*Muhammad kabir*
Documentation workshop
08160112181

💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DABAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 6-10

_a bangaren muntaz kuwa yau kwana biyu daga makaranta sai gida batasa yayanta mahaukaci a idoba LOKACIN ABU AYISHI kuwa shima agurinshi haka abin yake yanzun haka takowa yayi zuwa gate din gidansu muntaz dan yaganta maigadi yahanashi shiga ihu yake yana jifan gate shine yajawo hankalin mutanen sunyi curko curko suna kallon ikon Allah alhaji sabitu ne yafito dai dai da jifan mahaukacin saiga jini a goshin alhaji lokacin abu ayishi kuwa ko ajikinsa sai kira yake ina take ina take yau lokacin tane dole ayishi yana tsalle dole alhaji yakoma yakira yan sanda yanata sababi ai dole mahaukacin nam yabar gurin nam yau dinnam mama ce tashigo tana alhaji lafiya naganka haka yanzun kuma naga muntaz tafita a guje_

_ware ido yayi yace amma anyi tsinannan yarinya nan yakwashe duk yanda akayi ya gayamata salati tahauyi bangajeta alhaji yayi yace bari inje ingani koda yafita ba tarardashi ba yakoma gurin zamansa sai tsalle suke shida mutaz suna dariya daga haka kuma suka zauna yatsura mata ido kamar mai tunanin wani abu itama shi take kallo tana tausaya mashi dariya ya kyalkyale da ita yace kina kamadasu gasucan gasunam yafara nunawa da yatsa yana dariya wayarta tadauko tazo kusa dashi tayi masu hoto kallonta yakeyi kawai baice komaiba yatashi yana yan tsince tsincenshi motar yan sandane sukazo gurin muntaz na ganin haka tarike hannunshi tace yatashi su tafi binta yake tana janshi alhaji yace kukamashi kafin yagudu aiko haka sukaita kokowa dashi duk sun jigata dakyar dayake sunada yawa suka daureshi sukashi cikin mota muntaz kuwa kuka kawai takeyi tana rikeshi shima ita kawai yake kallo yana hawaye sai ihun dayakeyi yana JANNA dama haka yaje kiranta allura suka mashi wacce tasa nan take yayi bacci_

***********************************
_ihu muntaz keyi tana tirjewa kasa tana kuka mai ban tausayi tana kiran yaya JANNU kamar yanda take kiranshi wani wawan mari alhaji yakefeta dashi yajata zuwa cikin gida nasir kuwa sai zuga yakeyi gashi najeeb bayanam ranan  daki aka kulleta baci basha kuka kawai takeyi tana tunanin yanzu kowanne hali yake ciki oho ina kuma zata kara ganinshi Allah sarki koyaci abinci dauko wayarta tayi tana kallon hotonsu data daukesu kamar tasan zaitafi yabarta kuka tafashe dashi sosai hardasu majina muntaz bazatace ga abinda takeji ga mahaukacin namba a shekarunta 11 bata isa ace tasan soyayyaba kawai tana tausayinsa kuma tadaukeshi matsayin yayanta alhajine yabude kofar yashigo da abinci a hannunshi yakalleta yahadiye wasu miyan takaici ya marairaice yace muntaz meyasa kikeson mayarda kanki sakaryane banason dukanki amma ke bakyaji kifita harkan mahaukacin nam kinajina ko daga mashi kai kawai tayi tamika mata abincin taci wanda ji yake kamar ya makureta yanayine kawai kada wata rana yanemeta yarasa haka tadan dagwalgwala tace takoshi yaballo magani yabata tace kuma tatashi tayi wanka ta kwanta ta huta takuma saki jikinta indai tadaina maganar mahaukacin nam to zasu shirya kuma va wanda zai sake dukanta ta girgiza mashi kai tatashi tashiga toilet yabita da dariyar mugunta_

_bangaren LOKACIN ABU AYISHI kuwa motar yan sandan nagani tatsaya alamun talalace ne sai tsaki sukeyi daya yace kunfa san mahaukacin nam yakusa farkawa dan allurar ta awa dayace yanzun yazamuyi yana cikin magana sukaji yafarfado yana zare ido yakallonsu daya bayan daya hakuara yasa yabanye daurin da sukamai yadiro ido jajir yana kallonsu yayi cikinsu yana ihu jannah ina kukaimin ita nace maku lokacin abu ayishi amma kunki ko yazakuci kutt...... Ai duk kowannensu yace kafa menaci banbaki ba suka ari na kare abinka da mahaukaci yakuwa tuntsire da dariya yace mahaukatan banza nan yafara yan wake wakenshi yana tsince tsincenshi ya yau kan titi yana rawa wata mota tazo aguje tadaukeshi sama yadawo kasa mai motan bai tsayaba yawuce yabarshi nam kwance cikin jini a lokacin muntaz tatashi daga wani mummunan mafarki da tayi yaya jannu dinta yana cikin wani hali alwala tayo tahau sallah tana rokon Allah duk inda yake Allah yakareshi daga duk wani abu dazai cutardashi....haka yakwana a gefen titi duk wanda yaganshi yaga mahaukacine saidai yatafi yabarshi Allah sarki hasken rana tatasheshi jikinshi duk tsami yakeyi kanshi yana mugun sarawa ga jini na tsiyaya daga tsakiyar kanshi kafarshi kuwa taji ciwo a gurin bishi bishi ma yake gani haka yasamu yamike wata bishiyar mangoro ya hango can yatafi yakafa cin mangoron saida yaji ba gurin sakawa sannan yakwanta a gurin kanshi kamar zai cire abinka da mahaukaci tashi yayi yashiga cikin dajin yanq dingishi yana kiran LOKACIN ABU AYISHI dakyar yake tafiya yana ganin juwa yayi nisa sosai juwa tadauke yafadi timmm kanshi yabugi dutse_

***********************************
_bayan sati daya muntaz daka ganta kasan takara ramewa kullun cikin tunani take da sallah tana adduar idan dai har bazata sake ganinshiba to Allah yacire mata tunaninshi cikin zuciyarta kuma duk inda yake Allah yakareshi yanzun kam tasamu sauki sosai gurin yan gidam dan abbah yaja masu kunne harsuna fira tsakaninsu mama kuma tajata a jiki hakadai rayuwa taci gaba da tafiya yanzun muntaz tarageyin tunani saidai takan tinashi lokaci lokaci a bangaren LOKACIN ABU AYISHI kuma saida yayi kwana biyu yashe a gurin wani mahalbi yaganshi yadaukeshi zuwa gidanshi dake cikin DOKAR DAJI yau kwana biyar amma ko motsi baiyiba ciwuka har sunfara warkewa_

_bayan sati biyu muntaz tabarma Allah komai batafasa mashi addua ba makarqnta kuwa yanzu suna jarabawar kare primay ne daga nam kuma sai secondary school bangaren loiacin abu ayishi kwance yake har yanzu mahalbin nam yayi tagumi yanq kallonshi hannunshibe yafara motsi sai idanuwanshi daya bude tana karewa dakin kallo mahalbin yayi saurib taahi yaje kusa dashi yaba murmushi bakinshi yabude yafurta JANNAH a hankali sai kuma yarufe idanunshi sakamakon wani duhu daya gani sai jijjiga dayafarayi yana makarkata wani jikon magani mahalbin yadauko yabashi a hankali yadaina yakuma bude idanunshi yanavkallon wannan mutumen shima din shi yake kallon yace bawan Allah sannu yasunanka......._
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DABAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Bissamillahir rahmanir raheem

Ina godiya ga Allah subhanahu wata alah dayananumin nafarq sabon novel dina maisuna MUNTAZ...  ALLAH yabamu ikonyin abinda zaa amfana aciki ameen...

Ina godiya da mikq gaisuwa ga dunbin masoyana da littqfainq ina fatan kuna biye dani acikin sabon littqfina

Ina rokon da kada wata ko wani yacanzamin labari kirkiran abuna nayi idan dagyara aciki a tuntubeni prvt pls nagode....


Page 1-5


_yara nagani sunata bin wani matashin saurayi dan kimanin shekaru arbain suna kuwa suna kiran lokacin abu ayishi abin mamaki kodana kallin wanda sukema kuwa dawasu yamutsatstsin tufafi daka ganshi kaga mahaukaci lokacin zafine amma yahada wuta yanasha yana zuwa yana cewa lokacin abu ayishi yabi jikinshi duk ya mulke da vasiline kadan nayimashi hawaye domin na tabbatar da yanada hankali da anyi saurayi mai kyau yara kuwa sai ihu sukeyi suna fadin lokacin abu ayishi haka kowa yasan sunan mahaukacin nam shiko sai dariya yakeyi yana rawa_

_a gurin wata bola yake kwana akwai wani dan kareren gida gefen bolar wata yar yarinya nagani tana kallon inda yaran suke daga kan bene bazata wuce shekara tara ba kyakykyawa ce sosai daga ganta kasan tanada hadi da jinsin larabawa ko indiyawa hawaye takeyi tana kallon wannan mahaukacin tana tausayawa rayuwarshi tananam wata mata tafito tace wai MUNTAZ bana yanaki zuwa nan gurinba kina kallon mahaukacin namba kawai kijama mutane asara kifido ko??? haka matar tajata suka shige ciki badan tasoba_

***********************************

_muntaz yarinyace mai tausayi haka yasa idan aka saka mata abincinta na makaranta bataci saidai tayi amfani da kudinda ake bata tasiya wani abun abincin kuwa zata kaima LOKACIN ABU AYISHI wato mahaukacin nam wani lokacin har jifanta yakeyi yazubarda abincin idan yan tsiyan sunanam wani lokqcin kuma yakanci har yana bata abaki tanaci dukda dattin da hannunshi keda takan bashi sauran canji idan taraga a makaranta sannan abincima idan akayi agida takan saci hanya takai mashi tun yana koranta har sun saba dashi amma wani lokacin in yan iskan suntashi har bulala yake tsula mata baya hanq gobema tadawo koda bayqda lafiya itake kawo mashi magani_

 _duk wannan abun daakeyi mahaifanta basu saniba direvanta kawai yasani wanda shima aganinshi taimako tqkeyi inyaga mahaukacin zai mata wani abun yakan dauketa autafi gida hakanne akwana atashi har sukayi shekara biyu da mahaukacin nam kullum zatazo koda zai koreta wani lokacin kuma yaita zabgamata shirme mutanen unguwa duk sunsanta da mahaukacin ita kadai taisa taje inda yake dan akwaishi da fada ga duka ita kadai yake zamada ita yana mata shirme ko kusa kace kataba mutaz to idan yana kusa kashinka ya bushe yamzun abin yakai harda gulma wani yasamu alhaji sabitu mahaifi ga muntaz yagaya mashi zaune take a falo tana tunanin yanda zataga yayanta kamar yanda talakaba mashi itada hajiya nafisa wacce ake kira da mama da sauran yaran gidan suna zaune falo ana kallon abba yashigo kamar yand sukece mashi rai a bace ya danko muntaz yakma gashinta yakifa mata mari biyu yamurde kunnenta yace ubanwaye zaki maida sakarai???_

***********************************
_inake ina mahaukaci to wlh idan kika kuskura kika kara gigin zuwa gurinshi saina illataka yar iskar yarinya kawai duk falon sukayi tsit daga wnda kecewa ai gwai sai wanda baidamuba daddy yakalli mama yanunata yace duk sanda yarinyar nam takara fita ba makarantq ba wallahi duk gidn nam sai kun fuskanci fushina yayi jifa da mutaz yawuce sama yqna balai mama takalli muntaz tace wannan kadan kika gani cajar waya tadauko tafara tsula mata mutaz sai ihu takeyi inda sabo yakmata ace tasaba da doka da zagi qgidan watarana har takayi tunanin anya kuwa su mama au suka haifeta gabadaya yan gidan sun tsaneta bayan tasha dokanta yaran daga mai dangwara sai wanda yake marinta mutun dayane mai tausayinta yayanta najeeb shiya lallasheta yakuma kori sauran yaran mama tahaushi da fada haka yaciccibi muntaz yakaita chemist dan bakinta harya fashe sai sheshsheka takeyi_

*wacece muntaz*
_muntaz ya'ce gun alhaji sadig gidado shahararren dan kasuwane wanda ba wanda baisnshiba acikin garin yola yanada mata daya sunanta rayhana balarabace yar sudan can gurin kasuwancinsa yaganta sukayi auren saurayi da budurwa anan yola suke zama alhaji sadiq gidado su biyune kacal shida yayanshi sabitu sunada dangi yan uwan mahaifinsu amma dayake talakawane haka yayanshi sabitu yafita yashiga saida yasa kaninshi yanke duk wata alaka tsakaninshi da yan uwansu bayan haka yadawo kanshi dayakeshi bashida arziki yana hassada da kaninshi gashida son abin duniya alhaji sadiq saida suka shekara biyar sannan rayhana tahaifi yarta mace aka samata sunan mahaifiyarsu alhaji sadiq wato fateema suke kiranta da MUNTAZ... hassada sosai sabitu yakema kaninshi ana haka muntaz nada shekaru uku mahaifiyarta tarasu sanadiyar nakuda haka tahaifi yaron shima yarasu alhaji sabitu yayi kuka kamar me hakama mutaz bayan yan watanni darasuwa sabitu yace kaninshi tunda bashida aure yabashi muntaz zatafi samun kulawa sadiq yaceshi bazai badaba yafison yana ganin yarahi kusa dashi tunda akwai masu aiki a gidan_

**********************************
_Bayan shekara da rasuwar mahaifiyar muntaz lokacin tana shekara hudu tana zuwa makaranta sosai tashaku da dadynta rayuwa suke cikin so da kaina duk abinda Muntaz keso yakan yimata tataso cikin gata baikuma marmarin aureba dukda yayanshi yayita korafi akan yasake aure amma yaki harda kanwar hajita nafisa matarshi yahadasu dansuci dukiya amma yaki amincewa daga haka yafara tunanin abinda zaiyi haka shida matarshi suka kulla makircin kasheshi da dare yatura barayi sukaje gidan haka suka sakashi gaba duk wani abu mai muhinmanci saida yabasu bayan haka suka kasheshi Muntaz kuwa suka mammareta saida tasuma summa dauka ta mutu saida gari yawaye akayi asibiti da ita alhaji sadiq kuwa aka kaishi gidanshi na gaskiya kwanan muntaz biyu asibiti bayan tafarfado tafara tambayar mahaifinta tana kuka dukda batada wayo amma tasan dole mahaifinta yana cikin wani hali haka tayita kuka harta saki jikinta harta manta abinka da yarinta hukuma da dankawa algaji sabitu amanar ya daya tilo ga alhaji sadiq wato mutaz amana lawyernshi kuwa yabada sheda kotu baban yarinyar yaba yarshi sukiyarshi gabadaya kuma saita shekara goma aha biyar bayan alhaji sabitu yaduba takardu da duk wani abinda yakeso yaga duk na mutaz ne dan itakadaice zata ita signing_

_kuma dole saitayi shekara sha biyar zata iya mallakar duk wata dukiya da mahaifinta yabata banda gidanda su ke ciki da abinda ke cikinsa sai account dinta wanda yake samata duk wani abu dazata bukata kuma duk wata akwai albashinda keshiga a account dinta naira miliyan Biyu wanna ba wani abu bane dan kowa yasan irin dukiyar alhaji sadiq koda shekara dari akayi ana diban miliyan biyu to ko rabin dukiyar bazaa ciba wannan yasa alhaji sabitu yaci alwashin duk ranarda tacika shekarun zaisa tayi transfer din duk wani abudata mallaka gun mahaifinta zuwa sunanshi shiyasama ba kaudataba dan zata masa anfani dayan account dinta kuwa tuni yakarbe cikinsu sukci sukesha suna fantamawa yaranshi hudu najeeb shine babba shekara 28 sai nasir 24,  nadiya 18 da nabila 12 shekara daya taba muntaz kusan saannine dan ajinsu dayama muntaz yarinyace ma hazaka shiru shiru take bata magana wasu sukan daukama bata magana a gidan kuwa gurin najeeb kawai take samun sauki idan yananam yaran ba wanda ya isa yataba amma dayake a waje yake karatu yana masters dinshi acan idan yakoma kuma shikenan zaa koma gidan jiya danma wata rana abban yakan tsawata wai kada tazo tagudu don tsangwama sujamashi tsiya yasa suke raga mata amma duk haushinta sukeji yan matan sukance wai tafiso kyau da komai kamarta daya da mahaifiyarta kyau kamar aljanu maman takan buge masu baki wai sudaina fada kada taji tagane basu suka haifetaba ta gudu shidai najeeb baruwanshi kuma karatun lawyer yakeyi yanason yakwato mata yancinta wannan shine..._


Kubiyoni dam jin yanda zata kaya shin miye asalin LOKACIN ABU AYISHI

🖊 maman ahmad 💐🥀
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DABAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 11-15

_kallo kawai lokacin abu ayishi yakebin mahalbin dashi yakasa cewa komai runtse ido yayi ya rike kanshi dake barazanar tarwatsewa abubuwa dayawa suna mashi yawo yarasa wanne zai kama kara yayi wacce tasa mahalbin firgita bayan yayi karar kuma yakoma yakwanta sai bacci numfashi mahalbin yaja yayi zaune yana kallon wannan bawan Allah kafin yafita don nemo wasu magunguna dan yafahinci akwai jinnu a tare dashi amma insha Allah komai yazo karshe bayan yasamo magungunam yahada yataddashi yabashi bayan wasu yan dakiku mahaukacin nam yatashi zunbur sai amai yaketa kwararawa ba kakkautawa amaine baki kirim dashi kamar gawayi kamar zai amaye yan hanjinshi bayan ya sassautane tadago kansa yadubi wanda ke kanshi yakuma dubi inda yake tashi yayi tsaye yana cewa ina umma take?? meya kawoni nam dafashi mahalbin yayi yace ka kwantarda hankalinka dan samari kazauna muyi magana_

_zama yayi yana kallon kayanda ke jikinshi yanason tuna wani abun amma yakasa mutunen yakalla yace dan Allah meyake faruwa dani ne haka ina nake mutumen yabashi labarin iya abinda yasani innalillahi wa innah ilaihi rajiun kawai yake fada sai hawaye dayakeyi yakalli kanshi yana tunanin ace shine yayi hauka haww??? Mahalbinne yace inason sanin labarinka dan da alama yanzun kasan inda kankq yake murmushin karfin hali yayi yace da farko dai ni sunana EL-MUSTAFAH amma anfi kirana da MUSTY mahaifina Alhaji mahmud zayyan lamido sai mahaifiyata sunanta fateema tarasu tun ina jinjiri dole tasa mahaifina yayi wani auren umma habeeba ita ta raineni harna girma bantaba zaton ba itace mahaifiyata ba domin ta raineni tsakani da Allah mahaifina shine sarkin kano nine danshi kwaya daya da Allah yabashi namiji inada kanne mata su uku muneera, 25years tayi aure tanada yaya biyu sai maryam 18years kodana baro takusa aure maijidda 12years_

***********************************
_mahaifina yanada kanne biyu namiji ne maibi masa baba Samaila tanada mata biyu mami itace babba tanada yaya uku nurudden hameed da malika sai nadiya wacce ya aura daga baya saar yarshice malika bata taba haihuwa ba baba samaila shine wazirin mai martaba sai kanwarsu macce mama amina tanada yaya biyu ameer da ameera munshaku da ameera sosai tun tana yarinya harta girma intakaice maka soyayya mai karfi tashiga tsakaninmu da ita kowa yasani kwasam sai naji wani bakon alamari wanda bantaba zatonshiba naji natsaneta naji duniya ba wacce nakeso sai malika diyar baba samaila kowa yayi mamakin abum ameera tayi kuka tayi bakin ciki wanda shine yayi sanadiyar rasa ranta saboda hawanjini daya kamata kwalla yagoge yakalli mahalbin yace dayake alokacin bana hayyacina mutuwarta batama dameniba da sati daya na matsawa mahaifina daya dauramin aure da malika shikanshi mai martaba yaji haushin abun ammani ko ajikina haka aka daura mana aure da malika yarince wacce bata damu da kowaba sai kanta kadai tasani wannan kuwa gado tayo ga mahaifinta baba samaila shekararmu biyu da ita amma ba haihuwa kuma ba zaman lafiya kullun cikin fada muke da ita dayake ni mutun wanda bayason hayaniya inada saurin fushi banason raini ko kadan ita kuma tanada rashin kunya tun farkoma bama shiri da ita bansan yaakayi ba harnaji ina sontaba harna zabeta kan ameera gida daya muke da baba samaila da iyalanshi mama amina kuwa suna zaunene da mijinta a america tun lokacinda ameera tarasu bakincikin abun yasa ko mai martaba yadaina sakemin fuska umma kawai nake samun sauki gurinta_

_takan yimin addua tazaunardani tana bani shawarwari amma duk a banza nazama kamar wani soko duk abinda baba samaila yace nayi shinakeyi karatun likitan mata nayi a munbai kasar india har masters nayi mai martaba yaginamin asibiti amma kiri kiri baba samaila yace karnayi aiki akam haka mai martaba ko gaisuwata baya amsawa yace kada insake ko fadarshi naahigo wannqn baidameni ba illah dadi danaji haka rayuwa taci gabada tafiya kwasam mai martaba yakwanta bashida lafiya ciwo yakici yaki cinyewa ba inda baa kaishiba kasashe kasashe amma abu kamar ana karawa saida yayi wata hudu yana jinya lokacin duk wani abu danakeji nadaina jinshi nadawo hankalina munshirya da mahaifina nayi kukan rashin masoyiyata ameera malika kuwa sunan kawai tana matata a daren wata ranar jumaa tunda aka dawo sallar asuba mai martaba yace ga garinku fadin tashin hakalinda mukq shiga nida umma ta baya misaltuwa.... Juyawa yayi yana kuka yakalli mahalbin yace inaga lokacin sallar azahar tayi muje muyi idan mudawo zan karasa maka....._
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DABAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 16-20

_bayan sunyi sallah mahalbin yakawo gasasshen nama da gwadda sai kankan wanda duk a gidanshi yashukasu da kayan marmari kala kala aunci sunyi nak yarima mustt yadubi mahalbin wanda akalla yasan yayi saan mai martaba yace baba nagode sosai bazan taba manta alkhairan da kamin ba tsohon yayi murmushi yace ai yima kaine DA NA KOWA NE ai musty ya numfasa yace hakane baba ya sunanka tsohon yace sunana abubakar sadiq amma amfi sanina da malam sadiku ni mutumen yolane dawowata daji kuwa dalili ne babba wanda sirri ne banida kowa banida komai duk iyalina sun halaka cikin wata annoba data riskeni bakin ciki yasa nadawo nam kuma inajin dadin zama nam dim bayan yashare kwallah yakalli yarima dashi kwallar yake yace yaro rayuwa dake gani akwai darussa da jarabawaowi dayawa DUNIYA kamar makaranta ce  akwai hassada ga mutane saidai ance hassada takice ga mai rabo kayi hakuri ka fuskanci gabanka komai zai wuce dukda bangama jin labarinka ba nasan kashiga cikin KUNCIN RAYUWA komai yanada lokaci yarima yajinjina kai yace hakane baba nagode daga yau kasamu dangi nikuma nasamu wani abbah nan yacigaba daga inda yatsaya_

_*cigaban labarin*_
_bayan rasuwar mai martaba munshiga kunci munyi rashi sosai kanwata majidda har saida tayi wata dayq kwance asibiti saboda irin shakuwa da sukayi ummah kuwa kullun cikin kuka take haka rayuwa taci gaba wata biyu akazo batun wanda zaayima sarauta bayan amgama tattaunawa da sati daya aka nadani sarki to tundaga lokqcin bana bacci kullun cikin mafarke mafarke nake donma ina addua nakuma dogara ga Allah yasa abin yakezomin dasauki wata rana ranarda bazan taba mantawaba itace ranarda nazo zanshiga inda nake hutawa naji muyoyin mutane cikin duhun bishiyoyin dasuke gurin ina lekawa naga baba samaila da wasu mutane suna magana amma bansan mesuke tattaunawa akaiba bandauki abun komaiba amma nayi mamakin me wayannan mutanen sukeyi bayan sallar shai naje gun ummah munkare fira harda kanwata maijidda natafi sashena inashiga natararda malika a falo zaune tana kallon bayan harara ba abinda yashiga tsakanin mu nawuce daki can cikin dare naji motsi koda natashi naga wayannan mutanen na dazu sun gewaye gadona kowanne rikeda bindiga zaburar dazanyi dayansu yasa kan bindiga yabugamin saman kai tun lokacin bansan inda kainq yakeba sai yanzun dana farka bansan mesukamin ba bayan wannam_

**********************************
_numfasawa malam sadiqu yayi yace lallai duniya akwai abubuwan alajabi kqna tareda mutum amma bakasan zuciyarshi ba amma wacece JANNA....  dazu daka farfado naji ka ambaci sunanta kuma dagaji tanada muhinmanci gunka kuma dagani koda kabarta tana neman taimakonka daga yanda kake kiran sunanta nasan akwai babbar alaka dake tsakaninka da ita dafe kai yarima yayi saboda sarawan dakanshi yayi yace baba wallahi bansan wacece JANNAH ba hasali bamma tabajin sunan ba malam sadiku yajinjina kai yace tabbas lokacin dakayi hauka tashiga rayuwarka kuma ko wacece ita akwai abinda take maka hartasamu karbuwa a gurinka jinjina kai yarima yayi yace zai iya yuwa hakanne amma kuwa dazan ganta dazanmata gatanda ba duk wani mahulikin da zai iya yimatashi hakane inji malam sadiku Allah dai yatsare gaba yarima yace ameen yanzin baba me yakamata ayi baba yace ehhh to yanzun inason zan hadama magungu yanda ko aljan zai barka da iznin Allah kuma zan bincikoma labarin gidanku bazaka koma yamzuba sainandq wami lokaci sai munshirya ma makiyanmu yarima yajinjina kai yace hakane baba nagode_

_*MUNTAZ*_
_rayuwarta tacigaba yanzu bawani kunci saina yayanta JANNU.. kullun saita kalli hoton da tadaukesu wanda takaishi a wanke mata har guda goma ta ajiye saura tasa daya a jakarta ta makaranta wani lokacin har inda suke zama take zuwa taci kukanta saita gaji kafin takoma gida sunyi exams sunkare yanzun har ansamo mata tukish inda zatayi secondary dinta kuma bording har tashirya kayanta gabadaya jibine tafiyarta makaranta dukta matsu tatafi ko zata samu abokanai na fira hankali kwance inama yayanta JANNU yananam murmushi tayi tace Allah yatsareka duk inda kake yakuma baka lafiyq dukda nasan zakq mantani gabadaya lafiyarka tafimin wannan tagoge kwallarta saboda sallamar mama dataji kallonta mama tayi tace kukunme kikeyi muntaz??  Bakomai mama kawai natunada wannan mahaukacinne koyana ina yanzun oho tunda abbah yace yagudu daga gidan mahaukata nake tunanin ko ina yaje mama tace hummm muntaz kenam banda abinki mahaukaci kike cewa koina yaje oho a ziciyarta kuma cewa take aida badan kinada amfani nan gababa da mun aura makishi kowa ya huta_

**********************************
_*bayan wata daya*_
_muntaz antafi makaranta harta fara sabawa dakine na mutum uku uku anhadata da wasu yan su biyu daya yar kano tana jss 1 daya kuma yar kaduna jss 3 dayake su mqkarantar baa siniyoriti yasa suka kulla kawance da ita mai suna bahijjah kusan saanninsu daya da muntaz cikin yan kwanaki suka shaku gasu dukkansu sune kan agaba acinki aji muntaz tana jss 1a itakuma bahijjah abdussalam tana 1b komansu daya daidai da kudin kashinsu dayanevko visiting akazo masu tare ake zuwa har uwayensu sunsan juna kullun muntaz takan dauko hoton saitakama murmushi bahijjah ce tace waike hoton waye wannan takarba dan takalla tace kai muntaz ke kuma miye hadinki da mahaukaci muntaz tayi murmushi tace yaya JANNU kenam nan tabata labarin yanda abin yake bahijjah takalli hoton dakyau tace Allah muntaz da wannan ba mahaukaci bane dasai ince maki nataba ganinsa wani gurin a kano yanamin kama da wani saidai wancan dan kwalisane wai kinga gayen kuwa a super maket muka hadu ammac wlh har yanzu ban manta fuskarahiba bari kawai humm doka muntaz takai mata tace ke tun yanzu kinsan maza masu kyau zaki gane dariya bahijja tayi tace matsalana dake kenam ke bagidajiyace Allah hakadai sukaita wasa muntaz tace wannan bashi bane dan sanina da haukarshi shekara biyu fa bahijja tace ai nima andade dana ganshi yanada kyaufq wancan bakiga yanda aunty maryam tamutu akqnshiba tanata kallonshi ammashi kodaga ido yakalleta baiyiba kinsan wai waye.... Hum shinefa yariman kano babanshimq yarasu naji ance shi aka nada sarki amma yanzun bansan labarinshiba haka aukaita firarsu har sukayi bacci_

_malam sadiku yashiga garin kano dan nemo labari nan yasamu wani mai tallan rake yazauna gun yasiya rake yana cewa kai yau naji wata karya wai ance yarima yabata??? Mai rake yace kai wai kai sai yanzu kajii malam sadiku yazare ido yace aidayake bana garin shiyasa mai rake yace hummm ai bari kawai abin yaba kowa mamaki wlh mamarshi tananan tunda yatafi yanzun shekara biyu bata magana hakanam take zaune kamar gunki ko daga kanta batayi kullun cikin jan carbi take bata cewa kala mapam sadiku yace ohhhj Allah sarki batada wasu yayan ne hala mai rake yace akwai yaya uku amma dayar karamar saboda batar yarima dama da baban yarasu hawan jini yakamata to da yarima yabata jininta ya hau tarasu bakimciki yama mamqnsu yawa yasa tazama kurmar karfi da yaji sauran yayanta biyu kuma duk sunyi aure dayarma baa jimaba amma nan suke zaune da mijinta tace bazata tafi tabar uwartaba humm aikaidai bari iyalan sarki mahmudu lamido sunga jarabawowi muma nan yan gari munganshi domin kuwa bayqn batqn yarima aka nada kanin mahaifinshi wato sarki samaila lamido wanda baida mutunci ko kadan....mai rake yatsagaita yace kagqnni nam nima bafadene a gidan tun zamanin sarki mahmudu amma tunda aka nada kaninsa nabar gidan nadawo tallar rake dan tafimin muhimmanci dan ma ha inceni na kwarai wlh idan kaga yanda yamaida masarautar zakaji tausayin wayanda kw rayuwa aciki dukda uwar yarima saboda bakin jaama yake tsoro yasa ana kula da ita amma kam akwai gyara malam sabiku da idanshi har yakawo kwallah yace Allah sarkine in Allah ya yarda wata rana sai labari bari indan leka gida gobe zandawo shan rake......._
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DABAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 21-25

*kuyi hakiri da rashin post dina jiya naje asibiti ne ina godiya da sakon gaisuwa da kuke aikomin luv u all my fans*

_malam sadiku na barin gurin yawuce gida koda yaje yarima yana lambu yana kallon tsuntsaye malam sadiku yayi sallama yazauna bayan sun gaisa yakora mashi bayanin koma ran yarima yayi matukar baci kuka yake kamar mace yanason kanwarshi sosai ta tafi tabarshi ga mahaifiyarshi ba lafita haka zaiyita zama bazai yiwuba gaskiya tashi yayi yace baba kahada kayanka mutafi kano gaskiya bazan iya zama har wani lokacinba inason ganin halin da mahaifiyata take ciki dakatarda shi malan yayi yana bashi baki da nunamashi irin hadarin dake akwai idan yanuna kanshi komai baba samaila zai iyayi don yaga yakawar dashi daga doron kasa dakyar yasamu yareema yayarda amma gaskiya bazai jimaba yace malan sadiku yayi murmushi nan dai yafara bashi magunguna na tsari yakuma bashi magani wanda zai manta koshi waye danso yake yayi bincike sosai saboda susan yanda zasu bullowa lamarin dan yaga yarima yanason basu matsala yarima haka yadowa kamar jinjiri dabaisan komai ba yamanta duk wani abu daya faru dashi tun farko kawai yanzu yasan dai tare yake da babanshi kuma suna fita farauta tare tun yarimq bai sabq ba har yasaba malan kuwa yakan tafi kano dan nemo labari har shirin almajiri yayi dai dai baba samaila yafito haka yasa akama malqn korar kare yacicci mishi mutunci sannu a hankali malan yafara sanin halin baba samaila da kuma abinda zai iyayi dan yaga baida mutunci ko kadan kuma yahada kai da mai raken nam_

_sun hada kai dan malan yakaishi yaga yarima kuma yabashi labarin komai tundaga farko har karshe yakoma a matsayin bafade a gidan ba wanda yatuhumi wani abun dance masu yayi rashin lafiya yayi shiyasa kwana biyu baa ganshiba malan yakan hada magunguna yanaba bafaden yana kqima maman yarima wato umma sosai take samun sauki saidai har yanzu bata magana amma komai takanyi dakanta shidai baba samaila baiso hakaba kuma yqna makikin yanda akayi take samun lafiya dqn duk magungunan da aje rubuta mata asibi canzasu yakeyi tanabata wanda bana kwaraiba ko yasa ayi mata over dose mama kuwa matar baba samaila mulki take zubawa son ranta wani lokacin abincin da bayi keci take cewa akaima umma maryam takanyi kuka sosai itama mijinta yasaketa ashe dama dan sarautarsu ce yake sonta auransu da wata biyu yasaketa wulakanci iri iri da gori bawanda mama bata mata itada malika yarta wato matar yareema maryam kullun cikin kuka take umma kuwa janta take ta rungume tana buga bayanta alamar lallashi amma bata magqna maleeka dukda yareema baisaketa ba shekw ayarta takeyi son ranta ita adole mijinta yamutu koma bai mutuba malamai ai sunce idan miji yqgudu yabar matarsa takanyi wani auren intanaso to itakan bazata tsaya jiran gawon shanu ba iskanci iri iri takeyi har wankinta takesa maryam tamaidata kamar baiwarta kunci sosai maryan tashiga bata samun lokacin kanta sai dare itace share share wanke wanke wanki kaiko bayi basayin abinda takeyi_

**********************************
_*bayan wata biyar*_
_muntaz yanzu suna third term sunkusa zanq jarrabawar shiga jss 2 muntaz batada matsala makaranta harso take hutu yacika takoma dan zaman gidan yanzun yanaso yamata wuya duk aikin gidan itakeyi har abinci da shekarunta shabiyu idan tayi korafi sai mama tace ai itace karama muntaz yarinya mai hazaka gason surutu idan tasamu wanda keyi saidai batacikq haniyaba doguwace fara gashinta saboda tsawonshi ko kitso batayi kashi baki kirim kamar ansa relaxer duka yarinyace dole kasan tanada hips dan har kunyar fita faloma take batada hijab nono daine yanzun tafara kirgan dangi ga idon nam nata kamar zasu fado kai badai sainq wahalda kainaba ku kwatanta da kanku mahaifiyar muntaz balaraba ce yar sudan mahqifinta kuma bafulatani dan usulin yola a daddafe taga hutu yacika takoma domin wahalarda takeshe hoton YAYA JANNU... kullun saita kalleshi tayi murmushi tace ko ina katafi kabarni ibata kewanka Allah yasa suk inda kake kaima kana tunani na ta goge kwallah tamiyar cikin jikka hakadai rayuwa taci gaba itada kawarta bahijjah kowa yasansu gurin kyau da ilimi ga farin jini son kowa kin wanda yarasa danko bahijja badaga bayaba saidai ita batada tsawo sosai kuma tada dan jiki_

_yarima yazan dan dawa domin yanzu yakware sosai gurin harbi harda dare fita yakeyi sosai malqn yake jinshi kamar dan cikinshi yana kuma nuna mashi magungunq na gargajiya kadanne yanzu baisanibq wani lokacin dakanshi yake debowa yanasha yayi haske sosai kwarjininshi yafito baida damuwa ko kadan namijine wanda duk wata macce zataso ace mijinta ne dogone sosai yanada faffadan kirji farine wanda farinshi kamar farin yan china yake idanunshi manya ne dogon hanci ga gashi baki sidik kwan kan girarsa da kuma kansa bazakace yarima yana kiba ba kuma bazaka kirashi ramanmeba idanuwanshi sun kasance kamar na mage yarima bayason surutu ko kadan yanada zuciya sosai idan yayi zuciya ko magana baya iyayi yanzun daya yasamu wata shiddah malan kuwa duk wani bincike dazaiyi yayi umma kawai yake jira takara samun sauki koda nan da wata dayane saidai sole zaiyi kewar yarima dabadon kada yayi sonkaiba dabazai taba bari yarima yakoma kano ba yanzunma daji ya aiki yarima yasamoma umma maganinta yahada yace zaiyi tafiya kwana biyu zaiyi yadawo yarima baidamuba dam yanzun yasaba da dajin ba abinda yake tsoro danko tarmani bai isa yatako cikin gidanba balle wasu halittu saboda tsarii haka malan yafita yayi kano dan koba komai dama yanakaima manya magunguna suna biyanshi dasu yakeci yakesha idan zai dowa yayo cafene dayake yaita girkinshi shi keyi hakanan sunaci yarima tun bayajin dadi har yasaba_

************************************
_muntaz anyi hutu tadawo gida kowa yana falo zaune harda yaya najeeb yadowa karatunshi muntaz taji dadi sosai dan tasan zata samu sauki sosai najeeb kallonta kawai yakeyi yanda tagirma sonta yana kara karuwa cikin zuciyarshi danshi yasan ba babansu dayaba auren muneera ne yatashi kanwar najeeb wacce ke bima nasir yanzun saura sati daya shirye shirye kawai akeyi najeeb dayake yafara aikinshi yanzan babban lawyer ne shimasu duk ashoben daakayi kala kusan hudu muntaz kuwa dakin najeeb ma take fira dan ita duk daukanta uwarsu daya ubansu daya har kan gadonshi take hawa shikuma najeeb yanaso tadan kara wayo yagayamata amma yanzun zai fara fadawa abba kada wani yarigashi idavn tafada jikinshi har wani yar yakeji amma ita ko ajikinta har wasan jifa sukeyi da filo hakadai biki yazo aka fara event itadai muntaz batason haniya sosai ko kida haka shiyasa taki zuwa dinner tayi kwancinta falo abbane yashigo shida mama sai banbamin fada yakeyi baima lura da muntaz dake kwance ba cewa yake wai nafisa kinji iskancin yaron nan najeeb ko wai muntaz yakeso kinjifa gaban muntaz ne yafadi har zatayi magana taji abban nacewa so yake yarona mana asiri yarinyar da tariga tayarda mune mahaifanta zaiso mana da wannan shashancin muda mukeso muci dukiya kawai nandai yashi zaiyono duk wani sirri da muntaz bata saniba mama tace ai alhaji kabarni da dan isk...... Bata karasabata hango Muntaz tsaye tana hawaye tana kallonsu tana girgiza kai zare ido sukayi gabadaya kamar sunga fatalwa_

_zurawa tayi da gudu tayi waje dagudu abba yabita yace kada mai gadi yabari tafita nan yasa aka kamota tanata tsulle tsulle tana kuka mai ban tausayi kulleta sukayi a daki ranqn taci kuka harta gaji tana cewa me abbana yamaku dazaku kasheshi kumaidani marainiyq da gatana sai lokacin take tuna irin banbancin da ake nuna mata ashe duk komai natane qmma ake wulakanta ta aiko ko dan kisan da sukama mahqifina wlh bazasu cimma abinda sukesoba nafison ingudu inshiga duniya da inzauna da wayanda suka rabani da duk wani farincikina tashi tayi tana leke leke taga ko akwa hanyar dazatabi abba kuwa harsa masu gadi yadauko mata kofar daki hoton yayanta jannu kawai tadauka sai wayarta tasa dogon wando da riga sai dan karamin gyale tayafa akanta yanda zataji dadin gudu tadauko hijaba tadaura a kugunta sai kudinda najeeb yabata dan tayi siyayya dubu ashirin tasa a aljihu tasan zasuyi mata rana tasamu biro da pepa ta rubatama najeeb yar wasika_

*_yaya najeeb kayi hakuri natafine saboda wani dalili wanda nasan kasanshi nicedai bansani ba sai yau kada ka zargeni inason kayi tunanin komai na aikata ayanzu dai dai ne bazan iyi cigaba dazama cikin gidan namba nima INA SONKA idan harda gaske kakeyi kana sona zankiraka kuma zan aureka kajirani zandawo gareka ALKAWARINE komin daren dadewa zan dawo idan kaga na shekara biyar bandawoba to kayi aurwn isan nadawo daga baya saimuyi aure idan kuma mutuwa nayi ka yafeni nagode da kulawarka gareni da soyayyarka sai watarana I LOVE YOU TOO YAYA NAJEEB daga MUNTAZ....._*
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*

              *(mardiyya kaoje)*

*DABAZARMU WRITERS ASSOCIATION*


Page 26-30

Jaama kuyi hakurin rashin jina kwana biyu wasu yan uzurine suka hana ku jina da fatar zaku fahinta tanks....

_bayan taajiye wasikar tadauki hoton yayanta JANNU tasa cikin yar karamar akwati tasa yan kayanta kala kusan biyar da sauran abin amfani tashiga toilet tabude window din tajefa akwatin ta katanga ita kuma tahau kan zink tafara zura kafafunta kan katangar sannqn tafiddo kanta tahau katangar ta dira kasa dayake katangar akwai kwalabe daakasaka duk tajima hannuwanta amma ba sosaiba ajwatin tadauka tafara gudu tana waiyaye gurin yayi duhu tunda har anyi ishai kuma bayan gida basuda nisa da daji haka take tafiya tadora akwati akanta tana kuka tarasa tunanin me zatayi tsorone yafara kamata dataga hasken fitilu suna zuwa gudu takeyi tana waiyaye saitaga sunbiyota a guje a can cikin gida kuwa anje kaimata abinci akaga batanam ga inda ta dira nam dan saida tacire net dimm window din hankalin kowa yatashi nan abba yace maza yaranshi subita najeeb yana dawowa yaji munmunan labari saida abba yamashi mari uku sannan yanunashi yace duk kaine sillah kai kajawok komai to tagudu munyi wahalar banza kenam najeeb arikice yawuce dakinta yana sambatu yana cewa haba muntaz ya zakimin haka yana goge hawaye kan gadonta yazauna can yahango takardar yafara karantawa yana hawaye yana murmushi yace ni kuwa zanjiraki koda shekara darine ke kadaice wacce nakeso_

_muntaz gudu takeyi kamar me ga akwatinnan tana cikin gudu taji anjawota da karfin tsiya ta zubaxwani irin ihu wanda yasa duk dajin ya amsa akwatinta tayi wani gefe rungumeta yayi yace yar iska koda zamu maidaki wlh sai mun fanshi gudun dakika samu nan yashiga kokarin cire mata riga yasa hannunshi yabarka rigan daga ita sai bra yafara shafata sai ihu takeyi tana rokansa amma inahh shi yafita hayyacinshi biyun suna tsaye suna dariya suna cewa ka gama da ita muma ka miko mana idan mutuwa tayi shikenam saimu gayawa oga kawai munsamu tamutu shikenam muntaz taji yana neman cire mata wando ta gantsara mashi cizo tasheka da gudu nan suka mara mata baya suma tagaji iya gajiya hartafara danasanin barowarta gida tuntube tayi da katon dutse tafadi kasa aiko yana zuwa yadanneta yatabata haka yasa hannu zai cire wandon sai ihun dayansu yaji koda zai juya basu ba alamunsu yatashi yana lauwali,  dauda amma yaji shiru yafara yada fitila yagansu kwance babu rai nan shima yaji abuga mashi wani abu sai kasa nima abin yaban tsoro nafara jada baya saiga yarima nagani yaciccibi muntaz wacce tuni tasuma kafarta da kanta suna fitarda jini sakamakon faduwar da tayi haka yaukota da akwatinta dan tun kuwwar da tayi farko yaji kuma yake biye dasu yana mamakin abinda yakawo macce a dajin nam dayake bukkah biyuce yakaita dakinshi yakwantar yadauko tsumma da ruwa yana goge jinin yasa garin magani duk abinnan dayakeyi baiko kalli fuskarta ba shidai yasan kawai yataimaketane saboda Allah_

**********************************
_yaranda abbah yaturo ko dakyar suka tashi da jan jiki suka koma suka gayawa abba wai aljani yashiga mata fada kuma koda suka baroma kamar bata numfashi tamutu saida yamasu mari biyu biyu yace sakarkarun banza nabaku awa ashirin da hidu ko amace ko a raye ku kawomin ita inba hakaba ranku zaiyi mugun baci dan bakusan irin asarar da zaku jawominba sakarkarun banza ba aljaniba ko uban aljanine ba ruwana kuna jina ko nan kowannensu rikeda kunce sukace yess boss suka fice tsaki yayi yadubi mama yace kinga abinda sakaran danki yajawo mana ko ni anya kuwa najeeb jinana ne kuwa tashi mama tayi tace bangane me kake nufiba idan bajininka bane jinin waye nanfa fada yakaure sujayi kaca kaca kowa rai bace yawuce dakinshi najeeb yana jinsu yashae hawayen bakinciki yace tabbas idan muntaz ta rasu dole sai ya bimata hakkinta indai har bata kirashiba tozai dauki matakin daya dace dasu abbah dama duk wanda yakeda hannu aciki yawuce dakinshi shimq najeeb yarone nutsatstse wankan tarwada ne yanada tsayi ba sosaiba yanada daidai gwargwado duk macce zatasoshi baida makusa duk cikin yayan shikadaine yafita daban_

_yarima bayan yasa mata magani yadawo saman kanta kuwa yasa yasamu kyalle yadaure duk idanshi bakai ga fuskartaba danshi macce bata gabanshi balle wannan jinjirar dako nonon kwarai batada bayan yagama yakomq gefe yana hada wasu magunguna tari tafarayi tana shure shure tana fadin dan Allah kada kalalatamim rayuwa kokarin fadowa takeya yasa hannu duka biyu yatarbota tafada kirjinshi kura mashi ido tayi kamar mai neman wani abu kallon mekike kallona yake mata amma bata daina kallonshiba dayaga abin harda rainin wayo yasa yadirata kan katifar kwara saida tayi kara yaja tsaki yayi waje binshi tayi da ido tanason tuna ina tasanshi komai kama dashi tome yakawota nam sai yanzun take tuna abinda yafaru tace komadai miye wannan daga ganinshi dan wulakanci ne miye kuma na tsaki don yataimakeni bashi zaisa yanemi yamun wulakanciba ji tayi yace ai zaki iya tafiya tunda kinsamu sauki domin nataimaka makine dan naga kina bukatar taimako amma baga ke sam bakisan mutunciba tashi kifita nace yadaka mata tsawa idanunshi har sunyi jah daga taimako zata nemi taraina mashi wayo itakuma kallonshi take tana ayyanawa aranta amma daikam yanada kunne yaakayi yaji abinda tafada tsawanda yadaka matane yadawo da ita hankalinta_

**********************************
_get out i said now dasauri tasauko har tana tuntube zata fita yace who d hell do you think zaki barma wannan akwatin jiki na mazari tadauka tana hawaye hartakai kofa tajuyo takalleshi aiki harhada magunguna kawai yakeyi da alama batama dameshiba tari tayi ya dago kai tace dan Allah kayi hakuri wlh bansan inda zanjeba idan nabar nam kuma inajin tsoron dajin nam kataimakamin dan Allah kallon sama da kasa yamata yace zaki fita kosai nataso kin fita tayi tanata kuka wani mugun haushi tabashi yataso dasaura yajata daga ita har akwatin nata yajefar waje kayan ciki suka watse yakulle kofa kuka takeyi sosai tafi minti 30 gurin saiga malan sadiku yadawo da mamaki yake kallonta tana ganinshi tafara jada baya tana dan Allah kada kacutardani basan inazan dosaba ka taimakamin pls tausayi tabashi yace yarinya daga ina kike haka nan tabashi labarin yanda akayi yarima yadaukota yajinjina kai yace oya dauko akwatinki nan mta harhado tabishi yarima yanajin sallamar mallam yazo yakarbi kayanshi yana masu sannu dazuwa kallon mara kunyar yarinyar yayi yawatsa mata harara saida cikinta yayikara ta labe bayan malam dariya malan yayi yace haba yarima kanaso kabata ladarka inakai ina biyema wannan yarinyar bayan sun zauna kan tabarma ne mallan yafiddo da abinchi sukaci dayan cefane dayayo masu yarima dai fuskar nan murtuke sarauta tatashi dama bayason raini_

_malan ne yakalleta yace yasunanki tace fatima amma ana kirana da MUNTAZ...  malan yakalli yarima saiya tuna lokacinda yadauko yarima sunandaya fara fada kenam sannan kuma daga baya yace JANNAH...  yarima kan ko ajikinshi hakalinshima yana wani gun malan yakalli muntaz yace meyakawoki nam hawaye tagoge tagayamashi komai ba malan ba harda yarima saida idanshi yakawo ruwa amma bai bari sun luraba lallai yarinyarabar tausayice malan yagyara murya yace to yarinya kinga mudai anan cikin dajin muke rayuwa zaki iya zama damu??? daga kai tayi dan tasan kota fita anam batasan inda zatajeba amna tanajin zama da wannan miskilin nan tasaci kallonshi yamaka mata harara ta duke kai tana tunani aranta dawa yake mata kama malan yace zata zauna dakin yarima shikuma yadawo dakin malan danshi malan baima cika zamaba yarima kamar ya hadiye zuciya ua mutu gaskiya yarinyar nam tamaji dadin wlh yayimata kallon zaki gane kuranki tundaga lokacin muntaz ita takeyin abinci taji dadin yan kayanta data dauko idan sukayi dauda tawanke harda na jikinta kala shiddane dakuma kananan kaya sai kayan kwana da hijabaiya da kayan kwalliya dan abinda baa rasaba dai kwananta uku amma gaisuwa kawai ke hadata da yarima_
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*

              *(mardiyya kaoje)*


*DABAZARMU WRITERS ASSOCIATION*


Page 31-35

*Godiya da tarin gaisuwa ga masoyana da littafaina kuna bani kwarin guiwa sosai nagode kwarai da kaunarku gareni*

Zara surbajo
Zainab kaoje
Hauwau jega
Hauwa nijer
Maryam kaoje
My besty maryam ishaq
Da sauransu duk ina gaisuwa da godiya gareku

_bayan sati daya da zuwan muntaz gidan tsakaninta da yarima gaisuwa malan kuwa haka yadauketa kamar yarsa yakanfita zuwa cikin gari yabarta da yarima bayan yayi mashi nasiha da dan Allah yadauketa kamar kanwarshi yace idan malan baya gidan Munta adaki take wuni bata fita ballantana ma tahaduda miskilin can abinda bata saniba yarima kuwa fitarshi yake yaje can cikin daji abinshi baya dawowa sai bacci itaduk aganinta yana gidan yasa batajin tsoron komai abinci kuwa itakadai takeci shibayaci tun tanayi dashi harta daina kwance take gurin karfe shabiyun dare fitsari yatasheta sanye take cikin kayan bacci riga da wando iya guiwarta tafito tayi fitsari tajuya kawai taga mutun yashigo gida kuwa tayi ta haska fitila bata daga takalli komiyeba kawai dai ta haskashi marinda tajine yasata dagowa dasauri rike da kuncinta hawaye na zuba yarima tagani tsaye fuskar nam kamar zaki yace ke mahaukaciyar inace zakizo kina mana ihu kuma dan tsabagen rainin wayo kirika haskani har cikin ido wlh sai nayi jifa dake cikin dajin nam wayasanima ko karya kikeyi yawon iskanci kika fitoyi baki samu saaba sauke idanta tayi tace kayi haku yaya dan Allah tajuya cikin kuka tashiga dakinta wani irin abu yaji huyawa yayi yashige daki_

_kuka muntaz takeyi sosai tadauko hotonda yazame mata kanar ibada tana kallo tana hawaye wata bangare na zuciyarta kuma tana tuna najeeb domin shikadaine wanda takejin dadinsa amma tagudu Tamarshi share hawayenta tayi tace insha zandawo gareka inasonka nima a gurin yarima kuwa a zahirin gaskiya tabashi tausayi amma yarinyar ne tacika rainin wayo yau kan koina baitafiba zaune yake karkashin bishiya itakuma yunwace ta addabeta yasa tafito dan ta dora ko jelof ce doguwar rigace baka tasa tayi rolling da dan kwalinta tashiga kitchen dakayi da langa langa girshi taganshi zaune saida gabanta yagadi amma tadake ko gaidashi batayiba tawuce kitchen takunna dan karamin risho dake ciki tadora abincin nan tayi zaune harta kare yarima kuwa kamshin abincin nata duk yacikq mqshi hanci sai lasar baki yakeyi gashi dama yunwa yakeji sallamar malan ce tasa yasaki murmushi yasan dole dai tazobo musu fitowa tayi takarbi kayan hannun malan tana maahi sannu dazuwa yakalleta yace fatima babu dai wata matsala ko kallon yarima tayi wanda shima yake kallonta wata faduwar gaba taji wanda yanzu yazama mata jiki indai suka hada ido kirjinta zai rika dokawa ne batasan dalili ba amma tabbas tanajin kamar akwai wani kusanci tsakaninsu dashi dabiunshi da wasu abubuwa nashi suna mata kama da yayanta jannu kauda kai tayi tace bakomai abba nan yabata wayarta data basuwa yasa mata chaji dakuma pawer bank da sabon sim card jiki na mazari ta karba saboda murna har hakoranta kana gani ta matsu takira yayanta najeeb dan tasan yana cikin wani hali yanzu bayan taajiye kayan da malan yashigo dasu taje tasamu plate tadebo masu abinci kamar zai fuske amma yakasa nan yafara saka loma yana mamakin yarinya da ita amma ta iya saka loma dakinta tashiga tasaka sabon layinta da kati takira najeeb_

***********************************
_zaune yake kan gadonsa abin duniya sunmai yawa yau kwana takwas da tafiyar muntaz amma bata kirashiba wayarshice tayi ringim bakuwar nomber yagani dasauri yadauka kukanta kawai yaji jikinshi harbari yakeyi yace muntaz kina inane dan Allah kigayamin zanzo yanzun kinji goge hawaye tayi tace yaya basai kazoba I'm safe here nd happy too i have a family here i just want here your voice das All fuskar tausayi yayi yace are u sure baby I'm so worried about you murmushi tayi tace yaya kada kadamu everithing will be all right nisawa yayi yace ok amma batun skull dinki fa daga ido tayi sama tace i will think about it kozan koma ba Turkish ba saidai kanemomin wata ok kawai yace kintafi da atm dinki ehh tace ok zan maidamaki salari dinki aciki insha Allah zanga lawyer dinki saikirika laluririnki amma promiss me bazaki bata rayuwarki ba baby kinji idanma bazaki damubq nizan samo maki gidanda zaki sauna nasamo maki mai aiki ok tace amma yaya ba yanzunba nafison abba yadauka na mutu tukunan zamudai rika magana kada ka yarda wani yasan muna waya haba baby aiba wanra zaiji zanyi kiranki anytime idan nata ehh yaya zaka iya amma kayi a hankali kada agane nan tagayamashi yanda abba yaturo mata yan daba wani mugun rakaivivda kishi yaturnukeshi yace sry baby in Allah yayarda komai zaizo yawuce u will b happy kinji murmushi tayi tace thank you yaya sukayi sallama nan take yatura mata katin 5000 tayi godiya kiranda malan ke mata yasata ajiye wayar ta fito_

_naam abbah gani shine abinda tafada kallonta yayi yana tuna wasu abubuwa dasuka faru dashi shekaru tara dasuka wuce da yarshi bata yarasuba da ba abinda zai haba yace yarshice dan kamarsu daya da matarshi gani abba takara cewa yasa yadawo daga tunanin da yatafi kallonta yayi yave yanason tagayamashi duk wani avu daya faru arayuwarta kila zai iya taimaka mata ta wani bangaren abinda kuwa yasa yayi hakan shine duk yakalli yarinyar yakanji kamar akwai wani boyayyen alamari dayakeson yasani koda kila zarginshi yazama gaskiya zama tayi sosai dayake yarima kwance yake kamar mai bacci yana tunanin wasu abubuwa dan malan yafara bashi maganinda zai tuna koshi waye labarinda tafara basuwa ne yasa yatattara hankalinshi gunsu haka muntaz tafara bada duk wani labari data sani dangane da rayuwarta ta aje aya takalli malan wanda kuka yakeyi kuma yana murmushi yarungumeta yace muntaz dama naji ajikina ke yatace jininace ke yarima tashi yayi zinbur yana kallonsu ita muntaz kallon malan take da mamaki tace yazaayi kace kai mahaifina ne bayan ance mahaifina yarasu samq malan sadiku yakallah yace yanzun zanbaku labarina ko ni waye_

*********************************
_asalin sunana sadik muhammad gidado inada yaya sabitu mukadaine gun mahaifiyarmu nandai yalabarta masusu komai har yakai inda sabitu yaturo mashi yan daba yace gaskiyar labarin shine tunda naji sunfadi abinda yakawosu kuma sukaga kamar namutu bayan dukan da sukamim naji ihunki bazan iya tashiba dan nayi yunkurinyin hakan amma nakasa duk daukata kin rasu yasa daaka kaini asibiti nahada baki da likita da kuma lawyer na nace suce na rasu dayake shi sabitu ko jana iza baijeba yasa abin yazo dasauki haka nasa duk wata dukiyata da sunanki damacan dan kada suyimashi amfanin komai kuma nagayama lawyer na nace kada ya yarda yaba kowa dukiyata don mashi nayi kina raye  biyar dashi ya rasu haka naci gaba da zama nikadai har saida na hadu da murtafah yarima yazare ido kanshi nasarawa yafara tunani barkatai saidai yakasa tunani daya gamsasshe tashi yayi zai tafi jiri yakamashi yafadi nan malan yadauko sauran magani yabashi yakuma shafa mashi a goshi muntaz dai kanta yadaure ga kuma hawayen farinciki mara misaltuwa tambaya dayace shi wannan wayeshi tunda ba malan ya haifeshiba haka malan da muntaz sukaita farinciki yata bata labarin mahaifiyarta yarima shine bai farkaba saida yayi kwana uku_

_kullun muntaz itake shafa mashi magani takam tsaya tana kallon fuskarshi tanason sanim inane tasanshivbude ido yayi yana kallonta yanda tatsura mashi iso kamar zata cinyeshi bata ankara koya tashiba saiji tayi yace waike mayyar inace yakafeta da idanunshi jamar zasu fito malan ne yazo dasauri yana cewa au yarima ashe jatashi kallon malan yayi yace inason zuwa gurin umma bazam iya jira har sati dayaba murmushi malan yayi yace yarima kenam lauda kayi kusan wata shidda anam ne bazakayi jira sati dayaba zare ido yayi yace bangane ba abbah kamarya wata shiddah nan makan yabashi labarin komai kuma yagaya mashi umma tasamu sauki magana ne kawai batayi koshi idan tagnshi zatayi insha Allah dakuma yanda yayi bincike akan sarki baba samailah yarima yaji dadi sosai sai godiya yakeyi nan yakalli malan yace saikuma naji kana cewa wanban yarkace baba murmushi malan yayi yace ehhhh hakane dana dauka tarasu saikuma akasin hakan yafaru aini ba abinda zance domin nagodewa Allah yaroma yakalli muntaz a zuciyarshi yace zan koyi zama dake namaidaki kanwata domin abbanki yamin abinda bazan taba mantawaba nandai suka tsaida rana zasuje kano jibi kuma da malan da muntaz duk can zasu koma amma dakyar yashawo kan malan  muntaz kuwa cewa take dama wannan iskancin dayake nayi tunanin kila yahada da sarauta ashe hakane bayan kwana biyu suka tarkata don malan yakira bafaden nam mai rake yace yazo masu da mota yau yarima zai koma masarautar kano....._


*toh fah yazata kaya kenam saidai kunbiyoni danjin yanda zata kasance a kano ta dabo tunbin giwa*
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DABAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 36-40

_shiga sukayi motar malan sadiku yana waigen gidansa yana hawaye muntaz kuwa dadi takeji zasuba wannan dajin zata kuma koma makaranta yareema kuwa yamatsu yaje yaga abinda ake shukawa a masarautarahi haka suka kama hanya sai kano shigarsu unguwar yarima yakama hawaye yana bakincikin barin unguwar na tsawon shekaru gate suka tsaya aka hanasu shiga saida bafaden mai rake yafito yamasu bayani cikin murna yabude gate yaleka da kanshi dan yatabbatar da abinda aka fada washe baki yayi yace Allah yajima da ran sarki mai adalci barka da zuwa nan sarauta yamotsa daga mashi hannu kawai yayi suka wuce da shigarsu aka fara kallon motar baba samaila rai bace zai fita unguwa yajuyo yana kallon motan yakwalawa mai gadi kira kai dan ubanka yazaayi kabar wani matsayaci yashigomin da kazamar mota a gidana mai gadin yawashe baki yace ai yarimane kuma maimartaba sarkin kano daya dace shine yadawo daga hannu yayi cikin bacin rai zai kwada mashi mari yarima yarike hannunshi yace daga yau karshen zaluncinka yazo nadawo kuma zan amsa duk abinda yake nawa dake hannunka ido Baba samaila yazare yakoma kamar gunki dakyar yabudi baki yace yaakayi kadawo baka mutuba fadawa da kuyangin74 gidan duk suka taru suna mamakin dawowar yarima da kuma Murna sauke hannunshi yarima yayi yakalli kowa daya bayan daya yace banason ganin kowa anan aiko nan take kowa yakama kansa yakalli baba samaila yace duk abinda kamin baba Allah kadai zan barka dashi nabaka awa daya katarkata inala inaka kabar masarautar nam tunkan intonama asiri baikara cewa komaiba yayi gaba su Muntaz dake tsaye yakallesu yace baba kushigo muje_

_baba samaila dake tsaue duniya tana juya mashi yarasa ta ina zai kama malan yakalleshi yace kasan dai awa daya aka baka kada kayi kuskuren kulla wani munafurci zakasha mamaki dan duk abinda ka shuka yanzun shi zaka girba yarima yafi karfin duk wani tsafinka da Allah yadogara kuma kada kayi tsammanin baasan abinda ka aikataba ko alama bakin mutane daka rufe yau yabude idan bakayi sauri kabar gidan namba zaka taradda mutane a waje suna jiranka su jibgi banza dan yau kano bawanda baisan sarki MUSTHAPA MAHMUD MAHMUD yadawoba dan haka kayi gaggawar barin gurin nam baba yayi gaba muntaz nabinshi aiko baba samaila kamqr mahaukaci yasheka da gudu dan tabbas maganar abba gaskiyace shigar ko kafin yarima yashiga gidan ba wanda baisan yadawoba ahanya suka hadu da maryam kanwarshi rungumeshi tayi tana kuka kamar ranta zai fita shima kukan yakeyi yana shihhhhh yana bubbuga bayanta dagota yayi ya share mata hawaye yace no more crying I'm back now your brother is back murmushi tayi tajashi zuwa dakin umma aikuwa a bakin kofa suka hadu da itah saijin sukayi tace yarima ta tsareshi da ido murnan dadi suka shigayi umma tasamu lafiya ga yarima yadawo farinciki ma yadawo musu rungume juna sukayi suna murna dago kai umma tayi taga abba tace yarima wannan mutumen shiyabani magani yarima yayi murmushi yace ai wannan shine sabin abbana nan yabadu labarin komai harda haukar da yayi MUNTAZ tashiga kogin tunani kamar tanason tuna wani abu amma takasa tace kai haba dashine aida yaganeni niko nace wanda lokacinda yasanki baya cikin hankalinshi ina zai ganeki su umma kuwa kuka sukeyi suna tsinema baba samaila_

***********************************
_dago ido umma tayi takalli muntaz tace yarima wannan kuma waye waigawa yayi yaga ko waye danshi yama manta tare suke da wata saidaya ganta hararta yayi yajuyo ga umma yace yar babace kuma kanwata murmushi umma tayi tace zonan yata kinji sudui sudui muntaz tazo ta tsunguna har kasa tace hajiya ina wuni rungumeta umma tayi tana cewa bara kallah yata kinada kyau amma dai ba abbanki kika biyoba dariya abba yayi yace aida mamanta take kama yarima aransa yace ina kyau anan yarinya kamar zata kare danshi kullun cikin hijab yake ganintq balle har yaga irin tsarin da Allah yamata ba maryam ce tace aiko yaya gaskiya munsamu kanwa dakuma abbah dariya kowa yayi nan da nam kowa yasan yarima yadawo sauran azzulumai duk suntsere baba samaila kan yana shiga gida yagayawa matanshi abinda ke faruwa nan suka shiga hada yan tsummokaransu munira kuwa tace zama daram aidama yarima bai saketaba ba inda zataje mamanta takalleta tace zaki kuwa ga abinda tunda na haifeki banki ganshiba ihun mutane da haniya sukejiyowa awajen gate suna fadin ina azzulumin nan yake jikin baba samaila harrawa yakeyi dan tsoro ta gina tarika jefa kayansu ta hanyar baya sukabi suka fita da gudu wanda dakyar mai gadin gurin yabarsu saida baba samaila ya nusheshi yafadi sannan suka tsere munira kuwa tace ba inda zataje tayi mangarw ummah wai ita adole mai miji_

_tana shiga ta iskosu zazzaune suna fira cikin nishadi ba kunya ta duka tagaida umma adah kuwa harda zagin ummah takeyi ba irin wulakancin da batayiwa maryam kallonta umma tayi ta girgizakai tace kin makara munira sai sannan yarima yadagq kai yakalleta donshi ajerin mutanen da yasani yama manta da ita kallon yarima tayi tace mijina dan Al.....bata karasaba taji wani wawan mari bata ankaraba taji wani adaya kuncen saida yayi mata mari hudu lafiyayyu wanda yasa duk wani sautu takasa jinsa da alama dai ta kurmance rai bace yanuna mata hanya ai dagudu tafita ko dankwali babu tayi waje sagudu muntaz saida tayi fitsari don tsoron dataji jikinta duk kyarma yakeyi tamatse kafafu tana tsiyayar fitsari umma ce takalleta tace ikon Allan Muntaz badai tsori yasa kikayi fitsari ba wani mugun kallo yarima yamata yace tsabar kazanta dai umma yakalli muntaz yace dallah malama wuce daga nam shashasha kawai abba kuwa yanda yaga idan muntaz saida tabashi dariya maryam ce takamata tawuce da itq daki yarima ranshi a bace yace umma ibason agyarama abbah sashena nizqnkoma na mai martaba zanje indan huta nasan zuwa anjima zaayita zuwa ganina ashiryamin abincinq ummata nayi kewar abincinki murmushi tayi tashafi gefen fuskarahi tace duk abindq kakesu mustapha zammaka Allah yarabaka da makiya yace amewn abba muje innunama sashenka zaakawo ma abinci umnah ce tatashi tace bari inje inga kitchen din abinda sukeyi nan yatima yakai abbah sashenshi ai yana fitowa ya isko fadawa kowa yaduka yana gaidashi suna kuma murnan dawowarshi yace masu gobe da safe karfe goma na safe suk kowa yazo akwai meeri g da zaayi nan yasallamesu yace zai huta_

*********************************
_muntaz kuwa jikinta haryanzun mazari yakeyi maryam takaita bayi tace tayo wanka kafin tadauko mata kayan maijiddah wato kanwarta data rasu dan kansu Daya da muntaz bayan tashiga bayine tasaki ajiyar zuciya wani mugun tsoron yarima yakara shigarta haka tayi wanka jiki a sanyaye tadauro arwala tafito maryan kanta saida taji tsoron yanda taga muntaz da hips abin har yaso yafi karfin jikinta ga kuma nono bara kallah kunya muntaz taji dan batayi zaton zata ganta a dakinba kaya maryam tamiko mata tana murmushi tace ki saki jikinki kinji yaya yarima mutunne mai saurin fushi amma yanada saukin kai idan kazauna dashi abinda yama baba samailah kadai yasheki kiganw yanada saukin kai da wanine dasai yasa ankulleshi har karahen rayuwarshi murmushi muntaz tayi tace aunty maryam kinyi gaskiya amma ni wlh haka kawai nake tsoronsa dan baya dariya bantaba ganiba sai yau maryan tace ehhh to hakane dan bayason raini hakadai harta shirya cikin jallabiya jah tayi kyau sosai kamar balaraba haka suka fito falo umma nazaune tace masha Allah yata tatafi kuma tadawo umma tashare kwallah tace muntaz inason kisaki jikinki kidauka kedasu yarima duk daya kuke agurina kizamq makwahin maijiddah Allah ya jikkanta ameen muntaz ma hawaye tashare tace umma nagode dama bata samun gatan da ya taje samu agun mahaifiyartaba ta rasu tun ina shekara hudu a duniya bazan iya cemaki ga fuskar mahaifiyataba amma abba yace da ita nake kana rugumeta ummah tayi tace to yanzun kinsamu komai insha Allah kinji yanzun kutashi ku jaima abbanku abinci nasan shi yarima yana hutawa yanzun kumayace zai kira inya tashi_

_koda sukaje abba har yayi wania yafito a alhajinshi yasa kaya na alfarma muntaz aranta tace ashedai abba baka taufaba zaman dajine kawai dariya sukayi nan suka tsaya sukaci abincin tareda abbah cikin nishadi maryam har kwallar farinciki takeji duk inda sukabi sai anduka angaidasu Allah yajima da ran gimbiyoyi don tuni ansan matsayin muntaz abakin ummah abinda maryam tadade bataji ankirata dashibq gimbiya hannu kawai take dagamasu tana tuna irin wulakancinda aka mata suna zuwa falon umma kuyangi suka tarar birjik umma namasu bayanai nan takira kande da lami sune wayanda zasuma muntaz hidima gado da nana sune na maryam nanfa sarauta tatashi akafara hidimomi falo suka zauna suna labari inda muntaz tabasu labarinta komai harda yayanta JANNU.. dakuma najeeb saidai bata gayamasu yanasontaba sun tausaya mata sosai kiran yarimane yashigo wayar umma maryam tana sallah umma tace ok zaa aiko yanzun daga can yarima yace amma mum kinfasan banason kuyangin nam suna shigomin sashe nasani ai yarima yanzu kanwarka zata kawoma kande ummah takiara tace tanunama muntaz sashen yarima dam dam gaban muntaz yafadi tayi tsuru tsuru da ita ummah tace kande tadaukl tiren idan suje can saitaba muntaz kada ta kuskura tashiga ciki tace angama ranki shidade_
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 41-45

_tafiya sukeyi kande naga muntaz na binta abaya tana zullumin yanda zatashiga daya bangaren kuma tana adduar Allah yasa kada su hadu dashi bakin koga kande taja tatsaya tace Allah yajima da ran gimbiya ga sashen mai martaba nan yarima amsa muntaz tayi tace zaki iya tafiya saida kande taduka har kasa tace angama gimbiyar mata konkosawa mumtaz tayi zaune yake cikin falo yana kallon labaru dagashi sai three quarter da singlet duk daukarshi maryam ve yace come inn tura kofar tayi gabanta yana faduwa sallama tayi dasauri yadago yakalleta yakauda kai aranshi yace tadanyi kyau yau ba laifi ina wuni yaya lafiya kawai yace tayi tsaye da tire a hannunta tarasa ina Zata ajiye shareta yayi kamar baisan tana gurinba hannunta ne yafara rawa dakyar tace yaya ga abincinka nam ina zan ajiye ko kallonta baiyiba yace zoki dora saman kaina kyafta ido tafarayi alamar tanaso tayi kuka tashi yayi yace hade hawayen nam ko yanzu kici na jaki ke shikenam bakida aiki sai kuka zakiyi na gaskiya hade hawayen tayi tasauke idanunta kasa can tahango dinning ba tunanin komai tawuce zata ajiye dan tamatsu tafita tsawa yadaka mata yace takawo nam ajewa tayi zata juya yadakatar da ita wa kika ajiye dazai zuba abincin_

_kallonshi tayi aranta tace lallai wannan sarauta ta lalatashi dukda abincin sai anzuba mashi hannu yasa ya dalleta agoshi rike wurin tayi idanta yacika da hawaye yace will you stop staring at me? Maida kanta tayi kasa tana tsiyayar hawaye tadauko plate tafara zubawa duk abinda takeyi aransa yace ko ubanwa zai cinye abincin nam turamashi tayi gabansa tatashi tace tazauna a takure tazauna kasa haka yatsakuri abincin yatura mata gabanta yace saita cinyeshi duka bayason gamai aciki rau rau tayi da ido amma saboda tsoronshi da takeyi takasa kodabashi hakuri haka tayita turawa saida tafara kakarin amai sannan yace get out of my site bakauya kawai kazama dakyar ta tashi yabi bayanta da tsoki nan idanshi takai kan duwawunta dukda jallabiya tasa amma saida suka fito zare ido yayiyace ke saida tiren abincin yafadi tsaki yakaraja yatashi a fusace yace waike dabbar inace ne waikam look here wallahi idan kika bari nasake ganinki baki cire abinda kika sakaba saina illataki yarinya dake amma kin iya abinda manyan yan bariki suka iya sannan maza ki gyara gurin nam bata gane inda zancenshi yanufaba kuka kawai tabarke dashi sosai tsaki yaja yawuce dakinshi dan tabbas idan yatsaya zai iya illata yarinyar nam saida tagyara wurin sannan tafita tasamu wani guri taci kukanta sannan takoma sashensu nan suka zauna har umma suna fira nan da nan taji damuwarta ta tagi amma daikam kamar na umma ta haifi yarima ba saida akayi magrib sannan kowa yawuce dakinshi danyin sallah_

***********************************
_muntaz wayarta ta dauko takira yayanta najeeb cikin murna suke fira nan ta gayamashi ai abbanta bai mutuba tace nagayama ne don na yarda dakai najeeb yabuga wani ihu yace dagaske saida tacire wauar a kunnenta yace kai yaya najeeb fasamin kunne zakayi dariya yayi yace bakiji dadin da najiba wallahi yanzun nasan u are safe duk inda kike murmushi tayi tace nagode yaya gyara murya yayi cikin zakuwa yace to uanzun dai zaki gayan inda kike ko girgiza kai tayi kamar yana ganinta tace aa yaya lokaci baiyiba idan yayi nida kaina zangayama kaji yace bakomai baby duk abinda kikeso zanmaki but kirikemin alkawarina kashe wayar tayi ta rungumeta tana dariya tace i love you yaya nikam bude baki nayi ina kallon ikon Allah zallah saida akayi ishai kowa yafito muntaz kam har tayi wanka tasa kayan bacci riga da wando kanta ko dan kwali babu dan ita ba gwana bace gurin daurin dan kwaliba dukda umma tana mamakin irin diri na muntaz gata yarinya har abbah anhadu a falo yarima ne kawai bai isoba umma takalli muntaz tace jeki ki kira yayanki gabanta ya mugun faduwa duk ta dabirce taka hanyar dakinta umma tace ke ina kuma zaki kibinam mana itace shot cut inda ba wanda zai ganki kina fita nan zakiga kofa saikiyi sallama kinji wucewa tayi har kwalla tafara taruwa a idanunta jikinta harbari yakeyi_

_kwankwasawa tayi taji shiru turawa tayi tajita abude tashiga da sallama bata ganshiba tatsaya falo jiranshi shiru can taji karar budekofa taduba dasauri idanshi akanta tanamata kallon kekuma meyakawoki nam inn ina takamayi dakyar tace ummah ce tace nakiraka tsaki yaja baice komaiba daganin haka tajuya tafita girgiza kai yayi irin zaki gane kuranki wato yarinyar nam har yanzu bata debe abunba kina karamar yarinya dake kina karin duwawu inba hakaba ina zatayi irin wannan duwawun haka ga kuma dan karen attachment ya girgiza kai yace zata gane kurenta yafito sanye da jallabiya kowa ya hallara anacin abinci gwamin shaawa ummah ce bayan sunkare takalli yarima taceto wai kai yarima wane planing kakeyi yanzun tunda zaa nadaka sarkifa dole kayi wani auren kallon ummah yaui yace niba wani aure dazan sake bama bukata murmushi mum tayo tace bazai yuwuba takalli su maryam tace oya kubamu waje suka mike takalli abba tace kaji abinda danka yace ko dariya abba yayi yace aini nariga namashi mata ana nadashi gobe bazaa watseba sai andaura masa aure yaso ko yaushe yaji yana bukatar matar sai abashi yarima yace abbah indai hakane saina bukata zaaban bandamuba kowacce kazabamin san amsheta hannu biyu dan nasan bazakamin zabinda zai cutar daniba amma dai matar kan zatayi hakuri kam murmuagi abba yayi yace ai itama bata bukatarka yanzu tunda abba yafara magana ummah tadago kuma tayi farinciki sosai zaayi dai dai kenam_

**********************************
_garina wayewa bayan ankare taro da duk wani muhimmin abu dayakamata da matakan da zaa dauka am maidama yarima rawaninsa yaro dan shila son kowa kin wand yarasa ga ilimi ga addini ga kudi ga mulki ga kyau byan ankammala nadin ankuri sauran munafukai annada madadinsu fada yanzun kowa murna yakeyi tambadaddun bayi sunkama kansu kowa yana tsoron rasa aikinsa yasa kowa yakama aikinsa da gaskiya anan kuma aka daura auren SARKI EL-MUSTAFAH MAHMUD LAMIDO da FATEEMA SADIQ GIDADI akan sadaki naira dubu dari biyu shidai mai martaba yarima baima damu da sanin waye mai wannan sunanba danshi abinda yasani saitace yasaket da kanta danshi macce bata gabanshi yanzu kowa yayi murnan wannan abun abba kuwa shiya nada wazirinshi dan anan kusa baida wani dan uwa dazai nada waziri ba bata lokaci akama abbah rawani baba samaila kuwa ance ko a unguwar aka ganshi akamashi can cikin gida kuwa banda umnah ba wanda yasanda dauein auren yarima balke ita amaryar wacce baccintama take hankali kwance tana mafarkin wai LOKACIN ABU AYISHI yadawo garwta har sunama juna murmushi maryance ta tasheta tayi sallah kuma umma na nemanta idan tagama bayan tayi sallar ta tafi gun umma riga da sket ne na atamfa wanda umma tasa aka dinka mata sunmata cif atamfar jace da yellow sunyi maturar karbarta ga kannan nata sake bako dankwali kosa taje ta isko yatima da uban rawani yakarayin kyau tace amma azahiri cewa tayi yaya ina wuni kallonta yayi ya harareta irin wati bakijin magana ko sharewa rayi tace ummah gani_

_dama muntaz batun makarantarki ne ina kikeson zuwa umma banason zuwa wani gun da nisa nan garinma yaisa dan gudun wani yaganni shafa kanta umma tayi tace shikenam bording kikeso ko day dasauri tace bording anfi karatu umma to shikenam anjima zayimaki register a Turkish dake nan sakuje kuyo siyayya da maryam next week saki fara zuwa Allah bada saa banda wasa kinji yarima dai aranshi yace ai acan duk take koyo iskanci shiyasa tace can dagowa yayi yace mum ban yardaba gaskiya saidai asata a day skull kawai muntaz kamar tahadiye zuciya dan takaici umma kuwa murmushi tayi tadauka duk kishine batamasansji baisan itace amaryarshiba yayi hakanne san yagyara mata zama Umma tace to ai shikenam yamafi gaskiya ayi duk abinda yakamata tafara zuwa dan anyi nisa yace to umma nan yakira abokinshi sadiq yace yamashi komai, muntaz kamar tafashe wato yayi hakanne dan yatakura mata kenam yarima kan sashenshi yanufa nan kiran sadiq yashigo yace waime sunan yarinyar ne tofah danshi yarima baima saniba nan yahada sunanta dana abbah yaga sunbashi FATEEMA SADIQ gidado ai tsallw yayi yadiro daga gadon yace what???_
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 46-50

_mikewar da yayi ya yarda wayar ta tarwatse nasir kan ji kawai yayi waya ta tsinke amma dai yaji sunan yarinyar saboda haka yaji gabada abinda yakeyi yareema kuwa hannu yadora akanshi yana yamutsawa amma gaskiya yau inda ba abba bane yamashi wannan aurenba da kowaye sai yayi gidan kaso na tsawon rayuwarshi amma ai yarinyar nam tagama rainani gaskiya idan har bata saniba zance kada umma tagaya mata wannan ai salon raininw mezanda wannan yar iskar yarinyar koshi yasa tajesa duwawun roba dan tabirgeni kai bana tsammanin tasanima dan ayanda naga tana tsorona anya kuwa tasan anmata ma aure ganin yayi bamai bashi amsar tambayoyinshi yasa yamike yaje sashen ummah bayine cike gurin sunata hidimo duk ind yawuce sai sun duka harkasa kuma au sadda kansu yanda ko kallonshi bazasuyiba ko inda suke baya kallon ummah naganinshi tasan akwai damuwa fal a ranshi tace mustafah lafiya kuwa sosa keya yayi yace umma dama maganar aurenda akaminne da wannan yarinyar dan Allah banaso asanarda ita sai tayi hankali nida kaina zangaya mata amma yanzun sai naga kamar tayi karama da ace ammata aure ummah koya kikace murmushi umma tayi tace maganarka gaskiyace Allah yakaimu lokacin yabatun makaranta yace munyi magana da sadiq kinsan yanada makarantar daya bude duk garin nam ba irinta zaa sakata a jss 3 tunda naga ba laifi tanada iliminta kinga koda zata gama tayi sha biyar tadanyi wayo hakanma yayi inji umma_

 _bayaga haka yarima dan Allah yarinyar nam kariki amana kodan mahaifintq yayi mana abinda duniya ba wanda yamanashi ba abinda zamu biyashi dashi kuma yadauki kyautar ya yabaka dan Allah karike amana yanzun duk wani abu nata yadawo saman kanka kanuna ma abba kai dane kada ka wulakanta mashi ya kaji insha Allah umma zanyi iya kokari daga sutura cinta da shanta zanyi iya kokarina naga nayimata su umnah tace to Allah yatayaka riko sai maganar sarauta kuma dan Allah kasauke duk wani hakki dake kanka mutane suna cikin wani hali tunda sunsami adilin sarki yanzun ka gaggauta gyara kaji Allah ubangiji yatayaka riko ameen ummah nagode su maryan ne suka shigo daga shooping suke itada muntaz sanye suke cikin riga da wando na pakista na maryam kalar purple muntaz kuma green sunyi rolling da gyalen kayan sunyi kyau sosai suka gaida yarima baiko kalli inda muntaz tajeba yace sis wai yaushene kikeson komawa skull ne amm yaya inaso inyi jamb dis year sai inje koda buk ne dan banason inyu nisa da gida maryam iyakarta 18years tanakare sec tayi aure daga baya mijin yacuceta yasaketa wata biyu da aure yakalli muntaz yace ke kuma kishirya mon zaki fara zuwa skull banda wasa kuna jina ko duk sukece ehhhh muntaz kamar zata saki fitsari tace yaya nagode Allah saka d alkhairi dakyar yace ameen_

*********************************
_*bayan wata uku*_
_abubuwa da dama sun faru muntaz tafara zuwa makaranta har sunyi jarrrabawa amma basu hutu islamiya ma tana zuwa working days suna zuwa karfe uku su dawo karfe takwas na dare week end kuma idan sukaje 7:30am basa dawowa sai 2pm batada lokaci sam shiyasa sai tashare wata daya bataganshiba abin yana mata dadi sosai idan ma sun hadu to falon umma ne koshi gaisuwa kadai ke hadasu kuma takira kawarta bahijja abdulkhadir dayake yar kano ce harta kawowa muntaz ziyara sau daya kuma tace itama zatabar turkish zatakoma makarantarsu muntaz danba dadi dataje makaranta bata gantaba haka ko akayi yauma tazoma da munta albishir wani hutu tare zasu koma makaranta dukda yanzu muntaz tatsere mata da aji daya suna zaune falon ummah yarima yashigo bahijja kamar tashide tana kallonshi tataba muntaz tace shine ranan nake baki labari har ina cewa yayi kamada yayanki JANNU... kintuna?? Satar kallonshi muntaz tayi ita tunba yauba take ganin kamannunsu amma tana karyata kanta ta kalli bahijjah tace Allah nidai ba ruwana idan yajiki jantq tayi suka koma falonta bayan sun kwashi gaisuwa basuma samu mikamin dazai karba masuba yabisu da harara wato ita yarinyar nan kwaudi da iyayi sunmata yawa yaushe tafara fita harda yin kawaye zanyi maganinta daga yau sukuma bayan sunfita bahijja ta isheta da surutu wai yayanta yanada kyau itadai muntaz ba abinda take cemata saima dauko hoton jannu tayi taso ta tantance bahijja tace bakiga kamarsuba Allah dan kawai wannan yana mahaukacine koshi idan yasamu wanka zaamace yan biyu ne_

_maryam ce tashigo wacce dawowarta kenam daga skull tasamesu bayan sun gaidata tace me ake tattaunawa ne haka dariya sukayi muntaz tace bakomai hakadai sukaita fira saida laasar umma tasa direba harda muntaz suka kai bahijjah har gida bayan muntaz tashiga tagaida su ammah wato mahaifiyar bahijjah har tace zata koma ammah tace ah ah tabari zuwa ko intayi magrib sata koma bayanda taiya yasa tazauna tana magrib suka juyo zuwa gida tana sauka saiga yarima tafito daga fada zaije bangarensa yamata wani mugun kallo yace ke zonan yayi gaba kadan yarage tasaki fitsari tabishi baya kirjinta kamar yatsage biyu kan kujera yazauna falo ya runtse idanshi sumui sumui tashigo saida yayi kusan rabin awa baice komaiba sannan yabude ido yakalleta zaune take tana angaje dan muntaz akwai saurin bacci dayake batayi da rana makaranta kawai ya isheta zare ido yayi yadaka mata wani mugun tsawa firgigit ta tashi tana murza ido yace gidan ubanwa kika fito amsa tabashi tana hawaye nunata yayi yace naga kanki yana rawa idan bakiyi hattaraba kullun sai kinci na jaki a gidan nam kuma daga yau ke zaki rika gyaramin sashena kuma kibari saina fita 10am kizo kafin indawo fada ki rabbatar koina kin gyara kina jina ko kada kai tayi yace oya wuce kibani guri_

*********************************
_haka kuwa akayi koda zatazo bata samunshi haka zatayi harta gama baishigoba takanji dadin hakan ba kadanba tayi harna sati biyu sunkoma makaranta yasa batayi yanzu sai week end yarima yana mamaki yanda taiya gyara koina tsafga kamshi na tashi komawarsu makaranta duk sai yaji daban ko ysa angyara mashi saiyaga baiyiba da ummah ta tambeshi akanme yakesa muntaz cewa yayisaboda yanason matarshi taiya komai da kanta dan bayason bayi suna mashi komai umma taji dadi tadauka da gaskene shiko yayi hakanne dan kawai yabata punishment saida tayi kusan wata biyu tana gyara mashi sashensji amma basa haduwa ayan watannin nam yarima da ummah sukayi shawarar hada ummah da abba aure abin yayima yayan dadi sosai na nata lokaci akayi aka gama abba yadawo sashen umma dayake akwai babban falo da kuma ciki da talo guda biyu muntaz kuwa har sun zana jarrabawar shigaaji hudu budurci yafara bayyana takoina dan muntaz akwai sura da diri mai kyau duk wannan watannin wasan buya take da yatima dataji muryatahi bata zuwa ummah da abbba kan soyewa suke abinsu_

_yau ranace wacce muntaz bazata taba mantawaba tana dakon yarima taje gun wani hotonshi wansa yayi kato dakuma rawani yaui kyau har yagaji tana gogewa kawai saiya tado yafashe aikuwa muntaz me zatayi inba kukaba dan tasan yau kashinta yabushe yarima kuwa yau kanshi yakeji yana ciwo yasa yadawo da wuri tashi muntaz tayi tana tattarawa saigashi yashigo abinda yagani yasa ya ware ido yace lallai yau kin debo ruwan dafa kanki ai tana ganinshi saida tasaki fitsari cikin wando haushi yakara kama yarima yama rasa abinda zaice mata wata muguwar tsawa yamata yace oya shiga tolet ki wanke jikinki kizo ki gyara gurinnan bayan kin gama kuma namaki hukunci dagudu tawuce yanda taga yayo cikinta towel yamika mata yace yimaza kifito wlh koba sameki bayinnan da dorina in faffasa maki jiki dasauri tawatsa ruwa adaura towel kayanta kuwa tawankesu jin muryarshi tayi yana cewa zaki fito ki tsaftace gurin nam kosai nazo dakaina ai dasauri tafito abinka da yarinta batama damuda abinda ke jikintaba jiki na mazari tasa mop shikuma kusqn sauke wuta yayi dayaga towel din dakadan yarufe mata duwawu yace wato ke bakyajiko bazaki jire wannqn iskancin dakikq aakaba ko tanamaida mop tayi tsuru tsuru tace yaya kaui hakuri wallahi ni ba abinda nasa na iskanci kanta yayo tashige toilet da gudu........_
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 51-55

_tura kofara yayi dakarfi saida tafada cikin baf idanshi jajur yace ni zaki maida dan iska inaimaki magana zaki gudu kuka takeyi sosai tana bashi hakuri tsawa yadakamata yace oya wlh maza kitashi kicire jikakkun kayanda ke jikinki yajuya yafita towel din tacire tarasa wanda zata daura tsugunne tayi tana goge hawaye jintayi shiru bata fitoba yasa yabude kofar toilet jin karar bude kofa yasa tazabura suna hada ido tayi sauri tajuya baya abinda yagani yamugun baahi mamaki dama ashe yarinyar nam duwawuntane wata kasala yaji tasaukar mashi yafita bayan yaja dogon tsaki yaceviskancin banza ke har kinada abinda zan kallane idiot maryam yakira a waya yace takawoma Muntaz kayanta maryam nazuwa tace yaya lafiya saiko meyasamu muntaz dim all n arziki bata samuba yace shiga toilet kibata kayanta tasa haka ko akayi maryam tamika mata tafito da jikakkun sumui sumui tazo zata fita yace kada inkara ganin kafarki anam banaso kinajina wani mugun dadi muntaz taji tace ehhh suka fita maryam ke tambayarta wai kekuma meya hadaku dashi nan muntaz tagaya mata komai bata boyeba abinka da yarinta haka rayuwa taci gaba da tafiya sai muntaz tayi fiyeda wata uku basu hadu duk wani abu dazai hadasu yarima yatoshe dan bayason raini ko kadan balle har yakaiga zuciya tarika ingizashi tane cemashi ai matarka ce bayaso shiyasa duk wata hanya dazasu hadu yatosheta itama muntaz haka gabadaya ta tattarashi tasa cikin shara har mantawa take dashi waya kuma kullun sai sunyi da najeep soyayya suke abinsu dan yanzu muntaz anzama yan mata tana ss2 14 years komai na budurci yafito dan idan kaganta zakace tayi sha biyar jiki babu kiba amma akwai abin holewa dai dai dan har yanzun dai akwai saura saidai ankara wayo tasan ciwon kanta gayu kam baa magana ga kyai dake kara bayyana hoton yayanta JANNU kuwa kullun saita kalla tayi dariya inta tuna shirmensu dashi takance koina yake yanzun Allqh kadai yasani avgurin yarima kuwa tsakani da Allah mantawa ma yake da muntaz kumashi macce bata gabanshi har ummah tafara zargin anya kuwa lafiya qalau yake abba yakance lokacine baiyiba idan yayi zataga jikanta aii ap al amarin abbah da ummah kuwa duniya sabuwa soyayya suke bugawa kamar saurayi da budurwa basuda wata damuwa idan aka koma ga mulki kuwa komai yana tafiya dai dai har bayi mata ake kaima yarima amma yace shi sam bayason iskanci maryam kuwa yanzu tana 300level bahijja kuwa takamzo gurim muntaz susha fira tana cewa ina yayanki mai kyau muntaz takance wlh ni mantawama nake dashi sai muyi good six months bamu haduba wannan kenam_

_kitchen suke gabadaya harda ummah alala suke hadawa da dambun shikafa wanda yaji zogale sai pepe soup na cow tail abincin yarima kenam shigowa yayi yana jin kamshin yashiga kitchen dim dan yasan bayi basa shiga ciki yana cewa umma ta yau abinci ake mana tun waje nake jiyo kamshi kafin yashiga yake wannan maganan yana karasowa ummah nacewa aa nidai iya nawa kallo muntaz ce maiyin abincin tunda muntaz taji muryarshi gabanta yafara faduwa rabonta dashi batasan iyakaba kuma duk inda zasu hadu batama bari suhada ido kuma sai inzata islamiya suke haduwa hijab take sakawa da nikab dan haka zata iya rantsuwa anfi sshkara rabonda suyi ido hudu dashi saidashi daga ita sai three quarter fari da top pink wandon yafito da surarta sosai kan nam ko dan kwali babu yasha kalaba hade fuska yarima yayi yace haba ummah wazaivi jagwalgwalon yarinyar nam sai alokacin yakalli indatake suka hada ido wani abu yaji yana fizgarshi uace yaushe yarinyar nam tagirma haka yaya ina wuni yasa yadawo daga inda yaje yace lafiya amm inbanda kazanta yazzaayi kina girki kuma kanki asake hahh kitson yamashi yasa tace haka jiki na rawa tazo zata fita yajawota dakarfi saura kiris ra fadi zuciyarshi har wani tafasa takeyi yace bakida hankaline sadiq fa yana falo yazo gaida umma zaki fita haka sadda kai tayi umma kam murmushi kawai tayi tace bari naje to mugaisakabashi shikadai tafita_

**********************************
_kallon muntaz yayi wacce ke kallon kasa sanshi nakan tsakiyar gashinta yace badai attachment kike sakawaba kop saurin kallonshi tayi ta girgiza kai har idanta sinciko da kwallh tace gashinane Allah yaya bana kari abinda yake haramun tabe baki yayi yace kekika sani yakalleta sama da kasa yace kada na kara ganin kinsaka irin wayan nam kayan kuma kada na kara ganin kanki ba dan kwali indai ba daki kikeba kinaji na ko dasauri tace ehhhh fita yayi yana cewa in kunne yaji jiki yatsira ajiyar zuciya tasauke tana cewa mugu kawai dayasa nafadi yajimun kawai a banza mstww taja tsaki kome yadameshi da kayan jikina oho taci gaba da aikinta yarima kuwa yakoma falo yatararda su ummah da sadiq abokinshi suna gaisawa ya zauna sadiq yaje Cewa ummah yau ina shigowa nakejin kamshim mutumena alala umma tayi murmushi tace kanwarkace take dafawa muntaz zunbur sadiq yamike dan baida shamaki da koina na gidan yace bari naje asakamin nawa haka kawai Yarima yatsinci kanshi dajin bayason sadiq yashiga yaganta da wayannan kayan tashi sadiq yayi yashiga ciki kafin yatima yace wani abun harya shige shigar sadiq keda wuya shima baisan sanda yatashi ummah na kallonshi tayi murmushi sadiq na shiga yaganta saida yace aranshi amince ya tabbata ga wanda yayi wannan halittar sallama yayi tajuya tana amsawa sakin baki tayi tace yau yaya sadiq kaine agidan namu kwana biyu bana ganinka sadiq suna dasawa da muntaz danshi yanada son wasa amma yanzun yadan jima baizoba dan karatun da yakaro kusan shekara biyu murmushi yayi yace kanwata kece kika dawo haka keda natafi na bari kina fitsarin kwance_

_bata fuska tayi tafara dire diren kafafu tanacewa wallahi yaya ni bana fitsari kallonta yatsayayi kafin shedan yaraya mashi wani abu yakausmda zance da cewa nidai zubumin alalar yawuna har sun tsinke duk abinda suke idan yarima na kansu sai yaji zuciyar tana harbawa yarasa danme wata zuciya tace kaji hakanne kawai dan kasan akwai igiyoyin aurenka akanta shiyasa sadiq yafito yazauna yatima sai hararshi yakeyi sadiq kam baimasan yanayiba cin alalarshi yakeyi muntaz ce tafito tawuce dakin ummah sadiq yabita da kallo yace umma kingaiga yan matafa jiyanda Muntaz tagirma itada na bari yar mitsitsiya umma tayi murmushi tace hakane wlh yarima kam tashi yayi yashiga dakin ummah ya iskota daurw da towel tafito wanka zare ido tayi yanda taga ranshibabace kuma yana kallonta danko gashinta yayi saida tayi kara yace wallahi kinji na rantse ba sadiq ba duk kika bari nakara ganinki kina wasa da wani namiji saina fasa maki baki shashasha tura baki tayi tace to ai naga yaya sadiq ba bako bane kuma..... Bata karasaba yabuge mata baki saida yayi jini yace lallai kinrika ina magana kinayi yaushe kika fitsare rike bakin tayi tana hawaye sakinta yayi bayan yamata mugun gargadi kallon bayanshi taja tsuki kadan yanda bazaijiba yana shiga falo yakallu sadiq wanda yayi dai dai yanacin alalarshi_

**********************************
_sadiq ne yakalli yarima yace kai wai tazaayine nifa naga matar aure dole yanzun nadinga kiranka da yayana yarima yace bangane abinda kake nufiba sadiq yakoma in serious  yace maganar wasa ta wuce gaskiya inason MUNTAZ.... kuma da aure kaga nanda shekara daya tagama saimusha biki tsaki yarima yayi yace mezakayi da wannan bagidajiyae yarinyar kanaso kajamana raini dariya sadiq yayi yace nikam nagani inaso kuma sai inda karfina yakare yarima baikara tankashiba saida yagaji yabari wani hauahi yarima keji baisan kona meyaba amma dole yadaukawa yarinyar nam mataki bazai yuwu da aurentaba amma tana tairaici dole ayi maganin abun ko yasaketa ya huta itama tadaina kwasar zunubi inyaso saishi sadiq dayaji zai iya ya aureta kawai wata zuciyar kuma tace anya idan kayi haka bakayi butulci ma abba ba, nisawa yayi yace to ya zanyi bazai yuwu kuma nagaya mata ita matata bace dan banason raini, to kodai zance umma tagayamata ne,  aa to yazan bullowa wannan lamarin?? Hakadai yayita juye juye daga karshe tsaki yayi yace duk abinda taga dama tayi su wayanda suka kulla auren dakansu zasu kwance nace mujedai zuwa mugani tunda yarima yatafi muntaz tafito tanata kumbure kumburw umma tace kekuma kadawaye ba yaya yarima bane yabugemin baki saida yayi jini ummah tashiga duba tana cewa time kika masa kara tura baki tayi wai nadaina aka english wears shigowar yarima yasa tarufe baki batayi niyyaba yamaka mata muguwar harara yace gulmata kikeyi ko umma ce tace wai yaroma lafiya kabi ka tadama yata hankali_

_ummah dama magana nazo muyi akan wannan yar rainin wayon yakalli muntaz yace oya wuce kiba mutane guri kinkafesu da ido  sumui sumui ta wuce yabita da kallo umma dai kamar ta tuntsire da dariya wato yarima dai borin kunya yakeyi amm dama inason kijamata kunne tadaina shigar da taga dama tunda ba itakadaice a gidanba kotaga ita maryam tanayine umma tace kaiko yarima muntaz duk nawa take kallon umna yayi yama rasa mezaoce yace shikenam ni nasan matakinda zan dauka mata yafita rai bace wato umma ita bataga abinda yaganiba kenam umma kuwa dagangan tayimai haka muntaz kuwa tana komawa daki sukasha firarsy itada najeeb hartake cewa zatavgayama abba duk yanda sukayi dashi idan yace tasanardashi inda suke zata gayamashi sai yazo nan take tambayarshi wai LOKACIN ABU AYISHI baidawo ba yace aa ai tunda yatafi baidawoba wato baby har yanzun baki mantadashiba ko nifa ina kishi gaskiya dariya muntaz tayi tace haba yaya miye na kishi kuma da mahaukaci wanda baamasan inda yakeba najeeb yace humm nikam ai akanki baby ko jinjiri zanyi kishi dashi nandai sukasha firarsu har kusan goma na dare sannan sukayi saida safe_
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 56-60

*afuwan fans of MUNTAZ... ina mai baku hakuri da rashin typing dina kwana biyu abubuwa ne sukayi yawa ina godiya da kulawarku gareni... Luv u alll*

_*waiwaye adon tafiya*_
_alokacinda muntaz tagayawa najeeb taga abbanta bai mutuba yasa najeeb yaje yasamu lawyer din abbah aka canza duk wani salary da ake biyan muntaz duk wata yakoma ga account dinta su abba ido yafara raina fata dama dasu yake facaka yanzun kuwa babusu dan haka komai yarage mama tafara tada masifa da balai dan babu kudi yaran gidan yanzu makarantar gwamnati suke zuwa duk sun fara danasanin abinda sukayiwa muntaz dabasu tsangwameta ba da yanzun sunanam sunqcin arziki, abba manaki yake yanda akayi har kudin suka daina shigowa ta account dinsa gashi ba halin tambaya tunda dama banashi bane kuma gashi muntaz dimmm batanam takaici goma da ashirin kenam, najeeb kuwa koda subutan baki bai nuna masu yasan wani abunba yanzun haka yafara gininsa so yake yabar masu gidan gabadaya dan yanzun yana daya daga cikin lawyers daakeji dasu a nigeria wannan shine_

_bangaren su baba samaila kuwa daga fitarsu masarauta suka tsaya jiran muneera dan sunsan yarima bama zai karbeta ba sai kuwa gata tazo kumatu duk sun kumbura marinda yarima yamata baba samaila ne yace dama nagaya maki ai kizo mutafi kin kafe ke bazaki a dole mai miji ai gashinam wata wawiyar ajiyar zuciya muneera tayi takalli masarautar tace wallahi indai na haifu ga uwayena yarima saikayi danasanin wulakanta kul badade saina rama kuma ba wata ya macce dazan bari tarabeka kai nawa ne ni kadai, tafa hannu mana tashigayi tace muneera muneera abinda kika gani bai isheki ba kenam, baba kam gaba yayi yana cewa idan baxaku bar gurinnan ba wallahi kunada rabon shan duka nidai nayi gaba, aunty amarya matar baba sanaila dake biye dasu sai hawaye da tajeyi tana tausayawa kanta dayabata miji maison kanshi yanzu ga irin wulakancin daya jawi masu amma dukda haka bazai canzaba, kallonta mama tayi tace kinibabba ai saikizo mutafi kintsaya kina hawaye, batace komaiba dan ita baruwanta munira taja tsaki, babane yakatsesu dacewa zanfa wuce dan har yasamo mota aka loda masu kayansu binshi sukayi munira tana sharar kwallah tana ayyana abubuwa da dama aranta dayake baba samaila yasai wani gida yabada haya mai daki uku da falo da kitchen guda biyu wuri daya  haka yaje yace gabadaya sukashe kayansu subashi gidanshi aiko haka akaira rikici masu hayan suna bai kyauta masuba hakadai suka kwashe kayansu mama tashiga daya aunty amarya tashiga daya akwana atashi haka abubuwa sukaita tafiya baba samaila dai yafara ganin canjin rayuwa yasa duk yayanshi dake waje suna karatu yadawo dasu nigeria su hudu ne dama kannen muneera biyu da yannenta biyu mata duk sunyi aure sai dan aunty amarya daya wanda shine karami kuma dagashi bata kara haihuwa ba_

**********************************
_*cigaban labari*_
_washegari muntaz tatashi makare sauri sauri takeyin breakfast umma tanata fada miyasa tayi latti kila bata kwanta da wuri bane, rungumeta muntaz tayi tace haba ummata banfa sanki da fada Allah wani lokacin har cewa nake kila yaya mustafah ba danki bane Allah bai biyoki ba, buge mata baki ummah tayi tace mai shegen surutun tsiya tashi kiyi maza kitafi naji yayanki na cewa zai aiki idi driver wani gun, aikuwa haka akayi koda tafita bashinam komawa tayi tagayama ummah tace taje tagayawa yarima sai yasa ko driver dinshine sai yakaita, jikinta yayi mugun sanyi takalli ummah wacce tagyara kwanciyarta tafita falo tazauna dan gara tayi zamanta da taje sashensa dan tasan dole yamata halinshi tana zaune gurun tafara angaje dama jiya tayi fira da najeeb bata kwanta dawuriba nan ta bingiri tana sharar baccinta sai 8:30 yarima yashigo yana sauri cikin shirinshi na sarauta ko ganinta baiyi yawuce dakin ummah nikam binshi nayi da kallo saboda yanda yamin kyau umma tafito wanka kenam suka gaisa yake cemata zasuje meeting ne a abuja amma yau zai dawo tace to Allah yatsare yace ameen har yajuya saiyaji tace har ankai muntaz dim kenam??? Juyowa yayi yace dama bata tafibane ummah?? Umma tana shafa mai tace ehhh bana turota wurinka nace kasa driver yakaita skull_

_zare ido yarima yayi yace wallahi ummah bangantaba ummah tace to ko ina tashigane tabe baki yarima yayi yace ni ummah natafi haka umma tabiyo bayanshi tana kiran Muntaz kwance tasameta sai sharar bacci takeyi tace anya yar nam kodai bata lafiya ne yarima dubamun ita kada kai yayi kawai yasa kafa yashureta tatashi tana murza ido ai tana ganinshi tazabura tazauna tamke fuska yayi kamar bai taba dariya ba yace, ubanme kikeyi anam?? Mikewa tayi tana cewa kayi hakuri yaya Allah baccine yadaukeni bans..... Bata karasaba yaja tsaki yayi gaba ummace takirashi tace yayima Allah su ajiyeta makaranta kafin suwuce ran yarima inyafi dubu yabaci ko juyowa baiyi ba yace idan kuma kika dade kinsan saura aidagudu tabi bayanshi motocine guda uku biyu bakake daya fara itace ta tsakiya kuma anam yarima yashiga wanda gabadaya yarufe fuskarsa da rawani idanshi kawai kake hange muntaz ma tashiga baya inda yashiga dan sauran duk dogaraine aciki, hanya suka dauka kowa yayi shiru sarautar yarima tatashi aranshi yaje cewa indai ita bazata fadi inda zaa kaitaba shima baxai fadaba muntaz kuwa tadauka sai sunyi abinda yafita dasu sannan sukaita kuma ga tsoronshi datakeji yahana tayi magana saitayi shiru tadira kanta jikin kofa ga sanyin a.c yahaduda maijin bacci tun tana daurewa har bacci yakwasheta_

**********************************
_wani mugun haushine yakama yarima abinka da likita har yafara zargin tokodai batada lafiya ne yakalli kayanda ke jijinta na makaranta abin baima dace da yayan musulmaiba siket ne da kadan yawuce gwuiwarta sai dan karamin hijab koshi dan ance ita matar aurece yasa aka bari tasaka tsaki yakaraja yajuyarda kanshi gefe muntaz kam batamasan yanayiba haka har suka iso hotel dazasu sauka 11:am kafin su shiga meeting 2pm 6:00pm bayan anbudema yarima kofane yakalli daya bafaden har zaiyi magana kuma saiya fasa yagewaya inda take yabude wawan duka yakaimata a cinya tazabura suka hada ido yace to kasa ai saiki tashi munkawo abuja tunda kema nab kikeson zuwa saiki fito zare ido muntaz tayi tafara waige waige tafara kyafta ido alamar zatayi kuka yace oya hafe hawayen ko kiyi na kwarai yanzun nam hannunta tasa tarufe bakinta tafito duk abinda suke bamai ganinsu tunda fadawa sun karw koina sai kirari kakeji dan sarki jikan sarki........ Da dai sauransu, nan take yarima ya aika asamo mashi wani daki amma akace gabadaya babu wani dakin dan garin yau akwai manyan baki kamar yayi kuka yaji to ita wannan yazaiyi da ita dayake dakin da falo aciki zaune suke suna kallo fitsari takeji amma takasa fada sai mutsu mutsu takeyi tana kallonshi ta gefen ido duk abinda takeyi yana kallonta_

_dayake ba kowa adakin yace kinsan Allah idan kikamin fitsari anam wallahi na lafira saiya fiki jin dadi, aibatasan lokacinda tamikeba haka tawuce inda taga kofa tana matse kafa tace waw masha Allah amma hotel din yahadu sosai, yarimq kuwa haushin duniya ya isheshi yakira wani bafade yabashi kudi yace yaje yasiyoma muntaz jallabiyoyi dakuma kayan bacci da dai duk wani abin bukata na mata yakuma kira ummah yace mata kiran gaggawa akamashi yasa yatafi da ita shaf yamanta ummah kam abin yamatama dadi suna kare waya da ummah akamashi waya wai bazasu kare meeting din yauba jifa yayi da wayan, muntaz kuma tana shiga bayi gurin sauri taje tafadi cikin baf duk kayanta suka jike karar da tayine yasa yarima yaruga da gudu dan abin yabashi tsoro yayi cikin dakin_
Copied By
YAYA HAYAT
        (admin
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
                   AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)


      WHATSAPP NO:
   +2349030159301


[8/8, 13:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 46-50

_mikewar da yayi ya yarda wayar ta tarwatse nasir kan ji kawai yayi waya ta tsinke amma dai yaji sunan yarinyar saboda haka yaji gabada abinda yakeyi yareema kuwa hannu yadora akanshi yana yamutsawa amma gaskiya yau inda ba abba bane yamashi wannan aurenba da kowaye sai yayi gidan kaso na tsawon rayuwarshi amma ai yarinyar nam tagama rainani gaskiya idan har bata saniba zance kada umma tagaya mata wannan ai salon raininw mezanda wannan yar iskar yarinyar koshi yasa tajesa duwawun roba dan tabirgeni kai bana tsammanin tasanima dan ayanda naga tana tsorona anya kuwa tasan anmata ma aure ganin yayi bamai bashi amsar tambayoyinshi yasa yamike yaje sashen ummah bayine cike gurin sunata hidimo duk ind yawuce sai sun duka harkasa kuma au sadda kansu yanda ko kallonshi bazasuyiba ko inda suke baya kallon ummah naganinshi tasan akwai damuwa fal a ranshi tace mustafah lafiya kuwa sosa keya yayi yace umma dama maganar aurenda akaminne da wannan yarinyar dan Allah banaso asanarda ita sai tayi hankali nida kaina zangaya mata amma yanzun sai naga kamar tayi karama da ace ammata aure ummah koya kikace murmushi umma tayi tace maganarka gaskiyace Allah yakaimu lokacin yabatun makaranta yace munyi magana da sadiq kinsan yanada makarantar daya bude duk garin nam ba irinta zaa sakata a jss 3 tunda naga ba laifi tanada iliminta kinga koda zata gama tayi sha biyar tadanyi wayo hakanma yayi inji umma_

 _bayaga haka yarima dan Allah yarinyar nam kariki amana kodan mahaifintq yayi mana abinda duniya ba wanda yamanashi ba abinda zamu biyashi dashi kuma yadauki kyautar ya yabaka dan Allah karike amana yanzun duk wani abu nata yadawo saman kanka kanuna ma abba kai dane kada ka wulakanta mashi ya kaji insha Allah umma zanyi iya kokari daga sutura cinta da shanta zanyi iya kokarina naga nayimata su umnah tace to Allah yatayaka riko sai maganar sarauta kuma dan Allah kasauke duk wani hakki dake kanka mutane suna cikin wani hali tunda sunsami adilin sarki yanzun ka gaggauta gyara kaji Allah ubangiji yatayaka riko ameen ummah nagode su maryan ne suka shigo daga shooping suke itada muntaz sanye suke cikin riga da wando na pakista na maryam kalar purple muntaz kuma green sunyi rolling da gyalen kayan sunyi kyau sosai suka gaida yarima baiko kalli inda muntaz tajeba yace sis wai yaushene kikeson komawa skull ne amm yaya inaso inyi jamb dis year sai inje koda buk ne dan banason inyu nisa da gida maryam iyakarta 18years tanakare sec tayi aure daga baya mijin yacuceta yasaketa wata biyu da aure yakalli muntaz yace ke kuma kishirya mon zaki fara zuwa skull banda wasa kuna jina ko duk sukece ehhhh muntaz kamar zata saki fitsari tace yaya nagode Allah saka d alkhairi dakyar yace ameen_

*********************************
_*bayan wata uku*_
_abubuwa da dama sun faru muntaz tafara zuwa makaranta har sunyi jarrrabawa amma basu hutu islamiya ma tana zuwa working days suna zuwa karfe uku su dawo karfe takwas na dare week end kuma idan sukaje 7:30am basa dawowa sai 2pm batada lokaci sam shiyasa sai tashare wata daya bataganshiba abin yana mata dadi sosai idan ma sun hadu to falon umma ne koshi gaisuwa kadai ke hadasu kuma takira kawarta bahijja abdulkhadir dayake yar kano ce harta kawowa muntaz ziyara sau daya kuma tace itama zatabar turkish zatakoma makarantarsu muntaz danba dadi dataje makaranta bata gantaba haka ko akayi yauma tazoma da munta albishir wani hutu tare zasu koma makaranta dukda yanzu muntaz tatsere mata da aji daya suna zaune falon ummah yarima yashigo bahijja kamar tashide tana kallonshi tataba muntaz tace shine ranan nake baki labari har ina cewa yayi kamada yayanki JANNU... kintuna?? Satar kallonshi muntaz tayi ita tunba yauba take ganin kamannunsu amma tana karyata kanta ta kalli bahijjah tace Allah nidai ba ruwana idan yajiki jantq tayi suka koma falonta bayan sun kwashi gaisuwa basuma samu mikamin dazai karba masuba yabisu da harara wato ita yarinyar nan kwaudi da iyayi sunmata yawa yaushe tafara fita harda yin kawaye zanyi maganinta daga yau sukuma bayan sunfita bahijja ta isheta da surutu wai yayanta yanada kyau itadai muntaz ba abinda take cemata saima dauko hoton jannu tayi taso ta tantance bahijja tace bakiga kamarsuba Allah dan kawai wannan yana mahaukacine koshi idan yasamu wanka zaamace yan biyu ne_

_maryam ce tashigo wacce dawowarta kenam daga skull tasamesu bayan sun gaidata tace me ake tattaunawa ne haka dariya sukayi muntaz tace bakomai hakadai sukaita fira saida laasar umma tasa direba harda muntaz suka kai bahijjah har gida bayan muntaz tashiga tagaida su ammah wato mahaifiyar bahijjah har tace zata koma ammah tace ah ah tabari zuwa ko intayi magrib sata koma bayanda taiya yasa tazauna tana magrib suka juyo zuwa gida tana sauka saiga yarima tafito daga fada zaije bangarensa yamata wani mugun kallo yace ke zonan yayi gaba kadan yarage tasaki fitsari tabishi baya kirjinta kamar yatsage biyu kan kujera yazauna falo ya runtse idanshi sumui sumui tashigo saida yayi kusan rabin awa baice komaiba sannan yabude ido yakalleta zaune take tana angaje dan muntaz akwai saurin bacci dayake batayi da rana makaranta kawai ya isheta zare ido yayi yadaka mata wani mugun tsawa firgigit ta tashi tana murza ido yace gidan ubanwa kika fito amsa tabashi tana hawaye nunata yayi yace naga kanki yana rawa idan bakiyi hattaraba kullun sai kinci na jaki a gidan nam kuma daga yau ke zaki rika gyaramin sashena kuma kibari saina fita 10am kizo kafin indawo fada ki rabbatar koina kin gyara kina jina ko kada kai tayi yace oya wuce kibani guri_

*********************************
_haka kuwa akayi koda zatazo bata samunshi haka zatayi harta gama baishigoba takanji dadin hakan ba kadanba tayi harna sati biyu sunkoma makaranta yasa batayi yanzu sai week end yarima yana mamaki yanda taiya gyara koina tsafga kamshi na tashi komawarsu makaranta duk sai yaji daban ko ysa angyara mashi saiyaga baiyiba da ummah ta tambeshi akanme yakesa muntaz cewa yayisaboda yanason matarshi taiya komai da kanta dan bayason bayi suna mashi komai umma taji dadi tadauka da gaskene shiko yayi hakanne dan kawai yabata punishment saida tayi kusan wata biyu tana gyara mashi sashensji amma basa haduwa ayan watannin nam yarima da ummah sukayi shawarar hada ummah da abba aure abin yayima yayan dadi sosai na nata lokaci akayi aka gama abba yadawo sashen umma dayake akwai babban falo da kuma ciki da talo guda biyu muntaz kuwa har sun zana jarrabawar shigaaji hudu budurci yafara bayyana takoina dan muntaz akwai sura da diri mai kyau duk wannan watannin wasan buya take da yatima dataji muryatahi bata zuwa ummah da abbba kan soyewa suke abinsu_

_yau ranace wacce muntaz bazata taba mantawaba tana dakon yarima taje gun wani hotonshi wansa yayi kato dakuma rawani yaui kyau har yagaji tana gogewa kawai saiya tado yafashe aikuwa muntaz me zatayi inba kukaba dan tasan yau kashinta yabushe yarima kuwa yau kanshi yakeji yana ciwo yasa yadawo da wuri tashi muntaz tayi tana tattarawa saigashi yashigo abinda yagani yasa ya ware ido yace lallai yau kin debo ruwan dafa kanki ai tana ganinshi saida tasaki fitsari cikin wando haushi yakara kama yarima yama rasa abinda zaice mata wata muguwar tsawa yamata yace oya shiga tolet ki wanke jikinki kizo ki gyara gurinnan bayan kin gama kuma namaki hukunci dagudu tawuce yanda taga yayo cikinta towel yamika mata yace yimaza kifito wlh koba sameki bayinnan da dorina in faffasa maki jiki dasauri tawatsa ruwa adaura towel kayanta kuwa tawankesu jin muryarshi tayi yana cewa zaki fito ki tsaftace gurin nam kosai nazo dakaina ai dasauri tafito abinka da yarinta batama damuda abinda ke jikintaba jiki na mazari tasa mop shikuma kusqn sauke wuta yayi dayaga towel din dakadan yarufe mata duwawu yace wato ke bakyajiko bazaki jire wannqn iskancin dakikq aakaba ko tanamaida mop tayi tsuru tsuru tace yaya kaui hakuri wallahi ni ba abinda nasa na iskanci kanta yayo tashige toilet da gudu........_
[8/8, 13:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 51-55

_tura kofara yayi dakarfi saida tafada cikin baf idanshi jajur yace ni zaki maida dan iska inaimaki magana zaki gudu kuka takeyi sosai tana bashi hakuri tsawa yadakamata yace oya wlh maza kitashi kicire jikakkun kayanda ke jikinki yajuya yafita towel din tacire tarasa wanda zata daura tsugunne tayi tana goge hawaye jintayi shiru bata fitoba yasa yabude kofar toilet jin karar bude kofa yasa tazabura suna hada ido tayi sauri tajuya baya abinda yagani yamugun baahi mamaki dama ashe yarinyar nam duwawuntane wata kasala yaji tasaukar mashi yafita bayan yaja dogon tsaki yaceviskancin banza ke har kinada abinda zan kallane idiot maryam yakira a waya yace takawoma Muntaz kayanta maryam nazuwa tace yaya lafiya saiko meyasamu muntaz dim all n arziki bata samuba yace shiga toilet kibata kayanta tasa haka ko akayi maryam tamika mata tafito da jikakkun sumui sumui tazo zata fita yace kada inkara ganin kafarki anam banaso kinajina wani mugun dadi muntaz taji tace ehhh suka fita maryam ke tambayarta wai kekuma meya hadaku dashi nan muntaz tagaya mata komai bata boyeba abinka da yarinta haka rayuwa taci gaba da tafiya sai muntaz tayi fiyeda wata uku basu hadu duk wani abu dazai hadasu yarima yatoshe dan bayason raini ko kadan balle har yakaiga zuciya tarika ingizashi tane cemashi ai matarka ce bayaso shiyasa duk wata hanya dazasu hadu yatosheta itama muntaz haka gabadaya ta tattarashi tasa cikin shara har mantawa take dashi waya kuma kullun sai sunyi da najeep soyayya suke abinsu dan yanzu muntaz anzama yan mata tana ss2 14 years komai na budurci yafito dan idan kaganta zakace tayi sha biyar jiki babu kiba amma akwai abin holewa dai dai dan har yanzun dai akwai saura saidai ankara wayo tasan ciwon kanta gayu kam baa magana ga kyai dake kara bayyana hoton yayanta JANNU kuwa kullun saita kalla tayi dariya inta tuna shirmensu dashi takance koina yake yanzun Allqh kadai yasani avgurin yarima kuwa tsakani da Allah mantawa ma yake da muntaz kumashi macce bata gabanshi har ummah tafara zargin anya kuwa lafiya qalau yake abba yakance lokacine baiyiba idan yayi zataga jikanta aii ap al amarin abbah da ummah kuwa duniya sabuwa soyayya suke bugawa kamar saurayi da budurwa basuda wata damuwa idan aka koma ga mulki kuwa komai yana tafiya dai dai har bayi mata ake kaima yarima amma yace shi sam bayason iskanci maryam kuwa yanzu tana 300level bahijja kuwa takamzo gurim muntaz susha fira tana cewa ina yayanki mai kyau muntaz takance wlh ni mantawama nake dashi sai muyi good six months bamu haduba wannan kenam_

_kitchen suke gabadaya harda ummah alala suke hadawa da dambun shikafa wanda yaji zogale sai pepe soup na cow tail abincin yarima kenam shigowa yayi yana jin kamshin yashiga kitchen dim dan yasan bayi basa shiga ciki yana cewa umma ta yau abinci ake mana tun waje nake jiyo kamshi kafin yashiga yake wannan maganan yana karasowa ummah nacewa aa nidai iya nawa kallo muntaz ce maiyin abincin tunda muntaz taji muryarshi gabanta yafara faduwa rabonta dashi batasan iyakaba kuma duk inda zasu hadu batama bari suhada ido kuma sai inzata islamiya suke haduwa hijab take sakawa da nikab dan haka zata iya rantsuwa anfi sshkara rabonda suyi ido hudu dashi saidashi daga ita sai three quarter fari da top pink wandon yafito da surarta sosai kan nam ko dan kwali babu yasha kalaba hade fuska yarima yayi yace haba ummah wazaivi jagwalgwalon yarinyar nam sai alokacin yakalli indatake suka hada ido wani abu yaji yana fizgarshi uace yaushe yarinyar nam tagirma haka yaya ina wuni yasa yadawo daga inda yaje yace lafiya amm inbanda kazanta yazzaayi kina girki kuma kanki asake hahh kitson yamashi yasa tace haka jiki na rawa tazo zata fita yajawota dakarfi saura kiris ra fadi zuciyarshi har wani tafasa takeyi yace bakida hankaline sadiq fa yana falo yazo gaida umma zaki fita haka sadda kai tayi umma kam murmushi kawai tayi tace bari naje to mugaisakabashi shikadai tafita_

**********************************
_kallon muntaz yayi wacce ke kallon kasa sanshi nakan tsakiyar gashinta yace badai attachment kike sakawaba kop saurin kallonshi tayi ta girgiza kai har idanta sinciko da kwallh tace gashinane Allah yaya bana kari abinda yake haramun tabe baki yayi yace kekika sani yakalleta sama da kasa yace kada na kara ganin kinsaka irin wayan nam kayan kuma kada na kara ganin kanki ba dan kwali indai ba daki kikeba kinaji na ko dasauri tace ehhhh fita yayi yana cewa in kunne yaji jiki yatsira ajiyar zuciya tasauke tana cewa mugu kawai dayasa nafadi yajimun kawai a banza mstww taja tsaki kome yadameshi da kayan jikina oho taci gaba da aikinta yarima kuwa yakoma falo yatararda su ummah da sadiq abokinshi suna gaisawa ya zauna sadiq yaje Cewa ummah yau ina shigowa nakejin kamshim mutumena alala umma tayi murmushi tace kanwarkace take dafawa muntaz zunbur sadiq yamike dan baida shamaki da koina na gidan yace bari naje asakamin nawa haka kawai Yarima yatsinci kanshi dajin bayason sadiq yashiga yaganta da wayannan kayan tashi sadiq yayi yashiga ciki kafin yatima yace wani abun harya shige shigar sadiq keda wuya shima baisan sanda yatashi ummah na kallonshi tayi murmushi sadiq na shiga yaganta saida yace aranshi amince ya tabbata ga wanda yayi wannan halittar sallama yayi tajuya tana amsawa sakin baki tayi tace yau yaya sadiq kaine agidan namu kwana biyu bana ganinka sadiq suna dasawa da muntaz danshi yanada son wasa amma yanzun yadan jima baizoba dan karatun da yakaro kusan shekara biyu murmushi yayi yace kanwata kece kika dawo haka keda natafi na bari kina fitsarin kwance_

_bata fuska tayi tafara dire diren kafafu tanacewa wallahi yaya ni bana fitsari kallonta yatsayayi kafin shedan yaraya mashi wani abu yakausmda zance da cewa nidai zubumin alalar yawuna har sun tsinke duk abinda suke idan yarima na kansu sai yaji zuciyar tana harbawa yarasa danme wata zuciya tace kaji hakanne kawai dan kasan akwai igiyoyin aurenka akanta shiyasa sadiq yafito yazauna yatima sai hararshi yakeyi sadiq kam baimasan yanayiba cin alalarshi yakeyi muntaz ce tafito tawuce dakin ummah sadiq yabita da kallo yace umma kingaiga yan matafa jiyanda Muntaz tagirma itada na bari yar mitsitsiya umma tayi murmushi tace hakane wlh yarima kam tashi yayi yashiga dakin ummah ya iskota daurw da towel tafito wanka zare ido tayi yanda taga ranshibabace kuma yana kallonta danko gashinta yayi saida tayi kara yace wallahi kinji na rantse ba sadiq ba duk kika bari nakara ganinki kina wasa da wani namiji saina fasa maki baki shashasha tura baki tayi tace to ai naga yaya sadiq ba bako bane kuma..... Bata karasaba yabuge mata baki saida yayi jini yace lallai kinrika ina magana kinayi yaushe kika fitsare rike bakin tayi tana hawaye sakinta yayi bayan yamata mugun gargadi kallon bayanshi taja tsuki kadan yanda bazaijiba yana shiga falo yakallu sadiq wanda yayi dai dai yanacin alalarshi_

**********************************
_sadiq ne yakalli yarima yace kai wai tazaayine nifa naga matar aure dole yanzun nadinga kiranka da yayana yarima yace bangane abinda kake nufiba sadiq yakoma in serious  yace maganar wasa ta wuce gaskiya inason MUNTAZ.... kuma da aure kaga nanda shekara daya tagama saimusha biki tsaki yarima yayi yace mezakayi da wannan bagidajiyae yarinyar kanaso kajamana raini dariya sadiq yayi yace nikam nagani inaso kuma sai inda karfina yakare yarima baikara tankashiba saida yagaji yabari wani hauahi yarima keji baisan kona meyaba amma dole yadaukawa yarinyar nam mataki bazai yuwu da aurentaba amma tana tairaici dole ayi maganin abun ko yasaketa ya huta itama tadaina kwasar zunubi inyaso saishi sadiq dayaji zai iya ya aureta kawai wata zuciyar kuma tace anya idan kayi haka bakayi butulci ma abba ba, nisawa yayi yace to ya zanyi bazai yuwu kuma nagaya mata ita matata bace dan banason raini, to kodai zance umma tagayamata ne,  aa to yazan bullowa wannan lamarin?? Hakadai yayita juye juye daga karshe tsaki yayi yace duk abinda taga dama tayi su wayanda suka kulla auren dakansu zasu kwance nace mujedai zuwa mugani tunda yarima yatafi muntaz tafito tanata kumbure kumburw umma tace kekuma kadawaye ba yaya yarima bane yabugemin baki saida yayi jini ummah tashiga duba tana cewa time kika masa kara tura baki tayi wai nadaina aka english wears shigowar yarima yasa tarufe baki batayi niyyaba yamaka mata muguwar harara yace gulmata kikeyi ko umma ce tace wai yaroma lafiya kabi ka tadama yata hankali_

_ummah dama magana nazo muyi akan wannan yar rainin wayon yakalli muntaz yace oya wuce kiba mutane guri kinkafesu da ido  sumui sumui ta wuce yabita da kallo umma dai kamar ta tuntsire da dariya wato yarima dai borin kunya yakeyi amm dama inason kijamata kunne tadaina shigar da taga dama tunda ba itakadaice a gidanba kotaga ita maryam tanayine umma tace kaiko yarima muntaz duk nawa take kallon umna yayi yama rasa mezaoce yace shikenam ni nasan matakinda zan dauka mata yafita rai bace wato umma ita bataga abinda yaganiba kenam umma kuwa dagangan tayimai haka muntaz kuwa tana komawa daki sukasha firarsy itada najeeb hartake cewa zatavgayama abba duk yanda sukayi dashi idan yace tasanardashi inda suke zata gayamashi sai yazo nan take tambayarshi wai LOKACIN ABU AYISHI baidawo ba yace aa ai tunda yatafi baidawoba wato baby har yanzun baki mantadashiba ko nifa ina kishi gaskiya dariya muntaz tayi tace haba yaya miye na kishi kuma da mahaukaci wanda baamasan inda yakeba najeeb yace humm nikam ai akanki baby ko jinjiri zanyi kishi dashi nandai sukasha firarsu har kusan goma na dare sannan sukayi saida safe_
[8/8, 13:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 66-70

_koda yadawo yatarar tana sallah shima masallaci yaje saida akayi isha'i sannan yadawo" koda yadawo tana toilet yatabe baki yace ashedai tana wankan dare, fitowa tayi girshi taganshi, yaya ina wuni? Lafita qalau yace yashiga toilet can yatube yakuma shiga da kayan baccinshi daya kare wanka yasaka yafito, agajiye yake yasa ya hau gado yakwanta, ita kuma tana falo tana kallo_

_dawowa tayi takwanta inda yake takwanta kan jikinshi, bude idan dazaiyi saiya rungumeta yana bata mahaukacin kiss koiba yasamu duk idanshi yabirkice baisan duniyar da yakeba, kasa yamaidata ya hau kanta duk wata kusurwa ta jikinta tabawa yakeyi, kuka tafara tana bashi hakuri, ina aibayajin kira haka yaratsa cikinta ihun datayi yayi dai dai da farkawarshi daga bacci yana zufa..._

_nishi kawai yakeyi yanajin rakaicin tashinshi daga daddad'an mafarkinda yayi baitaba jinshi cikin nishad'iba irin yau, kada kai yayi yace inaga dai ba itabace nagani gaskiya dan waccan tafi wannan yarinyar, sauka yayi daga kan gadon abin duniyar tashi kamar sandar rake mararshi har mirdawa takeyi" a daddafe yayi wanka yafito harya kwanta yace wai ita waccan metajeyi kartaje tabarma mutane kofa a bude_

_tashi yayi yanufi falo koda yaje t.v kunne amma ita tayi bacci, girgiza kai yayi yace mutun sai bacci kamar kasa", har zai wuce kuma yadawo sai yanzun yalura da kayanda kejikinta, rigace iya cinyoyinta gashi dukta kwaye, saida yaruntse ido yatallabeta haka sandar takara tashi jikinshi har makarkata yakeyi, direta yayi kan gado yakoma gefe ya kwanta_

_kasa bacci yayi yana kallonta haka dole yatashi yayi salloli saida akayi sallar asuba yawuce masallaci" koda yadawo yatarar da ita zaune kan darduma tana karatu, kwanciya yayi yanajin sautin kiraarta runtse ido yayi yana tuna mafarkinshi da yaui jiya, baisan sanda bacci barawo ya kwashishi ba", mafarkinda yayi jiya yasakeyi har wannan ma yafi wancan rike mararshi yayi yana nishi,  muntaz dake zaune tataso tana tabashi tana kiran sunanshi.._

***********************************

_yaya!!!! Yaya meke damunka acikin magagin bacci yake cewa dan Allah kada kiman irin na jiya kada kitafi zan mutu" dakyar yake maganar yana juyawa kuka tafara tana jijjgashi tana cewa yaya kabude ido kagayamin meyake damunka dan Allah" bansan mezan maka ba kabude idonka dan Allah_

_yana bude ido yaganta saiya dauka duk a mafarkin ne, jawota yayi tafada jikinshi ya rungumeta yace kitaimakamin kada ki gujeni irin jiya pls" zatayi magana taji bakinshi cikin nata kissing dinta yake kamar mahaukaci, mutsu mutsu takeyi tana kokarin kwace kanta amma ina taji dam'ka, cire mata riga yayi yana wasa da duk ilahirin jikinta gabadaya baya hayyacinshi sai nishi dayakeyi sama sama_

 _daga kafafuwanta yayi yana batun ketawa aciki!! Wata uwar ihu tayi wanda yadawo dashi duniyar yan adam yaga aika aikar da yaso ya aikata," ido yazaro yanunata yace ke meya kawoki nam, kallon kama rainani tamashi da kuma tsana batace komaiba tadauki rigarta tayi falo tana kukan bakin ciki da kuma jamashi Allah yaisa, yarima kuwa dafe kanshi yayi daya tuna abinda ya aikata_

_kukan bakinciki yayi dana danasanin abinda ya aikata, to me yarinyar nam zata daukeshi, shikenam yanzun tagama rainashi kenam, yamutsa kanshi yayi yace mena aikata ni yarima dukda nasan ba haram bane amma ni banason yarinyar nam, so nake insauwaqa mata ta auri wanda yake sonta amma yanzun najawo kaina raini, nushi yarika kaiwa bango idanshi har sun kada saboda bacin rai_

_muntaz kuwa tana komawa falo tasaka rigarta tanata kuka, dama ashe haka yaya yake shiyasama yakiyin aure! Bakinta ta rufe tana kuka yanzun haka zaimata dab yasan baihada komi da itaba? Yanzun duk halaccin da abbana yamashi dama bai daukeni matsayin kanwarshi ba kenam? Yanzun da maryam ce zaibemi yamata fyade? Girgiza kai tayi" tace Allah na rokeka ka fitarmin da hakkina da gaggawa, dama ashe shiyasa yaki kaini makaranta, wayarshi ta hango kan kujera ta tashi zubunr kamar wacce aka tsakara_

**********************************

_wayar tadauko karamar nokia dayasa layinshi na kowa da kowa tasa wayar ummah ta dannah, hello yarima" shine abinda umma tace, muntaz kuwa kuka taaza tace ummah nidai kice yamaidani gida, shihhhhh umma tace mata ya'akayi muntaz? Me yarima yamaki? Wannan shine tambayoyin da umma tajero mata lokaci daya, muntaz tace wlh umma yaya ashe dan.... Fizge wayarshi yayi yakashe, mari yadauketa dashi yace" ashe bakida hankali! Mekikeso ki gayawa umma?_

_hawayen idanta tashare" tace abinda ka aikata min shine zan fada mata, kallonta yayi dukda yanajin kunyar hada ido da ita yaga sai karkada takeyi wai ita mara kunya, yace to bandashi da mezakice mata, kallonshi tayi cikin ido tace wallahi yaya tunda bakaci kunyar yin abinda kaminba wlh bazanji kunyar gayama ummah ba saidai kuwa ka kasheni, yaya ashe dama iskanci kakeyi yasa kakiyin aure abin har yazi kaina kuka tafashe dashi tana cewa" wallahi yaya kaban mamaki baka daukeni matsayin kanwarkaba nasan da aunty maryam ce bazaka mata hakaba_

_shidai kallonta kawai yakeyi duk ilahirin jikinshi rawa yakeyi saboda haushi, yau shine karamar yarinya tasaka gaba tana mashi rashin kunya? Wacce adah idan yamata magana har jikinta rawa yakeyi dan tsoronsa, amma yau itace taje zazzagamashi rashin mutunci, muntaz kuwa cigaba tayi da cewa walkahi yaya kayi gaggawar tuba domin shi zina babban zunu..... Bata karasaba taji wani gigitaccen marii yanunata yace" ni kike kira da mazana ci?_

_dukda marin ya gigitata amma yanzun baida sauran daraja a idanta yasa tace, ehhh nace kai mazinacine, aiba karya na fadaba koda zaka yankani ne wallahi zanfadama gaskiya, idan bahaka kakeba meyakaika tabani harkanason yimin fyade? Runtse ido yayi yayo cikinta yafara kai mata mari dayaga dai zai illatata yasa yakyaketa yanunata da yatsa yace gobe ko wani kikaji yacemin hakan zakice yabari ai ko,  yafadi hakan yana kallonta, shafe bakinta tayi inda yake jini takalleshi ido cikin ido,  tace bazanyi manaki koda kasheni kayi mustapha dan abinda kayi yanunamin bakasan ragowaba_

_kuma kana manta alkhairi, ba irin wahalda abbana baisha dakaiba amma irin abinda zaka sakamashi dashi kenam,  daga zaune take maganar dan takasa tashi, kanshi yadafe dan baisan mezai mata taganeba idan yace bugunta zaiyi yasan halakata kawai zaiyi,  kallonta yayi dakyau ya gimtse yace, ni ba mazanaci bane kamar yanda kikace" kuma koda nayi zina da kowa bazanyi dakeba, domin ke MATATA CE...._
[8/8, 13:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 56-60

*afuwan fans of MUNTAZ... ina mai baku hakuri da rashin typing dina kwana biyu abubuwa ne sukayi yawa ina godiya da kulawarku gareni... Luv u alll*

_*waiwaye adon tafiya*_
_alokacinda muntaz tagayawa najeeb taga abbanta bai mutuba yasa najeeb yaje yasamu lawyer din abbah aka canza duk wani salary da ake biyan muntaz duk wata yakoma ga account dinta su abba ido yafara raina fata dama dasu yake facaka yanzun kuwa babusu dan haka komai yarage mama tafara tada masifa da balai dan babu kudi yaran gidan yanzu makarantar gwamnati suke zuwa duk sun fara danasanin abinda sukayiwa muntaz dabasu tsangwameta ba da yanzun sunanam sunqcin arziki, abba manaki yake yanda akayi har kudin suka daina shigowa ta account dinsa gashi ba halin tambaya tunda dama banashi bane kuma gashi muntaz dimmm batanam takaici goma da ashirin kenam, najeeb kuwa koda subutan baki bai nuna masu yasan wani abunba yanzun haka yafara gininsa so yake yabar masu gidan gabadaya dan yanzun yana daya daga cikin lawyers daakeji dasu a nigeria wannan shine_

_bangaren su baba samaila kuwa daga fitarsu masarauta suka tsaya jiran muneera dan sunsan yarima bama zai karbeta ba sai kuwa gata tazo kumatu duk sun kumbura marinda yarima yamata baba samaila ne yace dama nagaya maki ai kizo mutafi kin kafe ke bazaki a dole mai miji ai gashinam wata wawiyar ajiyar zuciya muneera tayi takalli masarautar tace wallahi indai na haifu ga uwayena yarima saikayi danasanin wulakanta kul badade saina rama kuma ba wata ya macce dazan bari tarabeka kai nawa ne ni kadai, tafa hannu mana tashigayi tace muneera muneera abinda kika gani bai isheki ba kenam, baba kam gaba yayi yana cewa idan baxaku bar gurinnan ba wallahi kunada rabon shan duka nidai nayi gaba, aunty amarya matar baba sanaila dake biye dasu sai hawaye da tajeyi tana tausayawa kanta dayabata miji maison kanshi yanzu ga irin wulakancin daya jawi masu amma dukda haka bazai canzaba, kallonta mama tayi tace kinibabba ai saikizo mutafi kintsaya kina hawaye, batace komaiba dan ita baruwanta munira taja tsaki, babane yakatsesu dacewa zanfa wuce dan har yasamo mota aka loda masu kayansu binshi sukayi munira tana sharar kwallah tana ayyana abubuwa da dama aranta dayake baba samaila yasai wani gida yabada haya mai daki uku da falo da kitchen guda biyu wuri daya  haka yaje yace gabadaya sukashe kayansu subashi gidanshi aiko haka akaira rikici masu hayan suna bai kyauta masuba hakadai suka kwashe kayansu mama tashiga daya aunty amarya tashiga daya akwana atashi haka abubuwa sukaita tafiya baba samaila dai yafara ganin canjin rayuwa yasa duk yayanshi dake waje suna karatu yadawo dasu nigeria su hudu ne dama kannen muneera biyu da yannenta biyu mata duk sunyi aure sai dan aunty amarya daya wanda shine karami kuma dagashi bata kara haihuwa ba_

**********************************
_*cigaban labari*_
_washegari muntaz tatashi makare sauri sauri takeyin breakfast umma tanata fada miyasa tayi latti kila bata kwanta da wuri bane, rungumeta muntaz tayi tace haba ummata banfa sanki da fada Allah wani lokacin har cewa nake kila yaya mustafah ba danki bane Allah bai biyoki ba, buge mata baki ummah tayi tace mai shegen surutun tsiya tashi kiyi maza kitafi naji yayanki na cewa zai aiki idi driver wani gun, aikuwa haka akayi koda tafita bashinam komawa tayi tagayama ummah tace taje tagayawa yarima sai yasa ko driver dinshine sai yakaita, jikinta yayi mugun sanyi takalli ummah wacce tagyara kwanciyarta tafita falo tazauna dan gara tayi zamanta da taje sashensa dan tasan dole yamata halinshi tana zaune gurun tafara angaje dama jiya tayi fira da najeeb bata kwanta dawuriba nan ta bingiri tana sharar baccinta sai 8:30 yarima yashigo yana sauri cikin shirinshi na sarauta ko ganinta baiyi yawuce dakin ummah nikam binshi nayi da kallo saboda yanda yamin kyau umma tafito wanka kenam suka gaisa yake cemata zasuje meeting ne a abuja amma yau zai dawo tace to Allah yatsare yace ameen har yajuya saiyaji tace har ankai muntaz dim kenam??? Juyowa yayi yace dama bata tafibane ummah?? Umma tana shafa mai tace ehhh bana turota wurinka nace kasa driver yakaita skull_

_zare ido yarima yayi yace wallahi ummah bangantaba ummah tace to ko ina tashigane tabe baki yarima yayi yace ni ummah natafi haka umma tabiyo bayanshi tana kiran Muntaz kwance tasameta sai sharar bacci takeyi tace anya yar nam kodai bata lafiya ne yarima dubamun ita kada kai yayi kawai yasa kafa yashureta tatashi tana murza ido ai tana ganinshi tazabura tazauna tamke fuska yayi kamar bai taba dariya ba yace, ubanme kikeyi anam?? Mikewa tayi tana cewa kayi hakuri yaya Allah baccine yadaukeni bans..... Bata karasaba yaja tsaki yayi gaba ummace takirashi tace yayima Allah su ajiyeta makaranta kafin suwuce ran yarima inyafi dubu yabaci ko juyowa baiyi ba yace idan kuma kika dade kinsan saura aidagudu tabi bayanshi motocine guda uku biyu bakake daya fara itace ta tsakiya kuma anam yarima yashiga wanda gabadaya yarufe fuskarsa da rawani idanshi kawai kake hange muntaz ma tashiga baya inda yashiga dan sauran duk dogaraine aciki, hanya suka dauka kowa yayi shiru sarautar yarima tatashi aranshi yaje cewa indai ita bazata fadi inda zaa kaitaba shima baxai fadaba muntaz kuwa tadauka sai sunyi abinda yafita dasu sannan sukaita kuma ga tsoronshi datakeji yahana tayi magana saitayi shiru tadira kanta jikin kofa ga sanyin a.c yahaduda maijin bacci tun tana daurewa har bacci yakwasheta_

**********************************
_wani mugun haushine yakama yarima abinka da likita har yafara zargin tokodai batada lafiya ne yakalli kayanda ke jijinta na makaranta abin baima dace da yayan musulmaiba siket ne da kadan yawuce gwuiwarta sai dan karamin hijab koshi dan ance ita matar aurece yasa aka bari tasaka tsaki yakaraja yajuyarda kanshi gefe muntaz kam batamasan yanayiba haka har suka iso hotel dazasu sauka 11:am kafin su shiga meeting 2pm 6:00pm bayan anbudema yarima kofane yakalli daya bafaden har zaiyi magana kuma saiya fasa yagewaya inda take yabude wawan duka yakaimata a cinya tazabura suka hada ido yace to kasa ai saiki tashi munkawo abuja tunda kema nab kikeson zuwa saiki fito zare ido muntaz tayi tafara waige waige tafara kyafta ido alamar zatayi kuka yace oya hafe hawayen ko kiyi na kwarai yanzun nam hannunta tasa tarufe bakinta tafito duk abinda suke bamai ganinsu tunda fadawa sun karw koina sai kirari kakeji dan sarki jikan sarki........ Da dai sauransu, nan take yarima ya aika asamo mashi wani daki amma akace gabadaya babu wani dakin dan garin yau akwai manyan baki kamar yayi kuka yaji to ita wannan yazaiyi da ita dayake dakin da falo aciki zaune suke suna kallo fitsari takeji amma takasa fada sai mutsu mutsu takeyi tana kallonshi ta gefen ido duk abinda takeyi yana kallonta_

_dayake ba kowa adakin yace kinsan Allah idan kikamin fitsari anam wallahi na lafira saiya fiki jin dadi, aibatasan lokacinda tamikeba haka tawuce inda taga kofa tana matse kafa tace waw masha Allah amma hotel din yahadu sosai, yarimq kuwa haushin duniya ya isheshi yakira wani bafade yabashi kudi yace yaje yasiyoma muntaz jallabiyoyi dakuma kayan bacci da dai duk wani abin bukata na mata yakuma kira ummah yace mata kiran gaggawa akamashi yasa yatafi da ita shaf yamanta ummah kam abin yamatama dadi suna kare waya da ummah akamashi waya wai bazasu kare meeting din yauba jifa yayi da wayan, muntaz kuma tana shiga bayi gurin sauri taje tafadi cikin baf duk kayanta suka jike karar da tayine yasa yarima yaruga da gudu dan abin yabashi tsoro yayi cikin dakin_
[8/8, 13:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 61-65

_koda yarima yabude toilet zaune yasameta cikin baf tana sharar hawaye tamke fuska yayi yakalleta yace waike wacce irin bakauyiyace ne ehhh?? Dalla malama tashi kicire jikakkun kayannan yunkurawa tayi ta tashi taji bayanta yarike komawa tayi tazauna rikeda bayanta tana matsar kwallah, wata muguwar tsawa yakara daka mata saida tagigice,_

_kuka tafashe dashi sosai, dan kuwa tarasa abinda zatayi, ga tsoronshi kuma da takeyi, tsaki yaja yace tashin ne bazaki iyaba kome?? Bata dago takalkeshiba illah kukan datakeyi kamar wacce aka aikowa da mutuwa_

_haushi yaji yafita zuwa falo danyaji ana danna bell din daki, koda yabude yaga ashe wanda ya'aikane yasiyowa muntaz kayan sakawa" karba yayi yazauna abinshi falo yana kallo_

_muntaz kuwa kukanta taci takuma rasa yanda zatayi nan bacci yadauketa, sai ciccika takeyi alanar kaci kuka takoshi, yarima kuwa yana falo aka kirashi batun meeting dim 6pm, nam ya yukura dan ya watsa ruwa yayi laasar danshi bisa gaskiya ya manta da batunta_

_tubewa yayi yashiga toilet dim" sai ganin mutum yaya saida yadanji tsoro sannan yatuna, zare ido yayi yace keehhh.... Yabuga baf dim saida ta zabura, yace ke wai wacce irin jakace ne? Yazakizo toilet kina bacci? Kazama kawai" maza tashi ki wanke jikinki, nikiban guri_

_cikin muryar mai bacci tace Allah yaya bazan iya tashiba" meke maki ciwo har dabazaki iya tashiba?  Nan tagaya mashi duk abinda yafaru da indq ke mata ciwo kunkurunta yarike, tsaki yayi yakamata yana wani yamutsa fuska_

***********************************

_bayan tamike" yace oya kitube kidauraye jikinki, bari nasaka asamo maki magani, ga towel nam ki daura, kayanki suna kan gado saiki saka yafita abinshi, yana jan tsaki yayi dana sanin zuwa da yarinyar nam haka yakira bafade yarubuta magani" baafi minti sha biyarba yadawo yabada, sai a sannan yarima yakoma dakin yasan dai kome takeyi yakamata ace takare_

_yana shiga tafito daga toilet" daga ita sai towel dakadan yarufe duwawunta, juyawa tayi dasauri zata koma, tsaki yayi yace kome zangani ajikin naki ne? Dalla malana dawo ni nashafa maki maganin nam inada gurin zuwa" sumui sumui tawuce yabita da kallo hardai duwawunta, shifa yana mamakin yanda yarinyar takeda manyan hips",_

_zama tayi tana wasa da yan yatsuta, yace inane kemaki ciwo bata d'agoba tace mashi bayana ne yake cewa amma naji sauki yanzun Allah" murtuke fuska yayi yace idan kuwa mutuwa zakiyi sai anshafa makishi yar rainin wayo kawai, zama yayi yace oya bude mugani" saitayi kamar tabude kuma saita fasa._

_daukarta yayi gabadaya yadorata kan gado yakwantarda ita kan cikinta, runtse ido mutaz tayi tana takaici yau wani 'kato zaga jikinta ba mijinta ba hawaye ke fitowa a idanta tana danasanin biyoshi, jin datayi yacire towel dim yasa tazabura ta tashi zaune_

_tashinta ne yasaka tayi danasani wanda bata tabq yinshiba, dan gabadaya towel din cirewa yayi, yarima kuwa kallonta yake ba'ka'k'kautawa yaja wani gwauron numfashi!!!! Towel dim tajawo zata daura yadaure yace marinki zanyi Allah idan kika daurashi, mezangani awannan kazamin jikin naki? Dole takoma ta kwanta amma jitake kamar tahadiye zuciyarta_

***********************************

_hannun yarima har rawa yakeyi yafara shafa mata, laushinda yajine yasa yaruntse ido baisan sanda hannunshi yakai kan mazaunantaba, zunbur ta tashi sai a sannam yabude ido duk sun canza launi, sauka mutaz tayi tashige toilet dagudu yabita da ido yakasa cewa komai dan gabadaya jikinshi ya mutu" tana shiga tarushe da kuka tace ashe dama yaya dan iskane...._

_bubbuga kofar yayi yana cewa zaki bude ko kuwa? Share hawaye tayi tace ehhh bazan budeba dim, dan kasamu damar tabani ko? Duk wannan tana fadane sannu yanda bazaijiba, yace me kike cewane? Bazaki zo kibudeba? Wlh idan nabude kofar nam na lahira sai yafikijin dadi?? Inba iskanciba mezan kalla ajikinki,?_

 _daga kawai na tausaya maki to idan zata karye kafar bazan saimaki wani maganin ba, tsawa yadaka mata wanda yasa tabude dole" wani wawan mari yakifeta dashi yace u are very stupid,  ni zaki rainama hankali har ki isah ana jirana meeting kikama kofa ki kulle, Ni saankine? Dafe kunce tayi tana hawaye, shikuma yatsareta da manyan idanuwansa nasu rikita ta, tace yaya yi hakuri wlh....just shut up_

_tsaki yayi yace get d hell out of my way, aida gudu tafice zuwa falo tana kuka saican kuma taji ciknta yana kukan yunwa nan tadurkushe abin tausayi, yarima kuwa wanka yake yana tuna surar jikinta, tsaki yayi yace waimeke damunq yarinyarda ko nonon kwarai batayiba zaka tsaya kana batama kanka lokaci, bayan yakare wanka yashirya cikin shirinshi na sarakuna yakira akawo masu abinci, bayan ankawone yazauna yaci abinshi adaki ita kuma yaajiye mata nata dan tuni bacci yakwasheta yana karewa yafita abinshi_

_muntaz na tashi daga bacci yunwa ta addabeta tana ganin abinchi tahauci kamar wacce tafito gidan kurkutu, saida taji dam tawuce tayi wanka tagasa jikinta tasha magani wata riga tasaka wacce ko hannu batada ds wando wayanda yarima yasa aka siyo ta dawo falo tana kallo, yarima a gurin meeting kasa sukuni yayi yana tuna yanda yaji fatar mu taz tayi laushi ga duwawun nan barakallah haka aka kare meeting baimasan me akace ba_
[8/8, 13:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 71-75

_mikewa tayi zunbur tana kallonshi, can ta bushe da dariya tace Allah sauwake yaya ni in aureka kuma imma kayi dan kada nagayawa umma to kayi a banza" tashi yayi yazo dab da ita ya kura mata ido yace" fadi abinda kikace yanzun, gabanta ne yake bugawa dan taji tsorin yanda taji muryarshi dakuma yanda idanunshi sukayi jajur dan takaici_

_shiru tayi, runtse ido yayi yace" nima lakamin ke akayi bada son rainaba, dan haka kada kiyi gigin rainamin hankali wallahi saina lahira yafiki jin dadi, jikinta har bari yakeyi, wayarshi datayi karane yakatseshi dauka yayi, umma ce tace yarima lafiya muntaz take kuka_

_gyaran murya yayi, yasa hands-free yace umma bakomai bane dan nace wai zanje dubai da ita gobe shine take kukw fa, dan naga sunkare exams dinsu yasa ba wani abuba, murmushi umma tayi tace yayi kyau yarima Allah yasa dagacan asamomin jika, murmushi yayi kamar dagaske yace, umma kenam yakai kallonshi kan muntaz da ta tsura mashi ido tana girgiza kai_

_sallama sukayi da ummah yajuyo yakalli muntaz yace ina fatar yanzu kin fahimta ni ba mazinaci bane, kuma abinda yasa nakiraki da sunnan matata bai wuce na wanke bakin furucinki akainaba nqcemin da kikayi mazinaci", banda haka ba abinda zaisa na budi baki nakiraki da sunan matataba saboda baki isaba, dan basan me zanyi da latsutsuwar yarinya, kazama, mara kunya irinkiba_

_sannan duk abinda kikaga yasa ban sauwake makiba to bai wuce darajar abba ce kikeciba" dan a duniyar nam yanzu banda ubanda yafishi, kuma shine yazabar minke amatsayin mata, kisaki ranki danni yarima wayanda suka fikima basu ishine kalloba ballantana ke, kamun kanki agareni shine mafi a'ala agareki ko kiyi danasanin danaki tabayiba arayuwarki, idan kuma kikayi sa'banin haka zaki gamu da fushina_

_yanzun ma ba komai yasa nacema umma zantafi dake dubai ba" illah sonake kisan duk inda naje dake kuma kome namaki bawanda zakikai karata gurinsa ya saurareki saboda akwai igiyoyin aurene akanki, naso nasauwake maki cikin lalama amma" tunda kika rufe ido kikamin abin wata macce bata taba minba" idan aure kesa macce jin dadi, toke bazakiji dadi ba har abada_

*********************************

_nisawa yarima yayi yadaho kai yakalleta yace" MUNTAZ... daga yau kinzama matar MUSTAFHA wanda mutuwa ce kawai ta isa taraba wannan auren, tashi yayi zai shiga daki yatsaya cak,  juyowa yayi yakalleta itama shi take kallo, fuskar nam tashi bakirin da rai yace" ki shirya zama da MUSTAFHA MAHMUD LAMIDO_

_kallonshi tayi idanunta duk sunyi jah dan tsabar bakin ciki tace" yaya dan Allah kasauwakemun wallahi bazan iya zama dakaiba, kadubi girman Allah kasakeni, murmushin mugunta yayi yace" yanzun fa kikq gama cemin ni butulu ne,  kuma mazanaci abinda zaisa ki gane kuskuren kirana da sunayen nam kuwa shine_

1. Zan zauna dake ne dukda na tsaneki amatsayin matata,  dan abbah kawai, kinha banzama butulu ba

2. Zan nuna maki baayumin fitsara da rashin kunya mutun yatafi abanza koda kuwa wanda ya girmeni ne ballantana ke

3. Na uku kuma zannuna maki ni macce bata gabana ballanta har inyi zina da irinki, zan rainaki kizama budurwa domin innuna maki ni macce duk yanda takai bata bani shaawa.

4. Zan koya maki tarbiyya dan da alama bakida ita, zan kuma koyamaki hankalinda zaisa ki gane ni EL-MUSTAFHA ba tsaranki bane...

_bayan yagama yasa hannu tadago mata fuska da tayi sha'be-sha'be da hawaye yace" wellcome to my world FATIMA SADIQ GIDADO, sakin fuskarta yayi yajuya zai fita cikin sauri danji yake kamar yashakureta yanda tarufe ido taci mashi mutunci,  dagudu tace tarikema kafa tana kuka na fitar rai tace" dan Allah kamin duk wani hukunci amma ka sauwakemin ta rushe da wani kuka_

_shureta yayi tafadi yace, ke harkin isa kicemin nasakeki? Me'akayi kenam ai wallahi saikin gane ni basa'an yinki bane, sannan idanma ba iskanci ba 13 years ke har kinsan miye zina inba kina yar iskaba,  kin dauka kowa irinkine to daga yau indai maza suke baki abinda kikeso kikejin dadi, saboda kinganki da diri daga yau bazaki kara jin dadin rayuwarki ba, danni ba wata macce dazata rudeni da dirinta, fita yayi ya banko kofar da karfi_

*********************************

_rushewa muntaz tayi da kuka tadauko skull baga dinta tana kallon hotonsu itada yaya jannu dinta, haka kawai tasamu kanta dacewa wallahi gara na aureka acikin haukarka da'ahadani da yaya musty, share hawaye tayi tace" why abbah? Why? Meyasa kamin haka? Meyasa ka aurar dani baka gayaminba?  Yanzun mezan cewa yaya najeeb? Kasakani ina daukar zunubi da aure na ina waya da wani wanda ba muharramina ba, can kuma saita mike zunbur tayi murmushi tace, to ai malamin mu yace" saida yardar yariya akeyin aure_

_dariya tayi tace ni bama zan dami kainaba tunda shima basona yakeba ina ruwana dashi to, hakadai tayita magana da kanta har bacci yakwasheta, yarima kuwa yana fita baidawoba sai karfe sha biyun dare koda yazo yaganta kwance baimayi takanta ba yakwanta, bayan yagama yimasu borking din jirgi na zuwa dubai_

_a bangaren ummah kuwa zaune suke kan dinning da abba suna kalaci take gayamashi abinda yarima yace,  abba yace dan nema kai aidama nasan zaa rina, umma ma murmushi tayi can kuma tabata rai tace" nidai kada yaje yama yarinyar nam aika aika tunda har yanzun yarinyace bazata iya daukar lakurarshi ba, abba yayi murmushi yace hum badai yaran yau ba, kedai kawai muyi masu addua_

_a guri najeeb kuwa kwana biyu baijita awayaba yasa yashirya zuwa kano, amma yanzun aiki yamashi yawa yasa yashirya tafiyar zuwa wani sati, a bangaren su baba samaila kuwa abubuwa sun cakude masa ga ba kudi ga rikicin mama kullun, ga yaya ba mai tarbiya inba dan aunty amarya ba_

_MUNTAZ dayaje taci kuka jiya da dare yasa yau tatashi da zazzabi, yarima kuwa bai saurara mataba haka yasa tayi wanka dole tashirya sukazo air port suka daga zuwa dubai muntaz kuka take kamar ranta zaifita, nan da nam tafita hayyacinta, tausayi tabashi yabata magani harda na bacci_

_koda suka sauka batama saniba, saida yatashe haka tayita kalle-kalle dan taji saukin jikinta sosai sai harara yake maka mata,  basuje masauki ba saida yatabbatar su sayi komai dasuke buqata itadi muntaz biye kawai take dashi, bayan sunje masauki yaahiga yawatsa ruwa acan yacanja kayanshi yana fitowa yakalleta tana matsar kwalla yace ke dallah tashi kije kiyi wanka kazama kawai...._
[8/8, 14:15] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 81-85

_bayan yakare cin abincinshi yakoma falon ummah yakwanta kan cinyarta ya lumshe ido"umma tace yau antuna da shagwaba kuma gudan sarkin sarakuna? Murmushi yatima yayi yace ummah i miss all dos thinks, "umma tace to ai kaine kaki tunda bakason matarka tayi maka,  anya yarima kuwa lafiya kake? Bude ido yayi takelleta yace ummah nifa duk abinda zai takura rayuwata banasonshi wallahi, mata yan matsalane ballantana wannan wacce baadade da yayetaba" zaro ido umma tayi tace lallai yarima_

_abbane yashigo da sallama yace" yau yarima shagwaba akeji ne? Tashi yarima yayi yagaida abba yana dariya, tsayarda dariya yayi dayaga wani a bayan abbah wanda baitaba ganinshi ba, najeeb ma tsura mashi ido yayi yanason yagano ina yasanshi? Juyawa abba yayi dayaga yarima yatsurawa kofa ido, murmushi abba yayi yazauna yama najeeb umurnu daya zauna shima, abbane yace wannan dana ne dan kanina shine kadai yakeson muntaz acikn gidan, murmushi umma tayi suka gaisa har yarima wanda yaji kawai yatsani najeeb dim_

_kallon da najeeb kemashi yasa yaji haushi yakwanta abinshi ya lumshe ido, najeeb kallon yarima yayi yace dan uwa kayi hakuri akwai wanda kakemin kama dashi ne shiyasa kaga ina kallonka, zuwan muntaz ne yasa yakalli inda take rigane da wando three quarter ya matseta gabadaya surarta tafito, najeeb kallonta yake ba kyaftawa, yarima jiyake kamar yashakeshi cikin ranshi yace"ba kaifinshi bane lafin wannan marajin magana ce_

_murmushi abba yayi yace" najeeb kanwarkace fa ko baka ganetaba? Zare ido najeeb yayi yace ai abba muntaz dincetayi saurin girma, Muntaz kuwa dadin ganinshi yasatm ta sheka ta rungume najeeb wanda yatashi tsaye dan mamakin yanda takoma, aikuwa yarima jiyayi awa ansoka mashi mashi a zuciyarshi, tashi yayi da sauri yafice daga falon, binshi umma tayi da kallo, kiran hinde tayi tace takawoma najeeb abin motsa baki_

_dasauri najeeb yajanye jikinshi yana fadin" ke har yanzun bakiyi hankali ba ko? Karyani kikeson yine? Muntaz dariya tayi takoma inda abba tazauna tana murnan ganin sahibinta, falon baki aka kaima najeeb abinci da komai, yana kareci yayi wanka yadan kwanta, kiran wayar muntaz yayi da zumudi tadauka tace hello yayana_

*********************************

_ajiyar zuciya najeeb yasauke yace" habibty na kinga yanda kika kara kyau kuwa? Humm kawai tace yaya kenam... Aikama kakara kyau, murmushi yayi yagyara kwanciya yace" babyna gaskiya kina kare makaranta zaa daura mana aure dan wallahi bazanyi sake ba, macce irinki ai son kowa kin wanda yarasa ce, dariya tayi tace kai yaya kadaina zugani dan Allah, bawani zuga my dear kinji yanda naji dazu dakika rungumeni kuwa?_

_rufe ido tayi kamar yana ganinta....jin shiru dayayi yasa yace" babyna injindai wani bai bugeniba? Naga wannan yayan naki dan zafin kaine, koda yake dole yaya dan shine sarkin garinnam yanzun, tabe baki muntaz tayi tace haka yake kullum bayako dariya, najeeb furzarda iska yayi yace anya baby basonki yakeba? Naga yafita kamar guguwa anya ba kishi yakeyiba, gaban muntaz ne yafadi ta tuna ashe akwai aure akanta, tasan yaumai rabata da yatima sai Allah dan haka bama zata bari su haduba_

_baby kina jina kuwa? Najeeb yafada, murmushin dole tayi tace yayana kada kadamu dashi haka hali sa yake, nikuma da kake magana kai kadai nakeso.... Kunya tasa takashe wayar tana murmushi, juyi najeeb yayi yadauko filo ya rungume, tunda muntaz tahada jikinta dashi yakejin wani iri kamshin turarenta har yanzu yanakinshi ajikinshi, soyayyarta sai karuwa takeyi azuciyarshi, kuma yakuduri anniyar kota halin kaka bazai bari takubuce masaba,dan yaga take taken sarkin nam niko nace ina ruwan kuwa bayaga yaki_

_yarima yana fita falon sashenshi yanufa, kan gado yakwanta yanajin wani abu yatokare mashi zuciya, idanshi sunyi jajir, tambayar kanshi yakeyi yana cewa"wai me yale damuna badai kishin yarinyar nam nakeyi ba? Wata zuciyar tace mashi ai kawai dan tana matarka ce, haramunne wani yata'batadan haka dolene abin yabaka haushi da duk wanda yasan tanada aure, tashi yayi ya furzarda iskan bakinshi yace"watan cin uban yarinyar nam yatsaya kwanan nam kuwa dan bazan yarda tana aikata zunubi insamata ido ba_

_najeeb duk iya tunaninshi yakasa gano inda yataba ganin koda maikqma da yarima ne, abbane yashigo yasameshi nan suka fara firar bayan rabo najeeb harda kukanshi yace"wallahi abba baba har yanzu baicanzaba abin duniya bai isheshiba har yanzun,  ina takaicin kasancewa jininshi, rufema najeeb baki abba yayi yace bahaka zakace ba, addua yakamata kayi Allah yashiryashi,  maganar kudin da yaci kuma ni nayafe masa, sairan kadarata kuma sai muntaz tacika shekara sha biyar zan maido abina_

********************************

_godiya najeeb yama abba, murmushi abba yayi yace bakomai ai najeeb kai yakamata imma godiya da dawainiyar dakayima fatima, Allah yabiyaka da gidan aljannah sosa keya najeeb yayi yace"ai abbah yiwa kaine ai kanwata ce, azuciyarshi kuma cewa yake ai abbah matata nayiwa, haka sukaita fira har saida akayi kiran magrib suka fice masallaci har yareema, gaisawa kawai sukayi da najeeb kowa yakama gabansa sai abba daketa yimasu fira a hanya_

_falon abbah suka koma gabadaya hardasu muntaz yarima harararta kawai yakeyi yanda yaga tanata murna suna aikawa juna dasakon so itada najeeb, maryam kuwa sai kallon najeeb takeyi tana cewa ashe akwai mai kyau kamar yaya yarima gaskita gayen yahadu ba karya, tashi yarima yayi yace ummah kaina kemin ciwo zandanje inkwanta, inda Muntaz take zaune yakalla yace ke kihadomin cofee, gabanta taji yabada ras ras tasan salon yaci zalintane kawai tasani, kallonta najeeb yayi yanajin wanot  kishi domme bazaive kanwarshi takai mashi ba dole sai muntaz_

_tsureta yarima yayi da manyan idununshi dole tamike shikuma yawuce, kallon yanda taje najerb yayi dan daga ita sai riga iya cinya sai wando dogo tite ga kanta ko dankwali babu, haushi kamar yakasheshi yanzun zataje wani kati yagama kallaceta, humm ikin Allah kenam_

_bangaren maryam kuwa cikin kankanin lokaci taji soyayyar najeeb tayimata wani mugun kamu, ammashi gogan ku kallonta bayayi amma ya yaba kyanta saidai yasan muntaz takereta akomai, firar gabadaya gundurarshi tayi yatashi yace yagaji zaije takwanta, ummah kallon maryam tayi tace kinga namanta baa kaimasji abim rufaba jeki kudauko saiki kaimasa, maryam kamar dam tana jira tatashi shima tashi tayi yamasu saida safe yafita zuciyarshi kamar tafashe_

_bangaren muntaz kuwa gabanta faduwa kawai yakeyi haka tahadamashi tasaka akan tire tawuce sashenshi, hanyarta tazuwa tahadu da najeeb zashi masaukinshi aikuwa nan tatsaya suka taba fira tama manta da maganar yarima, yarima kuwa jin tadade yasa yabiyota yaga ubanme takeyi, aikuwa yana zuwa yagansu sai fira suke Suna dariya,  baisan sanda kafarshi takaishi gabansuba, fuska tamke yake kallonta itakuma yan hanjinta har rawa sukeyi dan tsoro, wata uwar tsawa yadakamata wacce tasa tiren hannunta yafina, yace go get another one, nabaki minti biyu wallahi idan baki kawoman ba ranki zaiyi mugun baci....._
[8/8, 14:15] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 76-80

_*HANKURI!!!!! HANKURI!!!!! NAKE BADAWA MASOYAN MUNTAZ...*_



_muntaz mikewa tayi tadauki kwatinda yasiyo mata kaya taduba duk kayan baccin dake ciki ba wanda zata iya sakawa duk suna nuna tsiraici", kallon inda yake tayi, tsaki yaja yace" waike miye matsalarki?_

_rau rau tayi da ido tace" yaya kayanne naga duk.....harararta yayi yace, muntaz what do you think off your self? Kina tunanin ni yarima zankalli wani abu ajikinki ne? Tell me who do you think u are? Da har kike tunanin na zanji wani abu koda tsirara naganki? Girgiza kai tayi tace yaya ba haka bane wallahi kunya nak.... Dallah nala go and Barth or else... Yaya kyacci ya girgiza kai_

_dudduba kayan takeyi tana satar kallonshi, shima kallonta yakeyi,tasowa yayi yasaka hannu yaciro mata kayanta"wata rigace wacce iyakarta cinyoyinta farace tas kuma irin wacce take mannewa ajiki ce, zare ido tayi tace yaya.... Hannu yasa kqn bakinta yace shihhh_

_kuramata ido yayi itamashi take kallon tana ayyana irin kyau na yarima saitake ganin fuskar yaya jannu acikin tashi" yarima ma agurinshi haka abin yake, cewa yake yarinyar nam ashe kyakkyawa ce ga idonta manya kamar nashi, gabanta taji yana faduwa da sauri da sauri gashi yamotso kusa da ita sosai har tanajin nishinshi_

_shima yarima haka abin yake gurinshi, saurin kauda idonta tayi ta runtse ido tasa hannunta daya tadafe kirjinta tana karanta innalillahi wa innah ilaihi rajiun, shima dasauri yazauna kan gado yalunshe ido, yana cewa whats wrong with me?, why all dis happening to me? "muntaz kam dasauri tashige toilet tayi wanka tasa rigar amma takasa fitowa_


**********************************

_yarima falo yakoma yayi oder abinci, kwance yake akan kujera yalunshe ido yana tuna mafarkinda yajeyi kwanan nam da yarinyar nam, "muntaz jin alamar yafita yasa itama tafito, kallon kanta tayi cikin mirrow tace waw amma nayi kyau saidai duk komina awaje, kallon kofa tayi taji an mirda kofar zaa bude, da sauri takwanta kan gado, abin dariya ma yaba yarima_

_gyaran murya yayi yace"idan kingama pretending kifito kici abinci kuma kada kibari indawo insameki dakin nam Allah bush gal, saida yafita sannam tatashi saita bude kofa zata fita kuma tafasa, shi yarima har yakare cin nashi amma ita bata fitoba_

_a bakin kofa suka hadu saida sukayi kaura jawota yayi yamatseta da bango, tsuru tsuru tayi tasadda kanta kasa, wai me kike buyane ehhh?? Yarima yamata wannan tambayar, gabadaya muntax jikinta yayi sanyi takasa ma koda motsi, har wayau yarima yace mata are you def??_

_kuka tafashe mashi dashi abinda yatsana kenam arayuwarshi yarasa yanda zayyi da ita, bata auneba taji bakinshi cikin nata, yarima yayi hakanne dan bayason jin kukan, amma kuma yanzu abin yacanza salo kissing dinta yakeyi kamar mayuwaci, muntaz jikinta duk mazari yakeyi yau tashiga uku me yaya yake mata hakane, saida yarima saida yaji zai fita hayyacinsa yasaketa, yace wannan shine maganinki ko gobe kikayimin rashin kunya haka zammaki, nidai nace ina ruwan BORIN KUNYA_

_muntaz duk inda jikinta yake rawa yakeyi, tsawa yadaka mata oya wuce kije kici abinci ko abinda namaki bai isheki bane??  Aida gudu tawuce taje tafaraci kikinta duk mazari yakeyi, yarima kuwa dole saida yayi wanka, kan gado ya haye yana tunani anya kuwa ba gida zasu komaba idan akaci gaba da haka gaskiya zaiji kunya yasan wata rana_


*********************************

_haka sukayi sati daya idan mutaz tana daki shikuma yana falo, haka suketayi muntaz batada aiki sai tunani da kuku, dukta rame sai fati da tayi, yarima kuwa kullun matse yake da kafafinshi ga ciwon mara dake addabarshi, shigowa yayi yasaneta yace oya kishirya gobe zamu koma gida, ai wani tsalke tadaka batasan sanda ta rungumeshi bavtana tsallen murna,  gabadaya tagama kasheshi idanshi yaruntse yace ahhhhh.....sai sannan tadawo hayyacintq tasakeshi dasauri tace yaya dan Allah kayi hakuri dadi ne yasa.....idanshi datagani lunshene yasa bata karasaba_

_bude ido yayi yakalleta saidata tsorata da ganin abinda ke cikin idanshi gabadaya sun rikide zuwa jah, janye jikinta tayi tafara har hada kayanta shikuma yana tsaye yarasa ta ina zai fara, fita yayi daga dakin yakoma falo nagani yasha yakwanta rikeda mararshi baccin dole yakwasheshi, muntaz kuwa gani yafita takama rawar murna gobe zatafita prison, washe gari da sassafe suka daga zuwa nigeria yarima ko kallonta bayasonyi, baisan meyasaba agunta kawai yakejin irin feelings dinnam, gaskiya dolene yasamu solution na matsalarshi_

_dogarawa ne sunfi ashirin afilin jirgi siba jiran saukowarar sarkinsu, haka suka koma gida kowa da inda yashiga baibari sun zauna guri dayaba, ummqh kanar zatayi hauka dan murna, muntaz kuwa fashewa tayi dakuka, umma tana lallashi tadauka ko mai mafaruwa tafarune sai bubbuga mata bayanta takeyi tana cewa"kiyi hakuri kowa dahaka yafara kinji, muntaz kam batasan inda umma tadosaba maryam kuwa sai dariyar sajarcin muntaz takeyi_

_yarima kuwa abida ke damunshi kawai ya isheshi, sashensji yakoma yakwanta yana tunanin mafita dole aure zaiyi ko kuma yayai hakuri har namda shekara daya lokaci tasan kara girma amma yanzu mezaiji a gurinta, hakadai yayita juyi yakasa runtsawa ummace takirashi yazo yaci abinci_

_saukowa yayi baima kalli inda sukeba yawuce dinning inda yaga umma zaune, tabe baki muntaz tayi tace yanzun kamba maganar cin zalina ta munguda baki yayi daidai daya juyo karaf yakamata tana murguda mashi baki, zare ido yaui yana kallonta sadda kai tayi taruga da gudu daki umma tayi murmushi tace su muntaz angirma harda kunya, takalli yarima tace munyi magana da abbanku yakamata ace muntaz tatare sashenka, kallon umma yayi yace haba umma duk wannan yatinyar nawa take? Adai bari tagama makaranta kawai gaskiya, kallon tuhuma take mashi yayi kamar bai ganiba, tace tosjikenam injikana yazo aidole takoma, dasauri yakalleta yace haba umma!!!_
[8/8, 14:15] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 91-95

_Muntaz zare ido tafarayi, tana tunanin abinda yake shirin yimata, debe rigarta yayi gabadaya sai hawaye take, tace yaya dan girman Allah kada kayi abinda kake shirinyi wallahi natuba bazan karaba Allah, tsawa yadaka mata yace"keep quite_

Idanshi jajur yake kallonta yana mamakin irin diri na muntaz, jawota yayi yafara shafata tunda sauran hankalinshi har yagushe, na shanunta yakama yana tsutsa wani taji daga tsakiyar kanta harga duddugen kafarta, yar yar, runtse ido tayi taja wani gwaron numfashi wanda yayi daidai dashima yarima jikinshi yafara makarkata, kamar mahaukaci haka yafara wasa da duk wani sashe na jikinta.

_iya tashi hankalin yarima yatashi saidai zuciyarshi tana tuna mashi karfa kawuce gona da iri ta rainaka, muntaz dataga abin yayi yawa yasa tasaka kuka sosai tana bashi hakuri, amma ina! Yariga yayi nisa, daga kafugmfunta yayi zaiyi aika aika ihun da tayine yasa yadawo haicinshi yafasa abinda yayi niyya, yace kiyiman shiru bakece mai magana da maza ba to yau zanbaki abinnam dakike nema, girgiza kai tayi tace wallahi yayi nibanason komai dan Allah kayi hakuri_

Yarima yaso yakyaleta amma yakasa, atsakiyar na shanunta yasamu natsuwa wanda yadade baisamu ba, kuma yafitarda abinda yadade acikin mararshi, rungumeta yayi yanata makarkata, mubtaz kuwa tuni tsoro abinda yakeyi yasa tasuma, gashi duk yabata mata kirjinta da abinda yafitar, shiru yayi na minti talatin yana maida numfashi, sai asannam yakalleta yaga ashe bata motsi

_dira yayi daga kan gadon yasan suma tayi, dan haka saida ya tsarkake jikinshi sannam yafito yadebo ruwa yawatsa mata, wani wawan nishi taja afirgice tatashi tana cewa yaya kada ka aikata abinda kakeson aikatawa wallahi natuba bazan sakeba dan Allah kayi hakuri" tsuke fuska yayi kamar bashi yace oya maza kitashi kije kiyi wanka kidawo nam ina jiranki dan yau sainabaki abinda kikeso, hawayenta har sun dauke sai sheshshe takeyi, kamar wacce kwai yafashewa tashiga toilet dan taga bayima Allah yakeyiba, dan haka bada hakurima aikin banzane, tana shiga toileta acikin madubi taga duk kirjinta wani abune kamar madara, wankewa tayi tanaji kamar tayi amai, amma gaskiya yaya kazamine_

Minti goma tafito bata bari sunhada idoba, cewa yayi oya cire towel dim kihawo gadon nam, kuna banason gardama wallahi kinsan halina, cirewa tayi hannunta kan bakinta idanta har sun kumbura dan kuka zuciyarta kamar zata fashe, jawota yayi ya rungumeta dan shima hakanam yake baida kaya ajikinshi, jikin muntaz rawa yakeyi sosai tsoro da fargaba suna neman kasheta bata taba ganin namiji hakaba.

***********************************

_hade girar sama da kasa yayi yajuyo da ita yace"kalleni nam, dakyar taiya kallonshi jikinta yana rawa, murmushin mugunta yayi yace ashedai karyar iskanci kikeyi, gargadi zammaki wallahi duk ranarda nakara ganin kinama wani shege dariya sainayi maki abinda yafi wannan, kuma inason kigayawa yayan nan naki najeeb yake kowa? Kigaya mashi kinada aure, kinji na rantse idan nakara ganin kuna zance dashi wallahi rantsuwata bazataje abanzaba sainamaki abinda har kimutu bazakiyi marmarin ketare maganata ba, kinji abinda nace maki?_


Daga kai muntaz tayi jik nabari tace naji yaya wallahi bazan karaba, kallonta yayi sosai tabashi tausayi, yana kuma tausayawa kanshi" good girl, yanzun saki idah sauran funishment dinki, saurin kallonshi tayi tana girgiza kai, daure fuska yayi yace" do what i saida b4 i caunt 2, 1...dasauri tace yaya what can i do for you?  Abin yanuna dake gabanshi tsaye yace bakinki zakisaka kirika tsotsa

_kallon gurin tayi, saurin rufe idonta tayi tana yamutsa fuska aranta tace kazanta, tsawa yaraka mata aidasauri takafa kai tabi umarninshi, rike kanta yayi yana kasa da sama yana lumshe idanuwansa, muntaz dagowa tayi tace yaya nagaji bakina yayi ciwo tana hawaye abin tausayi, dakyar yabude idanshi yakalleta yace kisaka hannu to ya nuna mata yanda zatayi, cikin zuciyarta sai rokon Allah takeyi yakareta daga sharrin shaidanim nam_

Haka tarika mashi dayaji dai bazaiji abinda yakeson jiba, kwantarda ita yayi yasa bakinshi tsakiyar...... Yana tsotsa, muntaz wani anu taji jikinta har makarkata yakeyi bayan yadau tsawon lokaci yanayi, yadago yakalleta yanda ta lunshe idanuwanta yace yar nema kawai, yanda yayo dazun haka yayi yasamu nutsuwa, ciccibarta yayi suka toilet, muntaz kam takaici da kunya sunkaimata koina, yarima ma dauriya kawai yakeyi amma wata zuciya tana cewa ai gargadine kawai take maka

_haka dai yasa tayi wanka,yace tafita taje ta kwanta, kuma idan tayarda wani yaji maganar nam saiyamata duk abinda yaga dama wanda yafi wannan, gurinkarfe 2:30 yanzun tasan kotakoma sashensu zata sameshi arufe, yasa takwanta kasan capet tanw kuka har bacci yakwasheta, yana fitowa baibi takantaba yakwanya yanajin wani nishadin dabai tabajiba, haka bacci mai dadi yadaukeshi, muntaz kuwa har cikin baccin kuka takeyi_

Agurin najeeb kuwa gajiya yayi dajiran tafito yakoma yakwanta yana tunanin abindazaisa taki dawowa, kodai akwai abinda baisani, koma dai miye gobe dole ayita takare zai gayawa abba yanason muntaz kawai, haka yakwanta yanata tunani iri iri, bangaren maryam kuma kwana tayi tana tunanin najeeb

***********************************

_koda yarima yatashi baiga muntaz ba, murmushi yayi yace aidaga yanzu nasan maganinki yar rainin wayo, muntaz kuwa tunda safe tasan abba yana fita massallaci zaabude kofa yasa ta lallaba ta fita dakinta takoma inda ta isko hinde tana gyara dakin, dasauri taduka takwashi gaisuwagm ga gimbiya MUNTAZ... amsawa muntaz tayi tahaye gado bacci mai nauyi yakwasheta sai around 12 tatashi da mugun ciwon kai dayasa ko idanta bata iya budew sosao dan suma ciwo sukeyi_

Hinde ce tazo tasameta cikin wannan halin taje tagayawa ummah wacce ita duk azatonta tanacan sashen yarima, dan harda breakfast tasa aka kaimusu cam, dasauri tashiga dakin tana taba jikinta taji zafi rau, muntaz lafiya meyasameki? Me yarima yamaki? Shiru muntaz tayi tana tunanin abinda zatace, ummah kainane kawai yake jiyo da idanuna haka kawai nayashi dasu, kallon tuhuma ummah tamata tace dama bagun mijinki kika kwanaba ne? Dasauri muntaz ta girgiA kai tacee aa ummah nan na kwana, kada kai kawai ummah tayi tace hinde tadauko mata waua takira yarima yaz yadubata

_bayan Yafubat yarubuta mata magungu da sauransu yakara gargadinta da kada takuskura ko ummah ne tagayawa abinda yamata, saida ummah ta tilastata taci abinci sannan tayou  sallah, hankalin najeeb inyayi dubu yatashi to kodao wani abu mutumen nan yamata?_

Aranam yasamu abba yamashi maganar muntaz, abba yajinjina yakalkeshi yace gaskiya najeeb naso ace zaka iya auren muntaz dazanfi kowa farinciki, ummah ce tashigo tareda yarima suka gaggaisa, abva yace to dama kuwa inason ganinku, kallon najeeb yaya da har fuskarshi tacanza yace" najeeb muntaz dai nayimata aure kuma yarima shine mijinta, zunbur najeeb yatashi yanama yarima wani kallo, shikuma sai murmushin mugunta yakeyi

_zauna abbah yace dashi, zama yayi yadafe kanshi dake sarawa idanunshi jajur, abbah yace kayi hakuri najeeb muntaz matar wanice, amma tunda kai dana ne kuma nayaba da halayenka kaje nabaka MARYAM_
[8/8, 14:15] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 96-100

*FAN DIN MUNTAZ KUYI HAKURI NA RASHIN JINA KWANA BIYU, AKWAI UZURIN DAYA TSAIDANI, INA MIKA GAISUWATA GA DUK WANI MASOYIN MUNTAZ...MUJE ZUWA🚶‍♀*


_najeeb tunani yakeyi shin wai wacece ma maryam ne? Yarima kuwa kallon abbah yayi yana mamaki, karfa azo ayi abu adawo ana danasani, shidai gaskiya inyana raye maryam bazata kara shiga cikin wata matsalarba insha Allah, umma kuwa kamar tafi kowa murna dan tafahimci y'artata tunjiya, Abba saida yakara maimaita abibda yace, sannan najeeb ya iya dago kai yace"wallahi abba duk hukuncinda kayanke daidaine agurina, tunda har narasa muntaz zan iya auren kowacce ballantana wacce kazabamin, zanfi kowa jin dadin hakan, nagode abbah! daga haka yatashi kamar wanda bashida jini, yarima yabishi da ido yana tausaya mashi kanar shine yanzun ace za'arabashi da muntaz, to ya zaiji kenam?_

Tsakanin maryam da muntaz bawanda yasan wainar da ake toyawa, shiga dakin najeeb keda wuya yadauki wayarshi yakira muntaz, dakaga idanshi kasan ranshi a bace yake, kanajin muryarta kasan batada lafiya, amma me" najeeb cewa yake kinci amanata,  kinci amanar soyayya, Kinyima zuciyata illar da baza taba warkewaba, muntaz bantaba gani butulu azzaluma irinki ba, ashe kinada aure kike bari muna aikata zunubi? Share hawaye yayi yace by d way i dont know even what to say to you, amma ke kinsan saura, kada kikara kirana koda sunan yayanki, fateema kinsa natsani soyayya, kin yaudareni kukane yaci karfinsa wanda yakasa karasa maganar, kukan itama tagashe dashi tarasa abinda zatace masa, katse wayar yayi yajefar kan gado yafara hada kayanshi

_muntaz jikinta har rawa yakeyi takira wayarshi missed call data mashi yafi goma amma yaki dauka, jitayi zazzabin ma batajinshi tasauko kan gadon kamar mahaukaciya dakinshi tanufa amma bayanan kuma duk wani abu nashi yadauke, dagudu tawuce sashensu abbah can tasamesu, bakin kofa tatsaya sakamakon jinda tayi abba nacewa,"toh najeeb Allah yakiyaye yakuma dawo dakai lafiya, saidai" ya batun auren naga kamar bakaji dadiba? Murmushin dole najeeb yayi yace" ai abbah ni banida zabi in yau kace a daura yamin, murmushi abba yayi yace"Allah maka albarka, yace ameen, adaura kawai yanzun a fadah tunda nasan ita maryam bazatamin musuba yaso duk ranarda kazo saikatafi da matarka, wani abu najeeb yaji azuciyarshi ya runtse ido, yace to abba ba matsalala, muntaz dake tsaye kamar gunki tana kare masu kallo tafashe da kuka_

wanda yasa duk suka juya suna kallonta, durkusawa tayi kasa tace haba abba Dan Allah kada karabani da Farincikina, kallonta abba yake yanda take kuka ba kakkautawa, yarima kuwa bakinciki kamar yahadiye zuciya, kama kafan abbah tayitana kuka wallahi abba yaya yarima basona yakeba hasalima yatsaneni, dan Allah karaba wannan auren kaddarar daka dauramin, tsawa abba yadaka mata yace sakeman kafa shashasha kawai, shi baiman misuba saike to bari kiji wallahi koda mutuwa zakiyi yarima shine mijinki, kara rushewa tayi da kuka najeeb tashi yayi dan yason jin kukanta, rike kafarsa tayi tana cewa yaya najeeb dan Girman Allah kada kayi aure wallahi ina sonka, ai yarima baisan sanda yatashi yakwada mata mari yayi dai dai da isowar abbah shima yakai mata mari

***********************************

_dauke wuta muntaz tayi hannayenta kan kumatunta, dasauri najeeb yabar falon yana share kwallah, tashi mintaz tayi tana binsu da kallo da gudu tajuya tashiga dakinta tarufe, maryam data dawo daga makaranta kenam takalli ummah tace umma wai meke faruwane? Zaunarda ita ummah tayi tagaya mata komai, bakin maryam kin rufuwa yayi, har ummah tagane, tashi maryam tayi yace shine waccan take kuka bayan tanada mijinta, ummah ce tamata dakuwa taceto mara kunya kindajita wallahi saurayin kanwarki, zunbura baki maryam tayi tace toni ummah miye lafina? Jawota ummah tayi tace kindauka bansaniba ne? Tunjiya naga take takenki, murmushi maryam tayi tace kai ummah_

Anadawowa sallar azahar aka daura auren maryam mahmud lamido da najeeb sadiq moddibbo, najeeb baiko dawo gidanba yawuce zuciyarshi kamar zata fashe, maryam kuwa baki yaki rufuwa dukda bayaga angonba amma abin baidametaba itadai gurinta yacika, bangaren muntaz kuwa saida ummah tayi kamar sannan tabude kofan bayan tasha kuka hqr idanunta sun kumbura, nasiha umma tafara mata da kuma karbar kadda aduk yanda tazo maka maryam ma tashigo tana bata hakuri, tanuna itama ta yarda da auren ne badan tanaso saidan biyayya ga abbah, muntaz kuwa jin abinda maryam tafada ne yasa tadan saduda, wato maryam daba yarcikinsabama da najeeb dim sunmashi biyayya ballantana ita gaskiya dole tanemi gafarar abbah

_yarima kuwa jiyayi kaman ancire mashi wani kashi a zuciyarshi, haka yawuce makarantarsu muntaz yamata register na weac da neco, dayake tanada ilimi basu wani sha matsala ba sukayi mata, dukda tayi kankanta dayawa shekara sha hudu!, bayan yakoma gida yawuce sashen ummah inda yasamu tasasu gaba ana masi gyara, satan kallon muntaz yayi yamda yaga fuskarta ta kumbura, haushi yaji wato akan rashin sonshine yasa take wannan haukan, me najeeb yafishi wanda baima kama kafataba mst yayi tsaki ummah tajuyo takalleshi tace mustafha lafiya? Tashi yayi yace bakomai ummah, dama nazone kawai nagaya maki nayima Muntaz register na ssce zasufara wani wata, ummah tace to Allah kaimu, yace ameen_

Tabe baki muntaz tayi tace dan iyayi, kawai dan ahanani shakatawa shine bakomaiba, harara tamaka mashi saiga idanshi zare ido yayi irin dawa kike dinnam, saurin kauda kai tayi kamar ba ita tayiba, shiko aranshi cewa yake zan kamaki ai karyar rashin kunya kikeyi, sallama yama umma yafita muntaz taja tsaki saiji taji umma tabuge mata baki, tace"anya kuwa kinada hankali fatima? Mijin naki kikema tsaki! Wallahi ina guje maki halaka, rau rau muntaz tayi da ido tace kiyi hakuri ummah bazan karaba, amma meyasa zaiyimi register tin yanzun? Kallon mamaki ummah kemata tace"anyi dim ai wallahi yarima yana ma maki sannubin wanine ai cireki zeyi, to ummah dan Allah ina ruwanshi dani kawai dan... Bata karasaba umma tabuge mata baki tace kinci uwaki nace

*********************************

_me maryam zatayi inba dariyaba ita dazataga nata mijin aida dadi zataji, amma ko waya bata hadasu, gyara ake masu sosai kullun cikin shan jike jike suke jikinsu har yadau wani kamshi na musamman, yau su muntaz suka fara jarabawa wanda yarima Kuwa yanzun yayi kusan wata daya bayanam, sunyi tafiya shida abbah, maryam kuwa sai jiran tsammani takeyi amma shiru tun abin baidamunta har yafara, ummah kam ita mantawama take da maryam tayi aure_

Bangaren najeeb kuwa gidanshi yakoma bakinciki na neman kasheshi saida yakwanta asibiti sati biyu sannam yakoma aiki, rabonshi da gidansu tunkafin yaje kano, baiyi gigin gayama   baba ba haka yakoma aiki, tsakani da Allah shi mantawa yakeyi ko yayi aure yau sati shidda da aure su abba suka dawo, muntaz yau kamar tadora hannu akah ta zunduma ihu, yanzun zaifara matsa mata, ta window take kallonshi suit ce fara ajikinshi yasaka bakin glass a ido, kura mashi ido tayi batasan sanda tace waw ba!, inama ace yanda yakeda kyau haka zuciyarshi take tsaki taja tafita da gudu dan tayi missing abbanta

_rigace doguwa yar kanti fara take sanye da ita mai hannun ves, gashin nam yasha kalaba har gadon bayanta dagudu ta rungume abbah tana oyoyo, ummah ce takaimata duka tace nimatsamin inga mijina inke baki damu danakiba ina na damu da nawa abbah mezaiyi inba dariyaba, muntaz kuwa rike baki tayi yanda taga ummah ta rugume abba ba kunya, kallon inda yarima yake tsaye tayi daga mata gira yayi irin kinji aime ummah tace me kike jira? Muntaz murguda baki tayi tawuce dakinta, binta yayi da kallo abin har yanasashi dariya wato yarinyarnan akwaita da rashinji ga kuma tsoro, zama sukayi kowa a dinning muntaz ce kawai bata nam, abbane yakalli maryam yace jeki kira kanwarki tazo nam muci abinci_

Har maryam tamike yarima yace tadawo bari yaje yakirata duk sunyi mamakin abun, abba da umma suka kalli juna sukayi murmushi, kwance yasameta da littafanta tana karatu batasan shigowarshiba saiji tayi anyi gyaran murya, dasauri tatashi tana raba ido tana kuma kare kirjinta dan wanka taso shiga daurw take da towel, tsura mata ido yayi yanda takarayin kyau fayarta tayi laushi ga kunshi dake zane a hamnunta yayimatukar daukan hankalinshi, daga mata gira yayi yace wakike murgudama baki?  Narai narai tayi da ido tana kallonshi baisan sansa muemushi yakubuce mashi yace"kinsan Punishment dinki ai anjima dolw kizo karba, zare ido tayi tace dan girman Allah yaya kayi hakuri wallahi sharrin shaidan ne........



Taku har kullum MAMAN AHMAD
[8/12, 22:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 76-80

_*HANKURI!!!!! HANKURI!!!!! NAKE BADAWA MASOYAN MUNTAZ...*_



_muntaz mikewa tayi tadauki kwatinda yasiyo mata kaya taduba duk kayan baccin dake ciki ba wanda zata iya sakawa duk suna nuna tsiraici", kallon inda yake tayi, tsaki yaja yace" waike miye matsalarki?_

_rau rau tayi da ido tace" yaya kayanne naga duk.....harararta yayi yace, muntaz what do you think off your self? Kina tunanin ni yarima zankalli wani abu ajikinki ne? Tell me who do you think u are? Da har kike tunanin na zanji wani abu koda tsirara naganki? Girgiza kai tayi tace yaya ba haka bane wallahi kunya nak.... Dallah nala go and Barth or else... Yaya kyacci ya girgiza kai_

_dudduba kayan takeyi tana satar kallonshi, shima kallonta yakeyi,tasowa yayi yasaka hannu yaciro mata kayanta"wata rigace wacce iyakarta cinyoyinta farace tas kuma irin wacce take mannewa ajiki ce, zare ido tayi tace yaya.... Hannu yasa kqn bakinta yace shihhh_

_kuramata ido yayi itamashi take kallon tana ayyana irin kyau na yarima saitake ganin fuskar yaya jannu acikin tashi" yarima ma agurinshi haka abin yake, cewa yake yarinyar nam ashe kyakkyawa ce ga idonta manya kamar nashi, gabanta taji yana faduwa da sauri da sauri gashi yamotso kusa da ita sosai har tanajin nishinshi_

_shima yarima haka abin yake gurinshi, saurin kauda idonta tayi ta runtse ido tasa hannunta daya tadafe kirjinta tana karanta innalillahi wa innah ilaihi rajiun, shima dasauri yazauna kan gado yalunshe ido, yana cewa whats wrong with me?, why all dis happening to me? "muntaz kam dasauri tashige toilet tayi wanka tasa rigar amma takasa fitowa_


**********************************

_yarima falo yakoma yayi oder abinci, kwance yake akan kujera yalunshe ido yana tuna mafarkinda yajeyi kwanan nam da yarinyar nam, "muntaz jin alamar yafita yasa itama tafito, kallon kanta tayi cikin mirrow tace waw amma nayi kyau saidai duk komina awaje, kallon kofa tayi taji an mirda kofar zaa bude, da sauri takwanta kan gado, abin dariya ma yaba yarima_

_gyaran murya yayi yace"idan kingama pretending kifito kici abinci kuma kada kibari indawo insameki dakin nam Allah bush gal, saida yafita sannam tatashi saita bude kofa zata fita kuma tafasa, shi yarima har yakare cin nashi amma ita bata fitoba_

_a bakin kofa suka hadu saida sukayi kaura jawota yayi yamatseta da bango, tsuru tsuru tayi tasadda kanta kasa, wai me kike buyane ehhh?? Yarima yamata wannan tambayar, gabadaya muntax jikinta yayi sanyi takasa ma koda motsi, har wayau yarima yace mata are you def??_

_kuka tafashe mashi dashi abinda yatsana kenam arayuwarshi yarasa yanda zayyi da ita, bata auneba taji bakinshi cikin nata, yarima yayi hakanne dan bayason jin kukan, amma kuma yanzu abin yacanza salo kissing dinta yakeyi kamar mayuwaci, muntaz jikinta duk mazari yakeyi yau tashiga uku me yaya yake mata hakane, saida yarima saida yaji zai fita hayyacinsa yasaketa, yace wannan shine maganinki ko gobe kikayimin rashin kunya haka zammaki, nidai nace ina ruwan BORIN KUNYA_

_muntaz duk inda jikinta yake rawa yakeyi, tsawa yadaka mata oya wuce kije kici abinci ko abinda namaki bai isheki bane??  Aida gudu tawuce taje tafaraci kikinta duk mazari yakeyi, yarima kuwa dole saida yayi wanka, kan gado ya haye yana tunani anya kuwa ba gida zasu komaba idan akaci gaba da haka gaskiya zaiji kunya yasan wata rana_


*********************************

_haka sukayi sati daya idan mutaz tana daki shikuma yana falo, haka suketayi muntaz batada aiki sai tunani da kuku, dukta rame sai fati da tayi, yarima kuwa kullun matse yake da kafafinshi ga ciwon mara dake addabarshi, shigowa yayi yasaneta yace oya kishirya gobe zamu koma gida, ai wani tsalke tadaka batasan sanda ta rungumeshi bavtana tsallen murna,  gabadaya tagama kasheshi idanshi yaruntse yace ahhhhh.....sai sannan tadawo hayyacintq tasakeshi dasauri tace yaya dan Allah kayi hakuri dadi ne yasa.....idanshi datagani lunshene yasa bata karasaba_

_bude ido yayi yakalleta saidata tsorata da ganin abinda ke cikin idanshi gabadaya sun rikide zuwa jah, janye jikinta tayi tafara har hada kayanta shikuma yana tsaye yarasa ta ina zai fara, fita yayi daga dakin yakoma falo nagani yasha yakwanta rikeda mararshi baccin dole yakwasheshi, muntaz kuwa gani yafita takama rawar murna gobe zatafita prison, washe gari da sassafe suka daga zuwa nigeria yarima ko kallonta bayasonyi, baisan meyasaba agunta kawai yakejin irin feelings dinnam, gaskiya dolene yasamu solution na matsalarshi_

_dogarawa ne sunfi ashirin afilin jirgi siba jiran saukowarar sarkinsu, haka suka koma gida kowa da inda yashiga baibari sun zauna guri dayaba, ummqh kanar zatayi hauka dan murna, muntaz kuwa fashewa tayi dakuka, umma tana lallashi tadauka ko mai mafaruwa tafarune sai bubbuga mata bayanta takeyi tana cewa"kiyi hakuri kowa dahaka yafara kinji, muntaz kam batasan inda umma tadosaba maryam kuwa sai dariyar sajarcin muntaz takeyi_

_yarima kuwa abida ke damunshi kawai ya isheshi, sashensji yakoma yakwanta yana tunanin mafita dole aure zaiyi ko kuma yayai hakuri har namda shekara daya lokaci tasan kara girma amma yanzu mezaiji a gurinta, hakadai yayita juyi yakasa runtsawa ummace takirashi yazo yaci abinci_

_saukowa yayi baima kalli inda sukeba yawuce dinning inda yaga umma zaune, tabe baki muntaz tayi tace yanzun kamba maganar cin zalina ta munguda baki yayi daidai daya juyo karaf yakamata tana murguda mashi baki, zare ido yaui yana kallonta sadda kai tayi taruga da gudu daki umma tayi murmushi tace su muntaz angirma harda kunya, takalli yarima tace munyi magana da abbanku yakamata ace muntaz tatare sashenka, kallon umma yayi yace haba umma duk wannan yatinyar nawa take? Adai bari tagama makaranta kawai gaskiya, kallon tuhuma take mashi yayi kamar bai ganiba, tace tosjikenam injikana yazo aidole takoma, dasauri yakalleta yace haba umma!!!_
[8/12, 22:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 81-85

_bayan yakare cin abincinshi yakoma falon ummah yakwanta kan cinyarta ya lumshe ido"umma tace yau antuna da shagwaba kuma gudan sarkin sarakuna? Murmushi yatima yayi yace ummah i miss all dos thinks, "umma tace to ai kaine kaki tunda bakason matarka tayi maka,  anya yarima kuwa lafiya kake? Bude ido yayi takelleta yace ummah nifa duk abinda zai takura rayuwata banasonshi wallahi, mata yan matsalane ballantana wannan wacce baadade da yayetaba" zaro ido umma tayi tace lallai yarima_

_abbane yashigo da sallama yace" yau yarima shagwaba akeji ne? Tashi yarima yayi yagaida abba yana dariya, tsayarda dariya yayi dayaga wani a bayan abbah wanda baitaba ganinshi ba, najeeb ma tsura mashi ido yayi yanason yagano ina yasanshi? Juyawa abba yayi dayaga yarima yatsurawa kofa ido, murmushi abba yayi yazauna yama najeeb umurnu daya zauna shima, abbane yace wannan dana ne dan kanina shine kadai yakeson muntaz acikn gidan, murmushi umma tayi suka gaisa har yarima wanda yaji kawai yatsani najeeb dim_

_kallon da najeeb kemashi yasa yaji haushi yakwanta abinshi ya lumshe ido, najeeb kallon yarima yayi yace dan uwa kayi hakuri akwai wanda kakemin kama dashi ne shiyasa kaga ina kallonka, zuwan muntaz ne yasa yakalli inda take rigane da wando three quarter ya matseta gabadaya surarta tafito, najeeb kallonta yake ba kyaftawa, yarima jiyake kamar yashakeshi cikin ranshi yace"ba kaifinshi bane lafin wannan marajin magana ce_

_murmushi abba yayi yace" najeeb kanwarkace fa ko baka ganetaba? Zare ido najeeb yayi yace ai abba muntaz dincetayi saurin girma, Muntaz kuwa dadin ganinshi yasatm ta sheka ta rungume najeeb wanda yatashi tsaye dan mamakin yanda takoma, aikuwa yarima jiyayi awa ansoka mashi mashi a zuciyarshi, tashi yayi da sauri yafice daga falon, binshi umma tayi da kallo, kiran hinde tayi tace takawoma najeeb abin motsa baki_

_dasauri najeeb yajanye jikinshi yana fadin" ke har yanzun bakiyi hankali ba ko? Karyani kikeson yine? Muntaz dariya tayi takoma inda abba tazauna tana murnan ganin sahibinta, falon baki aka kaima najeeb abinci da komai, yana kareci yayi wanka yadan kwanta, kiran wayar muntaz yayi da zumudi tadauka tace hello yayana_

*********************************

_ajiyar zuciya najeeb yasauke yace" habibty na kinga yanda kika kara kyau kuwa? Humm kawai tace yaya kenam... Aikama kakara kyau, murmushi yayi yagyara kwanciya yace" babyna gaskiya kina kare makaranta zaa daura mana aure dan wallahi bazanyi sake ba, macce irinki ai son kowa kin wanda yarasa ce, dariya tayi tace kai yaya kadaina zugani dan Allah, bawani zuga my dear kinji yanda naji dazu dakika rungumeni kuwa?_

_rufe ido tayi kamar yana ganinta....jin shiru dayayi yasa yace" babyna injindai wani bai bugeniba? Naga wannan yayan naki dan zafin kaine, koda yake dole yaya dan shine sarkin garinnam yanzun, tabe baki muntaz tayi tace haka yake kullum bayako dariya, najeeb furzarda iska yayi yace anya baby basonki yakeba? Naga yafita kamar guguwa anya ba kishi yakeyiba, gaban muntaz ne yafadi ta tuna ashe akwai aure akanta, tasan yaumai rabata da yatima sai Allah dan haka bama zata bari su haduba_

_baby kina jina kuwa? Najeeb yafada, murmushin dole tayi tace yayana kada kadamu dashi haka hali sa yake, nikuma da kake magana kai kadai nakeso.... Kunya tasa takashe wayar tana murmushi, juyi najeeb yayi yadauko filo ya rungume, tunda muntaz tahada jikinta dashi yakejin wani iri kamshin turarenta har yanzu yanakinshi ajikinshi, soyayyarta sai karuwa takeyi azuciyarshi, kuma yakuduri anniyar kota halin kaka bazai bari takubuce masaba,dan yaga take taken sarkin nam niko nace ina ruwan kuwa bayaga yaki_

_yarima yana fita falon sashenshi yanufa, kan gado yakwanta yanajin wani abu yatokare mashi zuciya, idanshi sunyi jajir, tambayar kanshi yakeyi yana cewa"wai me yale damuna badai kishin yarinyar nam nakeyi ba? Wata zuciyar tace mashi ai kawai dan tana matarka ce, haramunne wani yata'batadan haka dolene abin yabaka haushi da duk wanda yasan tanada aure, tashi yayi ya furzarda iskan bakinshi yace"watan cin uban yarinyar nam yatsaya kwanan nam kuwa dan bazan yarda tana aikata zunubi insamata ido ba_

_najeeb duk iya tunaninshi yakasa gano inda yataba ganin koda maikqma da yarima ne, abbane yashigo yasameshi nan suka fara firar bayan rabo najeeb harda kukanshi yace"wallahi abba baba har yanzu baicanzaba abin duniya bai isheshiba har yanzun,  ina takaicin kasancewa jininshi, rufema najeeb baki abba yayi yace bahaka zakace ba, addua yakamata kayi Allah yashiryashi,  maganar kudin da yaci kuma ni nayafe masa, sairan kadarata kuma sai muntaz tacika shekara sha biyar zan maido abina_

********************************

_godiya najeeb yama abba, murmushi abba yayi yace bakomai ai najeeb kai yakamata imma godiya da dawainiyar dakayima fatima, Allah yabiyaka da gidan aljannah sosa keya najeeb yayi yace"ai abbah yiwa kaine ai kanwata ce, azuciyarshi kuma cewa yake ai abbah matata nayiwa, haka sukaita fira har saida akayi kiran magrib suka fice masallaci har yareema, gaisawa kawai sukayi da najeeb kowa yakama gabansa sai abba daketa yimasu fira a hanya_

_falon abbah suka koma gabadaya hardasu muntaz yarima harararta kawai yakeyi yanda yaga tanata murna suna aikawa juna dasakon so itada najeeb, maryam kuwa sai kallon najeeb takeyi tana cewa ashe akwai mai kyau kamar yaya yarima gaskita gayen yahadu ba karya, tashi yarima yayi yace ummah kaina kemin ciwo zandanje inkwanta, inda Muntaz take zaune yakalla yace ke kihadomin cofee, gabanta taji yabada ras ras tasan salon yaci zalintane kawai tasani, kallonta najeeb yayi yanajin wanot  kishi domme bazaive kanwarshi takai mashi ba dole sai muntaz_

_tsureta yarima yayi da manyan idununshi dole tamike shikuma yawuce, kallon yanda taje najerb yayi dan daga ita sai riga iya cinya sai wando dogo tite ga kanta ko dankwali babu, haushi kamar yakasheshi yanzun zataje wani kati yagama kallaceta, humm ikin Allah kenam_

_bangaren maryam kuwa cikin kankanin lokaci taji soyayyar najeeb tayimata wani mugun kamu, ammashi gogan ku kallonta bayayi amma ya yaba kyanta saidai yasan muntaz takereta akomai, firar gabadaya gundurarshi tayi yatashi yace yagaji zaije takwanta, ummah kallon maryam tayi tace kinga namanta baa kaimasji abim rufaba jeki kudauko saiki kaimasa, maryam kamar dam tana jira tatashi shima tashi tayi yamasu saida safe yafita zuciyarshi kamar tafashe_

_bangaren muntaz kuwa gabanta faduwa kawai yakeyi haka tahadamashi tasaka akan tire tawuce sashenshi, hanyarta tazuwa tahadu da najeeb zashi masaukinshi aikuwa nan tatsaya suka taba fira tama manta da maganar yarima, yarima kuwa jin tadade yasa yabiyota yaga ubanme takeyi, aikuwa yana zuwa yagansu sai fira suke Suna dariya,  baisan sanda kafarshi takaishi gabansuba, fuska tamke yake kallonta itakuma yan hanjinta har rawa sukeyi dan tsoro, wata uwar tsawa yadakamata wacce tasa tiren hannunta yafina, yace go get another one, nabaki minti biyu wallahi idan baki kawoman ba ranki zaiyi mugun baci....._
[8/12, 22:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 86-90

_muntaz tsuru tsuru tayida ido takalli inda najeeb yake, yanda taga ranshi yabaci yasata jin wani iri, tsawanda yareema yakara daka mata yasa tazura da gudu, baiko kalli inda najeeb yakeba yawuce abinshi, yana mamakin iskanci na yarinyar nam amma zaiyi maganin ta very soon_

Kallon inda yarima yabi najeeb yakeyi yanajin zuciyarshi kamar zata fashe, yace"dabadan igiyar rakumi tai nesa da kasaba da abinda zai hana naja wannan rakumin, kyacci yayi yakoma yadubi inda muntaz tabi dagudu rai bace yawuce masaukinshi, yana tunani iri iri gameda yatimq ko ince mai martaba sarkin kano EL-MUSTAFHA MAHMUD LAMIDO NA 2

_bangaren muntaz kuwa dagudu tashiga kitchen inda tahadu da marya tadauko blanke zata kaima najeeb sai faman zagwadi take tana murmushi, zaro ido tayi tana kallon muntaz kekuma fah? Daga ina kike haka da gudu? Hade rai muntaz tayi tace ba yaya bane, dariya maryam tayi tace kuna bani dariya Allah tayi gaba abinta, muntaz tabita da harara gadkiya ita yadace takaima yayanta abin rufa, amma"wannan dan kaifin kan yahanata fia da masoyint, gaskiya zuwa zaiyi kawai yasauwake mata ta huta_

Tafi minti goma tsaye bakin kofarsa amma takasa shiga dan tasan abinda zai biyi baya bamqi kyau bane, jintayi kamar zaa bude kofan yasa tayi saurin budewa tashiga, harara yamaka mata yace oya wuce ki ajiye kuma kizauna gun kijarani har inzo, nd one more think koda safe nakai bandawoba kada kiyarda kibar nam, I'm clear? Daga kai tayi, yace good.

_fita yayi yawuce gun meeting din gaggawa daaka kirashi na mantan sarakuna, yana fita tabi bayanshi da kallo, tace" dama yanda kayi kyan nam haka zuciyarka take da kaji dadi taja tsaki tazauna kasan capet tana jiranshi, najeeb kuwa sai leken sashen yakeyi yaga sanda muntaz tashiga, yarima kuma yafito, kwankwasa kofar da akeyine yasayabaro gun window yabude kofar_

Maryam dayagani da blanket ne yasa yasaki ranshi, yace"yaakayine? Blanket din tamiko mashi race yaya gashi inji ummah tace inkawoma kuma inkana bukatar wani abun saina kawo maka, tsayawa yayi kallonta kyakkyawa ce ajin karshe, akalla zatakai 20, yace bana bukatar komai nagode

*********************************

 _harta juya yace jimana da murmushi ta juyo dan tadauka ko wata magana mai dadi zai mata, "am dama muntaz zaki turomin pls, wani kololo taji yatokareta dukda tasan muntaz kanwarshice amma haka kawai taji batason ganinsu tare dan muntaz takereta da komai, rai bace tajuya tawuce ko tankashi batayiba, binta yayi da kallo yatabe baki yace"kome yake damunta ita kuma oho? Niko nace ciwon sone_

Maryam dakinsu takoma tanata tunanin yanda zaayi tasamu najeeb, kwantawa tayi tazabura tace amma gaskiya I'm so foolish, daban gano shine muntaz take waya dashiba take kuma yawan bani labarinshi, humm dariya tayi tace tunda kinriga kinzama matar yaya nasan yanda zan bullowa abin, tundake kin haramta gareshi ni zan maye gurinki, wani tsalle tadaka tace das good, tafiyo tayi dakin ummah dayake su abbah suna gurin meeting

_jira muntaz take harta gaji bashi ba alamarshi, wayarta ta duba har 11pm tayi, zare ido tay tace Allah yaya akwai mugunta sai hamma takeyi gashi bata iya bacci saitayi wanka, angaje tafarayi tana murza idanuwanta, sai sha biyu suka kare meeting dim yama manta daa akwai wani dakinshi tun daga falo yacire babbar rigarshi yayi cikin daki_

Bai lura da ita kwance kan capet ba yashige toilet, wanka yayi yafito hakanam abinshi yana goge jikinshi da towel, kan mirrow yayi yana shafe shafe kamar wani mace, kwalbar turarece takubuce mashi tafadi ji kake tatsatsatsa, zunbur muntaz tatashi tana raba ido wai ita Allah ga boko haram, wani juyi yarima yayi dan yamanta dayace tajirashi ai suna hada ido tabude baki sama zata kwala ihu

_tsalle yayi yatoshe mata baki kada tajawo mashi jamaa ace yamata wani abun yama manta yanda yake, kiriniyar kwace kanta takeyi, shiiii yaxe mata ke nine kada kitaramin jamaa yar kauye kawai, sakinta yayi idanshi yakai kan madubi yahango kanshi tsirara, komawa yayi yana kallon muntaz wacce tarufe ido jikinta yana makarkata, dasauri yashige toilet yasa kayanshi, muntaz kuwa har lokacin jikinta bari yake_

kunya ta hana yarima Fitowa yarinya tagama ganinshi daga kanshi yayi sama yatuna yanda jikinta ke makarkata murmushi yayi yace wannan shine kawai hanyarda zan tsoratata, tagane itafa matar wanice kuma duk abinda nace tayi dole tayi tunda naga tana tsoro, fitowa yayi yakalleta hartaso bashi dariya yafiddo wasi riguna dasuka siyo dubai na bacci yajefa mata yace"oya jeki kiyi wanka kisakasu kuma kifito yanzun nam ina jiranki kada ki batamin lokaci

*********************************

_bangaren maryam kuwa dakin ummah tashiga tasameta zaune tana kallon labaru, zama tayi tayi tagumi ummh kallonta tayi "tace ke kuma lafiya? Dan fuskar tausayi tayi tace ummah ganin nayi abinda muntaz take bata kyautawa gaskiya, kallonta ummah tayi tace name ga? Jifa dazu umma yanda tarungume yayantan nam gaban yaya kuma tana matarshi, sainaga abin kamar yazama cin fuska tundashi wancan ba muharraminta bane, iinjina kai ummah tayi tace to ai laifin yayan nakine dayaki nunamata darajar aure_

Jinjina kai maryam tayi kamar da gaske tace Allah ummah ni zunubin dazata dauka nake jiye mata, mezai haba kimqta fada? Murmushi umma tayi tace ai muntaz yarinyace bazata fahimtaba, indashi yarima yariketa da mutunci aida bazatayi hakanba, maryam tayi tsugul tace to ummah tunda ita batada hankali kuma yaya baigaya mataba, basai agayawa shi yaya najeeb dimba sai yasan irin muaamalar dazasuyi, kallonta umma  tayi tace"waike i a ruwanki ne? Ai hakan shine dai dai tundashi mustafhan bayajinmagana, zare ido maryam tayi tace haba dai ummah

_ni abinda nagani shine haramun fane kumashi yaya girman kaine kawai, amma ai zaiji zafi badai zai fada bane, kuma fa ko yanzun cewa yayi naturi mata ita suyi fira kinga bai daceba, garadai agaya mashi gaskiya kanwarshi tanada aure, tatsurawa ummah ido taji me zatace, ummah tace hakane saidai abbanku yazo, dadi maryam taji sosai dahaka tasam zata samu najeeb kuma koba komai a gaskiya tafada, kallonta ummah tayi sai murmushi take, tace maryam murmushin kuma na miye? Bakomai tace, kada kai umma tayi tace"wai ina muntaz din ne, dasauri maryam tace tana sashen yaya kuma inaga acanma zata kwana_

Muntaz dasauri tashige toilet kamar zata fadi tacika umarninshi, rigace wacce gabadaya ilahirin jikinta yafito, sauke ajiyar zuciya yarima yayi yarinya yar shekara sha hudu tanason ta rikitashi, tamke fuska yayi yace zo nam, kqllonshi tayi dagashi sai gajeren wando gashibe kwance a jikinshi baki kirim, matsowa tayi yace tazauna kan gado sai karw mata kallo yake yaga yanda jikinta ke rawa, zama tayi yana fuskantar ta yazare idaninshi yakalleta yace" idan wani zaimaki tambayar, ke mataraurece ko budurwa me zakice?

_kallonshi tayi tasadda kai tana hawaye, tsawa yadaka mata yace, answer me, murya na rawa tace, matar aure, murmushi yayi yace good, wata tambayar yajefo mata yave" miye hukuncin matarda ta rungumi wani wanda ba muharramintaba? Kukane yakufce mata tace yaya dan Allah kayi han..... Bata karasaba yadaga mata tsawa yace"just answer me, nd clean dos tears, goge hawaye tayi tace haramun ne, tapi yayi yace good ashe dai duk abinda kikeyi da saninki, so zammaki hukunci dai dai da abinda kika aikata, kuka tafata tana cewa wallahi bazan karaba_

Duk jikinta rawa yakeyi, tsawa yadaka mata yace kirufin baki ko yanzun yayi jini, hannu tasa tarufe bakinta, zammaki abinda idan namakisho zaki gane ke matar aurece kuma baxaki kara ketare umarni naba, kuma daga yau zaki dawo sashena dazama, kafa kidauka sonki nake ki rainamin wayo aa, ina raga makini saboda darajar abba da kuma darajar aure, zannuna maki kuskurenki ne saboda kigane zunubi kike aikatawa, kuma yazama warnig agareki dan naga kinada taurin kai sosai, kuma bashi zaisa ki rainani ba, turata yayi takwanta kan gado shima ya hau gadon.....


Taku maman ahmadu.....
[8/12, 22:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 91-95

_Muntaz zare ido tafarayi, tana tunanin abinda yake shirin yimata, debe rigarta yayi gabadaya sai hawaye take, tace yaya dan girman Allah kada kayi abinda kake shirinyi wallahi natuba bazan karaba Allah, tsawa yadaka mata yace"keep quite_

Idanshi jajur yake kallonta yana mamakin irin diri na muntaz, jawota yayi yafara shafata tunda sauran hankalinshi har yagushe, na shanunta yakama yana tsutsa wani taji daga tsakiyar kanta harga duddugen kafarta, yar yar, runtse ido tayi taja wani gwaron numfashi wanda yayi daidai dashima yarima jikinshi yafara makarkata, kamar mahaukaci haka yafara wasa da duk wani sashe na jikinta.

_iya tashi hankalin yarima yatashi saidai zuciyarshi tana tuna mashi karfa kawuce gona da iri ta rainaka, muntaz dataga abin yayi yawa yasa tasaka kuka sosai tana bashi hakuri, amma ina! Yariga yayi nisa, daga kafugmfunta yayi zaiyi aika aika ihun da tayine yasa yadawo haicinshi yafasa abinda yayi niyya, yace kiyiman shiru bakece mai magana da maza ba to yau zanbaki abinnam dakike nema, girgiza kai tayi tace wallahi yayi nibanason komai dan Allah kayi hakuri_

Yarima yaso yakyaleta amma yakasa, atsakiyar na shanunta yasamu natsuwa wanda yadade baisamu ba, kuma yafitarda abinda yadade acikin mararshi, rungumeta yayi yanata makarkata, mubtaz kuwa tuni tsoro abinda yakeyi yasa tasuma, gashi duk yabata mata kirjinta da abinda yafitar, shiru yayi na minti talatin yana maida numfashi, sai asannam yakalleta yaga ashe bata motsi

_dira yayi daga kan gadon yasan suma tayi, dan haka saida ya tsarkake jikinshi sannam yafito yadebo ruwa yawatsa mata, wani wawan nishi taja afirgice tatashi tana cewa yaya kada ka aikata abinda kakeson aikatawa wallahi natuba bazan sakeba dan Allah kayi hakuri" tsuke fuska yayi kamar bashi yace oya maza kitashi kije kiyi wanka kidawo nam ina jiranki dan yau sainabaki abinda kikeso, hawayenta har sun dauke sai sheshshe takeyi, kamar wacce kwai yafashewa tashiga toilet dan taga bayima Allah yakeyiba, dan haka bada hakurima aikin banzane, tana shiga toileta acikin madubi taga duk kirjinta wani abune kamar madara, wankewa tayi tanaji kamar tayi amai, amma gaskiya yaya kazamine_

Minti goma tafito bata bari sunhada idoba, cewa yayi oya cire towel dim kihawo gadon nam, kuna banason gardama wallahi kinsan halina, cirewa tayi hannunta kan bakinta idanta har sun kumbura dan kuka zuciyarta kamar zata fashe, jawota yayi ya rungumeta dan shima hakanam yake baida kaya ajikinshi, jikin muntaz rawa yakeyi sosai tsoro da fargaba suna neman kasheta bata taba ganin namiji hakaba.

***********************************

_hade girar sama da kasa yayi yajuyo da ita yace"kalleni nam, dakyar taiya kallonshi jikinta yana rawa, murmushin mugunta yayi yace ashedai karyar iskanci kikeyi, gargadi zammaki wallahi duk ranarda nakara ganin kinama wani shege dariya sainayi maki abinda yafi wannan, kuma inason kigayawa yayan nan naki najeeb yake kowa? Kigaya mashi kinada aure, kinji na rantse idan nakara ganin kuna zance dashi wallahi rantsuwata bazataje abanzaba sainamaki abinda har kimutu bazakiyi marmarin ketare maganata ba, kinji abinda nace maki?_


Daga kai muntaz tayi jik nabari tace naji yaya wallahi bazan karaba, kallonta yayi sosai tabashi tausayi, yana kuma tausayawa kanshi" good girl, yanzun saki idah sauran funishment dinki, saurin kallonshi tayi tana girgiza kai, daure fuska yayi yace" do what i saida b4 i caunt 2, 1...dasauri tace yaya what can i do for you?  Abin yanuna dake gabanshi tsaye yace bakinki zakisaka kirika tsotsa

_kallon gurin tayi, saurin rufe idonta tayi tana yamutsa fuska aranta tace kazanta, tsawa yaraka mata aidasauri takafa kai tabi umarninshi, rike kanta yayi yana kasa da sama yana lumshe idanuwansa, muntaz dagowa tayi tace yaya nagaji bakina yayi ciwo tana hawaye abin tausayi, dakyar yabude idanshi yakalleta yace kisaka hannu to ya nuna mata yanda zatayi, cikin zuciyarta sai rokon Allah takeyi yakareta daga sharrin shaidanim nam_

Haka tarika mashi dayaji dai bazaiji abinda yakeson jiba, kwantarda ita yayi yasa bakinshi tsakiyar...... Yana tsotsa, muntaz wani anu taji jikinta har makarkata yakeyi bayan yadau tsawon lokaci yanayi, yadago yakalleta yanda ta lunshe idanuwanta yace yar nema kawai, yanda yayo dazun haka yayi yasamu nutsuwa, ciccibarta yayi suka toilet, muntaz kam takaici da kunya sunkaimata koina, yarima ma dauriya kawai yakeyi amma wata zuciya tana cewa ai gargadine kawai take maka

_haka dai yasa tayi wanka,yace tafita taje ta kwanta, kuma idan tayarda wani yaji maganar nam saiyamata duk abinda yaga dama wanda yafi wannan, gurinkarfe 2:30 yanzun tasan kotakoma sashensu zata sameshi arufe, yasa takwanta kasan capet tanw kuka har bacci yakwasheta, yana fitowa baibi takantaba yakwanya yanajin wani nishadin dabai tabajiba, haka bacci mai dadi yadaukeshi, muntaz kuwa har cikin baccin kuka takeyi_

Agurin najeeb kuwa gajiya yayi dajiran tafito yakoma yakwanta yana tunanin abindazaisa taki dawowa, kodai akwai abinda baisani, koma dai miye gobe dole ayita takare zai gayawa abba yanason muntaz kawai, haka yakwanta yanata tunani iri iri, bangaren maryam kuma kwana tayi tana tunanin najeeb

***********************************

_koda yarima yatashi baiga muntaz ba, murmushi yayi yace aidaga yanzu nasan maganinki yar rainin wayo, muntaz kuwa tunda safe tasan abba yana fita massallaci zaabude kofa yasa ta lallaba ta fita dakinta takoma inda ta isko hinde tana gyara dakin, dasauri taduka takwashi gaisuwagm ga gimbiya MUNTAZ... amsawa muntaz tayi tahaye gado bacci mai nauyi yakwasheta sai around 12 tatashi da mugun ciwon kai dayasa ko idanta bata iya budew sosao dan suma ciwo sukeyi_

Hinde ce tazo tasameta cikin wannan halin taje tagayawa ummah wacce ita duk azatonta tanacan sashen yarima, dan harda breakfast tasa aka kaimusu cam, dasauri tashiga dakin tana taba jikinta taji zafi rau, muntaz lafiya meyasameki? Me yarima yamaki? Shiru muntaz tayi tana tunanin abinda zatace, ummah kainane kawai yake jiyo da idanuna haka kawai nayashi dasu, kallon tuhuma ummah tamata tace dama bagun mijinki kika kwanaba ne? Dasauri muntaz ta girgiA kai tacee aa ummah nan na kwana, kada kai kawai ummah tayi tace hinde tadauko mata waua takira yarima yaz yadubata

_bayan Yafubat yarubuta mata magungu da sauransu yakara gargadinta da kada takuskura ko ummah ne tagayawa abinda yamata, saida ummah ta tilastata taci abinci sannan tayou  sallah, hankalin najeeb inyayi dubu yatashi to kodao wani abu mutumen nan yamata?_

Aranam yasamu abba yamashi maganar muntaz, abba yajinjina yakalkeshi yace gaskiya najeeb naso ace zaka iya auren muntaz dazanfi kowa farinciki, ummah ce tashigo tareda yarima suka gaggaisa, abva yace to dama kuwa inason ganinku, kallon najeeb yaya da har fuskarshi tacanza yace" najeeb muntaz dai nayimata aure kuma yarima shine mijinta, zunbur najeeb yatashi yanama yarima wani kallo, shikuma sai murmushin mugunta yakeyi

_zauna abbah yace dashi, zama yayi yadafe kanshi dake sarawa idanunshi jajur, abbah yace kayi hakuri najeeb muntaz matar wanice, amma tunda kai dana ne kuma nayaba da halayenka kaje nabaka MARYAM_
[8/12, 22:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐

*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

Page 96-100

*FAN DIN MUNTAZ KUYI HAKURI NA RASHIN JINA KWANA BIYU, AKWAI UZURIN DAYA TSAIDANI, INA MIKA GAISUWATA GA DUK WANI MASOYIN MUNTAZ...MUJE ZUWA🚶‍♀*


_najeeb tunani yakeyi shin wai wacece ma maryam ne? Yarima kuwa kallon abbah yayi yana mamaki, karfa azo ayi abu adawo ana danasani, shidai gaskiya inyana raye maryam bazata kara shiga cikin wata matsalarba insha Allah, umma kuwa kamar tafi kowa murna dan tafahimci y'artata tunjiya, Abba saida yakara maimaita abibda yace, sannan najeeb ya iya dago kai yace"wallahi abba duk hukuncinda kayanke daidaine agurina, tunda har narasa muntaz zan iya auren kowacce ballantana wacce kazabamin, zanfi kowa jin dadin hakan, nagode abbah! daga haka yatashi kamar wanda bashida jini, yarima yabishi da ido yana tausaya mashi kanar shine yanzun ace za'arabashi da muntaz, to ya zaiji kenam?_

Tsakanin maryam da muntaz bawanda yasan wainar da ake toyawa, shiga dakin najeeb keda wuya yadauki wayarshi yakira muntaz, dakaga idanshi kasan ranshi a bace yake, kanajin muryarta kasan batada lafiya, amma me" najeeb cewa yake kinci amanata,  kinci amanar soyayya, Kinyima zuciyata illar da baza taba warkewaba, muntaz bantaba gani butulu azzaluma irinki ba, ashe kinada aure kike bari muna aikata zunubi? Share hawaye yayi yace by d way i dont know even what to say to you, amma ke kinsan saura, kada kikara kirana koda sunan yayanki, fateema kinsa natsani soyayya, kin yaudareni kukane yaci karfinsa wanda yakasa karasa maganar, kukan itama tagashe dashi tarasa abinda zatace masa, katse wayar yayi yajefar kan gado yafara hada kayanshi

_muntaz jikinta har rawa yakeyi takira wayarshi missed call data mashi yafi goma amma yaki dauka, jitayi zazzabin ma batajinshi tasauko kan gadon kamar mahaukaciya dakinshi tanufa amma bayanan kuma duk wani abu nashi yadauke, dagudu tawuce sashensu abbah can tasamesu, bakin kofa tatsaya sakamakon jinda tayi abba nacewa,"toh najeeb Allah yakiyaye yakuma dawo dakai lafiya, saidai" ya batun auren naga kamar bakaji dadiba? Murmushin dole najeeb yayi yace" ai abbah ni banida zabi in yau kace a daura yamin, murmushi abba yayi yace"Allah maka albarka, yace ameen, adaura kawai yanzun a fadah tunda nasan ita maryam bazatamin musuba yaso duk ranarda kazo saikatafi da matarka, wani abu najeeb yaji azuciyarshi ya runtse ido, yace to abba ba matsalala, muntaz dake tsaye kamar gunki tana kare masu kallo tafashe da kuka_

wanda yasa duk suka juya suna kallonta, durkusawa tayi kasa tace haba abba Dan Allah kada karabani da Farincikina, kallonta abba yake yanda take kuka ba kakkautawa, yarima kuwa bakinciki kamar yahadiye zuciya, kama kafan abbah tayitana kuka wallahi abba yaya yarima basona yakeba hasalima yatsaneni, dan Allah karaba wannan auren kaddarar daka dauramin, tsawa abba yadaka mata yace sakeman kafa shashasha kawai, shi baiman misuba saike to bari kiji wallahi koda mutuwa zakiyi yarima shine mijinki, kara rushewa tayi da kuka najeeb tashi yayi dan yason jin kukanta, rike kafarsa tayi tana cewa yaya najeeb dan Girman Allah kada kayi aure wallahi ina sonka, ai yarima baisan sanda yatashi yakwada mata mari yayi dai dai da isowar abbah shima yakai mata mari

***********************************

_dauke wuta muntaz tayi hannayenta kan kumatunta, dasauri najeeb yabar falon yana share kwallah, tashi mintaz tayi tana binsu da kallo da gudu tajuya tashiga dakinta tarufe, maryam data dawo daga makaranta kenam takalli ummah tace umma wai meke faruwane? Zaunarda ita ummah tayi tagaya mata komai, bakin maryam kin rufuwa yayi, har ummah tagane, tashi maryam tayi yace shine waccan take kuka bayan tanada mijinta, ummah ce tamata dakuwa taceto mara kunya kindajita wallahi saurayin kanwarki, zunbura baki maryam tayi tace toni ummah miye lafina? Jawota ummah tayi tace kindauka bansaniba ne? Tunjiya naga take takenki, murmushi maryam tayi tace kai ummah_

Anadawowa sallar azahar aka daura auren maryam mahmud lamido da najeeb sadiq moddibbo, najeeb baiko dawo gidanba yawuce zuciyarshi kamar zata fashe, maryam kuwa baki yaki rufuwa dukda bayaga angonba amma abin baidametaba itadai gurinta yacika, bangaren muntaz kuwa saida ummah tayi kamar sannan tabude kofan bayan tasha kuka hqr idanunta sun kumbura, nasiha umma tafara mata da kuma karbar kadda aduk yanda tazo maka maryam ma tashigo tana bata hakuri, tanuna itama ta yarda da auren ne badan tanaso saidan biyayya ga abbah, muntaz kuwa jin abinda maryam tafada ne yasa tadan saduda, wato maryam daba yarcikinsabama da najeeb dim sunmashi biyayya ballantana ita gaskiya dole tanemi gafarar abbah

_yarima kuwa jiyayi kaman ancire mashi wani kashi a zuciyarshi, haka yawuce makarantarsu muntaz yamata register na weac da neco, dayake tanada ilimi basu wani sha matsala ba sukayi mata, dukda tayi kankanta dayawa shekara sha hudu!, bayan yakoma gida yawuce sashen ummah inda yasamu tasasu gaba ana masi gyara, satan kallon muntaz yayi yamda yaga fuskarta ta kumbura, haushi yaji wato akan rashin sonshine yasa take wannan haukan, me najeeb yafishi wanda baima kama kafataba mst yayi tsaki ummah tajuyo takalleshi tace mustafha lafiya? Tashi yayi yace bakomai ummah, dama nazone kawai nagaya maki nayima Muntaz register na ssce zasufara wani wata, ummah tace to Allah kaimu, yace ameen_

Tabe baki muntaz tayi tace dan iyayi, kawai dan ahanani shakatawa shine bakomaiba, harara tamaka mashi saiga idanshi zare ido yayi irin dawa kike dinnam, saurin kauda kai tayi kamar ba ita tayiba, shiko aranshi cewa yake zan kamaki ai karyar rashin kunya kikeyi, sallama yama umma yafita muntaz taja tsaki saiji taji umma tabuge mata baki, tace"anya kuwa kinada hankali fatima? Mijin naki kikema tsaki! Wallahi ina guje maki halaka, rau rau muntaz tayi da ido tace kiyi hakuri ummah bazan karaba, amma meyasa zaiyimi register tin yanzun? Kallon mamaki ummah kemata tace"anyi dim ai wallahi yarima yana ma maki sannubin wanine ai cireki zeyi, to ummah dan Allah ina ruwanshi dani kawai dan... Bata karasaba umma tabuge mata baki tace kinci uwaki nace

*********************************

_me maryam zatayi inba dariyaba ita dazataga nata mijin aida dadi zataji, amma ko waya bata hadasu, gyara ake masu sosai kullun cikin shan jike jike suke jikinsu har yadau wani kamshi na musamman, yau su muntaz suka fara jarabawa wanda yarima Kuwa yanzun yayi kusan wata daya bayanam, sunyi tafiya shida abbah, maryam kuwa sai jiran tsammani takeyi amma shiru tun abin baidamunta har yafara, ummah kam ita mantawama take da maryam tayi aure_

Bangaren najeeb kuwa gidanshi yakoma bakinciki na neman kasheshi saida yakwanta asibiti sati biyu sannam yakoma aiki, rabonshi da gidansu tunkafin yaje kano, baiyi gigin gayama   baba ba haka yakoma aiki, tsakani da Allah shi mantawa yakeyi ko yayi aure yau sati shidda da aure su abba suka dawo, muntaz yau kamar tadora hannu akah ta zunduma ihu, yanzun zaifara matsa mata, ta window take kallonshi suit ce fara ajikinshi yasaka bakin glass a ido, kura mashi ido tayi batasan sanda tace waw ba!, inama ace yanda yakeda kyau haka zuciyarshi take tsaki taja tafita da gudu dan tayi missing abbanta

_rigace doguwa yar kanti fara take sanye da ita mai hannun ves, gashin nam yasha kalaba har gadon bayanta dagudu ta rungume abbah tana oyoyo, ummah ce takaimata duka tace nimatsamin inga mijina inke baki damu danakiba ina na damu da nawa abbah mezaiyi inba dariyaba, muntaz kuwa rike baki tayi yanda taga ummah ta rugume abba ba kunya, kallon inda yarima yake tsaye tayi daga mata gira yayi irin kinji aime ummah tace me kike jira? Muntaz murguda baki tayi tawuce dakinta, binta yayi da kallo abin har yanasashi dariya wato yarinyarnan akwaita da rashinji ga kuma tsoro, zama sukayi kowa a dinning muntaz ce kawai bata nam, abbane yakalli maryam yace jeki kira kanwarki tazo nam muci abinci_

Har maryam tamike yarima yace tadawo bari yaje yakirata duk sunyi mamakin abun, abba da umma suka kalli juna sukayi murmushi, kwance yasameta da littafanta tana karatu batasan shigowarshiba saiji tayi anyi gyaran murya, dasauri tatashi tana raba ido tana kuma kare kirjinta dan wanka taso shiga daurw take da towel, tsura mata ido yayi yanda takarayin kyau fayarta tayi laushi ga kunshi dake zane a hamnunta yayimatukar daukan hankalinshi, daga mata gira yayi yace wakike murgudama baki?  Narai narai tayi da ido tana kallonshi baisan sansa muemushi yakubuce mashi yace"kinsan Punishment dinki ai anjima dolw kizo karba, zare ido tayi tace dan girman Allah yaya kayi hakuri wallahi sharrin shaidan ne........



Taku har kullum MAMAN AHMAD
[8/12, 22:56] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐


*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*


*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*


                  *(D.B.W.A)*


Page 111-115


_zare ido najeeb yayi yace" wa? Ni? Yanuna kansa da yatsa, daga kai tayi alamar ehhh, dariyace takubuce mashi yace sokike mai martaba yasa azaneni, kukuma kisa gimbiya ta canyeni d'anye, yafadi haka yana kallon maryam dake murmushin jin kunta tunda ita muntaz batasan inda yadosaba, kallonta maryam tayi tace sis kinga banfito dawayaba kije gurin yaya kice yakira ummah shine kawai yafi sauki, badan tasoba tajuya tanufi sashensa, inda najeeb kuma yadauki maryam yana cewa"bafa inda zakije kibarni! Ai ummah tasan kuna gun mazajenku yasa tarufe kofa, kinga mu ai tamana rana dangashi yau zan kwana da sweetheart d'ita, boye kanta maryam tayi a kirjinshi alamun kunya dakuma dad'i, bai ajiyetaba sai akan gado yana cewa wai ashedai kinada nauyi, zare ido tayi tace kodai kaine raggo bah! Kallon cikin idanta yakeyi yace zaki kuwayi bayani yau, nine raggon?_

Saurin kada kai tayi dan tagano inda yadosa, zaunawa yayi kusa da ita yana cewa baby bacci nakeji, barinje inyi wanka inzo kinji, itadai kallonshi kawai takeyi yashiga wanka yafito dagashi sai towel, mikamata towel yayi yace oya kema jeki kiyi wanka kuma dagacan kidauro alwala, saka kayanshi yayi yafita yace yana zuwa tabashi 30min, yana fita tatashi dasauri tashiga tayi wanka tafito tarasa kayanda zatasa, mai tashafa da turaruka masu kamshi nashi, jin zaa bude kofa yasa tatasji dagudu tajanyo blanket tarufa dashi, najeeb murmushi yayi yace nida kayana amma anamin rowa, oya taso muci abinci nasan kinajin yunwa, koda yake bari mufarayin sallah tukum yaajiye ledar ya bude drower yadauko wata leda dayazo mata da ita tun daga yola, yace tasaka jallabiya ce guda uku da kayan bacci da dai sauransu.

_jallabiya tasaka sukayi salla raka'a biyu, bayan sunyi addu'a kamar yanda mazonmu annabi muhammadu (S. W. A ) ya koyar, ledarda yashigo da ita ya bude kajine guda biyu da exotic biyu, cinya daya yadauko yabata abaki takauce, matsowa yayi inda take yajanyota yace baby kisaki jikinki ba abinda zaifaru saida yardarki kinji, maryam batasan wacce duniya takeba saboda dadi, haka yadinga bata abaki har suka koshi nam yaciro wata rigar bacci mai guda biyu, daya me hannu vase daya Kuma kamar falmara yace tasa, dauka tayi tashiga bayi tasaka dakyarcta iya fitowa, rungumeta yayi yace bany kinga yanda kikayi kyau kuwa? Nagode Allah daya bani ke amatsayin matata, kara shigewa kirjinshi tayi tace, nima nagodema Allah dayabani miji kamanka_

Bayani yacanza domin kuwa najeeb lalabo bakinta yayi yana kissing, wani abu sukeji gabadayansu, haka ya sungumeta suka fada kan gado, rikecewa najeeb yayi tunda yakai hannu kan na shanunta yana matsawa, taushinda dayaji yakara gigitashi jikinshi sai kyarma yakeyi, maryam baki yamutu tayi lakwas tana amsar sakonni daga goganta, can najeeb yacire wandonshi yacire mata kaya dagana kuma sai salo yacanza, nan maryam ido yafara raina fata dan kuwa yanda budurwa take haka tadawo dan tasha gyara sosai gurin ummah, aikuwa najeeb kamar zai haukace sai albarka yake sakamata, maryam kuwa sai yanzu tasan tayi aure ta kuma auri gwarzon namiji, najeeb shine bai sarara mataba saida yaki kukanta tana neman shidewa, soyayyarta shigarshi kawai yakeyi yana sama abba albarka, bari mu waiwayi gimbita muntaz muci yanda takaya tsakaninsu

***********************************

_muntaz zuciyarta na bugawa tajuya zuwa sashenshi, tayi kusan minti goma sha biyar tsaye tarasa yanda zatayi gurin yarima kuwa tana fita yadauki coffe dinshi yana kurbawa yana danna labtop dinshi, wani gefe kuma yana tunanin muntaz da yanda zai bullowa matsalar dake damunsa, sallamarda muntaz tayine tadawo dashi duniyar dayaje, sunne kai tayi kasa tana murza yatsunta, mamaki yakeyi abinda yasa tadawo itada tasheka da gudu, yi yayi kamar baigantaba yaci gaba da abinda yakeyi, tayi kusan five minute tsaye sannan tayi 'kundunbala tace yaya dan Allah ummah zaka kiramin, kallon kimma rainani yamata kifita gunta kyma kice inkira maki ita" komawa yayi da kallonsa kan laptop dinshi_

Matsar kwallah tafara dama tasan za'a rinah, yaya kulle kofa umma tayi koda naje shine nakeson ka kiramin ita dan Allah, aranshibyake cewa dama nasani akwai abinda yasa tadawo nam, yi yayi kamar baijitaba, tsayuwa tayi na kusan 30munute amma bataga alamar zai mata magababa, juyawa tayi da niyyar zata koma, dan gara taje koda dakinsu bajeeb ne takwana da ta kwana anam mugyn nam yakasheta da haushi" tsawa yadaka mata yace" ina kuma zakije da dawannam daren ehhhh?  Kajimun dan rainin hankali! Tafada aranta, afili kuma juyowa kawai tayi tasadda kai kasa, tsaki yaja yace bifa munafurcine banaso, kinje kingayawa ummah zaki kwana gun mijinki takulle kofa, kuma yanzu kinzo kina gulma kamar bakisan komaiba

_wani mugun bakinciki taji a zuciyarta wato itama takawo kanta gareshi kenam, wannan akwai dan rainin wayo, kala batace mashiba sai hawaye dake zubo mata na takaici, dadi yakeji aranshi amma bazai nuna mataba kada ta rainashi, tsoron juyawa takeyi kuma tayi laifi, bata kumasan mezatayi ba" shikanshi yarasa abinda zaice mata, danhaka yace kinzo kimmi tsaye kamar hakura, nifa ba'amin kwana da datti dan banga wanda ya aikoki ba, dan haka kije kiyi wanka ki karba abinda yakawoki nam, takaici yasa taki koda motsi datasan yanda tatsaneshi dabazai fadi hakaba, amma bakomai duk wulakancin da yake mata watarana zata rama da yardar Allah_

Tashi yayi inda yake yajawo hannunta yajefata toilet yace"idan kinfito kyayi tsayuwarki daga inda kika tsaya nidai muradina kawai kiyi wanka dan banga dalilin dazaki tsayamin adaki ba"bakiyi wanka ba, kuka sosai muntaz takeyi a toilet dim, saida tayi mai isarta sannan tayi wankan, sannan tafito daurw da towel gashi batada kayan sakawa, kayanta ta mayar yace kazamar banza, falo yac rakoma danshi warima taje masa adaki, cikin mintuba dabasufi biyu ba yarima yaji gabadaya duniya ba wacce yaj
kejin haushi kamar muntaz, fita tayi takoma falo tana kukan bakinciki, tanama kanta alkawarin bazatama kara kusantarshi ba balle haryamata cin kashi irin wannan ba

**********************************

_acan bangare d'aya kuma muneera na gani inda take kallon duk abindasu muntaz sukeyi a 'kwaryar bokanta tana dariya tana cewa kai boka aikinka yana kyau, yanzu so nake gabadata abirkito mashi tunaninshi guna, kuma koda uwarsa tamasa magana bazaijiba yanda zaiji tawa maganar, kecewa da dariya boka yayi yace" ke dad'ina dake jakace bazaki ta'ba ganewaba nace maki yarima yanada tsari sosai ajikinsa, ko yanzun dakike ganin kamar yakamashi na tabbata na kankanin lokacine kuma dan kawai har yanzu ba tabbatarda yanason yatinyar bane amma ina maigayama maki wata magana matsawar yakusanci yarinyar tofa komai zai karye, koni bani nayi wannan aikinba dan bazan iyaba, maigidana naroka yamin wanda duk duniyar nam ba wanda yakaishi kafiran aljanu, sunansa HATSABIBIN boka dan haka kibi a hankali yarima yafi karfinki dani nam dakike ta'kama dashi, muneera bataso hakaba tabashi abinda tazo dashi tayi gaba tana tunanin mafita_

Muntaz haka takwaba a falo ga sanyi duk jikinta karkarwa yakeyi, yarima kuwa harda minshari abinshi shiyama manta akwai wata halitta cikin chamber dinshi, gari na wayewa muntaz tafice dayake abbah nafita masallaci da wuri yasa ta tararda kofa abude sumui sumui tawuce dakinta umma kuwa harda leke yanda taga muntaz yasa taui zaton mai aukwa ta auku, na take tahada ruwan zafi da duk abinda ake bukata taje tatasa muntaz agaba tana mata gashi, itadai ikon Allah kawai take kallo ammafa taji dadin jikinta san jiya tasha sanyi yasa tayi vaccin kwarai yanzu, umma naganun haka tagice dakinta, tana murna takusa samun jikoki, yarima kuwa koda yatashi baima nemeta dan yasan tafita haka yauita sabgar gabansa

_su maryam kuwa anji jiki sai shagwaba takema najeeb, shiko duk yasusuce sai lallabata yakeyi dan yasha dad'inda baita6a shaba arayuwarshi, kunya tasa naryam takasa shiga cikin gida haka najeeb yamata wanka yakuma hada mata ruwan zafi tayi gashi, ummah taji shiru yasa ta aikamasu da breakfast bayan sunkarwne maryam tadauko kwannan, daganin yanda taje matse kafa ummah taganota, dakinta tashige tana tuna irin soyewardasukayi ko yamzum dakyar yabari tafito yana cemata shifa, idan zaikoma da ita zashi dan haka tagayawa su abbah, itama tafison hakam, dan haka anjima zata gayawa ummah_

Tundaga ranar yatima ya ajiye shafin muntaz sai ciwom mara dayaje fama da ita wacce yanzun takaiga ko magani yasha bata sauka sai sanda taso, yau satin najeeb biyu kuma tun ranar farko maryam takasa komawa gueinshi dan kunyarsa datakeji, kuma takasa gayawa su umma, najeeb yagaji haka yaje yasamu abbah yagaya mashi bam abba yagayawa umma da yarima duk sunyi naam sa zancen, dan haka jibine zasuyi tafiya bayan anyi jere, zaa hadata da kuyangi hudumasu yimata hidima, bayan kwana uku bajeeb yatafi da amaryarsa sai kawar ummah da kanwarta suka rakasu, kuka sosai muntaz keyi irada maryam, dakyar aka rabasu haka suka tafiyarsu, bayan wata daya muntaz kuwa har result dinsu yafito nan yatima yace tunda tayi abin kwarai kawai yasamomata addmision U. k zatayi karatun likiti duk yayi hakanne dan bayason ganinta, da farko su abbah basu aminceba amma daga baya dayace masu ai shima cam zaiyi doctorate dinshi sai suka amince, muntaz tafi kowa farin ciki dan tanason tawaye takumasan miye rayuwa, dan dolene tarama wulakancin dayamata



Taku mmn ahmad.....
[8/15, 01:19] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐


*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*


*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*


                  *(D.B.W.A)*


Page 116-120


*har wa yau dai hakurin nam zanbaku masoya muntaz...., banajin dadi ne shiyasa, ko yanzun nayi makune kawai dan naga kun damu dayawa, ina godiya da gaisuwarku da addu'o'inku gareni, nagode kwarai💋😘*

Bazan taba mantawa dakuba

Maryam ishaq
Mmn fairuza
Sara subajo
Maryam kaoje
Zainab kaoje
Fateema kaoje
Ummyn yusra
M.kaoje dandalin novels
Littafan hausa
Ummyn yusra
Zara surbajo nocel
Da bazarmu writters association
Musan kanmu marubuta
And all my fans........

Luv you all

_life goes on, muntaz har angama shirye shirye zuwa karatu, yarima kuwa ba abinda yacanza, maryam da najeeb kuwa soyayya suke ba kama hannu yaro, shirya kaya muntaz keyi hardasu hoton LIKACIN ABU AYISHI wanda takance hartamutu vazata taba mantawa dashiba, jibine tafiyarta bawanda batayi bankwana dashiba, saikuma yanzun takejin kamar tafasa tafiyar, abbane zaune a falo dasu ummah sai yarima, fada yakema muntaz akan karta kuskura takula kowa tadai san tanada miji tayi abinda yakaita kawai, banda banzayen kawaye da sauransu, kuma dole watashekaea zata dawo tayi sign ka duk wata kadara tashi daya barmata, lokaci yayi dazai kwato y'ancinshi dana 'yarshi, dan dama jira kawai yakeyi tacika shekara sha biyar, muntaz kuka taje hardasu majina yarima kuwa ko ajikinshi, ummah ma hawaye taje tana cewa ni wallahi dama anbar tafiyar nam yarinya batasan kowaba, as her age gaskiya bai kamataba_

Abba ne yadubeta yace banda abinki, ai inda gida a u.k ko dama can, yanzun haka jiya nakira maigadin gidan yace ba abinda gidan yayi kuma natura mashi kudi adanyi yan gyare gyare dasu kayan abinci, kuma zaa samu wacce zata tayata kwana da aikace akacen gida, kuma baga mijintaba aitare zasuje inyakare mata procees sai yadawo kafinshi yashiryanashi karatun dukda shi bazai wuce shekara dayaba, ummah nisawa tayi tace gaskiya alhaji ni nafison daga nam ahata da altine kawai sutafi tare yafi, tunda ita dattijuwace zata ri'ka lurashsheta idan tayi badai daiba" koya kagani? Dan nazari abba yayi yace gaskiya shawararki mai kyauce inaga hakan zaayi kawai, rungume ummah muntaz tayi tana murmyshi koba komai zata samu abokin fira, kuma tsohuwar suna shiri sosai, abbah ne yakalli yarima wanda yaketa latse latsen waya yace" yarima bakace komaiba, dagowa yayi yace ai abbahba abinda zance face Allah bada sa'a  duk abinda kukace ai haka za'ayi, tabe baki muntaz tayi tace koma baka fadaba, harararta yayi itama ta murguda mashi baki, kada kai yayina irin zaki gane kuranki

_tafiya ta kankama inda maryam tazo harda najeeb danyima muntaz bankwana suna kuma yimata fatan alkhairi, yauce ranarda zasu daga zuwa birnin United Kingdom, kuka sosai muntaz keyi tana share majina ummah ma haka, takaici yacika yarima saikace wacce zata mutu saida yamata tsawa sannan dakyar suka shiga jirgi, maryam ma saida najeeb yayita bata hakuri haka jirginsu yadaga duk ba wanda zuciyarshi takeda dadi sai yarima, jiyake kamar ammashi bushara da aljannah koba komai idan yadaina ganinta kila zatabar azalzalarsa, dan dayagama mata process dawowa zaiyi, a jirgimma kowa da gurinsa itada innah altine guri daya, yarima kuwa can gefe sai uban tsakin dayake jah, sai gurin karfe shabiyun dare su muntaz suka sauka, driver ne yazo daukarsu wanda abba yayi magana dashi zairika kaita makaranta kafin tafara koyon tuki itama, kalle kalle muntaz takeyi gaskiya garin yayi mata ga sanyi, bayan sunshiga mota driver yajasu zuwa gida bawanda yake cewa wani abu, su innah altine ansaki baki ana kallon abubuwa, gidane mai daki biyu da falo sai kitchen da store dinnig area da dai sauransu, sai bayan gidan dayakeda dan karamin swimming pool da garden sai gurin wasa kamarsu boolly ball su tennis dadai sauransu, ga shuke shuke masu kyau gidan dai yayi ba matsala, kuma ansaka sabbin furnitures, suna shiga yarima yawuce dayan dakin bayan yace driver yasiyo masu abinda zasuci, su muntaz kuwa suka shiga dayan wanka suka fara suka dauro alwala danyin sallah, can driver yadaeo da abinci taje away guda uku kowa yadau daya, yarima kuwa yana daukan nashi yakoma daki abinshi_

Suma suna kare cin abincin suka koma daki, innah aktine ce tace maza muntaz tace gun mijinta takwana acan, batadon yimata gardama yasa tatashi takoma falo tayi kwaciyarta dama tagaji nan da nam tayi baccinta, gun yarima kuwa bayan yaci abinci dagashi sai short nikker ya kwanta abinshi, yamatsu gobe tayi yagama abinda zaiyi yakoma gida danji yake kamar yana kan allura, gari na wayewa muntaz tabude ido taga haske koina subhanallah tace tayi mika badai har rana tafito banyi sallah ba kai amma nayi bacci dayawa, kamshi tajiyo kitchrn takeka taga innah altine tana kayan kari, gaisawa sukayi muntaz tawuce zuwa dakinsu dasuka sauka, tayo arwala tayi sallah wanka tayi tashirya cikin riga da wando tadora rigar sanyi sama dan garin ana sanyi, tayi kyai sosai red lips stick kawai tasaka da hoda tayi kyau sosai, fitowa rayi tashiga kitchen ta isko innah har tagama, daukowa tayi takawo dinning lojacin shikuma yana fitowa, tsayawa yayi yana kallonta yanda tazama kamar baturiya, ina kwana yaya, shine abinda yadawo dashi daga duniyar daya tafi dakyar ya iya amsawa da lafiya.

*********************************

_har yajuya zai koma kuma yajuyo yace, kikaimin break fast dina daki, yajuya yagice girgiza kai muntaztayi tace" Allah ubangiji yashiryeka mutun kullim kamar gunki! Haka tasakq a tire tabishi zuwa dakin, tana shiga dakin tagaya yafi wancan kyau da girma duka, salkama tayi dakyar ya amsa, ajiyewa tayi zata juya yace kehhh! Wazaiyi savin dina dazaki ajiye abu kawai kijuya? batace komaiba tafara saka mashi tahada mashi tea taajiye, kallonshi tayi tace akwai wani abun, yanda tatsareshi da ido yasa yaji wani abj yar yar yana masho yawo ajiki, saurin dauke kanshi yayi yace, bakomai kuje kishirya zamu shiga skull dim, i need to live dis town, ok kawai tace taui gaba abinta, tana cewa nima ai basom zaman naka nakeba gara katafi kona sakata na wala_

Bayan yakarwne yafito yatararda inbah a falo yace ina takene, dasauri innah tatashi bayan takwashi gaisuwa tace tana daki ranka yyadadwe, wucewa yayi zuwa dakin yarinyar nam tama rainashi wato shinema zaijirata, bangarwn muntaz kuwa tana fita dakinshi tashiga bayi tatara ruwan zafi a baf, shiga tayi tanajin dadin yanayin garin, gaski yanayin garin yamata wani dadi takeji data shiga ruwan, lumshe ido tayi tana tunanin yanda rayuwarta zata kasance a wannan garin, lokaci yaja sosai amma bata saniba ita tama manta da batun yarima, yana shiga dakin baigantaba yayi zaune kusan minti shabiyar bata fitoba kuma baiji motsin komai ba iya haushi yakai gurin jinshi, tasji yayi yana cewa bari in iskoki toilet dim harkin isa ki shanyani?  Ni saankine? Tura kofarar yayi abinda yagani ne yasashi yadauke huta, batasanda shigowarshiba dan idanta arufe suke, jin tayi ajikinta kamar ana kallonta yasa tabude idanta dasauri, gaminshi yarikitata yasa tatashi zubur tamike dasauri tanazare ido, kallon dayakemata yasata tatuna da yanda take, juyawa tayi baya tana makarkata duk adduar datazo mata yi take gabadaya ta rude

_shi kuma kamar wanda aka dasa, haka yayi wangale baki yana kallon kyakkyawar surarta, jin yaki fita yasa dasauri tazari towel tadaura, wani wawan nunfashi yarima yasauke yafita da sauri yana cewa idan kingama kifito mutafi kuma kada kibari indawo dakin nam insameki danni ba bawanki bane, dasauri yafita duk jikinshi rawa yakeyi kamar d'an bori, aida gudu tafito tana sauke numfashi" jallabiya tasaka baka ko pawder bata shafaba turare kawai tafesa tadauki jakarta tafita da sauri, dauke kanshi yayi da kallonta har suka isa bawanda yace 'kala, dayake ansanshi nantake aka karw komai inda aka bata madecine, dawowaw sukayi gida kowa yawuce dakinshi, kwantawa yarima yayi rub da ciki yaruntse ido mararshi ciwo takeyi sosai daurew kawai yakeyi yarinya tana neman illatashi" haka ya wuni adaki saida laasar yafikira muntaz awaya yace tahafo mashi tea, koda yakirata tana kwance innah larai na taje Mata kai sunq fira suna dariya abinsu_

Tsaki taja tatashi innah ta girgiza kai ita takasa gane irin wannam auren, da yarima da muntaz takasa gane wanda yagi tsanar wani acikinsu, bayam tahada mashi tashiga dakin ta iskoshi yafito wanka kauda kai tayi gefe dan saida zuciyarta ta buga dataganshi haka, ajiyewa tayi tajuya dasauri saiji tayi anjanyota, fadawa tayi jikinshi, kara tasa dan taji tsoro sosai, shikanshi baisan sanda yajanyotaba, wani wawan numfashi yayi yace where did you think u are goin hah? Zuciyarta kamar zata fashe dan tsoro hardai dataji hannunshi kan 'kugunta, gata daga ita sai gajeruwar riga iya cinyarta sai dan short tite datasa daga kasa bakama ganinshi, dakyar ta'iya cewa dan Allah yaya kayi hakuri kasakeni pls

***********************************

_shinshinar jikinta yafarayi yana cewa" kinmanta duk wani abu dakike ta'kama dashi nawane? Sai yanda nayi da kayana domin nabiya sadaki, idan yau nakeso zan kutsa inda bakowanne ya'isa yabi ba saini, turata yayi yana kallonta da rinannun idanunshi yace" make sure anjima da darw kinzo nam basaina nemekiba, idan kuma kika bari na nemeki kinsan abinda zai biyobaya, get out of my room now, a tsawace yayi maganar dagudu tafito kirjinta kamar zai fashe, saida tatsaya tajita normal sannan takalli kofae dakinshi tace, tunda uwata baki tamun dazan biyoka har daki ka dizgani kuma ta harari kofarta taja tsaki tayi gaba tana cewa dan iska kawai, Allah yafika, azzalumi, shiga tayi daki suka cigaba da fira da innah tana cemata tarika lura da mijinta kar yaje ya auro wata, itadai muntaz jinta kawai takeyi, yarima kuwa ko kayanshi bai iya sakawaba saboda shaawa data motso mashi, jiyake kamar ya aikata abinda yakeji zuciyarshi tana ingizashi, yanzun zaiga muntaz tadawo, ido yasa yana kallon kofa amma shiru ko 'kuararta baigani ba, azuciyarshi yakecewa duk ranarda nariki yarinyae nam zata gane kuranta, haka yatashi dakyar yaje yayi komai na shirye shiryen tafiyarshi gobe_

Bai nemeta ma yasa aranshi duk tabari yakamata sai abinda Allah yayi, muntaz kuwa tama manta dashi saida yakirata yace ta dafa mashi indomie, tasan sarai soyake yakamata, tana dafa i domie dim taje kofarsa tasa murya tace yaya ga indomie dinka nam na ajiye tana gama fada taruga da gudu, abinda bata saniba bayama gidan yatafi gurin sallah dayake akwai masallaci unguwar, tana kaiwa falo taji ancafkota, ihu tasa taji anrufe mata baki, daukarta yayi kamar 'yar tsana yace keep quiet or i should slap ur face, gum tayi da baki tana zare ido, bai direta ko'ina ba sai kan gado kwance take shikuma yayi kneel down kan gadon yari'ke kugu yace" kingama iskancin? Rufe baki tayi tana rau rau da ido tana kuma girgiza kai, tamke fuska yayi yanuna kanshi yace, nayi miki kamada abokin wasankine? Girgiza kai tayi, yace"good, kallonta yayi sama da kasa rigar bacci tasa dakyar tarufe duwawunta Allah yasa tanada guntun wando, rigarfarace mai hannun ves lashe baki yayi yace ina abindanace ki dafamin

_kofa ta nuna da hannunta, kallon inda tanuna yayi, da mamaki yajuyoyana kallonta yace" rainin dakikamin har yakai haka? Abincina zaki ajiyemin a bakin kofa? Dafe kanshi yayi yana tunanin yanda akayi yarinyar nam tarainashi haka, hawaye kawai kezubowa fuskarta dan tasan yau zata gane kuranta, tashi yayi yace oya tashi kije kidaukoshi ko in fasa maki baki, ai da sauri tatashi tadauko, ce mata yayi tabashi abincin har sai yakoshi, haka ko tayita bashi yana kuri saida yacinye tabashi lemu yasha, cire gabadaya kayanshi yayi yace oya zokimun tausa, kallon jikinshi tayi tana kyef kyafta ido, kwantawa yayi tabi jikinshi da kallo duk gashi kwancebaki wulik dashi, runtse ido tayi tafara mashi runtse ido shima yayi yanajin wani abu_

Ta kusan rabin awa tanayi duk tagaji, dakatawa tayi tana sauke numfashi ga bacci datakeji, juyowa yayi tana kallonta yace taakayi ne? Yaya wallahi nagaji kuma kuma bacci nakeji kanta na kasa tayi maganar, kallonta yayi yace ok zonam ki kwanta, saida yadaka mata tsawa sannam tayi sauri ta kwanta, rungumota yayi saijin abu tayi ya zungureta, jikintane yafara rawa, yace tun yanzun aigarama kitanadi hawayenki har zuwa anjima tunda dai bakyajin magana, yau zan nuna maki niba saanki bane rokonshi tafarayi inda yasa bakinshi ciki nata.......
[8/17, 01:03] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐


*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*


*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*


                  *(D.B.W.A)*


Page 121-125


_kissin dinta yafarayi kamat mayuwacin zaki, mutsu mutsu takeyi dan kwace kanta amma inah! Yamata rikon maza, saida yagama jagwalgwalata sannam yadakanta, juyo da ita yayi inda duk hawaye yajike mata fuska, yace" kinci saa wallahi bazaki iya daukar lalurataba da yau abinda zai hana na nuna maki ni basa'anki bane sai Allah, ajiyar zuciya muntaz tayi wanda saida yayi murmushi yakalleta yace" saka hannunki ki ragemin wani abun, runtse ido tayi tafara mashi yana sama yana kasa da 'kugunshi sai can yayi wani gurnani yana sauke numfashi, janye hannunta tayi sakamakon d'umin dataji a hannunta, hararta yayi ya sauka daga jan gadon yawuce toilet duk kunya ta isheshi, baisan meyasa yakeson janyoma kanshi raini ga karamar yarinya ba? Muntaz kuwa ta'be baki tayi tace d'an iska kawai tasauka dagudu tawuce d'aki bayan tashafe hannunta da bed sheet dim kan gadon_

Koda gari yawaye ko nankwana baima muntaz ba innah kawai ya tarar kitchen yace shiya tafi, kuma takula da duk wani motsi na muntaz, ta kuka da kanta in wani abu yafaru kamar ta'barbarewar tarbiyarta danshi yasan yanda yabar matarshi, jiki na rawa innah tadur'kusa yar kasa tana cewa" insha Allahu ranka yadade ba abinda zai samu gimbiya, ta'be baki yayi yace da kin ku'buta innah dan wallahi bazan ta'ba yafe makiba idan kikabari wani abu yasameta, juyawa yayi yafice daga gidan yabar innah tsugunne, koda muntaz tatashi innah take gaya mata ta'be baki tayi tace Allah raka taki gona, yarima kuwa suna sauka nigeria dayake ta Abuja suka sauka saida yayi good one week baikoma kano ba, muntaz kuwa anfara zuwa skull kowa sai mamakin yarintarta yakeyi as her age harta kare secondary school, muntaz dai bilha'k'ki karatunta takeyi inda tafara sanin duniya, tasamu 'kawa mai suna munaiya yar sudan ce karatu yakawota nam saidai ita yanzu tana 17 years, amma dayake karamin jikine da ita sai kadauka sa'arsu d'aya da muntaz, dukkansu madecine suke karantawa

*BAYAN SHEKARA 'BIYU*
_abbah da umma ne zaune a falo suna duba wasu takardu, murmushi abba yayi yana ce kinga hajiya gaskiya yanzun zamu bar fada tunda dai yanzun dukiya ta tadawo, murmushi umma tayi tace kai Alhaji ai yarima bazaiji dadiba, girgiza kai abba yayi yace kinga nifa saidai inke zaki zauna da d'ankine nikuma sai inyo sabuwar amarya, zarw ido ummah tayi tace a'a alhaji daga wasa, dariya yakwashe da ita yace dad'ina dake kinfiya raki daga kawai zankawo maki 'yar 'kanwa, yarimane yashigo yace meye aketa celebrating haka? Ummah ce ta murtu'ke fuska tace watau yarima tunda yarinyar nam tatafi ashe bakeje kadubota ba kanata mana 'karya ko? To mu munje can inda take satinmu d'aya acan jiyama muka dawo bayan tasaka hannu atakardun abbanku, yanzun hakama maganar mukeyi mu zamu komawarmu yola dazama kai kuma sai kayita zama kai kadai, dasauri yarima yakalleta yace ummah yaushe kukaje bansaniba, kuma itace tagaya maku bana zuwa gunta?_

Murtu'ke fuska ummah tayi tace bansaniba, tayama za'ayi kasan munje can tunda bazama kakeyiba yau satibiyu kunacan gurin ba'kin meeting wanda baya karewa to idan baka saniba harda su maryam tare mukaje dasu su sun wucema dubai dagacan zasuje umra, sunne kai yayi kasa yace wallahi ummah abubuwa ne sukayi yawa amma insha Allahu zanje cikin shekarar nam, ta'be baki ummah tayi tace kwaiyi dakyau dai zaiga abu maikyau, batun komawatmu yola kuma ba fashi, zankoma inda akejin maganarmu gani ga maryam tunda kai g ka girma bakajin magana, abba yace kekuma hajiya ina ruwanki mutun da matarsa, daga kawai yabar 'yarki tayi karatu aiba laifi bane, yarima kallon ummah yayi yace kada kimun haka ummah wallahi natuba bazan karaba amma kada kiyi nesa dani dan Allah, nisawa ummah tayi tace kamakaro ni mijina zanbi kai kuma ka nemo matarka sai ta tayaka zama, magiya yarima yakeyi amma fir ummah taki, niko banga laifinta ba tunda bazaka bata abinda mijinta ke bataba 😜

***********************************

_kuka yareema yasa musu yana cewa taya za'ayi shi ya iya mulki shikad'ai, hakuri abbah yayita bashi yana lurardashi da zaijene shima ya cigaba da sana'arshi kozai samu yaci gaba da taimakon al'umah tunda dai yanzun yayan nashi yana gidan kaso, dole yaje yakulada 'ya'yanshi tunda ance ko hannuka yaru'be bazaka yarba, dan suna bu'katar babba tare dasu, tunda harda mamar tasu duka aka kulle dan komai tare sukeyi, hakadai yayita ba yarima baki har ya ha'kura, bayan haka kuma yace ya 'ko'karta yaje yaga matarshi wato muntaz, ummah kan ko ajikinta ko abbah dao dan bayason ace yashigarwa 'yarsane amma abinda yarima yaui bai kyautaba danma kawai sunga muntaxmz batada wata damuwane dan tamurmuje abinta, takuma 'kara wayau ga kyau kamar aljanah_

Watansu ummah uku suka kwashe inasu inasu suka koma yola, harda yarima akaje mota takai gomah sarki el-mustafha da tawagarsa, gida masha Allah dan Abba gabadaya yasa aka rufeshi akayi wani komai sabone gidane nagani na fada babba kamar a america, ahaka najeeb yatara 'kannensa gabad'aya su ukku suka ba abbah ha'kuri akan cin kashin dasukawa muntaz, nabil, nafisa, nadiya, nafisa da tayi aure harda 'ya'yanta biyu, nabil kuwa yakare Service dinshi dis year sai nadiya wacce tabawa munta shekara daya tana ss3 yanzun, haka abba yamasu nasiha mai shiga jiki inda yanuna masu komai yawuce yakuma 'kara dace masu ga ummah nam ita zata zama tamkar uwa agaresu, shidai nabil yatone wanda yariga yasaba da huld'a da mata kuma yana d'an kur'bawa, sai kallonsu yake sama sama yama za'ayi a kulle uwayenshi kuma ya'kyale ai wallahi sai yad'au fansa tohh fahh 😳 kwanan yarima biyu yawuce kano, maryam kuwa dad'i kamar yakasheta, gata kuma da tsowon ciki yau ko gobe

_rayuwar muntaz a u.k za'a iya cewa tafimata komai dad'i, gabad'aya tashafe babin yarima a rayuwarta dasu ummah kawai tasan tana waya, sai maryam, rayuwa sukeui itadainnah cikin jin dad'i da mutunta juna, sosai muntaz take karatunta hankali kwance, kuma ga nasarori, gabadaya harshenta yakoma kamar baturiya dukda turancinta yacanza, abinda zan gaya maku shine gabadaya bazaku ta'ba gane muntaz ba dan takara fati tagoge ga wayewa ga budurcinta duk yagama fita komai yanuna, 17years, tana kuma 300level yanzun, kuma tunda taje batazo nigeria ba, yanzun dai maryam kawai take jira ta haihu sannam suxo suga baby idan anyi biki su koma, kawarta munaiya gwanace gurin iya kwalliya gason gayu yasa takoyawa muntaz, yanzun cikin makarantar d'aya d'ayqne wanda baisansuba har suna aka masu da 2stars_

Ywrima gabad'aya aiki yamashi yawa, ga zuwa asibiti dayakeyibai fasaba dan yace idan baitaimakama jama'a da iliminshi ba baida amfani kenam, zaune yake a makekwn office dinshi tana duba wasu takardu, fadawane jibge a gaban office d'inshi suna muzarai wata budurwa nagani ko ince yayar yan mata tana tafe taci uban kwalliya sai karkada 'kugu takeyi, 'kura mata ido nayi dan inga ko nasanta?!, gajeruwace ammah kam akwai kayan marmari 😋 jiki yasha bilicin, sai taunar cingam takeyi tana kad kas kas, zarro ido nayi nace munirah"!😳 tana zuwa gaban office dinshi tatsaya sukuwa fadawan kamar and'aure masu baki haka suka barta tashiga, ko sallama babu tashiga tana cewa hello darling😳 d'agiwa yayi san yaga waccw isashshiyar ce, gabanshi yashiga dukan goma goma dan shigar datayi da ita da babu duk d'aya rigace english wears doguwa mai hannun vase ga nonuwa kamar zasuyi magana d'an 'karamin mayafi kawai tad'ora akanta

***********************************

_miyau ya had'iye ya murtu'ke fuska yace mata" get out of my office b4 i throw you out, kallonshi tayi sosai tana wani kanne ido tace aranta, humm wannan dabadan naje gurin hatsabibin bokaba nasan da d'an banzan duka zaiyimin, nisawa tayi tatako zuwa inda yake tana karkad'a nono, jikin yarima duk rawa yakeyi yaruntse ido yace" i said ge out of my office, da wata muguwar tsawa idanshi har sunyi jah, shafa kumatinshi tayi ta runtse ido tace kada kadamu zanfita amma ga kayina duk ranarda kaje bu'katana ka kirani I'm always available nasan kana bukatar macce, amma for now zan tafi, yanda taje maganar kawai ya'isa yatadama yarima hankali tinda dana amatse yake taurin raine kawai irinnashi, harta kai kofa ta kuma juyowa taga har yanzunbai zaunaba, idanshi akanta takai hannu kan nonuwanta tana matsa tana wani runtse ido tana cije le'benta at d same time kuma tana nishi, mutuwar tsaye yarima yayi yana kallon ikon Allah_

Dakatawa tayi tasaka d'an yatsanta cimin bakinta tana sha tana runtse ido, ai yatima gabad'aya yafita haiyacinshi gawani kamshin turarendake fuzgarshi wanda ta amso gurin boka wai danma yanada tsari ajikinshine, datana zuwa zai rungumeta, takowa tayi takama wandoshi tana wani shafashi, tunkud'ata yayi ya'kwalawa dogarai kira yace suyi waje da ita, zama hayi ragajab saman kujera yana sauke ajiyar zuciya, ga shaawa kamar zata kasheshi, munira na fita tayi wani mugun murmushi tace bazan taba barinkaba gurina kawai nasamu cikinka zaka gane ruwa ba sa'an kwando bane, kamaida mahaifina almajiri karfi dayaji ga gujeni nikuma saina zama maka 'kadangaruwar bakin tulu, ta bushe da dariya tana kallon office dinshi, dakyar yarima yasamu yami'ke direct gida yawuce da tawagarsa, daki yakoma yayi rub da ciki sai juyi yakeyi jiyake kamar yaje yasamo koda karuwace tabiya masu bu'katarsa, tuni da yayi akwai zunubi babba yasa ya ha'kura sa surar munira dayaketa gani a lot danshi, nikam nace Allah yatsareka da annamimancin muneerah ko ince HATSABIBIN BOKA

_Satinshi d'aya bai koma office ba, muneera kuma bata 'kara zuwaba dan a nata gani saita azabtashi yanda idan taje bazai mata musuba kuma takoma wurin boka yabata wani turarw wanda data fesa mashi zai'karasakawa yaji sha'awa wanda idan yayi sati uku bai sadu da mace ba ti zai samu matsala, bamai zai ita hakura ba, yanzun idan takoma bazata kara zuwaba tasan dole yanemeta, aikuwa haka akayi tana zuwa yaji gabadaya duniya ba wacce yatsana kamarta dan tanason sashe ga halaka abinda bai taba yiba, korar kare yamata inda yake turata mutane sai kallo sukeyi, nan tasamy tafesa masa turaren ajikinshi tana ceqa dole zaka nemeni nikuma banuda lokacinka a lokacin zan rama duk wani abu dakamin, haka ta wuce shikuma yahad'a kayanshi yakoma gida, batan sati d'aya dayin hakan yarima yarasa gane abinda yake damunshi kullun sandar girmansa atsaye take yasha magani har yamashi over, saboda haka yasa suka sakashi rashin lafiya sosai yanzun haka kwananshi uku a asibiti, har asibiti munera tasaneshi tana cewa da an sallameshi yazo kawai zata bashi abinda yaje nema kyauta, ranan aka sallameshi har gida tasameshi dayake tarufe bakin fadawan gabad'aya_

Wasa yakeyi da ita wanda gabad'aya yafita hayyacinshi, neman hanyar shiga yakeyi inda yaji ring d'im wayarshi kuma yasan ummah ce dan ring d'inta daban yake, jiyayi kamar anzuba mashi ruwan sanyi, sauka yayi yadauki wayarshi bayan sun gaisa ummah kece mashi" maryam tahaihu yanzun tasamu macce, wani ihu tayi yace kai ummah nabaki kujerar makkah, yarima badai san yara ba hardai jininshi, nan taje yaji komai yalafa masa want wawan kallo yama munera, inda yad'aureta yadauko kwalbar maltina yadinga sakamata agabanta yana cewa idan ta'kamarki son...... Togashinam kuka takeyi tana rojinshi amma saida yaga tagalabaita ko numfashin kwara batayi sannan yakyaleta kayanta yajefa mata yace maza tabar mashi gida kuma kada yakara ganin 'kafafunta anam, sqida taui jisa tace nikuma zanga wanda zaibaka abinda kake bu'kata, wallahi saidai kamutu bazan dawoba koda kuwa kanemeni, kuma kasanu zinan nam sabakaso saikayita ko kuwa kayi aure nanda kwana goma inba hakaba, saidai lahiea tayi ba'ko, tafita da gudu tsaki yayi yashiga toilet yatsabtace jikinshi saiga sandar girma takoma mi'kewa tsaye

Muntaz kuwa ana gaya mata haihuwa tafara shirya kayabitada innah dan gobe takeson zuwa yola, dama kuwa sun samu hutu zatayi two weeks
[8/19, 06:08] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐


*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*


*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*


                  *(D.B.W.A)*


Page 126-130


_wata santaleliyar yarinya nagani 'yar kimanin shekaru sha shidda tasha ba'kin gilashi, sanye take cikin indian dress riga da wando, tayi rolling da d'an 'karamin gyale tasha make up tayi kyau harta gaji dayi, bayanta wata tsohuwace wacce bata wuce shekaru hamsin ba janye da akwati, kallonsu nayi sosai lokacin dana saki baki ina kallonsu sannan nagane ashe muntaz ce da innah altine, 😳 su muntaz yau ansauka nigeria a yola sai murmushi takeyi ta matsu taganta cikin gidansu wanda wahala yasa tabaroshi, shikuma yayi sanadiyar had'uwa da mahaifinta, koda suka sauka direba na jiransu yau kwana uku da haihuwa kenam, haka suka isa gida ko mota baya rufeba tashe'ka da gudu tana ummah I'm home, tana shiga falo tagansu zaube sintashi suna mata oyoyo gurin baby tanufa tad'auketa tana cewa waw gaskiyq da yayana take kama_

Ummah tace wato babynki kawa kikagani kuma danshi kikazo ko? Dariya muntaz tayi tafara hoging dinsu tana cewa iba angon 'kauri najeeb kenam, abba ne yafito yana fara'a yana cewa oyoyo my child, dagudu ta rungumeshi tana cewa i missed all of you so much, haka suka zauna anata firar yaushe gamo, baby kuwa nono kawai yakesha amma daya 'kare zata koma d'aukarta, najeeb ne yashigo yana mata tsiya wai mijinta yakira yqce yananam zuwa, dayake su abba nanam batace komaiba sai cewa tayi Allah kawoshi lafiya, bangaren yarima kuwa yana 'kare wanka yawuce chemist yasiya magani yasha, super market yawice yama baby siyayya kamar hauka boot dinshi kod'aukewa baiyiba, haka yawuce yawonshi dan yarage kewa dan cewa yayi bayason kowa yabishi shikadai zai fita, sai bayan la'asar yafawo gida yafara shirin zuwa yola da jirgin karfe shidda zaibi

_shiddah da minti arba'in da biyar yasauka a filin jirgin yola, najeeb yaje daukanshi da fadawansa biyu, muntaz kuwa tanacan dakinta tana game, ga kumq jaririya kwance gefe anai mata wanka sai kuka take tsalawa shiyasa hankalin muntaz yakoma gun innah altine kamar tayi kuka tace" wai innah wankan dolene? Kodasu yarima suka iso akace ina jaririya innah data fito daga d'aki tace ai tana gun muntaz tahanata d'aukota, dam dam gaban yarima yafad'i kunya duk ta isheshi yanda yayi watsi da itah" ummah ce tayi dariya tace kai muntaz badama akwaita dason yara, sosa 'keya yarima yayi ya sadda kai 'kasa, abbah ne yace to kai idan bazata kawomaba kaje mana tana sama, baiso hakaba amma to ya zaiyi, haka yatashi sumui sumui ya hau sama, ummah sai 'kunshe dariya take dan tasan akwai dramer dan muntaz d'im dayasani adah ba ita bace yanzu_

Muntaz kuwa tanajin ance akawoma yarima baby tad'auketa ta goya tana jijjigawa, tura kofar yayi da sallama yasa tajuya baya tana ta'be baki itafa dole ama raba auren nam dan wallahi a iya zamanta u.k yanda take tunanin LOKACIN ABU AYISHI yasa gabad'aya batada sukuni, sai lokacin tagane takamu da sonshi mai tsanani kuma tanaji ajikinta yananam araya kuma kul ba dad'e zai dawo gareta, idan adah tayi biyayya to gaskiya yanzu bazata yiba itama tanaso tasamu farincikinta, sallama yatima yayi, ciki ciki ta amasa ammah bata juyoba, saida yatima ya runtse ido kada dai ace wannan kyakkyawar itace muntaz dukda baiga fuskarta ba daga ganinta kasan akwai komai, had'iye yawu yayi saika kut yashigo ciki yarasa me zaice, tari yayi yace am baby zakibani nagani, ta'be baki tayi tace bacci takeyi, ok kawai yace yafita gabad'aya yarud'e yarasa mezaiyi, juyowa tayi ta harari bayanshi tace qikin banza kawai kaganshi kamar wani na kwarai

***********************************

_falo yarima yakoma baice komaiba abubuwa sun taru sun mashi yawa, zuciyarshi sai bugawa takeyi yana danasanin abinda yayi tun ba'aje ko'inaba, masauki yawuce dan yin bacci amma yakasa, d'aukar wauarshi yayi yakira ummah" tana d'agawa yace ummah cofee nakeso dan Allah akawoman, tagane abinda yake nufi yasa tace toh bari naba asabe takawoma takashe wayarta, ba'Lincoln  kamar yamutu, yaso ace tace mashi muntaz zata kawo, to yanzun kuma yazaiyi yaga yarinyar nam data tafi da imaninshi, haka yarima yakwana yana juye juye saida asuba yasamu yayi bacci, ga azabar sha'awar nam ga abit tatashi batada niyyar kwanciya, sai tunanin maganganun muneera yakeyi yana juyi, yanda yaga rana haka yaga dare_

Muntaz kuwa yana fitq takoma falo tami'kawa maryam 'yarta, bayan sun'kare fira tawuce d'akinta tayi wanka ta d'auko hotin da yazame mata kanar ibadah, murmushi tayi tashafa hoton tace Allah yakareka duk inda kake saiga hawaye kan fuskarta tace" inasonka yaya JANNU kataimaka kadawo gareni Allah yasa bani kad'ai nake kewarka ba, inaji ajikina duk inda kake kana cikin 'koshin lafiya, meyasa baka nemeni ba? Nidai nace shida yake mahaukaci ina zai sanki 🤔 haka tagama al'adarta da takeyi kullum sannam ta kwanta bayam tayi addu'a

_yarima kuwa zazza'bi yarufeshi sai karkarwa yakeyi, gashiba wanda yagayawa kuma ba komai bane illah sha'awa, jinshi shiru kuma duk wayoyinshi kashene yasa najeeb yashiga dubashi ko lafiya, yana shiga d'akin yarima yana fad'owa daga kan gado, innalillahi wa'innah ilaihi raji'un shine abinda najeeb yafad'a bayan yaruga sa gudu yakamashi yana jijjigawa, nishi yarima yakeyi sama aama yana nuna mashi mararshi, lalubo wayarahi najeeb yayi yakira farmily dr yace yayi sauri yazo akwai Emergency, ba'afi minti ashirin ba saigashi duk arud'e, najeeb kuwa duk yarikece ga yarima har yasuma, nan take dr yabashi taimakon gaggawa yafarfad'o nan kuma yagara mird'e mird"e yana cewa cikinshi, gwahe gwaje dr yayi inda yagano matsalarshi allura yamashi ta pain relief da kuma ta bacci saikuma 'katin ruwa dayasaka mashi da allurai aciki, baccine yad'aukeshi inda dr yamanl najeeb bayanin komai, har yana tambaya hala yarima baida aure ne?_

Ummah ce tashigo falon dan taji shirun yayi yawa sosai, dr d'inda ta iskone yasa jikinta yayi sanyi tace" dr lafiya? Kallon najeeb tayi tace ya inah tambayarku amma kowa yayi shiru, ina yarima ne hala? Najeeb nw yace ummah wallahi maleria ce ke damunshi amma yaji sau'ki dan har ammashi allura yasamu bacci, kallonsu ummah tayi d'aya bayan d'aya tace duk abinda kuka fad'a inajinku, miye abin 'buya anam tunda shiya jama kanshi, ace mutun sai taurin kai, kanada mata amma kana wahalda rayuwarka, ni ba abinda zance sai Allah yasauwaqa duk sanda yasauko yana iya neman matarshi amma nikam bazan tilasta mataba, tunda nima duk wanda yama maryam abinda yarima yama fateema to wallahi sai inda 'karfina ya'kare, dan haka ku jinya tasama baniba, iyakacina immai addu'a, daga haka umma tayi gaba abinta ranta yana mata suya ita batasan irin taurin kai na yarima ba

***********************************

_jinjina kai najeeb yayi yana kallon dr yace" dr yanzun yaza'ayine? Dr yace mafita d'ayace ya kusanci matarsa dan idan abin yakai wani lokaci za'a samu babbar matsala wacce bansan yanda zata zoba wallahi, tagumi najeeb yayi yace ok dr nagode sosai yanzun ba wani magani daza'a bashi inya tashi? Girgiza kai dr yayi yace magani fa d'ayane itace yakusanci matarshi, tashi najeeb yayi yace mungode dr kuma insha Allah zanyi ita 'ko'karina inga nayi abinda kace, tashi dr yayi yace ok ni zantafi Allah yasauwaqa ameen najeeb yace, vayan fitar dr najeeb yawuce cikin gida direct d'akin muntaz yawuce ya iskota kwance, gimtse duska yayi yace ke maza kitashi kafin ranki ya'baci kije kiyima mijinki abinda zaici, kinanam kwance mijinki rai ga hannun Allah baki saniba wallahi kiji tsoron Allah, muntaz da mamaki ya isheta wato itace ma zataji tsoron Allah bashi yariman ba, tsawarda najeeb yadaka mata yasa tasauko har tana tuntu'be tana kuma mamakin yanda yahad'e fuska_

Bata rai tayi itama tace gaskiya yaya ba inda zani, sai yanzun yasan yanada mata bayan wula'kantani dayayi wallahi yaya ba inda zani gurin wani 'kato, kuma wallahi barima abbah yadawo dolene yasakeni nima inhuta da igiyoyin aurensa dake kaina wayanda basuda muhinmanci, tas tas taji akumatunta batamasan lokacinda ya iso ibda takeba sai mar dataji 'yan tagwaye, dafe kunci tayi tana kallonsa cike da tsana tace yaya ni kamara akan wani can, wayar caja yashiga nema yasa taruga da gudu cewa yake wallahi kije kiyi abinda nasaki ko jikinki yayi tsami fitsararra kawai, saida ta'bace sannam yakalli hannunshi wai yau shine yamari muntaz akan takai kanta ga wani bashiba, runtse ido yayi yace nayine kawao dan inceto rayuwar d'an uwana kuma yanzun tayimin nisanda dole nayi ha'kuri na manta da ita

_muntaz kuwa tsoron yanda taganshine yasa dole tashiga kitchen tana kukan ba'kin ciki ta gyara hanta tayi ferfesu, minti talatin ta'kare komai harda dafaffen dankali tasaka a kula tasa atire, najeeb ne yashigo fuska murtuke yace oya wuce kije kuma wallahi kitabbatar yaci abinci kuma kitaimaka masa da duk abinda yakeso kinajina ko? d'aga kai kawai tayi fuskanta duk hawaye, tausayi tabashi kamar ya lallasheta amma kuma yafasa, maryam ce tazo ri'ke da baby tana cewa hubby lafiya naga muntaz tana kuka, murmushi yayi yace ki kyaleta wai dan nace tama yatima abinci shinefa, dariya maryam tayi tace aini yaya da muntaz abin nasu dariya yake bani wallahi, yarima kuwa tunda aka mashi allura bai farkaba gashi har 1:30pm tayi, tana zuwa sashen haka takutsa tashiga haushi kamar yakasheta, bata ganshi faloba yasa tashiga cikin d'aki tana gunguni_

Banko kofar da tayi kwarai yasashi farkawa, cikin magagin bacci yafara arba da kyakkyawar fuskarta, 'kuara mata ido yayi har tazo kan drower ta gado ta'ajiye tiren, tsaki tabuga tace kallo kuma namiye ta tabe baki aranta tace mayye kawai,  afili kuma cewa tayi sannu, daga nam tace ga abinci nam yaya yasani na dafa maka, runtse ido yayi jiyake kamar yakamota, gaskiya yayi sake, dama haka yarinyar nam take? Rantabe yafara 'baci da kallon dayake mata yasa tajuya zata fita saiji tayi yace dan girman Alkah kada kifita kitaimakamin intashi koda sallah ne inyi pls, kallonshi tayi dakyau tayi wani murmushin dani kaina bansan meyakw nufiba tace" ashe yaya kasan Allah? Gabanshi yafara faduwa, murmushi ta'karayi tace wannanma badason raina nayishiba wallahi, kuma idan kana tunanin inj tausayinka to kadaina wallahi, ni yanzun abu d'aya zai had'ani dakai shine kayima Allah ka sauwa'kemun....... Zabura yarima yayi ya mi'ke yana 'kwalalo ido waje yace, me kika ce?
[8/20, 05:08] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐


*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*


*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*


                  *(D.B.W.A)*


Page 131-135


*sepecial thanks to you my best hausa writter nd freind too, ZARAH SURBAJO tanx for everything*

*DIS PAGE IS FOR YOU


💐🥀 *ZARAH SURBAJO* 🥀💐


_runtse ido muntaz tayi takuma bud'ewa sannan takad'a kai tace abinda kunnenka yajiye ma, fita tayi ta banko 'kofa zuciyarta kamar zata fashe, har yamanta irin wula'kancin dayake mata! Yarima kuwa juwace tafara d'aukarshi sosai yagirgiza da maganganunta kuma baiga laifinta ba dolene ta'kishi tunda shiya koya mata hakam, tagumi yayi yace yanzun yazanyi da rayuwa? Da wanne zanji? Rashin lafiyar dake damuna, ko kuma son wannan yarinyar? Shawara kawai ya yanke zaije yagayawa abba abinda yake damunshi, da kuma yanda sukayi da muneerah, tashi yayi yashiga wanka kanshi yana mugun sarawa, adaddafe yagama yafito, abinvin yaci yanajin dad'in wai muntaz ce ta dafa mashi, murmushi yayi yace hala karen hauka ne yacijeni dazan sakike fateema! Ai wallahi nida ke mutu karaba_

Yareema ne zaune falo shida abbah yana gaya mashi matsalarshi domin abbah yazama kamar abokinshi na shawara, abbah yayi migun tausaya mashi kuma yave ko muntaz bataso dole tabishi zuwa kano, girgiza kai yayi yace abbah inaso dan Allah kada kayimata dole nafison koda zataje gidana da son ranta, abinda kawai nakeso insamu lafiya shine mai wiyar amma insha Allah ni zanyi wannan ya'kin da kaina, murmushi abbah yayi yace wato kaida ka'banna abinka da kanka zakayi gyara kenam, yarima ma murmushi yayi yana susar kanshi, 'bangaren muntaz kuma d'aki tawuce tafad'a gado tanata kuka itadai shikenam haka rayuwarta zata ci gabababu wani farinciki, walkahi data zauna da yarima gara a aura mata LOKACIN ABU AYISHI koda ba warkeba, dukda watarana takan kalli yarima kamar yayanta JANNU

_kwana uku yarima yanashan magani kuma alhamdulillahi yasamu sauki sosai, soyayyar muntaz kuwa tana nam makale a zuciyarshi kuma tun ranar bai'kara ganinta ba, shiryawa yayi cikin 'kananun kaya yayi kyau sosai yadawo kama d'an shekara talatin alhali kuwa yanzun yanada 42 years ne, fitowa yayi direct yawuce d'akinta, jin muryar namiji a d'akin yasa yatsaya, najeeb ne yakema muntaz wa'azi akan takulada mijinta tunda yaga dukan bayayi, kuka takeyi tana cewa kai yaya bakasan yanda na tsaneshi bane, wallahi yaya a zuciyata nafison ace yau ni matar yaya jannu ce wanda yake mahaukaci, da ace ni matar yaya yarimace, yarima ba zaluncin da baiyiminba, doka, zagi, cin mutunci, wula'kanci, duk nagansu gurinshi tun bansan abinda nakeyiba yasakamin tsoronshi da tsanarshi acikin zuciyata, gaban yatimane yafara dukan dubu dubu, haka yarinyarnam tatsaneshi? Har tana cewa gara mahaukaci dashi, to waye wannan jannu dim dahar taje kiranshi yayanta kumashibai ta'ba saniba? Kallonta najeeb yayi yace amma muntaz bakida hankali toshi jannu d'im kowa aje cemashi ne, ina kikasan yake yanzu koba wannan mahaukacin da baba yasa aka tafi dashiba, me ma sunanshi? Lokacin abu ayishi ko? Koba shi bane? Daga kanta tayi, tsaki yayi yace kekika sani nidai kada ki'kara kodamin magana tunda bakyaji_

Jin najeeb zai fito yasa yarima yayi saurin la'bewa dan kada yaganshi, shiga yayi d'akin datake sai share hawaye takeyi ga kuma hoto a hannunta, sallama yayi yazauna yana facing d'inta sai zuciyarshi dake 'kuna, juya kanta tayi gefe batako son ganinshi, ajiyar zuciya yasauke yace" beauty kishare hawayenki ki kalleni, 'kin kallonshi tayi yacigaba dacewa" idan har wannan mahaukacin shine farin cikinki to ibsha Allah zan nemo makishi, dasauri tajuyo saidai abinda tagani cikin idanshi yafirgitata, hawayene cikin idanunshi kuma sunji jajur, kauda fuska tayi tace dagaske kakeyi yaya? Har murmushi takeyi dan taji dad'i, shima murmushin karfin hali yayi yace kwarai kuwa amma sai kin daina fushi dani, dariya tayi tace komai zan daina indai kanemominshi kuma ka sakeni kaga burina yacika, runtse ido yayi zuciyarshi tana wani d'aci yace waye wannan wanda yafini matsayi a gurin abinda yake mallakina? Kallonta yayi yaga yanda taketa murmushi yami'ka mata hannu yace ok let b freinds murmusji d'auke a fuskarshi, hannunta tad'aura kan nashi tace friends itamactana murmushi

***********************************

_'kin sakin hannuta yaui saboda taushinshi ga wani abu dayakeji, dakyar yace ok from now on bazakiyi fushi dani ba, kuma zaki rin'ka bari muna fira sannan kuma zaki bani hoton jannu d'inki sai insaka anemo makishi, d'aga kanta rayi sama tace dama guda hud'u ne zambaka d'aya, wanda ke hannunta tabashi ko kallon hoton baiyiba dan zuciyarshi tana iya bugawa, nan yatambayeta a inda tasanshi da kuma inda yake zama, duk tagayq mashi ba kunya harda tambayanshi yajiki, shi 'karfin hali kawai yakeyi amma duk ta tqfi da imaninshi kuma yana kishin yanda najeeb yaganta haka, domin english wears ne a jikinta riga da sket sunyi bala'in karbarta, tashi yayo yace shi zai tafi yakwanta ko zata tayashi fira a d'akinshi, girgiza kao tayi tace saidai watarana yaya, haka yatafi amma jiyake kamar yadanneta yayi abinda yaga dama da ita_

'Dakinshi yashige yakwanta yana tunanin yanda zai 'bullowa lamarin danko karen hauka yacijeshi bazai nemo matashiba, kiran najeeb yayi dan yanason sanin cikakken labarin mahaukacin nam, ba abinda najeeb yarage mashi gabad'aya yabashi labarin komqi yamda suka sha'ku da muntaz yakuma 'kare da cewa wai kahafarceni Kunama kama da mahaukacin, dan ranan dana fara ganinka wallahi da kata'bayin hauka zance kaine LOKACIN ABU AYISHI kallonshi kawai yareema keyi yanason yayi tunanin wani abu wanda yake ganin kai inah bazai yuwuba, tashi  yayi yad'auko hoton yaduba yagani, kamarshi kamar bashiba amma bari yanunama abba kilashi tunda yaganshi da hauka zai iya ganewa koshine ko bashi bane, haka kuwa akayi yana nunamashi abbah yace kaikuma ina kasamo hoton nam? Kallonshi yarima yayi yace abbah dan Allah waye wannan mahaukacin? Murmushi abbah yayi yace a gaskiya bazan 'boye makaba wannan dakake gani bakowa bane face kai, dad'i, mamaki, farinciki, shine shimfid'e a fuskar yarima kiyake kamar ammashi albishir da gidan aljannah, gayama abbah yayi yanda sukayi da muntaz, abbah kuwa dariya kawai yayi yace ni ai tuntuni nasani shiyasama na had'aku aure 

_sunne kai yarima yayi yana 'karajin soyayyar muntaz azuciyarshi, yana kumajin kunya yanda ya 'kuntata mata, tayi d'awainiya dashi sosai dukda bashida hankali, amma shikuma sai ya zalunceta dukda baisan ita bace dolene yaji ba dad'i, yanzun yazaiyi muntaz ta yarda shine JANNU d'inta murmushi yayi yace abba nagode kuma dan Allah kada kagaya mata nine, akwai abinda nakeson nayi, murmushi abba yayi yace ba ruwana ni fuk abinda kaga dama kayi kaida itane, ummah ce tasauko takallesu tace gulmar wa akeyi kuma? Dariya abba yayi yace" ba ruwanki tsakanina da d'anane, ta'be baki ummah tayi tace ai indai wannan ne to sai an ganku a rana tamakama yarima harara, murmushi yayi yace ummah kenam ai shikenam yanzun komai yazo da sau'ki daga haka yatashi yana murmushi, binshi umma tayi da ido tadawo da kallonta gun abbah dashima murmushi yakeyi, saitasamu kanta itama da murmusawa dukda batasan meyakaeo jin dad'inba amma eai dole tasan komiye to abin farin ciki ne_

Yareema d'akin Muntaz yawuce yace mata anga mahaukacin kuma gobe zaa kawoshi, ai wani tsalle tayi taringumeshi shima haka yanajin wani nishad'i gobe war haka zata gane waye asalin mijinta, saida takwace kanta sannam yasaketa, haka tayita tsalle harda rawa shidai kallonta kawai yakeyi yana murmushi, gobe suna dan haka gida yacika da jama'a, muntaz farincikinta baya fad'uwa lallai bazata ta'ba mantawa da haihuwar maryam ba gashi ranan suna zataga jannu d'inta, aiko gari na wayewa tabi tadami yarima wai yaushene za'a kawoshi, saiyace mata qi suna hanya da karfe biyar na yamma taje can inda yake zama lokaci zata ganshi, kuma a yau za'a daura masu aure dashi tunda batada iddah, shi yariga yaba abbah takardarta, wayyo kuzo kuga bakin muntaz sai murna takeyi, abin har yaba yarima haushi watan shi bata sonshi kenam ahaka

***********************************

_yarinya taci sunan ummah Nafeesat wacce ake kira da ikram, anci ansha biki ya 'kayatar kuma gobe yarima zai koma kano, muntaz kuwa yau kowa yaganta yasan tana cikin farinciki wanka taci inda tasaka wani farin les mai adon pink d'inkin riga da skiet sunyi bala'in amsarta, kwalliya taje taci kamar wacce zataje gasar kyau ni kuma nace duk mahaukacin akawa wai, 🤔 tanayi tana duba agogo tun kafin 'karfe biyar tayi tafita tana zumud'i, 'bangaren yareema kuma yana 'kare la'asar yafita daga gidan dama yace asamo mashi wanda yake kwalliya, hoton yabashi yace yanason ya maidashi kamar wannan na cikin hoton, aka samu kaya wayanda sababbine amma aka cukuikuyasu aka sa masu daud'a, saida aka mashi kwalliya sannan yakalli madubi saida yaji tsoro kuma ya'kara tabbatarwa lallai shine wanda muntaz take nema, bayan an'kare komai wani bafade yad'aukoshi yakawoshi nan inda yace su had'u, ana kawoshi muntaz tana isowa, hawayen farinciki suke zubo mata, ashe akwai rananda zaya sake ganin yayanta jannu?_

Kallon re-actiom d'inta yakeyi yaga ko zata gane shine, dariya yafara bayan fadawan sun tafi can kuma yafara kuka yakoma inda yake zama ya zauna yana kallonta ta gefen ido, dagudu tashe'ko tana cewa yaya jannu ashe kana raye shine ka'ki dawowa inganka, wata harara yawatsa mata yakuma kyalkyace da dariya yace" LOKACIN ABU AYISHI kuka muntaz takeyi tace Allah sarki yayana ashe har yamzun baka warkeba, matsawa tayi inda yake tana cewa nayi missing d'inka sosai, rungumeshi tayi wani iri yareema yaji yace ita wannan wane irin so takemin haka batako jin 'kazantata haka, a gaskiya banyima mata adalciba dana tsaneta, dan kada taganoshi yasa ya tunkud'ata saida tafad'i dariya ce yakyalkyace da ita tabashi dariya yanda tazaro ido waje, can kuma saiya gimtse yace nace maki LOKACIN ABU AYISHI dayake lokqcin zafine da kwalbar basilin d'inshi yazo shafawa yafara tana kallonshi tana hawaye, tace in Allah ya yarda yaya haukarka tazo 'karshe zangayawa abbah yama magani kaji, dariya yayi yaci gaba da sjafa manshi sai wani zafi dayakeji duk ya matsu

_gida taruga da gudu tace zata kawo mashi abinci, aiko dasauri tadawo harda abba tajawo wai yazo yaga wanda zaiwa magani, dariya tacika abbah kamar yayi hawaye dole yagintseta yana kallon yanda yareema yadage yana tsince tsince yana yan wa'ke wa'ke, ido sunka had'a ido da abbah sukayi murmushi, bashi abincin tayi tace yaci, alamu yamata da tabashi aiko kamar jira takeyi takar'ba, bayan yaci abbah yace to su taso su shiga gida sai asan abinyi, muntaz baki har kunne tari'ko hannunshi abba na gaba suna baya, yana jinjina 'karfin hali iri na muntaz, yarima kuwa mamaki yake bashi jiyandayamaida kanshi akan muntaz, falon abbah suka shiga ta baya inda ba mutane abbah yace taje ta d'ebo ruwa a kofi sai ayi addua abashi, da gudu tafita tana murna Allah yanuna mata wannan ranah, abbah ne yakalli yatima ace to d'an nema yanzun mezan maka??_

Dariya yareema yayi yace bari kawai abbah wallahi zafi nakeji, dariya abbah yayi yace ai dole wannan uban man daka shafawa jikinka, wai yanzun mezakayi? Abbah addu'a zakamin inwarke saikace takaini inyi wanka, sonake infito mata a yareema idan nayi wanka, bugu abbah yakaimashi yace mara kunya ni bazanyi ba, marairaiceqa yayi yace pls abbah, muntaz ce tashego tsugul yami'kr yayi gurin t.v yayi yana ta'bawa yana dariya da'kyar yadawo yazauna,haka anba yayita tofa mashi adfu'a dama kuwa yanashan magani aka saka mashi ciki dakyar yasha harda kokowa, qbbah dai kallon ikon Allah kawai yakeyi yanda muntaz tadage tana lallashi yasha magani, yanasja yasheme gurim sai can yafarfad'o yana kalle kalle wai adole ya warke.........

Kubiyoni dai kuji yanda zata kaya.........
[8/22, 01:44] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐


*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*


*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*


                  *(D.B.W.A)*


Page 136-140


*masi bi ta private kuna cewa inturo maku MUNTAZ... gaskiya zan gaya maku kuna 'bata lokacin kune kawai domin bazan 'kara turama kowaba, duk maiso ta tambaya group, haba dame zanji typing, ko karatu ko kuma karanta massages ko tura littafai, bayan bana good two weeks bance duk maiso yayi magana ba, to idan wayanda na turama bazasu iya tura makuba shikenam, amma nikam bazan kara turama koma wacece ba, idan kun iya ku zageni dan karami aikin kune readers*🙄😏


_zabura yayi zai tashi abbah yace fateema kamashi ki kaishi yad'an watsa ruwa, murna fal a ranta takama hannunshi tace muje yaya Jannu, dakinta takaishi tahad'a mashi ruwan wanka tace yashiga, binta kawai yakeyi da kallo yana mamakin yanda take azar'ba'bi, fitowa tayi taje inda abbah tace abbah kayan sakawa fah? Dariya yayi yace jeki d'akin yayanki yarima kidauko kala d'aya kikai masa, ware ido tayi tace abbah! Humm nikam Tsoro nakeji abba kar yadawo yamin rashin mutunci, murmushi abba yayi yace" kije kawai ni zangaya mashi kinji, da gudu tawuce saida yaza'bo masu shegen kyau, suit fara da rigar ciki ba'ka, shiga d'akin tayi ta'aje mashi tafito, yana fitowa yaga kayanshi aje yayimurmushi yace" wato yarinyar nam ta rainani tarasa kayan wanda zata d'auko sai nawa, d'auka yayi yasaka, bayan yafesa turaruka yakwanta kan gado yanajin nishad'i_

Koda tashigo taga mutun kwance yabada bai bata ganin fuskarshi, gabantane taji yana fad'uwa tsaye tayi takasa 'karasawa, a hankali ta hau gadon tace yaya! Juyowa yayi yana murmushi zare ido tayi tana kallonshi to ya'akayi yazo nam kuma da tufafin databa yayanta jannu? Waige waige tafarayi tanason taga inda LOKACIN ABU AYISHI yake, amma bataga koda mai kama dashiba maida kallonta tayi ga yarimav tace" yaya ina yake? Kafin yace wani abu tasauka tabud'e toilet amma bataga kowaba, tashi yarima yayi yarungumeta tabaya yana cewa, wakike nema beauty? Juyowa tayi tana 'kare mashi kallo tace yaya ina yaya jannu? Dariya yayi yace gani kuwa, koba wayannanm kayan kika d'aukomin insakaba bayan nafito wanka, bud"e ido tayi kanta yad'aure tanason tayi tunanin wani abu amma takasa, dakyar tabud'i baki tace vangane me kake nufiba yaya! Kallonta yayi dakyau yace fateema! Banta'ba tsammanin abubuwa zasuzo a hakaba"nasan zakiyi mamakin abinda zanfad'a maki yanzu

_da farko dai zanfara ro'konki kiyafemin abinda namaki dan girman Allah, kamo hannunta yayi ita kuma sai kallonshi take kamar bata sanshiba, zaunarda ita yayi kan gado shima yazauna, kamo hannunta yayi duka biyu yace" bakowa bane LOKACIN ABU AYISHI sai ni yarima, nine yayanki jannu, kidubi darajar soyayyarda kikemun kimanta da duk abinda namiki wallahi nayi nadama, kuma wallahi na kamu da soyayyarki har inajim bazan iya rayuwa bakeba, muntaz kam tazama kamar gunki tunani ma yamata yawa tana tuna ranar data fara ganinshi a daji saida gabanta yafad'i, kuma kullun taganshi hakanne sai tad'auka kodan tana tsoronshi ne, wani mugun kuka tasake tatashi dagudu tafita tana kuka, binta yayi amma inah harta fita gate, abbah ne yahad'u da ita yace maza tadawo gida, haka abba da ummah da najeeb, maryam, yarima duk suna zaune abbah yayi bayanin komai, muntaz kuwa kuka kawai takeyi yanzun duk son datakeyiwa yaya jannu ashe shine yarima, wanda yakecin zalinta, yake mata rashin mutunci, wanda ya tsaneta, ya wula'kantata, tashi tayi tashige d"akinta tana kuka tabamgo 'kofar tarufe_

Binta yarima yayi amma yaji 'kofar a kulle, ba irin magiyar da baiyiba amma ta'ki bud'ewa haka dole ya ha'kura, abbah ne yace mashi yaje kawai za'a kawota daga baya tunda hutunsu yanada yawa wata biyune zat yisu nam nigeria yaso takoma inhutu yacika, haka yarima yatafi ranshi ba dad'i, muntaz kuwa tana jinshi saidai kunyar yanda ta dage yanemo mata yaya janni taka mata ashema shine, da kuma yanda take cewa batasonshi amma tanason yaya junnu, zataso yarima kodan kasancewar shine wanda tatashi dasonshi amma dukda haka saita ja mashi aji, kuma saiya gane kuskurenshi dole ne yasan shi mutun duk inda yake mai daraja ne, yarima kuwa tunanin abin duniya ya isheshi kardai ace muntaz bazata soshiba, aikuwa da wallahi bazai ta'ba sakintaba koda kuwa duk duniya zata taru akanshi, muntaz ce zaune  ad'aki da maryam sai baby, dariya maryam tayi tace sis kinason yara kema ai dai kin kusa samun naki yanda naga yaya yana mazarin 'kafa, tamke fuska tayi tace Allah yatsare

***********************************

*BAYAN SATI 'DAYA*
_Duk wani gyara daya kamata aima 'ya mace ummah tayiwa muntaz, daga na jiki harna ciki, muntaz kuwa dakyar takeshan abinda ake bata, fatarta ta'kara fari ga gashinnam yasha gyara ko giftawa tayi sai kaji kanshin da takeyi, tunda safe ummah tasata gaba tayi wanka tayi kwalliya, haka aka had'ata dasu nagfeesu harda ummah zuwa d'akin mijinta, kuka muntaz takeyi kamar ranta zaifita, innah aktine ce zata zauna da ita, yau bakin yatima ko rufuwa bayayi za'akawo masa abin 'kaunarshi, suna isa aka kaita har sashen yarima wanda d'aki biyune ko wanne da falonsa sai babban falo kitchen da dai komai kuma anyimashi 'kawa na sarauta komai yayi acam acam, su ummah ranan suka juya sai innah altine kawai da'aka bari, muntaz tayi kuka har kanta yayi ciwo idanunta sunyi jajir, haka innah altine tafita tunda taji alamar yarima yadawo, muntaz kuea data riga tagaji da kuka yasa tayi kwancinta baccin wahala yad'auketa_

Shigowa yayi d'akin yatsaya yana kallonta yanda taketa ajiyar zuciya, toilet yashiga yawatsa ruwa yasaka kayan bacci yakwanta kan gadon, jawota yayi yafara cire mata kayan jikinta, runtse ido yayi yanajin wani abu, can cikin bacci taji kamar ana ta'binta zunbur tami'ke tana zare idanunta, murmushi yamata mai narkarda zuciyar wanda akayima yace" beauty kitashi kiyi wanka saikizo ki kwanta zakifijin dad'in bacci, harararshi tayi tace ina ruwanka dani ka koma d'akinka ka 'kyaleni ta murgud'a baki d'an bakinta kallah yace sorry beauty amma idan baki tashi gaskiyazan d'aukeki, tsaki tayi ta mi'ke yabita da ido yana cewa" pls nidai fushin nam ya isheni beauty kina sakani cikin wani hali dan Allah kiyi ha'kuri kinji mata nah! Batace masa komai ba tashige wanka tayi tad'auro towel tafito, banza taba ajiyarshi shiko gogan mutuwar tsaye yayi yana kallon kayan alatu

_da gangan takeyin komai amma duk kunya ta isheta, turaruka tafesa tadauko wata shegiyar rigar bacce mai d'an gunyun wando tasakasu farare tas tazo ta kwanta, yawun yatima yagama tsinkewa yau Allah yahad'ashi da 'yar bariki, muntaz kuwa duk tsoro ya isheta amma tadake tayi kwancinta, da waya irin murya dabatasan yanada itaba yace" beauty pls kitashi muyi sallah mugodewa Allah, ta'be baki tayi tatashi zaune takalleshi tace ni bana sallah, kaida kakeyi saikatashi kagodewa Allah kuma kada ka'kara damuna bacce nakeji, wani abu yaji dan yau yanda yakeji ko matseta yanayi ya amshi hakkinshi, ha'kuri yayi dole shima yakwanta sai juyi yakeyi, gari na wayewa  yawuce masallaci, saida tabari yafita sannan tatashi itama tayi sallah, koda yadawo tana zaune kan dadduma, mamakune shimfid'e kan fuskarshi yace wato yatinyar nam 'karya takemin, gimtse fuska yayi yace ke inah wasa dake ne? Ni zakiwa qarya? Ko ance maki wani abun nakw nufi ne ehhhh, dazakimin 'karya_

Bata d'ago ta kalleahi ba tace" yaya ina kwana? Haushi da takaici yasa yafita daga d'akin, tsaki tayi tace jirgi ya iza harda matu'ka, amma a zahiri tanajin son yatima kamar jinin jikinta, haka yarima yafita batunta har sati d'aya saiciwon mara dayake fama dashi saboda sha'awa, muntaz kuwa wani gefen abun yamata dad'i wani gefen kuma tanajin tsoron karfa garin jan aji yatsinke tana sake da baki, 'bangaren yatima kuwa lokacine yabata maybe tasauko, yaune muntaz tashiga kitchen da kanta itada innah altine sunayin dinner domin kwana biyu yatima bayanan sunje abuja gurin wani taro da'akayi, dawowarshi kenam yashigo ya iskosu suna jera abinci kan dinning, rigace da mini sket wanda baima kai guiwartaba ba'ki da farar riga wacce ko hannu batada, kanta kuwa ba d'ankwali saijin sallamarsa sukayi nan take inna altine tagaidashi tafita dasauri, Kunya muntaz taji sosai yasa ta sunne kai 'kasa tana wasa da yatsun hannunta

**********************************

_ji kawai tayi an rungumeta ta baya bashiba har ita taji wani shock yana fizgarta, runtse ido yatima yayi yace baby why are you punishing me like dis, i suffer alot, pls have marcy on me mu love, sauke ajiyar zuciya tayi tace" yaya sannu da zuwa, murmushi yareema yayi yace" beauty kin rainani ko? Idan nayi magana saiki shashance ko? Humm nidai zomuje kiji kinji, jan hannunta yayi yami'ka mata jakar daya dawo dashi yace tabiyoshi, sai wani kallo yake binta dashi yace" beauty kullun 'kara kyau kikeyi, d'akinshi suka shiga ta'ajiye jakar tazo zata fita yari'ke mata hannu yace" ina kuma zaki?_

Bazakizo kitayani cire kayaba, ko kinaso inyi sad'aka ne wai? Ai dagajin haka tazaro ido gabanta na fad'uwa ita wata ranafa mantawa take ko yarima sarki ne fa, kuma yanada ikon yin sad'aka marairaice fuska tayi tace" aikasan dasu tuntuni meyasa baka mu'amala dasu?  Kuma ko yanzun ai bawanda yahanaka kayi, sosai ranta ya'baci inda yatima yake dariya da kuma dad'in yanda yaga kishinsa acikin idanta da kuma kalamanta, rungumeta yayi yace am sorry beauty nah wasafa nakeyi, ni wallahi bamma yarda da wai akwao sad'aku ba, ke kad'aice ba wata my beauty, amma dan Allah beauty ari'ka tausayawa ko kwana ne ari'ka tayani nayi al'kawarin bazan yimaki abinda bakyasoba i promise you that, kinji? 'kwace kanta tayi tace banyarsa da wayonba tatuga da gudu tana mashi gwalo, bin d'uwawunta yayi da kallo  yanda suke girgiza saida yaji kanshi yasara mashi

_Muntaz bata 'kara yadda sun ke'be dashiba kuma ga wankan 'kananun kaya da takeyi, saidai idan taganshi tagudu, yarima sha'awa tamashi yawa wacce har tasaka mashi rashin lafiya tun jiya yake kwance yana makarkata acikin blanket, shigowar dr ne yasa yakira innah altinw dayaga tafito daga kitchen yace tagayawa matar mai martaba tahad'o mashi tea mai zafi dakuma kauri bashida lafiya, girgiza kai innah tayi ita bata ta'ba ganin irin wannan auren ba kowa ba ruwanshi da wani,  can tarutsa muntaz ta kuma manta da matsayinta na mai hidima ta gayawa muntaz gaskiya da takula da mijinta gashican rai ga hannun Allah, zunbur muntaz tatashi tana matsar 'kwalla tace wallahi innah inasonshi kawai ina rama abinda yamin ne kumani tsoronshi ma nakeji kada ya...... Yi shiru mana gimbiya basai kinfad'aba kowa a haka aka kaishi gidan miji bawani tsoro ki ringumi mijinki inba haka wallahi zakiga yan wata zaya 'kwaceshi kina kallo kuma ba abindaabinda zakiyi_

Da gudu muntaz tafita sashenshi tanufa dan da tana tsohon d'akinta, fad'awa tayi kansa dan dr yariga yawuce bayan yamashi allurai da kuma ruwa, nishi yakeyi sama sama gabad'aya bayajin 'karfin jikinshi saijin mutun yayi ajikinshi, kuka tasa tana pls yaya am sorry for all my dead, lumshe ido yayi cikin sar'kewar murya yace beauty give me water I'm testy, dasauri tasauka tazubo mashi da'kyar ya jingina da gado, bashi tayi yasha sai sannu take mashi, bacvine yad'aukeshi tatsaya tana kallonshi, tashi tayi tashiga kitchen tahad'a mashi ferfesun hanta da 'koda, sai 'kamshi ke tashi ta yanyanka arish aciki, wanka tasaje inda tahade cikin super holland red and green riga da sket tasha kwalliya kamar kasaceta kagudu tadauko tiren data d'ora ferfesun da zo'bo mai sanyi tanufi d'akinshi sai kamshin turare ke tashi ajikinta......
[8/23, 21:00] 80k: 💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐


*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*


*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*


                  *(D.B.W.A)*


Page 141-146

Second to d last episode

Last episode

Godiya ta musamman ga masoya nah, ina godiya da kaunarku a gareni, nima mai sonkuce, taku har kullum (MARDIYA KA'OJE)  wacce kukafi sani da MAMAN AHMAD

*Kuna raina*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION* takenmu na daban ne, munci dubu sai ceto, a gani a maganta ata'ba asha kashi....kowa ya'iya allonsa ya wanke... 😎😎

*dedicate to all members of*
*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

_Da sallama ta tura kofa tashiga, zaune yake kan gado bayan ya'kare sallae la'asar murmushi ma kashe zuciya tamasa tana wani juya idanunta tace my hubby! Yajikin naka?ai mutuwar zaune yareema yayi sai binta yake da kallo yama kasa magana, zama tayi daidai inda kunkurunsa yake tazuba mashi ferfesun tun baishaba yaji yawunshi yatsinke, ta kuma zuba zo'bo a kofi takalleshi tace Hanson bissimillah nasan kanajin yunwa, yareema baimasan a wacce duniya suke ba, yazama kamar wawa yana kallonta, cokali tad'auko takai bakinshi tace mashi oya hahh, bud'e baki yayi wani gard'ine yaji har cikin 'kwa'kwalwarsa saida yaruntse ido yakuma bud'ewa ya'kura mata ido yace" beauty a gaskiya nayi sake tuntuni daban tsaya na kwashi garar namba, murmushi tayi tace kada kadamu ko yanzun baka maraba zaka kwasa, murmushi yayi yana kallonta yace thanks for everything, thanks foe your forgiveness, d'an yatsanta ta d'ora abakinshi tace shihhhh, stop it just finish your  food, pls dont say it again_

Murmushi yayi yace" ok mar!  Murmushin tayi itama tace" yau kuma nice mar? Tana wani fari da ido, ai yareema jinshi yakeyi garau kamar bai ta'ba ciwo ba, saida yasha har ya'koshi sannan ta barshi hakanam, tissue ne tasaka tahoge mashi baki tace get well soon my king, tashi tayi tace bari inje insamu abinda na d'ora mana kafin dare, janyota yayi yace beauty kin'iya miyar ku'bewa da tuwan semo? Murmushi tayi tace yau shi kakeson ci?  Kad'a kai yayi yana kallonta, ta'ba jikinshi tayi kozataji zafi amma taji yasauka ba zafi, murmushi tayi tace angama just give me two hours, mi'kewa yayi yace ai dani za'ayi girkin dan nagaji da kwanciya, taimaka mashi tayi yatashi sai wani langa'bewa yakeyi dan bayaso tasakeshi hannunta kan kunkurunshi shima haka, fitowa sukayi tace to kazauna nam falo kabari naje nayi aikina, yatima cewa yayi baisan wannan zancen ba dole sai yabita yatayata, bayanda zatayi haka suka shiga, yace shi zaiyi blending ku'bewan fole tabar mashi haka kuwa yayi sai dariya take mashi wai yazama d'an daudu

_dariya yareema yayi yace" ai indai akankine komai zai'iya faruwa, murmushi jin dad'i muntaz tayi tace yaya kenam, shan 'kamshi yayi yace nifa yanzun ba yayanki bane sweetyn kine, hannunshi yazagaya dasu ya rungumeta ta baya, gabad'ayansu saida suka runtse ido saboda wani shock dasukaji lokaci d'aya, a ranshi yaje cewa wai amma yarinyar nam akwai kayan alatu 😋, a haka har suka gama girkin tun acan yake yabon dad'in da abincin yayi, falo suka dawo suka zauna kafin magrib tayi bayan sun jere abincin a kitchen, kanshi yana kam cinyarta tana shafa kanshi idanshi a lunmshe baita'ba sanin macce tana saka nishad'iba sai yau, wani dad'i yakeji wanda shima baisan iyakarshi ba, bud'e ido yayi suka had'a ido, dasauri takauda kanta dan taji kunya yakamata tana kallonshi, Murmushi yayi yace nakamaki ai, tura baki tayi tace tome nayi kuma dan kawai nakalli mijina, wani dad'ine yarima yaji yau Allah ya nuna masa muntaz tana kiranshi da mijinta_

***********************************

Kiran magrib ne yasa suka mi'ke zuwa yin arwala, d'akinshi sukayi yajasu sallah dan baiji zai iya fita ko'ina ba, saida akayi isha'i sukayi sannam suka tashi, fita muntaz tayi takoma d'akinta tashiga wanka shima wankan yashiga, guntun wando kawai yasa yad'ora jallabiya akai, muntaz kuwa tana fitowa kenam sai gashi yashigo ai da gudu takoma toilet, dariya yayi yace kunyar nam taki zancireta ne nan bada dad'ewa ba, fita yayi zuwa falo yana cewa idan kingama kifito muci abinci I'm starving, dariya tayi cikin bayin tanajin wani nishad'i wanda bata ta'ba zaton zata sameshi ba, watavriga tad'auko English wears iyakarta guiwa wacce aje d'aurawa a wuya dinnam pink, tad'aura kanta da pink ribbon wando tasaka three quater fari, tayi light makeup, ko ma'kiyin muntaz yaganta dole tayi masa kyau murmushi tayi data kalli kanta cikin madubi, fesa tuearuka tayi tafito

_takalmanta dasuke 'kwas 'kwas ne yasa yad'ago yana kallonta, sakin baki yayi baimasan sanda yami'ke tsaye ba saikace wawa ne, hannu tasa tayi mashi tapi sannan yadawo hayyacinshi, ajiyar ziciya yayi yace beauty u look extra ordinary gorgiuis, murmushi tayi tace tanx dear, kasa hakura yayi saida ya rungumeta, kamar zai maidata ciki yamata rad'a kunne yace" yau dai ba'a fashin sallah ko? Da sauri tad'ago tana kallonshi jikinta har yafara 'bari ta sunne kai 'kasa, ganin haka yasa yayi murmushi yaja hancinta yace sarkin tsoro, jan hannunta yayi suka zauna kan dinning tana bashi yana bata gwanin birgewa, saida sukaci suka 'koshi suka kwashe suka dawo falo suna kallon labaru, zaunarda ita yayi kan 'kafafunshi, abinda yajine yasa yad'auke wuta na yan da'ki'ku, hannunshi yazagayo ta bayanta zuwa cikinta_

Runtse ido duka sukayi lokaci d'aya, kunya sosai muntaz takeji da kuma uwa uba tsoro, fara shafata yayi yana lumshe ido, hannunshi yaka kan boobs d'inta wayyo taushi yaji kamar yataba biredi, jikin muntaz ne yafara mazari don tatsorace da abinda yake mata, dakyar ya iyah bud'e baki yace a gaskiya beauty bazan iyayin nesa dakeba yanzu, shiyasa nakeson insamo maki transfer ki ida makarantarki anam, tunda u.g 4 zaki shiga saura two years kenam, kome kikace beauty, qjiyar zuciya tayi dan agaskiya itama yanzun bazata iya nisa dashiba, d kallonshi tayi tace duk abinda kayi dai dai ne mijina, dad'i yatima yaji yanajin sonta hat cikin gabo'bin jikibshi yace thank you beauty, kinga sai muje can u.k muyi hooney moon dimmu acan saki kwaso sauran kayanki amma sai munfara zuwa saudia tukun, rungumeshi ta'karayi lokacin da taji mararta ta mird'a sosai tace wash tari'ke gurin tana cije baki, a tsorace yareema yake tambayarta lafiya, nan ta nuna mashi mararta tana cije baki, tausaya mata yayi ace beauty period d'inki dama yana maki hakane? Daga kao tayi, sungumarta yayi yakaita kan gadonshi yad'auko pad yami'ka mata yace oya go and fresh up kizo kisha magani kinji beutyna, da taimakonshi tashiga toilet har yafara 'bata mata pant, fitowa tayi daure da towel takwanta, magani yabata tasha ta kwanta, janye towel d'im yayi gurin mararta yafara dannawa a hankali, yatima iya tshi hankali hankalinshi yatashi dayaga surar jikinta saidai ba yanda zaiyi haka yayita danna mata tanajin dad'i har bacvi ya kwasheta

**********************************

_dawowa yayi yakwanta bayanta bayan yacire jallabiyarsa, yalalubo wayarahi yakiea wani, ki nayi yaba cewa yanaso two ticket zuwa madinah zuwa jibi, rungumota yayi yana sauke ajiyar zuciya, a haka bacci mai dad'i yakwashesu da mafarkan junansu mai dad'i, gari na wayewa yaje yayi sallah dakansho yashiga kitchen yahad'o mata tea mai zafi wanda ba suga aciki, da soyayyen kwai da biredi, tasheta yayi tayi brushi tazo tazauna sai shagwa'ba take mashi duk tawani kanainayeshi, yarima kam sha'awa takusa kaaheshi gaskiya tana 'kareawa bazai d'aga mata 'kafa bah, haka taci saida ta'koshi yabata magani tasha suka koma suka kwanta tana kan 'kirjinshi sai mannewa take kamar mage, fara shafata yayi dan yakasa ha'kuri, bakinshi yasa cikin nata tuni yayi fatali da towel daje jikinta daga ita sai pant fari dakw jikinta, yarima fa yafita hayyacinshi domin duk inda hankalinshi yake ya'bace ko ina nata yasamu ta'bawa yakeyi, zuwa yanzun muntaz tafara kar'bar sa'konnin dayake aiko mata, saidai tana taoro amma idan ta tuna da hailar datakeyi saitaji zuciyarta ta nutsu dashi, wasa da ita yayi sosai inda sandar girma tayi tsaye tace batasan ta kwanta ba, kwantawa yayi yana kallon silin hannunshi kan nononta yana matsawa, hannunta yajawo ya d'aura kan sandar girma yana sama da 'kasa dashi, bakinshi yasa kan nononta yafara tsutsa wayyo dad'i muntaz har gantsarewa takeyi tana wani nishi shima haka, ganin danayi sun lula wata duniya basajin kira yasa nayi zaune ina kallon ikon Allah_

Sun dad'e sosai suna abu d'aya inda yarima saida yaxubar da..... Sannqn ya kyaleta yashiga tolet yafito 'kara rungumota yayi yace beauty ina sonki sosai kuma ina godiya da had'inkan dakikabani thank you very much, kunya ce tasa tasaka kanta a 'kirjinshi tana murmushi, wanka yatima yayi inda itama tashiga wanka sai binta yaje da ido yana had'iyar yawu yana hango yanda zai more idan yakutsa cikin duniyarta, haka suka ci gaba da soyewa inda yarima akan muntaz yakoma kamar mahaukaci kwana biyu ko fadah baya fita inda muntaz ma agurinta haka abin yake har ta manta yaushe rabonta datayi waya gida, yau da marece zasu wuce saudia inda muntaz kuwa gobe zata 'kare period d'inta, gqbanta sai fad'uwa yake taga yanda yarima yaketa rawar 'kafa tana period ma balle tagamq, gashi kullum tambayarta yakeyi kota gama, haka jirginsu yad'aga inda sukayi bankwana dasu ummah dan a yola jirginsu yad'aga yan uwa kowa yana murna yanda yaga sunkoma masoyan juna kowa yana tattalin d'an uwansa

_jirginsu ne yasauka a 'kasa mai tsarki inda suka samu hotel na gani bafad'a dan gidane sukutum d'aki da falo kitchen da dai sauran kayan more rayuwa, haka suka du'kufah suna ro'kon Allah bu'katunsa, da kuma yabarsu tare yasa albarka a zamantakewarsu, muntaz dayake tana period ne yasa bata shiga masallaci a kwana na biyune tayi wanka suka fara shiga tare sunayin addu'a, inda basa dawowa gida sai tsakar dare kuma koda zasu daeo sungaji kwantawa kawai zasuyi sina manne da juna, hakan yama muntaz dad'i sosai shikuma yarima yayi hakanne dan tasaki jikinta dashi dan yaga dukta taorata da abin, saida sukayi sati biyu sanban hakalinsu yadawo sun'kare umra lafiya cikin kulawar juna dan yarima bayama bari kowa yata'ba masa mata kullun suna ru gume da juna, rayuwarsu sukeyi gwanin sha'awa koya yagansu sai sun birgeshi, siyayya kam anyita haisaida muntaz tanuna 'bacin ranta sanban yadaina, andace rana bata karya saidai uwar d'iya tayi kunya, yau dai rana ce wacce yateema yake'be dan shan ruwan da yadad'e yanaji 'kishinsu_

Muhad'u a babi na 'karshe, mai sonkuce har kullun MAMAN AHMAD
💐🥀🥀 *_MUNTAZ..._* 🥀🥀💐


*written by MAMAN AHMAD*
               *(mardiyya kaoje)*


*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*


                  *(D.B.W.A)*


Page 146-150


*last episode*

Wannan shafin nakune duk masoyan MUNTAZ...

dedicate to
MAMAN FAIRUZA


_*kuna raina masoya na*_
Zara surbajo, my best writer freind
Maryam ishaq
Zee kaoje
Ummyn yusra
Luv you all guys

_gama seyayyarsu keda wuya suka koma masaukinsu in Allah ya yarda jibi zasu wuce u.k, komarsu keda wuya sukayi wanka sukaci abinci sukayi sallar isha'i, namfa sukayi raka'a biyu suka gode Allah kamar kuwa da had'in baki a tsuge da ruwa dan dama akwai hadari, ni'ima mai dad'i tafara sauka dayake windows bud'e suke labulaiya suka kama kad'awa iska mai sanyin dad'i tana kad'awa, madarar shamu dasuka siyo yad'auko yabata tasha shima yasha, hijabin dake jikinta yacire tunda yafara shafata tasan yau mai kwatarta sai Allah amma dole tabashi duk abinda yake bu'kata domin yayi ha'kuti da ita, d'aukarta yayi yad'orata kan gafo nan yarabata da duk kqyabda ke jikinta, dayake bataso tasa yaji wani iri yasa tadaure bata nuna tanajin tsoro ba, duk wani lungu da d'a namiji zai ta'ba yaji dad'i ba inda yarima baita'ba ajikin muntaz ba, muntaz tun tam d'ari d'ari hartazo tabada kai saboda jin dad'in abinda yake mata_

Bakinshi yakai kan nononta yana tsutsa d'ayan hannunshi kuma kan d'ayan nononta, gangarowa yayi kan cibinta yasa harshenshi yana mata tafiyar tsutsa sisai yarikitata harda ri'ke kanshi takeyi tana nishi, gangarowa yayi bisa....... Yafara tsusmtsa ai muntaz haukacewa tatashiyi sai gantserewa tajeyi tana kuka harda hawaye, d'an yatsanaa yasa yajishi gam gam saida sandar girma tayi zut zut tana lilo dan jintq dayayi a matse, muntaz tayi nisabatajin kira saiji tayi yana addu'arsafuwa da iyali sannan hankalinta yadawo tari'ke mashi hannu tana girgiza kai tana hawaye, shima idanshi jajur yake kallonta yana girgiza kai, aiko danne hannunta yayi da kafarshi yafara turawa ahankali yana fitarwa, yagama mutuwa tun baishiga can cikiba yasa gabae'aya ya manta inda yake haka yasa yaruntse ido yana 'ko'arin turata ta kowacce hanya, duk iya yinshi ko rabinta baishigaba, muntaz kuwa wani igu tatsala wanda da a kamo suke da tatara mashi jama'a dan rad'ad'in da taji yashigeta"00Essa q

_yarima kam haka yayita zugurarta yana kuka saboda dad'i, harda al'kawurra yayi mata wanda baisan yayiba harda cewa" itakad'aice ba 'kari, daga ita yarufe aure saifai in anayi a lahira, dad'i yakai dad'i yarima yasaki baki yata sanbatu, muntaz kuwa wuya smda zogi sun tayi kuka har hawaye sun daina futa, tayi ro'ko amma inah dokin nata yayi nisa bayajin kira, yatima yamanta da yar shekara sha shidda yaje tarayya da ita ba babbar maceba inda yadage yana zuba mata....... Bai kyaketaba saida yaga kamar bata motsi, nan kuma yarud'e yabata taimakon gaggawa, saida yamata allurar bacci sannan yad'auketa zuwa toilet yasata cikin ruwan zafi, saida yahasa mata jik sannan yadaukota yasa mata tufafinta, mugun kunyarshi da haushinshi takeji yanda yamata raga raga, kwantarda ita yayi yasa toch yana kallon yanda yamata aika aika, runtse ido yayi yakalleta yace I'm sorry beauty, dad'inkine yayi yawa yasa namanta ke yarinyace forgive me pls, harara tamaka mashi ta juyarda kanta, zare ido yarima yayi yace yau akeyinta kenam, allurar daya matane tafara aiki nan taje baccin wahala yakwasheta, da sauri yad'auko kayan aiki yafara mqta dinki bayan yakashe gurin saida yagyara kayanshi tsaf_

***********************************

Zama yayi yana kallonta yanajin wata sabuwar soyayyarta tana shiga duk wani sashe na jikinta, yana kuma jin tausayinta inyatuba da yanda yamata aika aika, tamayi juriya sosai gaskiya, albarka yadinga samata azuciyarshi yana shafa gashin kanta, sosai muntaz tayi baccinta dan sai karfe bakwai nasafe tabud'e ido, ganinshi tayi zaune yayi tagumi yana kallonta saida yabata tausayi, dole taji gabad'aya ta yafe masa sai kunyarshi data rage a idanunta, yana gani tatashi yazabura yana cewa sannu beauty yaya jikin naki, ina ki maki ciwo yanzun? Duk yarikice murmushi tayi ta sadda kanta 'kasa tana kare fuskarta da hannayenta duka biyu, tadowa yayi ya ringumeta yace au har yanzun da sauran kunyar ashe? 'kara sunne kanta tayi cikin 'kafafunta tana murmushi, breakfast yaje ya had'o masu sukaci sai rufe fuska takeyi, hakada Yayita lelenta kamar 'kwai, kwana biyu suka d'aga zuwa u.k muntaz har mamakin yanda yarima yake nuna mata kulawa takeyi, ga d'inkinta kullu zaisata tashiga ruwan zafi da kuma magunguna kala kala

_satinsu biyu a u.k amma bai ta'ba gwadawaba dukda yana kwad'ayinta sosai, tun yana daurewa har yakasa, haka ya lalla'bata har ta yarda ko yanzuntaji jiki amma ba kaman na ranan farko ba, watansu d'aya suka koma nigeria, yan uwa da abokan arziki kowa sai murna yakeyi da dawowarsu, wata biyu da dawowarsu kullun cikin soyewa suke abinsu muntaz harta goge tafara zuwa makaranta, tayi fari tayi yar 'kiba abinta gwamin sha'awa, kuma yanzu watanta uku bataga al'adaba kuma batajin komai ammashi yatima dayake likitane yagano ajiyarshi acikin jikinta_

Bayan wata shidda muntaz tazankad'o yayanta biyu duka maza,  masu kamada ubansu kamar photo copy akayi yan uwa da abokan arziki kowa murna tacikashi, aiko yarima yarasa inda zaisa matarshi da yayanshi, ranan suna yara sukaci sunan abban muntax da abban yarima amma ana kiransu khalel da khalifah

Bayan shekaru biyu
Muntaz nagani da tsohon ciki su khalifa kuwa da suna zaune sunawasa da kayan wasansu, yarimazaune kusada muntaz yana janta yana kiranta da guzumah, tura baki tayi tace kagani ko ni banason wannan sunan wallahi, rungumota yayi yana ce haba beautyna maman ummah, harararshi tayi tace to idan kuma namijine fa?  Dariya yayi yace ai macece kuma sunan ummah zansa mata

Muntaz tagama nakarantar ta kuma har yarima yagina mata asibitin kanta jira kawai taje ta haihu tafara ziyartar asibitin

Bayan kwana biyu muntaz ta suntulo yarta mace kamarta sak, ranan suna aka saka mata sunan ummah.

Tammat bi hamdulillah

Anan nakaeo karshen littafina mai suna MUNTAZ... saikuma nagaba maisuna KUTHUM (yar mafiya)

Marubuciya
RASHIN SANI
SANIN GAIBU
RAWAR GANI
ZANYI BIYAYYA
DAN MARAYAN ZAKI
DA BAZAR KA
WATA DUNIYAR
MARAINIYA CE
KI YARDA DANI
MUNTAZ

SAI NA GABA MAI SUNA

💐🥀 KULTHUM 🥀💐
(yar mafiya)

Taku har kullum MAMAN AHMAD
(mardiya kaoje)
Muna jinjina agareki sosai.. Allah ya ƙara miki hazaƙa, yayimiki jagoranci a rayuwa ameen.
Daga ɗaya daga cikin masoyanki
Muhammad kabir
08160112181.


Download Muntaz Littafi Na Daya Complete