa hadda dadyn hafees shima ya halarci nadin sunan. Yaro yaci sunan kakansa na wajan uba yadda akayanke shawara za'ana cemasa junior.
Cikin gidan acike yake masu hidimar suna.anyi suna anwatse uwar yaro tasamu kaya sosai sai kace wadda za'a bude shago dan momyn hafees ma kaya bakadan ba suka kawo.
Hafsat ne zaune a daki itada Khadija da minal saboda har ita akazo gun hidimar sunan. Minal ne ta kalli Hafsat tace wallahi aunty ana ganin junior ansan dan ya hafees ne saboda ba abunda yarabasu da ya hafees hmmmm nima nagani saboda haka nake kara godewa Allah dayayi kamar ubansa ko makahone yagansu dole zaice ubansa ne Khadija ne tayi dariya sannan ta ce tayaya makahon zaigansu dariya sukayi gaba dayansu.
Hmmm aunty kinsan ya hafees baisan kin haihuba kamar ya dady baigaya masa bane hmmm ina zaiganshi yafada masa wadda ko wayar sa aka kira ba dauka yake ba wani sa'in kuma saide matarsa ta dauka tayiwa mutane rashin mutunci ke ni akwai sanda nace sai naje gidan momy ne ta hanani.
Hmmm to mizaikai ki ma haka ne ai saide muce Allah ya kyauta ameen.
*After 2 years*
Hafsat tayayi danta yayi kyau sosai Dan sai yanzu kamarsa ta futo irinta baban sa sosai yayin da Hafsat tayi kyau itama masu San aurenta kwa sai zuwa suke a ciki hadda wanda basu taba aure ba amma ita duk ba wadda yamata dan a tunanin ta gaskiya bazata sake auren mai mata ba saboda wahalar datasha a baya.
Bangaren hafees
Safeeya da uwarta duk sun cinye dukiyar hafees dan a cikin kaso uku sun cinye biyu a ciki tajuya wa hajiya hadiza baya dan yanzu ko magana bata mata.
Dadyn hafees ne zaune a gaban wani malami gaisawa sukayi sannan malamin yace alhaji kayi hakurin in Allah ya yarda komai ya kusan zuwa karshe yanzu ma munsa ayi saukar alqur'ani bayan anhada akwai ruwan rubutu dazamu bashi na alqur'ani in Allah ya yarda inyasha ruwan nan duk sihirin dayake jikinsa zaifuta to
amma malam tayaya kake ganin zaisha maganin tunda.ko wayarmu baya dauka baranta na yazo gunmu.
Duk wannan ba matsala bane zamu amfani da abokinsa inyaso sai ya kawo shi nan ta shikenan amma kamar wani lokaci za'a dauka anayi? Bawani lokaci za'a dauka ba baifi nan da wata biyu ba in Allah ya yarda komai zaizo karshe godiya dady yamasa yaciro kudi ya bashi amma sam yaki karba sai da dady yace asayawa almajirai abinci tukunna ya karba.
Khadija ne ta futo daga gidan su zataje gidan su Hafsat jitayi ana kiranta tabaya da kamar bazata juyaba sai kawai ta juya wazata gani.
Uncle sahin ne cikin shigar kananan kaya yayi kyau sosai sai kace balarabe tsayawa kallon sa nayi harya karaso gunta bata saniba saida ya fura mata iska tukunna ta zabura tace uncle sahin kaine hmmm aljani ne yafada da alamun zolaya uncle sahin dama kanana zamu sake kallonka hmmm gani kin ganni yaushe kazo wallahi tun jiya nazo to da daddare na iso munzo wani taro ne a hospital ayya to ya gida lafiya kalau ya abokiyar ki shuru tayi bata bashi amsa ba sake tambayar ta yayi kawai ta fashe da kuka...
Subhanallah lafiya Khadija ko wani abu namiki girgiza kanta tayi alamun aa to miyene uncle sahin Hafsat tana gida yanzu ma wajanta zanje to miya faru?
Labarin Hafsat tabashi tun daga randa tayi aure har futowar ya da wahalar da tasha takarasa labarin cikin kuka idonsa naga yayi ja alamun Bacin rai tare da tausayin Hafsat dayake ji shiyasa wani sa'in yake mafarkin ta tana naiman temako.
Numfasa yayi yace yanzu tana gida kenan ehh tana gida bata jima da yayan danta bama to shikenan Allah sa hakane yafi alkhairi ameen Khadija tace sannan ta tashi zata wuce yauwa amma dan Allah kar kicewa Hafsat munhadu kamarya saboda mi aa bakomai nidai kawai karkice munhadu to shikenan sai anjima sallama sukayi sannan ta wuce gida.
8 pm
Zaune suke suna hira yarone yayi sallama yace wai Hafsat tazo je kace batanan cewar Hafsat ummah ne tafito daga daki tace kace tana zuwa to yace sannan ya futa.
Ummah ne tace miyasa kike haka Hafsat kefa ba yarinya bace kuma a yanzu kace kike da hakkin kizabi miji a kanki danmi bazaki futar miji kiyi aure ba iye aure ai shine mutunci ko wani dan Adam haka ne ummah nagode banaje yauwa autana ko kefa.tashi tayi tashiga dakinta ta dauko hijab ta futo Junior ne yace dole sai yabita a haka tamasa wayo ta futa.
Da sallama takarsa wajan motar amma batashi gaba dayaga bata da niyyar shigane yasashi futo sanye yake da manyan kaya sunmasa kyau sosai idonsa dauke da eyes glass.
Numfashinta ne ya tsaya sakamakon wadda idon ta yayi arba dashi uncle sahin tafada idonta a zare kaine daga mata kai yayi alamun ehh kukane ya subuce mata maicin rai barinta yayi tasha kukanta daga bisani ta budi baki tace
Uncle sahin dama zan dada ganin ka a rayuwa dama zan idona zasu kara ganin fuskarka. Takowa yayi wajanta sannan yace Hafsat na tafi kuma na dawo shuru yayi nawani lokaci sannan yace Hafsat naji duk abinda yafaru dake a gidan ki na aure kuma na tausaya miki naji bakin ciki amma nasan komai yine na Allah Hafsat idan bazaki damuba inason nashigo rayuwarki zanso nasaki farinciki ki dauwama a cikin farin ciki Hafsat bazan sake barin wannan damar ba dan Allah ki fahimceni ki fahimta ni maisonki ne kinji.
Shuru tayi nawajen 3 minutes sannan tace uncle sahin aure na dakai bazai iyuba komu munaso to iyayenka bazasu soba saboda kai saurayi ne nikuma nataba aure harda da na dan haka karkafara ma wannan maganar tana fadan haka ta juya.
Shan gabanta yayi yace Hafsat indai wannan ne ba matsala bane nidai kiban dama kawai kallonsa tayi nawajan mintuna sannan ta ce Allah sa haka shine mafi alkhairi amin yace sannan sukayi sallama............
Muje zuwa
*Rukyn mamah* forever
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
~Rukyn mamah~
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 225 to 230
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Shan gabanta yayi yace Hafsat indai wannan ne ba matsala bane nidai kiban dama kawai kallon sa tayi nawajan mintuna sannan tace Allah sa haka shine mafi alkhairi amin yace sannan sukayi sallama.
Bayan sati daya
Sahin ne a tsaye a kofar gidan su Hafsat zai mata sallama akan yau zai wuce.
Haba Hafsat ina kika Shiga ne tun dazu ana sallama dake kinvar mutum a tsaye cewar umma wallahi ummah wannan yaron ne yakemin rikici sai yabini to kikawo min shimana toh tace sannan ta mikashi tanufi hanyar waje.
Tsareta da ido yayi tunfitowar ta ko kibbatawa bayayi wani kunya ne ta cikata kawai Sai ta tsargu a haka harta iso wajansa.
Sallama tayi sannan suka gaisa kai baby kinga kyanda kikayi kwa yau ni wallahi kinfi ko yaushe kyau miye sirrin ne yafada yana kallonta hmmm sirrin kakeson ji ehhh to ai Kaine kwashewa sukayi da dariya dukansu sannan sahin yace.....
Toh baby ni zamu wuce yanzu dan ni kadai ake jira in Allah ya yarda ina komawa gida zan sanar da iyaye na suzo nemamin aurenki banaso ya wuce 2 months baki shiga gida na ba ko baby murmushi tayi daya kara mata kyau sannan tace shikenan Allah sa haka shine mafi alkhairi amin yace sannan ya bude motarsa kaya yadauko ba kadan ba ya mika mata gashi wannan na boy nane kivashi kinji karba tayi tamasa godiya sannan ta juya.
Cikin gida tashi tasami ummah a falo junior kwa sai rigima yake mata a jiye kayan tayi ummah ne tace wannan fa na wannan yaron uncle sahin ya kawo masa to hadda wahala haka nima dai haka Nagani.
Bude ledar sukayi kayan wasa ne da kayan sawa a ciki sai kuma bunch na yan dari biyar a ciki yasa mata
Sai wajen magriba suka isa garin yola garin kyawawa garin da ba kamarsa kai gaskiya gaskiya fans dole wani zuwa naje daku garin yola saboda garin ya hadu saboda ya tara abubuwa da yawa.
A wani katafaran gida yayi horn gate man yazo ya bude masa kai Masha Allah kawai zance saida Biro na yasubuce nayi saurin daukeshi saboda kyan gidan bazan iya faiyace ya kyan gidan yake ba kawai ku kiyasta kugani.
Da shigarsa naga yayi hanyar parking space sannan yayi parking din motarsa ya futo.hanyar wani part yayi da alama shine part dinsa dan daya part din yafi girma.
Key yafuto dashi daga aljihunsa sannan yasa ya bude kofar ai ina shiga wani mahaukacin kanshi ne ya bige ni tare da sanyin a.c . kai masha Allah kar kuso kuga kyan da falon nan yayi koma na falon farine yayi kyau sosai.
Bedroom ya huce kai tsaya bai tsaya komai ba yashige toilet dan watsa ruwa a jikinsa. Yadau tsawan lokaci tukunna ya futo jikinsa daure da towel bakin mirror ya zauna yayi shafe shafen mayika sannan yatashi yanufi wardrobe dinsa kaya marasa nauyi yadauko yasa sannan yatada sallah magriba dan anyi baya ya idar ne yatashi yanufi part din momynsa.
A kitchen yasameta itada mai aiki suna hada kayan dinner da sallama tashiga kitchen din aa son yaushe kadawo shagwabe fuska yayi kamar zaiyi kuka yace momy bandade da dawowa ba yanayin yadda yayi maganar bani ba har momy da yar aikinta saida sukayi dariya momy ne ta budi vaki tace kai kan naga randa zaka girma matar ka tashiga uku da shagwabar ka haba momy ni din naki to albishirinki goro to yau nazo miki da labari mai dadi amma bazan fada miki ba sai ciki nah ya dauka Allah ko ehh mana momy dady fa bai Dade da futa ba yin sallah toh bana koma falo.
Zaune suke dukan su akan dining sunayin dinner dadyn sahin ne ya budi baki yace son momyn ka tace kazo mana da albishir amma sai cikin ka ya dauka gashi kuma kana kokarin cinye abinci baka sanar damuba.
Abinci dayake bakinsa ya cinye sannan yace dady nasamu matar aure kai alhamdullilah a ina take dady a gombe take to yar gidan waye kai dady gaskiya ba yar gidan kowa bace abbanta de kasuwanci yake amma.... Amma mi ka karasa mana amma dady ta taba aure ruwan da momy take shane ta furzar what mazawara fa kake nufi baka da hankali ne cewar momy tana zare ido. Dady yace haba miye hakan kitsaya kibi komai a hankali mana haba dadyn sahin bakaji abinda yake cewa ba bazawara fa kenan shiba baitayin aure bafa takarashe maganar cikin masifa. Sahin ne yatashi cikin fishi yayi part dinsa zuciyar sa cike da bakinciki.
Dady be ya fuskanci momy yace miyasa kike haka gashi kinbata masa rai indai akan wannan ne wallahi bazai iyu ba ajiyar zuciya dady yayi wannan yace su zawarawan ba mutane bane ko ance miki wasu da zan ransu auren nasu yake mutuwa kituna fa annabi Muhammad ( SAW)da bazawara yafara Nana Khadija Allah ya yarda da ita kuma dakike maganar ki bafa duka akahadu aka zama daya ba haka yattamata nasiha harta gane kuma yace take tasame shi da kanta tace ya amince.
Hanyar part din sahin ta nufa a kwance ta sameshi akan gado da alama kuka yasha zuwa tayi ta zauna a kusan sa sannan ta ce my son what is wrong with u shuru yamata bai kulata son I'm taking to u fa haba mom u know you know what is wrong with me momy I love her but u say bazan aure ta ba to ya isa albishirinka kallon sa yakai ga momyn nasa sannan yace momy miyafaru kaide kace goro to momy goro yauwa na amince kaje ka aureta kuma Allah sa haka shine mafi alkhairi zaro ido yayi yace serious mom kai ta daga masa alamun ehh Salle ya daka yakai mata kiss a goshinta sannan yace momy nagode da kika fahimce dariya tayi sannan tace wato da kuka kazoyi kenan sai kace karamin yaro haba mom ai dole nayi kuka.
*After one week*
Soyayya ne tasake kulluwa a zukatan wannan masoyan guda biyu wadda soyayyar su ta yanzu hartafi ta da yasanar da ita cewa iyayensa sun amince nan sa sati daya in Allah ya yarda zasuzo.yau ma kamar kullum suna makale a waya ummah ne tashugo tayi kiranta abbanta yana kiranta to tace sannan sukayi sallama ta dauki hijjab dinta tayi dakin abbanta.
A zaune ta sameshi gaishe shi tayi sannan tace Abba gani gyaran murya yayi sannan yace ba komai ne yasa nakiraki ba shine akwai wadda yazo guna neman auren ki akan yanasonki amma nace masa gaskiya bani da damar zaba miki miji yanzu shuru yayi sannan yacigava da cewa a yanzu kekike da damar zaban mijinki na zaba miki nafarko kuma kinmin biyayyah kin aureshi baki taba fada mana sirrinki na gidan aure ba da wahalar da kikasha amma hakan ma bata baciba dama haka akeso mutum yazama mai rike sirri.inaso kifadamin idan akwai wadda kikeso Hafsat.
Shuru tayi bata bashi amsaba Hafsat dake nake ehh Abba akwai wadda muka hadu dashi yacemin ma zai aiko gida to shikenan dama haka akeso amma yana da mata? A a Abbah bai taba aure ba kamar ya ehh Abba saurayi ne amma kina ganin za abarshi ya aureki ehh nidai yacemin yagaya musu komai game dani to shikenan Allah yashigar mana gaba amin Abbah.
Bayan sati biyu
Iyayen sahin ne sukazo nema masa aure andaideta akan sati mai zuwa.za a kawo kudin sadaki da kuma kaya yadda akatsayar da biki sati shida bikin zai kasance danasu ya Khaleepha yadda ya Khaleepha zai auri Khadija shi kuma ya fadeel zai auri hanifa yar gidan wan abbansu.
Muje zuwa
*Rukyn mamah* forever
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 230 to 235
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Iyayen sahin ne sukazo nema masa aure andaideta akan sati mai zuwa za a kawo kudin sadaki da kuma kaya yadda akatsayar da biki sati biyar bikin zai kasance danasu ya Khaleepha yadda ya Khaleepha zai auri Khadija shi kuma ya fadeel zai auri hanifa yar gidan wan abbansu.
Rana bata karya saide uwar diya taji kunya a yaune aka kawo kudin auren Hafsat da kuma kayan lefe. An hada kayan lefe nagani nafada wadda ko budurwa baza ayiwa ba domin kayan sai San barka yayinda akakai nasu ya fadeel da ya Khaleepha kowa yayi iya daiden gwargwado.
Bana leka Kano.
Addua akeyi ba dare ba rana wadda in Allah ya yarda komai yazo karshe .
Bayan sati uku.
Yau biki ya rage sauran sati daya yadda a kowani bangare shiri akeyi yadda anyanke shawara za a kawo hanifa garin gombe ayi hidimar duk atare bawani hidima za ayi ba iya walima auka yanke zasuyi sai kuma jeren kumbo sannan kuma za ayi dinner.
*After four days*
Yau alhamin takama yau ne walimar auren su Hafsat amaren sunsha kyau iya kyau but gaskiya Hafsat tafisu haduwa yayinda suka lace mai kyau mai kalar pink dukansu anyi wa'azi mai ratsa zuciyoyi yadda akayine akan zamantakewar aure da hakuri a gidan aure.
Haka akayi aka hada anci ansha kowa ya watse aka ebi amaren aka mayar dasu gida.
5 pm
Yau ta kama juma'ah dadyn hafees ne zaune a gaban malamin da yake musu aiki. Yanzu tunda ba daga wayar yakeba kuma ruwan rubutunnan dole zaisha shi ayau tunda yau ne aka gama saukar qur'ani cewar malamin Abba ne ta ce ehh yanzu zan kira abokinsa inyaso inaji zai iya biyo shi sai amasa kwatance gun.
Hakane wannan shawar taka tayi yauwa dady me tafito da wayar sa yakira KB a bokin hafees yacikwa sa a ya daga gaisawa sukayi dady yamasa bayanin komi sannan yamasa kwatance unguwar sukayi sallama
Kb ne yaje yasami hafees zaune a office dinsa abin duniya ya ishe shi ya hada uban tagumi da sallama ya shiga amma bai amsa ba tabashi yayi ai a firgice ya dago a jiyar zuciya yayi sakamakon wadda yayi arba dashi kai friend miyake damunka ne naganka haka cewar KB hmmm ba komai mika gani no naga Kamar kana ciki damuwa ba saboda wannan ba nikam dan Allah tashi karaka ni wani waje Abba nane ya aiken Kamar ya da idan an aikeka ni nake rakaka aa nidai dan Allah katashi nidai ba yadda zanje daga nan.
Da kar KB ya shawo kansa suka futo basu zarce ko ina ba sai gunda dady yamasa kwatance.
Da sallama suka shiga wajan ai hafees yana arba da dadyn sa gabansa ya yanke danshi wallahi ya manta dashi kame kame ya farayi malam ne yace kaga nutsu ka zauna ba musu kwa ya zauna ruwan rubutu aka mika masa dan yasha amma Sam yaki sha saida dady ya daka masa tsawa ai tuni ya.karbi ruwan ya shanye.
Kansa ne yafara juyawa sosai yaji bazai iya ko zama ba ai agun nan ya zube sai barci.
Malam ne ya kalli dady yace shikenan Allah yanzu zaka iya tafiya da yardar Allah yana tashi duk sihrin dayake jikinsa zai barashi godiya yayi sosai sannan yabada kudin daza ayi sadaka.
Da taimakon KB aka daga hafees aka sashi cikin mota akayi gida da shi.
Bashi ya farka ba sai wajan. Karfe tara na dare da salati ya farka momy da dady yagani a kansa runtse idonsa yayi sannan kuma duk abunda ya faru a baya yafara tunowa sake runtse ido yayi tare da sakin kuka maicin rai saida yayi mai Isar sa sannan yace
Momy kune daga masa kai sukayi alamun ehh wani kuka yasake saki wadda sautin kukan nasa har futuwa yakeyi.
Saukowa yayi daga kan gadon ya hade hannayen sa biyu a gaban dady ra momy yace bani da kalmar dazan baku hakuri akan abunda ya faru amma dan Allah ina rokonku daku yafemun abunda namuku badan ni ba yakarashe maganar cikin kuka.
Momy ne ta matso gunsa ta daga shi sannan tace hafees ba amu kayiwa laifi ba a matar ka kayiwa laifi mu bamu rikeka a zuciyar mu ba domin munsan duk abinda kayi ba yin kanka bane amma ka godewa allah da abun ai atsaya daga nan kuma kanemi Hafsat kabata hakuri dan a ita kayiwa laifi tana kaiwa nan ta fuce daga dakin.
Kallon sa ya kai wajan dadynsa zaiyi magana kuma sai yafasa dady ne ya fuskanci abunda zai fada.takowa wajansa yayi sannan yace kar kadamu da mun rikeka a zuciyar mu da bazamu tsaya muna naimamaka magani ba kai danmu nai duk halinda zaka shiga mu mukeda hakkin kula dakai yanzu katashi kafuta idan kaci abinci sai kawuce gida.
Aa Abba bazan sake zama da matar nan ba aa karkayi haka kabari zuwa gobe za asan yadda za ayi tashi sukayi suka futa a tare.
A binci momy tasa masa yaci sannan ya nufi gidan sa cike da bakin ciki rashin Hafsat.
Abba Hafsat ne yasanar da dadyn hafees akan ranar asabar ne daurin aure cemasa yayi ba komai kuma in Allah ya yarda gobe su minal zasuje.
Da shigar shi gidan yasameta ta kure volume din kida tana ta tikar rawa zuwa yayi ya kashe TV din aikwa ta iyo kansa
Akan mi zaka kashemin ko kai ka kunna min tafada cike da masifa bansani ba yace sannan ya wuce ya haura sama.
Tsayawa tayi kallon sa da mamakin sa yadda yabata amsa to lallaikam kodai maganin yafara sakan Kane amma bana gani.
Muje zuwa
*Rukyn. Mamah* forever
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
*Rukyn mamah*
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 235 to 240
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Tsayawa tayi kallon sa da mamakin sa yadda yabata amsa to lallaikam kodai maganin yafara sakan Kane Amma bana gani.
Sama ta haura yadda dakinsa yake ko sallama batayi ba tashiga a zaune ta sameshi akan gadonsa zuwa tayi ta tsaya masa akansa ta kama uban kunkumi tace
Wai mikakeji dashi ne ina maka magana kayi shuru dani bai kulata ba ya cigaba da abunda yake sake magana tayi cike da masifa da uwar ki nakeji kinji nace da uwar ki nakeji zaro ido tayi tace hafees uwata kace fa ehh ance uwar taki koda maganane nidai wallahi ba uwata ba ok saini kenan ehh mana aikasan wadda......bata karasa ba taji saukar mari a fuskar ta ai tuni ta dago futamin daga dakina ko natattakaki yanzunan ai ba musu magani tabar dakin tayi nata.
Safa da marwa ta farayi a dakin ta tana tunanin ta ina zata bullowa abin wayar ta ta dauko ta kira hajja ta fada mata duk abinda ya faru kar kidamu gobe in Allah y kaimu kizo zamuje wajan bokan nan cewar hajja daga can to shikenan sai nazo sallama sukayi sannan ta kashe wayar.
*Washe gari*
Da sassafe safeeya ta tashi ta shirya ko tambaya batayiba ta futa a ta nufi gun matar ta tashiga gate man.ne ya bude mata kofa ta futa tayi hanyar gidan su.
Hafees ne yatashi ya shirya baiga kowa a gidan ba baiyi mamaki ba dan ta saba hakan futowa yayi yanufi gun motarsa ya shiga yayi hanyar gidan su.
Da sallama ya shiga falon gaisawa sukayi sannan yace momy ina zuwa naga ku da kaya wallahi zamuyi tafiya ne cewar momy zuwa Ina kenan zamuje gombe ne biki momy bikin wa yafada yana zare ido bikin yayun Hafsat to momy miyasa Baku fada min ba aida na shirya muntafi aa kabari kawai Sai gobe kwaje daurin aure da dadyn ka to shikenan Allah y kaimu ameen tace a daide nan driver ya shugo yace suzo sutafi sallama sukayi da hafees sannan shima yayi hanyar office.
A kofar gidan su tayi parking sannan ta futo ta shiga gida takwa sameta a shirye ita take jira gaisawa sukayi sannan suka futo suka wuce.
Gun cike yake da mutane kowa ya kasa shiga cikin dakin domin yani wari dayake bankadowa wajan parking sukayi suka futo ai suna futowa sukaci arba da wari amma duk da warin nan bai hanasu Shiva wajanba.
Wajan wata mata suka nufa suna tambayar ta miyake maruwa wallahi nima bansani ba ba asan miyake faruwa da Boka ba saide kuje kuduba.
Hanyar wajan kofar dakin sukayi. Kowa tsayawa yayi kallonsu kutsa kai sukayi suka shiga ai da sauri suka futo sakamakon abunda sukayi arba dashi.
Boka suka gani kwance cikin sa ya kumbura bakinsa tsutsotsi na futa a ciki kafa fuwansa kuma duk cire ai da gudu sukayi cikin mota hajja harda fitsari a jiki lol...
Kowa tambayrsu yake amma ba wadda suka kula mota suka shiga ai a 360 ta figi motar nan.
Tafiya suke amma bata ganin abinda yake gabanta wata babbar mota ne ta iyo kansu ai da sauri ta taka birgi but tayi rashin sa'a birkin ya kwace mata motar tabi ta Kansu.
Hatsarin ya faru ne wajan karfe sha biyu na rana yayinda hajja a take rai yayi halinsa bayan ta hada fade faden abunda ta aikata a baya yayinda safeeya kuma kafafunta duk sun karye motar asubita a kadauko aka sasu dukansu akayi emergency dasu.
Anan aka sallaci hajja wadda da aka kira mahaifin safeeya aka shaida masa yace ba yadda zaice.
Hafees aka kira akasheda masa hatsarin da ya faru da yace bazai jeba dakar KB yasashi yaje.
A daki suka sameta Kamar mahaukaciya say fade fade takeyi abundata yiwa Hafsat da sharrin data mata likita ne ya shugo yamata allura sannan yace wa su hafees subiyoshi office.
Basu musa ba suka bishi doctor ne yayi gyaran murya sannan yace a gaskiya munyi iya baki kokarinmu akan kafafunta su gyaru amma abun yaci turo saide a yanke kafafuwan duka.
Kudi akace subiya domin Shiga da ita dakin yanke kafar amma fir hafees yace bazai biya ba KB ne yafitar da kudin ya biya sannan hafees ya Ciro wata takarda yabawa doctor din yace dan Allah duk sanda ta farka ya bata wannan karba yayi sannna sukayi sallama.
Sai wajan karfe goma na dare ta farka daga aikin da aka mata likita ne ya shigo ya dubata sannan yabata letter da hafees yabashi ya bata da Kamar bazata karba ba kawai ta karba budewa tayi tafara karantawa Kamar haka.
Kin cuceni safeeya kin rabani da wadda nakeso kinso kirabani da iyaye na amma hakan bata faruba kije ki nasakeki saki daya biyu uku saboda bazan iya zama da mata shaidaniya irinki ba kije na yafe miku duk abinda kikamin sakamakon nima iyaye na sunya femun abinda na musu.
Ihu tasa acikin dakin wadda ya jawo hankalin mutane da yawa nashiga uku ni safeeya na cuci kaina nabari shaidan yayi galaba akaina ihu take sosai tana fade fade sai da doctor yaxo yamata allurar bacci tukunna.
*Washe gari*
Sauri yake a shirya dan dawuri jirginsu zai tashi zuwa garin gombe futowa yayi cikin shirin manyan kaya farar shadda tamasa kyau sosai amma kana ganinsa kasab ya rame yayi baki.
Tun daga tsakar gida yakejin hayaniya daga waje karasawa yayi yaga da mai gadi ake fada lafiya kuka fa.....tsayawa yayi da maganar sakamakon wadda yayi arba dashi.
Hajiya hadiza ne da wani gurgu a cikin keke wadda shekarunsa baza su wuce 30 ba ke miya kawoki gidana to maza maza kubarmin gidanan wannan gurgun ne ya karaso wajan sa yace.malam dan Allah yafiyarka nazo naima Kamar ya hafees ya tambayeshi.
Malam nine wadda aka hada baki dani aka bani kudi domin naje nayiwa matar ka sharri a lokacin Dana fito daga gidan ka ina zuwa Babban titi mota ta bugeni nakarye aka kaini asubiti likitoci suka tabbatar kafafuwana bazasu sake amfaniba bayan anyankemin ne na dawo gida nake mugayen mafarke akan abinda na aikata dan Allah malam kayafemun.
Hajiya hadiza ne ta matso wajanta ta nemi yafiyarsa ta farfada masa abinda sukayi da ita da safeeya har fasa kwalbar da tayi duk ta fada masa.
A jiyar zuciya yayi sannan yace kujeku ba yafe muku nima yanzu tafiya zanje na nema yana kaiwa nan ya wuce ya barsu.
Saukar su agun yayi daide da fadan andaura auren Hafsat Umar dahuwa tare da usman Yakubu saraki akan sadaki nera dubu Dari da hamsi.
Tsayawa yayi agun yaki motsawa dady be yace lafiya hafees dady na cuci kaina dama harda Hafsat auren kwarai kwa hadda ita cewar dady hawaye ne yafara bin fuskarsa yana danasanin auren safeeya da tayi a duniya a haka suka karasa wajan daurin auren.
Anyi daurin aure anwatse yadda daurin auren ya halarci dumbin mutane da yan uwa da abokan arziki kowa yayi gabansa.
Hafees ne zaune akan kujera ya hada uban tagumin minal ne ta shigo dakin hannunta rike Dana junior ta karaso wajan gaishe shi tayi sannan ta ce yaya ga maisunan dady danka wadda safeeya ta Haifa da sauri ya dago kai yana kallon yaron yayi mamakin yadda suke kama da yaron sosai hanu ya mikawa yaron amma yaki zuwa saida kar yaje.
Rungumeshi yayi sosai a jikinsa yanajin son dan a zuciyar sa dago kai yayi yace ina Hafsat tana dakin Abbah ana musu nasiha kije dan Allah tazo ina son ganinta ok tace masa sannan ta juya.
Zuwa tayi ta sanar da Hafsat da hartace bazatajeba ummah ne tace mata tajeta ai ko ba komai yayanta ne hijjab dibta tadauko tasa sannan ta nufi hanyar dakin..........
Muje zuwa
*Rukyn mamah* forever
[14/09, 11:56] Hubbey Frd Ameena Kn: 💘💘💘💘💘💘
*ILLAR SO*
💘💘💘💘💘💘
ZURI'A DAYA WRITERS ASSOCIATION
Story & written by
~Rukyn mamah~
Dedication to
(Zeee Sani)
Page 240 to 245
KARSHEN PAGE DIN BAYA
Zuwa tayi ta sanar da Hafsat da hartace bazatajeba ummah ne tace mata tajeta ai ko ba komai yayanta ne hijjab dinta ta dauko tasa sannan ta nufi hanyar dakin..
Da sallama tashiga cikin dakin taje tasamu waje ta zauna tsare ta yayi da ido Kamar baitaba kallonta ba wani kyau yaga tayi sosai saboda ummah ta gyara ta ji tayi ba dadi kallon da yake mata sai kawai ta katse kallon da cewar ya hafees gani.
A jiyar zuciya yayi sanan yace Hafsat ina miki murnar auren da kikayi shuru yayi for the few minutes sannan yace hakika nasan ni mai laifine a gunki amma dan Allah ina neman ya fiyarki daki yafemun dafari inaso kiyafemun akan kazafin da namiki wadda bantsaya na tabbatar ba na yanke hukunci sannan ina so kiyafemun abinda namiki a baya ba danni ba kodan dan da take tsakani na dake hakika Hafsat naso muyi zaman aure dake mai daure wa amma Allah baiyiba Allah ya hadani da shedaniyar mata kwashe duk labarin abunda ya faru da safeeya yayi yafada mata da abunda suka masa bayan tafiyar ta ya karashe maganar cikin kuka.
A jiyar zuciya Hafsat tayi sannan tace bantaba rikeka a cikin zuciya taba kuma bakamin komai ba duk da nasan abunda kamin bayin kanka bane kuma na dade ina rokon Allah daya kawo min wannan ranar ya hafees na ya femaka duniya da lahira sannan ita safeeya na yafe mata ko da abunda yasameta na barta nasan Allah ya nuna mata karshen ta lalai Allah ba azzalumin bawansa bane saide wadda ya zalunci kansa.
Kuma dan Allah ina son naiman alfarma a wajan ka. Dago kai yayi yace Hafsat wata alfarma kike nema ki fadamin ko miye zan baki.
Ba komai bane so nake dan Allah kavarmin mai sunan dady a wajena kar karabani dashi shikenan Hafsat bazaki tambayi abu a guna na hanaki ba amma da daukan sa zanyi nasan ko bakomai zaina debemin kewar ki.yafada cikin alamar tausayi.
A haka de sukayi sallama da daddare aka shirya bayan ankai amare gidansu ita kuma aka yanke shawarar sai washe gari za akaita.
Washe gari da sassafe aka dauki hanyar yola bayan anhada yiwa amarya nasiha.
Sai wajan 1 pm suka isa garin yola kai tsaye gidan su sahin aka wuce da ita nan ma momyn sahin ta mata nasiha akan zamantakewar aure sannan aka wuce da ita gidanta.
Sai dare yan kaiwa amarya suka koma dake zasu kwan a gidan su sahin gobe in allah ya kaimu su wuce.
Zaune take tayi ji gum jigum akan gado ita daya hayaniya tajiyo daga palo hakan ya tabbatar mata cewa su sahin ne suka shigo.
Da sallama yashiga yasameta akan gado wajanta yaje ya zauna kusa da ita sannan yace baby ke ake jira kifito a bokanai na suna son ganinki bata masa musu ba ya kama hannunta suka nufi hanyar falon.
Nasiha abokan ango sukayi sannan suka ajiye musu leda suka nufi hanyar tafiya.
Rufe kofar falon yayi yasanarwa da mai gadi akan ya rufe kofar gidan shi kuma ya jiyo.
Zuwa yayi yasameta harta kwanta haba baby ya kuma zaki kwanta wallahi uncle bacci nakeji aa ni banyarda ba kitashi muyi alwala muyi sallah mugodewa Allah.
A tare sukayi alwalar yajasu sallah raka'a biyu sannan sukayi addua suka godewa Allah sannan yakama kanta ya kwararo mata addua.
Futa yayi ya nufi kitchen ya dauko plate da cup sannan ya dawo kazar daya shigo da ita ya bude ya juyeta a plate sannan ya bude fresh milk dib ma yasa mata a Kofi ya mika mata
Fafir taki ci wai ita ta koshi ai dayaga alamunta Kamar wasane yasahi yafara bata da kansa saida ya tabbatar ta koshi tukunna ya barta.
A daren yau sahin ya kashe arna yadda yattayiwa Hafsat sunbatu abu kala kala tayi kukanta ta gaji ko kulata baiyiba saida yaji ya gamsu yafara samata albarka yana bata hakuri.
Bayan wata tara
Can na hango Hafsat cikin lebouring tana fama. Da nakuda nurse ne akanta suna taimakonta yayinda sahin yarasa yadda zaiyi kawai tunanin matarsa yakeyi da maza suna haihuwa da na abunda zai hanashi bai karbi haihuwar yayi da kansaba.
Wata nurse ne ta tafo gun sahin da gudu sannan tace masa congratulation matar ka ta sauka lafiya ta haihu yan biyu mace Dana miji wayo karkuso kuga murna wajan sahin kudi ya zaro a aljihu wadda baisan yawansu ba yabata yace gashi tukucinki karba tayi cike da murna sannan tace zaka iya zuwa ganinta.
A kwance yasameta gefenta yaran ne a kusa da ita sai momyn sahin din wajanta ya nufa baidamu da ganin yaranba yace baby kina lafiya ko daga masa kai tayi alamun ehh sannan yace to alhmdulillah.
Ranar suna yara sunci sunan kakaninsu namiji yaci sunan dadyn sahib ita kuma macen taci suna ummah Hafsat yadda aka yanke shawarar za a nace musu fadeel da fadeela.
A bangaren hafees kuma ya kara aure ya auri kanwar abokinsa KB zainab yarinya mai biyayya da hankali ga Sanin ya kamata zamansu suke cikin so da kaunar juna baya rage mata komai a rayuwa.
A bangaren safeeya kwa duniya tamata zafi yanzu yawo take tana bara a kan titi da keken gura gunta.wadda saitayi barar take samun a bincin da zataci.
Bangaren hajiya hadeeza kwa tun randa tabar gidan hafees washe gari mijinta ya dawo shi da wata mata harda 'ya 'ya uku a tsakanin yayinda a lokacin yabata takarda saki saki uku yatabbatar mata da duk abinda takeyi yasani. Bayan rabuwar sune wasu kuraje suka fara futo mata bayan taje asibiti an gwada ta aka tabbatar mata tana dauke da cutar HIV tayi nadamar abinda ta aikata a baya daga karshe tasamu miji wadda shima yana da HIV ta aura suka tare cikin wani kauye.
Bangaren ya Khaleepha da ya fadeel kowa matarsa ta haihu yayinda Khadija ta haifi namiji aka sa masa sunan abban Hafsat ita kuma hanifa ta haifi yarta mace akasa mata sunan Jakarta tawaja uwa.
*After 5 years*
Wasu yara na hango sai guje kuje sukeyi mazan sun biyo macen yarinyar suna cewa sai sun doketa bayan Hafsat taje ta buya tana cewa momy ki boyeni kinga ya su ya fadeel wai zasu dokeni.
To mikaka musu kefa kin cika tsokala cewar Hafsat junior ne ya karaso yace momy Kice tabamu abunmu kinga ta boye mana nifa kunga bazan iya wannan abun nakuba gacan dadyn ku ya dawo kuje kufada masa.
Haba maman yan biyu ai wannan fadan saike yafada yana karasowa cikin dakin dariya sukayi gaba dayan su.
*After 4 years*
Can nahangosu a kasa mai tsarki suna sauke farali da Hafsat sahin da fadeel da fadeela da kuma junior sunyi kyau sosai sai kace yan kasar bayan sun hada ne suka wuce kasar Dubai satin su biyu suka karaso Nigeria...
Sahin ne da Hafsat zaune kan gado sai shagwaba take masa budar.baki yayi yace nifa gaskiya.Maman yan biyu na.gaji.yau dole.aban hakkina dariya tayi ta tashi tana kokarin fita a dakin aikwa ya kamota ta fada kansa kissing dinta yafara ai danaga abun zaifi karfi na a guje.na fita dankar suganni.
Alhamdulillah alhamdulillah
Anan nakawo karshen wannan novel din nawa mai suna illar so abunda muka fada daide da wadda mukayi kuskure muna rokon Allah ubangiji ya yafe mana kuma muna rokon Allah masu hali irin na safeeya Allah su gyara su gane gaskiya dayane.
Gaisuwa ta gareku.
Ina mai mika gaisuwa ta ga yan group din zuri'a daya dama sauran yan group dasuke karfafamin gwiwa akan wannan novel din.
Sadaukarwa
Nasa daukar wa yar uwata kuma aunty nah wannan littafin wato zainab Yakubu (zee Sani) Allah yabar kauna tsakanin mu.
Anan sanje muku sai kunjini a littafi.na nagaba wato daga murnar birthday
Love you all my fans ina sonku ina kaunar ku
Download Illar So Littafi Na Daya Complete
0 Comments
Thank you for this comment