Copied By
YAYA HAYAT
        (admin
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
                   AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)


      WHATSAPP NO:
   +2349030159301*MUGUN MA'KOCI*  1⃣



*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*



*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*


   *Wannan shafin nawa na farko naki ne babbar mace hakima, uwar d'akin Fido Sodangi Allah ya kara karemin ke my Mentor khadija sidi (Salma Atiku)*



       Sararin samaniya ya had'u yayi bakinkirin sai cida akeyi alamun da ga yanzu zuwa kowani lokaci ruwan sama zai iya saukowa, wannan dalilin ne yasa jama'a kowa keta kokarin kimtsa kayan sa, lokaci d'aya ruwan saman ya sauko da k'arfi had'e da iska mai k'arfi.


        'Kyakkyawar matashiyar wacce bazata wuce shekara 18 ba sanye take da kayan makarantar islamiyya da alama a lokacin aka tashi, kanta a k'asa take tafiya cikin natsuwa, kallo d'aya zakai mata ka tabbatar da cewa akwai natsuwa sosai a tare da ita.

    Lokaci d'aya ruwan saman ya jikata sharkaf gaba d'aya kayan ya manne a jikin ta hakan ne ya baiyyanar da surar jikin ta a zahiri.

    Hakan baisa tasamu gu ta labe ba kota kara saurin tafiyar tata ba illama ci gaba da tafiyar ta datayi cikin natsuwa,

    Daga saman gidan nasa yake kallon tah yana murmushi zuciyar sa cike da sake - sake.
        Cikin sanyayyar muryar ta tadoka sallama kuma tayi tsaye a k'ofa tana jira ai mata izinin shiga,  kamar daga sama mahaifiyar tata taji sallamar ta mamaki ne yacika ta yanda y'ar tata ta taho acikin wannan ruwan saman da iska mai karfi da ake,   sallamar ta amsa sannan matashiyar budurwar tashigo ciki tana rawar sanyi,  muryar ta na rawa ta gaida uwar tata "umma ina wani ya ruwa?"

      "Lafiya kalau Nabeehat!"

"Amman saboda Allah 'yar nan kinma kanki adalci kenan dazaki kamo hanya acikin ruwan saman nan ki taho baki gudun mura ya kama ki?"

   "Haba Nabeehat wai sai yaushe zaki san ciwon kanki ne kidaina azabtar da rayuwar ki ta hanyar tirsasawa kanki abinda yafi karfin ki haba".

    "kiyi hakuri Umma zan kiyaye insha Allahu".

      Daga haka tashige d'aki uwar ta bita da ido tana mamakin halin d'iyar tata.

Tana shiga d'aki tacire kayan jikin ta tashiga wanka, tsawon minti talatin ta d'auka tana gasa jikin ta Kafin tafito bayan ta d'auro alwala,  a gurguje ta shirya jin anata kiraye kirayen sallar magrib, wata doguwar riga tasaka ta barci ta zumbula abayar ta tahau kan darduma ta tada sallah.


         *Bayan sallar isha'i*


      Ruwan saman ya dade da tsayawa sai wani sanyi mai ratse jiki ne ya sauko wanda in bakayi da gaske ba sam bazaka iya fitowa ko kofar gida ba, sai dai idan kanada babban uziri.

        "Umma ina yini munsame ku lahiya?"
    "Lahiya kalau Abdullahi ya su Maryam din ince ko kalau suke?"

    "Lahiya kalau umma duk suna gaishe ku, Abba bai dawo masallaci ba?"

    Bai gama rufe baki ba Abban yashigo dauke da sallama a bakin sa,

Har k'asa Abdullahi ya duka ya gaida uban nasa inda ya amsa cikin sakin fuska da jin dadi.

    Waje yanima ya zauna kusa da matar tasa, da sauri ta mike tashiga kitchen ta fito masa da tiren abincin sa, tare da d'an nasa Abdullahi sukaci a kwano d'aya cike da nishadi.

        Bayan sungama Umma ta kwashe kwanukan ta nufi kitchen dasu.

    Nabeehat ce tafito cikin natsuwa sanye da abayar ta da tai sallah dashi, har kasa ta tsugunna ta gaida iyayan nata sannan ta gaida yayan nata Abdullahi, kitchen ta nufa ta d'auko abincin ta ta zauna a kasa tare da tankwashe kafa tashiga ci cike da natsuwa bayan tayi bisimillah.

    Hira su umma keyi cike da shakuwa game da halin da k'asa ke ciki, a haka har Nabeehat ta kammala ta kai kwanon ta kitchen ta tsaya ta wanke kwanukan tas sannan tafito, fitowar ta yayi dai dai da sallamar Anty Fauziyya makociyar su, cike da fara'a Nabeehat tace "oyoyo Anty fauzy yanzu nake tunanin ki a zuciya ta yau duka banshigo ba, yasu Abdul?"

    "A'a Nabeehat bazan amsa ba fushi nake dake, aike nawa nayi gidan nan yau amman shuru wai malan yaci shurwa".

    "Sorry Anty na wallahi yau nazama busy sosai tambayi umma kiji ko Umma?"

   Ta kare maganar tata tana kallon fuskar uwar.

      Murmushi kawai umma tayi ta dubi Anty Fauziyya tace Fauziyya kece da darannan haka?

    Da sauri Anty Fauziyya ta gaida su umma sannan tanimi gu ta zauna Abdullahi ya gaida ta tare da tambayar yasu Abdul.

      Tsawon lokaci suka d'auka suna hira Karin Anty Fauziyya ta rausayar da kai ta dubi umma tace "Ummu dama wata alfarma ce nashigo nima".
   Ta kare maganar muryar ta a sanyaye.

      "Haba Fauziyya wace alfarmace haka kike nima har saikinzo da kanki cikin daran nan ga sanyi anayi haka".

     "Umma ai maganar ce dole sainazo da kaina ba aiken yara bane saboda mahimmancin ta".

"To Allah dai yasa lahiya?"

Acewar Abba kenan wanda ke sauraran su.

   "Abba da Umma dama nazo ne in nimi alfarmar a taimaka min da Nabeehat tazo gida ta ringa taya su Abdul kwana zanyi tafiya ne kuma kwana hudu kawai zanyi banaso intafi dasu sabida makaranta, kuma baban suma gobe shima zaiyi tafiyar kuma zai kwan biyu kan yadawo.......

    Da sauri Abba ya katse ta "haba Fauziyya mudaku ai anzama d'aya meye abin wannan jawabi haka indai Nabeehat ce gata nan tabiki tun yanzu ma sai ki nunnuna mata yanda zatayi kan kidawo".

    Cike da farinciki Anty Fauziyya taimasu Abba godiya Nabeehat ta sanya abayar ta data cire ta aje gefe, sukaiwa su umma sallama suka fice zuciyar Anty Fauziyya *MUGUN MAKOCI* 2⃣

*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*



    *Wannan shafin nawa naki ne small Ummi Aysha nagode da soyayyar ki agare ni Allah ya bar kauna.*


       Zaune yake a palon yana kallon labarai a tashar CNN, gaba d'aya hankalinsa ya d'auko a abinda yake kallo, gefen sa bakin shayi ne a kofi wanda yaji Nescafe sai kamshi ne ke tashi ga tururi yanayi da alamar dai ruwan shayin masu zafi ne.

       Sallamar su had'e da shigowar su gaba d'aya ne yasa shi sauke idanuwansa akan matar tasa, dasauri kuma yakuma maida duban sa akan Nabeehat wacce kanta ke a k'asa har zuwa lokacin da ta k'arasa shigowa cikin palon.

   "ina yini Abban su Abdul?"

   Dasauri ya d'auke kansa daga duban ta ya amsa yana fara'a "lahiya kalau Nabeehat yaso Umma?"

"Lafiya kalau".
  Tafad'i tana k'ok'arin zama bisa d'aya daga cikin kujerun palon.

"Abban Abdul ga Nabeehat d'innan na tambayo Abba ma yace mutaho kawai tun yau dan innuna mata yanda nake shirya su Abdul zuwa makaranta".

   Cike da farinciki bakin sa ke furta Masha Allah Allah yakara zumunci.

"Ameen Abban Abdul".

"Nabeehat tashi mushiga ciki ki kwanta nasan dawuri kike bacci".

   Murmushi Nabeehat tayi hade da mikewa Anty Fauziyya ta rufa mata baya.

   Bin bayan su yayi da kallo har suka shige yana wani murmushi wanda shikan sa baisan dalili ba.

**********

*WASHEGARI*

Tunda asubahin fari Anty Fauziyya tashirya yayin da Abban su Abdul yakaita tasha tashiga mutar yola inda shikuma yadawo gida.

     Misalin k'arfe shida da rabi Nabeehat tashiga kitchen tasoma hada breakfast hade da wanda su Abdul zasu tafi dashi makaran ta, dankalin turawa ta fere ta yanyanka sannan ta jona fryer bayan man yai zafi tashiga soyawa sannan ta kuma d'aura indomie wanda yaran zasu tafi dashi makaranta, misalin k'arfe bakwai na safe tagama komi da komi ta shirya su a bisa dinning table, inda ta shiga d'akin yaran ta shiga tashin su d'aya bayan d'aya tanai masu wanka hade da shirya su gaba d'aya su ukun.

    Surutu suke tai mata tana dariya tana biye masu, gaba d'aya suka fito palon dai dai lokacin da mai gidan yafito shima danashi shirin nazuwa office.

   Gaba d'aya yaran suka ruga suka rungume shi suna gaida sa da harshan turanci.

   Cike da sakin fuska ya amsa masu yana duban Nabeehat wacce tayi kasa da kanta.

   "ina kwana Abban  su Abdul?"

Bai amsa ba illa tsare ta dayayi da ido daga bisani cikin basarwa yace "kintashi lahiya Antyn yara?"

   Bata amsa ba illa murmushi da tayi takoma cikin d'aki hannun y'ayan sa yaja suka nufi dinning table suka zauna nan ya zuzzuba masu tare da hada masu tea suka shiga karyawa cikin kankanin lokaci suka kammala.

    "Antyn yara!"
Ya kwalla mata kira, kifito zamu wuce ina abincin su yake?

Da sauri tafito har tana tuntube ta shiga ta d'auko masu ya amsa suka fice yaran nai mata bye bye.

  Gyara gidan tayi tas sannan ta koma ta kwanta inda bacci mai nauyi ya d'auke ta.


   Sai karfe goma ta tashi ta rufe gidan tashiga gidan su.


Da rana ma ta koma gidan inda taimasu abincin rana gaba daya zuwa dare inda baban su ya maido su misalin biyu na rana inda ya shida mata shima yanzu haka kaduna zai tafi.

    Sunci sunsha sun koshi haka sukaita hira har zuwa lokacin zuwa islamiyya yayi, inda ta shirya su suka rufe gidan suka shiga nasu gidan inda ta shirya itama suka tafi gaba daya kasancewar islamiyyar ba d'aya bace da wacce take zuwa dan haka saida tafara kaisu sannan ta tafi bayan ta jaddada masu sujira ta zatazo ta dauke su idan an tashi.

   Haka kuwa akai misalin karfe shida da kwata tazo ta dauke su suka tafi gida, nasu gidan suka  shiga inda ta ci gaba da taya Umma aiyuka harzuwa sanda suka kammala.

         Sai bayan isha sannan ta tasa su a gaba suka koma can gidan bayan ta rufe gidan suka shiga ciki, wanka takuma yi masu tasa masu kayan bacci ta kunna masu kallo inda itama tashiga tayi wanka bayan ta fito ta shirya cikin wata yar karamar rigar bacci.

   Palon ta koma suka ci gaba da kallon sunayi suna hira har bacci ya d'auke yaran, daya bayan daya tashiga kaisu daki tana dawowa har tagama kaisu, ta dawo palon ta kwanta bisa kujerar tana ci gaba da kallon ta, dif nepa suka dauke wuta duhu ya mamaye ko ina, nan fa tsoro mai tsanani ya shigi Nabeehat dan tana bala'in tsoron duhu, hawaye ne yacika idon ta duk ta takure a waje d'aya jikin ta na rawa kamar mazari................

tas............*MUGUN MA'KOCI*   3⃣



*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*


*Wannan shafin nawa naki ne MEELAH!  sakon ki ya iso gare ni, nagode da kaunar ki a gare ni sodangi tana godiya Allah yabar kauna*


            Hawaye sosai ke gudu bisa fuskar Nabeehat numfashin ta sai sama - sama yake tashin hankali baiyane k'arara bisa k'yakkyawar fuskar ta, da k'arfi ta runtsa ido ta k'ara takurewa bisa kujerar,  tsawon lokaci tana a hakan har Allah ya taimake ta wani nannauyan bacci yayi awon gaba da ita.

             Tsaye yake a tsakar gidan yana k'arewa ko ina kallo tamkar wani bako, bayan yayi amfani da mukullin shi ya bude k'ofar gidan yashigo.

    A hankali yanufi inji ya kunna bayan ya canza layin, cikin kankanin lokaci ko ina ya d'auki haske,  *(sunan wani littafi na kawata Ummi Aisha wai shi HASKE YA BAIYYANA)*


     cikin sand'o ya lallaba ya shiga palon hade da rufewa da makulli ya maida aljihun sa. Hankalin sa ya maida akan Tv dake ta aiki shi d'aya, cikin natsuwa yaje ya kashe d'agowar dazai yi idanuwan sa suka sauka akan ta tanata baccin ta abinta sai ajiyar zuciya take yi ta kankame jikin ta waje d'aya dagani dai kasan baccin wuya take bajin dadi take ba da kwanciyar a hakan ba.

   Bakin sa ya hau lashewa tamkar wani maye ya kafa mata manyan idanuwan sa tamkar zasu fado kasa.

     Babu abinda yakara rudasa kamar kugun ta da manyan nashanun ta wanda suke tamkar su fasa yar ficiciyar rigar dake jikin ta.

    A hankali yashiga k'arasawa gunta yana sude baki, tsayawa yayi ya kashe fitilar palon nan duhu ya mamaye ko ina ko tafin hannun mutum bai iya gani, wayar sa yaciro a aljihun sa ya shiga haskawa da dan hasken jikin wayar batare da ya kunna fitilar wayar ba gudun kar hasken yayi yawa, a haka har ya isa,  a hankali ya kai hannun sa jikin ta tamkar wanda zai taba igiyar wuta yana tsoron kar yaja shi, kugun ta ya shafa da dukkan hannayan sa, kwanciyar ta ta gyara ta saki jiki gaba daya ta koma a rigingine, nan fa yasake rikicewa jikin sa har wani kyarma yake ya maida wayar aljihun sa yakaiwa nashanun ta cafka gaba daya yacika hannayan sa yana matsawa, a zabure Nabeehat ta farka jin bakon yanayi a tattare da ita.

    A gigice ta bude baki zata kwalla k'ara fahimtar hakan dayayi ne yayi saurin daura bakin sa bisa nata, haka yacigaba da shafata yana murzata har yaci nasarar rabata da yar rigar dake jikin ta, lasar jikin ta yake kamar wani maye yana tondewa, wani irin k'arfi ne yazo mata ta ture shi ta nufi k'ofa da gudu tana lalube saidai ina a rufe k'ofar take gam gam.

     Ihu tashiga yi da iyakar karfin ta sai dai ina babu mai jin ta kasancewar karar inji ya cika ko ina, "wayyo Allah Umma ta wayyo Abba na wayyo Yaya Abdullahi kuzo ku cece ni zai kashe ni, zai cuce ni zai rabani da mutunci na wayyo Allah nashiga uku".

     Wani irin dariya yakeyi tamkar wani mahaukaci yana karasowa inda take cikin lalube saboda tsananin duhun palon.

Jin batajin motsin shine yasata fara wani sabon ihun,  "wayyyo Allah na bawan Allah karufa min asiri wallahi masu gidan basa nan dan Allah kayi hakuri wallahi ni yarinya ce karama kwata kwata 18 nake dan Allah karufa min asiri kaji kaina.

   Wani murmushin jin dadi yayi ganin sam bata gane shiba, kayan sa yacire tas ya aje gefe sannan yasoma tahowa yana lalube.

   Nabeehat jinsa shuru har yanzu ne yasata tasoma magana cikin rawar murya, "bawan Allah ka kunna min wuta wallahi banason duhu tsoro nakeji dan girman Allah".

   Muryar tane yatona asirin inda take, cikin sando yake bin inda muryar tata ke fitowa hardai ya cimmata, fisgota jikinsa yayi nan tasaki ihu suka zube akasa yasa hannu ya...............




❤❤❤❤
������������
������������
������������

ASSALAMU ALAIKI

Dafatan kina lafiya

Thank you so much for the dedication. I really appreciate the fact that I have someone like auntysis nd you. Words can't describe or explain how much happiness I felt when I saw my name as the person whom the whole book was dedicated to. I pray may Allah Subhanahu wa ta'ala continue to guide you nd bless your hand����

Allah ya bar zumunci
Allah ya kara basira, dauka da ilimi
Allah ya kareki da sharrin mutum da aljanni da sauran halittu
Allah yasa kifi haka
Allah ya bar so da kauna
-------Amin--------

Know that somewhere around the world someone loves you so much ♥♥
         ����Salma Mannir M����
        ��Umm Aasim��

❤����������❤����������
*MUGUN MA'KOCI*  4⃣


*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*




           Hannun sa yasa ya had'e hannayan ta gu d'aya ya matse a bayan ta yacigaba da wassanni da ita cikin rawar jiki tamkar wata matar sa ta sunna haka yake wasanni da ita, gaba d'aya yafi bada kaimi a nashanun ta domin kuwa sune sukafi tsone masa idanuwa, da zafi - zafi yake murzasu yana sha hade tondewa saikace wani tsohon maye, sambatu yake cikin kid'ima yana 'kara zukan su tamkar wani jariri.

    Duk da Nabeehat tana cikin gigita da Kid'ima ga zafi da zugi da kirjin ta keyi saboda shan muguntar dayake masu, hakan bai hana ta shaida shi ba ta dalilin muryar sa daya saki baki yana ta sambatu.

    K'ara gigicewa tayi tashiga k'okarin k'watar kanta amman ina k'arfin ba d'aya ba, amfani yayi da k'arfin da Allah yayi masa ya shige ta da k'arfi batare da tausayawa ko rangwame ba na duba da k'arancin shekarun ta da yarintar taba,

    Wani irin gigitaccan 'kara tasaki saboda azaba, ta k'ankame shi gam gam ta cusa fuskar ta a kirjin sa tana yakushin sa da farcan ta, ganin baida alamar kyaleta yasa ta kama fatar kirjin sa ta gantsara masa cizo da duka karfin ta, zafin cizon yasa shi sakar mata wani gigitaccan mari tare da kara sakin nauyin sa a kanta, tamkar wata babbar mace haka yake shigar ta sai sambatu yake yana k'ara yi da karfi, da alamar abin ba karamin dadi yake masa ba.

    Tsawon lokaci yana gana mata azaba batare dawani tunani a zuciyar saba, gaba daya idanuwan sa sun rufe shikansa yaji mamakin tsawon lokacin daya dauka akan ta batare daya gaji ba.


      Haka yacigaba da gurzar ta son ransa cike da son zuciya da rashin imani.

    Sai daya samu natsuwa da gamsuwa son ransa sannan ya sarara mata ya mirgina gefe yana kallon ta, a lokacin Ko k'wakkwaran motsin kirki batayi.

   Tsawon lokaci ya dauka a haka sannan yakara matsawa gun ta yasa hannuwan sa duka biyu a kirjin ta yana matsawa yanawani lumshe ido, a hankali ya kai bakin sa a kansu, a haka suka kasance har k'arfe hudu da rabi sannan ya je yayi wanka ya maida kayan sa ya sid'ad'a ya sulale yabar gidan, yabar ta nan kwance cikin mawuyacin hali.


Sanyin asuba hade da sanyin k'asan da take a kwance ya farkar da ita tasaki kuka cikin mawuyacin hali tana mai bakincikin sanin da taiwa wayan nan bayin Allah.


Sam babu abinda zata iya yi hakan yasa taci gaba da kuka a wajan har lokacin da gari yafara wayewa haske ya karade ko ina.

     Wani irin azaba takeji tamkar ma jikin ta banata ba haka takeji, ta dai tabbatar dacewa tabbas babu mai taimakon ta a yanzu gara tanimawa kan ta mafita, dan haka ta yanke shawarar tashin Abdul dan ya je ya kira mata Umman ta.

   haka ta ringa jan ciki a k'asa kasancewar ko mikewa bata iya yi, da jan ciki ta isa dakin su Abdul tasa hannu ta ringa bubbuga shi har Allah ya taimake ta yatashi, kasancewar sam bashi da gigin bacci yace "Anty meya same ki bakida lahiya ne?"

   Kai ta daga masa sannan tace yaje ya kira mata Umman ta, da gudu yaron ya fice ya nufi gidan su.

A lokacin Umma na kokarin dama koko Abdul yashigo a guje yana fadin "Umma! Umma! Anty na kiran ki batada lahiya tana gidan mu."

Mamaki ne ya kama Umma ta dube shi tace "Abdul meya sameta bata iya zuwa ita zata turo ka da sassafen nan?"

"Umma Anty fa bata iya tafiya ko tashi bata iyawa!"

Dasauri Umma ta shiga daki ta sako abayar ta tana fadin "assha wani irin ciwo ne haka ni Balki!"

Suna shiga palon hankalin Umma yayi mummunar tashi zuciyar ta ta yanke ta fadi rass!! Rass!!  Rass!! Ganin jini kwance duk ya bata waje, a gigice tayi dakin da gudu tana kiran sunan diyar tata...............*MUGUN MA'KOCI*   5⃣



*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*



*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*



*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*




*Wannan  shafin nawa naku ne, ZAURAN BIEBIE  ISAH,   hakika kun nuna min karamci naji dadin karramani da kukayi tabbas zuciya tanason mai kyautata mata sodangi tana gaida ku tare da alfahari daku.*



              Nabeehat wacce take k'wance a k'asa tana numfashi sama -sama jin muryar uwar tata yasa ta fashewa da wani irin kuka, cikin gigita umma tayi kanta ta d'ago ta tana kuka itama tana fad'in "Nabeehat wani macuci ne yayi maki wannan ta a sar wani mugu ne wani mara tsoron Allahn ne ya aikata maki wannan mummunar aiki haka, ya cuce mu ya tozarta mu!"

     "Wallahi babu yafiya a tsakanin mu sai Allah yayi maki sakayya ya tozar ta shi tun anan duniya!".

Ta kare maganar cikin kuka mai tsanani wanda ya data sauran yaran suma suka soma nasu kukan musamman Abdul daya fisu wayau.

Cikin zubda kwallah Umma tahadawa Nabeehat ruwa masu zafi ta gasa ta sosai sannan ta taimaka mata suka koma gida tare da yaran gaba daya, zuciyar Umma sai tafasa take ahaka tayi ma yaran wanka tabasu abinci sukaci ranan ba batun zuwa makaranta, tabawa y'ar tata abinci da magani ta sha ta kwanta cikin azabar zugi.

    Ba k'aramin tashin hankali Abba yayi ba dasamun wannan mummunar labari ba, gaba d'aya ya gigice nan yayi kiran Abdullahi shima ya iso cikin tashin hankali, cikin zubda kwallah Abdullahi yake tambayar ta muryar sa na rawa,

 "Nabeehat kigaya mana wanda ya aikata maki wannan danyan aiki haka?"

  Umma ce ke tambayar ta cikin zubda kwalla, idanuwa Nabeehat ke  rufewa tare da cije baki saboda wani irin azabar da take ji a k'asan ta gaba d'aya hawaye sun tsaya cak a idon ta saidai kukan zuci wanda yafi na fili ciwo.


   Da kyar bakin ta ke iya motsawa cikin karfin hali tashiga fad'in "Umma Abban su Abdul ne, shine yayi min fayd'e shine Umma!!"

    "bazan iya yafe masa ba ya cuce ni yayi min illa Umma yaci amanar *MA'KOTAKA!*"

    "Ya lalata min rayuwa ya cuce ni ya zalince ni yaci amanar ku yaci mutuncin Amana da yarda ya cutar dani Umma!"

      Gaba d'ayan su wutace ta d'auke masu sun gigice sun d'imauce, jikin Abdullahi sai rawa yake yi zuciyar sa na k'una.

     Yanzu saboda sun kasance masu k'aramin k'arfi talakawa shine za ai masu wannan cin kashin?

Saboda kawai sun kasance marasa shi shine za ai masu wannan babban zalincin?

Shi talaka an d'auke shi k'askantaccan mutum mara galihu shiyasa masu kudin nan sukeyiwa talaka yanda suke so suke takasu yanda sukaga dama?

Wani irin hawaye masu zafi ne suke gudu bisa fuskar sa, wannan wace irin rayuwace saboda Allah, duniya ina zaki kaimu, wayyyo kaico! Kaico!.

Abba ne yadubi umma da idanuwan sa dasuka kada jawur yace yanzu meye abinyi?"

  
Cikin tashin hankali Umma tace "Malan yarinyar nan na bukatar ganin likita Karin musan abinyi, dan ko zama bata iya yi har yanzu bare tsayuwa bare aje maganar tafiya".

Takare maganar hawaye na gudu bisa fuskar ta.

     "To Habi yazamuyi ne?"
"Kina gani jiya haka nagama buga buga na nadawo batare dana samu ko sisi ba, yau ma kina gani kece kika sai kamu kika dama koko, wallahi tallahi banida ko sisi Habi!".

Cikin wani irin bakinciki da k'unar zuciya Abdullahi ke fadin "Abba bari infita ingani ko zan samu rance ko dubu goma ne sai akaita asibitin, tunda yanzu shima asibitin gwabnatin da gindin sa yake zama, ko ina yanzu zance ne na kudi".

"To Abdullahi Allah yabada Sa'a Allah yayi maka albarka, hakika kai d'a nagari ne maijin k'an iyayan sa, Allah yasa ka gama da duniya lahiya!".

"Ameen Abba Ameen, Allah dai ya rufa mana asiri yabamu yanda zamuyi".

Yafice yana layi kamar zai fadi saboda wani irin jiri dayake gani.

Wunin ranar haka bayin Allahn suka wuni cikin bakinciki da takaici, gashi Abdullahi ya dawo bai samo ko sisi ba, ga su Abdul dake ta kuka sam anrasa meke damun su.


        *WASHEGARI*


         Haka Nabeehat ta k'wana cikin matsanancin hali gaba daya gun yayi tsami abin ya shahara zuwa yanzu ko motsin kirki batayi, suna cikin wannan halin ne kamar daga sama sukaji muryar Abban su Abdul a k'ofar gida yana k'wala sallama.

Da gudu y'ayan sa suka nufi waje suka rungumosa suna murnar ganin sa, cikin tsananin farinciki.

  Abba ne yaje yayi masa iso zuwa cikin gidan, sumumi sumumi yabiyo bayan Abba kamar wani mutumin kirki yana zuwa palon yasaki kukan munafurci yana fadin "Abba ku gafarce ni ku yafe min tabbas nasan ni mai babban laihi ne Amman dan girman Allah kuyi min afuwa wallahi nine na aikata tabbas nayi babban kuskure na cuci kaina da iyali na, ya rarrafa gaban Umma yana kuka tamkar ransa zai bar jikin sa...........*MUGUN MA'KOCI*   6⃣


*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*


*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*

*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*



*Wannan shafin naki ne KHADIJA CANDY*



        "Umma kiyi min aikin gafara natuba kiyafe ni wallahi tallahi sharrin shaidan ne da rud'in zuciya, insha Allahu wannan shine kuskure na karshe dazan k'ara aikatawa a gare ku, kuyi hakuri ku rufa min asiri kamar yanda Allah ya rufa maku, kutuna duk wanda ya rufa asirin d'an uwansa musulmi Allah zai rufa nasa, kuyi min wannan alfarmar dan darajar y'aya na da matata".

     Ya kare maganar tasa tamkar zai shide dan azabar kuka, cikin karyewar zuciya Umma tace "Ni bazan ce na yafe maka ba haka kuma bazan ce banyafe maka ba, abinda nakeso da kai yanzu shine katashi mutafi da ita asibiti dan tanacikin mawuyacin hali.

    Da sauri ya mike yana goge hawaye Umma ta shiga ciki tana tunanin yanda za ai ta iya d'aukan Nabeehat, a dai dai lokacin Abdullahi yayi sallama, ya shigo, ajiyar zuciya Umma ta sauke ganin komi yazo mata da sauki.

   Abdullahi ya gaida Abba ya mikawa Abban su Abdul hannu suka gaisa, nan dukkan su suka sha jinin jikin su, Umma ce ta kwalla ma Abdullahi kira ya k'arasa cikin dakin da sauri, ya gaida Umma tare da tambayar ta yaya mai jiki ta karaji.

"Abdullahi d'auke ta asibiti zamuje".

Da mamaki Abdullahi ke duban ta Karin yayi karfin halin fadin "Umma ansamu kudin ne...... "

   Hawayen fuskar ta tadan goge tace "Abdullahi uban gidan ka shine ya aikatawa Nabeehat wannan aika aikan, dan haka asibiti zaikai mu yanzu daga baya ayi maganar koma meye".

     Wani irin dimm!!!!!!  Abdullahi yaji cikin kansa, gaba daya duk wata kofa ta jikin sa ta tsaya da aiki cak na tsawon wani lokaci, cikin zafin zuciya da fusata yanufi palon bai yi wata wata ba ya d'auke Abban su Abdul dawani bahagon mari hagu da dama sannan yakai masa naushi a hanci sai ga jini shar shar yana zuba ya mak'are sa yana fadin wallahi sai na kashe ka sai na kashe ka dan babu amfanin barin irin ku a duniya tsinannu bata gari *MUGUN MA'KOCI*   Allah ya tsine maka Allah ya la'ance ka azzalumi......

    "Subuhanalillahi..... Abdullahi kanada hankali kuwa?"

Fadin Abba dake k'okarin kwatar Abban Abdul a hannun Abdullahi tuni idanuwansa sunyi jawur yaji shak'a.

   "menene haka Abdullahi?"
Cikin rawar murya Umma ke magana, "haba Abdullahi wannan abu kaddara ce Allah yariga ya hukun ta sai hakan ya faru yanadaga cikin kaddarar Nabeehat dan haka mubi komi a sannu, kar insake ganin hakan kaji nagaya maka!".

     "Muje ka dauke ta yakaimu asibiti!".

"Umma yabar shi kawai bama so!!".

"anya Abdullahi anya?".

"mezaisa bazaka bi magana taba yaya nace maka ga yanda za ai kana fadin a'a!".


"Allah ya huci zuciyar ki Umma".

Yafadi yana hawayen takaici.

D'aukar ta yayi gaba d'aya suka rankaya Abba kawai suka bari a gida saboda yaran,

uban gaiyar ke tuki yayin da Abdullahi ke zaune a gaba Umma da Nabeehat wacce bata san a duniyar da take ba a baya.


Gudu  Abban su Abdul keyi na fitar hankali tamkar zai tashi sama burinsa bai wuce ya gansu a asibiti ba a duba masa Nabeehat ba dan gudun tonuwar asirin sa,

Fad'i yake a zuciyar sa ‘shikenan ya banu ya lalace asirin sa yagama tonuwa asirin boye yafito fili’.

  D'aya zuciyar sa ke raya masa me zai hana kawai ka kaisu asibitin ka aje su kaje ka dauki yaran ka ka kara gaba daga baya ku canza unguwa asirin ka a rufe batare da kowa yasani ba!.

"hmm!  Wannan shawarar banza ne inji daya zuciyar nasa, kaida akasan gidan ku akasan wajan aikin ka!  Ai kawai kayi hakuri kaga yanda Allah zaiyi,

  A hankali yasauke ajiyar zuciya yayin da dayar zuciyar ta sa ke fadin ya Allah ka rufa min asiri kasa komi yazo cikin sauki.


  A jiyar zuciya mai k'arfi yasauke har sai da Abdullahi  yayi saurin duban sa.


Umma zuciyar ta kuna kawai yake kwalla sai gudu yake bisa fuskar ta tadubi Nabeehat wacce ke kwance bisa cinyar ta. Gabanta ne ya yanke yafadi rass!!!  Ganin jikin Nabeehat din ya saki bata motsi, a gigice tace

  “Abdullahi tafa daina motsi kalla ka gani!! ”
Dasauri yajuyo yana duban fuskar ta,  yana fadin

   “Innalillahi…….” Wani mahaukacin burki Abban su Abdul yaja motar tashiga tangal tangal Allah dai ya tsare ta tsaya cak, cikin wani irin sauri tamkar ya kifa yazagayo ta dayan kofar,  jijjiga ta yafarayi yana fadin "no Nabeehat no!  Karkiyi min haka Nabeehat, kar ki tafi batare da kin gafarta min ba wallahi natuba, hankade shi Abdullahi yayi ya matsa ya kurawa kirjin ta ido yace "Umma zuciyar ta na harbawa kadan,

Jin hakan Abban Abdul yakoma cikin motar shima Abdullahi yakoma yaja motar da gudu suka tafi.

Wani asibitin kudi ya kai su,
Suna isa asibitin nan danan aka gungura Nabeehat bisa gadon daukar marasa lafiya,  likitoci biyu mata ne suka rufu akanta cikin kwarewa da aikin su tsawon wani lokaci anata abu daya amman Nabeehat bata farfado ba.



A haka sukai mata d'inki har biyu sabida uban raunikan daya ji mata abin gwanin ban tausayi da tsayawa a zuciya.


Abdullahi kuwa tamkar ya tura kai cikin dakin haka yake ji,  shi kuwa Abban su Abdul sai faman safa da marwa yake tayi a tsakanin dakin da a ka shiga da ita da reception din,  tuni yafice a hayyacinsa harma bai san me yake fadi ba,


Likitar ce tafito fuskar ta a daure tace masu tana son ganin su a office dinta,  wani irin harara Abdullahi yasakar mata cikin hargagi yake fadin “dallah malama ki fadi duk wani abinda zaki fadi basai daya daga cikin mu yabiki ko ina ba Amman ki tabbatar bace min zakiyi kanwata ta mutu ba!!”..................[22:20, 13/09/2017] ‪+234 803 454 4572‬: *MUGUN MA'KOCI*   7⃣


*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*



             *Alhamdulillah*
              *Alhamdulillah*
               *Alhamdulillah*

*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION MUNA TAYA 'YAR UWAR MU MURNAR HAIHUWAR DATA YI A YAU ALLAH UBANGIJI YA RAYA BABY BISA SUNNA, UBANGIJI ALLAH YA 'KARA MATA  LAHIYA AMEEN SUMMA AMEEN*.
*(HAUWA SHEHU, JIDDA ALIYU)*



            Umma ce ta katse shi da fad'in "wai ni Abdullahi meyasa kake haka ne? kafita sanin kan aikin tane ko yaya!?"

"kiyi hakuri likita muje muji bayanin da zaki mana".

Gaba d'aya suka rankaya har zuwa cikin office dinta.

D'aya bayan d'aya tabisu da kallo k'arara tana hango d'inbin damuwa a tattare dasu, a hankali ta soma magana cikin kaushin murya da alama mai nuna jin haushi da takaici.

"Yarinyar ku bata mutuba amman nayi mamakin yanda akai kuka d'auki yarinya k'arama kamar wannan kuka bawa jahili gidahumi auran ta har yayi mata wannan aika aikan, haba dan Allah ai yanzu mun wuce zamanin tursasawa, duka yarinyar nan guda nawa take!  Amman ace d'inki har biyu ciki da waje saikace wacce ta haihu! Gaskiya bakuyiwa d'iyar ku adalci ba dakuka bata jahili wanda baisan ciwon kansa ba".

"likita kibar fad'in mijin ta idan mijin nata ne aida sauki fyade akai mata na rashin imani da tausayi........"

_What!!_  likitar ta katse shi cikin tsananin mamaki da k'agauta.

Kuka Umma ta fashe dashi ta bar cikin office din, suma rufa mata baya sukai jikin su a sanyaye nan suka bar likita da mamaki.


Saida Nabeehat ta kwana ta wuni sannan ta farfado, kwanan ta biyar a asibiti sannan aka sallame ta, taji sauki ba laifi tana iya dan tattakawa, ba karamin hidima Abban su Abdul keyi da ita ba siyayya harda na banza yakeyi, ko ranan da aka sallame su haka yai masu uban siyayya niki niki, yacikasu da kayan abinci da kudi masu yawa wai aci gaba da siya mata magani da kyar da sudin goshi Abba ya karba wannan kenan.


   *BAYAN SATI BIYU*


Nabeehat ta warke sumul abinta taci gaba da harkokin ta na yau da kullum, yauma kamar kullum bayan ta dawo islamiyyar safe sai ga Abdul yashigo "Anty Nabeehat!!  Anty Nabeehat Mummy mu tace wai kizo".

   "Abdul jekace wa Mummyn ku kaina ke ciwo zanshigo innaji sauki".
 da gudu yafice Umma na fadin "Abdul ba magana".
 ina tuni ya fice.


Umma ce ta dubi Nabeehat tasoma magana cikin sigar rarrashi, "Haba Nabeehat haba! Meyasa kike haka ne?"

Wannan abu fa daya faru yariga yafaru yakamata kisawa zuciyar Ki hakuri ki fauwalawa Allah lamarin sa, matar nan ba ita ce tai maki laifin nan ba mijin tane, matar nan tana k'aunar ki tana sonki tsakanin ta da Allah dakuma zuciya d'aya, to mezaisa bazaki saki sanki ba kuci gaba da mu'amalar kuba,  kullum fa saita aiko kiran ki baki zuwa, irin haka ai babu dadi, kitashi ki tafi yanzun nan idan baso kike in mata maki raiba gaskiya!".

    "Umma dan Allah kiyi hakuri wallahi bazan iya zuwa ba bana kaunar inkara taka cikin gidan nan Umma".
 sai kuma ta fashe da kuka mai cin zuciya.

"To shikenan Nabeehat insha Allahu bazan kara takuraki ba akan wannan lamarin ba".


      *'KARFE BIYU NA RANA*


     "A'a lale maraba da Fauziyya kece tafe cikin ranan nan?".

Murmushi Anty Fauziyya tayi ta gaida Umma tace "Umma ashe Nabeehat bataji dadi ba d'azu Abdul ke shaida min ciwon kai take dana aiko kiran ta".

   Murmushi Umma tayi tace "ai tamaji sauki ki shiga tana ciki, Nabeehat najin muryar Anty Fauziyya ta runtsa ido gam, kamar mai bacci, Anty Fauziyya ta zauna gefen ta, ta taba jikin ta taji bawani zafi, tace eyya Nabeehat Allah yabaki lahiya, ta mike tafito ta dawo palo,

   Umma ta iskota nan sukai ta hira har wajan uku da rabi sannan Anty Fauziyya ta mike tace Umma bari intafi yara zasu islamiyya a gaida min Nabeehat din idan ta tashi,

"to insha Allahu Fauziyya nagode sosai Allah yabar zumunci".

"Ameen Umma".


Da daddare haka Anty Fauziyya tayi uban ferfesu ta aikowa da Nabeehat dashi, tace tana gaida ta.


       *BAYAN WATA UKU*


       Tunda abin nan yafaru da Nabeehat kusan kullum kenan bata iya bacci cikin dadin rai wani irin mugun Sha'awa ne ke d'awainiya da ita tun tana daurewa har ya kai yakawo tana kuka da idanuwan ta saboda rasa yanda zatayi.

    Yau ya kasance alhamis ne babu islamiyya dan haka tanayin sallar la'asar ko hijjabin ta bata cire ba tacewa Umma zata shiga gidan su Abdul, mamakine yakama Umma ba kadan ba domin kuwa tun sanda akai abin nan bata k'ara shiga ba ko sau d'aya, adawo lahiya Umma tace tabita da kallo bayan ta fice.

   "oyoyo oyoyo ga Anty oyoyo!!!".

Da gudu su Abdul dake wasa a harabar gidan sukayi ciki suna Mummy!! ga Anty mummy!! ga Anty.

Dai dai lokacin Nabeehat tashigo, da gudu Anty Fauziyya ta taro ta ta rungume tana nuna tsantsar farincikin ganin ta.

     "Nabeehat idon ki kega?"
Ai fushi nayi shiyasa nabar shiga kawai nasaka maki ido inga iyakar gudun ruwanki.

Dariya Nabeehat tayi dai dai lokacin Abban su Abdul yafito daga d'akin shi, kallon kallo suka shiga yiwa juna shida Nabeehat..................
[20:55, 14/09/2017] ‪+234 803 454 4572‬: *MUGUN MA'KOCI*   8⃣

*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*



*Wannan shafin nawa tukaici ne a gare ku 'kawayan arziki, Allah yabar mu tare ya kauda sharrin shaidan a tsakanin mu, Ameen summa Ameen*.

*UMMI AYSHA*
*KAUSAR LUV*
*KHALISAT HAYDAR*
*MAMAN ABD SHAKUR*
*SADIYA LAWAL BALA*
*PHARTYMA ZAHRA*



           Da sauri Nabeehat ta d'auke kanta, "ina yini Abban su Abdul? "

     Da mamaki ya dube ta ido cikin ido, "lahiya kalau Nabeehat yasu Umma? "

   "lahiya kalau!".

Kujera ya nima ya zauna ya d'auki remote yashiga canza tasha, a hankali Nabeehat ma ta zauna a kujera mai fuskantar tasa, cikin fara'a Anty Fauziyya tashige kitchen can ta kwalla wa Nabeehat kira, "Nabeehat!!"

"na'am Anty na".

Ta amsa cikin wata siga tare da mik'ewa ta nufi kitchen din.

"Nabeehat mezakici ne Kedai ai ba bakuwa bace gaki ga  kitchen din nan bari inshiga ciki inyi sallah, ta wuce tabar Nabeehat a kitchen din.

    Nabeehat cire hijabin jikin ta tayi tashiga wanke kwanukan da aka bata ba a wanke ba.

  "Abba kabamu kudi mu siyo sweet a shagon malan habu".

"Abdul wai kai baka gajiya da shan zaki ne?"

"Abba nidai please! Kaji Abba na!".

  Kudi yaciro yabashi cike da murna yaja hannun kannan sa suka fice.

Mikewa Abban su Abdul yayi cikin tafiyar takama ya shiga kitchen din a kofa ya tsaya ya Kurawa Nabeehat ido wacce tabaiwa k'ofar baya tana ta wanke wanke abin ta, tama gama hannu take daurayewa, jikin tane yabata akwai mutum a bayan ta da sauri ta juya idanuwan ta suka fada cikin nasa, wani irin faduwar gaba ta tsinci kanta dashi, gaba daya ta daburce hijab d'inta ta d'auka ta sanya tayi k'okarin ficewa, k'ara tare k'ofar yayi cikin murya k'asa -k'asa yace "Nabeehat kin k'ara kyau fa meye sirrin ne?"

   D'aure fuska tayi tamau tace" bani hanya in fice!".

  Murmushi yayi ya k'ara matsawa kusa da ita har sunajin hucin juna, da sauri ta matsa baya shima matsowa yayi a haka har suka k'urewa kitchen din, "wai meye haka malan meye haka nifa bana son iskanci!".

    Murmushi yayi bata ankara ba kawai taji hannuwan sa gaba d'aya biyu bisa kirjin ta yana matsawa, wani wawan duka takaiwa hannun nasa ta fice a kitchen din da sauri, jikin ta sai rawa yake, duk wata tsiga ta jikin ta ta tashi, kai tsaye cikin d'in Anty Fauziyya ta shige dai dai lokacin ta mike tana nade darduma.

    "A'a Nabeehat wai har kingama cin abincin ne?"

"Anty Fauziyya wallahi na k'oshi".

"Abban su Abdul na palo ne?"
Anty Fauziyya ce ta ke tambayar Nabeehat 'din.

"Eh yana can kallo yake yi".

To muyi zaman mu a nan kar mu Dame shi,

Hira suketayi abin su cikin kwanciyar hankali duk da dai Nabeehat hankalin ta nakan abinda Abban su Abdul yayi mata yanzu.

"Yauwa Nabeehat kinga sabuwar waya ta ta mika mata sannan ta ciro tsohuwar tace ga wannan Abban Abdul yace kiyi amfani da ita bari in karbo maki sabon sim card din da yasayo maki"
ta mike tanufi palo tana fadin "Abban Abdul ina sim card din Nabeehat din ka aje, da hannun sa ya nuna mata kan TV, karasawa tayi ta dauko ta koma ciki, farinciki ba kadan ba Nabeehat tayi tunda take bata taba rike waya ba, tana ta yiwa Anty Fauziyya godiya "haba meye wai abin wannan godiyar haka Nabeehat, kije kiyiwa Abban Abdul godiya dai",
 jiki a sanyaye Nabeehat ta nufi palon cikin sanyin murya tace "nagode!"

   Daga haka tajuya ciki abin ta, nan Anty Fauziyya ta shiga nuna mata wayar yanda komi yake nan da nan tagane dayake dama har game sukeyi dasu Abdul da wayar.

Sai daf da magrib sannan Nabeehat ta tafi gida cike da d'okin wayar.


**********************
          
      *ASALIN SU*


   Asalinsu y'an Katsina ne
Irin middle class ppl din nan,talakawa ne amma talaucin bai masu katutu ba.

Allah ya azurta su Umma da yara 2 mace da namiji, namijin shine Abdullahi wanda yayi diploma kawai a yanzu yana aiki ne k'arkashin wani kamfani,  yana da mata d'aya da yarinya daya.


Macen Yarinya ce yar kimanin  shekara 18, saboda tazara sosai da aka samu tsakanin haihuwarta data dan'uwanta..yarinya ce jagab wankan tarwada, kyakkyawace doguwa tana da cikar halitta mussaman kirjinta gata da hanci masha Allah...ta k'are karatun ta na secondary a shekarar data wuce Nabeehat kenan d'iyar Umma da Abba.

Rayuwa suke ta rufin asiri a wata unguwa wanda mafi akasarinsu talakawa ne yan uwansu. Mahaifinta Abba masinjane a office din principal na makarantar jeka ka dawo ta yan maza.

Mahaifiyar ta Umma kuwa yan sana'oin mata take na tsakar gida irinsu kulle kullen kuka,gishiri,maggi, manja da sauransu,

Mahaifinta Abba mutum ne mai addini da taka tsantsan wajen gina tarbiyar yaranshi, babban dalilin da ya hana matarshi d'ora ma d'iyarsu mace kwallin kwal da suka Haifa talla gudun lalacewar tarbiyya.

Suna cikin wannan rayuwar ne Allah ya buda ma yayanta Abdullahi inda yayi masu gini mai 'kyau na daidai talaka a wata Unguwar can wajen garin inda keda karancin jamaa da gine gine,mafi akasarin gine ginen masu kyau ne sosai na zamani  kuma matasan magidanta masu jini a jika kuma naira na gaya masu gaskia.

A gidan da suka koma akwai wani gida mai kyau mai kallon gidansu. Sannu a hankali suka saba da ahlin gidan.

Gidan wani matashin magidanci ne mai kudi,yana da mata daya da yara ukku,  maza duka, gidan su Abban Abdul kenan.

Yarda, aminci, amana, ta shiga tsakanin gidajen guda biyu, inda suke hulda da abun arziki kamar dama can yan uwane.

     Tafiya tayi tafiya tun ana lissafin k'wanaki har aka zo ana na watanni a inda shakuwa da yarda mai karfi ta k'ara shiga tsakanin gidajen biyu musamman da Allah yasa ita yarinyar Nabeehat mai hankali ce sannan ita kuma babbar Anty Fauziyya kenan mai kauda ido ce.

 Sannu a hankali Anty Fauziyya  ta fara jan Nabeehat a jikinta har ta fara taimaka mata da ayyukan gida da tsare mata yara idan zata je unguwar yini.

Babu inda Nabeehat bata shiga ta fita a gidan nan haka kuma babu abinda bata yi a gidan kamar yarda zata yi a gidan mahaifinta. Idan kuwa azumi yazo haka maigida nan zai cikata da iyayenta da abun arziki haka ma lokacin sallah karama ko babba..............
[22:34, 14/09/2017] ‪+234 803 454 4572‬: *MUGUN MA'KOCI*   9⃣


*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*



*Wannan shafin nawa naku ne MIEMIEBEE ��NOVELS 2��, sakon ku ya iso gareni hakika naji dadi sosai nayi farinciki da yanda kuke son wannan littafi nawa nagode sosai Allah yabar kauna Ameen*.



      Sannu a hankali Anty Fauziyya  ta fara sakar ma Nabeehat ragamar komai na gidan, inda ita kuma Nabeehat koda yaushe tana gidan.

 duk wani shige da fice da zatayi a idon mai gidan ne munafuki, wannan kenan.

************

Nabeehat tana shiga gida cikin murna ta shiga nunawa Umma wayar da aka bata,

Umma batawani yi murna ba tace kinafaji ana kiran sallah ki aje wayar nan haka!".

Jiki a sanyaye Nabeehat ta mik'e.

************


*BAYAN 'KWANA BIYU*


        Nabeehat tasan kan wayar sosai har whatsapp Anty Fauziyya ta bud'e mata, haka zatai ta hira da y'an makarantar su abin ba karamin dadi yake mata ba.

yauma kamar kullum misalin karfe goma na dare tayi wanka tayi shigar bacci cikin wata doguwar riga tana manne dawayar a kunnin ta tana bawa k'awar ta labarin wani littafi data karanta d'azu, haka sukai ta hira har wajan karfe goma da rabi sannan suka kashe.

Whatsapp tashiga tasoma dudduba status na jama'a,  can taji message ya shigo da sauri ta duba, video ne wani bakon number ya turo mata, da sauri tashiga kamar ta goge sai dai tace "kai! bari dai in bude shi inga, amman fa zaija mb wai!".

      Haka dai ta daure ta bude, ido ta zaro waje ta k'ara gyara kwanciya ganin abinda video din ya kunsa, wani zuciyar yace "ke dallah yanmata kalli abinki da kintaba kallo ne Allah ne yakawo ki zamanin yanzu, dan haka kalli abinki bakomi lokacin kine!".

     Aikuwa tayi playing tashiga kallo da sauri ta rage k'ara jin ihun da ake, blue film ne aka turo mata gaba daya ta tattara hankalin ta a gun kallon,  k'afa ta shiga matsewa tana wani lumshe ido wani irin mugun Sha'awa ce ta bijiro mata,
"wayyyo Allah na!".

"innalillahi...... Wash Allah!".

     Dakyar ta ida kallo harda hawayen ta saboda tsabagen jaraba.

Da sauri ta goge video din tashiga cikin wayar ma duk ta goge, ta komo whatsapp din.

Number tayi ma magana tace,

"waye ne?"

"hy baby masoyin kine mai Sha'awar ki a kullum, ina fata kinji d'adin video  din sosai?"

Haka nan ta tsinci kanta da fadin uhm!"

"really!?".
"yes but koma waye ya d'auki hakkin Nabeehat, dan kuwa yasani cikin wani hali!".

"karki damu ina tare dake mekike so aimaki yanzu?"

Tsaki ta d'anja tace "wai waye ne na tambayeka kayi shuru!".

"Abban Abdul ne Nabeehat dan Allah karki sauka kibari muyi hira hira kawai bawani abu ba, kawai so nake in debe maki kewa".

Ido ta zaro tace "wai dan Allah meyasa kake bibiya tane?"

"Kiyi hakuri Sha'awar kine tai mani yawa Nabeehat bansan ya zanyi ba".

"Nima ai bansan ya zanyi ba ka koya mani mugun abu kullum banida sukuni".

Sauka yayi a whatsapp din yashiga kiran ta kiri kiri taki dauka, yakira yakai sau biyar sannan ta d'auka.

“Hello Baby kina jina?"
Yayi maganar murya 'kasa kasa,

"Inajinka!“


"mekikeyi yanzu?”

"k’wance nake"
muryar ka kawai nake saurare,
Tasamu kanta da fadin hakan.

"ok to wani irin shiga kikayi yanzu?"

  Cikin sanyin murya tace ,

"ina sanye da doguwar riga ta bacci,"

" Wow!!"
" Kinsan menake so kimin yanzu?"
Dan girman Allah kada kice A'a

Girgiza kai tayi kamar yana ganinta tace to,

   Ahankali kamar mai rad’a yace
"sonake ki d’aukar min hotonki ahaka ki turo min ta whatsapp ingani please?"

 Dasauri ta zaro ido kamar yana ganinta tace
" A’a, bazan iya ba rigar karamace kuma tayi Shara shara bai dace ka ganni ahaka ba,

 Marai raicewa yayi kamar zaiyi kuka "haba Nabeehat haba, kenan ni ban isa kimin alfarma ba kenan ban isa in rokeki abu kimin ba ko to nagode tunda banda mutuncin dazan nimi abu awajan ki kimin!  Nagode sosai ya kare maganar cikin rawar murya kamar tamai kuka".

ya kashe wayar abinsa.

Duk sai taji babu dadi jin yana kuka saitaji zuciyar ta ta karye.

“Dasauri ta dauki hoton ta tura masa yakuwa yi kyau kamar bada dare akayi saba, saidai Sam bai dace ace ahaka yagantaba duk wata sura ta jikinta a baiyane take, batafi minti biyar da turawaba saigashi yakira ta

"Wow baby kinada kyau sosai wallahi, kin hadu sosai, nan dai yashiga himata hirar batsa karara yanata rikitata har wani nishi yake mata tamkar wanda ke.................*MUGUN MA'KOCI*  1⃣0⃣


*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*

*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*





*Assalamu Alaikum*

*Fatan kuna lahiya*
*Ina miko dumbin godiata sosai ga masoyana  da kuke biye da littafina na _MUGUN MAKOCI_. Nagode sosai Allah yabar kauna*

*Masu biyoni da korafin ko neman inyi yadda suke so don Allah suyi hakuri suga yadda littafin nan zai kasance tukunna ba yanzu da aka fara labari suna yanke mun hukunci*

*Masu korafi dai:-* *Ina son Ku sani wannan littafin ba kagaggen labari bane, labari ne na gaske wanda ya faru (true life story) a hakan da kuka ganshi babu ragi babu kari a cikin abinda ya faru. Don haka ga masu korafi babu wani abu da zaa iya juyawa yadda raayinku ke so, a tunanina Darussan da ke ciki ya kamata mu dauka sannan mu dauki matakin kare kanmu da zuriarmu ta hanyar addua da taka tsan tsan da tarbiyar kanmu data yaranmu don gudu fada ma mummunar kaddarar data fada ma _Nabeehat_.*

*Dukkan wani abu da kuke tunani yana faruwa a duniar nan da muke ciki sai dai bawa ya nemi tsari daga mummunar kaddara.*

*Bansan mai yasa kullum munfi son labarin kanzen kurage, saboda ayi yadda raayin kowa ke so*

*Sam bamu san labarin gaskiar abinda ke faruwa damu a cikin al ummarmu na yau da kullum wanda hakan ya fada ma wani naka koda kuwa ba dan'uwanka na jini ba zai iya fada ma dan'uwanka musulmi.*

 *Dukkan abinda ke faruwa waazi ne da ya kamata mu dauki darussan rayuwa a ciki bawai korefe korefa fa ko kuma lallai dole sai yadda wasu ke so haka zaayi.*

*Allah yasa mu dace ya rabamu da fada ma mummunar kaddara.*




          Haka yacigaba da tsumata gaba d'aya ta rud'e sai wannan nishi yake yi yana kiran sunan ta, kuka tafashe masa dashi daga k'arshe tana fad'in yabari bataso, a haka sukai sallama ta lumshe ido dahaka bacci yayi awon gaba da ita.

    A bangaran sa kuwa wani abokin sa yakira yana d'agawa abokin nasa yashiga yi masa kirari, "namijin duniya Abban Abdul na Fauziyya
  da Nabeehat Allah ya d'oraka akan Nabeehat ka k'washi garar arziki".

   Wani mugun dariya Abban Abdul ya saki tare da buga tsalle bisa gado, yana fadin nabaka......

"A'a nikam basai kabani komi ba kai dai kasami abinda kake so,

"Yanzu meye labari ya ake ciki?"

"Hmm kai baba anya malamin nan ba kudin mu yake ciba kawai?"

   Dasauri abokin nasa yakatse shi da fadin, "haba dai karkasa wannan a zuciyar ka ba kai kace min aikin sa kamar yankan wuka ba?"

Kaifa kace min har gobe babu wanda yakuma tada maganar nan fa, hatta uban ta dakake tunanin zai bada matsala kace bakinsa gum, to meya kawo na Wannan maganar kuma?

"Haydar yarinyar tana da taurin kai da alama, kaga yace inkira ta kai tsaye, amman banyi haka ba sai a whatsapp nafara yimata magana amman duk da haka ni dai bansamu yanda nake so ba!".

"To anya kana sakar masu kudi sosai kuwa?"
     "Kasan matsiyata ne fa mezai hana kasaki bakin aljihu yanda yakamata ai inaganin komi zaifi tafiya yanda yadace"

Wani dariya Abban Abdul yayi yace "kakuwa san na lura uwar akwai son abin duniya tunba yanzu  ba amman kuma tana da zafi sosai!"

"sannan kuma mutanan nan fa nada addini sosai matuka inaga shiyasa wancan aikin baya tasiri sosai akan su".

"To mutumina inaga kabiyo masu ta nan kawai, shima malamin zan koma gobe inyi masa bayanin komi kaidai kabi komi a sannu kawai".


               *WASHEGARI*

kayan abinci Abban Abdul ya shako masu kala kala shinkafa doya wake manja magyada semovita talayi macaroni kayan tea kai babu abinda bai jibgo masu ba haka aka shake store dasu, sai godiya Umma ke zabgawa Abba yatafi aiki, ana cikin haka ne Abdullahi yashigo gidan fuskar nan tasa a hade shidai har a zuciyar sa bawai kaunar mutumin nan yake ba amman kuma yakan samu kansa cikin nauyin bakin cewa uffan akoda yaushe wannan dalilin nema yasa shi niman waje ya zauna tare da tafka uban tagumi.


     *BAYAN SATI BIYU*


   Haka su Nabeehat ke shan shagalin su kowani dare ita da Abban Abdul, batsa babu kalar wacce basayi, hotuna kuwa haka suke turawa juna kala kala, kullum sai ya turo mata kati, kyale kyale kala kala haka yake saya mata kullum cikin sabon abu take, kullum tana gidan Anty Fauziyya tana taya ta aiki, hakan ba karamin dadi yake mata ba.

        *************

"Mummy dan Allah zamu biki muma please!".

Abdul ne keta faman magiya zasu bi uwar zata unguwa, "A'a Abdul kuzauna abin ku, Anty Nabeehat  zata zo tayi maku abinci sai ku zauna tare kuyi game da wayar ta ko?”

"Mummy da gaske zata bamu wayar ta muyi game?"

"eh zata baku fahat kuyi zaman ku kaji baba na?"

"to mummy nidai zanzauna da Anty Nabeehat muyi game".

Sunacikin haka Nabeehat tayi sallama tashigo.

     Yauwa Antyn yara mu zamu tafi acewar Abban su Abdul kenan,

Nabeehat tayi murmushi tazauna tasa musu game nan suka dukufa, itakuma tashga kitchen.............*MUGUN MA'KOCI*  1⃣1⃣



*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*



*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*




          Dafadukar shinkafa ta dafa masu gaba d'aya gidan yacika da k'amshi, haka tazubo masu a babban faranti suka zauna gaba d'aya tare da yaran da ita sukaci suka k'oshi, takoma kitchen ta gyara wajan kamar ba ai komi ba ko ina tsaf tsaf gwanin ban sha'awa, tadawo palon ta kunna masu cartoon sunata kallo Abdul kuwa yaci gaba da buga game da wayar ta.

      Abban Abdul ne yashigo hade da sallamar sa, gaba d'aya yaran suka rungume shi suna murna, kayan makulashe ya mika masu sunata murna suka karba suka raba gaba d'aya, suka maida hankali kan kallon su,

"sannu da dawowa"
"yauwa sannu Nabeehat ya kikaji da bari bari?"

"hmm bari inkawo maka abincin ka"
 ta mike ya bi bayan ta da kallo,

Har ya zauna ya faki idon yaran yabi bayan ta,
    Dabada baya tana zuba abinci a faranti kawai taji an rungumo ta, dasauri tayi kokarin juyowa idon ta cikin nasa yawani kashe mata ido d'aya irin na yan duniya tare da d'aga mata gira, kawai yasaka bakinsa cikin nata gaba d'aya tawani rufe ido tana lumshewa, ganin hakan dayayi ne yasashi d'aga rigar ta sama, yaciro nashanun ta gaba d'aya a waje yashiga shafawa yana tsotsan ta kamar wani maye, k'ara ruko kansa tayi tana wani mik'a tana k'ara bank'aro masa k'irjin ta, a hankali ya zame bakin sa daga nata yamaidasu bisa k'irjin ta cikin wani irin salo da kwarewa, nishi tasoma yi k'asa -k'asa gaba d'aya jikin ta yasaki, ganin hakan dayayi ne yasashi manna ta da bango yaci gaba da rud'a ta, sai da yagaji dan kansa sannan yasake ta gaba d'aya kamannin sa sun canza, ita kuwa ji take kamar zata fad'i dafe bangon tayi tana kallon sa,

     "kinji dad'i?"

Ya tambaye ta muryar sa k'asa -k'asa.

"uhm".
Tabashi amsa,

"inaso inji ni kusa dake, ina nufin inaso in kusance ki zaki amince?"

"mezai hana wallahi Abban Abdul idan kasani inyi maka abu idan banyi ba jinake kamar zan mutu, bazan iya musu dakai ba haka bazan iya hanaka duk abinda kake soba atare dani".

wani murmushin jin dadi yayi da samun nasara yawani hade rai yace "amman fa kinsan saidai idan nan gidan zakizo ko?"

   "yanda kace haka zanyi".

"Zankai su Abdul islamiyya da kaina kema sai kije Kiyi shirin islamiyyar inyaso sai kishigo nan dana dawo sai muji dadin mu abin mu harna awa biyu Karin su tashi islamiyyar ko?"

  "To"
Ta amsa masa kamar wata shashasha.


Ficewa yayi daga kitchen din yakoma palo tazubo abincin takawo masa,

"Abdul nifa zan tafi gida lokacin islamiyya yayi kuma kuje kusa kaya Abban ku sai ya kaiku ko?"

"Anty Nabeehat to kibar min wayar Kafin lokacin islamiyyar ya karasa, sai inkawo maki idan zamu wuce!"

"A'a Abdul ban yarda ba zaka karar min da caji ne".

"To Anty Nabeehat bazanyi game ba kisamin hotunan ki sai inkalla".

Tsawa Abban sa yadaka masa "kai tace kabata ta tafi kafiya magiya haba!".

A tsorace Abdul ya mika mata wayar tafice.



              *'KARFE HU'DU DA KWATA!*



Nabeehat tana idar da sallah dama tagama shirin islamiyyar ta tafice daga gidan tare da sallamar uwar, kai tsaye gidan Anty Fauziyya ta fada had'e da rufu gidan.

Gogan haryadawo kai yara islamiyya yayi sallah zaindir yake haihuwar uwar sa da uban sa a k'wance a palo yana jiran isowar ta, tana shigowa ta rufe palon, suna hada ido gaban ta yayi mummunar fad'uwa tuni ta tuna azabar da tasha watannin baya dasuka wuce saidai tana ji idan tayi wa Abban Abdul musa tamkar zata mutu ne wani irin yanayi take ji wanda ita kanta bazatace gashi ba.

Tamkar ana ingizata haka ta isa gunsa, nan yasa hannu yacire mata kaya gaba d'aya yatasa ta a gaba yana kallo, daga k'arshe yaringa d'aukar ta hutuna daga k'arshe yajawo ta jikin sa yana wasu irin wasanni da ita tamkar matar sa ta sunna.


Saida ya jagulata son ransa sannan yashige ta da k'arfi cike da mugun ta ihu tayi sannan ta rufe baki dan kallon dayake mata, da karfi yake shigar ta cike da mugun ta tamkar wata matar sa haka ya gurje ta son ransa tun tanajin zafi har tabar ji tasoma jin dadi batasan lokacin da ta soma tsotsan bakin saba tana nishi yanayi sai sambatu yakeyi haka yai ta abu d'aya har wajan biyar da rabi sannan ya sarara mata zuwa lokacin tayi yaushi dayawa....................*MUGUN MA'KOCI*  1⃣2⃣


*A TRUE LIFE STORY*

*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*



   *Wannan shafin nawa nakune*

*NANA FA'AD*
*AYSHA ALI GARKUWA*
*HASSANA 'DAN LARABAWA*

*wallahi ina jinku har a zuciya ta saboda ku masoyan sodangi ne na hakika*




*Happy birthday Yasmeen Tafeesu, Ubangiji Allah ya albarkaci rayuwar ki yakare ki daga dukkan sharrin mai sharri, Allah kuma yakaro shekaru masu albarka Ameen*.



          *GODIYA A GAREKI AYSHA BASHIR*
Hakika mai son ka shine zaiga kayi ba daidai ba yayi maka gyara koda kuwa yayi maka gyaran ne  ta hanyar da bata dace ba, to koma dai menene sodangi tana godiya kuma insha Allahu zata gyara domin kuwa tanayin rubutun ne domin isar da wani sako mai mahimmanci, nagode sosai Aysha Bashir Allah yabar kauna yakuma saka maki da alkairi.




"Nabeehat kiyi hakuri na jima ina yi ko?"
"Ke d'ince ta dabance acikin mata, dake da zuma bansan wayafi wani......"

"Abban Abdul yanzu misali ace Anty Fauziyya ta shigo ta iske mu a haka yazamuyi?"

Dariya yayi yace "kicire wannan a zuciyar ki bazai taba faruwa ba!".

"meyasa kace haka?"

"saboda koda zata ganmu a hakan babu abinda zata iya cewa!".

Ido Nabeehat ta zaro batare data yarda da abinda yace ba.


         *BAYAN WATA UKU*


likkafa taci gaba idon Nabeehat ya bude fiye da tsammanin mai karatu tayi wani irin azababben kyau tayi haske tamkar me ma zance, koda yake tana cin mai dadi tasha mai gardi, daga k'arshe kuwa kullum cikin biyawa juna bukata suke, musamman yanzu daya samoma Anty Fauziyya aiki, dan kawai su samu sararin watsewa son ransu, dakuwa babu yanda ba aiba yace aiki ba a gidan saba.

**********************

"Umma mummy na tace wai Anty Nabeehat tazo".

"Shiga Abdul tana ciki ka gaya mata",

Tunkafin ya shigo yagaya mata Nabeehat ta zari mayafi dan yanzu bata wani damu da sa hijjabi ba Abban Abdul yace mata mayafi yafi mata kyau yafi son shi.

Taro Abdul tayi suka fice tana fadin Umma bari inje indawo.

Anty Fauziyya na zaune gaban madubi tana shafa mai don fitowarta kenan daga wanka Nabeehat ta shigo dakin da sallamar ta

"Anty Fauziyya kina shirin fita office ne haka ina kwana?"

Lahiya kalau Nabeehat wallahi na makara ne gashi baban su Abdul yakasa jira na yayi tafiyar sa wai inje da kaina nikuma wallahi bama son tukin nan nake ba kinsani,

" Dan Allah ki taimaka min ki min wanke wanke gaba daya kwanuka sun cika kitchen din sannan ki gyara gidan ki goge  ko ina, don yau na makara wallahi shiyasa ma nakasa yin   komai."

 "Zan tafi dasu Abdul gidan Hajiya so basai kinyi girki ba".

"To Anty Fauziyya Allah yadawo daku lahiya,"

Mikewa tayi tashiga shiryawa ita kuma Nabeehat ta juya ta fice zuwa kitchen a zuciyar ta tana fadin, “baki da aiki sai bacci bazaki iya gyaran gidan kiba kazama kawai!


Nabeehat na kitchen Anty Fauziyya tayi mata sallama su Abdul natayimata bye bye suka fice,

 tana jin fitar motarta ta mike ta shiga d'akin Anty Fauziyya  ta dauki riga da skirt a cikin kayan ta tasanya sukai mata cif kuwa tunda tayi kiba ta ciko yanzu,

Wani irin juyi tayi tafito takoma kitchen din.

wanke wanken da ta gani masu uban yawa ne sosai, ganin suna da shegen yawa kamar wa inda suka yi dan karamin party yasa ta gwammace ta fita da shi garden ta wanke a bakin famfo don bata da juriyar tsayuwa a yanzu,
cikin babban roba ta kwashe gaba daya kwanukan da tukwane ta bude kofar kitchen din da zaiyi lead dinka zuwa garden ta fita dasu ta ajiye bakin famfo, sannan ta koma kitchen ta dauko sponge da omon wanke wanken, tana fitowa ta bude famfo ta fara wanke wanken,


Gaba daya ta maida hankalin ta kan abin da takeyi, sauri sauri takeyi har ta gama ta tattara gaba daya kayan wanke wanken tayi kitchen dasu ta rufe kofar kitchen din, kafin karfe sha daya duk ta gama aikin da Anty Fauziyya ta sa ta, sannan ta hada tea tayi fry din egg ta wuce dakin Anty Fauziyya  da su, tana zaunawa wayarta ya shiga vibrate ta mike da sauri ta dauko tana kallon screen din, ta daga kiran ta kara a kunnenta,  Abban Abdul ne sallama yayi mata ta amsa sannan ta gaishesa yace

“ina kika shiga Nabeehat"

 tace “aiki nake yi ne”
 yace “ok, kinyi break fst amma”
 ta juya tana kallon kayan karin nata data hado sannan tace “uhm nayi” yace “to yyi kyau” a hankali ta samu kanta da cewa “ya aiki yau Anty Fauziyya  tace dawuri kafita,”

 yace "kinzo gidan ne?"
"uhm" tace masa kawai.

Yayi shiru na dan lokaci sannan yace “baki son ganina ko Nabeehat shiyasa baki kira niba?"

tace ”to ai baka ce kai kanason ganinaba,"

yayi murmushi kamar tana ganinsa sannan yace “to ae baki tambayeni ba”

 tace “to kana marmari nane?"
yace “ltr zamu yi waya my kankana ina da aiki a office” bae jira me zata ce ba ya katse wayar, tayi shiru tana kallon wayar sannan ta ajiye a hankali gaban madubi ta koma gun tea ta kwanta, kawae taji ma ya fita  ranta, da kyar ta shanye tean sannan ta hau gado ta kwanta hade da lumshe idonta.....................
*MUGUN MA'KOCI*  1⃣3⃣



*A TRUE LIFE STORY*



*WRITTEN BY*


*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*



      *Wannan shafin nawa naki ne ke kadai SADNAF Allah yabar kauna ya kara basira Ameen summa Ameen Sodangi tana godiya matuka*


  

               Sai bayan sallar la'asar sannan Nabeehat takoma gida bayan sungama watsewar su da Abban Abdul, sun gurji junan su son ransu tamkar wasu ma'aurata,

A palon gidansu ta tadda iyayan nata a zaune, gaishe su kawai tayi tashige d'aki abin ta, gaba d'aya suka bita da ido, itakuwa tana shiga ta k'wanta a gado kamar wata shemamma, gaba d'aya tagaji bacci kawai take so tayi.

   " Ke! Nabeehat!"
"Nabeehat!"

Abba ne ke k'walla mata kira lokacin har bacci yasoma d'aukar ta tamkar a mafarki taji kiran da sauri ta amsa had'e da durowa daga bisa gadon,

"Na'am Abba".

"Gani Abba".

"Badai bacci kika soma ba da yamman nan daga shigar ki?"

"wallahi Abba nagaji ne dayawa yau bakaramin aiki nayi ba gidan su Abdul tun safe nake abu d'aya har yanzu ".

"Allah sarki sannu d'iyar albarka ai dun sun sameki ne sam bakida kiuya shiyasa".

Inji Abba yake fadi yana duban ta,
    "Nabeehat gobe ki shirya tunda safe ki je gidan Abban ki sani ki gaida su kin kwana biyu bakije ba duk sanda wani daga cikin gidan kuma zaizo ke kina can gidan Fauziyya, dan haka gobe kitafi tunda wuri".

(kanin Abba shine sani din daya ke magana suna zaune a wata unguwa can gaba dasu sosai.)

    Umma tace "yauwa daga nan ma sai kije can unguwar damuka tashi kinga fa tun barowar mu unguwar inaga fa sau d'aya kika je ko? To dan haka ki biya har can d'in shi zumunci dad'i gare shi".

"Ko wancan satin sai dasu Zuwaira suka zo sunata tambayar ki baku hadu ba saboda ranan kun fita da Fauziyya".

Rai Nabeehat ta had'e ta bata fuska tamkar zata fashe da kuka,  badai tace bazata ba amman a zuciyar ta tamkar taki zuwan takeyi, daga k'arshe tace, "nifa wallahi bawai son yawo nake ba yanzu, duk kafita rana ya kod'aka, ni wallahi da dai anbar zuwan nan a k'yale ni kawai, wuta Abba ya bud'e mata yai mata kaca kaca Kafin ta yarda gobe zata.

                 *WASHEGARI*


Da hantsi ta shirya tashiga cikin gari can unguwar su nada tafara zuwa, nan ta shiga ta gaida y'an tsofaffi makotan su, kowa sai mamakin yanda Nabeehat ta canza yake, sukan Sun san Nabeehat kullum cikin zumbulean hijabi da natsuwa da kamun kai amman yau sunga abin da ya d'aure masu kai yabasu mamaki, Nabeehat cikin wasu riga da siket wayanda suka dan kamata, sannan ga wani d'an ficicin mayafi takawo ta yafa duk duwaiwai a waje gata dama tubarkalla.

Gawani uban fari da cika tayi tamkar wata uwar mata.

Haka dai yan tsofaffin nan sukai ta yan gulmammaki da bakunan su da idanuwan su.

Bata wani dade ba ta wuce can unguwar su Abban nata,

Ba karamin mamaki Abban nata da matan sa guda biyu sukai ba ganin yanda Nabeehat ta koma lokaci guda, mamaki da al'ajabi ya ishe su,  yalwati uwar gida takasa hakuri, tace "Nabeehat wanann irin cika da fari fa mekike cine haka kinkuwa ga yanda kika koma kamar wata ba indiya, gaskiya kinyi kyau me nene sirrin wannan sabon unguwar ne haka?"

Takare maganar tata tana mai tsare ta da ido.

Nabeehat bata tanka taba illa harara data galla mata ta gefen ido ta wuce palon Abban nata, zaune tasame shi yana duba jarida, nan ta d'uka ta k'ara gaida sa, ya amsa cike da fara'a nan suka soma hira tsawon lokaci, daga baya sauran matan nasa suka shigo akaci gaba da hiran gaba d'aya.

Kamar daga sama taji muryar Baba sani yana fad'in "Nabeehat yakamata ace zuwa yanzu an tsaida lokacin bikin ku keda Nabeel tunda yanzu saura wata uku yagama service din sa, kinga daya gama sai asha biki, ko?"


Gaban Nabeehat ne yayi wani irin mummunar fad'uwa, tashiga kogin tunani tabdi Jam!  Ai ita tama Manta dawani Nabeel tunda suka koma sabon gidan su, itakam a halin yanzu ai tafi k'arfin Nabeel yanda take jin kanta, sannan ita bama wannan ba idan akace saita auri Nabeel ita yazatayi da Abban Abdul?

Ita fa a halin yanzu jitakeyi tamkar zata mutu idan har bata tare dashi.

Idan kuwa akayi kwanaki bai kusance taba jitake tamkar tayi hauka don wani irin azababben feelings daurewa kawai take ita kam.

Gaskiya kada a ballo mata ruwa itakam aure ba yanzu ba.

Abba nata ne yakatse mata tunani ta hanyar cewa "Zanma zilai magana (su uku ne Abban Nabeehat daga mahaifin ta sai Abba sani sai kuwa kanwar su Zilai wacce itace autar su iyayan su Sun mutu sunbar su su ukun sun taso kansu a hade duk da a cikin su babu wani mai arzikin azo agani kawai rufin asiri ne na ubangiji, yaron Zilai shine Nabeel kuma shine akabawa Nabeehat tun sanda tagama makaranta sai yatafi bautar kasa To shone yanzu baba sani ya tado da maganar.)"

Zanyiwa Zulai magana tayiwa mijin nata magana akawo kayan saka rana daya gama kawai ayi bikin nan hankalina zaifi kwanciya.

    "Wallahi tunda kuka koma wannan unguwar taku hankalina ya gaza kwanciya, saboda unguwar yayi wajan gari sosai, sam babu jama'a kowa harkar gaban sa yake babu ruwan wani da wani, gashi duk masu hali ne a unguwar sunada dogayen katanga da katon gate, wasu ma harda karnuka gare su, ga masu gadi, amman gidan d'an uwa na bahaka yake ba, ina gudun a shiga ayi maku wani abin musamman ke dakike budurwa."

Amman dai shikenan insha Allahu acikin Satin nan dai zanyi magana da d'an uwa na da shi mijin zilai din sai mu tsara yanda abin zai kasance dan gaskiya abin yana damuna.


       A haka dai Nabeehat ta gama yininta ta dawo gida,
ranar bata shiga gidansu Abdul ba.

Da daddare suna cin abinci ne take gaya ma iyayen yadda sukayi da Baba sani kanin mahaifinta,
  Takara dacewa  itafa gaskia aure ba yanzu ba saboda shi kanshi Nabeel din yaushe rabon da yazo wajenta,
Ai bawani duniya bane yake bautar kasar ba ba a nan nan kaduna bane awa nawa ne daga kaduna zuwa nan?

Abba ne yace waya gaya maki yana kaduna?
Kadunan dai yaso amman ai basu barshi ba  yana can cikin kudu,
kuma tunda ya tafi bai zo ba saboda nisa,

kuma ai yanzu bai san kinyi waya ba da zai dinga kiranki kuna gaisawa,
Danhaka ya kamata ki amshi number wayarshi hannun Abdullahi sai ki kirashi yasan number wayarki.

Ta dai ce to saboda ita a hakikanin gaskiyi tanama manta Allah yayi Nabeel a duniya tun haduwarta da Abban Abdul.

Haka nan dai ta bar ma ranta da niyyar zata gaya ma Abban Abdul su nemi mafita,don ita kam babu wanda zai zarga mata aure tana tsaka da jin dadinta............
Copied By
YAYA HAYAT
        (admin
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
                   AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)


      WHATSAPP NO:
   +2349030159301
[2:23AM, 9/20/2017] ‪+234 806 060 4338‬: *MUGUN MA'KOCI*   1⃣4⃣



*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M. (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*





           Ba a d'auki lokaci ba aka saka ranan Nabeehat da Nabeel wata uku masu zuwa inda Abba ya matsa mata saida ta amshi number d'in Nabeel d'in.

    Ranan data kira shi ta shaida masa wannan ita ce number d'in ta bakaramin murna yayi ba jin cewa tayi waya zasu ringa gaisawa, nan ya tambaye ta ko tana whatsapp tace eh, nan fa farincikin sa yakaru,



       *BAYAN WATA 'DAYA*

Soyayya Nabeehat suke da Nabeel kadaran kadahan, sama - sama, bawani son shi take ba dan haka wayar ma tasu sama sama ne, shikam gaba d'aya ya gigice da ganin hotunan ta data tura masa a whatsapp, ganin yanda tayi kyau ta goge, shikam ya matsu yadawo yagan ta,  a kullum bashida zance saina auran su, kullum maganar sa kenan ya bikin su zai kasance yaya rayuwar auran su zai zama.

   A bangare d'aya Kawa sam Nabeehat batasan meke mata dadi ba kwata kwata bata jin dadin taraiyar ta da Nabeel haushi ma yake bata wani lokacin.

     Nabeel kam sai faman siye siye yake mata, duk wani abu na kyale kyalen mata daya gani sai ya siya mata, burin sa kawai watan biyun dasuka rage masa yayi yadawo yaga Nabeehat d'in sa asha shagalin bikin su.

    Har zuwa wannan lokacin daga Abban Abdul har Anty Fauziyya babu wanda yasan da bikin Nabeehat d'in,  a yau ne dai da Anty Fauziyya tashigo gidan Umma tayi karfin halin shaida mata halin da ake ciki, nan fa tayi masu murna sosai saidai d'aya barin zuciyar ta harta soma kewar Nabeehat d'in Haka dai ta koma gida jiki a sanyaye.

 

    "Abban Abdul anfa saka ranan Nabeehat yanzu haka saura wata biyu wai ashe!".

   "what!"
Ya furta da k'arfi batare daya shirya ba,
   "kinsan abinda kike fad'a kuwa Nabeehat d'ince zatayi aure shine bamu sani ba sai yanzu?"

   Gaba d'aya yabi ya rud'e sai zufa ke keto masa duk kuwa da sanyin ac dake a palon.

Haka dai ya dake yana ta mamaki a zuciyar sa har Anty Fauziyya tagama surutun ta na yadda za a tsara bikin Nabeehat d'in yanda komi zai kasance,

Shidai sam bai kula ta ba hankalin sa yariga yagama tashi yayi kololuwa wajan tunani, suna a haka ne yayi mata message meye gaskiyar maganar dayake ji a yanzu,

Nan ta maido masa cewa yayi hakuri zata zo gidan idan Anty Fauziyya ta fita dan itakam tayi missing din sa sosai yau kwana uku kenan bai kusance taba,  haka dai sukai ta aikawa da juna message daga karshe suka bar maganar kancewa zai tura Anty Fauziyya gidan abokin shi wajan matar sa harda su Abdul din gaba d'aya inyaso sai suci karan su babu babbaka.


      "Fauziyya shirya inkai ku gidan Najib yau gobe banda lokaci".

   "Abban Abdul wallahi yau bana jin fita daka barmu sai goben tunda safe saika aje mu".

"No indai kina zuwa ki tashi ki shirya keda yaran in aje ku!".

"wai harda yaran zani kuma?"

"Ina aza nida Nabeehat nace maka zamu dama?"

"A'a kibar y'ar mutane tahuta tunda aure zatayi tana bukatar hutu".

"to shikenan".
 ta fada tana kokarin mikewa.

Murmushi yayi yabi bayan ta da kallo.

Akan hanyar su ta zuwa ne yake fadin, "Fauziyya yanzu idan Nabeehat tayi aure ya zakiyi?"
"ga aikin gida ga aikin ki dakike zuwa, ga hidimar yara?"

"Abban Abdul nima wallahi tunanin danake kenan".

"To saidai kam ki hakura da zuwa aikin ki zauna ki kula da yaran ki da gidan ki!".

Magiya tashiga yi masa akan yabar ta da aikin ta.

Yace to "menene mafita yanzu?"

"Inaga zansamo yar aiki wacce zata ringa yimin hidimar gida data yara......"

   "Yauwa!!! Good idea!".

"kinga idan kika tashi sai kisamo yar babba kamar mai shekarun Nabeehat din haka, mai dan wayau ba sakara ba, yar gidan talakawa haka, wayan da zamu tallafawa, sannan yakasance kwana zata ringa yi saboda shirin yara zuwa makaranta tunda kinga da safen dukkan mu shirin zuwa aiki muke muma.

Murna Anty Fauziyya tayi ba kadan ba jin ya amince harma yana tsara mata yanda za a yi...........
[11:53AM, 9/20/2017] ‪+234 813 339 5570‬: *MUGUN MA'KOCI*    1⃣5⃣


*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*



*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M. (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*

          

                  *ANTY SIS*
*Wannan shafin nawa naki ne Anty na hakika ina alfahari dake a koda yaushe, ina matukar jin dadi da yabawa da yanda kike k'arfafa min gwuiwa akoda yaushe kina yaba min tare da kwantar min da hankali da bani shawara ta gari, bakina bazai iya zaiyano yanda nake jinki a zuciyata ba, tabbas ke alheri ce a gare ni ina sonki ina kaunar ki ina kuma yi maki fatan alkairi a rayuwar ki, ubangiji Allah ya sauke ki lahiya yakuma raya mana Sultan yakare minke daga sharrin masu sharri, ya kauda idon makiya akan ki, makiyan ki takalmin ki kisa k'afa ki take kananan kwari ki murje su son ranki*.
   *ANTY SIS*

  


          Nabeehat kuwa tunda taga Message d'in Abban Abdul daya ke shaida mata cewa yatafi kaisu taje ta jirasa, jikin ta na rawa ta fice ta nufi gidan mukullin dake hannun ta tayi amfani dashi ta bud'e, ta shiga, gaba d'aya kayan jikin ta tacire ta kwanta bisa doguwar kujerar dake palon.


       Lumshe ido tayi wani irin sha'awa take ji duk ta matsu Abban Abdul yashigo har ma kwatan tawa kanta yanda zaiyi wasanni da ita dake, batafi minti goma ba a haka taji shigowar motar sa hade da fitowar sa.
   Sam yaman ta bai rufe gidan ba dan tsabagen sauri yashigo ya kwashi gara.

   "wow!".

Yafad'i had'e da k'arasowa da sauri, d'agota yayi gaba d'ayan ta yamaido ta k'asa yashiga shafata ta ko ina yana sambatu, cikin wani irin salo take maida masa abinda yake mata, gaba d'aya ya gigice sai ihun dadi yake, wani irin dadi ke ratsa kwakwalwar Nabeehat tamkar su dauwama a hakan take ji,  babu inda baya lasowa a jikin ta haka yadinga murzanta son ransa yana dondewa, sai daya gama galabaitar da ita da wasannin shi sannan yasoma aiki a kanta babu ji babu gani, babu kalar kwanciyar da baiyi da ita ba a ranan gaba d'aya tagama galabaita, dakyar take fidda numfashi, jikin ta yayi laushi sosai, dakyar ta iya mikewa tayi wanka ta maida kayan ta shima yayi jawota jikin sa yayi bayan sun natsu ya zuge zip din rigar ta ya balle bra din yana fadin ai bangama hutawa da abokai naba mezaisa ki rufe min su?

      Murzasu yashiga yi yana zuka tamkar wani yaron goye, cikin rawar murya tace "kabari zafi yake min".

"kaji ta!  Zafi kodai dadi?"

Banson kicifi, yacigaba da murzar su son ransa yana matsawa yanawani lumshe ido yana fidda numfashi da sauri da sauri.

    "Nabeehat!?"
"uhmm!"

"Da gaske ne ansa maki rana aure zakiyi ki barni Nabeehat?"

"dukfa namijin da zaki  aura bazaki taba jin dadin saba iri na, nifa gwarzo ne kinsani!"

   "gaskiya zanyi kyewar ki ba kadan ba!"

    "musamman wayan nan abokan nawa guda biyu".

Yafadi yana kara shafasu cikin wani irin salo.

Shigewa jikin sa takara yi nan fa yashiga lalubar ta duk da jikin ta yayi laushi hakan bai hanata biye masa ba.

    Haka yaci gaba da murzan ta son ransa tamkar wata uwar mata haka yake mata ko tausayin ta baya ji.


Najib abokin sa ne kuma aminin sa mai amso masa magani gurin malamin su yakuma raka sa keta kwala sallama amma shiru babu amsa, Najib yariga yasan cewa Abban Abdul shi d'aya ne cikin gidan tunda ya baro su Anty Fauziyya a can gidan sa.

   Dan Haka kawai ya d'ago labulan palon ya kutso kai ciki,  "innalillahi........ Ya furta da karfi duk da yasan abinda ke faruwa dama amman yanda yagan su dinne abin yayi masa rashin kyan gani, jikin sa sai tsuma yakeyi nan kuma yatuna sharadin malamin su nacewa duk randa wani yakama Abban Abdul da Nabeehat turmi da tabarya tofa daga ranan asirin dayayi mata ita da iyayan ta ya karye na matar sa Fauziyya ne kawai zaicigaba da aiki.

     Nan fa Najib yayi kokarin komawa amman ina Allah ya kaddara sai Nabeehat ta gansa, wani irin jiri ne ya mamaye ta tsawon lokaci bata gani shikuma Najib hada idon dasukayi ne ya daskarar dashi yakasa motsi ya tsaya cak.

    Wani irin ihu Nabeehat ta saki ta hankad'a Abban Abdul wanda yayi nisa sai kokarin kamota yakeyi, wani gigitaccan ihu takuma saki ta zube a k'asa sumamma.

   Sai a lokacin Abban Abdul ya ga Najib, wani irin gigitaccan mari ya sakar masa, tare da cin kwalar sa "ubanwa zaisa kazo gidan nan a Wannan lokacin mekazo yi uban me kazo d'auka?"


    "Kai Malan ka natsu ka shiga taitayin ka musan abinyi yanzu,"

Inji Najib kenan,

"To meye abin yi?"

"Ka suturta jikin ka da nata sannan ingaya maka."


A gigice yasaka kayan sa yasa mata sannan ya juyo gun Najib d'in.............
[9:15PM, 9/21/2017] ‪+234 813 339 5570‬: *MUGUN MA'KOCI*   1⃣6⃣


*A TRUE LIFE STORY*

*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M. (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*



*Wannan shafin nawa naki ne ke d'aya kawar arziki, kuma in-law.*
*hakika ke masoyiyar Sodangi ce ta hakika mai sonka har a zuciyar sa shine zaisoka da alkairi, tabbas kinfi karfin kawa saidai yar uwa* *masha Allah da samun ki a tare dani*.
      *KHALISAT HAYDAR*




*Let me take a small piece of the universe and offer it to you as a humble gift for your birthday,  Happy Birthday FEEDO DEEDO 'YAR FICIKA*



*ALHAMDULILLAH NAJI SAUKI SOSAI NAGODE DA ADDU'AR KU A GARE NI SODANGI TANA GODIYA MATUKA TANA KUMA YABAWA DA KULAWAR KU NAGODE*



               "Najib taimake ni ka gaya min meye abinyi yanzu?"
"waikai Malan meye nawani tada hankalin ka dan asirin ya karya?"
"ai ko yanzu da kasuwa ta watse d'an koli yaci riba".
"sudai basu isa suja dakai ba, kariga kasha gaban su, danhaka ka kwantar da hankalin ka bama kace aure zatayi ba, kashare kawai abokina atari gaba".

   Ajiyar zuciya ya sauke ya dubi inda Nabeehat ke kwance yace "to ita wannan yazamuyi da ita kenan".

"karka damu dama ai kasan yace duk randa asirin yabar jikin ta saitayi awa biyar tana bacci Kafin tadawo haiyacin ta danhaka Kamaida ta bisa kujera har ta farfado".

"Fauziyya fa tace ba dadewa zatai ba inje in d'auko su".

   "To meye dan ta ganta tana bacci aiba komi bane ko?"

   "haka ne amman banso komi ya ruguje dawuri haka ba wallahi shegiyar yarinyar dad'in tsiya gare ta ga ni'ima Malam, waiiii!! Chakwala dadin kenan yanda kasan kankana haka take".

"to mutumina ko d'anawa zanyi ne Karin ta farka?"

"baka isaba dan uban ka wuce muje".

Ya hankada sa suka fice daga gidan.

*********************


"Anty Nabeehat!  Anty Nabeehat mundawo!".

"Mummy zokiga Ya Abdul dole sai ya tashi Anty Nabeehat tana bacci".

      "kul Abdul kyaleta tayi baccin ta kar kaja mata ciwon kai" cewar Anty Fauziyya wacce takarasa shigowa palon.

Tashige ciki taci gaba da hidimomin ta su Abdul ma suka ci gaba da harkar su a palon,

Uban gaiyar ne yashigo yana fad'in ita wannan wani irin bacci ne haka wuyan ta bazaiyi ciwo ba kai Abdul tashe ta tagyara.

"Abba Mummy tace mu kyale ta kar tayi ciwon kai".

Murmushi yayi yace to.

Cike yashige yasamu Anty Fauziyya
    "Fauziyya wai ya maganar yar aikin kunyi maganar da Sadiya kuwa?"

   "Munyi tace da kyar za a samu budurwa sai dai yarinya karama kamar yar shekara goma haka"......... Haba dallah wace irin yar shekara goma kuma?
Bakida hankali ne?
Yar shekara goma mezata iya yine?
   Wannan shiriritace kuma ba a gidan nan ba!
Daga haka yafice yana banbamin fad'a.


*********************

*BAYAN AWA BIYAR*


A gigice Nabeehat ta farka ta diro daga kujerar wani irin k'ara tasaki a take komi ke dawo mata tamkar mafarki, tundaga ranan dayayi mata fyade har zuwa yau dinnan dasukayi ido hudu da Najib.

   Wani k'arar  takuma saki ta mike kamar wata zararra, gaba d'aya yaran suka zagaye ta Anty Fauziyya ma da gudu ta rike ta tana tambayar ta meke faruwa?

Fisgewa tayi da karfi tasaki wani irin kuka tamkar ranta zai fice da gudu tayi hanyar waje, Anty Fauziyya ta bita ko mayafi babu a kanta.

   A tare suka shiga gidan Nabeehat da gudu ita da sauri tamkar zata kifa.

Umma na zaune a tsakar gida ta rafka tagumi hawaye sai gudu yake bisa fuskar ta da gudu Nabeehat ta fada daki ta rufe tana kuka sosai tamkar zata shide.

Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un......... Anty fauziyya keta nanatawa tana bugun k'ofar hawaye sai gudu yake a fuskar ta ita ma jikin ta sai rawa yake tamkar mazari.

   "Nabeehat dan girman Allah ki bude kigaya min menene matsalar ki nashiga uku ni Fauziyya mezan gani haka!".

    A rude ta juya gun Umma ta zube a gaban ta "Umma Kiyi mata magana ta bude kofa Umma, Umma meke faruwa haka ne naga kina kuka kema".

  A dai dai lokacin da Abdullahi yashigo a tsawace kamar dama yasan zai ganta yadaka mata tsawa wanda ya gigitata, "keee!!! Zoki fice a gidan nan tunda ba gidan Uban ki bane!  Tashi nace kifice bana kaunar in bude ido ingan ki!  Tsinannu munafukai maciya amana masu cin hakkin mako taka tabbas ku ba abokan zama bane dan sam baku san hakkin *MA'KOCI* ba!".

"kifice nace nace kizo ki fita!".

Gaba d'aya sungama sakata a duhu, ta gigice ta kidime ta rude ko gaban ta bata gani sosai sai duhu a haka tabar gidan takoma gidan ta cikin gigita da kidima.


"Umma bazamu iya yafema mutanan nan ba dole mu d'auki mataki Umma, duk da bamuda ko sisi amman dole mu kwatowa kanmu hakkin mu, Umma dole mu kwaci yancin mu.

   Abba da shigowar sa kenan cikin sanyin jiki tamkar yau abin yafaru yace "Abdullahi inaga mubar shi da Allah shiyasan yanda zaiyi dashi bamuda karfi da iko dazamu iya yi masa komi a yanzu bamuda wata shaida da zai nuna eh lallai shi ne ya aikata, asalima bamu dauki mataki ba tun lokacin sai yau wata nawa yau dayin abin ne wata hudu, shine sai yau ne zamu dauki mataki Abdullahi?"

  "Abba bansan meke faruwa dani ba tun lokacin Abba tamkar mai mafarki haka na kasance, yaune nake jina tamkar wani sabon mutum, inaji tamkar a yau ne abin yafaru Abba".

Yakare maganar tare da fashewa da kuka tamkar dan yaro karami.


"Abdullahi nikaina haka nake ji, haka nakeji Abdullahi, haka nakeji, to yaya muka iya da hukuncin ubangiji Allah yabamu nasarar cinye wannan jarabawa".

Yafadi cikin karyewar zuciya da rawar murya.

Har zuwa lokacin Umma batace komi ba banda kukan da takeyi.


******************


*BAYAN SATI BIYAR*


Yau ya kasance asabar wanda yayi dai dai da saura sati uku bikin Nabeehat da Nabeel, inda kuma ake saka ran dawowar Nabeel din a gobe.

   Sati d'aya kenan yau Nabeehat take fama da matsanancin zazzabi da ciwon kai, ga amai da takeyi babu kakkautawa, gaba d'aya ta rame ta lalace tamkar a hure ta tafadi, gashi bata iya cin komi sai ruwan shayi, kuma data sha saita amayar dashi, hankalin iyayan ba karamin tashi yayi ba suna zaton asiri akai mata kuma saboda zatai aure, sudai basa Zargin kowa amman suna tsammanin sammu ne, dan haka daga Umma har Abba sun dage wajan yi mata magani, maganin sammu dana mayu babu wanda basa amsar mata, haka take bankar magani kullum amman abu kullum sai gaba yake dada yi.


     K'wance take bisa kujerar palo idon ta na a sama tana zubda hawaye, hannun ta dafe da cikin ta, wani irin motsi taji tamkar abu zai fito waje ihu tasaki tana kiran Umma.

    A gigice uwar tashigo tana fadin "nace kiringa addu'a ba ihu ba Nabeehat haba!".

"Umma zokiga".

Ta matsa jikin uwar ta dauki hannuwan ta duka ta dora bisa cikin nata, "Umma kiji abu na motsi aciki na nashiga uku Umma...........innalillahi....... Tabbas wannan sammu ne akai maki Nabeehat, saboda anga zakiyi aure shine skeso a sabauta mana ke!  Oh duniya ina Zaki damu, wannan mugun abu dame yayi kama haka?"

Haka suka dinga d'irka mata maganin hausa a ranan har zuwa washegari da yamma..........


*MUGUN MA'KOCI*   1⃣7⃣



*A TRUE LIFE STORY*



*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M. (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*




            Nabeehat tafita haiyyacin ta duk ta fige ta k'ara ramewa tun tana iya shan maganin har ma takasa jikin ta yayi yaushi, Umma tasata a gaba sai kuka take shikuma Abba tare da Abdullahi sun bazama gun y'an uwa ko za a samu d'an kudin da za a kaita asibiti, amman har zuwa yanzu k'arfe biyar na maraice shuru basu samu ko asiba, kowa yana fama da kansa, a haka suka dawo gidan jiki a sanyaye, "Malan inaga asaida kayan d'akin da akai mata kawai a nima mata lahiya amman wannan ciwo nabani tsoro Malan".

     Takare maganar cikin zubda hawaye.

"Gaskiya ne Umma asaida d'in kawai tunda komi sai da lahiya akeyi ai".

Inji Abdullahi wanda duba d'aya zakai masa ka tabbatar yana cikin tashin hankali.

    Suna cikin haka kamar daga sama sukaji sallamar Nabeel, nan fa yashigo da akwatin tsarabar dayayi Nabeehat niki niki, cikin fara'a ya gaida su Abba, sannan suka gaisa da Abdullahi, nan yasha jinin jikin sa dangane da yanayin daya gansu a ciki.

   Ido yake ta rabawa ta inda zai hango Nabeehat, sai gata tafito daga kewaye tana taku dakyar dakyar.

  Gabansane yayi mummunar faduwa ganin yanda ta rame ta lalace, nan da nan hankalin sa yatashi, ya dubi Umma yace" Umma  meyake samun Nabeehat haka ne meyafaru?"

"to Nabeel ciwo ne dai gashi ga yanda yake yaki ci yaki cinye wa ni na rasa irin wannan abu haka.

  "Umma kuma ba a je asibiti ba anata zaune a gida?"

"To Abdullahi basaida kudi za a ba kasan fa yanzu kasar nan tamu yadda take, komi sai kanada kudi".

Cewar Abba kenan.

"Abdullahi kasamo mai adai dai ta samu tafi asibitin a duba ta a gani".

Da sauri Abdullahi ya mike yafice.

"sannu Nabeehat sannu Allah ya sauwake," cike da tausayawa Nabeel yake mata sannu tamkar yafashe mata da kuka yakeji.


*********************


Layi sukabi har yazo kansu, nan Abdullahi da Nabeel suka rike ta suka shiga office din likitan, Umma na rufa masu baya.

Tambayoyi yashiga mata tsawon lokaci tana basa amsa Kafin ya dibi jinin ta yakira wata Nurse yace aje ayi test yanzu akawo masa result yana jira, dasauri ta fice, nan ya kurawa Nabeehat ido, yace sannu ko?

Da kyar ta iya amsawa tana ciccije baki alamar ba karamin azaba take jiba.

Umma yaduba yace "Mama Nabeehat tana da aure ne?"

Da sauri Umma ta girgiza kai tace a'a batada aure budurwace saura dai sati uku bikin ta yanzu kaga mijin nata ma nan a gaban ka, ta nuna masa Nabeel da hannun ta.

"ok"

Tsawon wani lokaci d'akin yadauki shuru bakajin motsin komi sai karar fanka dake kadawa da ac dake aiki.


"Nabeehat kwanta bisa gadon nan induba ki,"

Ya nuna mata gadon dake gefen sa.

  Duba ta yashiga yi bayan ta kwanta, tsawon lokaci Ya duka Karin ya d'ago duk ya hada zufa.

Nan Nurse dinnan ta dawo hannun ta d'auke da wata farar takar da, nan yayi mata bayanin gado za a bawa Nabeehat watau kwantar da ita za ayi, bayan ya karbi takardar.

Nan suka fice Nurse din na rike da ita.

Farar takardar nan ya warware yaduba, sannan ya dago fuskar sa ya sauke a kan Nabeel, yace "Mama inafata duk nan babu bare acikin ku dan naga gaba daya yayan naki suna kama da juna harda Wannan din?"
   Ya nuna Nabeel wanda ya tsare sa da ido.

"babu bare anan likita."

"Mama kinsan cewa d'iyar ki tana d'auke da ciki harna wata shida kuma kuke ta dirka mata maganin hausa mai d'aci dan ku zubda cikin komi?"

"Gashi nan har yana barazanar yimata illa kuna wasa da rayuwar d'iyar ku tayaya cikin wata shida kuke tunanin fitar sa a haka saboda Allah idan ba tsabagen..........."

"Innalillahi wa Innah Ilaihi Raju'un".

Kalmar dasuke ta nanatawa kenan gaba dayan su cikin kidima da gigita.

Kuka Umma tafashe dashi Abdullahi ma ya Mike zuciyar sa nai masa wani irin kuna tamkar kirjin sa zai fado kasa dan bugawa.

Nabeel ya Mike a fusace cike da mamaki da al'ajabin su da sauri ya fice a office din batare daya san inda ya dosa ba.

"kujira ni anan ina zuwa".

Yafice da sauri.

D'akin da aka kwantar da Nabeehat yashiga nan yasa akai mata allurai aka saka mata karin ruwa nan yafito itakuma tuni bacci yayi awon gaba da ita.


*********************


*BAYAN AWA HUDU*


Abba ma ya iso a gigice nan
Sukaci gaba da kokawa duk wanda yagan su saiya tausaya masu.

A hankali tashiga bud'e idanunta Kafin ta were su tana kallon Umma tamkar wacce keso tagano wani abu a fuskar ta,  hannun Umma ta riko da karfi tana tuntse ido, dagani kasan tana shan azaba, fuska Umma ta d'aure tana hawaye tace "Nabeehat ciki gare ki ciki gare ki Nabeehat!".

Da karfi Nabeehat ta runtse ido hawaye na gudu bisa fuskar ta "Umma ki gafarce ni Umma inaji ajikina bazanyi tsawon raiba umma  ki gafarta min, nan tashiga basu labari tundaga ranan da Abban Abdul yayi mata fyade har abinda yaringa biyowa baya wanda take gani tamkar a mafarki, bata boye komi ba bata rage komi ba gaba d'aya kuka sukeyi babu mai rarrashin wani............







[11:16PM, 9/22/2017] ‪+234 806 677 6651‬: *MUGUN MA'KOCI*  1⃣8⃣



*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*


*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M. (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*


*SECOND TO THE LAST PAGE*



          Umma ku gafarce ni nasan naci amanar ku, na cuci kaina na cuci irin tarbiyyar dakukai min, kutayani da addu'a Allah ya yafe min tabbas nasani cewa ni mai babban laifi ce, amman kuma Umma inajin zuciya ta sakayau awani bangaran idan nayi duba da zalincin da *MUGUN MA'KOCI*  yayi mani,  hakika ya zalince ni yabar maku babban tabo a rayuwar ku wanda mutane zasu na kallon ku dashi danni dai nasani cewa bazan tashiba!  Inaji a jikina cewa kwanana sun kare, dan Allah Umma ku rokar min gafarar Nabeel na zalince shi dayawa Umma.

    Wata Nurse ce tashigo tace "Mama dan Allah ku d'an fita waje ba a sonta da hayaniya".

Jiki a sanyaye suka fice Nabeehat tabi bayan su da kallo tana zubda kwalla.

"Abdullahi kaje ka sanar da azzalumin mutumin can halin da ake ciki, dan yana da hakkin sanin hakan tunda dai ciki nasane!".

"Abba dan Allah mu kyale matsiyacin mutumin nan muyi mata addu'ar samun lahiya kawai!"

"Abdullahi banason kana musu dani, banaso inafadi kana fadi kaje kayi abinda nasaka kawai".

A fusace Abdullahi yawuce,

Kai tsaye gidan Abban Abdul ya nufa ya kwala sallama kusan sau uku sannan yafito,

"Lafiya kake ta doka min sallama a wannan lokacin ko bakasan dare yayi ba yanzu lokacin hutun bawa bane!".

Wani mugun tsaki Abdullahi yaja yayi masa wani wulakantaccan kallo yace "bazuwan kaina nayi ba aiko ni akai saboda kai kanka dai kasan babu abinda zai kawo ni kazamin gidan ka dan dashi da kabari duk daya ne a wari na".

"Matar ka dake gidan mu tana d'auke da cikin ka harna tsawon wata shida, kuma yanzu haka tana kwance a asibitin FMC dan haka Abba yace asanar dakai dan kazo ka shaida da kanka".

A gigice yasoma fadin "kai banason zancan banza zancan wofi, ni inada wata matane a gidan ku?"

Murmushin takaici Abdul yayi yace "kanada ita mana dunda ka ha'ince mu ka maida ta tamkar matar ka ta sunna, kaci amanar *MAKOTAKA*"

"ka yaudari kanka da iyayan ta, ka zalince ta ka tozar ta iyayan ta da ita kanta, ka jefa ta a musiba, kayi watsi da maganar Allah da dokokin sa!".

Jikin Abban Abdul yayi sanyi ya tabbatar da asirin sa ne ke shirin tonuwa a idon duniya, dan haka cikin sanyin murya yace "Abdullahi ku gafarce ni dan Allah wallahi sharrin shaidan ne Abdullahi........"

"Hmmm kanka akeji yanzu kam"
 daga haka yayi gaba abinsa.


*********************


"Abba barin wannan cikin a jikin Nabeehat yana nufin tonuwar asiri na, matata zata san halin da ake ciki, tana iya tafiya ta barni da yara yaya zanyi dasu Abba!?".

"Yara na zasu ringa yimin kallon mara adalci, mutane zasu yi min kallon wulakantacce mara adalci, yara na zasu taso wannan bakin fentin nawa ya shafe su Abba kuyi min alfarma acire cikin nan wallahi tallahi babu abinda zai faru Abba kucire shakkar komi a ranku insha Allahu Nabeehat zata samu lahiya kuma wallahi nayi alkawarin auran ta matukar aka cire cikin nan, wallahi tallahi zan kula da ita zan zamo miji na gari agare ta, dan girman Allah kutaimaka min Abba".

Yakare maganar yana kuka tamkar ransa zaifita.

Gaba daya jikin su yayi sanyi banda Abdullahi daya dura masa ashar yabar wajan cike da takaici da bakinciki.

  "yanzu kai ka tabbata babu matsala za a iya cire cikin batare da komi Yafaru ba?"

"Wallahi Abba babu abinda zai faru insha Allahu".

A haka ya rinjaye su suka kwasa zuwa wani asibiti mai bala'in nisa cikin lungu ida sukaci nasarar tadda wani tantirin tsinannan likita wanda aikin sa kenan zubda ciki.

Wani d'an karamin d'aki ya nunawa Abban Abdul yace yashiga da Nabeehat ciki ya fito,

Bisa wani gado ya d'orata irin wanda ake tiyata akai yafice daga d'akin, hawaye ne ke gudu bisa fuskar Nabeehat tana tausayawa kanta sai dai sam bata da bakin magana.

A haka tsinannan likitan ya shigo bayan Abban Abdul ya cake masa kudi masu yawan gaske.

Murmuahi yashiga yi mata yana fadin "y'anmata ki kwantar da hankalin ki za a ci nasara amman idan kinbada hadin kai!"

Wani irin k'arfe ya d'auko mai kama da abinda ake matse takardu dashi ya matso gaban ta yace yanmata Wannan karfen shi za a saka a gabanki a bude mahaifa......

"Malan ina rokon ka da girman Allah ka kyale ni banaso kada kacire cikin nan dake jikina ku kyale ni da halin danake ciki....."


"ina ai dole acire cikin nan tunda har kika yarda kika zo nan kina so kimin bakincikin kudin da nake shirin ci ne?"

"Kiyi hakuri kawai kibani hadin kai kinga yanzu gaban ki a bushe yake, saboda haka idan nasaka maki karfen nan zakiji zafi, dan haka zan sadu dake saboda wajan yayi danshi yanda za a yi aikin batare da kinji zafi ba kingane ko?"

   "tabbas kai la'ananne ne mara tsoron Allah a wannan halin da nake ciki shine har kake niman wani abu a guna tabbas Allah bazai kyale kaba la'ananne....."

Mari yasakar mata wanda yasata sakin kara da muryar ta daba fita yake ba.

Gaba d'ayan su sunji karar nata amman a tsammanin su aikin ne akeyi.

Nan fa tsinannan likitan nan yashiga kakaba mata Wannan karfe, bayan yasaka safar hannu, salati kawai Nabeehat keyi tana sanar da ubangiji, a haka yayi mata aikin nan yayi nasarar cire mata cikin nan a jikin ta...............
[11:16PM, 9/22/2017] ‪+234 806 677 6651‬: *MUGUN MA'KOCI*   1⃣9⃣&2⃣0⃣



*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M. (UMMU AASIM)*



*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*



*WANNAN SHAFIN NAWA NA K'ARSHE SADAUKARWA CE GA DUKWANI MAKARANCIN LITTAFIN NAN NAWA, NAGODE ALLAH YASAKA DA ALKAIRI ALLAH KUMA YASA AYI AIKI DA ABINDA AKA KARANTA, SAIKUMA IDAN ALLAH YASAKE HADA MU A SABON LITTAFI NA NAGABA INSHA ALLAHU, ALLAH KABAR MU DA MASOYAN MU MASU KAUNAR MU DOMIN ALLAH*




         *KIFI NA GANIN KA MAI JAR KOMA!!!!*

*Gareku marasa aikin yi, masu zama suna yamad'id'i da Sodangi akan cewa, "Sodangi batada aikin yi illa abata labari ta rubuta!"*
  *"Ke ina wanda aka baki kika rubuta?"*
*"Bakida basiran ne shiyasa ba a baki ba kodai fasahar taki batakai na abaki ki tsarashi yanda yadace bane?"*
*"kokuwa bakida ilimin da za a baki rubutu layi uku ne ace anaso ki maida shi littafi ne?"*
   *🤷‍♀ to koma dai menene inaso kusani cewa bakowani mutum bane za a d'auki labari abashi ba dan ya rubuta sai wanda aka san cewa ya cancanta, sannan ba k'aramin abu bane abaka labari ace ka rubuta ba tunda ai a dunkule za a gaya maka kaine akeso ka faiyyace shi yanda zaija hankalin jama'a, saboda haka inaso kugane cewa sodangi tariga tayi nisan da bazaku iya kamota ba gulma da munafurci da bakinciki da hassada shi kuka saka agaba, kuma duk mai irin wannan halin babu inda zashi a rayuwa,  kuma inaso kusani cewa mutane masu mahimmanci da daraja sune suke baiwa sodangi labari ta rubuta ma wayanda basu san mesukeyi ba, kuma bakowani irin labari bane sodangi take karba ba, sannan abu na karshe da zan tunasar daku shine a cikin littafai guda goma sha biyar dana rubuta guda hudu ne kawai nasan anbani labari na rubuta sune kamar haka HAR A ZUCIYA, MARYAMA,  MUGUN MA'KOCI, KAINE SANADI, kuma duka littafan nan Alhamdulillah sun samu karbuwa kuma sako na ya isa inda ake so, Masha Allah. Saboda haka dan Allah dan soyayyar ku ga Annabin rahma, ku yi harkar ku inyi tawa hanyar biri daban na kada daban, hakanan hanyar jirgi da ban na mota daban, wayan da nayi dasu sunsan kansu kuma duk wacce ta tsargu da ita nake, nayi Magana ne saboda kusani cewa maganganun ku sunadawo kunnina!*
   *D'IYAR KATSINAWA NAKE BANI TSORON UBAN KOWA, MAHALICCI NA SHINE ABIN TSORO BAKU BA*.

           


               *K'ARSHE*

          Bak'aramin azaba Nabeehat tasha ba ta wahala iya wahala tafita haiyyacin ta tun tana shaida mutane har ta daina ana haka jini ya balle mata nan fa hankalin likitan yayi kololuwa wajan tashi, a kid'ime yayi kiran su Umma suka shigo a gigice gaba d'ayan su babu mai rarrashin d'an uwansa, duk sun rud'e, a haka ne Abban  Abdul ya kuma d'aukar su zuwa wani asibitin kud'i mai tsada, inda dazuwa akai mata hoto aka bata gado, nan fa hoto ya nuna an yanki gefen mahaifar tane wajan k'wakule cikin, shine yakawo zubar jinin, likitocin sunyi iyakar kokarin su wajan ganin jinin ya tsaya amman ina abin yaci tura.


    Dakyar da sudin goshi cikin hukuncin ubangiji jinin ya tsaya cak.

Nan fa aka nimo jini da kyar aka samu daidai ita aka soma yi mata k'arin jini,

Saidai abin al'ajabi shine ana k'arawa Nabeehat jini yana tsiyayewa.


         *BAYAN K'WANA UKU*


Haka abin yaci gaba da kasancewa da Nabeehat tsawon kwanakin nan uku ana samata jini yana zubewa a kwana na ukun ne Allah mai kowa mai komai ya amshi rayuwar Nabeehat!!!!!!.

😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭



Iyayan Nabeehat sun gigice sun kid'ime a take uwar ta tayanke jiki ta fadi,

A take Abban Abdul ya zame jiki ya gudu bayan ya biya gaba d'aya kud'in asibitin.

A take Abdullahi yakai karar sa gun yansanda inda akaje aka cafko sa.

Ana zuwa station ya k'aryata zancen yace babu wata shaida da zasu bada ta cewa shine saboda banda abun arziki babu abinda ya shiga tsakaninshi da su, Nabeehat kuma ya d'auketa kamar k'anwar shi ta jini babu abinda baya mata.


Abokanshi sukayi bailing dinshi aka kashe case.
Kafin ayi haka magana ta gama bade gari na abinda ya faru tun daga kan fyaden da yayi mata har zuwa cikin da yayi mata da sanadiyyar mutuwarta.
Ana cikin zaman makoki sai ga Najib (abokin Abban Abdul) nan da kukan shi da komi ya zaiyyane dukkan abin da ya faru dangane da asirin da Abban Abdul yayi masu bai rage komi ba, babu wanda ya kulasa har yakaraci surutun shi ya tashi,

           *BAYAN K'WANA UKU*

Bayan kwana uku da mutuwar Nabeehat dangin baban Nabeel sukazo  suka ja masu Allah ya isa suka karbe kudi da Kayan aurensu inda Nabeel yace abar masu akwatunan koshi suka kalla yasan saisunyi dasun sani.

A yanzu haka uwar ta samu soki na rashin lafiya.
Gashi duk lokacin data kalli saitin Kayan auren Nabeehat sai ta zubda kwalla.
Ga alaka data yanku tsakanin gadajen biyu inda Anty Fauziyya ta goyi bayan mijinta.

Tayi masu tijara tayi masu gori da rashin mutunci kala kala.
Sanadiyyar haka hawan jini ya kama mahaifinta Abba.
Uwar kuma ko unguwa bata iya fita sbd yadda a ke nuna ta kowa yana fadin abinda suka aikata.

Allah yasa mu dace Ameen.


               *ALHAMDULILLAH*
                 *ALHAMDULILLAH*
                 *ALHAMDULILLAH*



*NAGODEWA ALLAH DAYA BANI IKON KAMMALA WANNAN LITTAFI NAWA LAFIYA INDA NAYI KUSKURE UBANGIJI ALLAH YA GAFARTA MIN INDA KUMA NAYI DAIDAI YA ALLAH KA RUBUTA MIN LADAR*



*WALLAHI TALLAHI WANNAN LABARIN YAFARU DA GASKE WATA UKU KENAN DA RASUWAR NABEEHAT ALLAH YAJIKAN TA YASA TA HUTA AMEEN SUMMA AMEEN, A RANAN DA ANTY SIS TA TURO MIN LABARIN NAN A DUNKULE TACE TANASO IN RUBUTA SHI MATSAYIN LITTAFI, WALLAHI SAIDANAYI KWANA UKU INA ZAZZABI DA KUKA SABODA YANDA LABARIN YA BIGI ZUCIYATA, WALLAHI TALLAHI TUNDA NAKE BANTABAJIN LABARIN DAYA GIGITANI IRIN WANNAN BA, IDAN KUKAYI DUBA DA IDON BASIRA ZAKUGA ABU UKU NE YAYI SANADIYYAR FARUWAR KOMI DAN HAKA IYAYE MU KULA MUSA IDO AKAN YAYAN MU DOMIN KUWA AMANACE A GARE MU ALLAH YASA MUDACE AMEEN SUMMA AMEEN*.
*1⃣K'WAD'AYI*
*2⃣SAKACI*
*3⃣RASHIN TAWAKKALI*




*WANNAN LITTAFI NAWA TUKUICI NE GA IYAYENA WAYANDA SUKA RIGAMU GIDAN GASKIYA UBANGIJI ALLAH KAJIKAN SU KASA SUN HUTA*



        *GODIYA*
*SADNAF*
*KAUSAR LUV*
*KHADIJA CANDY*
*MAMU*
*MRS UMAR*
*QUEEN MERMUE*
*SANAH S ISMA'IL MATAZU*



     *JINJINA GAREKI UWAR DAKINA*

             *KHADIJA SIDI*



*YABON GONI*
*ANTY SIS BANI DA ABINDA ZANCE ILLA KAWAI INCE ALLAH YABIYA MAKI BUKATUNKI NA ALKAIRI*



    *INA ALFAHARI DAKE*
*MAMAN RABI'A UBANGIJI ALLAH YABAR KAUNA*



      *KAWAYAN SODANGI MASU KAUNAR TA DOMIN ALLAH*

*KHALISAT HAYDAR*
*MAMAN ABD SHAKUR*
*KAUSAR LUV*
*UMMI AISHA*
*SADIYA LAWAL BALA*
*PHARTYMA ZAHRA*


*MUGUN MA'KOCI* 



*A TRUE LIFE STORY*


*WRITTEN BY*

*FIDDAUSI SODANGI*


*STORY BY*
*ANTY SIS*


*DEDICATED TO*
*SALMA MANNIR M. (UMMU AASIM)*


*NAGARTA WRITERS ASSOCIATION (NWA)*

            *SHARHI*

       *AUNTYSIS*💞

Da farko dai ina ma Allah swt godia da ya baki damar rubuta littafin nan lfy..kika farashi lfy kika gama lfy.
Darussan dake ciki Allah ya bamu ikon amfani da su akasin haka kuma Allah ya yafe mana kurakurenmu ya kara shiryar damu hanya madaidaiciya.


*Fiddausi Muhammad Sodangi*
Kedin abun alfahari ce a gareni da sauran makaranta baki daya
Jaruma kenan a wajen rubutu,rubutun ma kuma na abinda ya shafi al-umma,abinda ke faruwa cikin al-umma wanda idan wasu sunji sun karanta yana zame masu darasi a tasu rayuwar.
Fiddausi bani da wani baki ko wata kalma da zan iya gode maki da ita a bisa karamcinki gareni.

Babban abinda ya burgeni ya kuma bani shaawa yadda kika tsara lbrn da na baki ta hanyar fito da darussan dake ciki ta saukakakkiyar hanya wanda kowa zai iya gane ina kika dosa da lbrn naki. True life story ne amma yadda kika tsara shi sai nake jinshi kamar sabo idan ina karantawa kamar bani na baki lbrn ba. Gaskia kina da baiwa
Haka ma sauran marubuta nada baiwa
Allah ya baku ikon rubuta alkahairi.

_*Fiddausi Muhammad Sodangi*_

*If i say yhu are among d best writers of this century, I mean it*
*U are such a wonderful, beautiful and talented writer..everything about u is amazing..more grease to yhu elbow*

_Ubangiji ya azurtaki da miji nagari inda zaki ji dadi ki huta_
_Allah ya jikan mama yasa tana kyakkyawan waje_

*MUGUN MAKOCI*

_Lbrn gaske ne(true life story)_

Lbrn da ya saka dubbanin jamaa cikin halin jimami da tausayi wasu harda zubda hawaye..

Da farko dai

*Wanene MAKOCI a musulunci??????*

Makotaka dai Allah ke hadata ta dalilin zama waje daya tsakanin musulmi da musulmi ko tsakanin musulmi da kafiri. Kamar yarda annabin rahma ya gaya mana a cikin hadith ingantacce,gida arba'in daga dama, arba'in daga hagu, arba'in daga gabas, arba'in daga yamma.

 Makotaka abu ce da Allah ya dora mata hakkoki masu nauyi da dinbin yawa a musulunci wanda Annabin rahma saw yayi bayaninsu dalla dalla a cikin ingantattun hadisai..kunga kenan Kalmar makotaka ba kalma bace kawai a baki ta wasa ba
Kalma ce wadda Allah swt ya umarcemu da mu zauna kan hukuncin da addini ya yanke mana sannan muyi mu'amulla yadda Annabin rahma saw ya koyar damu.

Amma abun takaicin yanzu makotaka nason ta zama tashin hankali musamman idan an hadu da *MUGUN MAKOCI*..Wanda baya tsoron Allah bai kuma san hakkin addinishi ba, lbrai gasu nan kala kala akan makotaka, tun ana na gulma dana munafunci zuwa rashin zaman lfy,yan sace sace da kananun maganganu har Allah ya kaimu lokacin da makoci baya iya kauda idonsa akan zuriar makocinsa, lbrn gaske da suka taba faruwa koma ince suna kan faruwa na makoci yayi ma diyar makoci fyade karama ko budurwa,ko makoci na neman matar makocinsa gasu nan bila adadin sai dai idan mutum baya kunna redio,kallon TV ko karatun jarida uba uba a bakin redio mai jini wato mutanenmu.

*Don Allah ina bawa zashi da hakki goma da ashiri?????*
Hakkin makotaka,lalata yaran jamaa ta hanyar fyade ko zina, mata masu madigo masu lalata yaran makota ko matan mutane,shirka duk ina mutum zai kai zunubban nan
Haba jamaa rashin tsoron Allah ya isa haka nan

Yanzu makotaka ta zama abun tsoro musamman a sabon waje,sbd kowa dari dari yake sbd baka sa irin *MUGUN MAKOCIN* da kake zaune da shi ba.
Kunga kenan mugun halin mutanenmu nason kawo mana nakasu a cikin muamullarmu ta yau da kullum da makotanmu kamar yarda addini ya shimfida

Allah ubangiji yasa mu dace ya bamu ikon zama da makotanmu lfy tare da fita hakkinsu a musulunce.

*SAKACIN IYAYE*
Haba jamaa mun san cewa akwai kaddara a rayuwa mai kyau da akasinta, amma sometimes *SAKACINMU* naja mana wani ibtila'een.

Fisbilillahi ya zaayi kina uwa kiyi ta barin budurwa na shiga makota anyhow babu dangin iya ba na Baba. Ta maida gida kamar gdnsu tana abunda taga dama,duk gilmin da zatayi idon maigd na kanta.
Wlh ya kamata mu farka daga baccin da muke sbd yanzu wannan abun ya zame mana dabia tsabar kuya da son jiki,bamu iya a gdjenmu sai dai mu nemo yayan makota suna mana bauta, Wanda idan aka hadu da miji irin Baban Abdul barnar da zaayi ba mai misaltuwa bace, sbd " *Annabin rahma saw yace a cikin hadith idan mace da namiji suka kebe na ukkunsu shedan ne*"
A zamanin yanzu yadda zina tayi yawa ta zama ado, ko kanwarka uwa uba daya bai kamata kana barma gd da mijinka ba sbd gudun rudin shedan.
Allah ya kawo mu zamanin da zaku ga namiji na amfani da Yaya da Kanwa a gd daya,ko da matar gida da yar aiki (wa'iyazu billah) balle kuma diyar makoci da baida wani alaka da ita sai ta makotaka.


Amma sbd kwadayi na iyayen yanzu da babu da tayi ma wasu katutu, babu ruwansu da sa ido a harkar yaransu
Wasu ma sai kuga har kwana suke gdjen makota, to koda miji ba dan iska bane, wata daga nan zata fara yawon bin maza da kawo samari barkatai sbd ta samu lasisin fita yadda ranta ke so.
Ya kamata *IYAYE* mu dinga sa ido kan yayanmu,makotanmu harda ma yayan makotanmu(amma ba sa ido na gulma da munafunci ba,sa ido na kula da tarbiya)  don sanin da wadannne kalar mutane kake zaune kake kuma muamulla da su.

Sakaci irin na *Aunty Fauziyya*
Taya kina matar aure harda yara ukku amma ashe kin sakar ma budurwa diyar makota gd don sakarci,komai ita keyi
Dama karshen alewa kasa
Kuya,da rashin tashi a mora ma kai babu jafa'een da bai kawowa a gdn aure, mai sauki saukin ayi maka kishiya
Mai tashin hankali miji ya koma lalube yayan mutane a banza a wofi.
Sai kuma son fita aiki da shegen gantali
Shima sai ya hanasu kula da gda da miji sai dai a bar ma yar aiki ko diyar makota ragamar gida gaba daya
Wannan babbban kuskure ne da ya kamata muyi ma kanmu fada mu gyara by planning and organizing ourselves akan fita aiki da bautar aure. Mu matane babu abunda zai gagaremu da ikon Allah.

Allah ka bamu ikon tarbiyantar da kanmu da yaranmu,tarbiya irin ta addinin islama.


*ASIRI*
Don tabewa namiji da neman asiri don biyan bukatarshi ta dunia,kuma ma bukatar itace zina,lalata innocent gal da kulle bakin iyayenta don Kawai ya dagargaza mata rayuwa.
Tsabar Baban Abdul tantirin jahili ne mai siffar yan wuta tin a dunia
Zinar ma bata ishe shi ba sai yaje yayi zunubin da Allah yace baya yafewa kamar yarda ya fada a cikin al-Qurani mai girma
*"Lallai Allah baya yafe ma wanda yayi shirka,amma yana yafe ma wanin hakan ga wanda ya so"*
Azzalumin Allah yaje yayi masu asiri harda matarshi
Ya rufe bakinsu.
Matarshi ya juya mata kwakwalwa she is too blind to see d truth
Su kuma lokacin da gaskiar ta bayyana basu da wata shaida ( sbd tun rape din farko basu kai ma hukuma ba sannan ya kulle bakinsu, ciki kuma we are not developed da zaa iya yima abunda ke cikin *DNA test* don sanin gaskiar waye uban babyn, ko wani da zai tsaya masu a matsayinsu na talakawa masu neman abinda zasu ci.
Babbar illar ma dai rashin sheda gashi matarshi bata yarda ba ta goyi bayan mijinta.

Wasu nasan zasu ce mai yasa baayi sharia ba ko su kai hukuma tunda har ta mutu

Ku sani shi talaka a kasar  nan bashi da wani gata ko galihu sannan kuma *some ppl are still above the law* so wata shariar sai dai a lahira kwai sbd koda baka da shaidu a dunia, ubangiji na nan ya tara maka shaidun da *Rakeeb da Ateef suka rubuta*


Allah ka jikan Nabeehat ka yafe mata kurakurenta kasa tana kyakkyawan waje

Allah ka bi mata hakkinta akan wannan lalataccen bawa naka, ka  gwada mai karfin ikonka da  ishararka tun a dunia.


*ALLAH INA ROKONKA KASA LABARIN NAN YA ZAMA DARASI A RAYUWAMU*
*ALLAH KASA WASUNMU SUN AMFANA DA ABINDA MUKA KARANTA*
*ALLAH KASA LABARIN NAN YA KAWO CANJI A GIDAJEN AURENMU DA RAYUWAR AL-UMMA TA ZAMAN MAKOTAKA*


   *AuntySis ce*💞

_Bissalam_🤝


Download Mugun Makoci Littafi Na Daya Complete