[19:42, 21/08/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*lurve story*
*Gajeran labari*
*Na*
*Khairat up*
_bismillahir rahmanir rahim_
*In dedication to fatima isa (nana)*
*1*
Ke zo nan
Cikin hade rai ta karasa ta tsuguna a gaban sa
Bazaki iya ce min kin zo ba?
Ta masa banza
Ya juya kan sa yana kallon *Hashim*
Da ya taho yana murmusawa
Kallon ta yayi ganin ita ma shi take kallo ya kyabe fuska yana wani irin abu ya juya gareta ina zaki ?
Gun ya hashim zani
Sau nawa ina gaya miki karatu zaki yi ba ruwan ki da soyayya?
Ta kawas da kan ta gefe ta na kunkuni
Ke bada ke nake ba
Ai ba soyayya muku ba zumunci muke yi kuma sena ki gaisawa da dan'uwa na saboda kace kar nayi?
Kallo ya bita dashi dan yasan halin ta akwai ta da dakewar zuciya bata da tsoro dan ma shi tana shakkarsa
Shiga cikin gida
Ya *Aliyu* ina kallon ya *hashimun*yazo ko gaisawa bamu yi...
Get inside nace miki ya fada a tsawace
jikin ta na mazari ta mike ta koma cikin gida.
Ya hashim ya karaso inda dan'uwan nasa yake ya bishi da kallo ya mika masa hannu suyi musabaha
Hararsa yayi yace ni da kai muna wasa ne da zaka mikon hannu ban girme ka ba?
Yasan halin sa da san girma seya duqa kasa yace ina wuni ya *aliyu*
Lafiya ya fada a takaice
Shi kuma ya mike ya yi niyan shiga ciki aliyun ya tsaida shi ina zaka?
Ciki mana yaya
To zo in aike ka tunda baka da aikin yi
Tsayawa yayi ya kura masa ido
Ko bazaka ba?
Zan je man ya *aliyu*
Ni na isa kin zuwa aiken ka
Good mukulin motar sa ya watsa masa amsa kaje gidan baffah mukhtar akwai sako bayan mota ka shigar musu dashi cikin gidan sannan ya dauko envelop cikin aljihun sa yace ka ba wa *suhailat*
To
Sena dawo
Uffan be ce masa ba ya maida kan sa abun da yake yi
Ya na bace masa ya buga tsaki.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Bakin ta a zumbure ta shigo gidan
Inna talai tace har ya wuce ne?
Nima ban sani ba inna
Ya baki sani ba
To inna ya *Aliyu* ne ya hana ni fita ya koro ni
*Aliyun*
Eh inna
To shiga ciki kila yanzun hashimun ya shigo
Daki ta koma tayi kwanciyarta tana ta tsaki kawai ya wani dawo ya uzzura ma mutane da shegen iyayin tsiya kaman wata mace mtsw.
Keda wa naji kina hira?
Nida *NANA*
To ta dawo ne?
Ita da mazan fama ne ma wai ya hanata fitan kuma hashimu yazo kinga shiru shima be shigo ba ko dai ya kora shi shima?
Umma tayi dariya tace ze aikata kadan da aikin gadanga kennan ba kirki ya cika ba kuma kin san basa musa masa in ya furta
Rigima kennan ai seya tayi kuma.
Nan suka zauna suna maida magana a kan gadanga.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Salamu alaikum
Wa'alaikum salam
Maraba da megida na sannu da zuwa
Wash mama ai kamar kin san na gaji ina kaka?
Ba ta ni kake ba kennan ta kaka kake?
Hah waye ni ina wuni?
Lafiya lou
Ya innan taka?
Duk lafiya lou
Madalla
Mama *ya aliyu*ne ya aiko ni baffah na kusa?
Eh to ban san inda yaje ba amma zauna kaci tuwo tukuna
Zan iya ci kuwa mama
Meze hana kuwa?
Ina kanwata?
Tana makatanta
To ni dai yau na daki gurbi
Amma zan jira su dukkan su na basu sakon *ya rigima*
Ta yi dariya ai gadanga se shi shiga ciki ku gaisa da kakan kasan tana ji da ku cikin jikokin nata ma dan kuna kama da alhajin ta
Yayi dariya yana sosa keyarsa yace ai mama ko mi ku daina hada min kamani da *ya aliyu* dan wallahi da banbamci tsakanin mu ina ni ina mazan fama
Dariya ya bata haba muhammadu me babban suna ai dama yaushe za a hada ka da sarki ?
Ato ai naga zaki fara ne mama niko ban san ana hadani da shi dan ban san rigimarsa ta ma rabe ni balle na koya ko a ce dan muna kama za a min fi'ili
To me babban suna *muhammadu hashimu na nana fadimatu*
Murmusawa yayi yace mama na kennan shi yasa duk cikin matan familynmu ina ji dake dan kina son abunda nake so
Ya zan ki babana me kyan tafiya
Wai kina koda ni ba laifi amma bara na leqa tsohuwan nan tukuna ina na dawo se mu dora daga inda muka tsaya da bacin rai na fito amma kin wanken komai yanzu raina fes na manta da wancan bakin cikin wallahi
Ai na gani a tattare da kai ni kuma ji nake da ubana yaushe xan barka cikin bacin rai
ALLAH ja da ran ki mamana uwata ta kaina sweet mother
Haka ne my son jeka daga ciki kafin ka fito na sarrafa ma abu ne sauki dan nasan kaka bata kyale ka fito da wuri ba megidan ta ya zo.
Be samu damar amsawa ba saboda ya bude kofar dakin kaka
tanako kan sallaya a zaune tana jan carbi
Zaunawa yayi a gefen ta ya jira harta kamalla
Ta juyo sannu da zuwa megida na na kaina
Youwa matas ya kike?
Lafiya lou ya mutan gidan?
Duk suna lafiya
Ya karfin jiki?
Alhamdulilahi
Me ka zo min dashi?
Zuwan na gaggawa ne ba naki bane leqowa nayi
Ah to zuwan na waye?
Aiken *ya ali*ne
Oh dan nema yana ina?
Yana gida yana zuba mana mulki!
Ah ai a sunan sa yake
Riguma gadanga kennan nan ya zauna suka yi ta hira a tsakanin su .
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
*NANAH* kina ina ne ina ta kiran ki kina jina
Inna talai tace menene kuma gadanga?
Inna yarinyar nan bata da mutunci ina mata magana tana shurewaa
Nanah ta fio daga dakin su ta zauna gefen inna talai
Ta zumbur masa baki tana jijjiga kafa
Ya nunata da yatsan sa yace wai inna ita nanah duka duka shekarun ta nawa? da zata dinga tsayawa xance
To kalon ta kake so a dinga yi ina shekarar nan zata gama sakandarin mesa zaka dinga takurata ita kadai ce take tadi duk sauran basa yi ko ko ita wadda kake kulawa suhaila ba jami'a take ba se ita zaa takura ma?
Inna naga alama ke kike daure mata take komai ma dan Allah nanah na kuma ganin ki da kowa
Inna talai ya hashimun ne kowa?
Ni fa baza a takura min ba kowa sha'anin gaban sa yake!
Gasu maryam su aisha su hafsi duk ba zancen suke ba mesa baka hana su ba ko dan ni ka tsane ni shi yasa?
Mari ya zuba mata a fuska seda ta dauke wuta na wucin gadi tasa kuka ta rukunkume inna talai
Wallahi ka fita gadanga ban san iskancin banza an gaya ma ita din bata da gata ko me?
Inna kina jin ta rashin kunya zata min ta kuma tsayawa da wani ta gani da ita da saurayin sena babala su Allah na gaya mata shima zan ci kaniyar sa bara ya dawo ya fadan ko soyayya zeyi ko kuma karatun?
Inna talai ta dinga bata baki tana rarashin ta bara baban naku ya shigo zai min maganin sa bazeyu ya takura miki ba wallahi
Fitarsa keda wuya ya kira wayan hashim din yace in ka dawo ka sameni a sama.
To yaya
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Yana zaune yana cin shinkafa da miya ta sha nama suhaila ta shigo .
Ansa mata sallaman yai
Ina wuni ya hashim?
Lafiya lou ya makaranta?
Alhamdulilahi
Ashe kai ne tafe
Uhm ina nan tun dazu
Ashe ka dade in taya ka ci?
Uhn zo ki tayani kam mama ta lodo min shi
Ta shiga kicin ta wanko hannun ta zaunawa tayi suka ci abincin tare.
Suna hira haka baffah ya dawo ya same shi
ya gaida shi shima ya zauna a kasa suna cin abincin suna hira.
Ya mikawa suhaila envrlop gashi inji *ya Aliyu*
Baffah sako *ya Aliyu*yace a kawo
Maku
To ai seka shigo dashi ina sauran suke
Basa nan
ke suhaila tashi kuje ki taya sa shigo da kayan nasan baze wuce yan masarufi ba
Haka aka shishigo da kayan cikin gidan be jima ba yayi musu sallama ya yi musu salama.
[22:45, 21/08/2017] khairee muhammad sani: 🍓 *NANA FATIMA*🍓
*lurve story*
*gajeran labari*
*NA KHAIRAT UP*
*dedicated to fatima isa (nana)*
*_ina gaida ki ummi dr shafin naki ne_*
*2*
Kamar yadda ya fada masa haka yayi bayan ya dawo ya shiga gidan be hau saman ba seya leqa cikin gidan lokacin baby aimana na zaune tana wasa da ahmad ya karasa yace baby auta ina ya nana?
Tana dakin inna
Me take yi
Kuka take yi
Kukan kuma ya tambaye ta da sauri meya sameta?
Uhm uhm ta fara inda inda ya aliyu ne ya daketa
Kai ya jijjiga yasan ze aika ya karasa dakin inna talai
Tana kan kujera ta kai kololuwa wajen dukunkunewa gu daya ta hada kai da gwiwa
Ya shiga dakin kamshin turaren sa ya daki hancin ta dago kn ta tayi ta bi kofan da kallo
Karasawa yayi ya tsuguna yana kallon kasan idan ta ya ce *zahra*
Na'am ya *hashim*
Meya faru ?
Ba komai
Uhm uhm me karya an wuta
Ta dan murmusa tace kaga fa ina murmushi ba komai kaina ne yake ciwo kawai
Ya harareta ashe zamu yi fada dake yau ki fada min meke faruwa *zahra ta*
Ba ya aliyu bane ba
Meya miki
mari na yayi fa
Mari?
Uhm
Tab aiko yau zan masa ...
Me ya *aleen* zaka ma me?
Rashin kirki
To ai shi kennan Allah bada sa'a in dai *ya aleen* ne ko su baffa da abba sun ishe ka kai an barka ma za ka iya ne dashi?
Ai a kan ki ba wanda bazan ja dashi ba waye *ya aleen*
haka ne ko ai seka je in kaima ya baka naka rabon to ina gefe
Ya watsa mata harara kema ba kya tsoron sa balle ni
Ni ko ina tsoron sa man amma bazan taba bashi fuskan dazai gane haksn ba badai ni ba
wai me mesa ya mare kin
Saboda muna soyayya nida kai wai lokacin karatun mu ne bana love ba yana nan yana jiran ka
Ya kalleta ya juya kan sa ya mike ina zuwa ki dan sauyan wata kwalliyar dazu ban gani ba hitlar ya kafa ya tsare
dariya tayi in ks fito da farin ciki ba ai zaka ga sabon ado
Aiko zaki sha surprise zan fito lafiya
Allah sa
Har yasa kai ze fita ya kuma juyo ya ce na manta amma bara na dawo tukuna zan miki
Hakan yasa ta mike ta soma wani sabon shirin wa masoyin ta.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Yana zaune kan kujera yana danna laptop din shi 👨🏻💻 be ko daga kan sa ya kalle shi ba ya cigaba da aikin sa
Kasan carpet din ya zauna yay sunkui da kan sa yace gani yaya
Na ganka meye
Kai ka bukaci gani na
Oh
Ai ina son ganin iya taurin kan ka
Mene ya faru yaya
ya watsa masa harara kai har ka isa ma soyayya?
Ya masa shiru
Wallahi ka fita a idona na rufe ban san tsiya da bata lokaci da kai da nanan ai duk yara ne tana karatu kana karatu ko dan kayi degree kake ganin ka gama karatu to ka nutsu ksna ji ko in na kuma jin wai kuna soyayya zaka sha mamakina a gidan nan
Shiru yay masa yana wasa da yatsan kafan shi kawai ya ji shi ne amma ba yadda za ayi ya bar nana bazai yuwu ba.
To yaya an daina insha Allah.
tashi kaje ka.
Yana fita ya furzaer da iska ya bugi hanun sa yace ina ma nina zo a babban da a gidan nan da min chabs gaba dayan mu wannan ya fiya mulki da takura kowa ma ai dan iskan kan sa ne
Nana dake kasa taga yanayin sa tasan an buga aiko ta kece masa da dariya
ya harareta
tace manya masu karfi
ya sauko da sauri
Inna talai tace ka dawo hashimu?
Eh inna
umma na dama fura tace zaka sha daga azare aka kawo dazu
Zan sha umma ta
Ke nana ban san tsokana kina jina ko
to boss me karfi
ya mike yace baby aimana ahmad ku kamo min ita daga wancan bangaren
suka fara zagaye tsakar gidan
aiko ta zame ta fada kasa ta zumbura masa baki zata yi kuka ya ce yi hakuri haba ni ne ko?
Ya soma mata waka
*Kece tauraruwa* *zahra zahra*
*kyakyawa kina da* *kyau na sura sura*
*cikin ruwa ni na tsinci allura allura*
*Dazan ga kamar ki da zana kara kara*
Ta ce au dazaka ma kara ko
aa afuwa ys kama bakin sa su umma suna musu dariya
Ashe gogan na daga wajen varader yana jin su yaji wani bakin ciki wanda nesan dalilin sa ba ya buga tsaki yace hashim zoka fita yarintar ta isa haka ashe ba kai na gama yi ma nasiha ba yanzu zo ka fita
ni ban taba ganin rigimamme ba irin ka ba wallahi aliyu
hashimu jeka seka dawo kyale shi tunda besan girma ba
inna talai mesa kike shiga in ina musu magana?
Saboda baka da gaskiya kai se takura da dan mitsirsin bakin ka kaman na jarirai
Aymana tasa dariya
ya daka mata tsawa tashi kije kiyi karatu
nana tuni ta koma kuriya kar ya kuma zuba mata wani marin
zo muje ya fada yayi gaba hashimun ya dan gyada kai yana tabe baki ya kwaikwayi yadda yake da fuska ya bisa da gudu
Inna talai ta ce ja'iri
*#teamfatimaaliyu*
[23:55, 21/08/2017] khairee muhammad sani: 🍓 *NANA FATIMA*🍓
*Lurve story*
*Gajeran labari*
*NA KHAIRAT UP*
*dedicated to fatima isa*
*3*
Kasancewar yau ake shirin daura auren aliyu da suhailat gidan yana cike da yan'uwa dan shi aliyun ze koma can bakin aikin sa
Abban kuma baya so ya koma seda mata.cikin kankanin lokaci aka yi komai
Yan'matan gidan sun sha ado sun yi kyau anci kwalliya baya ma nana fatima yadda make up din ya amsheta sauran se suka ga kan su kaman wasu cartoon
Dake ta fi su jiki tana da yar kiba daidai da ita kuma ba fara bace irim chocolate colour din nan ce kalarta me kyan gaske ga idanuwa da hancin ta me tsayi bakin ta dan karami ga gashi ba laifi dirin ta ma abun kallo ne kyan ankon da suka sa zuwa can gun daurin auren ya zauna mata das kaman dashi tazo dama ba karamin kama ta yayi ba
Sun sa silver din head ta sha donout da gashin ta tasa takalmin ra hill ana ta tsokanan su
.ya hashimu ne ya je gidan su hafsi ya dauko su ya sauko ya bude mata gaba yace my princess zahra bismillah maza ki shiga kar su fahad su kalle min kwalliyar ki
Ta dan masa smiling ko a goge ne
Da dai yafi
Hafsi tace ehen ehem muna nan fa
Au ni na manta ma daku kun san in ina tare da my royal mantawa nake daku wallahi.
Marayam tace ke ma da kalan zance kar kisa ya fada mana ba suger
Ya harareta ke ni ne zan fada muku ba suger?
Tayi kasa da kan ta tace yi hakuri ya hashim
ya harareta yace ki nemi me kai ki amma wallahi bazaki bini ba ku shiga muje
Yi hakuri dan Allah ya hashim bazan kuma ba ka min afuwa ni yanzu wa zai kaini?
Ki jira masu tafiya daurin auren maras kunya kawai kuma baki isa kin sani yin kaffara ba marar kunya me kama da yaran aljannu
Kaman tayi kuka haka taji hafsi tace kya kuma gobe matsa na wuce
su uku ne a bayan motan banda maryam daya ki dauka se ya hada ta da faisal da fahad dake zasu wuce tare nan suka dau hanyan azare
Ya dinga jin wani feelings a tare dashi yana shaqar kamshin his love suna magana kasa kasa duk yadda naso naji su kasawa nayi illa dai nasan hirar love suke yi!.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
suhaila dake gefen gado da maman ta a gefe suna sakawa suna warwarewa sun kasa zama dan ita mamsn ma komai ya kare mata da sabon iskancin suhaila tazo masu dashi
Suhaila abunda zaki yi kennan?
Mama ni wallahi bazan iya ba na fasa
Seda aka zo karshe kin san dai babban ki baze yarda ba ke sauran baffan ki baza su dau wannan iskancin ba
mama ki san abun yi dan ni kam bazan yarda na auri ya aliyu ba kuma ya hana ni karatu kin san fa ina shiga gidan sa bani ba wani walwala
ba ke kika ce kina son sa ba?
Da yasan dake ne ma?
Se yanxi da komai yazo karshe zaki zo min da wata magana to baki isa ba wallahi kin yi kadan ki kira baban ki ki fada masa ba dai ni ba
Mama in baki taimaka min ba wazai taimaka min kin san fa ya aliyu rigimamme ne number daya ni bana so na daina son dama can yarinta ce da rudun girma
Kallo mama ta bita dashi tace tab di amma kin gama da kan ki ban cewa komai a wannan magana.
Bayan fitan mama ne suhaila ta rasa yadda zata yi a tsaida auren nan dan ita so take tayi karatu.
Wayarta dake kara ta jawo ta dauka gsnin me kiran
Amaryata
Uhm
Ya naji kin amsa wani iri meya faru?
Ba komai
Hmm mun taho fa
To sekun zo
Yadda take basa amsa ne ya dan sa yaji wani iri ya daure yace ina tambayan ki suhaila meke faruwa?
Wata zuciyan tace mata ki fada masa kawai kome zeyi yayi da suzo suga bana nan.
Dama ya aliyu ina son in shaida maka cewa kasan yanzu ina lvl 2
Yes ina jinki
Ka bari in na gama se ayi auren namu yanzu am stll young for aure in na gama karatun se muyi bikin ko
ya yi jim yace to mutane da aka tara fa ni zaki tozarta
Ba tozarci bane me a ciki kawi postponding za ayi na bikin zuwa nan da four years
Ohk kawai yace ya kashe wayan.
Kan motar ya juya daga hanyan azaren ya koma kano.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Wurin karfe sha daya aka soma cika kofar gidan su na azare dan daurin aure amma sede me ba ango
Abba yasa zaid kiran sa amma yaki dauka se abban ya kira shi da kan sa be dauka ba nan ma.
Yadai be dauka ba?
Wallahi be dauka ba meya faru ko dai lafiya
Allah sa dai dan aliyu ba ya kin daga waya kuma kiran sa.
Ya kuma redailing amma be dauka ba abun ya kullewa abba kai
Ya kira megadin gidan su yace duba min aliyu ..ai alhaji yafi hour biyu da barin gida fa be karaso ba?
Aa bezo ba duba min can bangaren ko yana can ..to alhaji bara na kira bala ya dubo
Alhaji ai ali baya nan har can babban gida ma an duba baya nan
hah
Lafiya to
Kunga muje mu suka shishiga motoci suka dau hanyan kano.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Gogan ashe yama yi bording flight zuwa istanbul.
Wasika kawai ya bari a kan gadon sa ya kara gaba ya gama shaqa shi kam.har shi suhaila zata ma tsiya tace karatu ya fishi ta zauna ya bar musu kasar ma se sun kuma ganin sa tukuna zasu kuma masa zancen aure.
Kulle idan sa yayi kawai yayi relax.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Naji shiru ko ba a daura bane har yanxun?
Inji inna yabi
nima dai haka nake ji leqa nan ke husna
ai ba kowa kofar gidan wayam kuma tsit
to ke nana kira hashimu muji suna ina ko gun daurun auren aka sauya?
Hello yaya na?
Hello zahra kunji shiru ko?
Eh wallahi kuna ina?
Muna hanyan kano
kano kuma ta fada da karfi
Eh kano
lafiya?
Eh to
Eh to me?
Ya aliyu ake nema
Ya aliyu kuma kamar ya?
Bazaki gane ba sena dawo zan fada miki
To kawai tace ta ajiye wayan kowa kawai ta bakin ta yake jira yaji.
wai ya aliyu suka nema
Aliyu?
Gadanga?
Mazan faman?
Mutum uku suka fada a tare suhaila daga daki tana jin su taji wabi sanyin dadi yana rataa ta kwanrawa tayi tana tsuke bakin ta haka kawai za a cuce ni mexan da wani aure yanzu mtsw kawai daga muna soyyayya se muyi aure wannan murdadden mutumin.
*#teamfatimaaliyu*
[09:51, 22/08/2017] khairee muhammad sani: 🍓 *NANA FATIMA*🍓
*lurve story*
*gajeran labari*
*NA KHAIRAT UP*
*dedicated to fatima isa (nana)*
*4*
Gaba daya su abba kan su ya kulle to ina aliyun?
Komawa suka yi zuwa bauchi (azare)
A cikin gida duk suka taru suna jiran tsamani dan ganin ta ina su abba da aliyu zasu shigo.
Mama ta shige dakin suhaila ta ce suhaila kin ji meya faru ko? Nasan da sa hannun ki me kika yi?
Mama fada masa nayi na fasa auren ya daga se na gama karatuna
Innalillahi wa inna illahir rajun ta dinga fada tace aliyun kika fadawa hkan?
Eh mama gashi nan ya janye
Ya janye ko ba a ma san yana ina takamaimai ba kin yi asara suhaila kin gama cutar kan ki
mama ni da zaki goyi bayana se na ya ya kike bi nice fa yar ki
Kafin na san ki shi na sani dan ubanki mara mutunci
Mama a kan ya ali kike... bakin ta ta doke mata seda yq kumbura ta dinga dukan ta yan waje jin kuka yasa suka shiga da gudu dan ganin meya faru
Mama ke ta dukan ta kaman an aiko ta abba ya samu da kyar ya kwace ta
Ke halima meye hakan?
Yarinyar nan mu zata tozarta?
Me tayi
Suhaila ta buya a bayan kaka tana kuka
Abba yace me tayi halima?
Cikin kuka tace wai yarinyar nan ta kira aliyu ta ce masa kar ya karaso ta fasa auren ya bari se nan ta gama makaranta wai aliyu ta fadawa haka!
Abba ya gama rudewa kan sa ya kulle ya juya yana kallon suhaila ya bata rai yace abunda kika aikata kennan ?
Mu muna nan muna neman sa ke ashe kin kora shi to wallahi duk abunda ya samu aliyu ni da ke ne ki roki Allah lafiyarsa kalau
kaka ta hankadata matsa min mara mutunci karatun banza dana wofi
baffa yace kin ko gama karatun wallahi bazaki cigaba ba kin jawa sauran yan'uwan ki ma tunda zaki dinga kin aure saboda kuna karatu in yaso in kun yi auren can kuda mazajen ku amma daga sakandare kowacce za a daura auran ta ba fashi kuma ba ja da baya
Wani irin kululu nana taji cikin ta na mata tace a ranta na shiga uku shi kennan tunda baffa umar ya yi magana xance ya zauna wata harara ta sakarwa suhailat din hafsi da maryam.ma kawai kallon ta suke balle su da sun kusa gama makarantar shi kennan ta ja musu auren wuri.
Kaka tace wallahi keda auran aliyu kuma har abada kin zama cuss
Ta dan harari kakan tace ai aliyun ba naki bane kuma bece bazai auren ba da zaki ce na zama cuss muna son junan mu
Son banza da na wofi!
Son iska?
Tunda baki aure shi ba sokuwa wallahi kin gama samun aliyu kin rasa shi.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Dakin sa hashimu ya shiga kan gadon sa ya tarar da takarda ya dauka ya buda ya karanta se kuma ya fita ya kaiwa abba yace abban kaga takarda ya bari.
_abba ni aliyu aliyu ibrahim na hakura da auran suhailat kuma na koma bakin aikina istanbul zan dawo amma se sanda na huce daga tozarcin da ta min ni na hakura da ita abba kar kuyi kokarin kara hada ni da wata a cikin dangi zan zabi wadda nake so da kaina kar ku damu lafiyata kalau kawai ina da bukatan kadaici ni xan dawo in same ku na barku lafiya._
Abban yay ajiyan zuciya ya gyara zaman sa yace ai shi kennan babu wanda na isa dashi a dangin nan ni suhaila ta tozarta ba aliyu ba zan yi maganin ta fahad maza kaje can janbulu wannan gidan da yake jikin gidan su hafsi ka sa a gyara shi
To abba
Umar
na'am yaya muje kai muntari muje ciki
Hashimu
na"am abba
Zauna nan
to abba
Daki suka shiga su ukun yan'uwan da abba da baffa da kuma baffa karami se inna talai dake kanwa a garesu.
Ni na yanke shawarar gobe a daura auran hashimu da suhaila kun bi bayana?
Yaya hashim ai da nana suke soyayya kowa yasan da hakan baka ganin fitina zata haifar?
Hashimu shi ne daidai suhailat ze gyara mata zama nasan dalili na nayin hakan
mesa kayi hakan?
Saboda hashim in ya auri nana zata juya shi saboda yadda yake son ta baze tsawatar mata ba dan baya son bacin ranta ko kadan.
Raini ze shiga tsakanin su
Amma in ya auri suhailat ze gyara mata zama ya koya mata hankali tunda tana shakkar sa
.
Nana kuwa nasan mexan zaba mata kawai ku goya min baya.
Inna talai ta gyada kanta kuma ta yarda da zanacen wan nasu haka ne hashim na ma nana mugun so wanda ko bazai iya lankwasata ba ko da anyi auren se yadda tayi dashi .
Allah yasa hakan shi yafi alkhairi
amin.
Hashimu zo nan
Ya shigo jikin sa a sanyayye saboda ji yake gaba daya kaman dan shi aka yi zaman
[12:38, 23/08/2017] khairee muhammad sani: 🍓 *NANA FATIMA*🍓
*lurve story*
*gajeran labari*
*na khairat up*
*5*
*dedicated to fatima isa*
Zaunawa yayi a kasa jikin sa har wani rawa yake yi abban gani ya fada kan sa a kasa
Abban yace ba tare da wani dogon bayani ba ina son kaji hukuncin da muka yanke mu da sauran iyayen ka kuma muna fata zaka bamu amanna da hadin kai kai me biyayya ne na sani kuma ina son ka kara a yadda na san ka
Haka ne abba
In Allah ya yarda baxan baka kunya ba zan kasance me muku biyayya har karshen rayuwa ta saboda kune silar zuwa na duniya kun min komai ni ban isa na tambayi dalilin yin hakan ba.
Saboda kun fi kowa sanin daidai a tattare dani.
Dama nayi wannan tunanin muhammad bazaka bada min kasa a ido ba ni nasan cewa kai din jina ne
Mun yanke shawarar hada auran ka da yar'uwar ka *suhailat*
A tsugune yake amma seda ya zame kasa be sani ba amma ya karkato nutsuwar sa gaba daya ya kura ma inna talai idanuwan sa wasu irin hawaye suka zubo masa kawai yaji wani irin shock ya sa gefen hannun sa ya share
Abba ya masa bayanin komai shi de kawai ya amince yace!.
Dakin ya rage daga shi se inna talai ta karasa kusa dashi ta riko hannun sa tamkar karamin yaro haka ya rungume ta ya fashe da kuka abun tausayi yana kuka inna talai na kuka an rasa me rarrashin wani
Inna talai tace kai fa namiji ne me babban suna
Hmm inna na sani amma ban san yadda zan kalli idanunan *nanah* ba
Haka ko zaka daure ka dauke kan ka dan ka bi umarnin iyayen ka ka dauka dama can *nanah* ba matar ka bace *suhailat* din ce matar ka tun ran gini tun ran zane komai a rubuce yake kawai daurewa zaka yi ka maida kan ka wajan koyawa suhailat hankali.
Insha Allah inna zan bi umarnin ku.
Ya tashi ya fita.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Kowa ya juya mata baya ba me wani kula ta amma ita ko a jikin ta gani take hargagin hanata makaranta ake kawai ba wanda ze hanata karatu har shi uban gayyar da yana nan mtsw.
*nanah* da gaba daya tsoro ya kamata ina ya *Aleen* ya tafi?
.gaskiya *ya suhailat* bata kyauta ba ko kadan bata masa adalci ba ko kadan.
Mikewa tayi ganin hashim ya shigo dakin su da sauri ta karasa kusa dashi tace wai *ya hashimu* ina *ya alee?*
Kallon ta yayi
ta kula ma kaman kuka yake
Tace aa meya faru?
*nanah* ya kuma fashewa da kuka
ita ma seta sa kuka ta riko hannun sa tace ya hashim menene wai?
Aure za su min
To me abun kuka?
Da suhailat zasu min
Ai ta mike zumbur
Ya suhailat?
Eh suhailat
Zaunawa tayi a kasa dabas
Ta ma rasa meke mata dadi ta kuma mike ta fice tasa kuka a tsakar gidan ta zauna a kasa tana shure shure tana ihu kowa ya fito waje ganin nanah na kuka suka fara tambayan ba'asi
Ta kuma zunduma wani ihun
Mama tace na shiga uku kai jama"a meke faruwa ne a cikin gidan nan yau?
Hashimu ya fito daga dakin shima kukan yake yi
Mama tace mezan gani kai kuka ita kuka meya faru ne
inna talai tace barsu sakararru dasu ai se kuyi tayi magana ta riga ta kare ka ma cire ran cewa akawai abunda zesa a daura auren ka da nanah ka rubuta ka ajiye a ranka baka da mata se suhailat
Gaban nanah ya kuma bugawa tace inna talai kun san kmai amma shi ne kuka yanke wannan hukuncin?
Ni yake so ba ita ba
Ita da suke soyayya da ya alee me namu a ciki wannan ai rashin adalci ne
Mama ta make mata baki waye yake miki rashin adalcin?
Iyayen naki?
Suhailat ta mike wallahi sede in gudu bazan yarda ba ni bazan auri ya hashimu ba sam
Mari hashim ya kwada mata koda gawar ki ne se an daura suhaila ko da gawar ki ne karewar zaki gudu.
Tayi wuki wuki da idanuwan ta dan tasan ba wasa suke yi da shi ba hankalin ta ya tashi ta dora hannu a ka ta sa ihu shi kennan nayi wa kaina abba na yarda a daura da ya alee ban iya da ya hashim inna talai, kaka kusa baki a daura da ya alee
Hararta suka yi
ta dinga kuka
mananta ta dinga hararta tana Allah shi kara hashim tana iskanci ka chasa min ita mara kunyar karya da wofi.
Kana son ta kennan?
Nanah ta fada tana hawaye?
Ya juyo a daure yace magana ta kare an yi an gama.
ke kuma ki gudun kinji in na kamo ki sena karya kafafun naki mahaukaciya. Ya sa kai ya fice.
nanah tabi kofan da yabi da kallo ta juya kuma tana kallon suhailat kaman wata yar mage tyi tsalle ta fada kan suhailat ta dinga cizo tana zagin ta munafuka ke kika jawo sena cire miki idanuwa mayya
Su hafsi suna kuka suka kwakuye nanah daga jikin suhailat da kyar umman nanah ta riko ta tayi cikin daki da ita ta kulle in kin nutsu kya fito kar wanda ya bude ta ko da wasa.
Daki su maryam suka kai suhailat tana kuka ita bama ta ciwon take ba ta auren da za a mata take gashi ba karatun ba ya alee
Two zero kennan.
Tunda unman ta jefata daki ta kulle ta hada kai da gwiwa tasa kuka tana kiran why? Why? Wannan ai son zuciya ne *ba a min adalci ba* ya hashim ban yafe maka ba ka cuce ni.
*#teamfatimaaliyu*
[15:33, 23/08/2017] khairee muhammad sani: 🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
*NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*lurve story*
*gajeran labari*
*6*
*dedicated to fatima isa*
Kwance yake kan kujera yana wasu tunani gaba daya kan sa ya kulle knocking aka yi masa a kofa be bude idan sa ba still yace come in!
Yana shiga yace
Sir! Ya kame
What ya fada?
Sir!there is a mail for you!
From?
I ve no idea sir!
Tsaki yayi ya sa hannun sa ya amsa wayar ya duba
Mail din daga gun abban shi ne da sauri ya bude yana dubawa wani shock yaji ya dada murxa idanun sa cike da mamaki ya yi kwafa yace why me abba?.
Da sauri ya shiga onlyn yayi booking ticket na zuwa nigeria reply ya turawa da abban nashi.
Mikewa yayi ya shiga toilet yayi wanka sannan ya fito ya shafa mai ya gyara kan sa ya fesa turaren channel ya daura agogon sa
Fita yayi daga dakin nasa
Wani ya kuma matsowa yace sir should i be of any help?
Kai ya gyada masa ya daga yatsun hannun shi biyu kawai ya yi cikin wani gu.
Suka bisa ruuuu ya masu wani dan speech ya fito
Steveen ya kira da sauri gudu gudu ya karasa inda yake ya sara masa
Magana ya fada masa wanda ni kaina banji meya fada ba
daga baya wani yace sir aliyu
Juyawa yayi ganin waye dan yasan ma abokin sa shakikin sa ne ba wani ba ya ce *Bilal*
Murmushi ya masa ya karasa suka yi musabaha yace muje daga ciki
Ya juya ga steeveen yace do it right now
Ok sir
ya juya su kuma ciki suka koma zaunawa yayi kan kujera ya danna wata bell
Wani ya fito da kayan makulashe.
Soja maxan fama ina zuwa
Meka gani?
Naga kayi shigen gida wadup?
Nothing kaina zeyi sparking wallahi
A haba ango da kan sa ina amaryar?
Tsaki yayi yace kai ban da abinka yau ya kamata na dawo ko next month!
yah next month ne na sani ko da amarya ka taho
mtsw kai wani zubin sakarai ne ka manta jiya ya kamata a daura auren
Ofcouse na sani man wat happen? Ina madam din?ko boss ne ya ma kiran gaggawa?
.hararsa yayi yace ya isa ne?
Hmm no then wats going on?
Bilal she broke my heart
Wa
Ita
who?
Suhailat man my sister she abandon me saboda makaranta so called makaranta ran daurin auren mu.
What!
Yes!
Amma bata kyauta ba amma your heart has been broken na gan ka oll set
so kake nayi ta hauka kaman a flim?
Im yi ta ihu ko kuka?ko so kake na zama sadguy saboda love dama kasan ita ta fara proposing kuma tayi brakeing relationship din fine i can do without her wallahi.
Anya dama can son na can can ne
Kana da ja ne?
Sossai ma
Hmm to ka daina na mata so na sossai kawai ba irin wannan halin ne dani ba dazan na stupidity
Hmm Allah mayar ma da mafi alkharin ta
amin
Guess what?
What?
Zan koma 9ja anjima
Again?
Yes
mesa?
Issues
Tell me
Ka fiya gulma
Wana gulma am curious nasan abba kila ma ya maka auren da wata ba mamaki i know your family ai.
Lumshe idanun sa yayi zara zaran gashin idan sa suka kwanto masa luff dasu
Ya motsa bakin sa kadan kaman mara son yin magana bilal har ya fidda ran amsawan mutumin nasa kusan three min letar yace lallai ka fadi gaskiya ungo wannan wayan ya mika masa
me wannan?
Waya man?
I know mezan dashi wai?
Duba mail din abba
Owk!
*_duk inda kake aliyu ina son ka dawo ka dawo ka duba matar ka dan an shaida auren ka da fatima zahra'u ba shawar ka nake nema ba umarni nake baka ina bukatar ka a gida nasan cewa suhailat ta maka tabo amma kayi hakuri kasa a ranka cewa ba matarka bace dama kazo kasan yadda zaka yi da matar ka mun riga mun daura tare da hashim da suhailat yadda be musa ba kaima bana bukatar ka musa ina jiran amsar ka_*
Wow!jackpot
hararsa yayi kasan ko fatiman kanwar kanwata ce bata shakkata yarinyar nan bata kunya ta kanina fa take so kaman mutuwa kaga wani iri hukunci na abba suhaila da hashim ni kuma da fatima taya zan zauna da wannan a matsayin mata!
U have to kabi umarnin su aliyu kila alkhairin kennan
Suman kan shi ya shafa ya furzar da iska yayi tsaki ya mike tashi ni ka raka ni airport amma bazan zauna da wannan yarinyar ba no way!
Hmm ni de ba ruwana kar muje daga baya muji kaci gum
Impossible
I love the impossible
Ko?
yes
Maji ma gani bilal
Ai da na san zaka koma danyi granting a bar ni na je na duba ko a dangin ku na samu tawa innamorata din!
hararsa yayi kai kaje kai kadai ni ban da tym din yara
Allah babban yaya
*anya ko aliyu zaka iya dauke kai daga fatima? Muje dai zuwa*.
*#teamfatimaaliyu*
[16:24, 23/08/2017] khairee muhammad sani: 🍓 *NANA FATIMA*🍓
*luve story*
*gajeran labari*
*na khairat up*
*7*
*dedicated to fatima isa*.
Kofar umman ta bude gaba daya nanah ta gama cabewa damajina da gumi da kuka kwana daya kawai ta zama wata aba daban can saboda tasa wa kan ta ciwon so.
Umman ta zauna gefen ta da plate din abinci a gaban ta ta mika mata taki amsa
Kawai juyowa tayi ta rungumeta ta kuma fashewa da wani sabon kukan umman ta dinga shafa bayan ta tana rarrashin ta
Seda ta daina kukan ta koma shassheqa ta soma yin ajiyan zuciya kuma sannan umman ta dinga bata abincin a baki ta zuba mata wani abu a cup tace shanye
Shanyewa tayi
Ta kuma bata wani romo kafa kai ki shanye bamusu ta shanye
Umma ya hashimu
Ta sa hannin ta a bakin ta shhhh ya isa ba laifin sa bane shi yana namiji ma yayi shiru yayi biyayya valle ke mace ?
Ko bazaki iyabin maganan mu ba saboda so?
Kai ta girgixa mata
Umma sabo
Ya isa bn san ji
Kawai ki saurare ni
To umma
Ki tashi kiyi wanka ki shirya zan aiko miki da kaya ki sa kiyi kwalliya me kyau kin ji ko
To umma amma mesa?
Saboda nace hakan ko baxaki iya bin umarni na ba?
Zan iyaman umma ina da wadda ta fiki ne?
To tashi kinji
To umma
har umman ta mike ta riko hannun ta umma me kike boye min?
Murmushi ta mata sannan tace mezan boye miki nanah?
Ah'ah umma kina boye min wani abun ni na ji a jikina cewa akwai abinda ya faru nima an daura aure na ko?
Bin ta tayi da kallo
Sai kuma tace hmm nanah kennan uwata kar ki damu komai mukaddari ne
Umma waye?
*Aliyu ne*
Umma kun san cewa bani yake so ba kuma nima ba shi nake so ba amma kuka daura dashi why him duk cikin yan"uwa
Ki dinga addu'a Allah shi yasan daidai
Umma ni baxan iya masa kallon miji ba sam sam
To ya zaki yi dole ki masa ki sa a ranki baki da abokim tunani se shi ni de kar ki bani kunya kisa a dinga yi dani a dangi ina so ki nuna ma kowa ke diyata ce jini na ce kuma tarbiya a gunki take
Hawaye suka ziraro mata ta share tace shi kennan umma ni kuma zan yi *hukuncin ya mace*
Mezaki yi?
Umma na barwa kaina sani
Zan ma ya alee biyayya
Zan masa komai
amma ku sani bana son sa kuma baxan so shi ba
Hmm nanah kije ki shirya yamma tayi sossai kuma anjima kadan za a kai ku dakunan ku
Murmushin takaici tayi sannan ta mike dan jikin ta ba kwari ta shige bandakin
Umman ta bita da kallon tausayi gaskiya ba a ma yaran adalci ba amma bazaka nuna ma yaro cewa an masa ba daidai ba.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Bayan anyi isha *alee* ya shigo kano kamal ne ya dauko shi daga airport gida suka je yaje gun abban
a gaba ya sa shi ya masa tatas kuma da warning kar ya kuma masa irin wannan iskancin a kan mace ya kiyayye kuma wallahi in ka zuban kasa a ido aliyu Allah ya isa
Ya dago a firgice yace abba meye zafi haka ni zan kasance me ma biyayya bazaka same ni da laifi ba insha Allah
Ya fi maka
ka tashi kaje an kai maka matar taka ga mukulin
To abba Allah kara girma amin.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Bayan kowa ya watse ne ta koma falo ta zauna ta jona kayan kallo amma zahiri ba kallon take ba tana kokarin yaudarar kanta ne cewa tana yi amma tunanin *ya hashim* din ta take yi kawai ita kam.
Siraran hawaye suka zubo mata bata ma ji karqn bude kofa ba illa jin motum tayi a kan ta a tsaye tana sharbe tace *ya hashim* cikin zakuwa
Take mata kafa yayi da takalmin sa
Kara ta saka tana kuka tasab ba me mata wannan muguntan se *ya alee*
ta dago rinannun idanun ta ta sauke su ksn fuskar sa
yace mayya
tace yayyan mayya
ai tare muke maitar da kai tunda dangin mu daya
ke bakin ki baxe mutu bako?
Ta murguda bakinta
Ai zaki san kin aure ni tunda kin nunawa duniya aure kike so ba karatu ba
Ta harareshi cikin dakiya tace Allah sauwaka na ji ina ji da kai a raina ai fin karfi aka min aka raba ni da masoyina meza da kao second hand din wata
Bakin sa ya bude kawai yana kallon ta ya duba jikin sa a duniya mutum daya ke masa iskancin da nanah ke masa kuma itace nanah bata shayin gasa masa magana
ya duka kusa da fiskanta ya furzar da iska a fuskan ta yace zan nuna miki banbancin mace da namiji ki jirani
mtse ai wannan matsatin na ya hashimu ne
Hararta yayi ya kuma take mata yatsun kafan tacikin zafi ta cafko coler din rigarsa tace arh wash ummata
Ya kuma murza mata takalmin
ta kuma jn rigarsa
ya duka daidai saitin lebbu ta....
*#teamfatimaaliyu*
[19:24, 23/08/2017] khairee muhammad sani: 🍓 *NANA FATIMA*🍓
*lurve story*
*gajeran labari*
*na khairat up*
*8*
*dedicated to fatima isa*
Ta kuma jan rigar sa ya dukka daidai saitin lebban ta
Idanuwan ta kawai ta runtse dan azaban zafi dan be dauke kafan shi daga kan ta ba ga takalmin shi zafi kaman kusa a jiki ta dinga zubda kwalla
Ya sa hakoran sa masu kaifi farare kal ya gatsa mata cizo ta kuma runtse idanun ta wasu hawayen suka kuma bin fuskarta
Ta kuma shaqo masa wuyan riga tana hawayw haka ya bashi nasarar damko gashin kan ta da karfi ai batq san sanda karfi ya zo mata ba ta hankada shi yayi tanga tanga ya fada kasa ta yi wuf ta shige dakin dake jikin kitchen ta kulle ta fada kan gado tasa kuka
Kafarta dake radadi ta kalla yadda ya tashi yana jini dan azaba tace mugu kawai Allah sena rama
Ya mike ya dau wayarsa data fadi ya shige daya dakin yana murumshin mugunta ya ciji lips din shi zaki san kin aure ni wallahi nana zakiyi mamakina.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Suhailat ko jikin ta se mazari yake ganin daga ita se ya hashim a daki a gida daya jikin ta har bari yake yi ta bishi da kallo ganin duk fara'a irin ta ya hashim yau kam a dinke take seta ga kamannin shi da aliyun ta sun fito ras
Gabanta se bugawa yake yi ya doka mata tsawa shut up nace kin dameni da kuka munafuka kawai wallahi ki kiyayeni bake mara mutunci ba dan'uwa na kika ki ko?
Ya hashimu ni karatu nake so ba aure ba
Ai keda makaranta har gaban abada na rantse miki da Allah kin gama jindadi a duniya zaki san cewa baki da wayo sokuwa kawai.
Ya .....
Shut up
Ta gimtse bakin ta hade da kukan dake kokarin zubo mata ta sa kan ta cikin cinya tana kuka.
Tashi kije kiyi wanka ki zo ki kwanta wallahi in na kuma jin pim daga bakin ki sena ga jini a cikin sa mahaukaciya kawai mayaudariya
Ta mike da gudu ta shiga toilet din.
Ya bi bayan ta da kallo yace rubbish ni ba a kyauta min ba wallahi
An hada ni da wannan yarinyar shhht yanzu ya ya yana can tare sa sahibata ya ji wani bakin ciki ya tsaya mishi ya buga tsaki
Agogon hannun sa ya duba ya danna wani madanni ya dinga blinking yana kara din din din din
Daga kwance take haka ta mike jin karan agogon hannun ta yana kara yana blinking yellow din din din
Ta rungume agogon kennan shima ya hashim din ya kasa aiwatar da komai saboda kewarta ta fashe da kuka
Ganin alamun ta amsa kiran sa yasa shi yin ajiyan zuciya yaji hankalin sa ya kwanta
Ya kwanta a gefe
Jin karar bude kofan suhailat yasa shi maida kan sa kan kofan tsaki yayi ya mike ya fita a dakin ta bi bayan sa da harara!.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Da safe ya farka ya fita falon ya zauna kan kujera
Bata fito ba seda tayi wanka tasa wata doguwar riga dinkin bubu pink material ne da ratsin fari a jiki
Ta fito idan ta ya kumbura hakan be hanata yin kwalliya ba dan al'adarta ce yin make up
Waya yake dandanawa amma kashin turaren ta ya sa shi dagowa ya kura mata ido
Ina kwana!
Uhm kawai yace mata
Ta zauna kan kujera tana kunna tv din falon
Bin ilaharin jikin ta yayi da kallo gaba daya komai nata perfect ne ta cika ace mata mace shi yasan nanah mace ce har mace komai nata is ok bata sa makusa yaji yawun sa ya tsinke.
Tana juyowa taga ita yake kallo harara ta watsa masa hade da yi masa tsaki
Ya ce wallahi in kika kuma min tsaki sena miki abunda bakiyi tsammani ba kar kice ban fada miki ba!
Tsakin dai shi ta kuma yi
Ai ya mike
tuni ita ma ta mike ya dinga binta suna zagaya falon suna gudu tana neman hanyan tsira shi kuma yana neman kamota!
Aiko zata yi waje yayi nasaran cafko ta ya hadata da jikin sa wani irin shock yaji ya kama shi
Cikin giftawan ido ya hada bakin sa da nata
Kawai idanun ta take juyawa ta kuma ware su shi kuma yaqi sakin ta hannun sa zagaye da kugunta
Kofar da ake bugawa yasa shi sakin ta aiko ta fada kasa dan sakin ta da yayi
Ouch!ta fada tana murza wurin data fadi.
Kofar ya bude ganin maryam da hafsi da flask din abinci ya musu kallon ku kuma fa?
Abincii
Zaku ajiye a kaina ne?
Aa suka yi ciki
lokacin ta mike tana mura gun dan zafi
Gashin ta ya sauko dan ba dankwali a kan ta.
Ku ajiye ku fita ko
Da sauri suka ajiye ko magana be bari sun yi ba ya raka su har gate sannan yace da baba megadi yace kar ka bari su kuma zuwa sena bada izini kar ma kowa ya shigo har sena ce ka bari a shigo
to saraki!
Maryam tace da hafsi ina tausayawa nanah wallahi ya alee mugu ne wallahi!
Zo muje kar yasa a make mu.
*ya alee* mesa ka hana su zama dan bakin hali!
Bin ta yayi ta shige daki.
Ya zauna ya xuba abincin yaci sinasir ya zuba da miyan taji kifi kuwa busasshe se kamshi take yana gamawa ya fita ya ko kullo gidan harda key!
dataji ya fita ne ta fito taci abincin ta ns ci tana kuka tace wannan ai ukuba ce Allah sa ya koma istanbul din nan ko na huta.
*#teamfatimaaliyu*
[00:03, 24/08/2017] khairee muhammad sani: [23:41, 23/08/2017] khairee muhammad sani: 🍓 *NANA FATIMA*🍓
*lurve story*
*Gajeran labari*
*Na khairat up*
*9*
*ina gaida aunties dina a wannan shafin aunty habiba,aunty rukky,adda beboh,aunty jamila*
*dedicated to fatima isa*
Aliyu be zarce ko ina ba se gidan su
A kofar gida ya tarar da samarin gidan suna hira kan katuwar darduma ya watsa musu harara yana musu kallon rashin kirki ya ce ku aikin ku zaman hira ko? Baku san shiryawq ku tafi kasuwa ba ko? Kattai daku ana ciyar daku kuna zaune?
Ko wanne yayi kasa da kan sa ba wanda ya tanka maganan rigimammen
Yayi tsaki yace Allah baku sa'a na fito na same ku a nan marasa kai kawai ya shige cikin gidan.
Kowa ko ya mike da hanzari dan zamn lafiyan kowa bin maganan gadanga se a zauna lafiya.
Shigar shi keda wuya ya hau sama ya samu su abban suna break ya gaida su suka tambaye shi nanah yace tana lafiya kuma tana gaida su
Nasiha abba ya kuma masa sannan ya sauka kasa ya zauna kusa da inna talai da umma suna cin nasu abincin
Ya dai ango fati?
Lou innar mu
Ya ka fito ka barota?
Ai bacci ma na barta tana yi ita kam tana gaida ku amma
Muna amsawa ka rike min uwata da amana mazan fama kajiya?
Kar ki damu inna ai kin samu
To ai haka ake so zaka ci abincin?
Ina ai na koshi an kai mana
Ohh halima da kokari
Nan ya zauna suna ta hira be bar gidan ba se da yamma lis shima seda umman ta kora shi.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Yunwa sossai take ji ita kam ta rasa yadda zata yi da ranta se mutsu mustu take kan kujera karar bude kofa yasa ta kalli kofan ta mike tana hawaye tace
*ya aleee*
Meye?
Yunwa
Cinye ni
Ta zumbura masa bakin ta ni ka ban abinda zan ci
Ina fata da akwai kitchen a gidan kuma ke mace ce?
Ai ba komai a ciki
Very good
Ya mike
Ta mike ita ma
Yayi hanyan daki
Ta bisa
Ya juyo a hasale what?
Yunwa?
Wallahi zan make ki hakoran ko su zube
Ta harare shi hade da murguda masa baki tana kunkunai .
Ya tabe fuska am not going to fall for your rubbish kina ji na ko ki shiga store ki nema ki dafa ko ki kwana da yunwa.
Leda ne a hannun sa na kfc ta gama yi planning warce ledan dama tana jiran ryt tym ne
Yana shirin bude kofan dakin sa kawai yaji ta warce ledan tayi daya dakin da gudu
ya ce what the hell!
Ya bita amma ina ta riga ta kulle.
kan gado ta zauna ta budr kaza ce aiko ta dinga ci tana shan lemon
Seda tayi nak tayi hamdala sannan ta koma ta kwanta dan ita dama data ci take kwantawa.
Wannan yarinyar ta gama raina ni har tana da audacity na kwace abu a hannuna?
U'll pay for it wallahi!.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Ranan suhailat taci aiki dan da gangan ya dinga bata abubwa yana sata gyara hatta wardrope din sa seda ya birkita ta sake masa linki ta jera ta share tayi mopping tayi girki tai wanke wanke da shara ta wanke toilet kawai ya dauko bedsheet masu kyau ya jika yace ta wanke su
hakika taji jiki cikin kwana daya kawai ta zauna kennan ya kira sunanta kaman tayi kuka haka taji yana zaune gefen gadon yace mata ji kura a dakin nan wa zai gyara ni?
Uhm'uhm
Ta dauko tsintsiya tana share dattin da babu shi tana kuka
Kukan dana sani kukan tausayawa kanta tun safe ko ruwa bata dandana ba balle abinci
ya kafa ya tsare ya hanata sakat.
Har seda hannun ta yayi saban dole.
Ta zauna kasa tasa masa kuka ya hashim ka min rai ka barni na huta dubi hannu na fa gaba daya yayi saba kafana ciwo jikinaciwo yunwa nake ji ka tausaya min dan Allah!
Ya banka mata harara yace tashi ki bsn guri gobe kya karasa komai ban san ki zama week ki kasa komai jeki huta kanwar mango park!.
Get out ya fada a tsawace cikin fada fada hartana tintsirawa dan razana tayi waje jikin bangon kitchen ta lafe ta saki kukan tausayawa ksnta wannan wacce irin rayuwa ce? Na shiga uku ni suhaila!
Nayi wa kaina tsakiyar da ba ruwa na ja wa kaina ina zn sa rayuwta ni yau in ma na kai kukwna gida bame saurarata na bata rawana da tsalle na illata farin cikina da ya aliyu ne kilan yanzu yana tattalina kuma ze barni nayi karatun amma yau na fi ma wata yar aikin zama cikin wahala kaico na.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Cikin kujera ta lafe kaman mage tana bacci bil haqqi
Fitowa yayi daga daki sanye da gajeran wando da singlet laptop a hannun sa
kujerar dake kallon ta ya zauna ya ja tebur ya dora laptop din mails ya dinga dubawa sannan yana reply ga strategies na war da yake planing dan turawa boss din su saboda akwai inda zasu je nan da 2 months.
Wata miqa tayi wanda yasa shi maida kan sa ga kallon ta
ya runtse idanun sa yana sauke ajiyar heart
Lafewa yai jikin kujerar kawai yana jin abunda zuciyarsa ke fada masa kokarin dannewa yake yi amma ya kasa a zabure ya mike ya nufi inda take
Hannun ta ya soma ja
tabude idanun ta a hankali ta sauke su
kan fuskar *ALIYU*
*#teamfatimaaliyu*
[00:02, 24/08/2017] khairee muhammad sani: *10*
*dedicated to fatima isa (nana)*
Tashi
Meye?
I said get up
Ta mike zaune tana mutsutsuke idan ta .
Muje
Ina?
Saida ke zan yi
Tayi wani abu irin ohh haka tace a fili da na gode ma kuwa
Dakin sa suka shiga
Ta bishi da kallo kawai .yace oyya muje kiyi alwala
Nayi sallah ai
Na sani nafila zamu yi .ta masa kallon irin have you got nuts din nan ta kyabe fuska
Zaki shiga ne ko sena hada kan ki da bango sakarai kawai!
.
Alwalar tayo suka yi sallsh raka'a biyu ya mata tambayoyi ita dai kanta ya kulle gava daya me wannan mutumin yake nufi?
Ya mike ya hau gado yace zo nan ya nuna mata gefen sa ta zauna a dararre tana wuki wuki da idanuwa
Dankwalin ta ya fara zamewa
Ta kulle eyes dinta ko dai *ya alee* ya fara tabuwa ne besan cewa nice ba *nanah?* yana shirin aikata ba daidai ba.
Gani tayi ya kashe wutan dakin se hankalin ta ya kwanta ta sauke ajiyan heart
Kwantawa tayi jikin abun gadon se jin mutum tsyi a gefe ta ya ja hannun ta fadawa kan sa tayi gaba daya a tsorace take jikin ta rawa yake hakoran ta hadewa suke yi a tare suna bada wani kara kar kar kar.
Ji tayi ya shiga yi mata salo me firgita tunanin ta ya hautsina rayuwarta ya jefa illaharin jikin ta cikin wani irin tashin hankali mara misaltuwa seta sandare kaman gawa a wannan lokacin da za'a tsaga jikinta tabass kamar baza a samu jini ba saboda tsabar tsorata data yi
Tun tana daurewa harta gaza ta saki kuka kawai ya hashimun ta take tunani ta saki kuka me tsuma rai *ya hashimu* bana so ka bari na tuba
Jin sunan hashim da yayi a bakin ta ya kuma tunzura shi dole ma ki manta wannan yaran kisan cewa ke matata ce baki da ikon tunanin wani bayan ni koda kuwa naman jikin ki zan na yankawa baki da hakkin kiran wani.
Take wani abu ya fado mata
_zan masa komai amma banda so bazan taba son sa ba_
Wannan maganar ce ta sata daurewa tana kuka har ya cimma burin sa kawai girgiza kanta take dan azaba da kuka tsawa ya daka mata shut up ki kama bakin ki
Se kusan asuba ya sarara mata shima yana gamawq ya yi toilet yyi wanksn sa ya fito ya gyara jikin sa ya fice massalaci.
Wannan wace iriyar rayuwa ce haka!
A dake ka a hanaka kuka *ya alee* bashi da imani wallahi da kyar ta lallaba ta shiga bandakin ta gyara kan ta sannan ta koma tayi sallah ta nemo panadol cikin bedside drowe ta sha tana kuka ta koma ta kwanta tana tara tsanar da take ma *ya alee*
Ranan tasha kuka
Yana dawowa ya mata kallon raini yace ke
Ta masa banza .ya kuma cewa ke
Taki koda motsawa yace ok har yanzu baki koyi hankali ba kennan bara nazo na saita miki kwakwalwa tukuna
.da sauri ta mike dan tsoron sa sossai take ji daga artabun jiya
Get out daga nan dakin mayya kawai ai kin samu abubda kike so ko to san barka get out
Ta bishi da kallon takaici tace ba komai ya alee rayuwa ce kaida Allah.
Ai take ya wanka mata mari seda ta kifa ta kuma sa kuka tace ba komai ai duniya ce wani marin ya kuma sakar mata ya watsa ta wajen dakin ya kullo kofar kan fuskarta.
Da jan jiki ta koma nata dakin ta dinga kuka ba me rarrashin ta a ranta tace akwai ran kin dillanci wallshi sena rama ko wanne abu ka min cikin ko wanne second zaka san *hukuncin "ya mace*.
*#teamfatimaaliyu 😍*
[08:21, 24/08/2017] khairee muhammad sani: 🍓 *NANA FATIMA*🍓
*Lurve story*
*Gajeran labari*
*Na khairat up*
*11*
*dedicated to fatima isa*
Washe gari ta yi wanka ta shirya amma bata fita daga dakin ba tana aikin kuka ba ita ta bar dakin ba se data ga ya fita sannan ta fito daga dakin tana yatsina fridge din ta bude aiko taga ragowan paracetamol ta dan kurba ta shiga kitchen ta dafa indime da tea ta sha ta koma falo ta duba kasan drower na kasan tv ta dauko wayarta tayi plugging a carji
Data cika ta kunna
Ta bude data wayan ba wanda yasan tana da ita a gida dan a boye ya hashim ya bata suke waya wasu hawaye suka zubo mata ta share tana jin messages na shigowa ta duba harda skulfriends din ta.
Tana gamawa ta mike ta shiga kitchen wajan marfe sha biyu ta dora girkin rana
Cikin fridge ta fito da kifi ta gyara ta wanke ta yanka tayi spreading ya bushe sannan ta soya shi ta ajiye a gefe.
Har zata sauke miya ta tuna ya alee baya son kifi aiko tayi murmushin mugunta
Meza ta yi?
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Barack ya je na nan kano a airforce ya shiga wani meeting suna gamawa yayi gida dan yunwa yake ji duk da beyi zaton zata yi girki ba amma yasan dole tana yi dan bai san abincin kowa!
Banda na umman shi amma yasan nanah ta iya abinci ba laifi.
Tana jin shigowan sa tayi wani smiling wanda da ka gan shi kasan da zuciya tayi masa wannan smile dij dan mugunta.
Ya harareta ganin tana murmushi
Sannu da zuwa
Youwa
Tace ga abinci
Yace am full
Haba dai pls kazo kaci ko kadan ne
Ya harareta
Tayi kasa da kan ta ya shiga kitchen ya kwalla mata kira
Nanah!
Na'am
Zuba min ruwa na wanke hannu na
To
Ya nake jin kamshin kifi
Uhm uhm ban yi amfani dashi ba ai nasan baka so
Yace kar ki rainan wayo ga karni nan
Da gaske fa nasan dai akwai a fridge kuma na bude na dau nama mayby thas why kake jin karnin
Amma waya kawo min fish gida?
Nima ban sani ba fa
Yayi tsaki ya koma falo yana toshe hanci
Tsalle tayi na murna ta zuba masa shinkafan da miya da yaji nama
Yana yi yana kallon wayan sa be kula sanda ya dauko spoon din abincin ba tayi maza ta dora masa fish dan karamin bite ba a ciki ya sa a baki ya tauna
Ai yana hadiyewa yaji wani irin yarr har ya fara jin kai kai farin fatar shi ta soma ja kuraje suka fara fita yan kanana a fuska
ya mike a fadace yace nanah fish?
Tayi zumbur ta dau plate din ta guduwa tayi daki ta kulle tana masa dariya.
Ya kasa sukuni dan yana da allergy da fish hankalin sa ya tashi ga yadda kuraje suka feso masa a jiki har sun yi ja kasan kayan sa ya ya duba ya dauko tablet ya sha da ruwa ya koma ya kwanta jikin sa na masa kaikayi.
Wannan yarinyar ta gama dsni wallahi sekin ji ba dadi kema anjima.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Da muburuka da fa'iza sun je gidan ya hashimu suka taya ta hira a nsn ta dan ji dadi da sanyi dan ya hashim ya fita
Wayan ta na ringing ta dauka da sauri ganin me kiran
Hello
ki maza ki kora min wayanan yaran sannan ki dafa min abinci na mutum goma yanzu anjima kadan muna hanya ni da friends dina
Ya goma kuma
ba zaki yi ba
Zan yi me zan maku
Ban sani ba
Ya ajiye wayan
tayi ajiyan zuciya ta kslli su muburuka tace dan Allah ku tashi kuyi sauri ku taya ni girki ksmin ya dawo ku wuce
Fa'iza yi blending kayan miya ke kuma dora rice bara na yi meatpie da sauri aikin ya min yawa
Suhailat kece kuwa
me kiks gani .
kina rawan jikin yin aiki
Kinga ki tayani kawai aikin nasan me nake yi ba dole nayi ba gidan mijina ne fa kuma ya sani zan kiyi ne
Oh My God suhailat ke kuma
Mtsw fa'iza help me dan Allah.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Haka take kullum dare seya yi forcing din ta tun tana kuka hakan ya zame mata jiki dan tasan ya alee ba kirki garesa ba duk sanda yaga dama yana zuwa yayi mata yadda yake so ya barta kuma cikin halin tausayi da ciwon jiki.
Cikin wata daya ya kammala shirin sa na kowa gun aiki ai kamar ta zuba ruwa a kasa ta sha dan murna haka take ji
Abba yace ya maidata gida beze bari ta zauna ita kadai ba a nan duk da gefen gidan su suhailat ne hakan besa sun taba haduwa ba ko sun zyarci juna.
Ran da ze tafi ya ritsa ta a dakin inna talai tana kwance se sheki take ys karasa kusa da ita yace murna kike na sani amma dont be much exicted ba tafiya nayi har abada ba
Ta murguda masa baki in kaje pls kar ka dawo
Zan dawo insha Allah zan dawo kodan na koya miki hankali na nuna miki matsayin ki daya ne kina gyara min gado shi ne kawai amfanin ki a guna
Takaici ya isheta haushi ya kamata tace kai da Allah nims na huta da jarabarka mugu kawai
yayi dariya yana shafo sajen sa yace mata nanah kenan zan nuna miki matsayin ki ko me aikin gidana ta fiki daraja amma yanxu am in a hurrey
Ya kamo bakin ta ya aika mata da light sako ya fice daga dakin
Zaunawa tayi ta dinga tsaki a fili tace mayye kawai.
Allsh sa kar ka dawo se nan da shekaru dari da bakin shi kamsn na tsutsa.
kamal ne ya kai shi airport din sannsn ya koma gida
ba karamin dadin dawowa gida nana tayi ba.
*#Teamfatimaaliyu*
[08:41, 25/08/2017] khairee muhammad sani: 🍓 *NANA FATIMA*🍓
*NA KHAIRAT UP*
*lurve story*
*Gajeran labari*
*12*
*dedicated to fatima isah*
Washe gari ko ranta fes kaman sallah inna talai na lura da ita kawai ta murmusa tace a ranta ja'ira kennan a fili ko tace ban da ke ban taba ganin wanda yake murna da tafiyan mijin ta ba se ke
Ai inna talai mijin so ake ma doki ba na cushe ba mezan da wannan
Umma ta ce kai alamarin ki nsna se gyaran Allah ki daina mijin ki ne kuma dan'uwan ki
Lallai umma baki san yadda nake ji ba ne a gidan nan kaman ina cikin wuta yau kuma naji ina cikin sarari mesa bazan farin ciki ba
Harata umma tayi tace tashi daga nan me kama da yayan ruwa
Hhh kai umma duk a kan wannan
Lallai kina da aiki dan bazan daina kin sa ba a rayuwata ehe
Suna wannan hiran abba ya shigo da baffa mukhtar
Ai aishatu mutumin ki ya sauka kuma yana gaida ku sede yace za a ji shi shiru na tsawan lokaci saboda aikin dake gaban su kar kuji ahiru ku damu dan zai iya kaiwa shekara ko kuma fin haka in ya samu sarari ze kira ko yayi mail kar ku damu kan ku
To wannan aikin ai wahala ce da sa mutum a cikin fargaba da rudani amma ace mutum shekara be ji dangin sa ba
Wani irin sanyin dadi nana taji ya ratsata ta dinga murmushi
Allah sa ma se yafi shekaru ze dawo ni na yarda nayi ta zama cikin gdn da auren sa da na dinga ganin sa yana kwashen albarkatu ba ya kuma yaba min se wulakanta ni da yake.
to ita wannan haka zatayi ta zama?
Aa na yanko mata form din islamiya da kuma makarantan koyan dinki da zaman banza tunda makarantar da dan saura kafin a fara waec din ya gama mata komai ai shekaran jiya
To Allah yayi masa alarka shi kuma Allah ya kareshi ya sa suna cikin nasara
Amin aishatu
Amin
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Suhaila na zaune kasan kafan hashim shi kuma yana kan kujera
Kan ta a kasa tana murza yatsun ta
ya bita da kallo tun daga sama har kasa yana yamutsa fiska
ke
ta dago idan ta tana masa wani irin kallo
Zaka san true colour dina zaka zo hannu wallahi
Tashi daga nan ki wani sani a gaba
Ta mike se kuma ta dawo ta marairaice fuakar ta ya hashim ka kaini gun mama
in kin je mexaki
Ganin ta zan yi
Bayan abunda kika mata bata bukatar ganin ki
Ai keda fita se sanda naga dama nayi ra'ayin hakan
Ta riko kafansa tana kuka dan Allah ka tausaya min na koyi darasi ka barni naga mama da abba na nefi yafiyan su.
Tsaki yayi cikani ki daina tabani da kazamin hannun ki
[19:14, 25/08/2017] khairee muhammad sani: 🍓 *NANA FATIMA*🍓
*NA KHAIRAT UP*
*lurve story*
*Gajeran labari*
*12*
*dedicated to fatima isah*
Washe gari ko ranta fes kaman sallah inna talai na lura da ita kawai ta murmusa tace a ranta ja'ira kennan a fili ko tace ban da ke ban taba ganin wanda yake murna da tafiyan mijin ta ba se ke
Ai inna talai mijin so ake ma doki ba na cushe ba mezan da wannan
Umma ta ce kai alamarin ki nsna se gyaran Allah ki daina mijin ki ne kuma dan'uwan ki
Lallai umma baki san yadda nake ji ba ne a gidan nan kaman ina cikin wuta yau kuma naji ina cikin sarari mesa bazan farin ciki ba
Harata umma tayi tace tashi daga nan me kama da yayan ruwa
Hhh kai umma duk a kan wannan
Lallai kina da aiki dan bazan daina kin sa ba a rayuwata ehe
Suna wannan hiran abba ya shigo da baffa mukhtar
Ai aishatu mutumin ki ya sauka kuma yana gaida ku sede yace za a ji shi shiru na tsawan lokaci saboda aikin dake gaban su kar kuji ahiru ku damu dan zai iya kaiwa shekara ko kuma fin haka in ya samu sarari ze kira ko yayi mail kar ku damu kan ku
To wannan aikin ai wahala ce da sa mutum a cikin fargaba da rudani amma ace mutum shekara be ji dangin sa ba
Wani irin sanyin dadi nana taji ya ratsata ta dinga murmushi
Allah sa ma se yafi shekaru ze dawo ni na yarda nayi ta zama cikin gdn da auren sa da na dinga ganin sa yana kwashen albarkatu ba ya kuma yaba min se wulakanta ni da yake.
to ita wannan haka zatayi ta zama?
Aa na yanko mata form din islamiya da kuma makarantan koyan dinki da zaman banza tunda makarantar da dan saura kafin a fara waec din ya gama mata komai ai shekaran jiya
To Allah yayi masa alarka shi kuma Allah ya kareshi ya sa suna cikin nasara
Amin aishatu
Amin
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Suhaila na zaune kasan kafan hashim shi kuma yana kan kujera
Kan ta a kasa tana murza yatsun ta
ya bita da kallo tun daga sama har kasa yana yamutsa fiska
ke
ta dago idan ta tana masa wani irin kallo
Zaka san true colour dina zaka zo hannu wallahi
Tashi daga nan ki wani sani a gaba
Ta mike se kuma ta dawo ta marairaice fuakar ta ya hashim ka kaini gun mama
in kin je mexaki
Ganin ta zan yi
Bayan abunda kika mata bata bukatar ganin ki
Ai keda fita se sanda naga dama nayi ra'ayin hakan
Ta riko kafansa tana kuka dan Allah ka tausaya min na koyi darasi ka barni naga mama da abba na nefi yafiyan su.
Tsaki yayi cikani ki daina tabani da kazamin hannun ki
Ai yanzu kika fara gani wallahi sokuwa kawai zaki bace min dagani ko kuwa sena zubda miki hakoran gaba?
Ya hashim ba dan ni ba ko a waya ne ka hadani da mama ko abba
Ohk baki yarda ba kennan wayar sa ya dauko ya danna num abba
salamu alaikum hashim
Wa'alaikum salam baffa barka da yamma
barkan mu
ya gdan?
Alhamdulilahi baffa
ba wata matsala ko?
Eh baffa
Wannan yarinyar bata ma shirme ko?
Eh baffa dama tace wai tana son zuwa gida ne ta gaida ku
Wane gidan kenan?
Gida gun ku kaida mama
Ka fada mata nan ne gidan ta ba seta zo ba
Baffa shi kennan Allah kara girma
Amin
In tama hauka ka lallasata ni na fada ma ba ni ta badawa kasa a ido ba kar ma ka kuma min maganan ta in dai zancen tane ka kuma kawo min ni da kai ne
ayi hakuri abba na daina insha Allah!
Se anjima
youwa mu jima lafiya
amin!.
Yana ajiye wayan ta fashe masa da kuka
ya harareta ba me damuwa dake so kisan inda dare ya miki kin ji jiki ai da bakin hali da bakin ji da kina tare da farin jini kika rusa komai ai seki yi reaping wat u sow
Daki ta shige ta fada kan gado tana kuka lallai hausawa sun fadi daidai wanda yaki sharar massalaci yayi ta kasuwa!
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Aiki sossai yake babu kama hannun yara shi ba shida ma lokacin kan sa balle na gida.
Aiki tukuru kawai yake
Jefi jefi yakan tuna da nanah sede ya murmusa yace wildcat kawai.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Makaranta take zuwa kawai watanni uku kennan da bikin su wani irin kiba tayi da haske tana jin yqn canje canje a jikin ta amma bata maida abun serious ba
rabon data ga ya hashim tun wani zuwa da yayi shi kam
Ta riga tasa wa ranta ta rasa shi har abada ita kam ta barwa suhailat musamman data koma makaranta taji muhimmancin aure da sharuddan sa.
amma fa har yanzu ko digon son ya alee bata ji balle ta tuna dashi.
*Kuyi hakuri da wannan yau na shiga busy da yawa da kyar na samu nayi wannan ma juma'at mubarak*
*#teamfatimaaliyu*
[22:12, 26/08/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*gajeran labari*
*Lurve story*
*Na khairat up*
*Dedicated to fatima isa*
*13*
*happybirthday hydar aliyu my love*
Suna zaune a tsakar gida inna talai na daka ta leqo da kan ta waje ta kira sunan nanah dake zaune kasa da baby auta tana mata kitso
Amsawa tayi na'am inna
Kizo ko
To ina zuwa
Baby auta bara na zo kin ji
To ya nanah.
Shiga dakin tayi ta xauna a kasa uhm innar mu!
Aiken ki zan yi
Ina?
Gidan suhailat
Yin me?
Sako zan baki ki bata
Uhm inna kib san dai ba fita nake ba kuma ni ba son zuwa inda take nake ba fa
To ya kike so ayi kina nufin kin yanke zumunci da yar'uwar ki kennan ? A kan abunda ya riga da ya wuce ?
Inna ni fa ba dan wannan bane ta fada tana kunkunai
Ai shi kennan ki cigaba ko ni tunda ban isa nace ayi ba ayi kodan bani na haife ki ba shi yada ban isa nace abu ya wuce ba ki yarda ya wuce tashi kije ki
.
Kai inna dadina dake kin iya samutum cikin tarko ai kece umma ta ko ?
Bani zani miki yazan yi komai ya wuce wallahi tunda kin bukaci hakan inna
Murmusawa tayi.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Tana gama shiryawa t kira ya kamal ya raka ta motan bilal suka ara kamal ya tuka su suka tafi suna hira abun su yana bat dariya yana gwada mata muryan ya alee dake kusan muryan su daya tana ta dariya yanzu da zaka gan sa ai ba wanda zece kai ke msgana yanxu
Ah ai wallahi mijin kin nan bomb ne guda rigima kennan ai zaki sha fama
Hmm ya kamal ni ban da lokacin sa ai
Ba kunya nanah
Kunya ?
Ai wallahi bana yin abu bana yin sa in ina yi kuma ina yi
Kennan ba kya ta ya alee?
Sam sam.ba tashi nake ba kuma bana jin zan yi
Kai ban da cika baki fa nsnah kin san so habo ne shi kuma so ba yin sa ake ba faruwa yake kawai turawa sukan ce love is blind
Basu san me suke ba dasuka ce is blind bayan is not
Da wannsn muhawarar suka karasa gidan suhailat
Ranan ko ya hashim ya dawo da wuri dan suhailat da zazzabi ta kwana me zafi sossai koda bai son ta yana da hakki a kan ta kuma dolen shi ya kula da ita.
Salaman kamal ya ji dan yana falo mikewa yayi ya buda kofan su biyu ya gani seda yaji wani iri na kusan two seconds kamin ya matsa musu irin yana mamakin me ya kawo nanah bayan haushin sa dana suhaila da take ji.
Zama suka yi ta dan masa wani kallo wanda rabon daya gan shi an kwana biyu tun bayan bikin su
Baka marhaba da zuwan mu ne ya hashimu?
Haba ni din wa ina maraba mana
Ina ya suhailat din
Tana daki bata jin dadin jikin ta zazzavi take
Ah zazzabi Allah ya sauwake
Amin
Ki shiga
Ah am fine a nan ma
Naga kana looking fresh me sirrin
Dariya yayi yace zaki fara ko
Uhm
Ai gaskya ce
Ko ya kamal
Haka yake matar boss
Mikewa yayi bara na kira muku ita
Naga shakiyanci zaku min niko ban shiga tarkon ku
Ke ki fito su nanah sun zo
Da kyar ta mike ta karasa kusa dashi
Kaman zata fada kasa ya tarota
Ya riko hannun ta ya taimaka mata ta fita falo
Kan kujera ya taimaka mata ta zauna
Sannu ku da zuwa gashi kun zo ban da lafya da na hada muku better
Hm ba komai ai
Ya jikin da sauki
Ya kike nanah
Ina lafiya
Ya gida kuma
Alhamdulilahi
Kamal ya hanya
Lou matar mu
Ta hararesa tace ko
Eh man.
*am really sorry fans aiki ya min yawa yau da kyar na rubuta wann page din nasan is small amma manage it luv u guys*
*#teamfatimaaliyu*
[16:57, 27/08/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*gajeran labari*
*lurv story*
*NA KHAIRAT UP*
*14*
*Dedicated to fatima isa 💋*
*Adda redeeh ina gaisuwa dake da mutanen grp dinki nagode da kulawa*
Wai ya hashim mesa ya suhailat bata zuwa gida ne tun auren ku
An tabo inda ke mata susa
Ya gyara zama yace oho mata
Haba dai
Wai ya suhailat?
Hawayen ta ne ya zubo tace ni ban san ya zan yi ba da rayuwata laifi ne nayi shi kuma ya wuce amma kowa yaki ya yafe mani ni kaina ma gaji da zaman kadaici
Ta ko ina ban fita ba kowani yake ki akan avunda ya wuce ko kofar gida fa bana fita balle naje gida abba ya ki ni mama ma ta kini da ya hashim ya nuna musu cewa shima ya koma kamar da komai normal muna lafiya dashi ai da ba haka ba kusan wattani biyar da yin abu daya ki musu magana kila sa hakura shi kuma ku masa huduba ya maida komai ba komai ba aure an riga an yi shi duk wani hukunci da ya kamata a min amun shi zuwa yanzu ta karasa fada tana kuka.
Se nanah taji tausayin ta ya kamata ta karyar da wuya tace haba ya hashim mesa haka? Ni na yi tunanin an wuce gurin ka manta baya
Hmm ke ni kar ki dame ni ai ganin ki yasa ta iya magana ba dan haka ba ai bata isa ba amma ta wani fannin gwara ta fadi sirrin dake ran ta kinga nima naji
To ai tace ayi hakuri
In naki fa
Allah baka hakuri yaya amma mugunta ba kyau ka taimaka ka gyara kar Allah ya kama ka tana mace ta hakura balle kai
Hararta yayi yace kar ki fadan isllamiyya man ai na san da hakkin aure ni in tambaye ki zaki fada min gaskiya?
Meze hana?
Kina son ya alee?
Tayi jim se kuma ta kyabe fuska tace ina son sa man ai dan'uwan na ne ai
Karya kike ya fada ya hauro kaman ze dakeya yayi mici mici da idon sa
Tayi masa dariyan da yasan na me shi kam
Tace naji rigima dan baka son matar ka ni se naki mijina?
Koda ban san ya alee ai tunda mun yi aure yazan yi umarnin iyaye dole mu bishi kuma dole mu cika iyakoki da dokokin hakkin aure koda kuwa bama so dan zama ne bana kare ba sede wani ikon Allahn
Wallahi xan mareki mara kunya
Ai gaskiya ce kuma ta zama dole na fade ta koda kuwa ba ka so
Ke kuma ya suhailat kiyi kokarin zama mace kiyi kokarin son ya hashim in baki so shi ba taya zaku xauna lafiya
Kaima ya hashim try and love her respect her.
Harara ya kuma buga mata se kuma ya mike kai kamal zo muje ka rakani unguwa wannan yarinyar ta fara wa'azi ni kuma bana bukata tunda ita ma karya take ma zuciyan ta
Hhh ya hashim kasan me?
Se kin fada ya amsa mata yana mikewa
Ni xan ma ya alee komai
Kasan dame dame?
Mtsw se anjima in mun dawo kwa tafi .
Ta raka shi da dariya kasa kasa.
Suhailat ta ce zaki iya ma ya aliyu komai bayan ....
Eh ta katse ta
Zan ma ya alee komai zan basa kulawa, zan masa girki, zan masa wanki, zan masa guga,zan masa biyayya,komai na rayuwan aure zan masa amma bazan taba son shi ba
Kallo ta bita dashi irn kallon kin yi kokari dan abu ne me wuya ki kasa son ya aleeyu dan ya aliyu namiji ne kaman yadda yake fada ya aleeyu ya isa kuma ya cancanta a so shi koda kuwa baki so ba ko da yake kowa da nasa assumtion din.
Ya suhailat ki gyara zamantakewar auren ki da yaya dan yana bukata kuma kina bukata na gani a idan sa kin san dai dukgidan mu ba wanda ze fada min waye ya hashim bayan maman su
All the rest nice dan kusan dukkan lokacin sa nawa ne tare muke yin komai dashi olwaya mina tare kema kin sani kina da labari!
Haka ne to mezan yi ?
Kece ko da abun yi kuma u ve to do it
Zan yi masu mama magana insha Allah zaki ga canji ta ko ina zaki shiga ko ina a dangi kamar da kawai u ve to be strong
Nanah nagode miki
Uhnn ta ce mata sanna ta bata rai
Me kumw kika canja face?
Kawai in na tuna kece sanadi se raina ya baci amma yazan dake after oll ke yar'uwata ce yazan yi
Kin sa ba karatun ba kuma masoyan anyi switching
Kin sa komai yayi upside down
Ayi hakuri nanah a yafe ni nayi azanci na sani kuma ina dana sani yanzu ki yafe min
Ta wuce
Bara na dora abinci
Ki barshi zan yi
No baki da lafiya ai barshi zan dora
To
Amma nanah kin ga yadda kika canjs kuwa?
Haba dai kowa haka yake fada
Ni kuma normal nake
Kin yi haske sosai kuma kin kara kiba
Dariya tayi
Ta shiga kitchen din tana girkin suna hira da ya suhailat din
Ya aleen ko ya dawo?
Ina fa ni mantawa nake da rayuwan sa fa
Haba dai
Eh man me ruwa na dashi yayi ta zama can nima nayi ta zamana yafi min dadi ni na san muguntan sa.
Ai shi kennan
😍 fans weekend mubarak.
*#teamfatimaaliyu*
[20:08, 27/08/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*gajeran labari*
*lurve story*
*na khairat up*
*15*
*dedicated to fatima iaa*
Da magrib kamal suka dawo bayan sun yi sallah sun ci abinci tare gaba dayan su cikin plate daya babba kaman ba abunda ya faru ko ya hadasu dazun bayan isha suka dau haramar komawa gida.
Ya kamal muje ta gidan baffa
Yin me?
Zumunci man
Kai nanah na gaji wallahi Allah
Kai ya kamal
Ki bari gobe zan kai ki da yamma da kaina
Gobe zani makaranta
Ohh to da daddaren se muje
To
Salamu alaikum
Wa'alaikum salam
Sai yanzu
Wallahi umma mun sha hira
Ai kun kyauta
Seki zauna ki huta
To umma dan ko na gaji
Seda safe
Allah ya tashe mu lafya
Amin.
🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓
Aliyu zaune shi da wasu suna tattaunawa game da aikin da suke yi kusan hour din su biyu a cikin dakin sannan suka gama
Be wani zauna ba peter ya fito da wayan sa a hannu ya kame yace sir!
What?
Mail
Uhm ok keep it
Ya ajiye masa wayan ya juya bayan ya sara masa hulan sa ya cire yace hashh
Ya kuna ac din sannan ya dau wayan nasa mail din da ya gani ya dan sa shi ya murmusa sannan yayi reply
Wata tsohuwan budurwan sa ce tun a school can cyprus ta nanne masa taki yinaure shi ne yau ta tuna dashi take fada masa zata zo nigeria nan bada jimawa gun dangin maman ta dakw su a ghana suke kuma zata sauka ne a gidan su
Sunan ta nusaiba (nusy)
Ya ajiye wayan ya shiga wanka yana fitowa ya kira abban shi suka dadde suna hira nan ya sanar masa cewa ana kewarsa nan gida ya kamata ya dawo ya ko assureing din sa ya kusan dawowa.
Kwanaki na ja wattani na ja har seda aliyu yayi wata takwas da yan sattika be dawo ba balle ya waiwayi matarsa
Inna nata fada harda wai a tura ta can garin ya karata amma baza a hana yarinya zaman lafiya ba
Sede nanah ta kyabe fuska tace kan ki ake ji inna.
Suhaila ma tayi amfani da shawarar nanah har ta dawo da martabar ta cikin dangi kuma suna zaune lafiya da mijjn ta in ka gansu bazaka ce auren dole aka musu ba dan mugun kulawa da suke bawa juna duk wata rashin kunya ta daina yin ta tayi ma kanta karatun ta nustsu tana da shigar ciki wata biyu da sati uku yanzun.
Suna zaune a tsakar gida dan an kawo lefen hafsi da khaadja ana ta raha
mama tace wai nike nanah zo nan
Ta mike ta koma kusa da ita
Gani mama
Kina ganin likita kuwa?
Uhm uhm meya faru lafiyata kalau fa
Ai na sani amma ke asiya baki mata zancen zuwa awo ba ?
Awo kuma name?
Mama me kike cewa ?
Ke baku taba lura ba kun bar yarinya a haka
To kin barmu cikin duhu halima meke faruwa ne
Inji inna talai
Maman ta kama salati amma kun bada ni in ita yarinya ce ai ku manya ne
menene wai?
Yarinya na zaune da abu a jikin ta bata da labari kuma baku da labari wasu irin iyaye ne ku?
Nanah ta zabura tace ina zaune da abu kuma? Nifa lafiyata kalau mama ta fada tana zuburar bakin ta kaman tayi kuka
Kalli jikin ta kafafunta sun kumbura
Ke nanah yaushe rabon ki da ganin al'ada?
Ta ma manta se yanzu ma ta tuna ta dadde bata ga period ba tun bayan bikin ta da wata daya.
Mama kusan wata takwas
Takwas inji mama!
Amma baki tambaya ba
Na dauka ba komai ai
To maza ki shirya gobe kuje a duba lafiyan abun cikin ki ayi miki awo
Inna talai ta cafke ikon Allah ni na dade ina wannan tunanin ganin canji a tatrare da ita sossai amma ban san cewa abun ya kai haka ba.
Cikin ya kwanta ba girma kwata kwata ita kuma sokuwa bata fuskanta
Da ihu da sauri tace na shiga uku *ciki kuma?*
Eh ciki fa
Subahanallahi
Wai me kuke cewa haka.
Ciki fa kuka ce mama ni nanah ciki ?
Tabdi jam
Ai se tayi luu ta koma ta fadi sumammiya
Kowa yayo kan ta ana kiran sunan ta.
*#teamnanafatima 😍*
[17:22, 28/08/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*lurve story*
*Gajeran labari*
*Na khairat up*
*dedicated to fatima isah*
*16*
Daki suka maidata hankali a tashe matukar gaske
Yayafa mata ruwa aka yi farfadowa tayi tana bude ido ta fashe da kuka se kuma ta riko hannun inna talai tana shan majina ta sharce hawayen ta
Inna kice min ba haka bane ni ban da komai ko ? Inna kice ban da komai ni kinga ba son shi nake ba shi ya aleen
Inna tace me a ciki ai seki yi tayi.mara tunani kawai in kin ga dama ki hau sama ko fado kasa ki kashe kan ki da abun cikin naki me nawa a ciki
Ai kya fada mata inna wannan yarinyar ban san mesa bata da hali ba sam sam bata da mutunci
Suka fice daga dakin daga ita se mama halima a dakin ta ce ba a rayuwa a haka nanah ko da ba kya san mutum ai ba za ka nuna ba musaaman gaban yanuwan sa da mahaifiyarsa tana ji kina kin danta amma bata taba cewa komai ba seki mata kawaici kema ai ko
To ni mama ya kuke so nayi
Mamam ta gyara zaman ta sannan ta soma mata fda tana mata magana a hankali cikin nutsuwa har seda ta ga alamun ta hakura sannan ta fita.
Kuka ta fashe da shi ta kuma shafi cikin cikin nata cike da mammaki matuka dan bata taba zaton haka ba ko a mafarki.
Washe gari suka je asibiti aka tabbatar da ciki ne kuma dan wata takwas cif cif kuma lafiya babyn yake sede adduan Allah raba lafiya.
*bayan wata biyu*
Nanah na hango cikin riga doguwa tana zaunw tsakar gida ita da umman ta saura duk sun je bikin wata makotan su.
Abba ya shigo da kaya niki niki yana ajiyewa shi da ya majeed
Ya majeed kayan me ?
Wallahi nima ban sani ba nanah ni ai dan taya aiki ne
To
Seda ya gama ya zauna umma ta kawo masa ruwa ya sha sannan ta zauna kusa dashi majeed ma ya zauna dan jin karin bayani
Kun ga kaya ko?
Eh
Kayan haihuwan uwata ne
Nanah?
Eh
Da kayan sawa da na abinci komai na tanada
Lallai kana ji da uwanin nan inji ya majeed
Allah dai ya raba lafiya in ji umma
Amin
Kasa tayi da kanta taji hawayen dadi wanda ya kamata yayi bema san ana yi ba se shi Allah yamaka kaima abbana
Ta fada a ranta.
Adaren ranan suna hira nakuda ta kama ta karshen dauriya nanah tayi shi tana cicijewa
Umma tace lafiya nanah ko muje asibitin
Uhm uhm ni lau nake
Suka cigaba da hirar su
Ae gumi take ta ko inna
Inna talai tace nanah ko de muje naga kina gumi
Ah ah inna
In naji ciwo xan fada muku
Bara na shiga cikin daki bacci nake ji.
Mikewan da zata yi taji bayan ta ya rike takoma ta zauna tace wash wayyo Allah na
Umma !
Zan mutu
ki yafe min
Umma bsyana
Umma kuguna
Umma cikna!
Umm......se kuma ta koma salati tana cije lebban ta
Kanta suka yo gaba daya daki suka kaita daga inna talai se mama karama a dkin haihuwan
Kowa na waje amma hankali a tashe.
******* *****
Bayan wasu lokuta ta sauka lafiya santaleliyar budurwa jajir da ita masha Allah kubul kubul da ita
Bayan kowa ys amsa ana ganin ta kowa na tofa albarkacin bakin sa kowa kaman ya alee ta dauko
Bayan an gyara ta da babbyn ta umma ta bata kunu tasha suka kaita asibiti aka duba su kowa lafiya sannan suka dawo gida
Hafsi tace masha Allah babyn nan sak ya alee very cute da ita
Bata dai tanka musu ba ita kam balle tace a bata ita tasan wuyan data sha wajan haifo babyn nan banda ikon Allah waya isa? Babu
Ya majeed na kallon ya hashim daya rike yar yace waxe ce wannan yarinyar zatazo da kauri dubi fa cikin ba a ganin sa har ya girma ba dan mama ta toni asirin shi ba
Gaskiya kam amma yarinyar da jikin ta wallahi.
Amsa kigani zahra ya hashim ya fada
Ta dauke kai
Ya majeed ya dauka ya dora mata a hannu ita babyn ina ruwan ta eh da zaki shafa mata kiyayya
Ta dan hararshi nida nayi wahalan ta baku ce min sannu ba baku ce min muna kama ba se ta ita kuke
Aka sa mata dariya
Kaka tace ai jikin naki ne nanah.
Daukan babyn tayi tace masha Allah tubarkallah gaskiya yarinyan nan tayi hawayen dadi taji wannan babyn tawa ce daga jikina ta fito jini na ce alhamdulilahi Allah nagode ma da wannan kyautar me girma
Ban ita inji ya suhailat
Wow
Amma naji dadi Allah raya mana baby
Amin.
Allah raya mana new born baby!
*#teamfatimaaliyu*
[09:25, 29/08/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*gajeran labari*
*Lurv story*
*Na khairat up*
*17*
*Dedicated to fatima isa*
Kowa santin babyn ya ke yi dan masha Allah tayi kyau sosaai
Gata jajjir
Kubul kubul da ita tubarkallah.
Sanda abba ya kira aliyu be same shi ba yasan kennan ya tafi yakin da zasu se kawai ya masa mail ya ajiye wayan ya masu adduan samun nasara a abunda suka je yi.
Nanah ko Allah ya dora mata son babyn kaman me wata sa'in ta kura mata ido ta mata kuri da ido wani sa'in kuma tayi ta mata magana
Sun sha wanka sossai gun inna talai ita da jaririyar
Ana gobe suna ana ta shirye shiryen suna suna tsakar gida ana ayyuka ana hira
Hashim ya shigo da kaya a hannun sa ya ajiye ya kalli naseer yace masa ka daure ragunan nan a waje
To
Ya zauna
Suhailat ta basa ruwa ya sha ya ce ban abinci in da akwai
To
Tuwo ne amma
Kawo kadan bada yawa ba
Ta kawo masa ta ajiye yana ci ya ce ku dinga masa addu'a sun dade suna fama ba ma a san taka mai mai inda suke ba yanzu kaman an far musu kaman abin yayi tsamari
Inna talai tace ai inaji masa wannan aiki Allah yakiyaye su dukkan su ys basu sa'a
Amin inna
To wane suna za a sa ma yarinyar
Ai ina ga a tambayi abba ko
Ai sunce kaine madadin sa ka fada
To inna a sa mata sunan mama man nasan ko shi haka zeyi tuanin a yi .
Allah raya mana nafisat
Amin.
Washe gari aka sa mata nafisat suhailat tace a dinga ce mata *amal*
Wasa wasa wata uku da tafiyan aliyu kuma daidai da girman amal
Ba labarin sa lokacin hankula sun tashi sossai da sossai ana tunanin ina ya aliyu saboda haka ma aka daga bikin hassan da hussain da hafsi da khadija har se an samu labarin sa.
Amma mutuniyar ko a jikin ta ita kawai seta tsinci kanta da jindadin rashin dawowan sa .
Nonon nanah ko ya karbe ta sosaai ta kuma yin kiba.
Abba yasa kullum se an yi sauka a gidan kuma ana karatu dan bayyanar aliyu.
Makarantarta ta cigaba da zuwa daukan karatu da kuma koyan dinki abinta bata da wata damuwa.
*bayan shekara biyu*
Mami
Uhm amal
Mami ni zani aunty suhailat
Uhm kije abba ya kai ki
Abba yace bai zuwa yana aiki
Hah abban?
Uhm abba
To abba kamal fa?
Shi baya nan ta fada kaman zatai kuka
To mezaki yi gun auntyn?
Ni gun fauzan zani muyi wasa
Kai kai gaskiya ya kamata a kai ki kam
Taso muje ki fadawa umma tasa a kai ki
Ta mike rke da hannun ta tana mata hira har suka je kofar dakin umma
Umma ga kishiyarki zata unguwa ki samu me kaita
Wannan me kama da ruwan hodan ina zata
Amal tace gun fauzan wasa
Hah bakin wasa
To ina abba majeed din naki
Wai yana aiki
Kai to abba kamal fa
Baya nan
To ki bari anjima in wani ya shigo se a kai ki
Ta zauna a kasa dirshan ta dinga kuka tana ihu
Nanah ta dinga mata dariya ita kam ta zauna sega hashimu ya shigo
Ys karasa inda take da sauri ya dagota ya dauketa waye ya taba min amal
Abba mami da umma ta fada tana kuka
ya harari nanah yace dan me ?
Saboda rigimar ta dai ni ina ruwq na
To me kike so
Ni gun fauzan
Yace to hau muje ya goyata ta soma dariya sukq tafi abinsu.
Umma tace badan hashim ba da sauram maxan gidan nan da bamu san ya zamuyi da amal ba wajan samun soyayyar uba mussaman hashim
Allah ya bayyana aliyu shi ya yaxo yaga kwansa a duniya
Amin nanah ta fada ta koma cikin dakin ta.
Hakika in tace bata damu ba da rashin aliyu tayi karya dan abun ya zama babba daga wata an koma shekara daga shekarq daya ya zama shekarq biyu lallai akwai matsala koda ba so a tsakanin su akwai zumunci da yanuwan taka ya kamata ta kuma dagewa da addua Allah bayyana mata aliyu kodan farin cikin amal da iyayyen su.
*************
Mami
Uhm
Mamai yaushe abba ze dawo?
Uhm ze dawo bada daddewa ba my amal
Mami wai abba soja
Eh
Mami me soja?
Suna tsare mu ne daga miyagun makiya
To su waye makiyan
Amal sleep dare
Aa mamai ni moon zan gani
Ai seki ta zama
Ta zame ta kwanta ta juya mata baya tana nazarin wasu abubuwa
Amal ta kwanta a bayan ta tace mami wai ya kaman abba na yake
Ta juya tana kallon ta yadda tayi tambaya kaman wata babba ba yar shekarw biyu ba
Amal abban ki kaman abba hashim
Hah ai naga hoton sa abbana me kyau ne da kayan yaki
Tayi murmushi amal yau hiran abban ki zamu yi ba bacci ko?
Uhm mami na
To baki isa ba ki koma can gun kakarki ni bacci zan yi
mami ke dai
Uhm amal bacci .
Ta dings mata tafiyan tsutsa a kafa tace hah amal mugunta ki bari zan rama fa
mami hira
Amal bacci
Mami hira
Amal bacci
Ta juyo tana mata cakulkuli
Ta dinga dariya mami na daina zan yi baccin mami sorryna
Ta ce oya ayi bacci ta mata addua ta tofa mata sannan ta rungumeta suka yi bacci
*#teamaliyufatima*
[11:10, 29/08/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*gajeran labari*
*Lurv story*
*Na khairat up*
*Dedicated to fatima isa*
*18*
Amal! Amal!
Uhm abban
Kina ina yan mata na?
Ka nemo ni na buya
Ah lallai amal an wayo ko
Uhm uhm
Ai na ganki a bayan tv
Hah abba ai bazan fada ma ina bayan kujera ba
Ya sa dariya yana zagayawa nima ban san kina ina ba ya cafko ta
Hah wa na kama?
Ta dinga dariya abba ojoro
Ah amal ojoro
Umma ta shigo da shayi da kwai ta ajiye kan tebur
Amal muje ki ci naki abincin
Ai abba kazami shan shayi
Ya gutsri kwai yana dariya yace kai wannan yarinyar kaman ya aleeyu basa san shayi da kwai ji yanda take min da hanci wai kazami umma kwashi jikar ki ku je ta karya karta hana ni cin abinci
Suna dariya suka tafi falo
Doya aka soya mata fara da dankali ta zauna tana ci.
Wai umma baza ku yi bikin su ya hussain ba kuna ta jiran shi bayan ba wani labari
To ya kike so ayi biki aliyu baya nan ai bayi tunani be se uwarsa tace ba a damu ba da batan dan ta
Amma su kuma fa ana ta shiga rayuwan su ko
Ke de ba ruwanki ba maganar ki bace ba ko
Ai shi kennsn Allah ya kaimu
Amin.
********* *******
Baka san zumudin da nake ba bilal yau burina ze cika mun samu abunda muke so kaga wannan hoton
Wow
Na waye?
Na yata ne yar da na bari cikin jikin nanah gashi ta haifa min
Amma yanzu nasab tafi haka ni yanzu airport zan je nayi booking na tafi nasan suna can suna nemana sun dimauce shekara biyu fa da wattani ba waya ba sako ai an shiga hakkin su da yawa
Haka ne ina ga tare zamu je da kai su san cewa bada san ka hakan ta faru ba kaddara ce kuma kaima kaga ta kan ka nasan karfin addua ce ta cece mu daga wannan bala'i da muka shiga Allah ya kuma kiyayewa
Hmmm! Ban taba sanin cewa ina da jigon komawa gida ba amma kawai sanadin wannan yarinyar zan koma gida da kwarin gwiwa nima na zama uba duk da nanah bata cikim.tsarin rayuwata
Ina aliyu nanah ko ita ce tsarin rayuwan ka banda gulma fa
Hmm kai bazaka yarda ba ni ban iya sharing din abuna da wani ba
Wane irin sharing
Bazan iya son nanah ba saboda ina da kishi kuma nanah tayi soyayya da dan uwna hashim har yau nasan tana son sa kaga kau bazan iya sharing heart dins da wani ba ni nafi son abuna ya kasance abu na ni daya ba tare da kowa ba
Amma wannan ya wuce
Man kyale ni bara nayi wanka nayi packing kayana daga nan se nigeria to my family to my daughter my life!
Tare suka fita daga dakin kowa ya shiga nasa respective toilet din.
*******************
Tun safe gaban ta yake faduwa ta dinga innalillahi a ranta ko irin walwalar nan ba ta yi kaman na sauran lokuta har seda amal ta dawo tayi ta mata hira bata wani kulata da kuka amal ta fita daga dakin nanah
Yaya majeed ya dauketa yace me amal mesa kike kuka?
Ba mami na bace ina mata hira bata kula ni
Ai mamin ki yar kauye ce muje na siya miki sweet
Ta hade rai ni mami na ba an kauye bace ba yab gayu ce
To abun ds zaki min kennan
Ta ce uhm
Abbs muje sweet
To ni na fasa
Ta bata rai zats bare masa baki tasa kuka yace dan Allah ki tausaya min kar kiyi kukan nsn zan kai ki muje wannsn hawayen naki ai me tsada ne
To muje abba majeed
To *amal aliyu*
******************
Wajan karfe goma da rabi na dare wayan kamal na ringing dake suna kofar gida a zaune suna kan daddamu suna hira da flssk na tea a gaban su
mikewr da suka ga kamal yayi shi ya daga musu hankali meye
Ina zuwa
Daukan wayan yayi hannun sa na rawa
Ban ce kace komai ba ina airport silently ka taho ban san hayaniya nasan kuna cikin wannan hayaniyan.majjalisar ka zo yanzu.
To
Ya wuce kuma ina zaka?
Ina zuwa
Da gudu ya shiga mota yana gudu har yaje airport din
A kan kujera ya same shi a zaune shi da bilal ya wani daure fuska
Da sauri kamal ya shiga da gudu ya fada kan aliyu ya sa kuka
Aliyun yana murmshi yace wai ku mesa kuke abu kamn mata mena kuka kamsn ba namiji ba dagani jare ni na gaji bacci nake ji
Ya aliyu mun yi kewar ka mun yi missing dinka ya aliyu mun godewa Allah daya sa ka dawo cikin koshin lafiya.
Kamal muje gida na gaji nida abokina
Bilal yace kai kam ka shiga uku aliyu miskilancin dai bazai barka ba.
To seya sani a gsba kaman wata mace yana kuka nifa namiji ne mazan fama
Haka ne!
Kai kamal muje kar ka kuma masa oyoyon
Tare suka tafi ksmin su karasa kofar gida yace tsaya kamal
To yaya
Kira wayancan kace su var gun ban san ganin kowa yanzu seda safe and make sure sun koma ciki kowa ya kama gaban sa.
Waya ya ma majeed yace su koma cikin gidan suyi zaman su
Hakan ko aka yi.
Ta baya suka shiga gidan ya haura sama cikin dakin sa shi da bilal.
*******************
*washe gari*
Kukan amal ne ya tashi kowa a gidan
Mamin ta a gefe tayi tagumi ita ma kukan take yi
Umma ta shigo dakin meya sameta wannan
umma ban sani ba kinga kawai cikim ta ya kumbura jikin ta zafi rau zazzabi
Shi ne kema kike kuka ita ma kuka
Fita tayi ta kwala wa majeed suna
Majeed majeed
Ya karaso da gudu umma gani maza ku kai amal asibiti a dubata jikin ba dadi
Bata da lafiya?
Eh
Inna talai tace meya sameta gata nan dai ban sani ba wallahi cikin dai ya kumbura gs zazzabi tana yi.
Abba ma da baffa suka fito bayan an fito da ita kukan ya tsananta ta kara volume tana ihu
Mami ckina mami ciwo
Mami kuka amal kuka
Aliyu jin kuka da hayaniyan yan gidan yasa ya mike daga gadon ya dakawa bilal duka
Yada haka aliyu
muje muga meke faruwa
To
Ysna yamutsa fuska ya bishi suka fita
Kan varanda suka tsaya yaga majeed na kokarin daukan amal
yace kamal meye ne?
Kowa ya maida hankalin sa gun aliyu saman bene
Cike da mamki da tsoro dukka aka koma kallon kallon
ya lura da hakan ya kuma maimaita tambayan sa.
Ya aleeyu amal ce bata da lafiya take kuka
kuje asibiti man ai tafiyan zamu yi
Salama hashim yayi da fauzan a hannun shi ya karaso yaga amal na kuka ya amsheta da sauri
I shiru amal abba gani nazo muje ksmal da majeed suka fita tare daga gidan.
Abban ya maida ksn sa gun aliyu yace sauko kasa aliy
To abba ina zuwa
*#teamaliyufatima*
[21:07, 30/08/2017] khairee muhammad sani: **
*NANA FATIMA*
*LURVE STORY*
*GAJERAN LABARI*
*NA KHAIRAT UP*
*19*
*in dedication to fatima isah*
Saukowa kasa yayi lokacin umma ta shimfida tabarma katuwa a tsakar gida suka zazzauna
Aliyu ya ce ma bilal yaje ya shirya kawai anjima sa hadu
Nanah ko yabi da kallo yadda ta wani kara girma ta bude ta shigs cikin dakin su ta zauna kan gado zuciyan ta na bugawa da sauri da sauri
Abban yace aliyu lafiya ina kuka shiga haka kasan ko yadda kowa ya tsorata da batan ka ba wani labarin ka ba komai an daina ji daga gareka kwata kwata?
Abba bada son raina hakan tafaru ba abba tsautaayi ne ya afka mana amma da iko na Allah da karfin addu'ar ku se komai ya kasance alhamdulilahi
Muna yakin da makiya har mun fara far musu an kashe mu muma mun kashe har mun kusa kutsawa can cikin su mu kama ogan su suka far mana ta baya kasancewar suna da mugun yawa .
Da kyar muka samu muka sha muka fita amma a hanya suka sa mana bomb motar mu ta tashi
Duk sojojin mu sun mutu amma mu uku nida wasu daga cikin yarana muka tsira amma a sume
Sai dai mun jiji ciwo a lokacin ban taba tunanin zamu kai ba amma ikon Allah haka suka kwashe mu suka maida mu camp din su suka ajiye mu
Ba maganin da ba a mana ba saboda suna son muyi leaking secrates na kasar mu da kuma security plans din mu amma muka ki kullum da azabar da muke sha
Na ukun cikin mu kam mutuwa yayi daga ni se abokina seda suka dinga zuba mana kankar suna fasata a jikin mu abba mugunta dai kala kala duk jikina abba ciwuka ne .
Wattanin mu goma cif a wannan gun muna cikin wahala ga yunwa amma bamu karaya ba muna addu'a kuma munyi tawakalli.
Da kyar muka samu muka kubuta ta hanyar basaja
An sa mu a black cell me guard din muka doke muka kulle shi muka canja uniform motar su muka shiga ta kaya da za a fitar gari.
Ta haka muka tsira daga miyagun mutanen nan.
Bayan dawowar mu muka yi jinya me tsayi muna asibiti ana kuma duba lafiyar mu ana mana magani kuma
Abba bayan na ji sauki ne na ga vazan iya tsayawa ba dan nasan duk inda hankalin ku yake ya gama tashi gaba daya!
Kwana daya ma da kyar nayi washe gari na dawo musamman ma da naga babban albishir ma'ana jaririyar da nanah ta haifa!
Abba ku yafe min jina shiru da kuka yi a cikin shekarun nan biyu da wattanni.
haba aleeyu haba aleeyu Allah ubangiji ya kara kiyayewa ya taimaka maku ya kara muku nasara amma aleeyu kun tsallake rijiya da baya
Allah ya kara kiyayewa
Amin amin
Umma da sauran matan banda kuka ba abunda suke yi ya samu ya dinga lallashin su yana basu baki sannan suka yi shiru ya tauguna yace abba me sunan jaririyar?
*nafisatu amal*
Ya murmusa ya ce lallai me babban suna ce Allah raya ta tafarkin musulinci
Amin
Amma dai yanzu tana komai ko
Amal magana ai ta girma amma dazun ai ita suka tafi asibiti da ba lafiya
Abban ta ya gama bata ta da zaqi dan nasan shi ke tambayan ta yanzu ya fada yana mikewa
Bara mu je kasuwa kuma ai kai kuma ka huta
To abba a dawo lafiya
Allah yasa.
Amin.
Nan ya zauna tare da iyayen su mata suna hira suna kara jajantawa junan su.
Bilal ya sauko suka gaisa da su umma ya ce umma yunwa abinci
Shiga ciki man bara na kawo maka
Inna talai tace ina wannan yarinyar kizo kuma ki yi ladan ki
Tana daki kuka kawai take jin abunda ya samu aliyu ta dinga zagin kan ta ta wani bangaren da bakin bakin ta data dinga masa munanan addua matsayin ta na matar sa bazata yafewa kan ta ba dan tayi sanadin sa dan uwanta cikin rigima
Umma tace badai kukan amal kike ba har yanzun nanah?
Uhm umma
Zata ji sauki da yardar Allah tashi ki zo ki sama ma aliyu abun sawa a baki shi da abokin sa ne nasan suma yanzu suna hanya ki mata abunda tafi so
To umma.
*20*
Abinci tayi musu me sauki ta dafawa amal noodles da kifi aciki ta zuba a cikin noodles din.
Suna xaune se zuba kamshi suke daga shi har abokin nasa ya bi ta da ido sannu amaryar aliyu maxan fama
Murmushi kawai tayi
Ta xauna tana zuzuba masu abincin
shi ko gogan da kallo yake binta kawai
Tana cikin hijab dan madaidaici ba laifi batayi wani make up ba amma jikin ta ya fito ko dan ta haihu
Tana zaune gefen su kanta na a kasa wata iriyar kunya taji tana ji wadda bata san tana da ita ba a duniya!
Muryar amal ta jiyo daga soron gidan ta mike zumbur da gudu tayi waje
Yakai loma bakin sa yana jijiga kan sa da sauran rina a kaba ashe.
Ta rungume yarinyar tana kuka
Amal tace mamina allura aka min zafi abba na kallo aka mini
Ayya abba an kunce da kai kasa aka mata allura an daina magana da kai
Abba yace ayi hakuri my amal me sunan manya kinji zan zane likitan
Ta sa dariya
Ya ma allura ai likitan kaima
Hoh haka fa kuma ina tsoron allura
Ta dinga dariya mami abba baba tsoron allura yake
Ganin amal na dariya jikin da sauki yasa zuciyan nanah yayi sanyi taji wani dadi ya ratsa ta
Ya hashimu ya shiga dakin da inna take a nan take fada musu abunda ya faru
Aliyu daga daki yake jin dramar da ake a tsakar gida yaji wani takaici ya turnuke shi ko saboda me?
Hannun amal taja muje kiyi wanka kinji
Mami ni aa
Saboda?
Zaki fama min allura
Aa a hankali zan miki kadan kadan
To
Abba kar ka tafi fa zan bika
Amma sekinyi wanka kinyi kwalliya kin ci abinci kin sha magani tukuna zan jira ki a dakin su abba majeed
To xan yi amma kar ka gudu dan Allah
Zan jiraki mamana Allah.
In ka gudu zan sa abba na ya bani bindiga in ya dawo na harbe ka
Yayi dariya lalala zaki harbe abba karami?
.uhm uhm wasa nake fa wai dan kar ka gudu
To jeki
Wanka ta mata
Ta bata abincin a baki ta bata magani ta sha sannan ta shiga dakin umma da ita sun gama cin abincin ma tun tuni
Yana ganin ta yasan cewa kawai ma shi ne dan ba karamin kama suke da juna ba shi da ita kaman an tsaga kara an karya
Bilal yace masha Allah
Man congrats ka godewa Allah da wannan nice family din
A ransa ko alhamdlilahi ya dinga fada yana godewa me dukka.
Mami waye?
Baki iya gaisuwa ba
Ta gaidasu
Ys murmusa ya amsa yace uwata zo?
Takarasa ya dorata kan cinyarsa yana kallon ta cike da so da kauna ina ma lokacin da aka haifeta yana nan ya fara daukan ta ya fara jin sunan sa a bakin ta hawaye ya zubo masa a fuska ya share
yace amal
Kin san ni?
Eh
Waye to
Abba na ne .
Dadi ya xiyarce shi ashe an fada mata
Waya fada miki
Abba karami da mami na
Ya kika gane ni
Ai naga hoton ka
Abba kunci fadan daka je?
Eh munci
Abba xaka koma?
Zan koma amma da jimawa
Abba zan bika
To amal
Da alama tana da surutu itakam.
Nan ta fita ta barsu suna ta hira harda bilal
Ya hashim ya shigo dakinsuka gaisa yamasa jaje kuma
Hashim na tashi tace abba zanje fa
To uwani na muje ya riko hannunta
Aliyu yaji wani iri beso haka ba yaso yayi spending tym da yarinyar.
Abba mun tafi
Se kun dawo my amal
Lah irin sunan da abba yake fada min
Yayi yake kawai
Suka fita
Shima dakin sa suka koma can bangaren sa da niyan fita anjima.
Bayan sun yi yawon su sun gama ya dawo yayi wanka bilal ya na gidan wani yayan sa.
Ta shigo masa da abinci cikin shigar atampa taci dauri kayan sun zauna cif cif tana jerawa ya bita da wani kallo yana kan kujera me one seater
Yaya na gama
Ya mata kuri da ido
Sakwara ta yi da miyar kwai se farfesun kifi data masa ta hada furit salad
Ya kalleta ke ni ki cire wanan hijabin na jikin ki me amfanin adon tunda ban gani da kyau ba
Kin wani takuri kan ki da hijab
Ni ban takura ba
Kalle ki wai da hijabi a gaba na
Ka ci abincin mana
Mikewa tayi ta cire hijabin ya saki wata sanyayyar ajiyar zuciya .
A hankali taji yace ke ni ban da rashin ki da ya min illa akwai abunda yake damuna ne?
Kallan sa tayi jin daga ina maganan ta fito shinkan shi besan yayi ba seya dake yace ki ma shirya anjima ko gibe zamu koma can ina bukatar ki a kusa shi ne amfanin ki
Mikewa tayi zata bar gun
Yace ina amal?
Bata dawo ba can zata kwana
Ta karasa ficewa ya bi bayan ta da kallo harta kulle
ya girgixa kan sa yace rikici babba zamu yi da yarinyar nan.
*#teamfatimaaliyu*
[23:18, 30/08/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*gajeran labari*
*lurve story*
*na khairat up*
*21*
*dedicated to fatima isah*
Kasa ta koma suka soma cin abincin ita da hafsi nan taji an sa bikin su next month tunda ya dawo
Yau kice wata murna fal ciki
Ke kuwa nanah avun nema ya samu .
Allah sa ayi damu
Amin.
*nanah*
Ta jiyo yana kiran ta tsm ta mike ta haura sama fuska a hade kaman hadari bakin ta a zumbure
Gani tace
Ya ina cin abinci zaki barni a nan ni kadai
Nima abincin nake ci
Da izinin wa?
Tabishi da kallon mamaki seda izini zan ci abinci?
Eh sena baki izini
Tab di bazai yuwu ba wallahi
Yamike ya dalle mata bakin ta
Ash!
Ni zaki ce ma tab
Bafa zaka zo daga dawowan ka ba kazo kana cin zali na ban dauka wallahi dan nayi wayo
Ok xaki yi maganin abun ne ?
Zan yi wallahi amma bazan dau irin wannan izgilin ba
Ohh nanah naga alama kin manta ni
Nasani sarai the grate aliyu mr.wicked!
Kallo ya bita dashi kawai bata ankare ba ya murde hannunta ta baya
Kara ta saki ta na ka cika ni wallahi bana so wannan ai salon mugunta ne
Abunda nake son nuna miki kennan da bambanci tsakanin mu
Hawaye suka zubo mata na azaba tace ya alee ks rabu dani dan girman Allah
No cigaba da min rashin kunyan tukuna se in ga yadda zaki kwaci kan ki
Seda ya tabbatar ya sagar mata da hannu tukuna ya cikata da bango ta gware tayi kasa tana kuka
Ya alee a haka zan bika ni da amal ?
No bazai yuwu ba yata bata taso tana ganin ina hawaye ba bata taso tana ganin ana cin mutunci na ba saboda haka bazan laminta komawa gidab ka ba ko kadan kuwa
Gashin kanta ya ja mata ta riko hannun sa tana matsar kwallah
Diyar ai tawace kuma kema dole ki bi dokokina in kina son zaman lafiya
Ni bazn yarda amal ta zauna inuwa daya da mugu ba ni na san darajarta da kuma hawayenta ba kai ba
Wata iriyar shaka ya mata yace zaki shiga tsakani na da yata ne?
Matukar zaka cigaba da min irin wulakancin daka saba zan shiga tsakanin ku kam
To nida ke mu zuba mu gani
Hararsa tayi hade da fincike gashin ta daga hannun sa ta mike tsaye da kyar tana rike da hannun ta
Ya alee in baka yi wasa ba se Allah ya kama ka wallahi saboda baka kyautawa ka sauya rayuwan ka tun wuri amal gata da so da kulawa ta sani bata san tsana ba kuma bazan so ta sani ba koda kuwa hakan zeyi sanadin rabuwan mu nida kai
Ka gyara alamuran ka saboda amal
Mari ya watsa mata wanda ni kaina seda na girgiza na tsorata fadawa kasa tayi jini na bin hancin ta taji hannun maza tayi wal da idanuwan ta
Ta zuba masa su tana kallon sa
Ya nunata da yatsa kar ki fada min magana kina nufin daga gun hashim take samun so da kulawa da gata?
Har ysnzu baki daina bi ta kan shi ba kennan?
To ki kiyaye ni keda hashim din ban ki na yi muku kaca kaca ba naga alama abun nakinya tashi daga rashin kunya ys koma rainin hankali
Ki sani ni ne uban amal ni nan aliyu nine uban ta ba wani ba
Aiko ya hashim shi ne uban ta dan shi ke mata komai kuma baya mugunta
Marin ya kuma sauke mata a fuska
Ta sa kuka da karfi wannan karan ta na dafe da kuncin ta!
Se kawai ta hada kai da gwiwa
In baki yi wasa ba zan raba ki da yarinyar na dauke ta kuma ki kasa yin komai
Jin haka jikin ta ya mutu taji wni irin tsanan sa a ranta tasan sarai ze iya aikatawa ya dauke mata amal
Amal ko rayuwan ta ce
Bazai yuwu ba baka isa ba
Hmm ya fada yana cizan leben sa ya bita da kallo se kuma yayi tsaki ya fice daga dakin gaba dayan sa.
A nsn taci kuka ta gode Allah ta shiga toilet ta wanke fuskan ta har seda jinin ya daina zuba ta fita daga dakin
Sukuku ta sauka kasa ta shige dakin inna talai ta kwanta kan gado kan kace me zazzabi ya kama ta jikin ta ysyi zafi rau dashi.
Idanta ya lumshe luff jikinta na kakarwa hakoranta manne dana juna suna rawa.
Still hawaye na bin kuncin ta ina zata sa kanta?
Yaushe zata ji dadi kaman kowa?
Yaushe zata samu sukuni?
Da me zata ji?
Dama tasan ta gama duk wani jindadin rayuwa tunda aka hadata aure da alakakai mugu.
*#teamfatimaaliyu*
[10:30, 03/09/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*GAJERAN LABARI*
*LURV STORY*
*22*
*in dedication to fatima isa.*
_wishing u guys a vary vary happy sallah Allah maimaita mana amin da fatan kowa yayi sallah lafiya?_
Shiru ake ji ba motsin nana hakan yasa inna talai shiga dakin dan ganin meya faru
A dukunkune ta gan ta cikin blanket jikin ta na mazari da sauri ta karasa gaban ta hannun ta tasa kan goshin ta taji zafi rau ga yadda jikin ta ke rawa kuma da ita zazsabin ta tana jin jiki
Fita tayi ta kira aliyu yana shirin fita zuwa dauko amal kuma inna ta tare shi tace kai shigo ka je ka duba yarinyar nan
Inna ni da ba likita ba ni ban san allura ba bindiga na sani amma wace yarinya ce ma?
.
Matar ka ce!
Ita kuma meya same ta?
Zazzabi naji tana yi
To yanzu dai bazan sami asibiti ba amma ta taso muje koda chemist ne in yaso sa duba ta a mata allura a bata magani iya taimakon da zan iya yi kennan da safe maje asibitin ko
Ai shi kennan kazo ka taimaka mata ta fito yarinyar da ko idanta yaki budewa dan ciwo ina zata iya fitowa
Kawai dai kice in dauketa ki daina kwana kwana
Hmm duk yadda kaga dama ni ina ruwa na ta fada tana shigewa dakin da suke kallo suna zazzaune.
Inna ke dawa kike ta magana?
Da wannan yaran alee nanah ze kai chrmist jikin ta ba dadi
Ayya Allah ya sauwake amin amin!.
Daukata yayi ya yi waje da ita cikin mota ya sata sannan ya bazama neman chemist be wani sha wuya ba ya samu ya zo ya kaita aka duba ta allurai aka mata sannan ya bata magani
Maimakon su koma gida seya zarce gidan shi da ita gashi ita ba kwarin yin magana saboda yadda take jin jikin ta ba kadan ba kuma shi ya jawo mata.
Bude gidan yayi
Ya taimaka mata ta shiga ciki
Daki ya kaita ya kwantar da ita a kan gadon ya ja mata bargo tayi ajiyan zuciya tana runruntse idanun ta
Be dade da fita ba ya samo abinci gidan hashim ya dawo ya bata tana ci ya bata magani ta sha
Sannan yace mata tashi muje ki shiga ruwan sanyi
Ta turje dan ita Allah yay mata rashin son ruwan sanyi ita kam kuma ya sani sarai
In kin shiga fa ze rage zafi sossai
Ni bana so yaya zan iya shidewa ka sani ai
Tashin ta yai tana kuka ta shiga bandakin ya cire mata kayan ya daura mata towel a jikin ta ya sakar mata ruwan sanyi a jiki ta saki wan ihu ta kankameshi a jikin tana shishidewa
Seda ya tabbatar ruwan ya doketa sossai sannan ya fito da ita wani towel din ya daura mata ya cire mata wannan
Doguwar rigar ta ya maida mata ta jikin ta ya kwantar da ita
Tun tana rawar sanyi har ta daina yi ta ji wani dadi a jikin ta bacci ya dauketa me dadin gaske.
Yana nan zaune har dare ya tsala yana aiki a laptop din shi da ya gaji yayi niyan kwantawa kuma se wayan shi ta soma ruri murmusawa yayi kawai ya dauka
Hello nusaiba
Ba wani hello soja ashe ka samu amms ko ka neme ni
Haka ne ya kike
Ina lafiya amma na shiga fargaba
Ai komsi ya wuce da iko na Allah
Haka ake so ai ina nan zuwa nan da two weeks kuma a gidan ku zan sauka fa ka min guri
Baki da matsala ai hajiya nusaiba se kin zo
Kuma naga babyn mu ta min kyau zaka ban ita mu koma tare?
.
Zan baki man nusaiba ai yata taki ce ke na ma baki
Kai amma naji dadi kasan mesa naji ina son ta
Sekin fada
Saboda yadda kuke kama kai da ita photocopy din ka ce
Nagode da soyayya nusaiba
Zan zo ai kila da mommy na
Shi kennan se kun zo muna maraba daku amma yanzu dai seda safe ni bacci nake ji.
To seda safe
Allah tashe mu lafiya
Amin!.
Gyara kwanciyar sa yayi ya kwanta.
Niko nace anya ko aliyu kayi adalci kuwa?
Washe gari data farka ta ganta a nan tamike tayi wanka ta bude drower dake dakin ta wata atampa ta gani dauka tayi ta saka ta fita falo
Nan ta same shi da amal da hashim suna zaune kan dadduma babba
Zaunawa tyi ita ma taja fulas din da plate
Mami ina kwana
Lafiya lou my baby ya jikin naki
Naji sauki
Mami ya naki jikin
Alhamdulilahi my amal
Ta zuba abincin tana ci
Ya hashim mun gode da ciyarwa kaman kasan ina jin yunwa wallahi bani tea ko
Ai nasan bazaki iya zama ba tea ba gashi nan cikin wannan karamin fulas din
nagode sossai sai lokacin tace ina kwana
lafiya ya jikin naki
Da sauki.
Ya alee ina kwana
Lafiya ya jikin da sauki
Allah kara sauki
Ta gama sha ta zauna suna ta hira da amal da hashim shi ko gogan yana kan kujera ysna aiki kaman besan me ake ba.
Suna nan suna hira suhaima da fauzan suka shigo
Amal ta ruga gun fauzan ta riko hannun sa suka zauna kusa da hashim suna wasa
abun ya kona ma aleeyu rai shi da yarsa amma ba wano connection mtsw
Wayan shi tayi kara ya dauka hello bilal
Kana ina msn na dawo baka nan
Ina gidana wallahi
To ina kenan
Bazaka gane ba jira ni in kira wani yazo ya kawo ka
To bara na shiga ciki kamin nan .to
Majeed ya kira yana shirin fita shima
Hello yaya
Kana ina
Gida
To ga bilal nan ka kawo shi gida na
To yaya an gama
Ya kashe wayan tasa.
Abba
Uhm suka amsa a tare shi da hashim dan shi ya saba ..
Seta sa dariya
Ta shige jikin aleeyu tana masa magana a hankali a hsnkali son jiki ne da ita
Ya zare idan sa yace haba dai
uh man
To wi likita yace no
Abba kadan abba hashin ya hana ni ko kadan
To ki bari anjima a boye ko kar mami ta gani
To abba.
Tana kan cinyar sa har ya gama aikin sa daidai da lokacin da bilal ya shigo da sallama shi da majeed yace ah lallai ashe housefull aka yi
Ya zauna kasan daduma aka gagaisa gaba daya.
Baby doll inji bilal zo gun uncle
Ta karasa ta zauna kasan tana kallon sa da gashin fuskan sa da ya tara ta ja tace abba kaga gashi baki ya tara yanyan
.aleeyu ya yamutsa fuska shima dan shima baya so yace ai uncle kazami ne kila in kin ce ya cire ze cire wannan abun da ya tara.
Uncle ka cire kaji yayi wani iri
Zan cire baby doll tunda ba kya so.
To uncle!
Amal muje ko
Abba lokaci yayi
Ina zaku ne hashim
Makaranta zasu
Ok se kun dawo
Suhailat zo muje ki shirya su
Se kun dawo
Uhm hmm
Bilal ma nan suka fita da aleeyu a ranta ko cewa tayi me wannan yake nufi ba dai wai ya dawo dani ba kennan yayi ta nukrnusa ta?
Tab rainin wayo kai
*Manage pls*
*#teamaliyufatima*
[00:00, 04/09/2017] khairee muhammad sani: [23:32, 03/09/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*LURV STORY*
*23*
*In dedication to fatima isa*.
Jiran dawowan shi kawea take amma shiru kake ji se ma da magriba ya kamal ya shigo mata da kayan ta
Ta bishi da kallo
Ya kamal ya haka?
Mijin ki ya aiko
Ya fada ya fice zani kasuwa yanzu kinsan gobe zamu shiga dubai zabo kayan wayanan yaran
Au gobe ne kai da wa zaku
Da umma ne da ammi se inna talai
Wa za a barma gidan
Baki da matsala mama na nan ai
Zata dawo dan fara shirye shiryen bikin abun yaxo
Allah ya kaimu
Ban ga uwani ba
Ai tunda suka fita da ya hashim ban kuma jin ta ba
Nasan sun dawo daga tahfiz
Bara na leqa na ganta sena wuce
To .
Cikin cupboard ta jera kayan ta samu ta gyara ko ina
Kitchen ta shiga ba komai
Wayarta ta dauka ta kira ya majeed ya kawo musu kayan miya.
Kaman yana ganin ta ya harareta kin kalli lokaci kuwa ina zan sama miki kayan miya kar ki rainan wayo ko
To yaya dan Allah ka kawo min in anyi a gida banda komai kasan dawowan ba shiri kuma banga ya aleen ba banda number dinshi kuma
Allah sauwake miki kedai zan je na fada ma unma in an girka daku to in babu kuma sede ki hakura
To a dai taimaka min yaya
Naji
***********************
abincin ya kawo mata tuwo ne da miya
Ajiyewa tayi kawai ta shiga wanka ta kimtaa jikin ta
Zaman ta keda wuya amal ta shigo da gudun ta
Zaunawa tayi kan nanah tace na dawo
Oh ke in kin je gun fauzan mantawa kike da mamin ki ko
Uhm'uhm mami
Bacci nake ji
Bazaki jira abban ki ba kuyi hira
Mami bacci wallahi
To muje ki kwanta
Tashin ta keda wuya ta dauketa ya shigo da sallama ita kuma amal ta kankame mamin tata da kyau
Amsa sallaman tayi sannan tace sannu da zuwa
Uhm kawai yace yana zare takalman sa
Ya shiga daga ciki ya ga fulas dun abincin a gefe ya dauke kansa ya ajiye ledar da ya shigo da ita.
Ya ma riga ta shiga dakin
Ta karasa ta kwantar da amal ita ma ta kwanta hannun tasa ta zagaye mata wuya tana bubuga bayan ta har ta samo ta kwanta sannan ta zare jikin ta tayi waje ta zuba abincin taci sossai sannan ta mayar kicin
Dan zama tayi kasa kasa taji kaman sunan ta ake kira
Dan jim tayi
Nanah
Ya kuma fada da karfi sannan ta mike zaraf ta karasa daya dakin nasu ..
Kan sa na laptop yace kina ji ina kiran ki kin min banza sabida iskanci ko
Yanzu da naji ai nazo
Zan yi bakuwa
Ta bishi da ido and?
Zata sauka a nan
To ina ruwa na da ita
Ai gidan ka ne ko
Let me finish kar ki kuma katse ni
Zauna nan ya nuna mata gefen gado
Zaunawa tayi
Bakuwar tawa tana da muhimmanci a gurina saboda haka ki kula da ita sossai ban san rashin kunya har se an gama bikin dan ni zata zo in ma kin mata wulakanci ni kika ma.
Wani irin kallo ta masa kawai ta kawas da kanta gefe ni da nan gida na ne ba gidan tara mata ba ka nema mata wani gun ni ban yarda ba ka ajiyen ko wacce ce ma
In biki tazo kuma taje can cikin gida ta zauna dasu ba matsalata bace amma banda nan
Look bafa umarnin ki ko shawarar ki nake nema ba fada miki nayi ne dan kar kiganta kawai kina ji ko
Shiru ta masa kawai ta dinga kallon kofa zuciyan ta na bugawa da sauri da sauri
Takaici ya isheta tana zaune har ya gama aikin sa ya kashe fitila
Ta mike zata fita ya riko hannun ta ya rungumo ta ya ja ta kan gadon
***********************
Yana gamawa ta fice tana kuka tayi wanka ta kwanta gefen amal
Har seda bacci ya dauketa tukuna ta daina kukan
*after two days*
Kusan kullum abun da aliyu ke ma nana kennan sede in yana da bukatar ta ya nemeta ko ta so ko taki
A cikin satin bikin nusaiba ta diro nigeria ta airport din abuja ta sauka
Kamal ya aika ya daukota daga abuja
Suka yo kano cikin gida ya kaita suka gaggaisa dan an san nusaiban a gidan nasu dan kawar aliyu ce.
Amma kayan ta can gidan sa aka kai mata ba wanda yace komai dan an san nanah na nan.
Ya hanata komawa gida ta kwana sede tazo ta koma.
Yar kallon kallo kawai ake tsakanin nusaiba da nanah .
Amal na zaune tana kallo
Nusaiba ta karasa gun ta dauke ta tana murmushi amal fyn gurl kin san ni
Uhm uhm
Sunana momy nusaiba zamu zama frends ko
Uhm
Zaki bini
Amal tace aa
Sabida me
Ban san ki ba
Zaki san ni amma yanzu mu gaisa mu kulla abota
Suka gaisa
.kawai nana tsintan kan ta tayi jin haushin nusaiba tana Allah Allah kar amal ta saba da nusaiban dan tasan amal da saurin sabo musamman yadda taga nusaiban na shishige mata tana janta a jiki.
Aliyu na shigowa ta mike da sauri ta riko hannun sa tana murnan ganin sa welcome
Youwa nusy anzi lou
Lafiya lou
Yanzu nake hira da amal
Ah lallai
Kuyi tayi .ya fada yana zare hannun sa daga nata
.bara nayi wanka .
Harara kawai nanah ta bishi dashi
Nusaiban ko ta bishi dakin
Harda kullo dakin
.takaici ya kamata ma ta kasa magana
Amal ta kama ta mata wanka ts hada mata kaya ta kaita gun suhailat da zata wuce yau gobe kamu
Kije da ita ya suhaila goben zan shigo da wuri
Wai da gaske ne abunda naji?
Me fa?
Wannan nusaiban tazo?
Eh tazo
Kika yarda kuma
To mezan yi yaya ina ruwana da ita da wanda ya ajiyetan duk basa gabana wallahi suyi kome zasu yi
Lallai nanah na yarda ba karamar kiyayya kike ma ya aliyu ba wannan yarinyar me kissa da .....
Hmm kin san ta ne?
Sossai ma
Ai tare suka yi karatu baki taba sani ba
Kin san ni ba ruwana da alamuran sa ban sani ba
Wallahi sanda muna tare in muna hira da ya alee seta kirashi ya kai sau nawa suyi ta hira wallahi nake gaya miki ga shagwaba da iyayyi kaman matqn shi haka take masa a waya se kin yi da gaske wallahi a kan ta
Ya suhaila duk matsalan suce fa ni ba ruwana se nazo goben
Shi kennsn ai dama just to inform you va kunya gareta ba wallahi kin san yayyan gata seta zubda masa mutunci a idan duniya wallahi
Shi yaga ze iya da kudin sa ya siya ni me nawa duk abunda mutum yayi ai kan sa yayi wa
*********************
Washe gari ta gama hada break ta jera kamin ta fito daga wanka ta shirya nusaiba ta mata aika aika dan abincin ta kifar a kasa gaba daya
Kawai kallo ta bita dashi tace me kennan?
Wanan ai ba abinci bane babe aliyu bsya san irin wannan
Kwafa nanah tayi ta shiga kitchen ta dauko tsintsiya da parker ta ce amsa ki gyara gun nan
What?
Kin ji da kyau ki amsa ki gyara gun nan yanzu sannan ki girka min abincin dazan ci dan baki isa inyi abu na ci ba ki min asarar sa sannan ki batan gu haka ake bakuntan?
Ni ba bakuwa bace ba ina da burin auren aliyu ne
Damuwan kine wannan ki gyaran gu ki ban abin dazan ci kuma
In naki fa?
Ba ruwana da muhimmancin ki gun ya aliyu zan taka ki ne in taka banza da iska
Ni kike zagi
Eh
To bsxan gyara ba kuma bazan girka ba
Wallahi sekin yi daya cikin biyu ko kiyi ko wanda ya kawo ki yayi aikin
Dariya nusaiba tayi ke zaki sa aliyu aiki .
No amma in kin ga zeyi zaki amsa ko?
Haushi ya cika ta
Dauka tayi ta gyara ta shiga ta sake wani abincin
Tana kawowa kuma ita ma ta dauka ta watsar
What the hell!
.yea gobe ma kya kara min irin wannan zan gyara amma kinji a jikin ki ai ko?
Duk abinda suke aleeyu na jin su amma seya basar yaki tankawa kuma yaki fitowa.
Tare suka shirya suka fito dan tafiya cikin gida se nusaiba tace ita ta fasa anjima ya kaira wajan event din kawai
Haka ko aka yi.
Tunda aka fara bikin nusaiba ke manne da aleeyu tana rike da hannun sa ko ina shi ke kaita da motarsa.
Ita nanah bata masan ana yi ba se dazu da suhailat take fada mata tave baki tayi tace iyayayen sa basu masa magana ba se ni ina ruwana.
Ranan dinner ta ci ado kaman ita ce amaryar kowacce angon ta ya dauketa saura kuma mazajen su amma ita ban da ita yana can tare da yar gwal ya kamal da ya dawo daukan kaya ya ganta yadda tayi kyau haka
.
Baki tafi ba
Na fasa
Sabida
Ba me kai ni ..
Gaskiya yaya baya kyautawa tunda wannan me kama da aljjanun roban tazo yake yadda yake so taso na kai ki
Na fasa fa
Ai in kika ki zuwa ma su majeed su hafsi baki kyauta musu ba laifin wani ai baya shafan wani nanah
Dakyar ta yarrda suka je gun bikin
Tana kallon yadda take ma aliyu ana kallon su ana nununata ita ba son aliyu take ba amma haushi ya cikata yadda yake biye mata suke shirme cikin jama'a ana nuna su.
*#teamaliyufatima*
[19:56, 04/09/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*gajeran labari*
*na khairat up*
*lurv story*
*24*
*dedicated to fatima isa*
Ana tashi ko ta mike tana rike da hannun amal zata dau hanyan fita nusaiba ta dauke amal ta harareta tayi waje da ita
Kawai baki ta bude tana ganin ikon Allah
Bayan ta tabi zuwa wajan motan aliyu tace nusaiba kike ko wa?
Ban yata nan
Naqi din yazaki zo da yarinya gun biki ana ta hayaniya kuma bacci take ji saboda rashin sanin ciwo kai
Kai ke kar ki fadan ba suger ki daure ki haifi naki tukuna sekiyi ikon amma ba da nawa ba kina ji ko kece baki san zafin haihuwa ba da rashin ciwon ta in kin ga dama ki haifa kema sannan kizo mu kara ta kwace ta daga hannun ta har tana hankade ta.
Tanga tanga tayi zata fadi motan ta tareta
Ta bi bayan nanah da kallo yana karasowa ya bude yace muje ko ina amal din?
Seta fashe da kuka ta rungume shi tana kuka aliyu baka ce ka bani amal ba
Eh man na baki
Amma matar ka take min iko da ita wai ban san ciwon haihuwa ba har hankada ni tayi
Aliyu kar ka karya alkawarin daka min
Dan bazan bar garin nan ba tare da amal ba
Ya ce oya shiga mota muje kwantar da hankalin ki kinji
A ransa yana jinjina zancen bada amal dan yasan nanah ba karamin tashin hankali za ayi ba.
Kuma yasan taci sa'a bata ma zane ta ba dan kadan aikin nanah kennan ba abu ne me wuya a gunta ba
*********************
Tun hanya gaban ta ke faduwa ranta na mata suya hawaye kawai take bukata su zubo mata kuma sun qi gashi ta rasa bacin ran ma na meye?
Kamal na ankare da ita se ya ja bakin sa tsuke kar bomb din ya fashe da shi
Ya kamal ka maida ni gida na
Ki bari ki kwana a cikin gida gobe daurin aure
Ni ka maida ni gida kawai akwai abunda zanyi
Me?
Ta masa banza
Haka ya juya kan motar zuwa gidan ta.
********************
Kowa maganan aliyu da nusaiba yake a dangi musamman inna talai tana ta bambanin fada Allah ya kawo mata aliyun zesan abun da yake yi ai shirme ne yaushe ze biye ma wadda bata da tarbiya suna hauka a titi mungode da zuwa bikin ai gobe za a gama ta koma garin su mu nan hausawa ne.
Umma na bata baki tayi shiru sabida umman aliyun naji
Ita kuma dama tana son nusaiba dan yadda take son aliyu kima wanda yake yi da aliyu dashi take yi dan tasan irin kin aliyu da nanah keyi kuma dadin dadawa nusaiba yar masu kudi ce kuma tana son aliyu zasu more da ita yarinyar.
Ai nanah ta gama tafiya daga rakiyan ta tunda bata son aliyu ita ma bata son ta kallon su kawai take yi munafukai.
******** *********
Zuwan su kusan tare da su nusaiban yana tsaida motan tayi waje da karfi ta kulle motab seda kamal yaji har tsakar kan sa ta na jan amal kaman ta tsinka ta
Ta tare hsnyan shiga gidan
Tana huhura hanci ita dai amal kuka tasa dan ta gaji kuma yunwa take ji
Nusaiba ta riko ta aliyu kalli amal na kuka ko dai dukan ta nanah tayi ne ?
Harara nanah ta sakar mata tayi tsaki
nanah meye haka?
Ka bude min gida na shiga
In naki fa
Ta masa shiru ka vude min na sama mata abunda zata ci ta huta
Jin amal ce keda bukata yasa ya bude yana budewa ya shiga ya bar mukulin jikin kofar
Wuf tayi ta shige da amal ta zare mukulin ta na kallon nusaiba ta tura kofar ta kulle tasa key din cikin bra dinta tayi tsaki tace mayya!
Kofar ta fara bugawa nanah ki bude min kofa!
Har tayi kitchen
Shi kuma jin bugun kofa ya fito
Nanah ina mukulli?
Tsaki tayi ta juya ta cigaba da dafa indomie din amal na kan tebur a kitchen din.
Nanah ina mukuli?
Wallahi bazata kwana a gidan nan ba yau kaji ma na rantse ta nemi wani gun bazan bude ba
Nanah naga alama kin fara san raina ni ko ina wasa dake ne ko kuma ita sa'ar kice?
Sa'a?
Raini?
Ai raini ya kare aliyu tunda a gaban yarka kake aikata abun da za a raina kan
Sunan ya maimaita *ALIYU* ya fada ya kai sau uku
Nanah kar ki bata min rai ..ta juyo indomien ta ce amal muje kici .
Bin su yayi ya amshi amal ya kaita daki my amal kici ki kwanta kinji dady's gurl!
Ok abbana gud nyt
Ya mata peack ya fita ya ja kofan ya kunna mata fitila
Tana zaune kan kujera nusaiba na zaune a kasa tana ta karkade saurayen waje dake cizon ta lallai ma wannan yarinyar
Nanah bakuwata ce fa kike son zubda min mutunci
Wani irin kallo ta masa ta yamutsa fuskarta tace mutunci ai madara ne ya riga ya zube a idan kowa bama ni kadai ba
Me kike nifi
Abunda kake tunani!
A tsawace yace *nanah* duk da ta tsorata amma seta dake tace da kennan banda yanzu se a bi wani sarkin ta yi dakin amal ta sa sakata ta kulle
A gun tayi ajiyan zuciya ta dafe kirjin ta tana ajiyar hrt wai Allah na nasan in da ya kamani seya ci zalina wallahi wannan shegeyar sede ta kwana a waje badai a nan ba mayya kawai shi kuma solobiyo kawai.
Ba yadda zeyi se kiran hashim yayi yace yana ina
Ina gida
To ga nusaiba a waje ka bata gun kwana nanah ta kulle gidan
To yaya
Yayi dariya bayan ya ajiye wayan nasan za a rina wanan da kishi ina jiran wannan ranan dama
Nanah ko kin yarda ko baki yarda ba kin fara son *Aliyu hydar*
Ya aliyu girman kai nanah girman kai sun kasa gane ainihin dangantakar su kiyayya ce , ko kuma soyayya?
*#teamaliyufatima*
[13:39, 06/09/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*DEDICATED TO FATIMA ISA*
*25*
washe gari ta kasance ran daurin aure
Nanah ta gama shiri krnnan cikin wani tsaddaden less black da ratsin white a jiki ta kashe dauri ga yadda skirt din ya kama mata jiki a takaice dai ba karamin kyau blacl beautyn tayi ba se zuba kanshi take yi ta dauko takalmin ta white da mayafi da yar karamar pouse ta yi waje
A daidai dinning taga nusaiba da aliyu tana masa kukan shagwaba tana jajjanta wulakancin da nanah ta mata
Sanye yake da wata arniyar shadda sky blue ya dora hula ta zauna masa kallo daya ta masa ta dauke kai daidai kofar fita taji nusaiba na cewa na yanka mana ticket flight din monday zamu bi
Ya gyada kan sa ya kurbi kunun gydan ya sha yace saura me
Kayan amal tunda kace baka son tana sa kananan kaya kafi son ta da culture din ku
Yeah koda wasa kar ki batan y'a
Haba aliyu yazan yi wasa da amal yadda nake jinta ban jin ko wanda zan haifa nan gaba zan masa saboda tsabtsar kama da kuke kai da ita tunda ban same ka ba ai na sami copy din ka!
Kanbuuu nanah ta fada ta dawo da baya ta ce me?
Ya dago kan sa ya mata kallon abunda kika ji haka ne ya dauke kan sa ya cigaba da break din sa
Wallahil azeem duk abinda zai faru ya faru amma wallahi ba a isa ba ni da wahala na wata da riba? To wallahi bazai yuwu ba ke kuma tun wuri ki fita harkar yata na rantse da Allah zan miki abunda zaki yi msmaki zaki bar nigeria ba ido daya ko hakoran gaba yadda mutanen ku bazasu gane waccece ke ba
Taya ma hakan zata faru
Nanah aliyu ya riga ya bani amal kuma na karba baki isa rabani da ita ba
Wani kallo ta mata
Waye aliyun?
Sanda nayi goyon cikin na haifa yana ina?
Ko shi be isa ba wallahi karya ne
Wani irin tsawa ya daka mata ya nunata da yatsa nanah kar ki taran gajiya ki hada kayan amal zasu wuce ran monday jibi kennan
[13:43, 06/09/2017] khairee muhammad sani: [13:39, 06/09/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*DEDICATED TO FATIMA ISA*
*25*
washe gari ta kasance ran daurin aure
Nanah ta gama shiri krnnan cikin wani tsaddaden less black da ratsin white a jiki ta kashe dauri ga yadda skirt din ya kama mata jiki a takaice dai ba karamin kyau blacl beautyn tayi ba se zuba kanshi take yi ta dauko takalmin ta white da mayafi da yar karamar pouse ta yi waje
A daidai dinning taga nusaiba da aliyu tana masa kukan shagwaba tana jajjanta wulakancin da nanah ta mata
Sanye yake da wata arniyar shadda sky blue ya dora hula ta zauna masa kallo daya ta masa ta dauke kai daidai kofar fita taji nusaiba na cewa na yanka mana ticket flight din monday zamu bi
Ya gyada kan sa ya kurbi kunun gydan ya sha yace saura me
Kayan amal tunda kace baka son tana sa kananan kaya kafi son ta da culture din ku
Yeah koda wasa kar ki batan y'a
Haba aliyu yazan yi wasa da amal yadda nake jinta ban jin ko wanda zan haifa nan gaba zan masa saboda tsabtsar kama da kuke kai da ita tunda ban same ka ba ai na sami copy din ka!
Kanbuuu nanah ta fada ta dawo da baya ta ce me?
Ya dago kan sa ya mata kallon abunda kika ji haka ne ya dauke kan sa ya cigaba da break din sa
Wallahil azeem duk abinda zai faru ya faru amma wallahi ba a isa ba ni da wahala na wata da riba? To wallahi bazai yuwu ba ke kuma tun wuri ki fita harkar yata na rantse da Allah zan miki abunda zaki yi msmaki zaki bar nigeria ba ido daya ko hakoran gaba yadda mutanen ku bazasu gane waccece ke ba
Taya ma hakan zata faru
Nanah aliyu ya riga ya bani amal kuma na karba baki isa rabani da ita ba
Wani kallo ta mata
Waye aliyun?
Sanda nayi goyon cikin na haifa yana ina?
Ko shi be isa ba wallahi karya ne
Wani irin tsawa ya daka mata ya nunata da yatsa nanah kar ki taran gajiya ki hada kayan amal zasu wuce ran monday jibi kennantaya zaka kyautar min da "ya? Ba tare da ka shawarce ni ba?
Ya isa haka marar kunya kawai ai diyar tawa ce kuma na bayar ko kina da ja?
ina dashi wallahi ko ka ki ko ka so seka amso min diyata dan ni nasan zafin ta ba kai ba bazai yuwu ba ka bawa wata sakarai diyata ba dan tana budurwarka
kin isa ma wallahi babu me amso yarinyar nan
ni zan amso ta ko ka ki Allah sede zaman mu ya kare dan nina san zafin ta ni na sha wuyarta kaima zuwa kayi ka tarar da ita a dire
wani irin ajiyan zuciya yayi ya kalleta kallon nike da iko da ke da ma ita yar baki isa ba nana fatima kiyi abunda zaki yi
zan yi kuwa zaka ga mezan yi sede in zumuncin ya kare amma a kan amal bazan yi shiru ba duk abunda kuke kallon ku nake ki daa ita har wani yawo kuke yi tare kuna yawon ta zubar
A gigice ya juyo ya mata barin makaunia kwarara guda biyu nan da nan jini ya biyo hancin ta ta sa hannun ta jinin ta shafo tace ka mare ni?
[13:58, 06/09/2017] khairee muhammad sani: [13:39, 06/09/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*DEDICATED TO FATIMA ISA*
*25*
washe gari ta kasance ran daurin aure
Nanah ta gama shiri krnnan cikin wani tsaddaden less black da ratsin white a jiki ta kashe dauri ga yadda skirt din ya kama mata jiki a takaice dai ba karamin kyau blacl beautyn tayi ba se zuba kanshi take yi ta dauko takalmin ta white da mayafi da yar karamar pouse ta yi waje
A daidai dinning taga nusaiba da aliyu tana masa kukan shagwaba tana jajjanta wulakancin da nanah ta mata
Sanye yake da wata arniyar shadda sky blue ya dora hula ta zauna masa kallo daya ta masa ta dauke kai daidai kofar fita taji nusaiba na cewa na yanka mana ticket flight din monday zamu bi
Ya gyada kan sa ya kurbi kunun gydan ya sha yace saura me
Kayan amal tunda kace baka son tana sa kananan kaya kafi son ta da culture din ku
Yeah koda wasa kar ki batan y'a
Haba aliyu yazan yi wasa da amal yadda nake jinta ban jin ko wanda zan haifa nan gaba zan masa saboda tsabtsar kama da kuke kai da ita tunda ban same ka ba ai na sami copy din ka!
Kanbuuu nanah ta fada ta dawo da baya ta ce me?
Ya dago kan sa ya mata kallon abunda kika ji haka ne ya dauke kan sa ya cigaba da break din sa
Wallahil azeem duk abinda zai faru ya faru amma wallahi ba a isa ba ni da wahala na wata da riba? To wallahi bazai yuwu ba ke kuma tun wuri ki fita harkar yata na rantse da Allah zan miki abunda zaki yi msmaki zaki bar nigeria ba ido daya ko hakoran gaba yadda mutanen ku bazasu gane waccece ke ba
Taya ma hakan zata faru
Nanah aliyu ya riga ya bani amal kuma na karba baki isa rabani da ita ba
Wani kallo ta mata
Waye aliyun?
Sanda nayi goyon cikin na haifa yana ina?
Ko shi be isa ba wallahi karya ne
Wani irin tsawa ya daka mata ya nunata da yatsa nanah kar ki taran gajiya ki hada kayan amal zasu wuce ran monday jibi kennantaya zaka kyautar min da "ya? Ba tare da ka shawarce ni ba?
Ya isa haka marar kunya kawai ai diyar tawa ce kuma na bayar ko kina da ja?
ina dashi wallahi ko ka ki ko ka so seka amso min diyata dan ni nasan zafin ta ba kai ba bazai yuwu ba ka bawa wata sakarai diyata ba dan tana budurwarka
kin isa ma wallahi babu me amso yarinyar nan
ni zan amso ta ko ka ki Allah sede zaman mu ya kare dan nina san zafin ta ni na sha wuyarta kaima zuwa kayi ka tarar da ita a dire
wani irin ajiyan zuciya yayi ya kalleta kallon nike da iko da ke da ma ita yar baki isa ba nana fatima kiyi abunda zaki yi
zan yi kuwa zaka ga mezan yi sede in zumuncin ya kare amma a kan amal bazan yi shiru ba duk abunda kuke kallon ku nake ki daa ita har wani yawo kuke yi tare kuna yawon ta zubar
A gigice ya juyo ya mata barin makaunia kwarara guda biyu nan da nan jini ya biyo hancin ta ta sa hannun ta jinin ta shafo tace ka mare ni?
Zaki rama ne?
Bazan rama ba amma ka daki auren ka wallahi a kan maganan nan sede duk abinda zaka yi kayi wallahi a kan wannan mahaukaciyar amal yata ce ni kadai ba ta kowa ba baka da iko da ita wallahi
Nusaiba tayi daki ta dauko amal
Ai tana fitowa nanah ta hankadata ta yi waje da ita ta dinga dukan ta kaman an aiko ta
Aliyu ya dauke ta daga kanta ya zuba mata mari kwarara amal ta fashe da kuka
Dauke amal tayi ta yi waje da ita
Ya bi bayanta yana ki bani amal
Da hanzari tayi wajan gate din cikin ikon Allah tana fita ta samu napep ta ce masa kai ni tasha bawan Allah
Kaman wancan na miki magana hajiya
Barshi kawai muje
Kuka ta dinga yi cikin motan tana rungume da amal kamar ana son kwace mata ita
Shi kuma zaton shi gida zata ya koma ciki ya lallaba nusaiba ya dau key yayi gidan.
Anko cika anyi makil da jama'a dan daurin auren
Ya karasa ya zauna ana gamawa ya mike yayi cikin gida
Inna ina amal ?
Tana gun uwarta man!
Batq zo ba eh
Kai zo nan umman sa ta kira shi
Dakin ta ya shiga yq zauna a kasa yace umma gani
Meya faru na ganka wani iri?
Umma matsala ce ta kunnu kai
Kaida wa?
Nanah
Akan me?
Amal!
Ban gane saboda amal ba
Uhm umma ..ya koro mata jawabi
Ta bishi da kallo sannan tace kai haka ake yi ?
Nusaiba me kauna ta ce ina jin nauyin ta
ba a hanaka auren ta ba amma ai kasan kun yi abubuwan da be dace ba ko?
Shi ne zaka mata kyautar ya ai ta fika gaskiya sanda ta raini abunta kana ina dan wani salon iskanci da wulakanci da ka ce ma aure zaku yi da naji dadi kasan abun da baze taba yuwuwa bane
Umma ai aure zata yi zata kula da amal din
Sakarai ina kai kana kin karba ta ina kaga ana yin haka?
Ka ma san nayi wallahi fita min a daki duk kin da nake ma nanah be kai son da nake ma amal ba
Kallo ya bi umman shi da shi wai tana kin nanah
Ai aliyu duk wanda yaki ka ni ya ki saboda haka yadda bata san ka nima bana son ta wallahi ka tashi ka nemo ta a cikin gidan nan sakarai kawai
*#teamaliyufatima*
[16:45, 06/09/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*dedicated to fatima isa*
*26*
_the means of being happy is when you get simple lurve_
Waje ya fita kawai ya zauna kan tabarmar da angwayen suke su kan su sun yi mamakin hakan
Majeed dake gefen sa kawai kallo yake bin sa dashi yana san auno wani abun
Suna zaune sega nusaiba tazo zata shige se kuma ta fasa ta tsaya tana jiran aliyu ya karasa inda take shi kuma tunanin sa na wani gun
Da taga bashi da niyan karasawa inda take seta karasa da kanta ta jawo hannun sa sannan yay firgigi ya kalleta ya bata rai cika ni
Ok muje ina son magana da kai
Ban da lokaci ki shiga ciki anjima mayi magana
Aleeyu why are u ignoring me?
Banza ya mata ya buga tsaki ya maida ganin sa wani gun
Wannan abu ba karamin burge kamal yay ba yace kadan kika gani daga aikin aleeyu!
Cikin gida kam shiru basu ga amal ba balle nanah ba alaman su
Maryam ta ce hafsi wai ina nanah ne?
Nima tun dazu nake neman ta na rasa tana ina
Umma ta leqo tace yaran nan kuna shiri kuwa?
Uhm
Umma ina nanah da amal?
Nima dai ban ji su ba yau
Ke suhailat gun ku daya tana ina?
Umma wallahi ban da labari kin san ni nan nake kwana kuma yau ko mostin ta bsnji ba tun fawaz na kukan neman addan shi har yayi shiru se ciwon kai yake yi tsabar kuksn da ya sha
Umma tace ha'ah wannan wane irin abu ne
Yamma lis gida ya kaure da neman nanah har makota ba labarinta umma naji amma ta ci gum da bakin ta to me zata ce?
Majeed ya shigo yace umma wai meke faruwa
Ba a ga nanah ba da amal ya ko ba za a shiga rudu ba.
Kamar ya ba a ga nanah ba
Ni ko gimawarta ban gani ba tun safe
Kira min aleeyu ai tare suka kwana yazo ya fada tana ina
Kira min kamal ma
Be jima ba ya dawo shi da kamal
Kamal je min gidan aleeyu ka nema min nanah
Umma lafiya?
Nima dai ban san ba tukun kaje ka dawo
Inna talai ta ce da aleeyu da yake shigowa kai ina *nanah?*
Inna ban sani ba nima ta riga ni fitowa ai
Kallo ta bishi da shi kawai
Amma aleeyu kan ka daya kuwa matar ka ku kwana tare kace wai baks san inda take ba
Inna na fada miki ta rigani ftowa ai
Mesa baka zo da ita ba?
Saboda bata ra'ayin hakan
Yoh ba dole ba me ba kwa yi mata a gida kai da wannan me kama da man gyadar?
Ya kalli nusaiba da tana jin su tayi wuki wuki da ido
Inna kalli dukan data mata
Hakan nan bazata daketa ba da ta hada da kai me ba ka yi ko ita nanah dutse ce
Inna
Meye zaka daken ne mutum se bakar zuciya
Aleeyu da idan sa yay ja ganin se fada take masa cikin mutane harda kannen sa ma dan su raina shi!
Abba ne ya shigo gidan shi da sauran yan'uwan sa
Ke maryam (inna talai)
Me kike masa fada
Gashi ai tambaye shi ina nanh da amal
Aleeyu me nake ji?
Abba sabani muka samu
Saboda me?
Dan na bawa nusaiba amal
Kamar ya?
Abba....se ya gaza fada kuma
Ka min shiru kuma abba ya fada a tsawace
Abba nusaiba ns bawa amal
Kaya ce da zaka bada ta
Abba ta nemi alfarmar..
Abban shi ran sa yay mugun baci ya sharara .masa mari
*#teamaliyufatima*
[07:50, 07/09/2017] khairee muhammad sani: *NaNA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*GAJERAN LABARI*
*DEDICATED TO FATIMA ISA*
*27*
*hakika ban san irin godiyar da zan ma masoyan wannan littafi ba da ni kaina amma ina son ku sani a kullum ina kaunar ku nima*
Ran abba yay mugun baci ya sharara masa mari ta gaba da baya hagu da dama
Aleeyu ko gezau be ba hankalin umma ya tashin ganin haka yasa matan suka koma cikin daki
Ni ban san cewa kai shasha bane ba se yau ni ina kyale ka ne duk abunda kake yi amma yau ka zarce da yawa saboda iskanci zaka dauki 'ya ka bawa wata can! Sanda nanah tayi wahalarta kana ina saboda kaine me iko zaka ce ka bada ita ko? To ba isa ba kaima da wanda suke iko da kai sokon kawai
To ka jini da kyau ka tashi ka nemo min diyata wallahi da jikata sannan ka ban takardarta dama da wannan bakin halin naka zata soka dama?
Ka tashi nace ka nema min yara!
A sanyayye ya mike jiki ba kwari yay waje
Idan sa kaman wuta tsabar jan da yayi jikin sa har rawa yake yi hannun sa na rawa ya dau wayarsa dake ringing bilal ne yace masa yana ta gate ya fito akwai abinda yazo dashi
Uhm kawai ya fada ya mike ze fita nusy ta riko shi
Ya zuba mata wata harara sannan yace let me go
A tone din da yay maganan ne yasa ta cika shi waje yayi abun sa bilal na cikin mota
Fitowa yayi ya tsaya yana bin aleeyu da kallon mamaki guy me ya sa kake wani abun sometimes kaman mara hankali
Kan sa ya dago masa da sauri yana kallon sa
Ka jini da kyau ta ina aka taba yin haka?
Ta ina akq taba kyauta da abun wani ka maida da abun wasa ko yartsana ko?
To wallahi aleeyu ka rage wannan zafin ran da rainin hankalin miskilancin naka da fin karfi yayi over da yawa tsabar taurin rai ka kasa zama ma ka yi tunanin me kake so a rayuwan ka me kake da bukata kuma wake da iko a rayuwan ka
Aliyu what you are doing is wrong totally wrong
Bilal ban san preaching me kazo dashi kai?
Ka ce haka mana close your eyes aliyu ka ce min bakw feeling guilty?
Bilal ka barni naji da daya ko ?
Ita wannan ta dame ni .ita waccan ta gudu
Su a cikim gida na nema musu yar su
Kai a gunka na cika iko
Ni ba wanda yasan me nake ji a nawa ran
Ni damuwana daban ne ba batan nanah ba ko amal dan nasan be se wuce tayi azare ba ko kuma gun wata kawarta amma kasan me a raina?
Ya dafa bilal
Abokina ban san wana irin abu nake ji ba game da ita hankalina a tashe yake kullum banda aiki se tunanin waccan yarinyan in banji motsin ta ba bana jin dadi in banji maganan ta bana jindadi kai ko face dinta na gani raina zeyi dadi amma kasan cewa kanina take so hashim ni bani take so ba taya zan saki jiki da ita? Alhalil zuciyan ta na gun wani?
Aliyu do you
[10:18, 07/09/2017] khairee muhammad sani: *NaNA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*GAJERAN LABARI*
*DEDICATED TO FATIMA ISA*
*27*
*hakika ban san irin godiyar da zan ma masoyan wannan littafi ba da ni kaina amma ina son ku sani a kullum ina kaunar ku nima*
Ran abba yay mugun baci ya sharara masa mari ta gaba da baya hagu da dama
Aleeyu ko gezau be ba hankalin umma ya tashin ganin haka yasa matan suka koma cikin daki
Ni ban san cewa kai shasha bane ba se yau ni ina kyale ka ne duk abunda kake yi amma yau ka zarce da yawa saboda iskanci zaka dauki 'ya ka bawa wata can! Sanda nanah tayi wahalarta kana ina saboda kaine me iko zaka ce ka bada ita ko? To ba isa ba kaima da wanda suke iko da kai sokon kawai
To ka jini da kyau ka tashi ka nemo min diyata wallahi da jikata sannan ka ban takardarta dama da wannan bakin halin naka zata soka dama?
Ka tashi nace ka nema min yara!
A sanyayye ya mike jiki ba kwari yay waje
Idan sa kaman wuta tsabar jan da yayi jikin sa har rawa yake yi hannun sa na rawa ya dau wayarsa dake ringing bilal ne yace masa yana ta gate ya fito akwai abinda yazo dashi
Uhm kawai ya fada ya mike ze fita nusy ta riko shi
Ya zuba mata wata harara sannan yace let me go
A tone din da yay maganan ne yasa ta cika shi waje yayi abun sa bilal na cikin mota
Fitowa yayi ya tsaya yana bin aleeyu da kallon mamaki guy me ya sa kake wani abun sometimes kaman mara hankali
Kan sa ya dago masa da sauri yana kallon sa
Ka jini da kyau ta ina aka taba yin haka?
Ta ina akq taba kyauta da abun wani ka maida da abun wasa ko yartsana ko?
To wallahi aleeyu ka rage wannan zafin ran da rainin hankalin miskilancin naka da fin karfi yayi over da yawa tsabar taurin rai ka kasa zama ma ka yi tunanin me kake so a rayuwan ka me kake da bukata kuma wake da iko a rayuwan ka
Aliyu what you are doing is wrong totally wrong
Bilal ban san preaching me kazo dashi kai?
Ka ce haka mana close your eyes aliyu ka ce min bakw feeling guilty?
Bilal ka barni naji da daya ko ?
Ita wannan ta dame ni .ita waccan ta gudu
Su a cikim gida na nema musu yar su
Kai a gunka na cika iko
Ni ba wanda yasan me nake ji a nawa ran
Ni damuwana daban ne ba batan nanah ba ko amal dan nasan be se wuce tayi azare ba ko kuma gun wata kawarta amma kasan me a raina?
Ya dafa bilal
Abokina ban san wana irin abu nake ji ba game da ita hankalina a tashe yake kullum banda aiki se tunanin waccan yarinyan in banji motsin ta ba bana jin dadi in banji maganan ta bana jindadi kai ko face dinta na gani raina zeyi dadi amma kasan cewa kanina take so hashim ni bani take so ba taya zan saki jiki da ita? Alhalil zuciyan ta na gun wani?
Aliyu do you realize ur feelings
Mtsw bilal meke tafe da kai?
Motar ya bude nanah se eda amal se hawaye kawai take yi kamar zata karar da hawayen ta gaba daya tana shassheka
Sanda aleeyu ya saki ajiyar hrt ma be sani ba ya dafa goshin sa ys kura mata ido sai ya kalli amal yace baby go inside!
Mami muje
No bar mami a nan zata zo
Kallon ta yayi yace bilal ina ka samo wannan?
A hanya zata tasha she was heeding to azare (bauchi)
Da kyar na lallabata ta dawo zaka rabata da amal ba ka kyautawa aliyu ka yi ma kan ka karatun ta nutsu
ki yi hakuri nanah kinji ita rayuwa dama haka take kuma aure zaman hakuri ne kar ki manta alkawarin da kika min baxaki kuma yin yunkirin guduwa ba kuma bame raba ki da baby amal
Wajan da nusaiba take ysyi se kuka take
ya mata wani irin kallon rainin hankali yace mata oya muje ns kaiki gun uncle dinki goben kya koma amma baxaki dinga haddasa bala'i ba a gdn aliyu.
Ni ba inda zanje seda amal
Hah amal din ke kika haifeta ko kuwa
Ai ya bani
To ke mahaukaciya ce wai kije kiyi auren ki mana ki haifa dole sena wata?
Ai da sauran month bikin ni amal nake so
wallahi zan make ki in baki wuce ba should i show you my other side?
Ta so ta tirje ya mata wani tsawa wadda seda ta razana ta kuma fashewa da kuka!
Haka ya sa ta a gaba ya sata cikin mota.
ya juyo yana kallon aleeyu yace ka yi tunani
Nanah se anjima
to nagode insha Allah zan bi shawarar ka!
nagode!
Yana tafiya ya juyo yana kallo ta ya yanutsa fuska amma ransa fal dadi
*fatima*
Dago rinnanun idanuwan ta tayi tana kallo sa ya jingina da bango kin kyauta ai
Bata masa magana ba ta dauke kan ta!
Muje daga ciki amma ki sani ni da ke ne!
hararsa tayi kaman idanta zai fado kasa ta wuce fuuuu kamar iska tayi cikin gidan
kaman jiranta ake yi kowa yayo kanta
Lafiya dai ko
Kawai seta fashe da kuka
msmana yi shiru ya isa haka
abba mari na fa yayi akan wannan matar da kums dan naki bada yata abba ni bazan koma ba ya aliyu mugu ne
Aliyu yaji gaban sa ya buga kaman an zuba masa wuta dan suya wannan yarinyar zata ballo min ruwa a gidan nan abba ze bi bayanta.
amma dake namiji ne seya maze ya ja kujera ya zauna ys kalli majeed wai ba ynxu za'a kai yaran nan ba
duk so yake a kashe maganan nanah.
Majeed ya ce kamal kuje ku taho da amaren mu mana
Abba yace aliyu ka ban takardar nanah
Abba bara a gama bikin zan baka
Abba ya harxuka ya cire takalmin sa ya jefeshi dashi
ya ko same shi a gefen idon sa
Abban nanah yace haba menene haka aliyu fa ba yaro bane gaban kannen sa da yarsa kana dukan sa bana son haka
Ke nanah tashi daga nan mara jin magana
Anki a sake ki din
dan abban naki na bin bayqn ki shi sa kike iskanci ko ina an dawo da yar kuma an kori waccan sannan kuma an kashe maganan bana son a kuma tashin ta kuna ji na ko
Kai aliyu muje
ku kuma ku fara abunda zaku yi dare na yi
[10:38, 07/09/2017] khairee muhammad sani: Haka aka fara shirin kai amare da kuma tarbar amaren da za a kawo musu kuma.
Ai seki tashi ki shirya ko
umma ban zuwa
Ke kuwa da mutanen ki kiyi hakuri ki daure kije musu kinji
Umma bana jindadin jikina ne wallahi
Ki daure dai tashi ai zancen ya wuce ga ki ga amal tama shiga harkata
Wai da ina zaki ma
Azare
Kai kema dai to tashi kinji ki sake wanka ki shirya kamin su gama se ku wuce ko
To umma
***********************
Wai mesa kake masa haka a kan wannan yarinyar da ba san danmu take ba
Ok ke kike daure masa gindi yake komsi ko kar ki soma shiga tsakanin su ko kiyi kokarin raba zumuncin mu
A kan me za a so shi yana iko da mugunta shi ne baya laifi ko to ki cigaba da zuga shi ko
Ai malam gaskiys ce nake fada ai ita nanan ba san sa take ba dan me zata dinga masa irin wannsn halin kowa yasan ba son sa take ba
ya isa!
Ya dau hular sa ya fita daga dakin
Zaunaww tayi kawai ta gyada kan ta.
********************
Cikin atampa ta fito holland ce a jikin ts ta yafa mayafinta duk suna waje an fito da amaren su hudu ras
Sun yi kyau amma suna ta kuka
An gama sa su cikin mota
Daga nesa aliyu ke hango nanah ba karamin kyau ta masa ba shi kam ya ji wani irin abu a ransa hashim ya sha gaban ta
Murmusawa tayi saboda abunda yace mata
ba karamin kulewa aliyu yayi ba
Ya bisu da kallo
Wai ya hashim yaushe zaka daina abunda kake
Hhh sanda na tsufa
ko ?
Eh man min zama rigimammiya ai keda aliyun kuka dace hararshi tayi Allah sauwake ai abba ze amsa min takarda ta
He kina wasa ai fada kawai yayi shi ya aleen ne ze baki?
Eh man ai ba sona yake ba nima bata shi nake ba
Karya kike
Uhm uhm
kai zahra ko kunya ta ma ba kya ji yayana ne fa
nima ai yayan nawa ne
Ko
Eh man!
Muje kar su tashi su wuce mu
To
ins amal
Suna ciki
Ni ku kawai zan dauka da matata da yarana se kanwata kuma auntyna
Hararsa tayi ta ce muje ys hashimu
Ruwa ne a hannun sa se kawai ya lotsa robar ya wurgar kasa yayi tsaki
Wai meke damuna ne
Ta gaban sa suka fifita motan hashimun kawai yabi da harara da tsaki
[10:38, 07/09/2017] khairee muhammad sani: [10:18, 07/09/2017] khairee muhammad sani: *NaNA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*GAJERAN LABARI*
*DEDICATED TO FATIMA ISA*
*27*
*hakika ban san irin godiyar da zan ma masoyan wannan littafi ba da ni kaina amma ina son ku sani a kullum ina kaunar ku nima*
Ran abba yay mugun baci ya sharara masa mari ta gaba da baya hagu da dama
Aleeyu ko gezau be ba hankalin umma ya tashin ganin haka yasa matan suka koma cikin daki
Ni ban san cewa kai shasha bane ba se yau ni ina kyale ka ne duk abunda kake yi amma yau ka zarce da yawa saboda iskanci zaka dauki 'ya ka bawa wata can! Sanda nanah tayi wahalarta kana ina saboda kaine me iko zaka ce ka bada ita ko? To ba isa ba kaima da wanda suke iko da kai sokon kawai
To ka jini da kyau ka tashi ka nemo min diyata wallahi da jikata sannan ka ban takardarta dama da wannan bakin halin naka zata soka dama?
Ka tashi nace ka nema min yara!
A sanyayye ya mike jiki ba kwari yay waje
Idan sa kaman wuta tsabar jan da yayi jikin sa har rawa yake yi hannun sa na rawa ya dau wayarsa dake ringing bilal ne yace masa yana ta gate ya fito akwai abinda yazo dashi
Uhm kawai ya fada ya mike ze fita nusy ta riko shi
Ya zuba mata wata harara sannan yace let me go
A tone din da yay maganan ne yasa ta cika shi waje yayi abun sa bilal na cikin mota
Fitowa yayi ya tsaya yana bin aleeyu da kallon mamaki guy me ya sa kake wani abun sometimes kaman mara hankali
Kan sa ya dago masa da sauri yana kallon sa
Ka jini da kyau ta ina aka taba yin haka?
Ta ina akq taba kyauta da abun wani ka maida da abun wasa ko yartsana ko?
To wallahi aleeyu ka rage wannan zafin ran da rainin hankalin miskilancin naka da fin karfi yayi over da yawa tsabar taurin rai ka kasa zama ma ka yi tunanin me kake so a rayuwan ka me kake da bukata kuma wake da iko a rayuwan ka
Aliyu what you are doing is wrong totally wrong
Bilal ban san preaching me kazo dashi kai?
Ka ce haka mana close your eyes aliyu ka ce min bakw feeling guilty?
Bilal ka barni naji da daya ko ?
Ita wannan ta dame ni .ita waccan ta gudu
Su a cikim gida na nema musu yar su
Kai a gunka na cika iko
Ni ba wanda yasan me nake ji a nawa ran
Ni damuwana daban ne ba batan nanah ba ko amal dan nasan be se wuce tayi azare ba ko kuma gun wata kawarta amma kasan me a raina?
Ya dafa bilal
Abokina ban san wana irin abu nake ji ba game da ita hankalina a tashe yake kullum banda aiki se tunanin waccan yarinyan in banji motsin ta ba bana jin dadi in banji maganan ta bana jindadi kai ko face dinta na gani raina zeyi dadi amma kasan cewa kanina take so hashim ni bani take so ba taya zan saki jiki da ita? Alhalil zuciyan ta na gun wani?
Aliyu do you realize ur feelings
Mtsw bilal meke tafe da kai?
Motar ya bude nanah se eda amal se hawaye kawai take yi kamar zata karar da hawayen ta gaba daya tana shassheka
Sanda aleeyu ya saki ajiyar hrt ma be sani ba ya dafa goshin sa ys kura mata ido sai ya kalli amal yace baby go inside!
Mami muje
No bar mami a nan zata zo
Kallon ta yayi yace bilal ina ka samo wannan?
A hanya zata tasha she was heeding to azare (bauchi)
Da kyar na lallabata ta dawo zaka rabata da amal ba ka kyautawa aliyu ka yi ma kan ka karatun ta nutsu
ki yi hakuri nanah kinji ita rayuwa dama haka take kuma aure zaman hakuri ne kar ki manta alkawarin da kika min baxaki kuma yin yunkirin guduwa ba kuma bame raba ki da baby amal
Wajan da nusaiba take ysyi se kuka take
ya mata wani irin kallon rainin hankali yace mata oya muje ns kaiki gun uncle dinki goben kya koma amma baxaki dinga haddasa bala'i ba a gdn aliyu.
Ni ba inda zanje seda amal
Hah amal din ke kika haifeta ko kuwa
Ai ya bani
To ke mahaukaciya ce wai kije kiyi auren ki mana ki haifa dole sena wata?
Ai da sauran month bikin ni amal nake so
wallahi zan make ki in baki wuce ba should i show you my other side?
Ta so ta tirje ya mata wani tsawa wadda seda ta razana ta kuma fashewa da kuka!
Haka ya sa ta a gaba ya sata cikin mota.
ya juyo yana kallon aleeyu yace ka yi tunani
Nanah se anjima
to nagode insha Allah zan bi shawarar ka!
nagode!
Yana tafiya ya juyo yana kallo ta ya yanutsa fuska amma ransa fal dadi
*fatima*
Dago rinnanun idanuwan ta tayi tana kallo sa ya jingina da bango kin kyauta ai
Bata masa magana ba ta dauke kan ta!
Muje daga ciki amma ki sani ni da ke ne!
hararsa tayi kaman idanta zai fado kasa ta wuce fuuuu kamar iska tayi cikin gidan
kaman jiranta ake yi kowa yayo kanta
Lafiya dai ko
Kawai seta fashe da kuka
msmana yi shiru ya isa haka
abba mari na fa yayi akan wannan matar da kums dan naki bada yata abba ni bazan koma ba ya aliyu mugu ne
Aliyu yaji gaban sa ya buga kaman an zuba masa wuta dan suya wannan yarinyar zata ballo min ruwa a gidan nan abba ze bi bayanta.
amma dake namiji ne seya maze ya ja kujera ya zauna ys kalli majeed wai ba ynxu za'a kai yaran nan ba
duk so yake a kashe maganan nanah.
Majeed ya ce kamal kuje ku taho da amaren mu mana
Abba yace aliyu ka ban takardar nanah
Abba bara a gama bikin zan baka
Abba ya harxuka ya cire takalmin sa ya jefeshi dashi
ya ko same shi a gefen idon sa
Abban nanah yace haba menene haka aliyu fa ba yaro bane gaban kannen sa da yarsa kana dukan sa bana son haka
Ke nanah tashi daga nan mara jin magana
Anki a sake ki din
dan abban naki na bin bayqn ki shi sa kike iskanci ko ina an dawo da yar kuma an kori waccan sannan kuma an kashe maganan bana son a kuma tashin ta kuna ji na ko
Kai aliyu muje
ku kuma ku fara abunda zaku yi dare na yi
[10:38, 07/09/2017] khairee muhammad sani: Haka aka fara shirin kai amare da kuma tarbar amaren da za a kawo musu kuma.
Ai seki tashi ki shirya ko
umma ban zuwa
Ke kuwa da mutanen ki kiyi hakuri ki daure kije musu kinji
Umma bana jindadin jikina ne wallahi
Ki daure dai tashi ai zancen ya wuce ga ki ga amal tama shiga harkata
Wai da ina zaki ma
Azare
Kai kema dai to tashi kinji ki sake wanka ki shirya kamin su gama se ku wuce ko
To umma
***********************
Wai mesa kake masa haka a kan wannan yarinyar da ba san danmu take ba
Ok ke kike daure masa gindi yake komsi ko kar ki soma shiga tsakanin su ko kiyi kokarin raba zumuncin mu
A kan me za a so shi yana iko da mugunta shi ne baya laifi ko to ki cigaba da zuga shi ko
Ai malam gaskiys ce nake fada ai ita nanan ba san sa take ba dan me zata dinga masa irin wannsn halin kowa yasan ba son sa take ba
ya isa!
Ya dau hular sa ya fita daga dakin
Zaunaww tayi kawai ta gyada kan ta.
********************
Cikin atampa ta fito holland ce a jikin ts ta yafa mayafinta duk suna waje an fito da amaren su hudu ras
Sun yi kyau amma suna ta kuka
An gama sa su cikin mota
Daga nesa aliyu ke hango nanah ba karamin kyau ta masa ba shi kam ya ji wani irin abu a ransa hashim ya sha gaban ta
Murmusawa tayi saboda abunda yace mata
ba karamin kulewa aliyu yayi ba
Ya bisu da kallo
Wai ya hashim yaushe zaka daina abunda kake
Hhh sanda na tsufa
ko ?
Eh man min zama rigimammiya ai keda aliyun kuka dace hararshi tayi Allah sauwake ai abba ze amsa min takarda ta
He kina wasa ai fada kawai yayi shi ya aleen ne ze baki?
Eh man ai ba sona yake ba nima bata shi nake ba
Karya kike
Uhm uhm
kai zahra ko kunya ta ma ba kya ji yayana ne fa
nima ai yayan nawa ne
Ko
Eh man!
Muje kar su tashi su wuce mu
To
ins amal
Suna ciki
Ni ku kawai zan dauka da matata da yarana se kanwata kuma auntyna
Hararsa tayi ta ce muje ys hashimu
Ruwa ne a hannun sa se kawai ya lotsa robar ya wurgar kasa yayi tsaki
Wai meke damuna ne
Ta gaban sa suka fifita motan hashimun kawai yabi da harara da tsaki
[00:54, 08/09/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*29*
_do what's right at the right tym you never know what is store for you in lyf ahead!_
An kai amare gidajen su lafiya lou alhamdulilahi komai normal yake.
Basu suka dawo ba se karfe goma da rabi na dare amma gogan na zaune a gun da suka barshi sallah kawai ke tashin shi kallon gate yake kawai yana jiran yaga ta ina zasu bullo
Yadda ya kafaww gate din ido ko kiftawa bayw son yi
Wayarsa ya zaro kawai ya danna number din hashim .
Ringing tayi tayi ba'a daga ba
Ya sake kira yana tsaki ya mike tsaye kaman zata tsinke kuma se aka daga
Hashim kuna ina wai baku ga dare ba?
Ya aleeyu dear na tuki mun kusa shigowa muna kan layi
Tsaki yabuga ya zauna again kawai a gun
Minti five basu yi ba suka shigo
Ajiyar heart ya saki ya hadiyi yawu makwat ya mike ya karasa inda suke.
Nanah kawai ya son gani amma bata ciki
Ina *fatima*
Tana gidan hafsy
Gidan hafsy kuma?
Eh
Dalili?
Hafsyn ce ta nemi alfarma a barta zuwa safiya saboda wani dalili nasu kaman ita bata jindadi kuma ita kadai ce age mate nata
Wata harara ya watsa ma hashim yace ban mukilin motar
Ya ya ina zaka?
Ko baxaka bani ba
Gashi ya shiga ciki yana kokarin yin reverse hashim ya leqo ya masa kwatance
Harara ya kuma bashi
Ya alee ba dai harara ba ko wata macen albarka!.
Text hashim ya tura kawai yana murmushi ya rike hannun matarsa bayan ya dauki dan sa.
******************
Shi ko num nanah bashi da balle yace mata ta fito
Kuma ya rasa yadda zeyi
.ya dauko wayarsa kawai yaga text ya ko duba cikin ikon Allah dan aleeyu na daya daga cikin mutanen da baya son duba messg wahala yake masa.
Number ya gani hashim ne ya masa yace
_ya aleey number din zahra nasan kana bukata!_
Zahra ya maimaita sunan again!
Mtsw zan maganin ka wallahi
Kira yayi
Tana zaune a falo kasan kujera ita da kawar hafsy
Suna hira a tsakanin su
Wayarta ta soma neman agaji kaman karta dauka se kuma ta dauka ta kara a kunnen ta
Hello! Salamu alaikum!ta fada cikin zazzakar murya da zaqi
Lumshe idanun sa yayi ya kalli screen din wayar yana sauke numfashi
Hello ta kuma fada!
Ki fito ina jiranki a waje
Ta yi jim dauksn muryar sa tayi sai ta layance in fito kuma waye?
Aleey ne
Oh in fito im ma me?
Na baki two min ki fito kawai ya kashe wayan
Mikewa tayi tace ina zuwa husna bara na je na dawo
Ba dai tafiya zaki yi ki barni ba ?
Ah ah megidana ne yazo
Ok to sekin dawo
Aha!.
Yana jingine da motan shi kansa na kasa be dago ya kalle ta ba duk da yaji fitowan ta
kawai ya bude mata mota
Ya zagaya ya bude gun sa ya shiga
Ta zumburo bakin ta kawai ta maida kofan ta kulle
Ya yi jim.kusan mintuna uku ya dauka sannan ya fito yana zare allawa daga jikin aljihun sa ya sa a bakin sa ya wulla mata wani kallo wanda ita kanta seda taji wani irin yanayi wanda bata taba jin irin sa ba irin kallon da *bash ke ma hanadi* shi ya dinga aika mata!
Fatima
Ta masa banza
Fatima i said answer me!
Uhm !
Shiga muje
A nsn fa zan kwana
Da izinin wa?
Uhm
Ganin dama
Dama mata nada ikon ganin dama a rayuwarta?
Come one enter inside ya fada cikin daddadan turanci kaman na turawa sossai ko be iya hausa ba dan pure obe ya fada.
Kinga dare nayi muje
Ni bada kai nazo ba
Na sani amma dani zaki koma yanzu
Se gobe fa
Wai ke bazaki canja ba kullum musu kuma musun ma a kaina yake farawa ko?
Tayi kasa da kanta ta jingina da motan alamun ms bata da niyan shiga bare su tafi
Fatima ya fada da kassalalliyar murys ya karasa kusa da ita ya mats rumfa da faddadan kirjin sa
Kanshi ya bugi hancin ta kulle idan ta tayi.
Muje kin ji ya fada ksman me rarrashi
Dago idanta tayi tana kallon ikon Allah aleeyu na magana cikin rarrashi
Rarrashin ma ita yake ma kila he needs her thats why
Ya aleeyu dan Allah ka tsfi kaga dare nayi
Hannun sa ya zagaye kugun ta ya jata jikin faddan kirjin sa suna jin numfashin juna
Ta soma waige waige ya alee waje muke fa me haka
Ya kuma matseta jikin sa
Mesa kike da taurin kai fatima?
Why?
Saukar numfashin ta kawai ake ji ta kulle idanunta tsam bata san kallon sexy eyes din sa bata jurar kallon su.
Jingina ta yayi jikin motar with intensity ya ns shakar kamshin jikin ta
Lebbun ta ya gatswa cizo for telling me munannan maganganu daxu da min musu
Quitely ki shiga motan nan tun ban baki mamaki ba wallahi kinsan xan iya ai yau da tamu dake xaki min bayanin dalilin min musu da kokarin guduwa!
Ni dama na san cewa selfish intrest dinks ne yasa ka biyo ni and bazan bika bs kome zaka yi kayi
Dan takardata xaka bani ehe!
Ya mintsine mata kugunta
Ouch!
Ciccibarta yayi yasa cikin mota ya kulle yace by hook or by crook sekin bini yau din nan
Ya ja motan yayi waje
Ta dinga binsa da harara da mugun kallo
[22:37, 08/09/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*dedicated to fatima isah*
*30*
Hannayen sa ya hade gu daya yabi illaharin jikin ta da kallo
Kasa kasa take kallan sa ita ma tana a tsorace amma ta dake dan wannan fadan na yancin kan ta ne ta gaji da wulakancin shi ita kam yau sede ayi wadda za ayi a gidan nan
Fatima ki zo ki ban abunda halalina ne kuma dolen ki ban san taurin kai da rigima!
Da da kike yi fa meya sameki?
Hararsa tayi tamkar idanta zasu fado kasa yana hankalce da ita tana ja da baya kawai oppurtunity yake bukata kawai ya cafko ta ya mata hukunci
Bata ankare ba ya riko hannunta da karfi ya manna ta da jikin sa
Ya hade ta da bangon ya matseta sossai suke jin numfashin junan su idanun su sarke dana juna suna wani irin kallo mai tarin ma'anoni da dama
Wuyanta ya fara sumbata shi kam yana mata tafiyan tsutsa a jiki
Cikin.kuka da dakiyar murya tace ya aleeyu ka cika ni wallahi bazan barka ba ka samu abunda kake so!
Ni kuma sena samu abunda nake so
Zaka yi nadaman abunda zan maka ko yau
Fine ina sauraron ki
Ai gani ga ki am here kuma you ma you are here kuma this is the right place!
Yana kokarin kai bakin sa kan nata ta gartsa masa cizo a wuyan sa wani irin ihu yayi ashh!
Ya cika ta dan ko har seda jini ya dan fito ya bita da kallo tayi kokarin guduwa kawai ya riko hannun ta
Duk abunda ta samu kawai ta rarrumo ta buga masa a kan sa ashe vase ne !
Nan da nan jini ya fara zubo masa ta ka
Bakinta ta rike da hannun ta tace na shiga uku
Luuuu yayi zai fadi ta riko shi suka karasa kasa tare
Ta ajiye shi a kasa
Jikin ta har rawa yake dan tashin hankalin data tsinci kanta a ciki
Ta dinga digar hawaye
Dishi dishi yake ganin komai a gun hatta ita
Kasa tayi da kanta ganin bakin sa na motsawa kunnen ta ta kara sa bakin sa dan jin me yake son fada a razane ta dago kanta dan jin abunda ya fada ta bude bakin ta
Nan idanun sa suka kulle ta mike da sauri wayarta ta lallubo ta kira number din hashimu
Yana kwance bacci ya dauke shi yaji waya na kara be yi yunkurin dauka ba har seda ta kuma kadawa tsaki yayi daren ma mutum baze huta ba
Sunan zahra aka rubuta da sauri ya daga jin tana kuka ya mike a zabure menene zahra fada min ki bar hawaye dan Allah lafiyan ki lou ko dai ya alee ya miki wani abun
Cikin kidima tace ya hashim kazo dan Allah da sauri ya aleeyu baya da lafiys gashi nsn a kwance cikin jini ka zo dan Allah
Ina zuwa
Da sauri ya mike ya zura jallabiyar sa ya yi waje be jima ba ya karasa kararrawar ya danna
Da gudu ta fita ta bude masa yana shiga yaga aliyu cikin jini yana ta zuba
Subahanallahi!
Garin yaya ?
Fartima kar kice min ke kika masa haka?
Yaya muje asibiti tukuna anjima zan fada maka meya faru
Daukarsa yayi suka yi asibti na kusa dasu cikin tashin hankali dan ya zubda jini da yawa a gun!
*#teamaliyufatima*
[08:42, 09/09/2017] khairee muhammad sani: *NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*DEDICATED TO FATIMA ISAH*
*31*
Wanke ciwon a kayi dan ma cut din is not deep amma fa ya bugu dan jinin sa ya zuba kam seda ma aka samu aka diba na hashimu tukunna aka kara masa
Tana zaune kan kujera jikin ta kawai rawa yake yi wani irin sanyi take ji se kuka take yi tsabar fargaba bata ma san mezata yi ba ij ya mutu fa? Ke kika kashe shi a kan hakkin sa na shiga uku ya Allah ka dube ni ya Allah ka sa ya ji sauki
Ta mike zumbur ganin ya hashim da sauri taje inda yake kaman zata shige jikin sa zahra calm down ko
Da sauki ai tunda an masa magani hannun ta ya ja zo ki fada min meya faru har da kokarin kisa?
Nifa ba haka naso ba shi ya takura mini kuma ni ban san ma vase na zuba masa a kai ba Allah ta fada tana zubda kwalla
Kinga kiyi shiru meys hada fadan keda na baro ki can gun hafsy meya dawo dake?
Ba shi ne ya zo ya dauke ni ba ya maidani gida
To se aka yi me
Ta dan zabura dan Allah kar ka fadaww su mama da abba in ba haka ba abba na yanka ni zeyi danya
Naji
Ya gano bakin zaren tunda ta kasa fada masa ya gyara zaman sa ya bita da kallo ya jijijiga kan sa yayi tsaki kan sa ya dafa yana kallon kasan tiles din kaman yana son gano wani abun!
Ita kuma se kuka take yi ita kanta ta rasa kukan na meye shi ?
Har asubahi sannan aliyu ya farka yana gan shi a asibiti a ransa yace har abun yazo da haka?
Tashi yake kokarin yi sega hashim da likita
Jikin ya kuma dubawa komai normal
Hashim ya leqa zahra ki zo ya tashi
Da sauri ta shigo cikin dakin tun shigowan ta yake binta da wani irin shu'umin kallo
Likita naji sauki ka bani sallama
Aa ka kara kwana tukun
No likita ina bukata saboda akwai old record da nake bukatan na yi settiling
Kululu gaban ta ta fada
Hashimu ya fita tare da likita dan yin signing a takardar sallama
Jikin ta ba kwari ta karasa inda yake
Ya jikin
Dubi yadda kika fito ko mayafi babu anya kina tsoron Allah kuwa?
Ita se lokacin ma ta lura bata dau mayafi ko hijab ba
Kayi hakuri haka kawai bakin ta ya iya furtawa
Mtsw ke ba kin ce zaki yi min taurin kai ba zaki sha wahala ne wallahi
Ta hadiyu yawu tace kar ka fadawa abba kaji abba ze zane ni wallahi
Hararata yayi ya na kokarin gyara kwanciya ya dafe kan sa dan azaba ya dalla mata harara tayi kasa da kanta cikin rashin jin dadin abunda ta masa!
Da azahar aka sallame shi gida suka koma ba wanda yasan abunda ke wakana se hashim da zahra da aliyu.
Yana shiga dashi daki wayarsa na kara ya ajiye ya aleeyu ya dauka
Hello sweet!
Wai tun jiya kana ina ne love ?
Ina wata unguwa ne amma yanzu zan dawo ko
Ni kayi sauri gaskiya mun yi kewarka nida fauzan da kuma little
Murmusawa yayi ina zuwa sweet yanzu zan taho mezan kawo muku?
Komai ma
Shi kennan ai ni kadai na dace daku amma zan yi kokarin samu wani abun
To love seka zo love u
Love u more ya fada ya ajiye wayan
Idanun aleeyu a kulle suka kawai ji yayi hashim ya burge shi ya soma wani tunanin shin ba tare aka yi bikin su ba? Ai shima auren hadi ne ba na soyayya ba amma ya gina gidan sa cikin zaman lafiya shi kuwa fa?
Abu na damun sa shekara da shekaru ya kasa sauke girman kai yayi komai!
Yaya xan tafi Allah kara sauki
Amin
Zahra k kula ga ga magungunan nan ki bashi abinci kuma kin ji
To se anjima
Ya yi mata murmushi ta maida masa
Aleeyu na ganin sa ya matse hannun sa shi kam ya rasa abunda ke damun sa wani irin zuciya gare shi .
Kusa dashi ta koma ckin tausayawa tace mezaka ci
Banza ya matakuma be bude idanun sa ba
Mintin ta uku a gun ta juya ta fita daga gurin ma gaba daya
Abun ya kuma tunzura shi
Bata jima ba ta dawo da plate din indomie ta dafa masa ta zauna ta bashi
Mikewa tayi ta fita bata jima ba ta kuma dawowa ta dauko masa waya daketa ringing a falo
Mika masa kawai tayi ita ma ta sha kunu
Dake abinci yake ci se yasa a handsfree ganin abban shi ne
Aleeyu ka maida ni sa'anka ko?
Abba ina wuni
Ban gani ba
Ka ban takardar yata ko kuma na ma abunda baka yi zato ba
Abba kayi hakuri amma bazan iya ba nida fatima rabuwa babu sede in dayan mu ne ya mutu
Dadi abban nashi yaji amma seya ce na dai fada maka ka kawo min takardarta anjima sakarai kawai mara jin magana ya kashe wayan
Abincin ya cigaba da ci yana kalon ta ji yadda ta hade min rai shi kuma tana ta zuba masa murmushi!
Wayan ta kuma kuwa bilal ne wnnan karan
Dauka yayi yace man ina son ganin ka ina gidana kazo pls
To zan fadama dama nusaiba ta wuce yanzu tace na maka ta tafi bazata kuma zuwa garin nan ba baku da amana
Dariya suka yi tare ai wannan rigima ce mun rabu cikin sauki amma karya take zata sake nema na nusy ce fa
Haka ne
Fuuu ta mike tayi waje
Ita kuma wannan fa?
Bilal kaxo fa da wuri akwai babban issue ina bukatar taimako fa
Zan zo Allah da zan tafi gida ne anjima amma zan zo gobe na wuce
Da ka taimake ni
Hello
Nanah ina kike ne
Ina gida
Haka muka yi dake
Ban sani ba se na ki bin mijina saboda na farata miki
Ke me kike ihu kedawa kuma masifafiya
Ai kin san ta na kan kowa
To yi hakuri zaki dawo
Ba tabbas
Mesa?
Ke ma kin san ya aleeyu ba zai bari ba ko
Shi kennan se na ganki aha zaki gan ni kam.
Wajan four bilal yazo
Suka gaisa ya shiga dakin aleeyu ya same shi kan gado
Ah man what happen?
Hmm kai de bari na auna arxiki fa
Hah soja bindinga no kill u se me ze kar ka ..
Dan iska zaka yi aure zaka san ko da dadi
Ah aleeyu akwai dadi man dace ne kawai
Ni ban dace ba to
Kai yaushe zaka dace kana jijji da kqn ka .
Kamar ya
Yaxan sakar ma mace fuska ta raina ni ai an gama tun a kan suhailat
To kai haka akq ce makq ana yi bakq sani ba cutar kan ka kake yi aleeyu ka gyara rayuwan auren ka zaka ga abunda nake fada maka ka sauke wannan ikon ka koma irin kowa kayi rayuwan aure kaga in ba dadi .
Bilal ban san meke damuna ba
*kishi* ne yake damun ka man
Kamar ya
Ai it shows aleeyu kishi ya maka yawa kai in ta kai ne fa kar nanah ta leqa ko kofar gida balle wani ya ganta shi sa kake azabtar da ita da ma kan ka kuma kasan is not possible hakan gidan ku kuna da yawa ...
Bilal kar ka kuma cewa ina kishin waccan yarinyar ni ba na kishin ta tayi tayi man ina ruwa na
Dariya bilal yayi kawai ya gyada kan sa ya gyara zaman sa aleeyu kar kayi deceiving din kan ka
Wai ma tsaya tsakanin nida kai wa kake decieving?
Ni ko kan ka da kake kokarin consolling kan ka cewa you are not in love?
Kai bilal wane irin love kuma?
Irin wanda kake yi ma nanah fatima
Ni
Eh kai
Ban da sharri bilal
Aleeyu kill yourself
Ka rabu da yarinyar nan ta auri wani me son ta kaima ka nemo daidai kai tunda abun yazo da haka dan cuta
Amma bilal ka tsane ni ko
Ya zaka ce na saki matata na barwa wani ya aura sede in mutuwa nayi ni nasan ina sakin ta abun nema ya samu hashim zata komawa
And se me ai shi yana son ta shi he is caring and loveable ba ruwan sa yana shiga mutane yana tattala iyalin sa yana basu kulawa abun shi so sweet and abun koyi
Kai wanne kake yi mata
Ba tattali
Ba magana me dadi
Ba kulawa
Ba son jin matsalarta
Kawai kai naka shi ne daidai
Da ace ka sauke makaman ka da tuni kun wuce matsayin nan da kuke yanzu ita mace ai rauni gareta she love to be cared for cherished for
Ka bata lokacin ka understand her
Sede in kuma amma ai fatima na gama sanin ta tun ba yau ba
Wai da kake cewa in sota ita mesa baxata so ni ba ?
Baka sota baya zaka koya mata son ka?
Wani a cikin ku shi ze fara yin kokarin ganin ya sauke waccan matsalan aleeyu kuna da small baby fa ya kuke so ta tashi ta ga parents din ta basa son junan su ? How will she react yarinyan wayo gareta wallahi tana kula daku aleeyu *try to be the best farher,the best brother,the best friend,best son,most inportant the best husband ever*
Bilal ya zan yi ?
Nifa duk wannan abun ba iyawa nayi ba
Aleeyu bani labarin tun sanda kake son nanah dan Allah
Me ne?
Eh ban labarin dan Allah
To amma se anjima bara nayi sallah tukuna
ni fa gobe zan koma gida kuma yau seka gama min labarin ba inda zani se ka gama kuma gobe xan koma
naji sir muje nayi sallah tukuna
Ka ysrda cewa kana son ta?
Murmushi yayi irin wanda me tsada ne se an dade aliyu ke yin sa ya shafa kan sa yace bilal kar ka sa na dinga jin kunyan kai na mana muje ni
Seka fada min kana son ta ko ?
Tun bata san kan ta ba kuwa
ni na sani ai amma ka cuci kan ka da yawa aleeyu in an duba ka ma kila kana da hawan jini ko ciwon hrt
Waye likitan
Ni ne likitan masoya love doctor
Naga alama
kayi kokari kafin next two months ka gyara gidan ka aleeyu
naji muje dan Allah
Tana daga kitchen suka fito dan tafiya massalaci tace a dawo lafiya
Allah sa inji bilal!
Tuwon semovita tayi miyar kubewa danya
Yaji nama zuku zuku a ciki ta ajiye a kasan ledar cin abinci dan baya son sama shi kam.
Lemon kwakwa tayi ta sa a fridge kamin su shigo
Wanka taje tayi ta sake kaya ta sa doguwar riga ta dan zura hijab dan karami ta zauna jiran shigowan su kawai taji tana son ganin shi ne
Shigowan shi keda wuya ta mike sannu da zuwa
Still bilal ne ys amsa
Ga abincin
Sannu uwargida
Wace amaryar ta fada cikin zolaya dan taga bilal dan barkwanci ne shi kam
Yayi dariya kece uwargida kece amarya kece guda daya ko man
Uhm ya fada yana basarwa amma kasan ransa fal dadi dan yaga tana dariya yanzu
Zaunawq suka yi ta zuba musu abincin suna ci suna hira sun sha lemon nan sossai
Sannan suka shiga dakin aleeyu
Yana zaunawa yace bilal rufe kofan
Ze rufe kennan nana ta shigo
Ya alee zan je gidan ya suhailat
Yin me?
Ba dadi gidan ni kadai amal ma bats nan
Kamar yace aa se kuma yace se kin dawo
Nagode ta fada tayi waje.
Mu koma falo tunda ta fita zan baka labarin mu yau kaji
Gaskiya kam ina ji!
*#teamaliyufatima*[31/10, 18:58] Aseea B Aliyu: *NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*dedicated to fatima isa*
*32*
Muje daga falo tunda ita wannan ta fita ko
To aleeyu
Zaunawa yayi tukuna ya yi gyarqn murya.
Kamar yadda ka sani mu din yan asalin bauchi ne ta cikin kauyen azare kakan mu mal.muhammad mu'azam shi ne ya haifi iyayen mu
Ya taso cikin maraici dan shi su biyu aka haifa shi da kanwarsa rukkayat wadda tare suka zo duniya wato yan'biyu ne su.
Tayi aure a cikin garin azare tana da karatun ta na iya sakandare aka mata aure dan baffan su ne ya rike su .
Gidan mu na can babban gida ne sossai me wurare daban daban
Kakan mu ya kasance me son karatu sossai saboda haka ya samu add a bayero ya karanci kasuwanci.
Bayan ya gama ya dora da masters din sa a fannin dai na kassuwanci
Da kudin gadon su ya fara kasuwanci wadda kana ganin yadda ta yalwanta yana da kanfanin takalma da kuma kamfanin saida kayan gini na gida kuma na saida kayan daki na amare mu'azam and sons company
Haka ne
Ba iya nan ya tsaya ba yana lecturing a legal
Bayan ya koma gida baffan sa ya aura masa kaka wadda ka santa ta gidan baffa mukhtar
Uhm
Kaka yaranta hudu maza uku mace daya
Da abubakar abban su nana shi ne babba
Se abba na mu'azam
Se baffa mukhtar
Se inna talai.
Kana ji?
Eh ina sauraron ka
Abbana ya yi karatu a fannin technology
Sai abban nana kuma ya yi karatun kasuwanci wanda a kasar waje kaka na ya tura shi yayi karin karatu kamin ya dawo abba na yayi aure.
Inda ya auri ummata (nafisat) dalibarsa ce dan shima yana koyarwa ne a bayero.
Baffa mukhtar ma yana da ra'ayin karatun likitan ci ya karanci fannin yara.
Se inna talai (rukkayat)
Iya karta sakandry ita na dan ba burin kakanmu bane barin macr karatu me zurfi a gidan sa.
Duk da bokon da kuka yi
Eh ai kasan kowa da ra'ayin sa
Haka ne.
Lokacin da cikina aka yi bikin inna talai da abban su nana da baffa mukhtar.
In takaice ma akwai zaman lafiya tsakanin matan gidan da umma da mama da ummata zaman amana suke yi sanda aka haife ni ma ita ta min komai zan iya ce maka umma ita ce mahaifiyata dan komai nawa a gunta yake sabida san da take min
Lallai kam ashe soyyar taku dadda ce
Eh man
Ina da shekaru bakwai aka haifo abdulmajeed (majeed) lokacin ina pri 5 ina shirin zana common entrance.
Umman ce ta haife shi sannsn aka haifi naseer da muhammad hashim tsakanin su su ukun watani biyu biyu ne.
Mu yan dakin mu da ni aliyu da muhammad hashim ,da kamal,se khadija
Dakin su majeed kuwa da shi da aminu amma shi ya rasu sannan ita fatima wadda ake kira (nana)
Dakin su naseer kuma daga shi se jabir da jamil sannan suhailat
inna talai ce me umar wanda shi ma sa'an su jabir ne wato su kamal! Se hafsat da maryam
Bayan mijinta ya rasu ta dawo gida tare dasu nan
Ni fa duk ba nsn nake son ji ba
Ko
Ni tunda nake ko da can ba shiga harkar kowa nake ba rayuwata kawai nake ni kadai banda aboki ko kawa ko su kanne na tsakanin mu gaisuwa aike banda haka babu hira tsakanin mu bazaka taba gani na a waje ba in ba sallsh naje yi ba a massalaci ummata tayi tayi amma naki daga bsya tasan cewa nature ta ce a haka
Ba wata majallisar samari da nake shiga ni a unguwan mu ko in zaka dadde ksna tamvaya da sunana bazaka samu ba.
Woo aliyu haka kake tun asali ashe amma kana kokari
Ni yanzu ma fa na gaji ka bari gobe se mu karasa kaji
Uhm'uhm yau zaka gama yau daya dai yar wannan maganar!
Nanah da kake gani ni na fara rike ta in ka ga nayi fara'a to na dauki nanah ne kai ko ina sama a daki naji kukan ta ko ya ne sena sauko nima ina kuka har ummma na mamaki na
Nace mata umma kuka fa take ki kyaleta
Zan ki mata wanka ne aliyu dan kar tayi kuka
ai ba haka zaki yi ba
Hah to ya zan yi
Kawo kiga ina mata ina lallabata ina mata waka
Haka dai ni na koma komai na nanah a gidan nan
Aleeyu kai kuma?
Sossai ma kana mamaki ko?
Sossai kuwa to kar kayi mamaki haka ne ya faru.
Da boarding zani amma na ki na tubure se a nan aka sama min sakadare school!
Ni Allah da yayi ni kyankyami gare ni kai da wuya kaga ko ruwa a jikin kayana abinci ko in ba na umma ba bana iya ci ko a ina ne.
Wata iriyar shakuwa muka yi da nanah nake fada maka wanda bacci ma ba a rabu mu sede in can dare a dauketa a maidata daki da asubar fari ko zata sa kuka tana kira na yaya yaya ni ma tunda ga nan bacci na ya kare se kuma na koma kula da nanah.
Kaga dai ba ita kadaice mace kanwata ba ko ?
Eh
Amma ba ruwa na dasu ko khadija da muka fito ciki daya ban taba daukarta ba ko sau daya balle saura.
Tabdi
Pls bilal ka barni na huta
Allah seka gama aliyu
Ni ne kai nanah islamiya
Nine mata wanka
Ni ke mata wanki
Ni ke mata wasa
Nine abokin wasan ta ita kanta ba wanda take kulawa kamar ni ko tari tayi se naji jikina ya mutu se naji wani iri ni kuka ita kuka umma kuma kallon mu kawai take tsayawa yi wani zubin tayi dariya wani zubin ta kora mu waje.
To kai me ya hadaku haka?
Kuma meya hadaka soyyaya da suhailat?
Meya hada nanah da hashim suka yi wannan shakuwar?
Bilal ai kasan cewa ita kaddara ba yadda bata zuwa maka.
Ka gan ni nan ni nasan halin mu daya da nanah zan iya cema zama danine a wancan lokacin yasa muka soma abu iri daya
Taurin kai
Kwarjini
Rigima
Rashin son magana
Kyankyami.
Harda rashin tsoro duk a guna nanah ta san su.
Kai ne malaminta ai gashi ta fika
Dariya aleeyu yayi irin wadda bilal be taba ganin sa da ita ba.
In na rantse ma zaka yarda?
Meze hana
Har yau duk wani abun wasan nanah da kayanta da takalmanta da ribboms dinta da kyan kwalliyarta dan mayyar kwalliya ce suna guna tun na yarinta har da books dinta na makaranta
baki bilal ya bude masa kawai yana bin sa da kallo
Yes duk suna guna
Har pics dinmu nida ita lokacin da zan koma istanbul yin karatu.
Ranar da muka rabu ranar da rayuwar mu ta sauya ta canja
kaga yadda na sangarta nanah lokacin ko cokali bata dauka balle cup.
*#teamaliyufatima*
[31/10, 18:59] Aseea B Aliyu: Wattpad-khairat_
*NANA FATIMA*
na khairat up
*33*
Wanka tayi ta sanya wasu irin fitinanun kaya ta fesa ado se zuba kamshi take yi sannan ta dauko wata black laffaya me kyau ta nanada shi ta sa flat black shoe
Yana fitowa yana kokarin daura agogo kuma hulan shi na daga kan kujera ciwon yake son boyewa shi kam
Ta karasa kusa dashi ta amsa ta daura masa ya dau hulan zesa ta riga shi ta sa masa ta gyara mata zaman sa
Kawai mamaki yake a ran sa seya basar muje ko
Uhm
Gaban motan ta xauna kawai ya tsinci kansa da kallon ta hakika yayi dace dan ko matar shi akwai kyau yar baka da ita ba.
Ya kunna motan ya kunna romantic music yana jin shi cikin nishadi da shauki da ishiqi na soyayya yana grinning kan sa yana bin wakar slowly
Kawai juyawa tayi tana kallon sa
Se yau ta san mesa bata iya hada idanuwan ta da na aleeyu!
Murmushi ta saki kawai yana kula da ita ya dinga jin wani irin shaqi na bin sa
A hankali taji yace fatima kin yi kyau
Nagode
Me wannan da kika sa?
Laffaya ce
Shi ba a sawa a gida ?
Aa sede in za a fita
Saboda
Ai takura zan a gida guri daya ko
Hmm nide ya min kyau
Ko
Yh
To ke yau dadi kike ji shi sa kika saki jiki dani ko u are felling guilty na ji min ciwo a kan kayana?
Aa ai kai ma naga alama almutsasan naka basa kan ka ana hira da kai
Murmusawq yayi yana karya kwana ya ce lallai fatima kin kyauta ai almutsasan ke kika san min su
Hmm ni ba ruwana wallahi
To naji se kuma yayi shiru ita ma tayi shiru
Wayan ta tayi kara tana dubawq taga ya majeed ne ta dauka da zama ango ango mtsw ina kike yanzu?
Ina hanya
Zuwa ina
Gida
Wanne?
Babban gida
To in kinje ki hadani da umma to ango kasha kamshi
Zan make ki wallahi haba dea ai ni fa auntyn ku ce wa ya isa taba matar zaki
Ok kina kusa dashi kennan yar banza da kan ki kaman kwakwa
Hh irin naka ba?
Zan kama ki ne
Sena rama kan amarya me a ciki
Ke komai kina da amsan sa?
To ya za'ayi?
Gaskiya ne uwar zuba da tsari
Nan fa daya
Se anjima in kinje ki ban ita fa.
To!
Yana jin su sarai amma seka rantse baya motan shi kam dan shirun da yayi da daure rai lokaci guda
Wannan mutumin in ba ayi wasa ba yana da jinnu boyayyu wallahi
Kawai seta sa dariya .
Ya juyo yana kallon ta
keda wa?
Uhm uhm kawai jindadi
Hmm are we safe?
Da me?
Mutum shi kadai yana dariya ai se a yi ta kai na sani ko kin zama mad?
Dariya ta kuma yi kayi imaganing kawai five min madness dina ne ya motsa kar ka damu i wont harm u
Hmm kawai yace ya karya kwanan shiga cikin layin nasu.
Allah Allah kawai take a karasa cikin gidan da ita ta shiga gun umma dan ita kam akwai abubuwa a ranta.
Suna shiga amal na fitowa ita da kamal kamn ma fita zasu yi
Tana fita ta tsuguna ta rungune amal ta mata kiss a kumatu tace my amal ina missing naki ke ko a jikin ki ko?
Mami na nima haka kinga granny tace bazan koma ba na dawo nan ku samu wani babyn can
Juyawa tayi tana kallon aleeyu dake kallon su yayi smiling yace ke kina son kani ko kanwa?
Eh mana nima muna wasa
Ai ga fawaz
Eh amma ai...
Kije kuje kinji in kin dawo ma karasa maganan ko
to abba kamal muje
Mota suka shiga
Cikin zaure ya hadata da bango
Ta soma waige waige ya aleeyu what?
Ke me haka
Kar a ganmu
Se me?
Ka bari pls
Ya yi kissing din wuyan ta yyi mamkin kin hanasa data yi koda yake yasan bazata hanasa ba dan bata gudun sa
Son ne de bata yi amma yau ya ga change a idanta irin na kulawa
Kinji me amal ta ce ko
Uhm
Da jiya kin bari ai da an samu rabo kilan
Ta kulle idan ta yana kokarin sa bakin sa cikin nata
Ta yi gefe da fuskan ta
No ya aleeyu ka bari muna a hanya ne fa
Mu koma mana kawai ni am in the mood
Ni dea aa ka bari kazo muje
To amma yau kin san ba duka ba in wuka zaki sa min ban kyale ki ki huta ko na second ne
naji muje
Hannunta ya rike suka shiga tare
Ko kokarin sakin hannun ma baya yi shi kam se murza su yake yi tana ta kokarin kwacewa yaki haka suka shiga gidan
Umma na ganin su tace maraba ku ba kwa gajiya da zuwa gida mun gaji da ganin ku fa haba ku bamu space
Umma na kennan har kin gaji damu to ba ni na jawo ba fatima ce ta ce zata zo ta ganki
Ta min me
Ai ni ba ruwuna da wannan yarinyar sabida bata ksunarka
Kai umman mu tana sona fa
Ja can kana kaere ita ita banda hauka ma da butulci ta ma isa tace bata sonka aleeyu
Umman mu bara na je gun umma sena fito a yi hakuri fatina tana sona bata min komai ba
Hararsa tayi ta yi cikin dakin ta
Inna talai tace ai wannan me kama da ni din se addu'a kowa yasan me kike aikatawa ayi mutum da rashin sanin ya kamata?
Ta na hawaye ta bi umman ta daki tana mata fada ai ki zauna ki nutsu ki gyara rayuwar ki wallahi tun kan hakki ya kama ki mara jin magana kawai
Rungumeta tayi ta baya ta fashe da kuka umma kiyi hakuri wallahi na daina ni yanzu ina son ya aleeyu
Matsa daga jikina
Umma pls ki bsrni naji ki a jikina in ji dadina
Umma wallahi na daina kin ya ya aleeyu kinji ki daina fushi dani
*#teamaliyufatima*
[31/10, 18:59] Aseea B Aliyu: Wattpad-khairat_
Vote for me @ wattapad khairat_
*NANA FATIMA*
*na khairat up*
*34*
*dedicated to fatima isa*
Ban da ma shi mara zuciya ne ai ya kamata ya hakura dake haka tunda kin manta alkhairi
Ummar ashin sani ne umma naji wani abu umma zauna
Meye kuma?
Ki zauna dai ummata
Naji na zauna ina sauraron ki .
Umma wai ya aleeyu tun ina jaririya yake dawainiya dani da kuma kula dani ni kadai ce abokiyar hirar sa?
Kallon ta umma keyi kawai sannan ta sauke ajiyan zuciya ta gyara zaman ta tabbas aleeyu be cancanci kiyayya daga gareki ba inda kin san muhimmancin sa a gareki ke aleeyu ko hawayen ki baya kaunar gani shi sa ma ko da yaushe kuna tare dashi
Ko ciwo kika ji shi ke yin kuka yana fushi damu akan me zamu barki kiji ciwo dan anga baya nan
Umma mesa baki fada min ba
Kallo ta bita dashi ta ce ke waya fada miki nasan dai aleeyu baze fada miki ba
Eh umma naji yana fadawa ya bilal ne dazu shi ne nake so na tabbatsr ki kara bani wani labarin na game da ni da ya aleeyu umma kina ji na kullum muna fada dashi ina masa tsiya amma baki taba gaya min matsayin sa ba da wahahalun da ya sha a tattare da ni!
Yqnzu bakin ji ba seki gyara ai dama shi yasa annabin mu ya ce ku kiyayyi harshen ku
Kya san yadda zaki gyara zamantakewar ku keda shi ni me nawa dama ido na samiki kawai ina kallon shirmen ki se kuma naga alama ba shirme bane iskanci ne kina yi da gayya ne ai wallahi dazan iya cire son ki a zuciyan aleeyu da tuni nayi ya huta kowa ma ya huta kema ki huta kiyta kiyayyarki ko hashim da kike ganin kaman son sa kike yi karya ne kawai shaquwa ce
To umma bana ce zan gyara ba a kan me zaki ce da kina da ikon sawa ya daina sona da kin yi ta fada tana zumburar baki
Ah ba yafi muku sauki ba nana tunda haka kike so
To ai na daina
Allah sa
Zaki ga canji ummata
Ina zuba ido ai
Wayarta tayi kara dauka tayi tace umma na manta gashi ya majeed ne ..shi kuma fa?
Nima ban sani ba
Bata tayi ita kuma ta fita waje ta nufi dakin umman aleeyu wadda tana zaune a kasan kafet tana tauna ayaba
Umman mu sannu da hutawa
Youwa nana sarka
Hmm harda ke umma
Ya zan yi to tunda kin ki jini na
Dariya tayi ni ban ki kowa ba in naki daya ai na so daya ko?kuma duk jinin ki ne kaddara dai ta raba
Karaf a kunnen aleeyu seya juya ya koma waje cike da kunci wannan yarinyar baxata taba sona ba bilal bazan iya zubda kima ta ba ragowa a gun fatima.
Me kenan nanah
Uhm umma ai in da naki ya aleey yanxu ko banda kamar sa a zuciya wallahi
Kai nana sabon yaudara
Hh nasan haka zaki ce nasan kina fushi dani amma kiyi hakuri insha Allah komai yazo end zan gyara
Da nafi kowa jindadi nana ina rokon Allah ya hada kanku keda aleeyuna
Amin
Fatima kizo mu koma kar dare ya mana a nan
Daga zuwa inji umman shi
Umma ai ta dana fa kusan kwana nawa tana fita?
Ka barta dai se isha ko seku koma sannan takwara ta dawo
Umma ai ...
Bara muje umma zan raka shi wata unguwa ne yanzun
To ai shikennan sekun dawo
Youwa.
Sallama suka yi da yan gidan suka fita
Cikin mota ba wanda yay magana sema karatu da ya kunna dan zuciyar sa tayi sanyi
Haka suka koma gida ba wanda yay ko da tari ne
Aljjanun sun motsa kennan? Ta fada a ranta ashe a fili ta fada kai kawai ya gyada ya fita daga motan ya kulle ta bishi a baya tana muzurai kamar marar gaskiya!
Shigar su keda wuya ya shiga dakin sa wanka yay ya sako short da singlet ya dawo falo ya kunna tv
ita ma wanka tayi tasa kananun kaya riga da wando ta tubke gashin kanta
Kitchen ta shiga ta dora musu light abinci dan su ci
Sintiri take daga kitchen zuwa falo wanda ya takurawa aleeyu kaman ma da gayya take yi masa hakan !
Yayi tsaki ko ya fi a kirga shi kam!
Wayarta dake kan kujera kusa dashi ta soma ringing ta zo dauka kennan kafanta ya tade da center carpet din gun tayi luuu zata fadi rikota yayi ta fada kan sa jikin su ys hade hannayen sa rike da kugun ta
Rigar ta dan bude yana hango twins din ta suna masa wlcm
Luuu ta bi idan sa da kallo dan ganin me ya dauke masa hankali haka
Caraf ta ga abubda yake kalla tayi kokarin mikewa ya kuma rikota
Yace don't you dare
Dare what?
Kice zaki kwace kan ki legal right dina ne nake kalla!
To abinci na ze kama
Who cares
Ah ka barni ko
Ya maidata kan sofa din ya zamo shine a saman ta ya soma aika mata light kiss a kumatu sannan ya mata a goshi ya gangaro ya mata a lips din ta
hannin sa na zagaye ko wanne sassa na jikin ta nunfashin sa yana fita da sauri da sauri
Ta rike hannun shi cikin kassalaliyar murya wadda in ysns mata irin wannan salon bata tanka shi balle tayi yunkurin kula shi amma yau yaga alama tana kokarin bashi hadin kai 100%
A wahalce da kasala tace ka bari ya..alee.yuuu abincina zan duba ni yunwa nake ji fa
Ki barni na huta fatima ina bukata just some min
Hmm ok naji amma bara na kashe gas din ka ji ko?
Hmm badan yaso ba ya dagata ta mike da kyar tayi hanyan kitchen din
Shi kuma lumshe idanun sa yayi ya na jin wani irin *yanayi* a tattare dashi is fatima starring to love him or what? Ko ta fara saduda ne?
Inko haka ne da yaji dadi daya nuna mata zallar so da kauna da ya nuna mata ita ce komai nasa in yana bacci ko idan sa biyu shi kawai ita yake gani fatima pls ki manta abunda na miki ki yarda mu gina sabuwar rayuwa me cikebda dumbin ni'imomi da kauna da kulawa duk cikin ransa yake maganan kaman yana fada mata ne a fili.
A kitchen jingina tayi da bango ta lumshe idanun ta kawai murmushi ya kwace mata fuskan ta ta kulle kawai cike da kunya
Kawai ji tayi numfashim mutum a fuskan ta ya ciji saman hancin ta yace tunanin me kike yi ? Ina can ina jiran ki?
Ta matsa tana smiling ta bude mirfin pot din tace ba komai kawai dai.....
Ya zagaye hannunsa izuwa kugunta yace tunanin me kike tell me!
dan nasan tabbas akwai abunda kike tunani ya fada yana goga hancin sa kan wuyan ta
Ta juyo suna facing juna tace ya aleeyu yau meke damun ka nice fa nana ba wata ba
Hmm! Ni na fi kowa sanin hakan amma ai da hadin kan ki hakan ta ke faruwa
Ni kuma?
Ke mana
Ni ba ruwana kawai ban jin fada yau na gaji da drama din mu na kullum i nees peceful lyf
Hmm ai koda can ke kika jawo ba ayi
ta rage gudun gas din ta ca uhn me ko u?
To naji both of us
Better
By the way mesa yau naji ki so cool kin zama romantic
Ah yaya aleeyu ta fada cikin shagwaba kaman tayi masa kuka
is ok
Ya fada yana juyawa kiyi sauri ki gama ina jiran ki dan ni ba yunwar ciki ke damuna ba yunwae ki kawai ke addabata a rayuwata!
Ba kunya yaya?
Kunyan ki kuma betterhalf?
Ai na wuce gun kunyan ki koda can ban yi ba se yanzu!
Kinga go back to ur girki ki kammala muci ki zo na bki sakona ki adana min da kyau kwana biyu inbox dinki be samu message ba.
ta kulle fusksnta da tafin hannun ta ya fita yana dariyarta.
Kawai wani irin dadi ta tsinci kanta dashi
Haka shima aleeyun hakika ba abunda ya kai zaman lafiya dadi a duniya.
Yau dai gashi ga nana suna good tym kuma suna wasa da dariya dadi kashe ni.
Jellof din macroni ce da ta ji kifi se kamshi.take yi ta ajiye komai a kasa
naga plate biyu
Eh man naka daya nawa daya
U are nor serious daga yau tare zamu na cin abinci matukar muna tare dake in ina gari no sharing of plate
Ai wuyan sa ta taba ta duba ko lafiyan sa lou
i ll slap you in kika kuma min haka
ta sa dariya no kawai ina kokwanto ne anya kai ne
Ya kwaikwayeta anya kece
suka yi dariya tare
binta yayi da kallo yaushe rabon yaga wanan smile din nata tun tana 11 yrs.
Oh time flies komai dan hakuri ne a rayuwa rayuwa da masoyi dadi!
Tare suka ci abincin suka sha lemo cikin cup daya duk cikin umarninsa.
Suna gamawa suka yi sallah yaja su jam'i.
Ai bata idda cire hijsb ba ya dauketa cak se a ksn gadon shi ya ajiyeta
Wannan hukuncin me kuma yaya?
Hukuncin hanani samun sukuni ne
Zata kuma magana ya sa bakin sa cikin nata
Asuba ta gari
*#teamaliyufatima*
[31/10, 18:59] Aseea B Aliyu: *NANA FATIMA*
*na khairat up*
*dedicated to fatima isa*
*36*
Vote for me @wattpad khairat_
Wai ke dama mugunta kike min fatima?
Da me fa
Da kin ban hadin kai ni ban taba shiga duniya me dadi ba irin wannan baki min adalci ba wallahi
Dariya ma ya bata shi kam
Tace da ban da motive baka sona
Yanzu ce miki nayi ina son ki
Ba ka fada ba a gaban umma
Dan na kare ki ba
Ya mike daga kwancen
Kallo ta bisa dashi kawai tayi murmushi abunta tace ai ni nasan komai stop pretending
Pretending kuma ni?
Eh kai!
To ba dai ni ba .
Ya shige toilet runtse idanta tana wani irin dariya ta mike ta daka tsalle
Wayarta ta dauka kawai ta ga me kiran ta num ya hashim ta gani dauka tayi da sauri tace hello abban amal
Hello zahra ina ta kiran ki tun dazu shiru ba wani bayani ina kika shiga ?
Bana kusa ban ji ba ya a kai ne?
Wallahi kinga ina asibiti fa kaina yayi hayaki
Da akai me
Yayarki man
Ba dai nakudar ba
Eh man
Ah Allah raba lafiya
Amin kece first da kika sani seki shirya
Kar ka damu zan ta mata addu'a
Da kin kyauta kuwa.
To abban amal se na jika
Toh
Yana fitowa tana ajiye wayan ta mike bara na shiga nima
Yace to
Waya bugo kuma
Ya hashim ne ta fada ta shige toilet
Hmm kawai yace ya zauna ya bushe ya soma shafa mai
Ta fito ta samu har ya shirya cikin wata black jallabiya
Nan ita ma ta kintsa ta sa doguwar riga
Laptop ya dauka kawai yana aiki yana kirgawa saura sati biyu ya koma bakin aiki dan sun kusan kare hutun
Tunda dai (a soldier is never out of duty)
********************
Bayan sallar isha hashim ya kira wayan ta tana kan sallaya a zaune
Sun idar da sallah
Ta dauka
An haifo min zahra alhamdulilahi!
Dariya tayi tace masha Allah amma naji dadi Allsh raya mana zahra kun dawo ne
Aa se gobe wai
To zan zo bara ya aleey ya gama se muzo
To.
Ina fawaz din
Yana gun umma
Kai yan babban gida sun mana hijacking yara
Kede bari
To se nazo kawai
Aha ki fadawa ya aleey fatima tsyi takwara zahra
Zeji
Wai ya aleey an samu karuwa
Wa kennan
Ya suhailat
Allah raya
In sa hijab muje
Kiyi me
Inga baby ko
Hmm ban da lokaci ai
Kai ya aleey bafa abunda kake yi
Kamar ya ga aiki kinga ina yi
Dan Allah ka bari muje mu dawo na gan ta
Hmm ke magana ta kama tunda nace no i mean no!
Tayi rau rau da idanuwa zata yi kuka ya shareta ya cigaba da aikin sa ko kulata be ba
Daki ta shige abunta ta dinga kuka.
********************
Wasa wasa kwanan su biyar saura kwana biyu suna sannan ya ga dama tana zaune a falo tana kallo amma cike take dashi dan sede kawai ta gaida shi tayi aikin gaban ta
Tashi ki shirya muje ki duba baby din umma na korafi kinsan can aka kaita takwar taki me kyau ce kaman ki
Da azama ta mike ta shiga daki tayi wanka ta shirya tsaf ta fito waje taci uban kwalliya
A mota ya bita da kallo yace wai wannan kwalliyar duk dan ganin baby?
Kwalliya ai wannsn ba komai bace ya aleey kai ka sani ai
Gaskiya ne!
Wannnan kice kadan ce ba komai ba
Fadi ka kara!
Hmm
Seda ya biya ya siyo kayan jarirai guda biyar da atampa guda biyu manya ya bata ungo ki kai mata dan ba lallai kije suna ba wannan ma umma ta tursasa ni amma da ba inda zaki
Ta ce bazan je ba kace
Eh bazaki ba ina tsamanin baki da matsalar kunne ko?
Wallahi bazaki ba karma ki min maganan na rantse
Duk yanuwana zasu seni
Zancen kike so
Aiko tana kuka suka karasa yaki bude kofar seda ys sa ta goge hawayen tukkuna ya barta ta shiga
A dakin gefen umma aka sauke su
ta zauna dan dakin ba kowa se suhailat da hashim ysna rike da babyn
Ai tayi fushi tunda se yau kiks zo takwarar ki guda kinji kunya
Yi hakuri ya suhailat ba laifi na bane
Ai haka zaki ce shi ai ya aleeyun ya zo ya ganta
Hmm
Jibi suna kya karaso ko
Ta ji hawayen ya zubo mata
hankalin hashim ya tashi me kuma kike kuka keda wa me kika mata
Kai ma dai lovely mezan mata muna zaune dukkan mu kawa iskanci ne irin na nana
Ya tsuguna gaban ta ya riko hannun ta cikin sigar rarrashi ya ke magana pls meye kanwata keda waye?
Ta girgiza masa kanta tace ba komai kawai dai...
Keda ya aleey ne ko
Uhm wai bazan zo suna ba
Saboda me
Nima ban sani ba
To ki daina kuks zan masa magana
Baze ysrda bafa ya rantse ai
Ko me ye dai zan masa magana ni dai ki daina kuka tukuna
Seda yasa tayi dariya tukuna ya mike ya na juyawa suka yi four eyes da mutumin
Ransa duk ya baci kawai ciki ya karasa ya ja hannun fatiman tashi yayi waje da ita da suhailat fa hashim kawai juna suka kalla cikin mamaki me kennan?
Mota ya cillata ya shiga shima ya ja motan da karfin bala'i
Suka lula kan titi gudu kawai ya ke yi ita kuma kuka take yi
Yq faka a bakin titi ya bata rai kaman ze make ta ya matsota jikin shi ke kin ma isa da aurena a kan ki ki bar wani yana taba ki saboda baki da mutunci baki san daraja ta ba balle taki da igiyoyin dake kan ki
Cikin kuka tace dan'uwa na ne fa
Bakin ta ya murda da hannun sa zan karya miki kashi wallahi
Tayi kai ba se kin kuma fita ba ko kofar gida ne sannan zaki ganshi ba kinyi wa kan ki
Haba ya aleeyu mesa kaka yin haka
Kawai fashewa yayi da kuka ya sa kansa kan steering ya na hawaye ransa na masa suya
Hankalin nana ya tashi
Baki san yadda nake ji ba baki san meke damuna ba duk lokacin da na ganki da wani na ko waye shi
Kin kasa gane inda na dosa ba kin ki nake ba ina kishin ki ne amma kin kasa fahimta kina ta min abubuwa ke bara na fada miki abunda baki sani ba ni duk duniyan nan bayan ki babu wadda na so yes *i love you*
*ina kaunar ki nana*
Ya matsa hannayen ta kiji ni da kyau ni aleeyu ina son ki ina kaunar ki amma baki da wanda kike batawq rai se ni saboda wani na kike so ko
me hashim ya fini dashi da kike son sa haka ni kike kina ?
Da me ya fini
Kyau? Kudi? Kulawa?iya magana?ko tattalin mace ? Wanne ni ban da shi ko dole mutum in yana sonka seya dinga cema i love you tukuna shi ne so?
Answer me ya fada a tsawace
Da kyar ta kwace hannun ta tana shasheka tace ni ban ce bana son ka ba amma...
Amma kin fi son shi !
*#teamaliyufatima*
[31/10, 18:59] Aseea B Aliyu: *NANA FATIMA*
*na khairat up*
*dedicated to fatima isah*
*37*
Vote for me @ wattpad khairat_
Amma kin fi son shi
Kura masa ido kawai tayi tana kallon shi cike da tsoro da kuma mamakin maganganun sa.
Answer me! Na ce ya fada a tsawace yana mata wani irin kallo
Kifi kifi tayi da idanuwan ta tana zubda hawaye
Ya fusato kuma ya nuna ta da dan yatsan sa daga yau se yau ban baki izinin kuma koda yin kwakwaran magana ba da hashim ba ma hashim ba ko ma waye a cikin su ba se kin kuma fita bama nasan maganin ki kuma dole ki so ni kema yadda nake son ki sokuwa kawai
Kin dauke idan ki daga kaina ko sena tsiyaye miki su yadda kike so mu zauna haka zamu yi zaman ni da ke
Yayi tsaki ya ma motan key yayi gaba a million ma ba 360 ba.
Kuka kawai take yi shi ma ya na sauke ajiyar zuciya
Da sun hada ido yeke zuba mata harara seta yi kasa da kanta ya dinga buga tsaki kaman ba xai daina ba dan takaici
Suna zuwa yace get out da karfi a tsawace jikin ta na kyarma ta fita dan bada wasa ya fada ba
Kan motar ya juya hade da cilla mata mululin gidan suka zube a kasa ta durkusa a gun kawai ta fashe da kuka ta hada kai da gwiwa tana kuka wiwi kaman an aika mata da sakon mutuwar wani nata.
Shi be ma san inda zashi ba kawai ya yi waje yana ta tafiya kawai abun sa
Haushi ya gama kama shi yayi tsaki kuwa bai san iyakarta ba zuciyarsa kawai bugawa take yi kaman me ya yi parking gefen titi abu goma da ashirin bashi da wani aboki dazashi gun sa da ya wuce bilal shi kuma ya tafi katsina mtsw wasu hawaye ne masu dumi suka zubo masa ya hada kan sa da steering yana kuka , aliyu ya fada da karfi ni aliyu ni wannan yarinyar taki? Ni ta ki a kan wani ni zata ce bata so? Innalillahi wa'inna illahir raju'un na shiga uku tunda har nana bata kaunata ina zan sa kaina?
Ya Allah ka sa mata so na ko da kadan ne koda kaso biyar ne cikin dari zan zauna da ita a haka amma ta soni ta kaunace ni ta cire son dan'uwa na a ranta shi ne farin cikina na rasa yadda zan yi na nuna mata sona mezan miki fatima ki yarda ina son ki da gaskiya ki yarda cewa ni masoyin ki ne na fil'azal!
Ya dinga ma kansa tambayoyin da babu amsa.
Ita ma can inda ya barta nan ta zauna bata ko motsa ba illa kuka da take tayi kawai ga wani azababban ciwon kai da ya farmata
Ya aleeyu ka dawo wallahi ina son ka ni kai nake so ba wani ba ka dawo na nuna maka tawa kaunar kar kayi fushi dani
*******************
Aleeyu be dawo gida ba se bayan isha kuma da mamakin sa nana na inda ya barta tana zaune ya sha manaki amma dake takaicin ta yake seya sha mur ya sha toka ya fito daga cikin motar tasa ya haska fitular wayarsa ya dau mukulin ya bude gidan ya shige abun sa kala be ce mata ba balle ya mata kallon arxiki
Jikin ta mugun sanyi yayi amma seta yi mirsisi taki tashi in har bezo ya ce min na shiga ba bazan motsa daga nan ba nima zan nuna masa nawa taurin kan.
Dake tana fashin sallah dan a sanda suka dawo taji alamun sa amma taki mikewa kawai kuka take yi.
Wanka yayi ya gama shirin kwantawa ya leqa ta tagar dakin sa ko ta shiga amma ina tana nan a zaine tana sharben kuka
Ya bude baki a ran sa yace me take nufi?
Ya koma ya zauna ya kwanta ya mike ya dinga zagaye ransa a dagule ya kasa sukuni da sakewa burin sa kawai fatiman shi ta bar wannan gun amma yasan bzai iya ce mata kanzil ba matukar bata ce masa tana son sa ba
Da wannan ya koma ya kwanta amma ya kasa bacci
Ita ko har ta fara gyangydi ita ma ta dage seya ce ts shigo xata shigo in ba haka ba zata kwana a nan
Aleeyu a kai a kai yake leqa ta gani yayi ta ma sulale ta kwanta a gun kan dankwalin ta tayi luff abunta a takure tana bacci.
*38*
Gadin ta kawai yake ta sama ya kasa zaunawa ya na tsaye ya kasa komai shi burin sa ta shigo ita kuma taki shigowa.
Shima sanda bacci ya dauke shi be sani ba se wajan karfe hudu na dare hadari ya hadu lokaci guda ruwa ya sauka me karfin gaske
Daga kwance ruwan ya sameta wani irin karq tayi dan sanyin ruwan da kuma tsawa da ake bugawa makurewa tayu gu daya ta kuma sakin kuka ita kuma ta dau alwashin bazata shiga ciki ba ruwan nan har asuba shi kuma kaman an masa asirin bacci ya kasa tashi se da asuba tukuna ya tashi dan yin sallah!
Ya yo alwala zeyi sallah ya na leqa window din kawai ya ga ana ruwa subahanallahi ya fada da karfi ya yi waje da gudu
ya bude kofar gidan inda akwai abunda aleeyu baya so to shi ne ruwa me sanyi ya taba shi musaaman ma yana dukan sa ya kwala mata kira yadda take rawan sanyi ya bashi tsoro ya ce fatima ki fito daga cikin ruwan nan!
Uhm uhm ta fada da alaman girgixa kan ta
Ya kuma matsowa ruwan ya taba shi baya yayi da sauri ya ce fatima fito daga cikin ruwan nan ki dawo cikin gida ban san taurin kan da kika saba
Da karfi tace da muka saba dai ni da kai
Fatima ki shigo ciki dan Allah ba dan ni ba zaki yi ciwo fa
Ni bazan shigo ba
Seka hakura
Da me ?
Kinga ki shigo
Ta kiya ga wata tsawa da aka yi kara ta saka ta kankamw jikin ta dan tsoro
Se lokacin ya yi maza ya fita waje yana kakkarwa shi ma ruwan na dukan sa kaman ba soja ba hae cikin jikin sa yake jin sanyin ruwan nan
Hannun ta ya riko ta doje seka hakura
naji na hakura in dai ni ne na daina cewa ki so ni ko kuma ki kaunace ni na daina ke ko kallon ki ma na daina ki yi duk abunda kike so amma ki fito daga ruwan nan kar sanyi ya kama ki ni kam na hakura da son samun farin ciki daga gareki kinji ki fito fatima.
Cikin kuka ta rungumeshi ya yi kasa da hannun sa ya kasa ko da taba ta ma
Dan yayi ma kansa alkawarin kiyayewa da bata mata rai ko yin abunda bata so har sai ta fada da bakin ta tana son sa.
Cikin kuka tace ya aleeyu ka min afuwa wallahil azim ina son ka ina kaunar ka ka yi hakuri mu zauna kaman kowa na daina son ya hashim tun tuni tunda na fara yarda cewa nima ina kaunarka ya aleeyu ka daina fushi dani nima ina son ka
Fatima da gaske kike?
Wallahi ya aleeyu
Kar ki yaudareni dan na fada tarkon mata ni nasan irin son da kike ma hashim ai
Ni ban san irun san da nake masa ba ni dai kawai nasan cewa ina son ka
ta zame jikinta daga nata ta sulale kasa ta duka masa har kasa ta riko hannun sa ta dora goshin ta a kan hannun nasa ta ce *ya aleeyu pla love me from there deep inside ur heart ya aleeyu accept my love though i know i am not worth it, but please pave a way for me inside your heart i should be the queen of ur hrt the one u olwys think of the one u care for and the one ur soul shall alwys crave for na yarda na makq ba daidai ba na maka alkawari frm this moment i am oll urs seka ce nayi zan yi ni da kai nake son mu rayu ba da wani ba ya aleeyu ka yarda dani cewa kai nake so kuma ban tabbatar da hakan ba seda naga zan yi loosing dinka ni dai nasan cewa i love you*
Cike da mamaki yace fatima kar kiyi deceiving dina nasan cewa deep inside u ba kya sona ba kya kaunata muhammar kike so kawai kina son bani false hope ne
ta giegiza kanta tace ya aleeyu kafi kowq sani na in ma karya nake yi ka sani in ma ba karya nake ba ka sani so u judge me now in baka karbi sona ba bazan shiga ko ina ba i mean it
ya rage nake!
*#teamaliyufatima*
[31/10, 18:59] Aseea B Aliyu: *NANA FATIMA*
*na khairat up*
*39*
Vote me @ wattpad khairat_
*Dedicated to fatima isa*
Ya rage naki!
Ya juya kan sa da niyan komawa cikin gida ta zauna a kasa tana makyarkyata jikinta na rawan sanyi
Ya kasa karasawa ciki kawai gani yake kaman karya take yi ba son shi take ba wata zuciyar tace test her
Da wannan ya hakura ya koma kusa da ita ya daga ta naji nana nima ina son ki shigo na yarda nima kina sona
Ya aleeyu ka yarda kennan ina son ka
Na yarda shigo muje ya riko kugunta da kuma hannun ta da daya hannun sa suka shig ciki tare
Kusan tare suka saki attishawa suka kalli juna ya maida komai ba komai ba dan yana son ya tabbatar da kan sa cewa tana son nasa kaman yadda ta fada masa.
Ya ce kin ga me kika jawo ni ban je massalacin ba ga mura kin shafa mana baki da kirki
Ya hau sama da ita yana binta da wani shaukin so
Bandaki ya hankadata shiga ki kintsa bara na samo magani a kasa.
Tana wanka tana mamakin kanta da karfin halin da ta yi na iya yin confessing son da take masa.
Be dawo ba seda yayi sallah tukuna ya samo magani sannan ya hau sama ta gama shiryawa.
Zani ta daura da wata katuwar sweater data saka
Tana jan hanci,
Ya mika mata magani ta yamuta fuskarta tace ni ban so
Ya bata rai amsa dan Allah
Ta ce no zan yi amai
Aa bazaki yi ba kawai close ur eyes sa hannunki cikin nawa and think about me!
Hmm are u sure
Yeah quite sure!
Hakan ko aka yi
attiahawa suka dinga yi dake maganin mura suka sha sai bacci ya dauke su a tare.
********************
Basu suka farka ba se wajan azahar shi ya fara tashi seda yayi wanka tukuna sannan ya ja yatsan kafanta da karfi tashi bacci safiya tayi.
Uhm ta fada cike da jin bacci kuma ta ce ni ban so ka barni ban gaji da bacci ba kasan jiya ban samu baccin kirki ba!
To ai ke kika jawo da kika bata min rai wallahi ki dinga kiyaya ta fatima a kan wannan me kama dani din
murmusawq tayi kawai ta mike maida wukar ni ba laifi na bane
Ta shige toilet.
Bata jima ba sossai ta fito cikin shigar doguwar riga maternity gown ta sauka kasa a can ta same shi yana waya da alama gun aikin su ne
Ok peter u cut two ticket for me
Daga daya bangaren yace ok sir tge details
Ill send it through mail
Ok sir.
Lipton da yake sha ta dauke tana kurba da biscuit din da yake ci oll butter
Tsokana ko
Uhm man
Ban abuna
Aa ni ka barni naji da citta a ciki ina ka samo
A gida
When
Yanzu kamal ya kawo min nace ma unma ina so ke kina can kina bacci
Hah dan gata nima bara na sha kwa hade da wani cup din.
Haka suka yi break din
Allah Allah yake yaji ta masa maganan cikin gida suna ya balbaleta da masifa
Kaman ta sani bata masa maganan ba
Illa wayarta dake kara data dauka
Taga num kamal tasan baby amal ke bukatar magana da ita
Hello my amal
Mami na
Uhm my amal
Kina ina
My amal ina gida ya dai
Mami kizo mana kowa yazo fa kuma suna ta hira ni ban ganki ba ina kewan ki
Ta kalli inda aleeyu yake waya yake dadanawa
My amal ki zo gida man ina jiran ki ni
To ai mami ni kema kizo kinga new baby tayi kyau shine jiya kika gudu bamuyi sallama ba
Ho my amal rigima zan zo shi kennan
To mami ki kawo min besr chocolate dina
Ok
Promise
Yeh promise!
Yana jin ta amma ya mata banza
oyya bama abba kamal waya
Ok
Hello ya kamal kazo dan Allah
To ina nan zuwa yazan yi daku dazu big bro ya sani zuwa saboda lipton ke kuma me naki
Dariya tayi tace ayu hakuri damu ka zo kaji
Yazan yi zan zo mana
Ok ina jira!
Harkarta ta shiga ita ma kaman ba ayi wayan bama
Couscous ta girka musu jellof taji zogale ma da kifi bushashhe yaji yaji
Tana gamawa ta shiga ta kuma yin wanka ta dawo falon yana ta aiki tace wai ya aleeyu aikin me kake tayi ne ba ka kallona se zarya nake.
Murmushi yayi ya gyada kan sa kawai yace kin yi kyau
Hararsa tayi a fakaice zata wuce ta bude kofa yayi zillo ya cafko ta ta fada kansa ta na dariya dan cakulkuli yake yi mata ka bari lemme open the door nasan ya kamal ne
[31/10, 18:59] Aseea B Aliyu: *NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*DEDICATED TO FATIMA ISA*
*40*
vote for me @ wattpad khairat_
Cizon kunnen ta yayi sannan ta mike tana dariyarsa haka shima dariyar yake yi mata kofa ta bude cike da nishadi tama yi tunanin ya kamal ne ashe hashim ne seda cikin ta ya bada wani kululu tukuna
Ya dai zahra?
Uhm kawai ta fada wanda tsoro ne kawai ya mamaye mata zuciya gaba daya ta kakalo murmushin karfin hali ta masa
Ki ban hanya mana ko kina expecting wani ne?
Matsa masa tayi kawai ta kasa cewa uffan ko me sa?
Ya shige ciki ta kulle kofa ta jingina da jikin kofar ta sauke ajiyar zuciya na shiga uku ta fada yanzu ya zan yi da ya aleeyu nikam?
Maganan shi ta jiyo yana gaida aleyu suna chaftar da suka saba hashim ya mika masa hannu shi kuma ya banka masa harara ni sa'an ka ne?
Sorry baban amal ya gida
Lafiya kaman yadda kake gani
Uhm zaunawq yayi baku iya tarar baki ba ko ruwa
Komai be ce masa ba sai ga nanah da robar ruwa da cup
Ta ajiye masa
Nagode zahra takwarar ki na can tana jiran mom dinta se yanga kike mata
Gefen aleeyu ta zauna tace ai zuwa na na mussaman ne dan ganin me suna na ko ya aleeyu
Uhm kawai yace ya cigaba da aikin sa a laptop
Zahra wallahi abinci ya shigo dani yunwa nake ji kin san yanzu ni kanin gwaro ne
Hmm bara na dauko ma
Hannun ta aleeyu ya ja ya ce sit here ka tashi ka dauko da kan ka mana ka ci in yunwan kake ji and kar ka kuskura ka sha wannan ruwan ka dauko da kan ka
Saboda me ya aleeyu?
Sabida haka na ce ko zaka musa min ne
Uhm'uhm maida wukar haka ya shiga ya dauko abincin da ruwa harda ma malt ya zauna a kasa dan shi mayqn zaman kasa ne.
Tunda aleeyu ya riko hannun nanah kwakwaran motsi ma kasawa tayi dan yadda ya riketa kuma ya cigaba da aikin da yake yi abun sa kaman besan dasu ba
Zahra nagode zan koma na huta
Ya kamata kam ai
Kin san ai na gaji
Daga ganin ka ai
Ni nasan ba wanda yasan ni kaman ki
Dariya kawai tayi tace ai na barwa ya suhailat ko
Uhm ya mike na wuce anjima ki aiko min da abincin
Wa zan aiko kai kam
To ki kirani se na zo na dauka amma ina cikin kewar suhailat ko dan lalurai na ma ba larura ba.
Hmm kai ya ya acici kawai.
Haka ya fice.
Bai jima ba sega kamal da alama ma cefane yaje shi yayo daga cikin mota ta bashi sautun amal sannan ya juya ya koma.
Bata san me aleeyu yake nufi ba amma taga yana hada kaya kuma ya ce ta hada nata ma zasu yi tafiya
Ya aleyu tafiya zuwa ina?
Ba hurumin ki bane ba ai kawai ki kasance cikin shiri ko wanne lokaci zamu iya tafiya !
Amma ....
Ya mike yana kade rigarsa ya fice hade da cewa sena dawo.
A dawo lafiya ta bishi dashi.
Wannan mutumin halin sa sai shi guda daya.
********
An yi suna yarinya tace nana fatima (zahra) ta kosha kyauta gun aleeyu don yasan nana aka yi ma takwara dan har dan karamin dankunnen gwal ya siya mata umma ya bawa ta siyo mata yar karqma ga kayan babies na sawa da sabulai da turaruka da man shafawa.
Nana ko bata samun fita dan ya hanata ko nan da can sede yaje shi ya dawo ita kuma tayi waya dasu yangidan ko da wasa umma bata tambayi ba'asi ba dan tasan aleeyun ne sila kuma ina ruwan ta cikin maganan mata da miji.?
Nace babu.
Cikin sati biyu ys gama komai da komai ana gobe zasu tafi da daddare bayan ta gama abinci ta zuba na ya hashim a cular ta kira shi ya karba
Aleeyu na daga falo yana waya da bilal yake fada masa kwanan shi uku da dawowa ma shi yana can istanbul din
Ta wuce shi ta hau sama ta shiga bandaki tayi wanka tana son kwantawa dan kwana biyu basa magana ita da shi ta rasa mesa ko dan yaga tana lallaba shi ne oho
Tana zama ya leqo sa kayan mutunci ki fito muje cikin gida
Wani dadi taji dan satin ta kusan uku a gida
Ta gama mimtsawa ta shirya ta sa hijab dan daidai iya gwiwa ta fito
Ya na daga jikin mota ya kulle ta zagaya ta shiga ita ma ta zauna ya ma motar key suka dau hanyan gida.
Ba karamin maraba da zuwa a ka musu ba da farin cikin ganin takwarta tayi kubul kubul da ita.
Haka amal ta shigo ta rungumeta ta baya tana murnar ganin mamin ta
Nan take ta bata labarai kala kala dan amal akwai magana ita ko dan gadar su bata yi ba wajan yin shiru da bakin ta!
*41*
Umma dama sallama muka zo tafiyar gobe ce da yamma
Umman ta kama baki aleeyu kuma tare zaku koma kaida ita?
Uhm dan hutun da nisa ya kamata ita ma ta saba da can bazai yuwu na barta ba a nan ita daya
Ai shi kennan Allah ya baku zaman lafiya amin umma
Bara na shiga gun umman su majeed
Uhm seka fito
Ita ma sallamar ya mata suka zauna kadan bai dade ba ya fita gun su abba suma suyi.
Nanah ta shiga gun umman sa ta zauna sun dade suna hira kuma ta mata nasiha ita dai amsawa kawai take yi dan tasan aleeyu na shirys mata wani abin ne dan ta lura kwana biyu kan sa na hayaki.
Dakinsu ta koma gun umman ta suka sha hira ta bata wasu magunguna tsyi amfani dasu a can
Dangin su kayan kadin miya da kayan tuwu na gargajiya ta harhada mata a ledar viva ta tafi dasu.
Umma mun gode wajan 10 suka dau hanyan gidan su.
Kamin su karasa ma tayi bacci shi ya dauke ta ya shigar da ita cikin falo ya kwantar da ita kan 3 seater.
Ya kulle ko ina
Ya kuma daukarts zuwa daki.
************
Dama sun gama hada komai hashim ya kai su airport na kano nan ya dinga kallon nanah yace in kin tafi se yaushe?
Nima ban san ni ba wallahi
Ai shi kennan ki fa kiramu in kun je
To ya hashim amal fa na nan ka kula da ita batasan xamu tafi ba zata yi rigima kai kuma ka lallashe ta dan ban san kukan ta kuma an mana kwacen ta
Kar ki damu amal wata bangare ce ta rayuwata saboda amal daga jikin ki ta fito zan lallabata da kyau .tana fitas da hawaye tace ya hashim ka kira ni da zahra one more time zanyi kewar ku dukka
*zahra zahra zahra zahra zahra*zan ta fada ban gajiya
murmusawa tayi kawai tayi tana zubda hawaye shi kennan se mun yi waya
Allah kiyaye hanya ya kaiku lafiya
Amin amin !
Aleeyu na hankalce dasu ya gama kwafa ana annoucing din sunan su ya mike ya riko hannun ta da ke jikin na hashim yana kuka shi ma
Aleeyu kawai ikon Allah kawai yake kallo da karfin hali irin na hashim da kuma rainin hankali irin na nanah
Ko kallon hashim beyi ba ya ja nanah suka yi cikin jirgi nan suka barshi da daga hannu yana musu bye bye.
Tun da suka shiga kuka take yi kawai shi kuma ya mata banza yana karanta jarida ci kan ki be ce mata ba seda ta gaji dan kanta tayi shiru ta jingina da jikin kafadan shi tana shassheka irin na wayanda suka sha kuka
Ba dan mutane ba dama da zai iya barar mata da hakoran gaba a yadda yake jin haushi da takaicin nana wato kukan ma rabuwa da shi take bata murnan tafiya dashi harta ke masa ikirarin tana son shi blablabla .....shi ne yanzu data gaji zata sa masa kanta a hannu zaki yi bayani fatima nima sena rama kiji ko da dadi.
Ita kam kukan sabo kawai take yi ba komai ba a haka ma bacci ya dauke ta gaba daya a kan kafadar sa .
*42*
Hashim ya shigo cikin gidan nasu duk ba dadi yake ji ya zauna kusa da inna talai yana ajiyar zuciya
muhammad me babban suna daga ina kake?
Airport innar mu na raka su yaya
lah sun wuce
Uhm tun dazu ma
Allah kaisu lafiya kace kasha kuka
Hmm innarmu ni me ma baya damuna a duniysr nan
kun dauken mata
Bame ban abinci da
Me bani kuma yau wannan mutumin ya dauketa zan yi kewar yaruwa
Ai kaima seka tare ai muna da dakuna mussaman da yauwan ka suka yi aure ka zaba ka darje inda zaka kwana har a sallame ku
Innarmu kina daya daga ckin wayanda suka riken mata ai ni na sani
Hoh yaran zamani!
umma na jin su kawai dariya take musu.
Yana ta mita har ya gaji dan kan sa
Da amal ta dawo ne ma ya ke tambayanta karatu tana amsa masa ya hadasu ita da fawaz suka fita yana rike da hannyen su inna talai tace ya fi muka dai da zaman mita da kake min abban zahra
kodan wannan sunan da kika kirani inna talai ai na baki yar dubu daya nasan kina cikin talauci kwana biyu tunda fawaz bezo zance ba
Dariya tayi tace Allah sauwaka min yin siriki da mara kunya
Amsa dai ki rage zafi kafin anjima nasan kwana biyu baji ji alert ba shiru kk ji!
Umma ta dinga dariya inna talai ina ke ina saurayin da be iya sa hula ba!
Ke ma kya fada can ku karata
yana dariya suka fita yawo abun su!
*****************
Bayan sun sauka bilal da peter suka dauke su zuwa masaukin su tun da suka shiga ake zuba masa sara alamun girmamawa
ba karamin kyay gun nasu keda ba yana rike da hannun nana har ya fada masu matsayinta a gun shi sabida haka su kula kowa ys amsa da yes sir.
Lady officer ya hadata da ta kaita daki dan ta yi wanka tayi sallah ta huta anjima ze sameta yana da meeting
kakin sa ya saka kawai ya daura agogo ya kafa hular sa ya fita shi da bilal suka shiga cikin mota suka yi barrack din nasu dan gudanar da abunda ya dawo dasu daga gida!
Ita kuma bayan tayi wanka aka kawo mata abinci seda tayi sallah tukuna sannan taci abincin
ta baje kan gado ta soma baccin gajiya
*NANA FATIMA*
*NA KHAIRAT UP*
*dedicated to fatima isa*
*44*
Yana can suna ta planning kan aikin su da kuma yadda zasu tare harin da ake kokarin kawo musu sun samu labari daga spy din su game da harin da ake son kawo musu.
Bashi ya koma ba sai dare sossai duk a gajiye tana zauna a uwar daka ita kadai kamar mayya tun tana sha'awar gun har ya ginshireta ta daina marmarin sa.
Wannan matar ce ta jera mata kayan ta cikin drower dake cikin dakin
Ga abinci an kawo mata amma babu wanda yayi mata a cikin su kawai ruwan tea ta sha ta hada da bread.
A kaaan kayanta da cake da mitpie datayi da soyayyar miya ta ajye su kan wani tebur.
Be shiga inda take ba seda ya tabbatar ya gama nasa hidimar
Kan sallaya ya sameta ya karasa da sallama ta amsa masa ta mike da fara'arta
Sannu da dawowa ya aiki
Alhamdulilahi mun sha aiki kam yau
Ai naga alama
Ya kika ga gun
Ba laifi
Kamar ya?
Eh man ba laifi wallahi komai normal sede ba abokan hira.
Ai nasan ba kya bukatar su abokan hiran bayan gani
Hmm ko amal ai da ka taho da ita.
Uhm amal fa ta zama yarsu mun basu sede kiyi kokarin samo wata amal din me kama dake dan na miki fintinkau a firat born
Ya fada yana mata dariya zaunawa tayi kusa dashi ya kwanta kan cinyarta shi kuma yana ta smiling abin sa.
Hannun ta ya dora kan kirjin sa kina jin bugun zuciyata
Uhm
Kece sila wai ni taya kike so nasan cewa da gaske kina sona?
To ni mezan ce maka ya aleeyu na rasa mezan yi ka yarda da hakan ko a wannan zaman da mukai kasan cewa na sauko
Hmm ai abinda na gani ya hana na tabbatar da hakan shi yasa
Me ka gani kennan?
A airport man har wani kuka kike masa kina rike da hannun sa ni matsa ma kar na illata ki wallahi saboda fushin ki nake yi amma naga ke ko oho ma!
Ya aleeyu zaka raba zumunci ne da yan'uwan taka?
Hmm kina kare shi ne ko
no ina kare mu mu uku da ni da kai da shi ya kamata ka yarda cewa ni kai nake so ni matar ka ce ban da hurumin yin soyayya da wani se kai kai uban yayana ne kuma danuwana jigo na rayuwata ni na dauki ya hashin a matsayin danuwa kuma aboki ka daina zargi ko kishin abunda babu shi
In har bazaka tsaida zuciyarka waje daya ba to da akwai matsala kullum da abunda zaka dinga tunani
From now on ka sa a ranka fatima bintu zahara taka ce kai daya kai ne gwani bazan barka ba sede mutuwa ta raba kuma ka rike a ranka bazan ko danuwana ba saboda kana kishin abunda ya riga ya wuce.
Hmm kawai ya ce ya lumshe idanuwan sa kawai yana nazarin maganganun ta kuma da gaskiyarta ya yarda cewa fatiman shi na kaunar shi yanzu tana ji dashi kuma
Shi ma yana rokon Allah da ya yaye masa kishin ta a ransa.
Haka bacci ya dauke shi kan ciyan ta tana bin sa da kallo lallai fuskar sa ma abun kallo ne balle komai nasa ita kam koda can ya aleeyu burgeta yake ashe ba burgewa ba kawai tana ma son sa lallai ba abunda ya kai rayuwa da masoyi dadi da dacewa.
Bayan kwana biyu.
Ta soma sabawa da yan aikin dake gidan idan aleeyu ya fita seta gan shi saboda aikin nasa tun tana damuwa harta daina saboda ta saba da yayi shekaru biyu ma balle ynxun da take ganin sa kawai yana daddewa ne a waje.
Wata ran ta kan sha hira da amal ta *VC*
Suyi ta hira wani zubin kuma dasu umma da inna talai. Kullum fadan umma daya ne ki bi mijinki kar naji komai daga gunki
Insha Allah umma.
Wata rigima data fara bullo musu shi ne in aleeyu ya dawo yanzu baya sassauta mata ko kadan kullum da bukatun sa sannan in ya samu ya kyaleta abun sa ba wani kulawa bayan da ba haka yake yi mata ba
Sede tayi kukan ta.
Yau ma tana zaune ya dawo da wuri da ga aikin nasa dashi da bilal suka zauna abinci ta basu suka ci suka koshi sannan ya rakq bilal ya dawo wash matas na gaji
Sannu kawqi ta ce dashi
Na gaji gashi ina tare da larura
Hmm ni kuma ban da lafiya ba
Subahanallahi meya same ki ya mike ya karasa kusa da ita yana taba jinkin ta da zafi kam
Ya taba kan ta nan ma da zafi
Ah tun yaushe
Jiya ta fada a dikile
To daina fushin bara nai wanka na kai ki a duba min lafiyar ki waya sani ko nayi ajiya ne
Hararsa tayi in ma kayi ze zauna ne se mayatar tsiya
Dariya ta bashi sosaai eh naji mayata ina sane ai dake naga alama ba kya san ki kara min da ko ya
Ai Allah ke badawa ko
Hmm naji nasan dai yanzu komai ok ki ma daina jin haushi na ko ina sane ba mugunta bace ai
harara ta kuma zuba masa ta dauke kanta ya dinga mata dariyar tsokana ya shige ciki
Ita haushin komai ma take ji kuma tasan cewa da alamun ciki a tare da ita da wannan zazzabin duk yamma seta yi da daddare kuma ciwon kai kamar me
Har ya gama ya fito ya na sanye da short irin nasu ya ce muje ko
Wayarsa ta dakarar dashi
Ya duba yaga num mutuniyarsa seya gyara xaman sa ma yana karkada kafa ta bishi da kallon harara
Hello nusy na
ba wani aleeyu kaji tsoron Allah
Hah naji yi hkr ya shirye shirye kuma
Ana ta yi ai naji ka dawo ina garin ku muna yan siyyaya ina fata kazo da amal ?
Amal ai tana 9ja an barwa ummata
Hmm ai kun min rowa da ni ce zan baka ko me kake so a tare dani ko ma meye shi ko da kaina ne
Ya jijiga kan sa ya gyara zaman sa yana kallon yadda nana tayi kicin kicin da fuska
Nusy ba za ayi haka ba ai yanzu ki min texting din inda kike zan sa a dauko ki bazaki zauna a hotel ba ina nan
Nagode ni da hummy ce ma
Ok muna jiranku sekun zo
ynzu zan ma texing din.
Muje fatima
Bazan je ba naji sauki
Meye zafi ido yaci wuta
Hararsa tayi ta mike ya riko hanniun ta
Ta fada kan sa
Ya riketa gam da kyau meye kuma
Me aleeyu ya miki kuma fadimatu ta aleeyu
Ban so ka kyale ni dan Allah kaje gun nusyn taka ni me nawa
Yi hakuri kishin me kike ita da zata yi aure nxt two wks in Allah ya kaimu da rai da lafiya
Dan Allah ka rabu dani jiri nake ji ba matsala ta bace ku ma shekara
Ya cikatq ganin da gaske take yi ta masa text ya duba ya ma peter fowding ya bashi umarnin kawo su ya shiga dasu can daya bangaren da ba kowa dan baya san ran nana fatima ya baci tunda bata so shi kuma baze ki bawa nusaiba gun zama ba kodan son sa da take yi
Ashe a fili ya fada
Ta fashe da kuka wato saboda tana son ka ni kuma kin ka nake ko ?
.nagode
ba haka nake nufi ba
Ban san jin komai ni ta fincike tayi daki ai zamewa tayi daga steps ta fado kan cikin ta ihu ta zuba sossai har seda tsigan jikin sa ya tashi ya dinga furta innalillahi ganin yadda jini ke bin jikin ta komai ta daina gani se rigar sa data rike gamgam cike da wahala
Ya aleeyu........
Bata kuma cewa komai ba tayi pass out
Jikin sa na rawa ya dauke ta
drivern shi ya hango shi a rikice ya bude masa mota suka dau hanyan asibiti!
Gaba daya a tsorace yake da kuma dana sanin abunda yayi!
*#teamaliyufatima*
[31/10, 18:59] Aseea B Aliyu: [21:45, 18/09/2017] Khairee Muhammad Sani: *NANA FATIMA*
*NA khairat up*
*in dedcation to fatima isah*
*45*
Vote for me @ wattpad khairat_
Cikin gaggawa aka yi dasu emergency room
Zarya kawai yake yi gaba daya kayan jikin shi sun baci da jini kaca kaca dasu
Zaman ma gagarsa yayi
Nurses na zarya daga dakin da aka sata zuwa wani daki suna ta kai kawo a bun su inda bugun zuciyarsa ta tsanan ta tana bugawa fat fat kaman ba shi ba se gumi yake duk sanyin gurin
Ya Allah kasa kar komai ya samu fatima zan shiga wani yanayi me wuyar fasarawa!
Nusaiba bayan driver ya kawo su ta shiga gun su aleeyu bata ga kowa babu inda bata shiga ba ita da hummy dan nrman aleeyu ba shi ba labarin sa.
Hummy ta dafa ta kinga jini sis
Na gani Allah sa na wannan me kama da mayun ce ta fada suna tafawa hade da dariya suka zauna suna jijjiga kafa irin na goggagun marasa kirkin nan.
Wayarta ta zaro tana tauna bubul ta yi kwai ya fashe tush lokacin kiran aleeyu ya shiga.
Be iya dagawa ba hasalima be san tana ringing din ba ma
Ah wai ko dai shi ne beji dadi ba?
Ina ta kira be dauka ba
Haba dai matar dai ki sake gwadawa in be yi ba ki tambayo a waje ko ya fita ne!
Ok
Kiran dai ta kuma yi shi kuma be amsa mata ba
Ta mike tans wani takun isa ta tambayi gurds dake waje ina aleeyu
Nan taji yaje asibiti matarsa ba lafiya
Wani dadi taji ta koma ta fadawa hummy ai matar ce ke rashin lafiya Allah sa ma daga nan ta cika kowa ma ya huta amin ni kuma na dauko my amal
Da dai ya fi musu arziki na binsu suna ki banda haka waze ki ki nusaiba
Hmm ai kedai bari nasan mezan yi ko ban auri aleeyu ba wannan ce damar da zan koya ma matarsa hankali na nuna mata tawa iyawar!
Heeh tawan shi sa na biyo ki ai mu ruguza musu zama in yaso ma wuce
Dan yanzu kin fi karfin auren aleeyu sede ogan sa
Hmm ke ki bari kawai amma aleeyu namiji ne ni nasan ina son sa kuma ni na rasa amma shi ma seya rasa abunda yake so a tashi wasan a 1-0
*********
After hour biyu likitan smith ya fito yans ajiye gloves aleeyu ya mike yace dr.oll ok?
Hmm (da harshen nasara suke magan)
Mun tsaida jinin amma ba a samu an ceci ran abun cikin nata ba wanda keda wata daya da kwana biyu kuma hkn ya faru ne saboda carelessness din ka kaima kana takura mata ta hnyr saduwa da ita sannan kuma ta fado kan abu me nauyi a kula saboda gaba ya fada yayi gaba
Zaunawa dabas yayi a kasa yana sauke ajiyar zuciya ya dinga nananata innallilahi a gun ya dafa goshin sa tabbas yayi kuskure abunda yake bukata gashi yyi silar sa
Burin sa ya kula da cikin da fatima zata samu ya fara jin motsin sa a cikin ta yayi magana da babyn sa hawaye ya zubo masa i wanted to experienced what i missed!
All that a father need to experience am so unfortunate!
Dakin da aka maida ta ya leqa an sa mata wasu nau'orori a jikin ta.
Fuskar nan fayau mezan fada miki fatima i cant face u!
Badan sallah ba babu inda zashi seya ga tashin ta.
Bilal ne ya kawo masa wasu kayan
Man ka canja wayanan anata kallon ka
Bilal i killed our baby
No ka bar fadan haka ai kaddara ce u are nt at fault!
I am duk sanda nusy ta shigo rayuwa ta se wani abun ya faru bad with me
Nusy kuma?
When tazo!
Dazu
And ?
Ya fada masa komai da ya faru
Ya dafa kan sa yace you and ur nusaiba gashi nan ai se ka cigaba da biye mata zata kashe ma aure a banza a wofi
Ni yanzu haka ma tana gidan fa
Aleeyu kennan kayi tayi kaji ni ba ruwa na am out
Hmm
Muje ka raka ni na duba ko ta farka nasan akwai kura a kasa in fatima ta tashi kawai burina kar ta ce zata koma gida dan bazan barta ba
Kai ka sani!
***********
Suna zaune kawai a gun har kusan awa biyu sannan ta bude idanta dishi dishi kawai take gani harta bude ido tangarai jikin ta yay tsami ta dinga jin jiri
[22:24, 18/09/2017] Khairee Muhammad Sani: *46*
Komawa tayi da baya ta kwanta kanta na sara mata ta furta sunan Allah
Shiga yay da sauri ya jinginar da ita jikin pillow
Sannu fatima
Uhm kawai tace
Ga bandage a goshin ta dan ji ciwo inda ta buge
Sannu kinji
Uhm ta kuma ce masa
Daga karshe ta ce masa meya same ni?
Ki bari kiji sauki tukuna ko
Ya bilal
Uhm nana ya jikin
Da sauki
Ya bilal cikin ya zube ko
Hmm ki...
Tsakanin ka da Allah ya bilal fada min meya faru?
Hmm kai man fada mata ni nayi waje personal matter din ku ne!
Yana fada ya fice
Yay waje kanta ta yi gefe da tace ya aleeyu cikin ya lallace ko?
Shiru ya mata ya kamo hannun ta
Fuzgewa tayi tace tell me kawai ban bukatar kana taba min jiki nasan kayi sanadin cikin jikina saboda son zuciya irin naka?
Fatima ya fada a tsawace cikin dakiya da karfin hali irin na maza don't you dare!
Kar ki fada min magana kina nufin ni na kashe dan cikin da ban san ma kina da shi ba
Oh haka ma zaka ce ko nagode ka fita ban san ganin ka wallahi ka fita
Tun kan nasa a zo ayi waje da kai a turai ne suna da yancin kai zasu bi min hakkina ka fita ya aleeyu out ban kaunar kara ganin ka
Sassauta murya yayi yace cikin muryar lallashi kiyi hakuri ki saurare ni kin san it was intentionally!
Ban san ji kaje kayi rayuwarka da nusaiba ko ma wace i dnt care amma ni ban san ganin ka u are a muderer!
Idan sa ya runtse
Sanan ka kira min iyayena su aiko min da ticket na komawa gida ban san zama cikin gidan da aka kashe min dan da bezo duniya ba ta share hawayen ta!
Rungumeta yake kokarin yi amma ta hana shi se fuzge fuzge take yi tana masa ihu ya fita amma yaki fita ta fara zubda abubuwan gefen ta
Nurses suka shigo dan duba meke faruwa
Oh freez sir
Ya matsa ya harde hannayen sa nan da nan ya koma aliyu hydar gadanga!
Soja mazan fama yayi wani cidin cidin da fuska ya bata rai ya bi su da kallo sannan ya bi fatima da kallo ya ce cikin karaji oll of u out now she is my wife .
But sir,
I said out
Ficewa suka yi dan sun san waye aleeyu a garin
Ita kanta seda taji gaban ta ya fadi amma ta fuske
ya ce nagodewa Allah da kika ji sauki kin nuna min hakan ta wannan haukan da kike alhamdulilahi daukarta yayi cak yayi waje da ita
Ta dinga yakushin sa da cizon sa
Bilal ya sha gaban sa aleeyu me ke nan?
Babu ruwan ka ina son koya mata hankali ne yarinyar nan bata da kirki
Yi hakuri aleeyu ka barta bata fa da lafiya ka fa sani
No ta nuna min hauka nima nawa haukan zan nuna mata after oll jinin mu daya!
Yana kokarin sata cikin motan bilal ya kulle ya bishi da kallo dan Allah aleeyu ka maida ta ciki a bata kulawan daya kamata in kun koma gida se kuyi tayi amma kuna zubda image dinku a waje aleeyu you are renowed fa!
Da kyar ya maida ta
Ya sauketa kan gado wani irin kallo take bin sa dashi tsabar takaici da kuma hasashen mezata masa ta huce in ta farfado duk ran da ta mike zai ga haukan da yake kira dan be gan shi ba tukuna!
Dr.smith ya shiga ya duba shi ya mata wata allura se bacci ya dauke ta.
Gaskiya aleeyu ba kya kyautawa wallahi ka dinga sanyayya zuciyar ka
Kai fatima zuma ce seda wuta in ban mata haka ba bazata bar ni ba na zauna lafiya ba amma yanzu idan ta farka xan samu lafiya cikin asibitin
Hh kai da fatiman ka se ku halin ku mu yan kallo ne amma nasan ba hakura tayi ba
ni kai na nasan cewa ba shiru zata yi ba amma ai na samu sauki
[23:14, 18/09/2017] Khairee Muhammad Sani: *47*
Muje kaji da waccan ta gidan naka
Kai keda lokacin ta naga kiran ta ai ban da lokacin ta yanzu sede in matata ta farfado tukuna na samu nutsuwa!
Duk wannan nutsuwan mr.horror
A cikin asibitin suka ci abinci ya samu ya dan zauna bilal na zaune tare dashi har dan bacci ya dauke shi be yi kokarin tashin sa ba
Dan yasan yana bukatar hutun
********
Shiru shiru ba aleeyu ba waysr aleeyu dole ta koma masaukin ta cike da haushin aleeyu na ki neman ta.
Amma ta harhada tugu kala kala da zata masa dan raba shi da fatima.
********
Da safe bayan ya tashi ya yi maza ya duba ta bata tashi ba
Hakan yasa ya yi gida dan yin wanka ya sako kaya ko barrack baze leqa ba
Yana zuwa yaga mutanen sa a falo sun yi ado zasu fita dan yin siyayya
Rungume shi take kokarin yi ya dakatar da ita ya daga mata hannu
Me aleeyu ai is normal!
Ina zaku?
Kasuwa
Sekun dawo
Ba rakiya
Hararta yayi ya ce kina sane da cewa ina da marar lafiys ko
Baki san kice min ya me jiki ba
Oh waye baya da lafiya
Matata
Ba seka fada min ba nasan cewa matar ka ce ni se anjima
Tayi ficewarta
Ya bita da harara!
******
Kuka ta fashe dashi a cikin motar su hummy na lallashin ta me na kuka
Ba zaki gane ba humaira baki san yadda nake san shi ba me seya fada min cewa matar sa Allah sa ma ta mutu!
Hmm ya isa muje ko
Hmm amma zan yi magani sa!
************
Komawa yayi asibitin ta fsrka tana cin abinci kuma da nurse a gefen ta tana rike da magani da allura
Tana gamawa ta bata maganin ta mata allura
Ta basu waje!
Ya karasa kan ta ya jikin ya fada cikin hade rai besan bata fuska ta bata masa rai!
Da sauki ta fada cikin hararsa
Ya na kallon ta wa kike harara?
A ina
Hann zakiyi mamaki na ai bilal din baya nan
Me nawa dashi?
Saviour din ki ne ai naga jiya shi ya cece ki ko
Hmm kai ka sani kuma mugu kawai
Kunnen ta ya ja da karfi
Ahh ai ba karya banw muguntar kake yi min ai
Wallahi sena koma gida
Ta ina
Inda nazo
Da kudin wa?
Kudin abba na
Hah ina zaki gan shi
Hmm ina ruwan ka kaide kasa ido.kayi kallo kawai amma na barka dan ban yarda bakin cikin ka ya kashe ni da raina ba kamar yadda ka yi min sanadin da ko ya
Wallahi in kika kuma ce min na miki sanadi ni da ke ne
Ai ba karya bane kayi min sanadin da ko ya
Dan ko yan naki ne nace naki ne ba gumi na bane yyi resulting kika samu dan ko yar ai kokari na ne ba naki ba
Hararsa ta kuma yi zaka ga kokari ai ganin idon ka
Wai tsaya ma me kike nufi da abba ze miki me?
Ba dai abba na ba?
Uhm
Bakin ta ya matsa tayi kara da kyar tace me haka? Ka cikani ni ban da lokaci da karfin yin fada yau wallahi ka bar ni kawai!
Ki fada min me kika shirya min
Ai zaka gani da idan ka
Oh my God ina kika samu waya?
Kuma yaushe kika yi wayar?
Kin ma maidani wani yaron ki ko ? To kiji ba inda zaki koda namam jikin ki zan.dinga yanka ina ci babu inda zaki ki rubuta a wannan small kwakwalwar taki!
Mara jin magana
Ya muke da kai
Ke komai kina da amsan sa
Yadda kake da bakin magana haka nima nake da shi
Hadata yayi da jikin karfen gadon
Ta runtse idan ta dan tsoro bata san meze mata ba fatima in kin san ma kin hada min bomb gun abba ki tabbata kin karyata kan ki yanzu ba anjima ba dan bazan yarda abba ya kwace min ke ba i cant afford it!
Ya ture bottle na magani a kasa ya tarwatsa plate din jkin ta na rawa bakin ta ta bude a hankali tace
Na kira abba karami yace zai zo ya dauke ni mu koma can tare dan kai kashe ni xaka yi
Ni ne zan kashe ki kin taba ganin inda masoyi ya kashe sahibarsa ?
Look ba wanda ze raba ni dake se mutuwa ki sa wannan a cikin wara coner ta zuciyar ki ni aleeyu hydar ban barin ki fateema ko kin ki ko kin so ki dauka cewa ma daga yanzu duk wani movement dinki ina sane dashi!
Sokuwar yarinya kawai nags alama kin fiya fitina da kin zaman lafiya
Yayi waje a zuciye reception yaje dan jin waya bata waya ma da ixinin wa!
*#teamaliyufatima*
[31/10, 22:57] Khairee Muhammad Sani 💄: NANA FATIMA
47
NA KHAIRAT UP
allurai aka mata da karin ruwa an daura mata drip da jini dan tana da bukata ga bp dinta yayi high.
*************************
Aliyu wai ina zaka kai mu ne
Be kula ta balle yace ci kan ki ma
A wani fili suka sauka aka shigar dasu mota kuma tafiya me tsayi suka shiga wani fantsameman gida wanda banda sojoji ba bu kowa a gun yana fita aka fara sara masa cikin falon ya shiga.
Xaune na hango wani mutum xsune cikin shiga ta alfarma yana karanta jarida.
Sir! Ya fada ya kame shima ya sara masa
Oh aliyu come in
Yes sir
Kun karaso kennan
Yes
Good
Ya jikin matar taka?
Alhamdulilahi
Sit!
Ya zauna a gefen sa ya sa aka kawo kayan sanyi
Cikin turanci me dadi irin na kasar ta yan ghana yake magana
Aliyu tell me what happened?
Sir its nusaiba
Ohhh that gurl
Yes sir
Naxo da complain a kanta saboda ta tada min kura a gida ta tada min tashin hankali tsakanin ni da matata da mahaifana.
What nusaiba what are u saying aliyu ka manta bikin ta za a yi? Next week.
Yes sir i know kums kasan aliyu baya karya
Tell me in details
Komai ya fada masa bayan ya gama yace dams na fada ma ne dan ka ja mata kunne ka kuma hukunta ta ka rabani da ita tun kafin na mata wani abun taci darajar ka da ni kadai nasan mezan mata yadda ko suna na bazata kuma fada ba ko da kudi.
Na sani aliyu amma kar ka kyalata saboda tana yata ka hora ta ka hukunta ta yadda bazata kuma shiga irin wannan rayuwar ba na baka dama
Ill postpond the weeding dnt worry ni ksina nusaiba ta dame ni kowa complian har shi big boy dazata aura aliyu ka ladabtar min da ita
Ban san how ba amma you have to do it for me and for urself.
Thanks sir ya mike
Har kofa ya raka shi ya juya.
Cikin motar ya koma suka bar gidan ba wata tafiya me nisa suka yi ba suka shiga wani gidan
Hankadasu peter yayi cikin dakin ya bude musu idon su
Ta fara yamutsa fuska aliyu what the hell?
Ina ne nan kuma?
Sabon gidan ki
Peter a basu abinci
Ruwa
Kaya
Amma ba fita ba kallo no any enjoyment.
Aliyu ka manta waye baba na?
I know kuma yasan da hakan u ll regret knowing me wallahi
Abinci sau daya a rana kuma peprish one ruwa cup daya ya ishe su su biyun
Tayi wal da idanuwanta aliyu mugunta me haka
Ficewa yayi aks sa kwado ta baya
Nusaiba mun shiga uku
Mun kawo kan mu haka aliyun yake dama .
Ke aliyu wasa yake
Wane wasa kina kallo inda aks kawo mu ga kuma sharudai daya gindaya a kan mu harda wai abbi ya sani.
Innalillahiwainna illahir rajun na shiga uku aliyu ya cuce ni ya zamu yi yanzu nasan abbi in yaji me muks yi ze goya masa baya ya ma na komai wayyo Allah.
Ni na shiga hurumin da ba nawa ba daga rakiya
Dalla can shiru harda ke ai bayan ma ke kika kawo nanah.
Zaunawa tayi a kasa ta fashe da kuka mun kawo kan mu.
***********************
Bayan kwana 2
Bayan kwana 2 su abba suka sami ticket suka zo garin turkish
Asibitin da suke suka fara sauka
Nana ta farfado lokacin suna zaune ysna bata soup ysna mata hira ta dan murmusa masa tasan yayi haksn ne dan yaga tana walwala sega inna talsi da abba da hashim suks shiga dakin a tare.
Inna talai ta fashe da kuka nana ji yadda kika rame sannu yar nan sannu.
Uhm inna ya kike
Lafiya
Abbana .
Sannu uwata sannu
Sannun ku da zuwa yaya
Youwa
Zaunawa suka yi
Ya hashimu yace sannu zahra ya jikin
Da sauki
Abban sannu da kokari
Yauwa.
*#teamaliyufatima*
[02/11, 23:56] Khairee Muhammad Sani 💄: [02/11, 23:31] Khaireee: Nana Fatima
Na khairat up
48
Ya hanya?
Alhamdulilahi!
Ashe zaku samu visa kusa
To bamu dai sha wuya ba
Ya jikin nata?
Da sauki
Nana ki yi hakuri da halin maza ai aliyu da ni yake zancen ze zo ya same ni inji inna talai.
Kamshin turaren sa ne ya fara masu salama kafin yayi magana
Ba wanda ya amsa banda abba saura ko a zuciya suka amsa
Abban shi yace kai waya fada ma muna nan?
Waya gayato ka?
Tsugunawa yayi suka gaisa da abban tukuna ya amsa masa faram faram yace ya kuma aka ji da masu jiki?
Da sauki abban
Inna...
Ba wani suna na da zaka kira aliyu ai ba nana kake tozartawa ba zumuncin mu gaba daya kake tozartawa kuma mungode harda ni a hada wannan auren kuma harda ni za a rushe shi shashashan banza da wofi
Yasan inna ta gama shaka se yayi gum fuskar nan cike da damuwa ba wanda ya lura da yadda ya fige su kawai ta nana suke shi ba wanda ya dami da damuwarsa!.
Ajiyar zuciya ya saki
Hashimu ya gaisa da shi suka yi waje
Yana ji abban na cewa ka zo ka sauwaka mata tun kan na ci maka mutunci mara kunyan banza da wofi.
Sumar kan shi ya shafa ya zauna kan kujera ya dafa goshin sa duk wanda ya san aliyu a lokacin in ya gan shi dole se ya tausaya masa ya kuma jajjanta masa saboda ramar da yayi kamar ba sojan ba ko gadanga.
Dafa shi hashim yayi
Sannan ya dago rinannun idanuwan shi ya sauke kan kanin nasa
Ya aliyu kar ka damu komai me wucewa ne kayi ta addua kawai ni nasan kana da gaskiya koda ba wanda zai yarda
Murmusawa kawai yayi ya gyada kan sa ya sha mur kuma sannan yace how i wish zahrau ce ta gane ta fada min hakan
Amma ba laifin ta bane ba abunda ta gani da kuma previous record dina da nusaiba shi yasa ta yarda da hakan amma ni nasan duk duniya mutuwa ce kawai zata rabani da ita ko da kuwa kowa ze juya min baya har ita bszan barta ba saboda ta zama jikina ta zama habbit dina ta zama tunani na ta zama komai nawa na xama addicted to her and devoted taya zan barta?
Nasan ina cikin jarabawa ta ubangiji saboda abubiwan da na aikata ni kaina ban san cewa ina mugun son fatima ba se sanda abba ya dauke ta ya taho da ita?
Ban yi bacci ba i was sleepless ina can ina neman su ashe suna asibiti ta source dina nasa aka nemo min su.
Ya aliyu meya dawo da nusaiban?
Tsautsayi! rabo!
Amma ni nasan am clean kasan tugun mace !me cireka se Allah.
Gaskiya kam makircin mata se su
Hnm ni na ga wannsn wai ni nusaiba zata hadawa husuma? Ta raina min hankali ta raba ni da matata na rasa har dana dake ciki be fito ba haba hashim taya zan barta?
Mummunan mataki zan dauka a kanta wanda bszata kuma min koda kallon banza ne!
Me irin suna na ma taji seta gudu ko ta razana dani take zancen .
Ya aliyu me zaka yi mata to?
Kasa ido kayi kallo kawai amma tabas se nusy ta dandana kudarta.
**********
Nusaiba dubi irin abincin da muke ci yau abinci kamar na fursuna
Ba wani enjoyment!
Ke ni ki barni naji da daya takaicina ko wanka bama yi balle brush ko canja kaya ai kinga kuwa muna cikin wani hali abincin me gashi ba waya da na kira abbina!
Gaskiya i can't take it any more.
Ni ksina aliyu ya iya tsiya walallahi.
Who knows iya adadin kwanakin da zamu yi awannan gun ko a ina muke ma oho!
Kawai suka fashe da kuka a tare kowa na tausayawa kan sa da halin da zasu shiga nan gaba.
Gashi dazu dan mugunta wasu irin pest aka zubo musu ta kasan door ya gagasa musu cizo jikin su yayi rudu rudu yayi ja ga kaikayi ga zafi ba fanka ba AC
[02/11, 23:56] Khaireee: 49
Abban zaune kasa kan wata sallaya da yayi sallah aliyu ya shigo da kayan abinci ya ajiye musu ya koma gefen gadon ya zauna
Dauke kan ta tayi daga ganin sa
Ya gyada kan nan da ya saba ya maida hankalin sa gun inna talai da tun zuwanta magana daya me kyau bata hada su ba bayan da ba haka suke ba sossai yaji ba dadi kodan wannan ma yasa yaci uban nusaiba da ummi ayi doubling purnishment en su sai yaga sun jigata zai kyale su dan sun masa illah ba kadan ba.
Nana ki tashi kici abinci ko
Inna ni ban jin yunwa
Ki sha ko tea ne
Hmm inna bana jin yunwa fa
Ya hashim ya mata magana haba zahra tun jiya ba ki ci komai ba tashi na hada miki tea ki sha irin wanda nake miki da mo sisto ta uwar amal
Dariya ma ya bata ta dan muskuta indai kai zaks hada zan sha dan nasan ka iya sossai
Good my sis .
Da biyu ta fada dan mutumin ya ji ba dadi kuma tayi nasara .
Ya hada mata tea ya mika mata ta amsa tana kurba da zafi sossai ashe ta kona harshen ta
Aliyu ya amshi cup din ya ajiye ya riko ta are u ok?
Banza ta masa
Ya hashim ban ruwa na sha
Ok
Ya mika mata ta sha ruwan.
Inna talai ta ce zo aliyu ka xauna ka min bayanin komai
Inna kin san ni zaki tambaya na fada miki ko abba a gaban shi komai ya faru saboda haka inna abbana ku sa shi ya salame ni ni kam ban iya zama da ya aliyu in ko kuka matsa min zuciyata zata buga ina bukatar space da hutu a rayuwata amma ku rabani da ya aliyu ban san ma ina kallon sa.
Kallonta kawai gogan yake yi yana mamakin ta yadda ta ke zaro jawabi wai ya sauwaka ma in ba haka ba zuciyarta zata buga saboda shi aliyu hydar mijin ta?.
Abba ya ce kiyi min shiru mutuniyar banza ana magana kina magana kece aliyu?
Yaya wannan yarinyar da gaskiyarta bazan iya barinta da aliyu ba dan ya kaini bango ya ban takardar yata.
Saki? Saki ? Saki? Ni aliyu na saki fatima? Next to impossible!
Tsugunawa yayi ya fadawa abba d inna talai komai na zuwan su nusaiba harda irin takunkumin da yasa musu
Wallahilazim abba ban taba cin amanar fatima ba kuma ina kaunarta abba ku min rai ku bani dama ta karshe komai zai iya samuna in na rabu da fatima abba ka bawa abbana hakuri ni kam ina kaunar ta
Ni fa bana son zaman ehe a sauwaka min na samu me yi dani me kuma lokacina ato
Tsugunawa aliyu yayi har kasa a gaban ita *NANA FATIMA* aliyu ya tsugunawa tayi matukar mamakin hakan kwarai da gaske.
Ta fuska
Abba yace aliyu meye haka tashi tashi ba a wa mace haka seta raina ka
Abba zan yi komai indai zata hakura
Kar ka damu ba me rabaka da matsrka kai keda iko da ita
Yaya bazan ma musu ba naji bazai saketa ba amma zami koma da ita gida saboda kar ya mata wani abun.
Abba nayarda kuje da ita indai bazaka raba mana auren ba ni zan jure rashin ki a kusa dani na wani dan lokacin amma banda na har abada.
Fatima idan da amana kauna bece haka ba har ana jin kanmu a kan laifin da ba nawa ba
Ci kan ka bata ce masa ba .
Inna talai tace ya isa haka kaje ka hada mata kayanta su xama a hade yadda in an sallame mu xamj koma gida ni kaina garin nan ya ishe ni da kallo masu jajjayen wuyan nan!.
Inna kin daina sona kin daina kaunata
Ai laifi kayi ali dole a hukunta ka ai.
Yayi kwafa ya fice waje a fusace
Yana fita suka sa dariya dukkan su dan butar uwa inji inna ze mun saita masa kansa an hora shi yadan darajar ki babba ce.
Inna......
*Juma'@t mubar@k*
*teamaliyufatima#*
[04/11, 17:02] Khairee Muhammad Sani 💄: NANA FATIMA
na khairat up
50
Inna nifa babu inda zani na hakura dashi ma ni kam
Uhm uhm baza ayi haka ba ai danuwan ki ne naka se naka kowa hakuri yake balle ma ke da alin ya sauko
Inna da yan'uwan takan nan ake amfani ana cutar mutum zumuncin ai nayi kokari fa
Abbanta ya mata tsawa ki kuma tofawa uwata kinji nagode ai aliyu dana ne yadda kike ya fi mini ke ma wallahi
Abban shi yace haba yaya ai ita aka ma laifi kuma a dake ka? A hana ka kuka?
Ai kai kake taya ta yake yin abunda taga daba ku cigaba nayi shiru ku kuke da iko da ni ai ita yar gwal kai kuma me da nagode
Jin haka abba yayi gum da bakin sa yasa yayan nasa ya ni haushi
Nana tana shasheka ta kwanta ta juya bayan ta
Kiyi uwani saboda na gutsuri naman ki nayi gunduwa gunduwa dashi in ba ki yi wasa ba zan je gun babban wannan yarinyar ya bawa aliyu auren ta tunda tana son sa a kan ki ke yar'uwar sa dama na waje.....
Nifa abba ban ce bana son shi ba ka daina hadashi da wannan zan iya karyata duk ran da muka yi ido biyu da ita walahi.
Aka sa mata dariya ja'ira kawai da na koya miki hankali in nuna miki aliyun nawa ma gwarzo ne yana da masoya da dama ke din me?
Ta fashe da kuka abba ni ko?
Eh ke din!
Abba kana jinsa ko
Ai wasa yake masa yayi wa uwanin shi haka ne?
***********************
Bilal yana zaune a part din su yana wani aiki aliyu ya shiga da salama ciki ciki
Rabon da ya gan shi a haka har ya manta yadda yasha mur ya bata rai old aliyun shi ya dawo
Guy ya?
Hmmm kai dai bari man ina cikin wani hali ya dau cup din ruwa ya kurba ya gyara xaman sa can kuma ya yarda cup din jikin bsngo ya tarwatse
Ah ah aliyu meya faru?
Ai nayi danasanin sanin nusaiba a rayuwata wallahi yarinyar nan dole na koya mata hankali
Metayi ma kuma
Kasan irin tuggun su na mata data hada min ba karamin bomb ta min ba
Me tayi
Komai ya fada masa
Ya kama baki kai kam ka shiga uku
Yanzu haka da inna da abbana da abban nana suna garin nan ciwo ya dawo sabo tana asibiti kwanan ta 3 yau
Kuma wai inna da abbana wai na saketa har da ita ma fatiman kaji wani masifa zuciyata zata buga in aka rabani da fatima!
Cool down guy ba abunda zai faru sai alkhairi ai nasan ka zaka yi hukunci daidai da yadda ya kamata kar ka sake ka kyale nusaiban nan
Ai zata gane shayi ruwa ne! Ni kuma namiji ne namijin ma jarumi aliyu nake jijjiya nake
Hmm ayi hakuri dai a mata horon sojoji daidai da yadda zata dauka kaga son ka take!
Abunda yasa na ke raga mata kennan da amma yanzu ta yi kadan
********************
Cikin kwan 2 suka lallace jikin su wani iri ga ba wani motion jindadi ko kuma hutu sun rame sun lallace ga rashin wanka d afita kullum kuka suke yi aliyu kuma yaki dawowa ta bashi hakuri ta shiga 3 ita kam taga rayuwa
Ga duhu kamam bata taba ganin haske ba a rayuwarta.
Ummi kam kullm se sun yi fada saboda ita ta jawo mata.
***********
Seda ya kwana 3 be koma ba dan yasan maganar daya ce ya saki nana shi kuma koda hauka bazai saketa ba.
Yau ya shirya cikin kananun kaya ya je asibitin su inna na waje ya gaisa dasu sannan ya shiga harda hade rai dan yaga inna na shirin kawo masa hari.
Jijiga kanta tayi kawai tana murmushi.
Ta fito daga wanka kennan ya shigo suka hada ido saurin dauke kanta tayi daga gareshi ya juya ya kulle dakin tana hankalce dashi ta dauke kai again ta zauna mai ta dauko ta fara shafawa yana jikin kofa yana kallon ta ko kyfta ido baya yi
Ta gama tasa doguwar riga ta gyara xaman ta da kyar tace ina kwana ciki ciki
Lafiya ya jikin?
Da sauki!
Allah kara sauki
Amin
Kin karya ne?
Uhm
Me kika ci?
Uhm
Wai ba kya magana ne kuma?
Uhm
Wallahi zan sa ki msgana yanzu
Hmm
Karasawa yayi kusa da ita ya riko hanun ta!
Kuyi hakuri da wannan kafin dare!
*#teamaliyufatima*
[06/11, 20:32] Khairee Muhammad Sani 💄: NANA FATIMA
NA KHAIRAT UP
51
Kwanan su goma cif a asibiti likitan ya basu sallama suka koma gida.
Abba ne ya tursasa shi ya kaisu gidan aliyu.
Yana office besa sun koma ba
Kawai aiki yake amma hankalin sa na gun nana dan gaba daya ya kasa nutsuwa in yarinyar nan ta kafe a raba auran nan abban shi ze bata fuska yasa dan ma abban na hanawa ga inna talai ma.
Mtsw.
Bilal ne ya shigo cikin office din ya zauna hash! Wai meye ne bilal
Hmm kayi hakuri aliyu
Na me?
Ka kyale su nusaiba
Saboda?
Sun sha wuya cikin sati biyun nan baka ga yadda suka yi ba ita kawar tata ma bata da lafiya saboda yunwa ga shi ita nusy ka katse auren nata baban ta ya ma kawaici dan ya fi haka a gunka ka yi hakuri ka kaisu gida ka yafesu!
Wa ya ce kaje ma tukuna ni baka ga irin tuggu da masifa da ta hada min ba aurena yana cimin barazana fa na rasa yadda zan yi ni ina gaya maka ma kaina hayaki yake yi.
Ni dai kayi hakuri ko dan abbin ta?
Bilal...hannun shi ya rike ni zan iya yi ma nana magana na mata bayanin komai zata gane amma da tausayi wallahi sun lallace sun rame sun yi baki sun zama abun tausayi.
Ka zama lawyer din su ne?
No ni dai nasan abokina me tausayi ne me hakuri ne kuma me tawakali ne.
Kar ka mun dadin baki ko bazan hakura ba kuma zan dau mataki a kan duk wanda zai shiga tsakanina da nana zan masa kome ma
To ni na ma laifi kennan tunda ni gani nake kamar na isa da kai kaima ka isa dani shi yasa na yanke hukunci
Don't tell me!
Abunda nake tunani shi kake tunani
Yes haka nayi ma
Shitttt bilal you are such a......!!!!
Naji nidai sun ban tausayi suna ma asibiti a kwance an basu gado basu saba da wuya ba ka ga yadda suka koma kuwa?
Dariya yasa ya gyada kan sa yace kayi daidai dan dai kai ne amma da ba wanda ya isa wallahi
Nagode da alfarma.
*****
wanka tayi tasa kayan ta yan daidai ta zauna a fall suna cin abinci semovita inna talai ta tuka musu miyar kubewa danya da ita suka taho daga kano dan ita bazata iya da abincin turai ba
Suna ci cikin plate daya harda hashimu da abba da inna suna ci suna hira
Salamu alaikum
Wa'alaikum salam.
Sannunku da dawowa
Youwa
Zaunawa yayi shima ya na cin abincin
Ko bani ne naga inna kina hararata haka.
Ban sani ba mara kunya ai muma jibi zamu koma
Hooo Allah ya kaimu
Amin .amma bada matata bako
Ya sa a bakin sa ya na kada kai dan dadin miyar inna har yanzu baki daina iya girki ba tsohon hannu kennan
Gaba dayan mu xamu tafi banda kai
To fa
Sekin dawo amma banda matata
Ya mike abbana zan shiga nayi wanka na fara muku shopping.
Yana dariya ya shiga dakin dake kasa
Inna nifa da ku zan tafi
Kyale shi fada yake dama ai dake zamu tafi
[07/11, 18:44] Khairee Muhammad Sani 💄: [07/11, 18:17] Khaireee: NANA FATIMA
NA KHAIRAT UP
52
washe gari ya hashimu ya kawo musu tikitin su na tafiya washe gari zasu koma
Tana zaune a dakin ta ita kadai kwance take a kan gado ta lumshe idanuwan ta kafafunta a mike suke tana murza hannayen ta tagama zurfi wajan tunani bata masan da shigowan aliyu ba
Yana tsaye kan ta kawai kare mata kallo yake daga sama zuwa kasa nanan shi me kyau ce da kyan hallita ya zama dole a koda yaushe ya dinga godewa Allah da ya bashi mata irin nana me cikar komai da kowacce mace take bukata.
Ta ina ma ze bari a rabashi da ita salon wani mugunta irin nasu inna bazzi yuwu ba
Gefenta ya xauna ya riko hannun ta da take murzawa ya dan murza shi ma
Bude idanuwanta tayi ta sauke su kan shi wani irin shock yaji ya shige shi kamar shocking
Ya bata fuska
Tana kokarin janye hannunta ya bata rai ni kike gudu fatima?
Ai abun gudun ne shi yasa nake gudun naka!
Hmm ki daina fadar haka nasan cewa sometimes am rude,sometimes am showing attitude, amma kin san cewa wani lokacin ina nuna miki too much love ko?
Ta ina love ko wahala
Murmushi yayi ya dan rankwafo da kan sa ya hade bakin shi da nata ya mata light kiss ya saketa yace wannan wahala ce fatima ko dadi?
Hararsa tayi ta bata rai kar ka kuma dan ka rasa wannan damar da kuma iko
Too inji wa? Ni da matata
Ka bar yin sabo dan ni ksm na ma nisa saboda rabuwa zamu yi
Ok ke kike da ikon yin sakin kennan?
Hmm tace masa
Wannan karon ds fada fada yake magana ya bata rai kin dan Allah zan ajiye muhimmsncin ki a gareni a gefe na taka miki rashin kirki kinji ko ni akan wannan kalamar ds kike fada zan iya manta matsayin ki na gyara miki zama ki bini a slow mu xauna lafiya.
Ni dai ina cutuwa ya aliyu sabods haka ka min adalci ka sauwaka mini!
Fatima ya fada a tsawace kar ki sake this should be the first and last tym da zaki kums min wannan maganar umarni nake baki matsiyana na mijin ki
Ya mike naji kina zaki gida to ki sa a ranki bake ba zuwa se randa na yarje miki zuwa understand?
Rau rau tayi da idanuwan ta xata masa kuka
Ya dakatar da ita!
Dont you dare ko a drop of tear ya zuba zaki yi mamakin me xan miki kar ki maida son da nake miki ya xama weekness dina got it 👉🏻.
Cikin shasheka ta matse bakin ta da hannun ta tana ajiyar zuciya sannan ta kulle idan ta mikewa yayi ya fita.
Yana fita ta barke da sabon kuka ta hade kanta da pillow tana kuka.
Be jima da fita ba ya dawo rike da waya a hannun shi ya mika mata
Kallo ta bishi da shi tukuna ta na neman karin bayani
Ya ki mata magana
Ya kara a kunnen sa gata baby amal
Da sauri ta amsa
Hello my amal
Uhm mami na kin manta dani
Ah ah kin san ban da lafiya amma kiyi hakuri
Mami na ki dawo ko ni na zo ina kewar ki
Ta na digar kwalla ta kalli inda mutumin nata yake tace uhm ai zan xo kin kusan daina kewata
Mami abba na yace wai se an dade zaki zo
Ze aiko a taho dani nida uncle majeed ya kawo ni in anyu hutun skul
Kallon sa tayi ta masa wani kallo
My amal ina jiran ki kina dai karatun ko ?
Eh mami ni dz fawaz muna karatu kums muna son ki
Nima ina son ku ina kewar ku nima ina son ganin ki
Mami ga umman ki kema
Dariya ta bata wato ummata ko ?
Eh man ni ba ke ce ummata ba?
Uhm
To ita ma ita ce umman ki ai
Haka ne smart amat the brilliant
Hah mami na ina son ki
Nima haka to bawa umman tawa
Amshe wayar yayi ya kara a kunnen sa baby amal kar ki sake ki bawa ummata ki bar mami ta huta bata da lafiya
To abbana se anjima .ok my baby!.
Wai me haka ?
Ya xaka min haka ina son magana da umma
Baki da wannan hurumin kina ji ko
Amma.........
Ya fice daga dakin
Mtsw wai ni ina tawa wayar?
Ta mike ta fara duba ko wane drower ko xata gani bata gani ba
Ta dafa goshin ta au ashe fa a kitchen na barta kasan fridge ta fada
Sauka tayi
Su inna suna falo suna zaune
Ins zuwa uwani ?
Inna kitchen abu zan dauka
Ok se kin fito
Shiga tayi ta tsuguna
Lekawa tayi aiko ta ga wayar hamdala tayi sannan ta dauko broom ta fara turawa harta samu ta jawo wayar ta fito waje.
Dauka tayi ta kunna yaki kunnuwa kila ba carge bara nayi plugging wayar.
Dakinta ta koma tayi plugging seda taga ya kawo wuta tukuna sannan ta shiga wanka.
Tana gama kimtsawa ta zauna ta kunna wayar ta miki ta sa wa dakin sakata ta koma ta zauna a kan gadon
Ta tankwashe kafafuwan ta
Ta danna num umman ta
Har zata tsinke ta dauka
Hello nana ya jikin naki
Umms ds sauki
Kin tabbata ba abunda yake damunki
Eh umma da sauki na daina jin ciwo kamar da
Allsh kara lafiya
Umma baki biyo su ba
Uhm zan xo ai
Umma zan biyo su yaki bari wai ban bin su ni kuma ins kewar ku na gaji da wannan auran na ya aliyu
Kul ! Kar na kuma ji ni bana son kina maida karamin abu ya xams bsbba ki kwantar da hankalin ki kiyi zaman lafiya da mijin ki
Umms karamin abu kuma?
D'an cikina fa ya yi sanadi kuma ya min wannan rashin kunyar shi da wannan nusaiban
Wani lokacin abinda ido ya gani bashi ne zahiri ba
Hmm umma kullum ba kya goyon bayana sena ya aliyu dake da abba kullum ku shi ba kwa son laifin sa sede nawa
Ba haka bane ba
Bszaki gane ba
Ki dinga wanka sossai dan jego kike yi kema nasan innar ki xats miki amma ki dage tunda gobe zasu taho
Eh umma amma da kin sa baki ya barni nazo hutu ko kwana 2 ne!
Ki bude kunne kiji mezan fada miki ke fa mace ce baki san yadda zaki dinga tattala namiji ba!
Ksmar ba mace ba ita wadda take kokarin kwace miki mijin meta fi miki da shi da zata ja ra'ayin mijinki ba kya wannan tunanin?
Ita ta fiki son aliyu bata son raba shi da kowa tafi son shi da ita ita kadai tal
Ke kuma fa?
Kin kasa tsaida zuciyar ki kina wasa da damar ki da son da yake miki
Ina nusar dake cewa in ma aliyu na miki wani abu to kece sila ke kika jawo seki san yadda zaki jawo ra'ayin mijin ki
To umma mezan yi
Ni zam fada miki yadda zaki kwaci yancin naki ma nana?
To umma me dan kin taimaka min ni ina son ya aliyu halin shi ne bana so
Ba shi da wani hali naki halin dai daban
Uhm uhm umma nida shi dai
To naji zan miki sako seki duba ki karanta ki kuma nazarta in kin ga dama ki kokarta ki kwaci kan ki in kin tsaya kunci kuma oho miki
Umma zan kokarta
Kar ma kiyi man ke ce a ruwa ni ina ruwana ina gidana ina jindadi shekara da shekaru
Hhh umma gori ne abun ma
Eh nayi din
Se anjima
Zan je nayi sallah
To umma nagode ina jira kuma
To
*teamaliyufatima#*
[07/11, 18:43] Khaireee: Harta kwanta ta kasa bacci ta ding juye juye tana janjana abunda umman ta ta fada mata amma ya xata yi dole ta kwatar wa kan ta yancin ta sannan ta nuna masa ita ma mace ce kuma ta san kan ta.
*WASHE GARI*
Sun gama shiryawa da safe ta gama komai su inna sun kimtsa ta zauna kasa tace to wai ke kina ta bacci ba ke a tafiyar ne?
Eh inna ba ni
Kin fasa
Eh
Saboda
Be barni ba
Shi wa
Ya aliyu ?
To shi yasa bazaki bimu ba ko
Uhm
Kin yi shiru
To inna so kike ta bimu mala'iku na tsine mata kuma da zunubi a kan ku
Kai bana hanaka shiga min maganar nan ba?
Eh inna amma dai
Ubanka nace
Uhm
Abba kuna jin inna zata zuga ta
Inna kiyi hakuri tsakanin miji da mata se Allah
Ba'a shiga tsakanin miji da mata se kaji kunya kina gani sun ma shirya ta daina fushin ta hakura.
Tayi kasa da kanta
Ai shi kennan shi yasa suka raina ku ai mazan tunda kuna hakura cikin sauki
Inna gaskiya gwara ki tafi saboda kina hada min tashin hankali a gidana
Haka kawai kina bushe mata kunne ta ki mijin ta kaga hashim tashi mu shiga da kayan mota muje na sauke ku na dawo na lallaba gidana zata rushe min shi
Aliyu zaka ga gida mara kunya ke kuma in ya kuma miki irin nada kar ki tuna dami dan bsme shigar miki
To inna kiyi hakuri ba wai na hakura da laifin da ya min ba ne aa kawai dan be bani izinin tafiya bane ba kuma kinsan illar hakan ya kike ganin zan kasance gobe kiyama cikin jerin mata masu fita ba tare da izinin mijinta ba.
Shiru inna tayi can kuma tace shi kennan ya isa haka Allah baku zaman lafiya amin
Haka zaki ce inna
Ka daina min magsna mun bata
Ni din wa innata kiyi hakuri kisa mana albarka
Kullum muna yi amma kar ka kuma aikata abunda kayi mata
Insha Allah wancan ma kadara ce
Allah kiyaye
Amin.
Har airport suka raka su sannan ya koma gida wanka ya sake ya sa unifoarm din sa ya tafi aiki.
Wuni tayi tana tsara yadda zata yi yau in ya dawo
Mamaki yake yi mesa nana ta sauko ko dai wani abu take tsara masa yasan halin ta.
[10/11, 16:28] Khairee Muhammad Sani 💄: NANA FATIMA
NA KHAIRAT UP
53
*~in dedication 2 fatima isah.~*
Ta gama shirya tabur din cin abinci (dinning ) ta shiga tayi wanka wata black din riga ta dauko me kamar net komai ana gani gata armless
Da wani skirt pencil fari ya kamata dam sosssai ta gyara gashin ta yayi das ta dauko black ribbom ta sa a kanta ta fesa turare ta duba kanta da kyau ta ce hmm thats lyk me!
Tana jin tsayuwar motar shi ta sa flat din white din takalmin ta tayo waje ta dora white din veil a kanta ta sauko daga kan step din tasan bazai shigo da kowa ba shi kadai zai shigo shi yasa da kwarin gwiwa ta sauko kasa
Yana ganin ta ya saki baki yana kallon ta kawai in surprise ya bita da ido kawai
Murmusawa tayi ta karasa kusa dashi ta rungume shi am sorry my man na maka laifi na kasa gane cewa u love me immesely ina son ka nima ka yafe min
Ta sake shi muyi wa junan mu alkawarin yarda da junan mu ta bude masa tafin hannun ta
Ya dora hannun shi a kan nata!
I promise!
Muyi wa junan mu alkawarin bazamu dinga boyewa juna komai ba
I promise!
Muyi wa juna alkawarin ba zamu bawa mutum na 3 kofar shiga rayuwar mu ba
I promise u!
Alhamdulilahi!
Amma irin wannan sudden change din fa daga ina?
Hmm ba ko ina kawai my love for u have waken
Ah am so happy gaskiya amma kin hakura ko kin san Allsh ban san me nusaiba ke nufi ba a wannan lokacin ina son ki da yawa shi yasa bazan iya rabuwa dake ba .
Nima haka
Amma na dau mataki kwakwara a kan ta na....
Ta dora hannun ta a kan lips din shi shhh no more nusaiba only me.
Ok my lady!
Tare suka ci abincin suka zauna suka sha hira suna kallo
Ranar ba karamin dadi sojan yaji ba dan yaga chanji a gun sahibar sa ba karamin dadi yaji ba tare suka kwanta cike da kauna da farin ciki.
************************
Abbi na ka yafe min na daina son aliyun abbi na baka ga yadda ya sa muka shiga wani hali ba ga yunwa, ishi ruwa, duhu,wasu irin kwari ya zuba mana ji yadda jikin mu suka yi rudu rudu suja baci da cizon kwarin
Ta fashe da kuka abbi na ka daura auren da koma waye na huta
Ai da sani na aka yi miki hakan saboda nasan cewa kin raba masa zaman lafiyar gida kin rikita masa kai har an samu rashin abun cikin matar yanzu kin koyi hankali ai jiki magayi!
Abbi na am sorry ai ko alyu gwal ne na hakura dashi kennan!
Da ya fi miki
Abba haka kuke hora mutane dama?
Ai ba abunda aliyu ya miki saboda ni ya rangwanta miki kuma ai ya ma baki abinci da ruwa kin ga kuwa kadan ya hukunta ki sannan ma ban so bilal ya fiddo ku ba da wuri da kunyi wata daya ai da ya fi min
Na shiga uku abba gwara da yazo abbi na daina wallahi na horo.
Ai shi kennan kya kuma!
Aliyu ba hakuri gareshi ba a kan abinda yake so se ki kula
*********************
Abbu na kun dawo ?
Uhm my amal ya gidan
Abbu ina mami na da abba na?
Hooo aiko ? Ina mami da abbu?
Cikin kukan shagwaba tace ah ah tana bubuga kafafunta a kasa abbu na ka fada min man ina mami na
Sorry my amal in anyi hutu zasu zo nan ko in kai ki
Ta murguda bakin ta ta juya masa baya tana hawaye
Oh my God!
My amal kar kiyi kukan nan naki zan kai ki kuna samun mid break dan Allah kar kiyi nima zan yi kukan fauzan ma ze yi kuma new baby ma zeyi ki daure kiyi hakuri uwata!
Ta juya ta buda masa tafin hannun ta promise abba a mid break zaka kai ni nida fawaz?
Naji i promise!
Hoo mamana rigima da ke da abban ki da mamin taki duk halin ku daya wallshi kun cika rigima kamar kun fi hitlar ma
Hhh abbu na ta rungumeshi
Suhailat na gefe ta ce hoo ku dai wayanan kun fi kowa.
*************************
Zo man matas
Uhm uhm
Ni ko
Eh din
Kaiii kaiii kaiii
Zo man matas ki min hakuri kinji ki zo kiji
Ta matso kadan
Wannan ai ojoro ne daga nesa nesa!
Ta kuma matsowa jawota yayi ta fado kan sa
Mitsinan masa kirji tayi
Ahh muguwa matsa mage kawai
Hararsa tayi
Ya riko kugunta ya zago hannun sa ya rungumota mu kirga yau kwanan ki nawa da yin tsarki?
Ba labari har yanzu
Saura kwana 10 fa
Subanalahi me karya?
An wuta
Kamin anjima?
Ya mushuu
Hhh yer rainin wayo fada min ai ina kirgawa saura kwana 3
Kai ya soja harda sa ido abun?
Seda haka na cutu da yawa fa kin san yadda nake ji jikina har mazari yake yi wallahi in na ganki ke kuma se shigar kwalele ki ke min ke kuma keda Allah
Hhh hutu nake ai
Okk okk hutu ko ?
Zakiyi tsarki ai zaki gane kuren ki in na damke ki zaki yi kuka sossai.
Ni nasan cin zali na zaki yi
Sossai ma har sekin ce min in tausaya miki.[12/11, 18:29] Khairee Muhammad Sani 💄: NANA FATIMA
NA KHAIRAT UP
54
*dedicated to fatima isa*
Hhhh ni din wa ma ina zan fara shiga gonar ka
Rungumota yayi yana kissing sannan ya saketa yace ai kin ji tsoro kennan
Eh naji kam na san hali ne!
To ki kiyayeni
Yes boss!
Suka yi dariya gaba dayan su a tare.
*************************
Bayan wata daya komai ya zama normal soyayya me karfi da kulawa ta shiga tsakanin soja aliyu da nana fatima yayin da aliyu ba ya iya wuni seda tunanin nana baya komsi se nata duk abunda zai bata mata rai gudun shi yake yi haka ma nana.
Sun gama yarda da juna dari bisa dari.
Tana kitchen tana musu girkin dare ta jiyo takun shi amma ta basar tana murmushi kasa kasa
Ta baya ya rungumota ya mata peack a gefen wuya wad up ? My lady?
Hmm irin wannan love kuma yau meya faru
Ohhh kinji ki ai dan ina nuna miki love dina kennan ina neman wani abu ne an gaya miki kowa irin ki ne?
Hooo! Am sorry dearie
Kasan na gama hada kaya na fa
Gandoki !!
Kai kuwa shekara kusan 2 fa ban je gida ba kuma yanzu saboda Allah naki farin cikin komawa gida kuma ina ta son naga babyn ya majeed da ya umar
To me tukicin na na barin aikina?
Uhmmmm ta fada tana jijiga kafa me kake so?
*You only you i want to be by ur side olwys*
*nethier fae from you nor close to you but i am ur shadow*
*the hrt says always i should be your only relative*
Hararsa tayi
Ya soma mata cakulkuli ta zame kasa tana dariya ka bari ya aliyu bana so cikina ciwo
To ni kadai ne relative naki ko?
Eh naji na yarda
To mu fasa zuwa 9ja!
Hah nasan dama wayo ne zaka min ni dai uhm uhm wallahi se mun je i miss amal fa
To mommy amal zsmu wuce gobe ok ?
Yes ok!
*******************
Cikin shiga ta alfarma suka tafi airport bilal ne ya raka su
Ta saka glass a idan ta black irin sun glasses din nan
Hannun ta cikin na hydar
Takawa daidai suke yi har suka shiga cikin airport din
Yana ma bilal bye suka ci karo da da wasu
Nana ta dago tace auch what...
Maganar ta makalewa tayi ta juya ta na kallon aliyu .
Sannan ta juyo ta ce handbag din aliyu u again?
Bszaki barni na huta da mijina ba kennan to kin yi kadan yanzu kasan da hakan kennan shi yasa ka mana booking at this tym tare zamu wuce da ita kennan
Hannun shi yasa kan lips din ta shhhhh !
What shhhh! ?
Hea! Nana cool down ni wallahi naji dadin ganin ki kodan na baki hakurin abunda na miki na shiga tsakanin ki da mijin ki am sorry secondly na son raba ki da baby amal am sorry for that and am sorry for loving aliyu amma ki sani aliyu ya fi karfina bszan iya zama dashi ba cox he loves you soooo muchhh sooo muchhhh!
And hah! Meet my man my husbsnd shi ma yana sona da ban san me so ba ban san me caring ba tunda son nawa was one sided love amma pls fotgive me !
Aliyu ka yafe min kaji find a place at your hrt and forgive all my deeds
Ta rungume nana
Pls mu msnta da komai
Ta nuna musu mijinta kuma ta amshi num wayar nana suka yi sallama
Aliyu ko magana be mata ba balle ya kuma kallon ta tun bayan kallon farko da ya mata duk da haka seda nana ta tada rigima!
Bayan sun yi boarding ya harareshi
Ya dai!
Ai nasan kana cikin farin ciki kaga first din ka
Oh my !
Ni kuma?
Sau daya fa na kalleta
Oo kana fada min kallo daya ka mata ma lallai old memories sun zama fresh ko!
My wife spare me ba ruwana dan Allah mu xauna lafiya!
Cikin shagwaba ta ce me sa ka kalleta?
To am sorry na daina
To naji
Show me kin hakura!
Ta ciji kumatun sa
Youwa my apple eye 😘.
**********************
Ya majeed ne ya dauko su daga airport
Tun a mota nana ke zuba kamar ba gobe
Har seda aliyu ya gyara kwanciyar sa ya yi folding hannun sa guda biyun yana pls spare me nsna na gaji da surutun nan ..
Nima haka ya aliyu na gaji
Ta mintsini aliyu a kirjin sa.
Ta mintsini ya majeed a gefen wuya
Oouch! Muguwa mage kawai
Suka sa mata dariya
Tun a cikin gate suka tarar da dangi ana jiran zuwan su
Amal se leke take
Aliyu da majeed suka fito
Ba nana
Amal tayi rau rau da ido ina mami na abbu na
Uhm mami bata zo ba
Ai seta bare baki
Tuni nsna ta fito ta rungumota my darling kar kiyi kuka dan Allah am hare
Mami na oyoyoy oyoyo
Ta mike ta rungume umma tana murnan ganin ta
Tare suka shiga cikin gidan suka xsuna a tsakar gida ana murnan ana yaushe gamo da juna kowa ta ga ya canja mata
Haka ma umman taga nana ta canja mata tayi kyau tayi kiba tayi bul bul
Suna daki tana cin doya soyayya da kwai amal na kwance kan ciyar ta
Umma na gefe ta ce nana ba wata matsala ko?
Umma alhamdulilahi wallahi
Madalla ai kinga da kika kwantar da hankalin ki kin xauna lafiya kema kin canja shima ya canja u are oll happy ko
Eh umma
Kinga mesa iyayen ki suka hada ki aure ds aliyu ko?
Umma na gane dalili da ya hashimu na aura nasan zan kware shi saboda yana sona yana kaunata kums zeyi komai da nake so tunda baya son laifina zan zamo kamar nice mijin
Shi kums ya aliyu jajirtacan namiji ne ko da yake nunan tsana ashe so ne akwai bambamci tsaksnin shi da ya hashimu tunda shi ya nuna shi ya isa dani bani na isa dashi ba
Kuma umma na koyi darasi cewa ba lallsi ka samu duk abunda kake so ba a rayuwar ka
Kuma xabin Allah shi ne daidai abunda babba ya hango yaro baxai hango ba koda ya hau rimi
Ni se daga baya naga gata kuka mana duk mu hudun da ni da ya aliyu,da ya hashimu, da ya suhailat!
Kuma ni alhamdulilahi
Ya aliyu mutum ne me saukin kai da daraja mutum kawai halin shi ne daban shi kadai a cikin mu ya na danne feelings din sa
Yanzu kin hango me muka hanga muku?
Yes ummata nagodewa Allah na gode muku
To mu kara gode masa!.
Ta kwantar da amal ta kwanta bayan ta musu addu'a dan ta gaji da yaww.
[12/11, 21:27] Khairee Muhammad Sani 💄: Washe gari tare suka ci abinci ba kunya aliyu ya zo ya zauna a gefen su umma amal na kan cinyar sa ya na bata abincin tana bashi ita ma a baki
Ya bawa nana ya bawa amal su ma suna bashi abincin
Inna talai tace lallai aliyu baka da kunya wallahi to nan ba garin ku ba ne na garin mu ne!
To inna ai kune bakin soyayya masu kunya mu kuwa ya'yan zamani ne
Eh kam naga alama kam ku yan zamani ne ga zahiri ina gani
Ya sa dariya suna gamawa suka mike suka shirya domin zaga dangi dan an kwana 2 ba a hadu ba.
Kwana 2 tsakani
Suna tsakar gida yana yanke mata farcen kafarta
Tana cin appe
Amal ta shigo da vanila ice cream tare da fawaz yana cin goruba
Ta kira su youwa yan albarks yaran kirki fawaz ki zo ka bani in ci ina nema dama
Aliyu ya bita da ido kawai fawaz ya bata
Suka shiga gun umma
Ke me hadin ki da goruba?
Wallahi kwana na 3 ina son cin gurubar nan har wani iri nake ji yasin
To ko dai kin harbu ne?
Hararsa tayi ai ni bana kwadayi kasani
Uhm ta ina xan sani my dear sede wannan karan
Ki daina tuna min ban raini cikin amal ba kuma wancan ya lalace saboda ni to wannsn i ll take care of it ksman raina
Hhhh to wa ya ce ma ina da ciki ?
Alamu na gani
Saboda ina cin goruba?
Aa
Saboda wasu changes din da na gani a tattare da ke
Hmmm bszan iya da kai ba
Ai ni nasan ni gwarzo ne nafi karfin head din ki.
Nan dai su kai ta muhawara a tsakanin su.
***********************
Sun je asibiti an tabatar musu da juna biyu take da kuma watan cikin 2
Ba karamin farin ciki aliyu yayi ba da wannsn labarin
Ys kums takatsantsan da cikin komsi take so yans nemo mats duk dare kuma komai nisan abun
Cikin da nasa tsarabar ya zo na ciye ciye da kwadayi.
Kullum bakin ta na tauna kullim har tsakar dare tana tashi tayi ta koma ta kwanta.
Gidan su suks koma dan umma tace ta gaji da fitsarar su aliyu baya kunyarta.
Amal ma binsu tayi gidan nasu wannan hutun wata 2 ya dauka shi yasa ya dadde a kano.
Da kyar inna ta bari suka koma da nana amal ma da kyar aka raba su.
Kullum son shi karuws yake a xuciyar nana haka ita ma kullum da son ta yake tashi yake kwana ga kulawa da take samu.
So yake in ta haihu ya maida ta makaranta ma shi kam.
Lokaci na ja har lokacin haihuwar ta ya cika lokacin aliyu ya zama cautuious a kan matar sa da abun cikin ta
Asibiti suka koma
Kwanan ta 3 ta santalo twins mace da namiji kamarsu daya da nana sak yaran jawur dasu
Umman shi ta kira shi kwana 2 tsakani a taho da nana gida wanka
Umma jirgi fa bazasu iya tahowa ba ina bukatarsu kusa dani nima umma ta ki barni dasu ko
Kai aliyu yara biyu fa ba wasa ba bazata iya ba ka dawo min dasu gida kawai
Ko ban isa ba?
Ah ah umma zan musu processing na tahowa
Good!!
Kinji wai umma ku tafi gida wanka bazaki iya ba
To me a ciki
Me a ciki kuma?
Eh man kwana nawa ne?
Ke naga alama ma dadi kike ji xaki tafi ki barni tsawon wata biyu ko
Uhm uhm ni ban isa naji dadi ba kawai dai hakan shi ne bazan iya dawainiyar yara 3 ba
Waye na ukun
U mana
Ya ja hancin ta seki shirya na watsa ki gida nima na huta dake amma ill miss my kids ya shafa fuskokin su.
Cikin kwana 2 aka samu suka tafi 9ja
A gidan aka yi suna yaran suka ci sunan iyayen su da umma da baban shi.
Kullum suna wsya da vedeo call suyi ta hira yana kallon yaran shi da suke kiba dasu suna fresh kaman babarsu.
Nima na kusan tahowa na taho daku saboda ina kewar ku gaba dayan ku ina gs har amal zan dauke
Aa kar ksyi haka ai amal babyn ya hashimi ce kar ka raba su tunda ga wasu guda 2
Ga abir ga afra
Shi kennan na hakura amma kin san me
Uhm uhm
Na kusan dawowa gida gaba daya ma walahi ns gaji da nan akwai abunda nake yi ina gamawa zamu dawo
Alhamdulilahi naji dadi sossai da sossai
Allah ya tabatar
Amin.
*************************
Sun yi arbain sun zaga dangi zuwan aliyu tayi tunanin ma xai ce su koma tare seta ji sabanin haka ya dawo gida kawai an amshi appeal din shi na dawowa gida.
Gidan shi ya gyara sosai aka kara dakuna biyu sabon gini ya koma under govrnment din kasar mu.
Mrs.aliyu hydar so yanzu zaki iya zaman dani?
Ya na iya zama da tsoho ya xan yi !
Har mun samu rabo guda uku sai a lallaba ai
Kai lallai kin rika kin girma ni ne tsohon
Eh man kace saurayi ne man
A haka dai kika san wata take sona bata son bacin rai na
Tasan dawa yake referring
Ta jefa masa filo tana dukan shi da hannun ta tana masa masifa wato nusy ko to kwalelen ka ta zama tarihi to sai dai ki lallaba dani har mutuwa.
Ya rungumeta ke wasa nake u re my 1 and only my sweeto
Ki sani bazan taba mantawa dake ba ke nake so ni ba wata ba
You re my soul kece aliyu kuma aliyu shi ne nana fatima
Uwar yarana mamin amal wa twins
Ita ma rungume shin tayi tana dariya
Na ja musu kofa.
************************
A nan na kawo karshen littafin nana fatima
Kuskuren da nayi Allah ya yafe
Ina mika gaisuwata ga dukkan masoyan wannan littafi
Ina fata na isae da sakon.
Mahakurci shi ne mawadaci
Bin iyaye
Hakurin zaman aure
Soyayya
Zumunci!!!
Duk nayi kokarin nunawa a wannan littafin
Da fatan kun ji dadin wannan littafin.
*daga taskar khairat up*
*wannan littafin na sadaukar da shi ga kawata aminiyata kuma yaruwata fatima isa sambo (nana) ina ji dake sister*
Ina mika gaisuwata ga marubuta.
*teamaliyufatima#*
Download Nana Fatima Littafi Na Daya Complete
0 Comments
Thank you for this comment