[9:51AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: [12:30PM, 7/1/2017] mrs j moon: *RAYUWAR BAHIJJA*
Didecated to mumm Abdul *(bebeelo)*
Dasunar Allah mai rahama maijin qai.
*01*
"Queen queen!! Shine kiran da wanani matashin saurayi keta ta fad'a da qarfi amma wacce yake kira tayi kunnin uwar shegu dashi.
Da sarsarfa ya sha gabanta yana qare mata kallo fuskansa d'auke da murmushi. Taja gyefen hijabinta ta rufe fuskanta tana dariya qasa qasa.
Ya dungure mata kai "kunyar qaryane wannan kikeji queen, kinaji ina ta kwallamiki kira amma kikayi banza dani ko?
"Uhmm yaya bilal kenan, ta yaya xan ansa maka irin wanna uban kiran akan hanya. Tana fad'an haka ta rabe ta wuce da sauri yabita suka jera taja ta tsaya ta kafeshi da idanu shima kallonta yakeyi.
Cikin muryanta mai sanyi tasoma magana "don Allah yaya bilal katafi abinka sabida ba girmanmu bane yin hakan, ko kamanta kaid'in dan gidan sarki ne ni kuma 'yar gidan liman. To inkamanta natuna maka yanzu, yin hakan ba girmanmu bane don haka na had'aka da Allah kabar biyoni kana tareni. Ta juya tana mai gyara ruqon littafan islamiyyarta tayi tafiyarta batare da ta ko waigoba.
Sututi yayi yana vin bayanta da kallo yana ayyna dirinta tare da surarta aransa. Ahankali ya furta"lalai inkin girma za asami shamshaqiyar budurwa, ya cije babansa na qasa tare da sosa sumar kansa wanda ke nannad'e sai kyalli keyi irin na fulanin usul 'yan daji.
Ya juya xuwa majalisarsu ya zauna shiru batare da yacewa kowa qalaba, tunanin maganganun qaramar yarinyar ke mishi yawo a brain sosai take bashi mamaki intana magana cikin natsuwa da hikima, kuma komi tafad'a mai amfani ne yaja ajiyar zuciya tare fa cewa " 'yar baiwa bahijjata. Duk suka xuba mishi ido alokaci daya kuma sukasa dariya hara ya watsa musu yaja tsaki ya bar musu wurin
[1:35PM, 7/1/2017] mrs j moon: Da sallama tashiga gidan, gwagwgo bintu ce ta amsa. Taqarasa kusa da ita tad'an russuna tace "barka da yammaci gwagwgo ya jikin nana? "Barkanmu bahijja, nana tasami sauqi har na aiketa. "Madallah Allah yaqara lafiya "Amin kedai 'yar albarka. Murmushi tayi tare da qarasawa ciki.
Bataga gwogwgo lanti ba don haka ta tube kaynta tasa na aiki ta soma cika randunar da ruwa sanna tasoma haramar d'ora sanwar dare.
Cikin qannanin lokaci ta dai daita wata qatuwar tukunya amurhu sannan tayi sanwar wata madai daiciya da alama ta miyace babbar kuma ta tuwo.
Tana tankad'en gari Nana ta iso cikin fara'a tace "sannu adda bahijja da aiki "yawwa sannu kema, ya qarfin jikin naki? "Nawarke ai.
Ta dubeta ta girgiza kai "anya Nana ba rashin lafiyar qarya kikayiba kuwa? Darita saki tare da matsowa kusa da kunnen bahijja cikin rad'a tace ban iya qarin siran da akayi ba shi yasa nace cikina na ciwo sabida tsoron dukan malam mamunu. Dan qwashin kanta tayi tasaki qara zata gudu ta damqe hannunta tace "don Allah dakamin kubewan can daxan kad'a "angama maa.
"Ina gwagwgo taje? "Taje wurin magani, wai tanaganin adda hindu mayu sun kamata. "Toh fa aina ta had'u dasu? Oho mata, kinsan dai halin gwagwgo da iya habbaka bala'I, komi yasameta tace jifanta akayi ba aciwon Allah d'akinta sai da sanadi don kawai rashin wada taccen imani.
"Uhmm to Allah ya kyauta, yakuma bata lafiya "Amin dai kam.
Tana tuqin tuqin tuwo gwagwgo lanti tadawo tare da hindu.
Tana yimata sannu da dawowa tayi banza da ita tashige d'aki fuuuu Nana ta tabe baki tamiqe tashige lungunsu.
Tsaf tagama aikinta ta nemo gwagwgo bintu ta kwashe mata domin baza ta iyaba kuma tasn kotakira gwagwgo tasan baxa takulataba.
Aguje hindu tafito tayi baki rariya tasoma sheqa amai bahijja ta tai maka mata ta d'auraye bakinta tana tajera mata sannu wanda bata amsa ko d'ayaba.
Ta ratayo jikkanta ta leqa "gwagwgo sai na dawo. Cikin kumfar baki ta amsa"kada Allah yasa kidawo lafiya, shegiya mai baqin hali, mai kama da aljannu kawai bacemin dagani ko intaso in dakaki. Da sauri tafice tana sharan kwallah.
Awaje ta had'u da malam ya cire mai hansin yabata yayin yabama nana ishirin suka russuna kakayi mishi godiya.
Yauma ita da nana suke ta kicikicin d'ora abincin dare duk sunyi zufa sakamakon itacen ruwa ba bugeshi yaqi kamawa kuma gwagwgo bintu batanan, sai hawaye suke na shaqan hayaqi. Hindu na zaune tana kallonsu ko sannu takasa ce musu sai qorafin hayaqi ya isheta qaurins zaisa mata ciwonkai.
Malam ya shigo hayaqi yayi masa maraba tuni yasoma tari ya hango su nana cikinsa suna ta fifitawa ga kuma hindu zaune ta hard'e qafafu.
Cikin zafi yasoma kiran "lanti lanti!!! Tafito d'aki tana gyara d'ankwali alamar barci takeyima.
Wani kallon banza yawatsa ma yace "aikin mikikeyi kikabar yra na aiki cikin wannan hayaqin? Tasoma sosa kai narashin gaskiya ganin takasa kare kanta ya d'ora da cewa to na soke sa su girki irin wannan mai yawa daga yau. Ya juyo yana kallon hindu yace "tashi muje chemist adubamin ke. Ahankali ta miqe tasanyo hijab.
"Kufito waje nace ya umurci su bahijja, suka fito idanu duk yayi ja sai xufa suke sharewa. "Inbanda rahin imnai irin naki lanti mi yara 'yan shekaru 12 xasuyi miki a kitchen? Kai Allah yashiryaki dai.
Sallamar gwagwgo bintu yakatsema malam bambamin fad'ansa.
Ya amsa sallamar yayin da su nana suka rungumeta suna murnan ganinta. Malam yace
"Yaewwa bintu tafi da hindatu chemist ayi mata gwajin bitsari da jini muji mike damunta "to malam. Ku kuma kuzo muyi bitan karatunmu najiya suka amsa da"toh atare.
*BARKA DA SALLAH TO YOU ALL*🙋🏻🙋🏻🙋🏻 Allah SWA ya amsa ibadarmu amin.
*mrs j moon*
[9:51AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: [8:55AM, 7/3/2017] mrs j moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(bebeelo)*
©Safiyya
*02*
Ad'akin malam sukayi sallar magriba, sabida gudun fad'an gwagwgo. Amma duk da haka basu tsiraba domin tanajin fitan malam xuwa masallaci taxo qofarshi tayi tayin ruwan bala'I ita kad'ai kamar wata karya. Sai da tagaji dan kanta tayi shiru amma bini bini xatace iskancin banza da wofi.
Sai bayan isha'I su hindu suka dawo. Gwagwgo bintu sallah tayi haramar gabatarwa batare da bata lokaciba.
Kururuwan ihun hindu yaja hankalin al ummar gidan duk suka taru sukayi cirko cirko suna sonjin dalilin ihunta wanda taqi bari alaman dukanta akeyi.
Gyaran muryan malam yasa mutanen suka watse.
Bakin qofar lanti ya ja yatsaya tare da cewa "lanti ba kya da imani ne daxaki tasa yarinya kina bugu alhalin kinfi kowa sanin batada lafiya, ko so kike ki kasheta ne? Tafito duk ta had'a xufa ta hankad'o hindu ta fad'I qasa faf.
Cikin d'aga murya tace "malam gatanan tafada maka uban da yayi mata ciki agarinnan kuma wallahi babu ruwana cikin lamarin domin bansan ta inda ta kwaso wannan abin kunyarba.
Wani kallon tuhuma malam yawatsa mata atake ta sunkuyar da kai narashin gaskiya. "Bintu! "Na'am ta amsa tare da bitowa hannunta riqe da tasbaha tana ja, ta durqusa gefensa tace "gani malam.
Ahankali yace "minene sakanakon gwajin da akayi? Tamiqa mishi takardu guda biyu tare da cewa "ayi haquri bisa lamarin abi komi asannu. Bai amsa takardunba yace "fad'amin abinda ke ciki inji, caraf lanti ta amshe "ai da kaduba dakanka dayafi tunda ita ba...."ke!!!!! Waya sakoki bakin ki ciki da zaki ki tsoma? Malam kenan ya katseta cikin tsawa. Taja da baya tana aunawa bintu harara kamar idonta zaigad'o qasa.
"Ina sauraronki bintu. Ahankali tasoma magana "malam ayi haquri tare da dangana domin wannan abu qaddarace da ga Allah, taja numfashi tacigaba sakamako dai baida dad'in ji domin antabbatar da hindu na d'auke da juna biyu na tsawon watanni uku da sati biyu, kusan watanni hud'u kenan.
Innalillahi wa inna ilaihin raji'un!! Abinda malam yayi tananatawa kenan yana sharce gumi dama yayi xargin hakan zaifaru sabida ganin yawan amai datakeyi ako da yaushe inya tambayi mikedamunta ace malaria da shawara.
Ya sauke dubansa kan hindu da sauri ta ja dabaya tana rawan jiki tasoma cewa"Allah malam sharrin shaid'anne da kuma matsawan gwagwgo akan sai na saida talla tas ko ina zanshiga inje in saida shi, amma don Allah malam kayafemin bazan qaraba wallahi natuba, tafashe da kuka ma tsanani tana cewa "kin cuceni gwagwgo banyi dacen uwaba kaicona.
Malam xuciyarsa kamar wuta yaja dabaya yafice batare dayace komiba.
Lanti da watsama hindu wani lafiyayyen mari wanda saida ta fad'I tasaki qara tace "wallahi kuma sainafad'a gaskiya komi zakimin. Tako soma dukanta baji bagani ta ko ina tana zaginta "shegiya 'yarbanza ina ruwana don nasa miki tallah sai kice nace kibi maza, ita bahijja bata zuwa tallan ne dabatayo gantaliba saike uwar jarabara, to wallahi ahir dinki naqarajin sunnana abakinki tam, ta tureta tashige d'aki tana zage zagen banza tare da ajama gwagwgo bintu Allah ya isa wai ita tayima hindu asiri tabi maza har ta kwaso abin kunya.
*mrs j moon*
[11:49AM, 7/3/2017] mrs j moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(bebeelo)*
©Safiyya
*03*
Gwagwgo bintu bata kulataba taja su bahijja suka shige d'aki wanda duk jikinsu yayi sanyi. Xuwa can hindu tashigo dakin gwagwgo bintu ta duqa agefen qofa ta sunkuyar da kai tasoma magana cikin muryan kuka "don Allah gwagwgo kitai makeni malam yayafemin kada ya koreni, nasan inkinsa baki zai huce.
Asannu bintu tasoma da cewa"hindu baki kyautama rayuwarkiba sam kinbata wayonki kuma kinzubarma da gidanku qima a idon al umma kam, "nasan bayiwa rayuwata adalciba amma ina roqonki da ki taimakeni ki mance rashin kunya dana riqa yimiki abaya wallahi duk gwagwgo ke sani amma yanzu natuba na daina Allah. "To madallah Allah yashige mana gaba, kuma insha Allahu malam zai d'au abin asannu. "To nagode gwagwgo "bakomi tafi kije ki kwanta tamiqe tafice jiri na d'aukanta.
Arba tayi da malam tare da qaninsa aguje ta juya d'akin gwagwgo bintu, arazane ta tareta tana tambayarta "ke da waye kuma? Bata bata amsaba malam ya shigo ya fizgota yayi waje da ita gwagwgo bintu ta biyoshi tana cewa haba malam kabita asannu mana, inrai yanaci hankali ke nemosa, don Allah kada ka doketa. Bai kulataba ya isa wurin inda qanninsa suke tsaye yatura musu ita yace "ku casamin ita har sai tafad'a muku gaskiyan wanda yayi mata ciki. Ciki!!!!!!! Kuma malam? Suka tambayeshi atare, bai amsa musuba ya shige d'akinsa a fusace.
Faruqu sarkin zuciya tuni yasa qafa yyi ball da ita ya xare belt yasoma xuba mata ta ko ina yana cewa yau saidai uwarki ta haifi wata mara tarbiyan amma kedai yau sunarki marigayiya.
Ihu takeyi tana fad'in "natuba baba xan fad'a dogari ilyane kuma gwagwgo ta sani ita tasani in nemo mata kud'I ko ta halin qaqa, afusace gwagwgo lanti tafito tayo kanta tana cewa sharri xakiyimin komi? Faruqu dai dai yadaga belt zai xubawa hindu yaga zuwa lanti aiko ya dage ya lafta mata a mazaunai tasaki qara tayi baya tana sosawa.
Dakyat gwg bintu tayi nasaran tsaida faruqu ya bar dukan hindu ganin xai yi kisan kai.
Ta taima mata ta kaita d'aki ta roqi lanti da kada taqara bugunta don Allah, cikin ruwa bala'I ta amsa "to kanwa uwar gami 'yar baqin ciki munafuka burinki yacika sai kimaza kiqarawa bokanki kud'I tunda aiki yayi kyau 'yata tabi maza, itadai gwg bintu tayi shiru tana kallonta xuwacan tajuya zatafice taji gwg lanti tace "kuma banyafemikiba Allah yasakamin akan 'yarki Nana, insha Allahu ita har qanjamau zata d'auko domin kuwa burina taxama magajiyar karuwai.
Ahankali gwg bintu tadawo daf da gwg lanti cikin matsanancin bacin rai tasoma magana "ba Amin va lanti, baqin baki yayi ta koma miki kanki da yardan Allah kamar yadda yanzu ya koma miki gashinan 'yarki d'auke da abin kunya duk don sakamakon mugun fatanki akan marainiyar Allah Bahijja, kinta kurawa rayuwarta kin hanta saqat kullum burinki mugun abu yasameta, alhalin tana cikin gatanta kika rabota dashi, to ta Allah ba nakiba lanti, baqin bakinki yasami bishiyar tsamiya kuma aniyarki tayi tabinki har yauma tanadi, taqarasa da fad'in axxaluma kawai mai mugun nufi, tafice tabar gwg lanti baki bud'e cike da mamaki wai yau bintu ce ke fad'a mata magana haka bako jin shakkanta, uhm lallai gobe sammakon zuwa gidan 'yar goje yakamani in zana mata abinda ke faruwa domin samo mafita.
Washe gari malam nadawowa masallaci yatara kowa na gidan a dakinsa.
Bayan an gama taruwa yayi sallama tare dayin gyaran murya sannan yasoma da cewa "duk kanmu munsami labarin iftik'in da ya affawa rayuwarmu na samuwar cikin jikin hindatu ta gurbatacciyan hanya, to abisa da haka ni malam yusufu na soke talla agidana akan kowani yaro na gidannan kuma in nasami wani yaqi bin wannan umurnin to za agamu da bacin raina, dafatan anjini suka amsa "eh.
Yacigaba "hindatu kuma zata haife cikin jikinta in Allah yaso sannan bazamu tuhumi dogari ilya akan maganarba sabida ba fyad'e yayi mataba da kanta kaje don haka inta haihu sai abashi d'ansa ko 'yarsa inyana so.
Kowa yayi shiru yana jimani sai sautin kukan hindu ke fita ahankali mai tsuma zuciyan mai saurare.
Tararrafa gaban malam tace "kayimin rai malam ka yafemin natuba kuma ka taimakeni acire cikin don Allah wallhi bana sonsa bazan haifi shegeba wallahi banyafema gwagwgo ita da ilya. Afusace gwg lanti ta fallmata mari bata maida nunfashiba malam ya sauke yatsunsa biyar afusknta saida yayi mata maruka hud'u masu kyau sannan yace "lanti zan tsige igiyata akanki in har baki shiga hankalinkiba, cikin zubar hawaye tafice dakin.
Malam ya dubi hindu yace "baxa axubda cikinba sai kin haifeshi, shine hukuncin daxan miki ta fashe da kuka tana fadin na bani na lalace.
Qauyen kwara kwara qauyene mai tarihi sosai to anan garin malam yusufu ke zaune da iyalansa kuma shine limamim garin gaba daya.
Yana da mata biyu lanti da bintu. Baya da 'ya'ya da yawa su hud'une duka duka lanti uwar gida keda uku bintu nada daya itace nana.Ado d hindu da musa yaran lanti.
Bahijja kuwa 'yar yayan lanti ce tunda babanta yarasu ta taho da ita tuntana 'yar shekara bakwai yanzu takai shekaru biyar ahannunta kuma taqi kaita ganin mamanta ko sau daya sannna sukuma tayi musu surkulle sunkasa zuwa ganinta sam.
Lanti jaraba laqabinta aqauyen.
Kowa yasanta da masifa amma sosai take shakkan mijinta malam domin tasan bai d'aukan iskancinta.
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: [10:50AM, 7/5/2017] mrs j moon😊: *RUYUWAR BAHIJJA*
Deducted to mumm Abbadul *(Bebeelo)*
©Safiyya
*04*
*BUKAR LAMI'DO LGEA PRIMARY AND SECONDRY SCHOOL*
Makarantace daya tilo dake hanyar shigowa garin kwara-kwara, qauyen dake cikin egabi local government ta cikin garin kaduna state.
Ankafa makarantar da dadewa amma mutanen garin sunqi habbakata ta dalilin qin kawo yaransu makarantar sabida da rashin wayewa akan ilimin boko.
Yaran sarkin garin da liman sukad'ai suka soma karatu amakarantar sabida iyayen sun aminta da ilimin sannan sune masu fad'a aji, sai daga baya kum "yan tsirarun mutane suka soma sanya 'ya'yansu gaba gaba har yazamanto fulanin dajin suma sun sako nasu ciki, ganin ta bunqasa sosai yasa aka gina musu secondry sai suka hade sunarta.
Aqasar bishiyar d'orawar dake harabar makarantar yarane matasa su uku suna xaune akan wata sallaya mai fad'i duk sun duqufa suna rubutu bisa ga alamu assignment sukeyi.
Xuwa can dayansu ta rufe littafinta tare da furta "Alhamdulillah. Wacce ke gefenta ta d'ago tana kallonta "badai har kingamaba? "Gashinan idonki yabaki amsa. "Uhmm lallai Bahijja kinji dad'inmi ke komi baya miki wuya sam musamman darasin turanci da lissafi. Murmushi tasaki tare da matse hannayenta wuri d'aya sukayi 'yar qara sannan ta amsa "kema wasa kikasa aranki maryam amma da komi baya miki wuya, sabida haka kima kanki fad'a kikoma kamar da yadda nasanki da maida hankali akan karatu. "To qawata xan dage insha Allahu "to Allah ya yarda "Amin. Tamatsa kusa da dayan wacce take ta tsaki tana tura baki, kunnen ta bahijja taja da qarfi wanda sai da tayi ihun axaba, tana liliya kunnin tana hararanta tace "wallahi adda bahijja nakasa samo amsa ne shine abin yabani haushi har nayi tsuki amma kiyi haquri namanta kintsani tsuka sam. "To naji iya surutu, tana dariya ta motso jikin ta tace "to adda taimakamin insamo amsa ko na tsira daga bulalan mr.Joshua.
Cikin taqai taccen lokci taga yimata bayi tare da samo amsar, cikin jin dad'I tace "Allah yabiyaki da aljanna addata mai sona"Amin maryam ta amsa wacce itama ta kammala aikinta.
Nana ta cigaba da cewa "wallahi mr Joshua baya da imani kuma bai wani iya kayarwaba sai uban cewa kungane? Inba a amsaba yabi kowa da bulala akan dole ake cewa angane alhalin ba agane komiba, maryam ta amshe da "wallahi kam maganarki hakane Nana, dawani qaton muryansa kamar ana buga duro, aiko suka sa dariya har da kyalkyalewa, ita dai Bahijja murmushi tayi domin bata fiye yin dariyaba.
Tace dasu "shiyasa ba kugane koyarwansa sabida kun rainashi "uhm adda Bahijja kenan, kedai kinji dad'in kinga kina ganewa amma Allah kowa yasan baya bayani mai kyau ko yaya musa naji yana maganar baya fahimtar komi "wani musan? Maryam ta tambayeta. "Na gidanmu mana; dariya ta kwashe dashi har tana riqe ciki, cikin fushi Nana tace "miye haka wai? Ta tsagaita da dariyan tana mai cewa "gani nayi yaushe yazo makaranta da zaisan malamin dake koyarwa da kyau da mara kyau. "Uhmm kumafa maganarki hakane maryam, yaya musa baison karatu sam daga boko har addinin, inaga qila wurin abokansa yaji suna fada, "to saidai haka kam.
Bahijja tayi shiru tana sauraransu zuwacan taja ajiyar zuciya duk suka kalleta idanunta lumshe tana murmushi. Maryam ta dafata "ya akayi kuma haskenmu kuma matar yaya bilal. Idonta ta bude sai kuma taqara kullewa, cikin sanyin muryanta tasoma magana "kewar ummata da yaya bashir ya dameni sosai akwana kinnan. Inajin lokaci yayi da zan nemi ganinsu koda gwagwgo bata saniba zan tsere intapi wurinsu. Cikin jimami Nana tace "Adda Bahijja kinsan garin dasu kene? Kuma zaki iya gane hanyane? Hawaye ya zubo mata ta share da bayan hannunta sannan ta amsa "bansan hanyaba Nana amma nasan sunar garin. "To ki haquri adda watarana zakigansu yanxu kada ki gudu wani abu yasameki na cutarwa ahanya. Maryam tace "Eh Bahijja ki haquri inkinyi aure sai mijinki ya kaiki. Cikin jan ido muryanta na rawa tace "wallahi bazan bari sai nayi aureba. Ko angaya muku ni zanyi aure a qauyennan ne? Duk suka zaro ido maryam tace "garin namune qauye kuma? Bata amsaba ta miqe tabi hanyar ajinsu inda aka rubuta js 2A.
*mrs j moon*
[12:40PM, 7/5/2017] mrs j moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
*05*
Suna dawowa daga islamiyya Nana ta dubi Bahijja "Adda mu shiga gidan Adda hindu mudubo jikinta naji dadana dazun tana fadawa malam xata dubota wai bata da lafiya. "Subbahanallahi! Allah yabata lafiya "Amin.
Hindu ta haife cikin jikinta amma yazo ba rai, watan ta hud'u da haihuwa tsohon saurayinta kamal yafito neman duk da sukan da 'yanbani na iya sukeyi masa akanta na tayi abinkunya me zaiyi da ita amma yayi kunnen shegu da su sabida iyayensa sun amince masa, ba adau lokaci mai tsayiba aka sha biki ta tare gidan mijinta, yanxu haka ciki tasamu mai laulayi sosai.
Basu juma suka fito ta rakosu har bakin zaure tana yi musu huduba akan suriqe mutuncinsu banda kwadayi domin shi yakaita yabaro abaya gashinan har yanzu tanbon bai bartaba danjin miji suna goranta mata in har wani abu yahadasu duk da bashiga shirginsu take yiba.
Bahijja ta amsa "kada kisa damuwa Adda hindu, ki bar kulasu, mu kuma kiyi tayi mana addu'a Allah zai karemu "to Bahijja xan qara akan wanda nakeyi, suka amsa "mungode. Tana murmushi tace "kugaidamin da su gwagwgo Nana kice dadarki gobe ta aikomin da dafaffiyar xogale,"to. Ke kuma kiyi ta haquri da gwagwgo "tam Allah yaqara mana haquri da juna "Amin.
Ana sallar magrib suka isa gida. Gwg lanti tana kicikicin tuqa tuwo. Ahankali Bahijja ta qarasa tace "sannu da aiki gwagwgo, kallon banza ta watsa mata batare datace qalaba, jiki asanyaye ta qarasa dakin ta dauko buta zatayi arollah tana fitowa gwg Lanti tasawo kai aiko sukayi karo da juna, batayi wata wataba tasoma zabgawa Bahijja mari tana kaimata bugu da qafa ta ko ina, kuka takeyi cikin sauti mara qara don haka bawanda yajita balle akawo mata dauki. Tuni hancinta yasoma zuban jini da gefen bakinta. Nana ce taxo kawoma mata littafin tajwid d'inta taga abinda gwg Lanti keyi ta kwalla ihu gwg bintu ta kwaso da gudu tayo qafar Lanti, salati tasa sadda taga Lanti kan Bahijja tana duka kamar tasamu sa'arta.
Sai sannu gwg Bintu take jeramata baya ta ceceta ahannun gwg Lanti wanda takusa illah tata haka kawai don rashin imani irin nata.
Malam nadawowa sallah Nana ta fada mishi tana kuka afusace yazo yasami gwg Lanti yayi mata tas kuma yace daga yau intaqara dukan marainiyar Allah bai yafe mataba, daganan ya tasata sukatafi chemist, ahanyarsu na dawowa yayi tamata nasiha na tayi haquri yakusa hadata da ummanta kwanan nan insha Allahu. Aiko tanajin haka tasoma murna tana dariya kamar ba itace mai kukanba.
Yau suke saukan AL-QUR'ANI mai girma ita da Nana da qawarta maryam kuma k'anwar bilal.
Bilal da maryam Ya'yan sarkin garinne kuma sarkin abokin malam ne.
Bilal yana son Bahijja sosai kuma kaf gidansu sun sani amma ita bata bashi fuskaba ganin tayi qanqanta da zance kuma ita batason yin aure agarin sam sannan tana da burin samun ilimi mai zurfi wanda tasan in tana garinnan bazata samu yadda take soba.
****** taro yayi taro masu muqamai da dakkatai makwaftar qauyen da kantomar yankin duk sunzo.
Angabatar da addu'oi tare da kiran dalibai suyi karatu da kuma bawa masu hazaqan cikinsu kyauta. Bahijja tasamu kyaututtuka masu yawa sabida hazaqarta. Itama Nana da maryam sun sami irin tasu. Aqarshe aka kira limanmin garin ya rufe taro d addu'a.
Malam yayi muryana sosai ganin su Bahijja sunyi sauka wanda atarihin gidan a yanxu ba yaron da ya sauke komi sabida basa son karatun, sanan iyayensu basa matsama musu dasuyi, zuwan Bahijja ne sukaga tanayi sannan qananan suka soma binta. akullum malam na alfahari da zuwan Bahijja rayuwar gidanshi.
Yanzu yasami abinda yakeso na ganin tayi sauka don haka zaiyi qoqarin ganin yasadata da mahaifiyarta ko da Lanti bata saniba kuwa.
'Daukan hakkin yayi yawa ace tsawon shekaru bakwai bataga uwarta don rashin imani.
*mrs j moon*
[2:38PM, 7/5/2017] mrs j moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya
*06*
Yauma xaune suke qasar bishiyar d'orawa suna cin abin break dasuka sayo.
Bahijja ta dubi maryam tace "don Allah zanbaki littafan yaya Bilal ki kai mishi, kice mishi na gode yabaki wasu ki kawomin. "Tam kawo insa cikin bag kada in manta. Ta miqa mata, maryam tayi quri tana kallon books din sannn tace "amma lallai yaya Bilal naji dake "kamar yafa? Tana tura littafan a bag ta amsa "da yabaki aron books dinsa dayakeji dasu domin akansu sai da ya doki Munirat don kawai ta d'auka ta karanta, dalilin dayasa taqi zuwa hutu wannan karan gidanmu.
Baki Bahijja ta tabe ta kauda fuska gefe "to ai can tamatse mata kuma, dariyan zolaya maryam tayi "uhmm kedai qawata kodai kishin ya motsane? Tana hararanta "kishin wa kuma? "Na yaya Bilal man, sabida naga abu daya kuke aikatawa ke da Munirat, aduk sanda na ambaci sunar daya a gabanku. "Ke ni nafada miki bazanyi aure agarinanba, inkuma yayanki nasona sai ya jira in gama karatuna sai yabiyoni gaban ummata. Marym tasa dariya "to aishima karatun zaiyi kuma maimartaba yasa mishi gida a kano, agidan yake zaune yan karatu kuma gidan mai kyau sanda mukaje nagani. "Uhmm lallai anaji da yayanki kam "soma kuwa domin shi kadaine babba namiji a gidanmi manyan duk matane. "Aikam a soshi dayawa cewar Nana.
"In munsami hutu zantafi gidan qanwar Abbanmu.maryam tace dasu cikin fara"a Bahija tace "kai haba? "Allah kuwa. "To Allah yakaimu amma zakibamu kewa kam
"Wani gari nana ta tambayeta. "Zaria "ayya aibama nisa "eh babu, gidan su Munirat zani innaje zance Bahijja na gaisheki, murmushi Bahijja tayi tawai bamiqe tana cewa ban aikekiba wallahi.
Sun taso zasu koma gida Nana tace "wallahi inaso inje birni inga irinta, dama nice ke Maryam nake da dangi acan da innatafi baxan dawoba saina zama doctor Nana yusuf imam. Bahijja tasa dariya har tana duqawa, maryam ta kaimata duka abaya tace "Allah bahijja ke muguwace bakya dariya sai kinga mugunta kuma baki saniba dariyan tafi yi miki kyau sabida inkinayi kumatunki duka na lotsaya kuma wushiryanki sai yafito, hakan naqara miki kyau dama zaki tayin dariya haka. "Tunda gani shafan almatsutsai ba, tace tana hararan maryam aiko Nana tasa dariya itama tana mai maita kalmar almatsutsai.
Maryam tace "Allah batun gaskiya koni ina son zama abirni inyi karatun likita nima naji ana kirata da doctor Maryam Ahmad sarki.
Bahijja tayi murmushi tare da cewa to "Allah yacika muku burinku "Amin tare da naki.
"Ni burina inga ummata tare da yayana, nasan inaganinsu rayuwa zai sanza, karatu nasan saina ture nace nagaji dayi. Atare suka ce "to Allah yacika miki burinki "Amin.
Suna shan kwana sukayi kicibus da Bilal. Maryam ta qarasa wurinsa cikin murna tace "yaya bilal yaushe kadawo? Yana jifan Bahijja da murmushi ya amsa "yanxu na shigo ko gida ban isaba na hango ku natsa in kai gaisuwa wurin sarauniyata. Bahijja ta boye fuskanta tace "sannu da zuwa ya hanya? "Lafiya lau. Suka gaisa da Nana maryam ta amsa bag dinsa tayi gaba tana cewa "sai kazo, "a'a jirani acan dandamalin yanzu zanzo ta amsa "tam.
Nana tayi gaba itama ta tsaya jiran Bahijja.
Yana shafa sumar kansa yace "Sweet Queen ya karatu kuma, dafatan kunkusa yin hutu? Kamar batason magana ta amsa"Alhamdulillah, netx week zamuyi insha Allah " good gimbiyata, kungama exams kenan "eh yau mukayi last "ok dafatan yayi sauqi? Tasaki murmushi sannan tace "hausa cefa ba wuya shima murmushin yayi yace "kunraina hausa sosaifa. Tayi gaba tana cewa a'a bahaka bane baya da wuyane dai" to haka akeso ai.
Ciwon ciki yahana Bahijja sukuni tun daren jiya har wayewar gari tana fama.
Gwg bintu ta fahimci al'ada zatafara domin haka Nana tayi mata watanni biyu dasuka wuce.
Gashi malam bayanan kuma Lanti tasa jaraba sai tafita tallan fura ganin malam yayi tafiya sai ta dafa furan da yawa amai makon kadan da takeyi agida yaqare.
Kuka Bahijja keyi na azaba tana cewa dada kikaini wurin ummata xanmutu caraf sai akunnin Lanti tashigo dakin tasoma dukanta tana cewa wallahi ke da ganin uwarki sai a qiyoma in kuna da rabon haduwa, bintu tayi watsi da ita gefe tana huci tace "kina qara tabata zan nad'amiki dukan tsiya!! Idanu waje tace "nidin bintu zaki buga? "Eh kefa Lanti. Lanti ta miqe tafice ganin bintu tana daf da bata najaki.
Haka Bahijja ta kwana biyu tana jinya sannan ta warware. Gwg bintu tayi jinyarta sannan ta tarasu ita da Nana tayi tamusu huduba na sukare mutuncinsu domin shine abin tinqahonsu tare da martabansu.
Kwanan malam uku yadowo, ana ta yimasa oyo yo yana tambayar ina bahijja? ta fito daga kitchen duk idanunta na xubar hawaye sakamakon gwg Lanti batanan kuma tabarmata aikin fura gashi itace danyene ko ruwa yaqi tafasawa.
Muryanta na rawa ta amsa "gani malam kadawo lafiya? Bai sami amsa mataba baqon dasuka shigo dashi yace "innalillahi beauty!!! Kece kika koma haka? Arazane ra dago kanta tayi arba da wani dangayun saurayi sai qamshi ketashi jikinsa.
Fuskansa take kallo kamar tasanshi amma tamanta inda ta sanshi."bakigane yayanki Bashirba ko beauty? Tanajin haka ta rugo da gudu ta cukumeshi sai kuma tasaki kuka tana cewa "mutafi wurin ummata bazan qara kwana wurin gwg Lantiba.
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*This page nakine Aminiyarta Madam Jameela A Ladan. Sosai nakejin dadin yabawanki agareni. Allah yabar qauna.Allah ya raya zuri'a yakuma barki da Alhajinki ke daya tilo har gidan Aljanna Amin*👏🏼
*07*
Rungumeta yayi sosai hawaye na zubo mishi cikin sarqewar murya yasoma magana "baxan barki ba qanwata, qafata qafarki yau insha Allahu. Zamewa tayi ta dago tana kallonsa fuskanta dauke da murmushi kuma ga hawaye yana xuboewa. Hannu yasa yana share mata hawayen yana kuma mata magana ahankali cewa yake "kibar xubda hawayenki hakanan domin yau kibar zaman qauyennan kuma yau jikin umma xaki kwana da yardan Allahu. Cikin murna tasaki murmushi tana qamqame hannunsa.
Bayan angaisa malam ya dubi Bahijja yace "nagodewa Allah SWA dayanufeni da cika miki alqawarin dana dauka naganin na sadaki da ummanki, fatana yanxu shine inkin koma kada kisa wasa akaratunki ki maida hankali sosai yadda nan bada jumawaba ace nazo taron bikin yayen haddarki kamar yadda akayi na saukanku. "Insha Allah zakazo malam nan bada jumawaba "to Allah ya nufa "Amin.
Bashir yabawa malam kyutar kudi masu yawa da kyar ya amsa sannan yayiwa sauran mutanen gidan kyauta suma gwg Bintu kuwa 50k yabata tare da yimata godiyan na jajircewa datayi na kuka da Bahijja alhali wacce alhakin hakan yarataya awuyanta tagaza yi.
Gwg Bintu tayi ta samishi albarka.
Malam yayi yai dashi su jira gwgnsu lanti tadawo sugaisa yace sam shi bazai tsayaba domin tayi mishi hauka zai takata baruwanshi da shirme sabida dahaka gudun afkuwan abu mara dadi gara ya wuce kawai indai ta dawo ace tajira zuwansa na biyu domin amsar gadon da tamatsa aka bata na Bahijja don kula da lamarinta amma taqiyi mai makon hakama sai ta maidata baiwa mara gata.
Ganin ransa abaci yasa malam yayi ta tausansa har ya sakko.
Bahijja da nana sai kuka sukeyi da kyar aka rabasu da juna. Yayi musu sallama ya wuce suna tayi masa adduar sauka lafiya.
Daf daxasu fita garin maryam da Bilal suka wucesu a babur tana kwaltawa maryam kira amma batajiba ta koma ta lafe cikin site tana cigaba da zubar hawaye sabida ganin maryam da yayanta yaqara tunzura zuciyrta cikin kewa.
Bashir ba hanataba har sai tayi mai isarta ta haqura tana sauke ajiyr zuciya zuwa can barci ya kwasheta.
Har suka iso birnin zazzau bata farkaba. Shagalinku hotel yashiga. Har yagama abinda zaiyi akabashi key din daki number l04 sannan yazo ya dafa kafadanta ya girgiza kadan ta bude idanu wanda har suntasa don kuka. Murmushi yasakar mata yace "oya fito budurwan qauye mai barci amota, salati tayi sannan tace "wai har mun iso kenan? "A'a tukunna dai.
Babban parlour mai dauke da 1bedroom sai toilet yashiga da ita. "Zauna inzo yanzu 'yar qanwata. Kai ta gyada tana qarewa parlour n kallo.
Bai jumaba ya dawo dauke da kedoji manya biyu, ya zubesu agabanta yana kallonta cikin kulawa yace "tashi kiyi wanka sannan muci abinci ko qanwata? Ta motsa bkinta ahankali ta amsa "toh.
Fes tafito cikin riga da wando na Pakistan purple colour tayi rollin da mayafinsa tafito kamar 'yan hindustan *hhhh lol*
Sai qamshi takeyi abinta,gabadaya ta sanza kamar ba itaba, hatta Bashir yasha mamakin ganinta domin tayi wani haske sosai ta saje da 'yan birni kamar ba dazun nan take 'yar qauyeba, ya jinjinawa tsafta da kyalliya na gyara mutum cikin qanqanin lokaci.
Suna gama cin abinci suka fita basu zame ko inaba sai *Jamcy beauty saloon*
Ba bata lokaci akawanke mata sumarta sai kyalli keyi dama gashi da tsawo tare da cika sannan aka wanke mata qafa tare da yanke mata farce, ai tuni Bahijja taqara sanjawa sosai ta koma 'yar gayu hatta da ita kanta sai kallon kanta takeyi a mirror.
Ahanyarsu na dawowa masaukin su take tambayar Bashir nan kuma wani gari ne? "Birnin ilimi kenan wato Zaria takama baki cike da mamaki tace "ikon Allah dama nanne Zaria? Lallai tacika birni, Bashir yasa dariya ganin yadda take maganar tare da kama haba "ai sai mun isa kano sannan kiga birni na sosai qanwata "kai ta gyada tare da cewa "to yaya yi sauri mu isa kanon sabida Allah naqosa inga ummata da yaran dakace ta haifa. Dariya sosai yasa sannan yace "sai gobe in Allah yakaimu zakiga umma cikin hanzari ta tareshi "sabid mi?"munyi dare yau domin da tafiya kafin mu isa dare yayi kuma ni banason tuqin dare "ok yaya na fahimta "good girl yace yana sa signer zai shiga hotel din dasukayi masauki.
Misalin 9:00pm suna xaune suna kallo Bahijja tace "yaya kiramin umman mugaisa to" tam qanwata yar qauye ta batata rai tana tura baki yasa dariya.
"Ga umman to yace da ita sanda yaji alamar an dauka cikin zumudi ta maqala akunni tasoma sallama sannan ta dan russuna kamar tana kallonta ta gaisheta.
Sosai suka sha hira kamar ba kudi suke ciba domin har Abba da abokiyan zamanta sai da suka gaisa da ita. Aqarshe tamiqawa Bashir wayan shima sun dade suna magana sanan sukayi sallama.
"Yaya mai mi yasa umma bata taba zuwa ganina acan ba sam? "Yayi jim sannan zuwa can yace "tacemin tanayin kewarki amma watarana kuma sai ta manta dake sannan tana son zuwa wurinki sai wani uzuri yazo ya dauke mata hankali ta manta hatta da Abba mijinta shima yayi qoqarin suzo sai duk su shafa'a sai bayan wani lokaci su tuna.
Cikin hawaye tace "Wallahi duk sharrin gwg Lanti ne dama tasha fad'a min wai ni da ganin uwata sai a darul salam inmuna darabon haduwa. " ta Allah ba nataba, muguwar banza kawai; ai ina shirin zuwa daukoki na hadu da malam akasuwar kwari yana tambayar shagon Alhaji sulaiman mai fata inaji nazo wurin ganin kamar yagaji kuma mutumin qauyene sannan wadanda ke tambaya sai shirme suke mishi.
Najashi gefe ina mishi tambayoyi yana kallona naji yasaki hailalah yana kama haba, sai jinayi yace "kai jinin Bahijja ce tabbas, injin ko kaine bashir? Cike da mamaki na amsa "eh.
Gida nakaishi bayan ya huta yace tunjiya yake yawon neman gidanmu nace bwand zaigane kwatancenka kuwa. Kwanarsa biyu muka zo dama yazo ganin wurine sai ya koma ya zo dake. "Allah sarki malam.Allah yabiyaka da Aljanna "Amin
Washe gari qarfe 8:32am suka dauki hanyar kano, duk garin dasuka wuce sai Bahijja ta tambayi sunarsa wani yafada mata wani yace baisaniba shima.
Dawowar gwg lanti....gari kwara kwara.....🤔
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*08*
Abujajan ta iso sakamakon yaronta musa da yaje ya fesa mata abinda ke faruwa. Tun asoro gwg Lanti tasoma yarfa ruwan bala'I, hindu ce ta tareta tana cewa "haba gwagwgo kibaryin haka, sai kace ba matan liman ba, kai don Allah nibanjin dadin abinda kikeyi kam. Tazaburo kamar zata make hindu tace "nace uwarsa liman din da duk wanda ya rabeshi, hindu taja baya tana qunshe dariya ganin yadda hancin gwg Lanti ke budewa da tsukewa yayin datake bera tsiya ga bakinta na fitar da kumfa kamar taci soap.
"Kinma ubanki dariya 'yarbanza mara zuciya wanda bata kishin uwarta sai na wasu, ban wuri ko in takemiki wuya ahuta, dasauri hindu ta matsa. "Ina kike? Uwar kinibibi, muna fuka akwadaita to za kibani kud'in dayabaki duka tunda ba daga dangin maharba 'yan daji ya fitoba.
Gwg Bintu tayi barin iska da ita. Tayi ta ruwan jarabarta bawanda ya kulata. Hindu ganin taqi yin shiru yasa ta ja mayafinta tayi gidan mijinta tana mai adduar Allah yashirya mahaifiyanta tabar masifa.
Da dare tasawa malam bala'I sai ya fada mata dalilinsa narabata da 'yar dan uwanta uwa daya uba daya.
Baiso tankamataba amma jin tayi tambaya yasa kai tsaye ya amsa "sabida baki cancanci ruqon marayaba, xalinci da cin amanarki akanta yayi yawa, shin ko kina tunanin bansan kinyi surkulle kada wanda ya tuna da ita ba balle azo ganinta, to karkade kunnenki ki saurareni da kyau!! Ni!!! yusufu nakarya komi da hannuna sannan nayi sanadiyar komawarta cikin gatanta. Jiki a sanyaye tasoma borin kunya tana kumfar baki "sharri kakemin kuma kasani gobe kamar yanzu tana gidannan domin zanbi indawo da ita tunda jinina ne bamai rabani da ita.
"To yayi Allah ya kaimu sai inbaki kudin motama kiqara guzuri amma kisani Bashir soja ne zai iya harbeki har lahira kuma ya harbe banza wofi, inkin shirya mutuwa batare da wada taccen istiggifariba to gobe kibisu garin kano, mudai iyakanmu adduar Allah yaji qan musulmi. yana sa aya ya shige d'akinsa yabarta tsaye gabanta na dukan 30~60 hhhh.
Cinkin tsoron mutuwa ta kwanta. Washe gari tayi gum da bakinta batare data qara zancen dauko Bahijja ba.
*Gwg Lanti mutuwa dole ne kam*
10:00am suka isa birnin kano, ta dabo tumbin giwa Jalla babbar hausa ko da mai kazo anfika. *uhmmm ni nace zazzau tafita komi ehee*😏
Cikin murna ummata ta runguneta sai kuma kuka ya kufce mata itama Bahijja n kuka takeyi na murnan ganin ummanta.
Abba yace "to miye na kuka kuma kamar wata yarinya, Hajiya hauwa ce ta janye Bahijja tana share mata hawaye, ahankali take cewa "kukan ya isa haka, ta dubi wata yarinya wacce bazata wuce sa'ar Bahijja n ba tace "Sumayya tafi da ita d'akinki tayi wanka ta huta domin tasha hanya tagaji "to mummy.
Iyalan gida duk suna zaune afalon Abba, bayan angama cin abincin rana. Abba ya nisa sannan yace "Alhamdulilah Allah mungode maka da kanufemu da dawowar yarinyarmu cikinmu bayan barinta ciki na tsawon wani lokaci. Yanisa "Bahijja ta amsa "Na'am Abba "kigafarcemu narashin zuwa inda kike kidauka haka Allah yaso tun fil'azal sai kinyi rayuwa acan. "Bakomi Abba nasan kaddarace zamana acan kuma na dauka. "Allah yayi miki albarka "Amin suka amsa baki dayansu.
"Ga 'yan uwankinan Mujaheed, Bashir, Sumayya sai khaleefa da kuma khadeeja. Auntynku Asma'u tayi aure itama zaki ganta gobe da yar dan Allah. Yajuya yana kallon yaran "ga Bahijja nan tadawo cikinku don haka ina son hadin kanku duk da nasan bana da matsala awannan fannin duk da haka inaso kubata kulawa sosai kamar yadda kuke kula dasauran 'yan uwanku, kuna jina? "eh Abba"to madallah Allah yayi muku Albarka suka amsa "Amin.
Tana zaune gefen umma wacce take bare mata orange tana sha. "Umma dama wai Abban su Sumayya kika aura? Batare da ta kalletaba tace "eh shine, ashe baki mantashiba? "Eh umma naganeshi, abokin Abbanmu mai yawan kyauta. Sosai umma ta yi mamakin rashin mantuwa irin na Bahijja tace "lallai kina da riqe abu sosai, dariya tayi tacigaba da shan fruits dinta.
Bataji Sallamaba sai ji tayi anja hannunta "inata magana kina tunani, to zo muje kasuwa ki zabo kaya mummy najiranmu. Binta kawai tayi batare da tace komiba, dama tana sanye da qaramin gyale ajikinta.
Mujaheed ke jan motar, Sumayya na gefensa, mummy da Bahijja suna baya.
Sai janta da hira mummy keyi amma takasa sakin jiki, Sumayya najinsu tana dariya ganin yadda mummy ke surutu amma Bahijja sai uhmm take cewa.
Bahijja kuwa Mujaheed ne yasa mata ido fa zaran sun hada ido sai ya dalla mata harara yana mazurai ita kam alokaci daya taji yana bata haushi, don haka dasun hada ido itma sai ta harareshi kuma ta murguda mishi baki. Ahaka har suka isa kasuwa suna hararan juna bawanda ya lura da su cikin mummy da Sumayya.
*Autar gwagwgo (mamie waru) wannan shafin nakine. Allah yabar zumunci,nagode da kukawarki sosai*
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*09*
Siyayya sosai mummy tayi mata, sun d'auki aqallah 3hrs acikin kasuwar sannan suka fito.
Zaune cikin mota suka sami Muhaheed yna sauraron karatun AL-QUR'ANI mai girma daya kunna, Manshawiy yana jan qira'ar sa cikin suratul TAUBAH. Yajasu yanayin qorafin sun dade, mummy tayi masa daquwa "gidanku nace sarkin wutar ciki, d'an murmushi yayi tare da duban Sumayya yanayimata magana qasa qasa sukasa dariya "gulmanmun banza mummy tace dasu.
Shiru sukayi dukkansu suna sauraren karatun.
murya qasa qasa Bahijja tasoma bi cikin k'warewa, ta kwantar da kanta jikin mummy.
Mummy tana kallonta tana murmushi a ranta tana mamakin yadda ta iya karatu haka alhalin tana qauye, sai kuma ta tuno mijin gwagwgonta ai limami ne, Don haka ba abin mamaki ba ne don tasamu ilimin addini.
Mujaheed ya saita mirror saitinta sosai yana kallon yadda d'an qaramin bakinta ke motsawa ga idanunta a lumshe gashinsu zara zara, goshinta suma ta kwanta luf luf, alamar atana da wadatacciyar suma akanta.
Baisan sanda yasaki murmushiba ya sa hannunsa yana sosa sumar kansa yana cigaba da murmushi.
Ajikinta taji ana kallonta, tako bude ido tar ta saukeshi akanshi, ya sakar mata murmushi ta daure fuska tana hararanshi saikuma tayi shiru ta bar bin karatun.
Mummy ta dubeta cikin kulawa "cigaba mana Bahijja, muryan tanamin dadin sauraro "ahankali tajuya fuskanta tana kallon titi, tacigaba da karatunta. Sumayya kam kwantawa tayi tana son yin barci sabida ta gaji sosai.
Saida suka biya shagon telarsu suka bashi ya dinka mata kayan sannan suka isa gida.
Kwanarta hud'u Abba yasa Bashir yayi mata registration a makarartan hadda wacce take hade da islamiyya, tasoma zuwa tare dasu Sumayya. Ta maida hankalinta a karatu sosai, sannn tana taimakawa qanninta wurin koyamusu karatu tundaga na islamiyya zuwa na boko.
Shi yasa sukayi shaquwa mai tsanani dasu.
Zuwa yanzu Bahijja anzama 'yan gida, ta saba da kowa na gidan, kowa agidan na sonta domin tana da shiga rai, ga ladabi da hankali, Sun shaqu da Sumayya sosai, haka mummy, komi tasamu sai tace Bahijja amsa Sumayya tayi ta qorafi, wai tafi son Bahijja ita kam dariya takeyi mata intaji haka.
mummy tayi ta qara tunzurata har sai tayi fushi ta tafi part din umma, itama acan umma zata karramata, tayi tama Bahijja kwalo. Haka suke rayuwarsu abin sha'awa da burgewa.
Kaf gidan Mujaheed ne kawai basa wani shiri da shi.
Ko hira takeyi dazaran yazo wurin zatayi shiru haka in nushadi takeyi da ta hangosa zata hade rai tabar fara'a. Haka kawai takejin haushinsa aranta, sam jininsu bai had'uba.
Shi kam dariya take bashi sosai intana cin magani kuma duk bata ranta dazatayi inyaso sai yajata da fada kawai don yaji muryanta sabida shikam muryan ta nayi masa dadi, asannu yake fita koda kuwa fad'a takeyi. wanda shi ke janta fad'an inda ke cemata budurwan qauye ita kuma bataso sam, shi yasa bata damu tace mishi yaya ba sai dai in agaban su umma ne.
Sanda aka koma makaranta Abba dakanshi yagama komi na karatunta, ya nemi abarta ajin da take ss1 dama ajin daza shiga kenan, sunce sai sunmata interview.
Mujaheed yakaita, yasha mamaki dayaga ana tambayarta tana watso amsa bako gargada. Gashi turancinta mai kyau, da dad'in saurare, su kansu malaman sunji mamaki tare da yabama kwazonta kamar ba makar government tayiba. Atake suka bata aji ss1 science.
Ahanyarsu nadawowa yayi tajanta da hira tayi mishi shiru yaqarata surutunsa bace dashi cikan kaba. Hasalima ita haushinsa takeji agefe daya kuma zuciyarta tafad'a kogin tunanin Bilal ne.
*Haermeebrah (Hameeda) wannan shafin nakine,ina jin kinfi kowa son labarinnan, don haka ina godiya da yabawarki Allah yabar so da qauna Amin.*
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*10*
Bilal baisan Bahijja tabar garinsuba sai bayan kwana biyu awani yammaci ta ranar Alhamis.
Tsaye yake yana feshe jikinsa da turare na incidence, sai murmushi yake dokawa xuwacan ya gama ya dubi kansa a mirror ya jinjina kai afili ya furta "yau gidanku zanje my Bahijja sabida kada natsaya kallon ruwa kwad'o yayimin qafa.
Sai kuma yayi jim yana tunani, nasan baza ta fitoba amma bari infara ganin malam wata qila zai ciyo kanta tafito insoma kafa gwabnatina da tushe.
yana kaiwanan atunaninsa ya saki murmushi har da tsalle. Sallamar Maryam yasa ya natsu tare da amsa mata tashigo jiki asanyaye tasami gefen bed tazauna tana jan hanci alamar taci kuka domin idanunta har sunkoma kalan ja.
Zuba mata ido yayi yana nazarinta sannan yace "ke da waye haka, har idanunki suka sanja launi don kuka? Cikin son kuka ta amsa Bahijja ta bar garinmu har abada, batare da munyi sallamaba, taqarasa maganar tana share hawaye. A firgice ya dafa kafadanta yana jijjigata "wata Bahijjan kike magana akai maryam? "Ta gidan liman, yasaketa yana dubanta yakasa cewa komi. Ahankali tacigaba da cewa "kasan kwana biyu bana da lafiya banje islamiyyaba to yau danaji sauqi sai nace bari inje gidansu inji dalilin dayasa bataxo dubaniba alhalin taga bana zuwa makaranta, ina hanya zanje nahad'u da qanwarta Nana shine take fad'amin itama taso zuwa ta fadamin Bahijja yayanta yazo ya dauketa amma Allah bai nufaba.
Bilal yakoma ya zauna bisa stool ya dafe kansa wanda ke sara masa, "wani gari takoma tace miki? "Ban tambaye taba "ok bari inje naga malam sai insamo address dinta sai inshirya mana tafiya, cikin murna tasaki murmushi "yawwa yayana nagode "shima murmishin yayi tare da miqewa suka fito tare ita tayi cikin gida shi kuma yayi gidan liman.
Yasami malam dai dai yagama sallamar dalibansa masu karatun manyan littafan addini. Bayan sun gaisa cikin mutunci ya fadamasa buqatarasa nason address din inda Bahijja take zaikai maryam ce. Malam yafada masa kamar yadda Bashir yasanar dashi ko da zai dawo nan gaba. Bilal yayiwa malam godiya ya wuce. bai zame ko inaba sai majalisar su.
Majalisar cike take da matasa, yayi musu sallama, suka amsa yasami wuri yazauna.
Jabir ya dafashi yace "ya a kayine angon Bahijja in Allah yaso, murmushi yayi ya amsa "Kai aboki Queen tabar garinan bansaniba sai dazunnan.
Wata uwar dariya Ado yasa har yana tuntsurawa duk matasan suka bishi da kallo saida yayi mai isarsa sannan yayi shiru yana mazurai. Bilal ya watsa mishi harara "hala kwaya kawatsa sannan kazo majalisar kana mana hauka? "Sama nake cizo qarshen hauka, ya amsa yana maida mishi da martanin hararan da yayi mishi.
Jabir ya cukume Ado da sauri Bilal ya shiga tsakaninsu, suka zauna suna maida numfashi kamar wasu zakaru. Adnan mai tea ya dubi Ado yace"kai Ado miye nayi musu dariya irin haka suna cikin maganarsu?
Gyara zama Ado yayi sannan yasoma cewa "dole inyi dariya man, ganin iska na wahalar damai kayan kara, azuciya Bilal yace "mika ke nufi!!? "Ina nufin Bahijja tayimaka nisa fincinkau sabida yanzu tafi qarfin qauye da dan qauye, Bilal yayi shiru, Jabir ya amshe wallahi qarya ne kaji ko, Sarki yafi gaban ka kirashi da d'an qauye sai dai kakira kanka dashi, gidahumin banza da wafi wanda sholisho ta batawa kwakwalwa da soki burutsu!!!! Shewa matasan sukasa suna ihu, ganin haka yasa Ado barin wurin yana tangad'I yana zagin Jabir da Bilal.
(Ado babban d'an gwagwgo lantine, bai sa komi aransaba sai d'an hali da shaye shaye kuma wai ahaka yana son Bahijja, bayanta tafiyanta yasami malam da zancen, aiko malam yayi masa tas ya wankesu shi da uwarsa, yace ko da wasa kada yaqara jin zance makamancin wannan. To wainan kishi yake da Bilal *oooo*
Kwana uku tsakani yashirya yakoma makaranta buk yakeyi dama, yana shekarsa ta biyu. Don haka yasan ganin Bahijja bazai mishi wuyaba.
Sai da yasauke Maryam a gidan qanwar babansu dake zaria, zatayi hutunta acan, sannan ya wuce birnin kano.
****Bahijja tazamo star a school dinsu malamai sunaji da ita sosai sabida hazaqanta ga kuma ladabi. Ranar farko data soma zuwa makarantar a 1st period dinsu malamin lissafine, bayan ya shigo yagama bayaninsa sai ya rubuta wani ya nemi da wa zai iya yi masa.
Duk ajin sukayi tsit zuwa can Bahijja ta daqa hannu, 'yan ajin suka saki baki suna kallonta tare da mamakin baquwar zuwa da iyayi hatta malamin yayi mamaki da yaga baquwa ce zata bashi amsan.
Ya miqa mata chalk ta amsa, cikin mintoci biyar tayi ta gama, malamin yasa tafi sannan 'yan ajin suka d'auka raf raf!!!. ya yaba da kwazonta sosai, tun asannan Bahijja tazama monitor na ajin, kowa Bahijja dai Bahijja sosai take jin dadin karatunta.
Sumayya art class take, don haka basa had'uwa sai antashi break da kuma in anzo daukansu.
Tana zaune aqasar bishiyar gwaiba dake cikin garden.
assignment takeyi na chemistry, ta natsu sosai tana aikinta sai calculations takeyi.
bataji motsin mutumba sai ganinsa tayi tsugunne a gabanta ta kwalla qara tana cewa *"wala ya udu hu hifzuma wahuwal aliyul azim!!*
Ganin yadda tayi watsi da books dinta tana tsalle komi na jikinta na motsawa musamman na shanunta, yasa ya kwashe da dariya yana nunata da yatsa "jiba yadda kike tsalle nonuwanki sunayi suma, dalla!! bari haka kada su zube batare da sun nunaba. Cak ta tsaya tana kallonshi cike da mamaki.
*uhmm Readers wai waye wanan mutun d'in???????*👂🏻👂🏻
*Yaya Sadiya (mmn ihsan) wannan shafin nakine,bana da abinda zance miki sai godiya tare da addu'ar Allah ya raya zuria ya kuma bar zumunci Amin.*
*Mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*11*
"Mujaheed!! Ta ambaci sunarsa.
Kai ya gyada yana ci gaba da cewa "jibeta kwaila,kwanso kuma bera kawai. Batace dashi komi ba illah duqawa da tayi ta kwashe books dinta da hulan datake sanye dashi wanda yafad'I qasa sakamakon razanar da tayi.
Saida ta rungume littafan a qirjinta sannan ta dubeshi sama da qasa tace "amma dai girma ya riga hankali zuwa, anyi girman giwa ba wayau domin kaza tafita komi dukda tarin qanqantarta. Tayi shiru tana kallon yadda ya d'aure fuska tasaki murmushi ganin ta bata mishirai, "kaya dai nawane to ba zubewa su naskema ina ruwanka kuma ba nunaba tafasane basuyiba, na mamajo kawai to kasani Bahijja kwalelenka ehe. Bata ankaraba taji ya d'alle mata baki da yatsunsa biyu tasaki ihu tana liliya wurin har idanunta sun kawo ruwa don azaba.
"Wallahi jaheed kai azzalumine kuma nabarka da mai duka.
Cikin fushi ya matso ya danqe hannunta da qarfi tsuwwan azaba tasa ki tare da watsar da books din data rungume, tana son kwace hannunta ya take qafarta da covershoe d'in dayake sanye dashi, "ya ilahil Alamina!! Ta fada akidime,ta sunkuya tana jan qafansa, amma yaqi ko motsawa, ganin yana son yi mata illah tasoma bashi haquri "don girman Allah yaya Mujaheed kayi haquri na tuba, saida ya murzasu sannan ya d'aga yana sakin wani murmushi, harara ta watsamishi ta miqe ta qara tattara littafanta ta juya tabar wurin tana sharan hawaye.
Tarasa gane miyasa Mujaheed keson takurama rayuwarta, duk son kauce mishi da takeyi amma shi sai ya nemota yajata da magana.
Bayanta yabi da kallo sai kuma yacije yatsarsa "kai amma yarinyannan tasameni fa wai nine take kira namajo, yafurta afili " zan nunamiki aikin namajo kuwa inhar baki shiga hankalinki daniba, ya sassauta murya "ammafa yin fada dake nasani nushad'i musanman sauraren sautin muryan nan naki mai sanyi dake jefani cikin magagi, sai kuma ya tabe baki yana wani yamutsa fuska yafice ta qofar baya fuww!!
"Yaya mujaheed dazun yazo nemanki, ina kika shiga? "Cikinki na shiga!! "Tofa hajiya maida wuqar daga tambaya cibi yazama qari. "Kunama zai zama ba qariba. "Yau naboni da mata, mike daminki wai? "Shafa kiji. Shiru Sumayya tayi tana kallonta, ita kam tana ta rubutunta ko duban inda Sumayya ke zaune batayiba.
Washe gari Mujaheed yasaukesu a school, batajira kowaba tayi gaba abinta ta bar su Sumayya.
Haka ko da yazo daukansu bata ko kalli inda yakeba ba.
Agida mummy tasata gaba sai tafada abinda akayi mata sabida Sumayya tace yau bata kulaba kowwa ba.
Kanta sunkuye amsa " mummy kaina kemin ciwo da kuma inajin marata na mintsilina "kintabbata iya abinda ke damunki kenan? "Eh. "bawanda yabata miki arai agidannan kuma? Tai jim zuwa can tace "mummy kice yaya mujaheed yabar tsokanata fad'a. Kai mummy ta gyada tana shafa sumarta "zanci gidansu kuwa, kagamin yaron banza, babban kobo kawai.
Tun dganan tasami lafiya da neman fad'an Mujaheed sai dai kuma yawan kallon dakemata na takurata.
Tarsa miyake kallo ajikinta dake yawan kafeta da idanunsa masu bantsoro kamar na mazuru. *hhhhh*
Ranar wata asabar da hantsi suna zaune a part din umma sai hira suke kwasa ana raha.
Baba lado yayi sallam bayan an amsa yace "ga wani saurayi can a bakin get yace inkira mishi Bahija, sunarsa Bilal yacemin.
Wani tsalle tare da tsuwan murna Bahijja tasa tare da cewa "Kaishi parlour n baqi don Allah ganinan zuwa.
Dukkan su baki bud'e suke kallonta. Har tasanja kaya tafito taja hannun Sumayya "zo muje ki rakani.Sun kusa fita, umma tace "dawo kifadamin daga ina kika roroshi? Tana dariya qasa qasa ta amsa "umma surukin kine dan sarkinan dana fadamiki, kin tuno shi ko? Batajira amsawan taba tayi gaba tana cewa "umma baqonka Annabinka, sai nadawo.
"Allah yashirya umma tace tana girgiza kai "Amin Bashir ya amsa. Tsaki Mujaheed yaja alokaci daya kuma yamiqe yafice a parlour n. Su umma suka rakashi da na mujiya wato idanu.
*Ina kike my sis (zainab vc) tare da aunty khady (qamshi) wannan shafin nakune, addu'o'inku tare da yabawarku suna isowa gare. Nagode sosai. Allah ya biyamuku buqatunku na Alkairi, Allah ya bar zumunci Amin.*
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*12*
Suna fita part d'in mummy suka zarce, drinks da snacks suka samo mishi. "A'a 'yanmatana ina kuma zuwa haka da kayan maqulashe? Mummy ke tambayarsu tana fitowa daga bedroom d'inta. Caraf Sumayya ta amsa "Mummy surukinkine yazo zamu kai masa, taqarasa zancen tana kallon Bahijja. Dasauri Bahijja fiace tana dariya, sumayya tabi bayanta nata fad'in kitsa mana kiyiwa mummy rashin kunyan da kika yiwa umma dazun man amma kin wuce kina soke kai waike mai kunya alhalin ta qarya ce. "Eh d'in naji dai iya sharhi kamar 'yar jarida.
Mummy murshi tayi tana kuma tunanin yuwuwar wani abu aranta.
Sun sameshi zaune yana ta latse latse a wayarsa, jin sallamarsu yasa ya dakata ya amsa fuskansa d'auke da murmushi.
Akunya ce Bahijja ta qarasa tana wani noqewa, "barka da zuwa yaya Bilal, ya hanya? "Barka kadai my princess, Alhamdulh, nasameku lafiya? "Lafiya lau "masha Allah. Ta juyo gefen da Sumayya ke tsaye ta dan harareta sai kuma ta dubi Bilal tace "ga qanwata kuma aminiyata Sumayya, 'yarinyar Abbanmu ce itama "ok Sumy ya kike ya karatu? Ataqaice ta amsa "lafiya.
Ya jinjina kai "yayi kyau. Suka zauna Bahijja ta zuba mishi drink ya d'auka ya kurba ya lunshe ido "nagode sweet queen, murmushi tasaki tana qare mishi kallo afakaice. Sanye yake cikin kaftan d'inkin zamani ruwan hanta, abinka da d'an fillo kuma farin mutum sai yayi masa matuqar kyau, sumannan tashi tasha gyara sai kyalli takeyi.
Ido suka had'a da Sumayya ta tabe baki tare da miqewa "inshiga ciki, tace tana duban Bilal "ok tam qanwarmu ki miqamin gaisuwata wurin su umma kafin inzo,"tam zasuji amma ni yayarku ce ba qanwaba domin na girmi yarinya da wata uku, "wa kika girma? "Mai kunyar qarya man, duka Bahijja takawo mata, ta kam ta goce tare da ficewa tana dariya, ta dawo tace "saraki sai gani nabiyu, murmushi yayi tukunna ya amsa "ok aminiyarmu "aha wannan yafi kam akan qanwarnan.ta yi gaba tare da karkad'awa Bahijja yatsu biyu,
harara tabi bayanta dashi.
Matsowa yayi kujeran dake facing d'inta ya zauna yana qare mata kallo.
Tayi masa girma da tsawo tare da haske, gashi ta koma cikakkiyar 'yar birni sosai. Suna hada ido ta tura baki "wannan kallon yayi yawa tace, sosa kansa yayi "uhm anyi 1~1 kenan, kuma ni kayana nake qara tan tancewa, kamarsu diri, sura tare da s..... da sauri ta tareshi "kai yaya Bilal kanan baka sanja ba ko? Dariya yasaki kawai. Takau da zancen wurin cewa
"Ina Maryam da Nana? "Maryam tana Zaria, Nana kuma rabona da ita tun kina can. Ido ta zare "ashe badaga can kake ba? "Eh gaskiya, nadade rabona da gida, ina ga kin wuto da kwana biyar nima na baro garin "tam ya karatu? Alhamdulihha, yanaki? "Lafiyalau.
Sun sha hira sosai har akagama lunch Sumayya ta kawo mishi yayi godiya.
Bashi wuri tayi yaci abinci.
"Wallahi sis guy dincan ya had'u amma sam baku daceba. Sumayya ke fadan haka.
"Kamarya bamu dace ba? Kai tsaye ta amsa "ya fiye siranta da magana kamar aku, sai kace ba jinin sarauta ba; wad'anda aka sansu da aji, kai Allah yaya Mujaheed yafishi komi. Aqufule Bahijja tace "wani abincine haka ko abinsa? "Wa ba? Sai da ta qara bata rai sannan ta fad'a a daqile "mujaheed d'in.
kallo kawai Sumy tabita dashi takasa cewa komi don haushi.
Tacigaba "kuma wallahi kikiyayeni dakiran min habibi da mara aji domin ina sonsa matuqa kuma shid'in jigone na rayuwata, yasani dariya sanda hakan ya qaurcewa fuskata ya kula da karatuna wanda yakaini damowa haziqa acikin karkaran, ta kowani fanni kinga kenan ya taka rawar gani a *Rayuwar Bahijja*
Kuma zancen rashin dacewarmu bai tasoba sai dai ace ya cancanci in soshi.
"Uhmm lallai yazamo wani haske rayuwarki sis Allah yabarku tare to "Amin 'yar uwa.
Saida yashiga yagaisa dasu umma sannan ta rakoshi bakin get.
Suna tsaye Bashir ya shigo, cikin fara'a sukayi musabaha, suka gaisa cikin mutunci.
"Yaya Bashir wannan shime yaya Bilal sannan tadubi Bilal, wannan yayana ne shina kebi. "Basai kin fad'aba queen naga kamanni ai, yafada cikin murmyshi.
" yayarmu ya aiki? Bashir ya amsa Alhmdulh, "yanaka? "Lafiya lau "gud yace tare da qarasawa ciki.
Har bakin titi ta takoshi, suna ta hira kamar kar su rabu. Ahankali motar ta dawo baya, saitinsu ta tsaya suka bi motar da kallo, Bahijja atake tagano mamallakin motar, aiko ta had'erai tana hararan motar, zuwa can Mujaheed ya zuge glass ya keqo da kansa fuska amurtuke "ke mikikeyi anan? Yace da ita. Kamar baza ta amsashiba sai kuma tace "yaya Bilal na takoma yasami abin hawa. Sai da yaqarema Bilal kallo sannan yace "to kiyi kibar wurinnan kafin Abba ya dawo domin yana daf da dawowa.
Asanyaye ta amsa "to. Yayi key zai tafi cikin sarqewar murya tace "yaya Mujaheed d'an saukeshi a buk please
Jim yayi sannan yace "ok bissimillah yana bude masa qafar gefensa. "No barshi, nagode Bilal yace yana murmushi. Bahijja zatayi magana ya rigata "sweetie ba buk nayiba, zan shiga kasuwa tukunna, ta gyad'akai "yaya tafi abinka to, wani kallo ya watsa mata sanan yafizga motar da gudu yabar wurin.
Bilal yabi motar da kallo "waye wannan guy d'in? Ya jefa mata tambayar tare da kafeta da ido. Ta sunyar da kai "yaya Mujaheed ne, yayar Sumayya "ok amma basuyi kamaba, "eh basa dashi kam, ita Abba ta d'auko yayin dashi yabiyo mummy har hasken fatar. "To amma mike tsakaninku? Kallon mamaki tabishi dashi najin wannan bahaguwar tambayan da yayi mata. "Queen ina saurarenki. "Ban fahimci tambayar ba.
"To mubar zancen kawai "hakan yafi kam ta amsa.
Daidainan wani nafef ya tsaya yashiga yana d'aga mata hannu itama hannun ta d'aga mishi tana qarewa face d'insa kallo wanda lokaci daya yakoma ba walwala.
*kai kai billahil azim ciwo ba dad'I ko sunarsa bai da dad'in ji.😩 jiya nakusa marya yawa qiyoma. Don haka ina baran ruwan addu'o,in ku 'yan uwana.*
*Allah kayi mana rowan ciwo Amin*
*Mrs J Moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*14*
"Qafafun yawo, kuntafi kun shantake kamar baza kudawoba kunbar baqi sunata jiranku ko? Sumy tana murmushi ta amsa "wallahi yaya Bashir munsami cikowar mutane ne awurin Amare da qawayensu sabida bikukuwa yayi yawa cikin wannan satin, sai da ya harari ta cikin wasa yace "jibi bakinta da sauri ta kai hannunta ta rufe bakin tana dariya qasa qasa. Ya miqe tare da dungure mata kai, ya dubi Bahijja "qanwata sai kinshigo inkingama soyayyar ta ja baya tana kare fuska wai taji kunya. Bilal yasa dariya.
Da dan gudu Sumayya ta bishi, ta kamo hannunsa tana fadamishi wani magana ya kama mata kunni tasoma tsalle bai saketaba har suka bacewa ganin Bahijja.
Ajiyar zuciya ta saki ahankali tana tunanin abin da Sumayya ke nufi da ita naqin kula Bilal alhalin sarai taganshi tare da yaya Bashir. Hannunta ya jawo yazaunar da ita a inda Bashir ya tashi ya zube hannayensa bisa cinyarta ta bi hannun da kallo tana tura baki da sauri ya janye yana murmushi ta d'ago ta kalleshi ya kanne mata ido d'aya tare da cewa "princess kin rame kad'an ko baki da lafiya ne? Bata amsa ba ta gyara zama tace "ashe tunsanda maukayi waya kanan amma kakasa sanar dani ko? ta tsareshi da dara daran idanunta yasaki murmushi mai sauti sannan ya ce "surprise nayi niyyar baki "ta mi? tatari numfashinsa, miqewa yayi yasoma tafiya zuwa inda yayi parking ta biyoshi suka jingina jikin motar yana kallon idanunta "shiga ciki idanunki ya gane miki ta maqe kafad'a cikin shagwaba tace "a'a nidai fara sanar dani tukunna kafin ingani "a'a ni dai kitafi kigani da idanunki yace yana kwaikwayon maganarta yanawani rangwad'a kamar mace, dariya tasa shima dariyan yayi.
"Queen wallahi kina da baqi aciki tun bayan azuhur sukazo donhaka tafi kigansu, nasan suma sunqagara su ganki, gyad'a kai tayi "to sai anjuma Saraki, murmushi yakar mata mai burgewa sannan yashiga motarsa, sai dataga yafice daga gidan sannan tayi ciki, mai makon tayi part din umma sai tashige part din mummy don kawai tasami Sumayya taji dalilinta na wukaqanta mata hubby.
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*13*
"Kayan Saraki!! Kayan saraki!! Sumy ke fad'an haka tare da bubbuga kafadan Bahijja. Ta bud'e fuskanta tare da motsa bakinta ahankali tace "mi nene Sumy? Jin muryanta irin ta marasa lafiya yasa Sumy ta yaye blanket d'in data rufa tare da hayewa gadon tana taba jikinta "Adda B bakya da lafiya ne? Takan kirata da adda intanajin nushadi, kamar yadda su khady ke kiranta.
Qamqame Sumy tayi muryanta na rawa "Sis rufeni don Allah, sanyi nakeji; washhhh!! Rufeni nace da sauri Sumy ta maida blanket d'in jikinta ta rufeta, jansa ta qarayi ta rufa ruf har kanta tawani cure wuri d'aya. "Mike daminki? Sumy tace tana dafa jikinta muryanta asarqe ta amsa "Sis komima ciwo yakemin, kaina, marata da cinyata, ta dama kamar zasu bar jikina, taqarasa maganar muryanta narawa gakuma haqoranta sai haduwa da juna sukeyi jikinta narawar sanyi shima.
Fita Sumy tayi da sauri bata ga umma a parlour ba sai tayi part din mummy da sauri. Ko gama fad'awa mummy batayiba mummy ta wuce da sauri zuwa part d'in umma, kobi takan umman batayiba wacce ke shirya break fast akan dinning tashige d'akin Bahijja Sumy ta rufa mata baya umma akidime ita ma tabi bayansu tana cewa "lafiya, mike faruwa?
Acan kuma Mujaheed na zaune yana shan tea a dinning area yanajin ance Bahijja ba lafiya ya ture cup din tea gefe ya dafe kai yayi shiru zuwa can kuma ya miqe yayi waje.
'Dakinsa ya shiga ya fito d'auke da fist aid box. Babu kowa a parlour n sai ya doshi d'akin da yakejin alamar mutane ciki, sabida shi baisan wanne ne d'akin Bahijjaba cikin dakunan dake parlour n.
Tsaye yayi a bakin qofar yana kallon yadda mummy take rarrashinta tana share mata hawaye ita kuma sai dafe ciki takeyi tana kuka mara sauti a sannu ya qarasa tare da yin sallama "yawwa Mujaheed dubamin ita ko da taimakon dazaka iya bata. Bai ce komiba ya sunkuya yana kallon fuskanta wanda ke rufe sai ruwan hawaye ke zubowa.
A 'yan mintoci yagano tana d'auke da zazzabi mai zafi wanda ya haddasa mata ciwon kai sannan mp time dinta yayi shiyasa takejin ciwon mara da cinya.
Sai da yayi umurni tasha tea tukunna sannan yayi mata Allura yabata magani tasha bata jimaba barci ya d'auketa.
Bayan sallar azuhur ya shigo parlour n umma. Bashir yasamu yana cin abinci yaqarasa wurinsa, cikin murmushi Bashir yace bokan turai "yau baka leqa asitin bane? Ya mutsa fuska yayi sannan ya amsa "banje ko inaba "ok to bismillah yana yana tura mishi plate girgiza kai yayi "am ok bros.
Hira sukeyi amma hankalinsa na kan d'akin Bahijja, xuwacan yamiqe yana duban Bashir "bari in dubo jikin yarinyan can yace, ya doshi d'akin Bahijja. Bashir murmushi yayi tare da girgiza kai yamiqe yafice daga parlour n.
Barci takeyi har zuwa lokacin, cinyoyinta duk awaje sakamakon rigan dake jikinta ta tattare tayi sama, yad'aga kansa yana qarewa suranta kallo wani dam!! Yaji gabansa ya bada sauti, tayi juyi ta bud'e hannayenta bottom din rigar ta bude boobs dinta suka bayyana afili har yana hango kan daya da sauri ya sunkuyar da kansa tare da furta "ya salam! Ya juya da sauri yabar gakin batare da tasan ya shigoba.
Sai daf da la'asar Bahijja ta farka, taji ta saka yau ba inda kemata ciwo sai mara itama kad'an kad'an. Toilet ta shiga sai da tayi brush sannan ta watsa ruwa tagyara jikinta sabida taga period din yazo.
Tana fitowa ta sami Sumy zaune a bakin gado tana waya ganin fito wanta yasa ta katse wayar ta dubeta cikin kulawa tace "add B ya jikin? "Yayi normal sis "haka akeso, Allah yaqara lafiya "Amin ta amsa yayin datake gyara zama a stool dake gaban mirror.
Simple makeup tayi amma tayi kyau na ban mamaki ta feshe jikinta da perfumes masu qamshi ta dubi Sumy "Mummy tanan kuwa? "A'a tafita yanzu amma nasan kafin magrib xata dawo "ok Allah dawo da ita lafiya "Amin.
Kwanci tashi gashi har su Bahijja ana ss3 suna shirin jarabawar fita.cikin nasara suka gama exams dinsu duka sai adduar samun saka mako mai kyau kuma.
Tsakani sati biyu dagama exams dinsu akasa lokacin yayensu na hadda sabida haka duk sukasa zaune sukasa tsaye, shiri sukeyi sosai.
Ana gobe yayen da yamma Bahijja da Sumy sun dawo daga retouching suka sami yaya Bashir tare da Bilal a harabar gidan zaune suna hira cike da mamaki Bahijja ke kallonshi domin basu jima dayin wayaba amma bai fadamata yana gidanba.
Ko kallon inda suke Sumy batayiba zata wuce Bahijja ta fizgo hannunta ta dawo baya bashiri "mikike nufi wai sis? Tace da ita "Nami ba? Harara ta dalla mata tare da janyota suka nufo su Bashir.
*Masoya naga sakon addu'o'inku agareni, nasami sauqi sosai. nagode da kulawar ku, Allah yabar so da daqauna. Allah ya qara mana lafiya baki daya Amin ya rabbi.*👏🏼
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*16*
Washe gari da 9:00Am akasoma gabatar da taron, harabar makarantar ta *madinatul ahabab* tacika tanqam da mutane, sarakuna da daggatansu tare 'yan siyasa har da hamshaqan 'yan kasuwa sai kuma jigajigan jigon taron wata malamai magada Annabawa duk sun halarta awurin.
Taron yayi taro, manyan baqi sunyi ta gabatar da addu'o,I tare da yabawa dalibai da nuna tsantsar farin cikin su aranar da kuma yiwa makarantar fatan Alkhairi.
'Dalibai sittin da uku aka yaye, arba'in da biyu mahaddata ne yayin da ashirin da d'aya wanda suka sauke ALQUR'ANI ne.
Bayan gama yawabai na shugabanni da manyan baqi sai aka soma kiran dalibai suna fitowa sahu sahu suna gabatar da karatun Alqur'ani mai girma.
Anfitar da dalibai guda biyar masu hazaqa cikin mahaddata hukumar makarantar tabasu kyauta, cikinsu har da Bahijja wacce tazo ta biyu, wani namiji ke gabanta, Sumayya ita kuma ta hud'u tazo.
Su Abba sai murna sukeyi ganin 'ya'yanshi sun zamo abin koyi ga al-umma.
Sai daf da sallar azuhur sannan taron ya tashi kowa ya watse tare da tarin farin ciki musamman ga wad'anda 'ya'yansu ke cikin masu yayen.
Agida Abba ya had'a musu wata kwarya kwaryan walima wacce za'agabatar da ita aranar bayan sallar la'asar.
4:00pm compound din gidan yasoma cika da 'yan uwa tare da abokan arziki.
Hud'u da rabi dai dai su Bahijja suka baiyan awurin, sanye suke cikin wani had'add'en material white, d'inkin riga da sket sai suka d'ora baqar abaya asamar kayan, faces dinnan tasu tasha makeup, duk da Bahijja batason irin wannan kyalliyar amma Adda Asma'u tadage sai anyima mata bayanda ta iya hakanan ta tsaya akayi mata, sai kuma gashi yayi matuqar mata kyau sosai.
Walima ta qayatar sosai, anci ansha an gyatse cikin walwala sai fatan Alkhairi akeyi musu.
Sun sami gifts awurin Bashir, Bilal, Mujaheed tare da wasu daga cikin 'yan uwa.
Ana kiran magrib ana yin addu'ar tashi a walimar don haka wasu duk cikin gidan suka shigo domin gabatar da sallah.
Bahijja ta fito wanka tana shafa lotion Sumy tashigo "Adda B kizo Abba nakiranmu yana parlour n shi "to jirani mutafi kawai.
Sun sami Abba tare dasu umma da kuma su Mujaheed da Adda Asma'u. Suka sami wuri suka zauna tare da gaishe da kowa daya bayan daya.
Abba ya umurci Mujaheed yayi addua tukunna, addua yaja mai tsayi sannan ya cike da fatiha aka shafa. Bahijja baki tasaki tana kallon Mujaheed ganin yadda yake feso addua kamar wani balarabe, har aka shafa adduar bata saniba, tana can wurin kallon Mujaheed, suna had'a ido ya harareta tare da motsa baki ahankaki yace "kallonfa? Ta fahimci miyace donka sai ta murgud'a mishi baki ita ahankali tace "shafa kaji, ido ya zare ya zaro yana nuna qirjinsa ma'ana ni ta gyad'a kai tana mishi kallon uku saura ya hade rai tare da kauda fuska itama kauda fuska tayi tana murmushi domin taji dad'I ganin tabata mishi rai.
Sumy dake kallon abinda ke faruwa ta sami cinyar Bahijja ta manna mata mintsili tayi fuska kamar ba ita tayiba. Qara Bahijja tasaki tare da miqewa tana kakkabe sket dinta tana fadan wayyo cinnaka ya cijeni washhh Allah azaba. Tsawa umma ta daka mata "ke!!! Natsu ko intashi insaba miki yanzu. Ta matsa jikin umma tana matsan kwalla, tace "umma wallahi da zafi ne, dibama kigani har ya tashi wurin tana qoqarin yaye sket din, hannunta umma ta make tana cewa "kifita idanuna fa, inbanda iskanci ina kika taba ganin cinnaka agidannan da xakice ya cijeki? To Allah inbaki shiga hankalinki ba zan mugun saba miki tam.
*Mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*17*
Takoma ta zauna tana share hawaye domin sosai taji zafin mintsilin, mumny ta jawota jikinta ta kwantar da kanta bisa cinyarta tana kallon Mujaheed wanda ke ta murmushi da alama yayi farin cikin ganin hawayenta, tura baki tayi tana share fuskanta. Abba yayi gyaran murya duk aka natsu yasoma magana "Alhamdulillah ala kulli halin, lallai yau muna cikin farin ciki a karo na biyu masu kama da juna, munyi ta farko kamar wannan sanda Mujaheed ya had'a haddarshi to gamu cikin ta biyu, muna fatan samuwar ta uku har ma data kasa irga.
Ya ja fasali sannan ya d'ora Bahijja da Sumayya kun sanyamu cikin farin ciki mara misaltuwa sakamakon haka bana daku za asauke farali ma'ana aikin hajji.
Allahu Akbar!! dakin ya dauka sai kuma akasoma yiwa Abba godiya su Sumayya da Bahijja baki har kunni anata murna zuwa can Abba yayi gyaran murya aka saurara.
"Abu nagaba kuma shine, shin zaku cigaba da karatu ne insakamakon ku yafito ko kuwa aure kuke so?
Tsit parlour n yayi na tswan wani lokaci zuwa can Bashir ya katse shirun da cewa "ita dai Sumayya zata fara karatu, inta kai kamar shekaranta ta biyu sai tayi aure tacigaba ad'akin mijinta. Abba yasaki murmushi "hakan yayi Allah yanuna mana lokacin "Amin mutanen parlour n suka amsa.
Abba yakai dubanshi kan Sumayya yace "dawa kukai Alqawarin auren ko sai lokacin yayi zaki fitar dashi? Ta sunne kai tana murmushi ta nuna Bashir da hannunta. Duk aka zubawa Bashir idanu, shi kam kansa ya sunkuyar yana murnushi. Abba cikin murna yace "to Alhamdulillah abu yayi dad'I, tunda kun had'a kanku muna murna da hakan Allah ya kaimu lokacin lafiya "Amin suka amsa.
Bahijja ta dimawa Sumayya dundu a baya sannan ta sa hannu dana qoqarin d'ago kanta data sunne a cinyoyinta tace "gulma wuya d'ago ki kalli kowa domin nan ba bare ciki da kike wani soke kai kamar bushiya. Buge hannunta tayi sannan ta dago tana hararanta "dallani kikyaleni, mutum yanajin kunya kinzo kina damunshi da surutu kamar akun kuturu. Dukka parlour n akasa dariya harda Abba.
"Nadawo gareki Bahijja, Abba yace hakan yana dubanta, zama ta gyara tare da gyad'a kanta.
"Ke waye gwaninna ki kuma kina da burin karatun ko a'a? Ta sunkuyar dakai tasoma magana ahankali "ni Abba ina son inyi karatu sosai inson samune sai na had'a degree sannan zanyi maganar aure kuma game da miji, na tsaida yaya Bilal. Daram!!! Gaban Mujaheed yabada sauti jikinsa yasoma rawa sam bai zaci zata kawo maganar Bilal ba sabida yasha jin tana fadin ita baza tayi aure yanzuba karatu zatayi, jin haka yasa bai gwada nuna mata shima yana cikiba, wai nufinshi sai ta kusa kammala karatun ta sai yafito mata amutum, duk da yasan tana tare da Bilal,wai atunaninsa Bilal shadow ne kawai.
*uhmm su mujaheed manya ooo*
Can yajiyo Abba nacewa "aina shi Bilal d'in yake? Mummy ce ta amsa "Alhaji yaron Sarki Ahmadu abokin malam nagarin su Lanti mariqiyarta.
shiru yayi zuwa can yace "oh yaronnan mai yawan zuwa ko? Yacigaba wanda nake yawan ganin su tare. "Eh shine Alhaji, to hakan yayi zan nemi iyayenshi inji.
Ya gyara zama ya dubi Mujaheed wanda duk ya had'a uban zufa kamar ba ac a parlour n.
"To kai fa, Miye labari game da wacce ka fitar? Kallo ya qure Bahijja dashi wanda yasa gabanta fad'uwa yana dukan 100~100 hhhhhhhh.
"Ehm ina saurarenka, muryan Abba yadawo dashi tunanin da yafad'a.
Da kyat yasaita kanshi cikin dakiya yace "labari na wurinta yanuna Bahijja da yatsa, tazabura ta matsa jikin Adda Asma'u tace "ni kada kasani a garejin haqora arasa mai taunani ehe, kadai memo mai adana bayanenka can amma baniba tam. Sosai taba da dariya a parlour n. Shiko gogan ko murmushi baiyi sai wani haderai yakeyi yana cin magani. "To ya isa nagano ba bayani agareka to inajiranka. cewar Abba, kai ya gyada yana sauke ajiyar zuciya, yasaci kallon Bahijja ta dalla mishi harara ta motsa baki ahankali "mugu kawai, murmushi yayi domin sarai yagano mitace masa.
Bashir ne yarufe zaman da addua aka shafa.
Fruits da aka yanka aka umurci kowa yad'ebi yadda yakeso, Sumayya ta cika wani faranti mai fad'I tafice zuwa kaima su hindu.
Sun baje sunata shan abinsu sannan suna hira cikin nushad'I, Bahijja ta koma gefe ta zauna shiru, cikin tsokana Sumayya tace "uhmm uhmmm!! Ku karkad'e kunnuwarku kusaurari labaran duniya. "Munajinki suka kace atare, sai da tayiwa Bahijja gwalo afakai ce sanna tace "aha yau wata yarinya ta fada tarkon son mazaje biyu, daya mai wuyar raqumi daya kuma tubar kallah masha Allah, to aganinku waza ta zaba cikinsu? Munirat ce ta amsa "a'a ga tubarkallah me zatayi da mai siffan ragumi.
aiko Sumayya tasa dariya har da ruqe ciki, suma dariyan sukeyi,
tsaki Bahijja taja tana hararan Sumayya "iska na wahalar damai kayan kara, tace sai kuma tafice zuwa part din mummy.
Tana shan kwana Mujaheed na fitowa parlour n zata koma da baya cikin zafin nama ya fizgota ta bude baki yaza fasa ihu ya rufe bakin da hannunshi, yajata zuwa d'akin Sumayya sabida yasan mummy bata cikin parlour n.
*masoya inaji daku aduk inda kuke sosai, wannan shafin nakune, Allah yabarmu tare Amin*
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdun *(bebeelo)*
©Safiyya.
*18*
Bai saketaba sai a tsakiyar dakin. Hararansa tayi cikin tsoro taja baya tace "miye haka malam? Bai amsaba ya soma matsota fuska ahad'e ganin haka yasa tanemi gudu tashige toilet tako daya yayi ya damqota ya had'ata da jikin bango ya matse tasaki ihu, ya d'aga qafarsa ya take qafarta ya murza da qarfi ta qamqameshi tare da cukuikuye mishi gaban riga, cikin jin azaba tace " wayyo mummy yajimin ciwo,
kallonta yayi yana murmushi ya dan jabaya yana qarewa qirjinta kallo, sanye take cikin t-shirt mai gajeran hannu ta matseta kadan sabida robace rigan.
Warware qaramin gyalenta data daura tayi ta yafa akanta zuwa qirjinta, lura datayi da ya tsurama boobs d'inta idanu.
Harara ya aunamata tare da jan tsaki, ta sunkuyar da kanta qasa tana qunquni, d'ago kanta yayi da hannunsa ta runtse idanunta, ya tsurawa sumar giran ido sai kuma yasauke idonsa bisa bakinta, d'an qarami mai kyau da alama zaiyi test yayin kiss; ya ayyna haka aransa sai kuma yamatsa sosai jikinta,
don tanajin saukan numfashinsa, da sauri ta bud'e idonta tare da zarosu waje, cike da tsoro ta bude baki zatayi magana yayi saurin ta hannunsa a bisa lebbanta yana mata wani kallo mai wuyar fassaruwa. Ido ta zura mishi tana ganin ikon Allah.
Bude hannayenshi yayi, yamata bake bake tare da yimata rumfa da faffadan qirjinsa. Daf da kunninta ya furta "mikike cewa d'azun kafin asoma taro?
Shiru tayi, tana gwama numfashi, ya cija kunninta da d'an qarfi tasa qara tare da liliya wurin "ko bakyaji nane ina tambayarki? Yace mata, Cikin daburcewa tace "to ni minace maka? Murmushi yasaki mai sauti yace "au kimanta kenan? Tana zare idanu kamar kyankyaso a gora, tace "eh, tunamin to.
Yana kallon idonta ya dora hannunsa akan boobs dinta da sauri ta buge masa hannun tare da turashi baya
"banson wuqanci jaheed tace dashi fuska ahad'e, hararanta yayi sannan yace "au bashi dama kikeso inshafaba, da dazun kikacemin inshafa inji, to wai dazanji ne ko ya nuna ko da sauranshi. Idanu waje tace "yau naboni!! Dama haka kake yaya Mujaheed bansaniba?
"Minayi kuma? Daga na aikata abinda kikeso sai kimin fassara don gulma.
Juya mishi baya tayi don haushi yabi hips dinta da kallo ga mazaunarta masha Allah duk sun ciko, ya batarai "to juyo haka nan nagama kallonan nasu, nagani sun soma cika sai abar shafa musu mai din hakannan.
Juyowa tayi tana dan bubbuga qafafu cikin shagwaba tace "wallahi Jaheed zan hadaka da mummy tayimin iyaka da kai, kuma kabudemin qofa in fita. "In anqifa? Yace tare da tsaceta da ido, tatura baki "inma ihu, "oya yima maza kiyi. Tayi shiru tana kallonsa shima ita yake kallo. "Uhmm nidai kayi haquri ka budemin tafad'a cikin sanyi, yayi mata banza "don Allah yaya Mujaheed ka budemin qofa kada anemeni, takuma fad'a, tsayuwa ya gyara yace "zan bude miki amma sai kin koma kincewa Abba ni kika tsayar amatsayin abokin rayuwarki ma'ana ni zaki aura inkin gama karatunki.
Baki bud'e take kallonsa saikuma tasa dariya ta nuna shi da yatsa "ni da kai ne zamu zamo abu 1 tafd'ijan!! Zako ayi k'wan wuta, kut!! in aureka fa kace, lallai mufarki kakeyi kuwa.
Taja numfashi tare da watsa mishi kallon banza sanna tace "to bara kaji wallahi Allah kai bakamin ba, baka cikin irin mazan da nake muradi, kai ba type d'ina ne, kaji da wai ni Bahijja kayan Bilal ne kuma shine abokin rayuwata na har abada da yar dan Allah, don haka sai kaja jiki kanemo type d'inka amma banda ni! kayan saraki ehe. Tasa aya tana murguda mishi baki cike da tsiwa.
Kallonta kawai yakeyi yana murmushi, dama voice dinta kawai yakesonji yayin da take fad'a, asannu yake fita ba wani hayaniya duk da kuwa ita tadage sai masifa takeyi aganinta.
Bud'e qofar yayi yafice abinshi cike da nushad'i.
Bayansa tabi da kallo tana mamaki bai dokeba ganin tayi masa rashin kunya saima ya fice yana murmushi kamar gonar auduga.
Siririn tsaki taja ta fad'a bisa bed tana dafe kanta dake sara mata.
*my b3 low, ayi haquri da wannan, qila zuwa dare in d'ora akai*
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*19*
Kwanarsu Hindu biyar sukayi haramar tafiya gida.
Umma tabawa ko wacce kayan kyalliya masu kyau da tsada ita kuwa mummy kayan gyaran jiki tabasu dangin su humra da kulacca da dai sauransu, suna ta godiya. Abba yayi musu kyautan kud'i sannan yabada riga da wanda tare da babbar riga na shadda mai kyau da tsada da hula da takalmi yace akaiwa malam.
Misalin 11:15am Bilal ya iso, shi zai maidasu kamar yadda ya kawosu.
Suna tsaye jikin motar suna magana ahankali yadda bamaiji sai su. "Princess yanaga ranki abace, ko da matsala ne? Bilal yace da ita yana leqen idanunta data sunkuyar dashi qasa. Bata amsa shiba illah ta matsa tasoma tafiya yabi bayanta cikin sanyin jiki, d'annesa dasu tayi sannn ta tsaya ta juyo tana kallon motar, idanun Munirat na kansu wacce ke zaune gaban motar su kuma suna Nana suna site d'in baya.
Ta d'auke kanta tare da had'e giran sama dana qasa. Cikin lallami Bilal ya kama hannunta yayi qasa da murya "sweetie don Allah minayi miki wai?
Kallon hannunta da ya riqe tayi dasauri ya saki hannun yana wani marairai cewa "queen bakyaso inyi driving mai kyau ko? Ta girgiza kai, "to in hakane fadamin damuwarki inji, sai da ta kalli sashin Munirat wanda idanun ta nakansu har lokacin, sannan tace "mike tsakaninka da Munirat? Tambayar tazo mishi abazata sabida haka sai duk ya daburce bakinshi na rawa yace "wani abu akace miki akanta? Ido ta kafeshi da shi ganin duk ya daburce sai tasamu kanta da fad'uwar gaba. Shin kodai maganar Sumy zaitabba ne, tafada haka aranta. Shiru sukayi suna kallon kallo zuwa can tace "tunda kaqi amsamin tambayata to kayi maza ka maidata site din baya, maryam tadawo gaba domin ban amince da zamanta gefen kaba, kallonta kawai yakeyi yarasa gane inda ta dosa.
Tsayuwa ya gyara yace "sweetie ban fahinci inda zancen ki yayi ba "ta tura baki tare da hararan motar tace "to bara nayi maka gwari gwari, cewa nayi Munirat ta fita a gabar motar ka takoma baya sai maryam tadawo gaban, kafahimta yanzu ko? Kai ya gyada yana share zufar da ya tsatsafo mishi agoshi.
"Queen kiyimin alfarma ta zauna a inda take, next time sai in kiyaye tunda ba kyaso. Zatayi magana ya rigata "don Allah don Annabin rahama ASW kada kimisamun.
kauda kai tayi sannan tace "to nabari amma sai kafadamin mike tsakaninku.
"bakomi Allah queen sai 'yan uwantaka najini "uhmm naji amma bangamsu "don Allah kiyarda dani ni nakine ke daya har abada, bawata agabanki, haba my princess hasken ruhin Muhammad Bilal, yaqarasa yana soka yatsarshi a dimple d'inta hannunsa ta buge tana murmushi, jinjina yayi mata yace "sai kayan saraki ita daya kwallin kwal tasa 'yar dariya tana jinjiga kai.
Suka jero zuwa wurin motar suna zancensu cike da nushad'i.
Bayan ya daura belt ya dubeta "haskena kada kiyi barci yau kwana hira zamuyi, "tam habibi ta amsa masa tana duban Munirat ta gefen ido, fuskan nan nata kamar anyi gobara.
Ta zagayo gefenta ta dafa kafad'anta "my neerat agaidamin da mama sosai, nagode sai nazo muku bangajiya, gyada kai tayi batare da tayi magana ba.
Suka had'a ido da maryam ta yimata jinjina da hannu, murmushi tayi tare cewa "Nana sai nazo bikinki "kai Adda Bahijja nisai kinyi zanyi tana hararanta ta amsa "ni sai nayi degree har da degir gir yarinya, sabida haka kisawa kanki onga ki shiga daga ciki abinki.
Dariya sukasa dukkansu har da Bilal.
Tana tsaye har suka fice get sannan ta juyo tayi ciki.
Lokacin aikin hajji yayi, suka tafi tare dasu umma, suna can result dinsu yafito. Suna dawowa bajimawa Bashir yayi musu registration sabida sakamakon nasu yayi kyau sosai.
Sumayya mass com zatayi, Bahijja kuma computer science.
Soyayarsu da Bilal sai qara bungasa takeyi sai dai tana zargin yana boyewa mata wani abu amma tazuba mishi ido tagani ko zai fadamata
Tsaye take tana daura agogo a tsintsiyar hannunta, ta tsinkayi qamshin turarensa mai dadin shaqa, ta amsa sallamar da yayi tabi gefenshi zata wuri ya riqe mata gefen gyale wani kallo ta watsa mishi ta fizge gyalenta yayi gaggawan janyo kafadunta ya riqe gam tare da matsasu ta runtse ido ta bud'e tana hararansa murmushi yayi sannan yace "haka aka ce miki ana tarban masoyi? Ta zare ido tana waige waige sarai yagano dubawa take ko wani yajiyo zancenshi.
Ganin bakowa a parlour n yasa ta tureshi tace "Allah yakyauta inzamo masoyiyanka, nafadama ni din kayan sarakine, don haka sai gani sai hange daga nesa, duk kuwa maitanka sai kabarni ehe, kwalelen mai qaton ciki.
Cizon lebbansa yayi tare da shafa tumbinsa "'ya'yanki ne a ciki ai 'yanmata, tsirtar da yamu tayi tace "wa!?
can gasu gada dai wai zomo yaji kid'an farauta, tasa kai tafice tana gyara ruqon handout dinta.
yabi bayanta da kallo, ahankali ya furta "insha Allah sai na mallaki komi naki yarinya, ya qarasa dinning domin yin break.
*Ayya khadeeja candy sannu, Allah qara lafiya yasa kaffara ne.*
*uhmm uhmmm dafatan ba ehmmmm kikesoba, in shine kitaho niya ina da magani hhhhh*😜
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*20*
Wurin wata qaramar motar fara sol sai daukan ido takeyi ta nufa ta bude tayi bismillah sannan ta zauna ta juya back site ta zube handouts dinta kusa da laptop da ke ajiye.
Horn ta danna zuwa can ta qara latsawa taqi cire hannunta awurin don haka horn din yayi tafita baqau qautawa zuwacan sai ga Sumy tafito gyale ahannu tana goge bakin ta da tissue, har ta iso Bahijja bata saki horn dinba, saida Sumy ta zauna gefenta sannan ta saki, hararan Sumy tayi "tace kin kyau ai tunda kin dimaitani da qara bata tanka taba sai da tayi reverse tana shirin fita get tace "ai Allah daga yau kingama batamin lokaci da shiririntanki kamar mai naqudar d'iya mace duka ta taska mata acinya tana dariya "ke fa 'yar buhu ce mai naqudar mace ce tafiye shiririta ko mi? "A'a dalla can bashirita nake nufiba dad'ewa, kinsan ance naqudar mace wai yafi dadewa da wuya "injiwa? "Ke bansani ba 'yar jaridan banza kawai "aiko sai kinfadamin yau "innaqi fa? "Kici na jaki sai dayi dariya sannan tace to bissimillah, wuyanta takawoma shaqa cikin wasa, ido ta zare tace "ke bari wasanan haka kada tsautsayi ya afku tana dariya ta kwanta baya tace "Allah yatse afkuwan komi sai Alkhairi "Amin.
Suna zaune qasar bishiya suna hira bayan fitowarsu lecture.
"Adda B wai ya kukayi da sarakinki akan kiranshi da kikayi Munirat ta dauka, lumshe ido tayi sanan ta amsa "yakasamin gamsheshshiyar bayani sai kame kame keyimin sabida haka tun jiya nakashe 4n dinta, nasan yanzu yanta nemana, quri Sumy tayi mata da idanu, tacigaba "amma nayanke shawara zan tambayi Maryam inji mike faruwa sabida tun wuri insan matakin daxan dauka akai "uhm to Allah yasa kiji Alkhairi "Amin ta amsa.
"Amma dazakijj shawarata da kinyi qoqarin cire son Bilal aranki ki kama dahir wanda kika tabbatar da baki da 'yan hamayya ciki. "A qufule ta dagamata hannu "ya isheki haka nan Sumy, riqe shawarnki bata samu karbuwaba anan.
"Wallahi Adda B komi zakiyi sai nafada miki gaskiya indai akan Bilal ne, haba ace mutum kamar 1 don siranta, amma kina nacinsa alhalin ga d'an dama dama, son kowa qin wanda yarasa, amma kin kau da kai a gareshi, taja numfashi sai kuma tacigaba haba don Allah kisanja tunani gaskiya kam, domin ba kudace da junaba sam wallah.
Tagumi tayi tana sauraronta har tasa aya "kingama campaign din? "Bawani campaign sai gaskiya kuma daga qinta sai bata "bakinki yabiki Sumy bazanga bataba ataraiyata da yaya Bilal, sai dai naga Akhairi insha Allah, kuma kisani konarashi bazan auri yaya Mujaheed ba sabida bana son.... saikuma tayi shiru kana kallon Sumy. "Cigaba man da zancenki Adda B, ko kunya kikaji?"to kibar jin kunya. Sumy take fadin haka tana kallon Bahijja.
kauda fuska Bahijja tayi ranta abace.
Sumy ta miqe "bari insamo abu mai sanyi a shop dincan, tayi gaba abinta batare datajira amsawar Bahijjaba, amma da alama ranta yabashi itama.
Ta ajiye mata kwankwanin deaw mai sanyi sosa, ta zauna a inda ta tashi dazun tare da bude nata deaw din tasoma tsotsa ahankali. Bahijja tayi tsam daranta sai kuma ta matso jikin Sumy "Sis Sumy kiyi haquri, rai nane yabaci wallahi amma inason yaya Mujaheed sai dai ba irinta ta aureba. Murmushi Sumy tayi "Allah nafahimceki Adda B kada kidamu.
Rungumeta tayi "nagode sis dakika da fahimta ta da kikayi, Allabar zumunci "Amin Adda B abin dadin saraki, duka ta kai mata "baki da kunya Sumy "yo ai kece malamata, murmushi tayi bata qara cewa komiba.
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(bebeelo)*
©Safiyya.
*21*
Zaune take akusa da parking space awani dan baranda da aka zuba kujeru, tsakiyarsu wani table ne mai d'an fad'i. kujeran dake fuskantar get ta zauna yadda zata iya hango duk wanda zai fita da wanda zai shigo.
Tana ta latsa laptop tare da bin karatun QUR'ANI wanda sheikh Abdulrahman sudex ke ja cikin suratul Namli, dake fitowa daga acikin wayarta.
Sumy ta iso ta zauna gefenta, ta kwanto jikinta bisa kafadanta.
Kallaonta tayi cikin kulawa tace "Sis baki da lafiya ne? "Eh, marata ke mintsilina kuma banjin kuzari ajikina sam"ayya sannu, shiyasa naji jikinki da zafi, ta amsa "yawwa tana leqa abinda takeyi a laptop.
"Waye junaid kuma Adda B? Tana cigaba da typing ta amsa "abokin yaya Bashir ne "miye hadinki dashi? Sumy tasake tsilla mata tambaya tare da zuba mata idanu, daka tawa tayi da abinda takeyi ta tsare Sumy da idanu itama, sun dauka wasu 'yan daqiqu suna kallon juna sanna Bahijja ta kauda fuskanta tace "mikike nufi da min wannan tambayar?
Dariya sumy tayi "kedai amsamin tambayata sannan taki tasami shiga.
Ta gyada kai "babu komi illah friend dinane a Facebook, to shine yaganni a online yake tambayata yaya Bashir yana gida yazo yasameshi? Nace ya fita, daganan ya tambayeni karatu da dai sauransu.
"Ok nazaci shima yana cikin layine, "koba layiba tace tana hararanta, tacigaba "dayake kinmai dani kaza uwar son maza ai dole kowani jajibe jajibe kice ni.
"Kai Adda B, to maida wuqar ni ba haka nake nufiba, inadai taya saraki gadin kayansa ne. "Kyaji dashi dai 'yar rainin hankali, inma zakifito amutum kifadi gaskiya kifito, baruwana da gulma,
ko yaushe kika soma yi da sarakin dazakice wai kina tsaron kayansa ne.
"Allah Adda B yanzu bana adawa dashi sabida nagano gaskiyan zuciyarki, na sanar da yaya Mujaheed da yayi haquri dake, Allah zai bashi wata.
Tana kallonta a yatsine tace "to miyace da yaji haka? "Sirrine yarinya, baza kijiba. "Surro mata dallanku ma kwal kwala kawai, dariya Sumy tayi sosai, cikin dariyan ta amsa "eh dai munji, kuma zakiyi mamakin matar da zai zabo cikin tarin 'yammatansa masu son sa da qaunarshi, buhu buhu. "Eh naji suyi tasan nasa man ina ruwana da mai qaton ciki kamar na mace mai cikin wata uku.
"Uhmm uhmm kishi kikeyi kenan? "Tir inyi kishin wani gani da sarakina d'an sardidi kuma d'n cas abinshi.
Sumy takama haba tana kallonta tana murmushi "eh kalleni da kyau yarinya, banason miji qato mai tumbi, nafison irin sarakina d'an dai dai yanda zai cillani sama ya cafe nima in cillashi, ya goyani ingoyashi, ke komi yayimin inrama mishi bawai inga miji girmansa na bani tsoroba musanman in dare yayi, barimma girma irin na ooo ai inajin matar shi a daren farkonsu sai ankaita hospital sabida yana danneta sai buzunta domin murus zai mata. Kyal kyal kayl!!!! Sumayya tasa dariya ta tsagaita ta dungurewa Bahijja kai tace "amma Adda B ke 'yar air ce, inbanda iskanci yaya Mujaheed ne kikewa wannn fatan. "Ai yacanci hakan ne, kidiba fa sai wani qara bajewa yakeyi kamar kud'in cizo, ga tsawo kamar lishsha, kai wallahi matarsa tana cikin matsala ooo.
"Uhmm Allah ya isheki cin fuskan hakanan to, kuma ai duk girmansa bai kai yaya Bashirba, "wannan kuma matsalarki ce tunda ke kikaga zaki iya dashi, nawa ido ai, amma dai zakisha boni, har kin bani tasusayi. Duka ta taska mata a cinya "Allah zakisani tam.
Tasa dariya "zadai kisani da qaton mijinki "eh d'in, ina son kayana hakanan "to Allah barku tare "Amin.
Sunan suna hiransu ta aminai, ayi fada ashirya har lokacin sallar tayi suka shiga ciki.
Tana zaune tana jan tasbi umma tashigo ta zauna gefen gado tana dubanta tayi saurin shafawa ta matso ta dafa qwaiwar umman tace "umma inayini? "Lafiya lau.
Shiru sukayi nawani lokaci sannan umma ta katse shirun takira sunarta "Bahijja, "na'am umma, "wai dagaske kun had'a kanku ke da Mujaheed? Kallon umma takeyi kamar bata santaba sai da taqara mai maita tambayar sannan ta sauke numfashi ahankali ta amsa "a'a.
"to yayi, yanzu kitashi kije Abbanku nasan magana dake, kuma inhar yanuna da ki amince da Mujaheed to ki amsa batare da musuba, sabida ni kaina nafisonki da Mujaheed akan wannan Bilal d'in. Tayi qasa da kanta tanajin wani daci aranta ga gabanta sai faduwa ya keyi. "Dafatan kinji abinda nace "eh umma naji, ta amsa muryanta narawa.
Umma ta tashi ta fice tabarta nan zaune kamar gari.
Tagumi tasa wani hawaye mai zafi yazubo mata tagoge da bayan hannunta sannan tamiqe tayi part din Abba.
Cikin sanyin jiki ta samu wuri ta zauna bayan ta gaishe da Abban. Batajima da zama ba Mujaheed yayi salma tare da shigowa. Abba ne ya amsa mishi, yasami gefen Bahijja ya zauna.
Kallonsa Bahijja tayi, ta gefen ido, suka hada idonu yasakar mata murmushi dasauri tasunkuyar da kai tana qara jin wani tuquqin hsushinsa aranta.
Gyaran muryan da Abba yayi yasa ta maida hankalinta wurinsa.
yakira sunarta "Bahijja....
*wannan shafin nakine Maryam Qaumi, Allah yabar so da qauna Amin.*
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*22*
"Bahijja "na'am Abba.
Ya muskuta kad'an sannan yasoma cewa "yayanki Mujaheed yaxomin da magana akan kun had'a kanku sannan kin amince da ahada bikin tare danasu Bashir, shine nakiraki inji da bakinki, shin kun had'a kan naku ne ko ya-ya? Tayi shiru kanta sunkuye tana wasa da yatsun hannunta. Tsawon wani lokaci taqi cewa komi.
Abba ya dubeta cikin kulawa yace "Bahijja kada kiji komi kifad'amin gaskiyan zuciyar, bazan miki auren doleba, domin ke amana tace sabida haka abinda kikeso shinakeso illah iyaka inbiki da fatan alkhairi.
Har yasa aya batace komi, yace matsonan Bahijja ta miqe ta isa kusa dashi ta zauna ya dora hannunsa bisa kanta yace "shirunki yanuna alamun amincewa kenan ko? Ta girgiza "to fad'amin abinda keranki kinji. Ahankali tasoma magana "Abban Allah ni bamuyi wani magana dashiba kuma ni ai da yaya Bilal mukayi alqawarin aure, taqara qasa da murya tace "Abba don Allah kayi haquri baqin jininka nakeyi ba ta kallo Mujaheed " kaima don Allah kayi haquri. Wani kallo yawatsa mata ta kauda kanta tana kallon Abba cikin fuskan tausayi. "Bakomi Bahijja, bakiyimin komiba, Allah yayi miki albarka ya tsareki ga duk abin qi arayuwarki "Amin ta amsa tana murmushi jin dad'i.
"Tashi kitafi abinki, Abba ya umurceta, tafice da sauri tana hardewa sakamakon mugun kallon da mujaheed ke watsa mata.
"Kai kuma bani hankalinka nan, maganar Abba yadawo dashi kogin tunnin dayagad'a.
Motsa yatsunsa yayi sukayi qara yana duban Abba fuskansa ba walwala, kamar qadan gare ya kada kansa alamar yana tare da shi.
"Ina son kacire ranka akan Bahijja, kanemi wata sabida tana da zabinta kuma ni bazan tursasata tasoka doleba, innayi haka nazamo azzalumi don haka nace umurtanka daka janye qudurinka kanemi wata insha Allah kans tare da nasara. "To Abba nagode Allah yaqara girma "Amin Allah yayi maka albarka "Amin Abba.
Daganan suka soma hiran business din Abba tare da magnar gina wani company na sarrafa abincin yara dakesonyi, har Bashir yashigo shima yasoma bada nashi shawaran akan abin.
*********** "Mama wallahi Allah nagaji da abinda hamma Bilal keyimin sai kuma tafashe da kuka mai tsanani.
"Munirat!! Maman ta kirata cikin bud'e murya bata amsaba sai dai ta tsagaita da kukan tana sauraron uwarta ta, ganin haka yasa tacigaba "wallahi Allah indai ni hajiya yalwa mace ta haifeni sai kin auri Bilal kuma ke d'aya zaki zauna tare dashi har abadan abidina. Da hanzari Munirat ta dubi maman idanu waje tace "mama zaki iya hanashi auren Bahijja ce? "A'a baruwana da wata Bahijja can, kuma bazan hanasa aureba amma zai soki kamar ransa kuma zai aureki dolensa sannan ke kadai zaki mallake shi, bazan bari kizauna da kishiya ba kamar yadda nake ni d'aya to kema doke kizamo kedaya awurin mijinki.
Ta zubawa maman ido, zuciyanta namata d'aci tace "Uhmm mama don Allah don Annabi SAW kada ki shiga malamai da 'yan tsubbu domin nemomin so wurin hamma Bilala. Harara ta watsa mata tace "sai kiyi kuma amma wallahi duk inda zanshiga sai nashiga naga kin auri Bilal. Cikin bata fuska Munirat tace "wallahi nahaqura dashi tunda ya fadamin yana da zabinsa kuma bazai iya yimata kishiya, to nayanke shawara zan fidda d'aya daga cikin masu sona in aura domin hakan zaifimin kwanciyar hankali akan na auri wanda baya yi dani sai don tursasawa.
"Wayace miki tursasashi za ayi? To kisani da kanshi zai tako yace yana buqatar aurenki ido rufe "kai mama ana ga Annabi kina runtse ido, nifa bansonki da yawon bin malaman nan ne cikin fushi tace "to uwata!!! Sai nabi inkin isa ki hanani, wawiyya kawai gabuwa!! Munirat ta miqe cikin fushi tafice tana cewa wallahi indon ni zaki fad'a halaka to kisha zamanki, bana son hamma Bilal yanzu kuma baba nadawowa zan fad'a mishi zabina.
Mama yalwa tabita da wani mugun harara tace "zanci qaniyarki kuwa dagake har uban naki. Ta figa gyale tare da daukan key din motarta tafice a fusace tana cewa da zafi zafi ake bugun dutse, bari insoma cin uban wanan mai dogon wuyan tukunna kafin indawo kanki 'yar banzan yarinya shasha kawai.
Munirat tanajin tashin motar mahaifiyarta wasu hawaye masu radadi yazubo mata ta share da bayan hannunta, ta daga hannayenta sama tace "Allah yashrya mahaifiyata hanyar gaskiya ka nesanta zuciyar ga bin aikin ashsha, yasa tagane gaskiya, ta amsa Amin.
Kwantawa tayi bisa bed dinta tare da dafe kanta dake barazanar rabewa biyu sabida tsnanin ciwon dake mata.
***** Bahijja tun lokacin tasoma wasan buya da Mujaheed. Taqi barin ko hanya yahadasu sam data hangoshi zata arce da gudu, ganin haka yasa ya maida part dinsu wurin yin break dinsa da kuma dinner, yasan duk tsiyanta tabari su hadu kuma haqiqanin gaskiya yakasa cire sonta aranshi duk da nasihan da Abba tare da Sumayya suke masa na yahaqura da ita, shiko Bashir cewa yayi ya sauke isa da gadara yanemi so da qauna awurinta zaifi masa, jinsa kawai yayi amma yana ganin zubda ajine ya soma lallamin qanwarsa wai ta soshi.
Da sanyin safiyar littini Mujaheed yashigo part din umma, dinning ya nufa yana kallon agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa.
Tea yahada yasoma kurba ahankali.
Tsam yayi yana sauraron motsin da akeyi a cikin kitchen, sai yasami kanshi da Allah yasa Bahijja ce ke ciki.
Yana shirin tashi ya bar wurin domin sauri yakeyi yana da operation qarfe tara na safe. tafito hannunta dauke da plate, indomie ke cikinsa sai tururi yakeyi tare da tashin qamshi.
Bata lura da mutum a tsayeba sabida kanta na kallon plate din,
tana motsa shi don yayi saurin hucewa.
Shiko dake aikin kallonta ya runtse idanunsa cike da jin tashin tsigan jiki.
Donmin sanye take cikin night wear wacce tabi jikinta ta lafe sannan tsayinta ta wuce gwaiwanta da kad'an, gashinta sanye cikin net. Yaja ajiyar zuciya mai qarfi, da hazari ta d'ago kanta tare da miqewa tana neman hanyar gudu yayi saurin yin bake bake a hanyar dazatabi yana qarewa surarta kallo yace "kingama gudun? Tayi baya tana hararanshi tare da kare qirjinta da hannayenta, murmushi ya saki mai sauti sannan ya matso kamar zai rungumeta ta zaro idanu waje.
*mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*23*
Ta jabaya yamatso ta goce tana son gudu yayi saurin tareta ya kafeta da idanu, cikin fad'a tasoma cewa "kaga jaheed kakiyayeni, kafita hanyata baruwaka dani banason abinda kakemin. Yana murmushi ya jijjiga kai yace "to minayi miki kuma? Harara ta auna masa ta juya mishi baya ya sa hannusa ya juyo da ita yayi mata rumfa, yarufeta ruf yadda bamai iya hangota sai ya kauce.
Sai taga duk yakoma mata wani qato dama gashi masha Allah.
Jikinta yasoma rawa, taqara qamqame hannayenta abisa qirjinta, idanu waje tace "wai mikake nufine? Dazaka sakani a tsakiyarka kana wani nunamin girmanka, to nagani sai kasami bani hanya in wuce ko, domin ina da abinyi.
Sosa kansa yayi yana qarewa bakinta kallo, ta qara turushi tare da murgud'ashi.
Ya cire hannayen da ta kare qirjinta dasu ya dagasu sama ya riqe da hannunsa na hagu, yazubawa boobs dinta ido quri. Qafafunta tasoma bugawa irin na shagwaba tana cewa "wallahi sai na hadaka da mummy ince iskanci kakemin.
Mujaheed ya susuce ya shagala sakamakon motsin data keyi yasa boobs dinta rawa kad'an. Bai san sadda ya kai hannunsa wurinsuba ya latsa da qarfi tasaki 'yar qara ta fincike jikinta ta zille tabi gefensa ta arce da gudu, asabule yabi bayanta da kallo yanajin wani yanayi ajikinsa.
cikin sanyin jiki ya sunkuya yad'auki wayoyinsa wanda suke zube bisa table, yafice.
Yad'au kimanin mintoci goma yana zaune a cikin motar batare da ya kunna ta ba, zucan yasaki ajiyar zuciya afili ya furta "wallahi bazan haqura dakeba Bahijja, don inaji ajikina ked'in tawace, sabida haka jan gwada lallaminki har sai na samo kanki, kin soma sona fiye da wanda kikewa wannan d'an zuqalallen d'an fillon, mai kama da sandar kiwon shanu.
Ita kuwa Bahijja dakinta tashige har da murza key wai koda yabiyo bayanta.
Jikin qofar ta jingina tana maida numfashi zuwa can tasoma bin qirjinta da kallo tayi gaggawan runtse ido ta dafe kanta "ya salam!! Tafurta, ta matsa jikin mirror tana qara kallon jikinta, ta kwabe fuska kamar zatayi kuka tace "yanzu ahaka nake dama? Tayiwa kanta tambaya, ta amsa abinta "ah gaskiya man mai qaton cikin can yayi qoqarin tabamin kayan ruwa, wannan arha haka; takama haba "yo yaga banza ta gad'i.
taqarasa tana wani had'erai. Taja siririn tsaki "kuma banyafe ba ehe, Allah ya isa mai qaton cikin banza kawai, ta figa towel dinta ta fada toilet a fusace.
Sanda tafito bakowa a parlour don haka sai tashige bedroom din umma bakinta dauke da sallama, umma ta amsa mata tana duban agogo tace "na d'auka ai kinfita tun dazun, "a'a ina nan, yanzu dai zan wuce, ina da aji qarfe 11am gashi yanzu 10:25am "eh lallai lokaci yakusa kam, saiki hanzarta ki isa akan lokaci "tam umma sai nadawo "adawo lafiya "Amin.
Ta leqa part din mummy a gurguje ta fito tashiga motarsu tafice da gudu.
Tana gyara parking a harabar makarantar ta hago fitowar Sumayya daga lecture, da hanzari ta kulle motar ta isa kusa da Sumayya "sis harkin fito? kinhuta abinki.
cikin 'yar dariya ta amsa "eh wallahi, yanxu haka gida zan wuce, cikina naji na kiran ciroma, hararan wasa ta sakar mata tare da cillah mata key tana cewa "dalla acici kawai danjin gara, ta cafe tana amsa wa "eh din anyi cin, lafiya ne ai ke kawo hakan tayi gaba tana fadin "To Allah qaremu da lafiya "Amin ya rabbi Sumy ta amsa.
Koda tafito lecture wanda ya dauketa awannin biyu cur.
tasami Sumy zaune cikin mota tana jiranta, murmushi ta saki cikin jin dadi tace "kai sis sannu kinji Allah yabiyaki da Alkhairi, yakuma barki da yaya Bashir har zuwa qarshen numfashinku "Amin ya rabbi kayan saraki mai wu...... sai kuma tasa dariya itama Bahijjan dariyan tasa tana fadin"Allah shiryaki Sumy kibar jan fad'a.
Suna hanyar dawowa kiran Bilal ya shigo ta dauka tare da lafewa a site,cikin muryan jan hakali tace "amincin Allah ya tabbata agareka hubbyna, taji jim tana saurarenshi zuwa can ta kyalkyale da dariya tasa hannuta daya tarufe fuskanta,
tana girgiza kai "a'a wallahi a'a nace abinda take fada kenan sannan tacigaba "Allah saraki inkanamin irin wannan zancen zanyi ma yajin d'aukan waya tam.
Sumy ta kalleta ta tabe baki tacigaba da tuqinta. "Ok Allah yakawoka lafiya ta datse kiran tanabin wayar da kallo sai kuma ta sunbaci wayar tare da sakin wani qayataccen murmushi. "uhmm soyayya manja Sumy tace duka Bahijja ta dalla mata acinya agigice tasaki qara ta hade rai "kinga bana son wasa da rayuwa fa Add B.
Kinaga nin dai akan titi muke, kada kijawa yaya Bash asarata. "oh shikadai za ajawa asara kenan? "eh man sabida ke inkin wuce barzahu mai dogon wuya yana da wata safire.
"bala'i!!! Kece safire n kowa? Sumy cike da dariya ta amsa Munirat dai, ni ai sai d'an dama dama bawan Allah kuma jarumi Bashir!! Ta fad'a da qarfi. Bahijja tayi saurin toshe kunninta tana hararanta, dariya ta saki tare da buga staring motar, cike da tsokana tace "wai wai waii!!! Munirta da Bahijja a gida yad'a cashesu kenan ooo.
wani uban tsaki taja ta juya kanta tana kallon titi "kici gaba damin wulaqnci Sumy lokacin kine. Tace.
"Kai sarkin fushi wasa nake miki, banza tayi da ita har suka isa gida taqi kula Sumayya duk da kuwa janta da hiran datake tayi.
Tana yin parking Bahijja tafice fuww, tagumi Sumy tayi tana jinjina wannan irin kishi na Bahijja. Ahankali tace "ya Allah ta bawa baiwarka Bahijja sauqin wannn irin kishin.
Dala'asar sakaliya Bilal ya iso, tayi masa masauki a wurin shaqatawan dake kusa da parking space. Tacika mishi gaba da kayan maqulashe da kuma yankakkun fruits masu sanyi.
Suna hira yana shan fruits ahankali.
Fuskokinsu dauke da fara'a alamar hiran tana musu dad'i. "Sweetie in munyi aure irin dambun meat dinnan zaki riqayimin ta murmusa ta kara mishi glass cup "nayi maka waigi.
yana sosa sumar kansa mai yawan cika yace "Allah princess ba santi bane, yayi dadi ne sosai kamar sabuwar amarya "ya ilahi!! Tace da hanzari ta rufe fuskanta dariya yasaki mai sauti yana tafa hannayensa "uhmm queen sarkin jin kunya, to bude idon nadaina baki kunya, ta bude tana hararansa, "natuba madam yace yana kama kunnensa murmushi tayi tare da kad'a kai.
Sai daf da magriba suka tashi, yana shirin bude mazaunin driver phone dinsa tayi tsuwwa ya jingina jikin motar yana kallon Bahijja.
"Ok to mama Allah yabaki lafiya, insha Allahu zanshigo cikin satin nan indubaki
Aha sai anjuma agaidanin da Abba. Ya maida wayar cikin ajjihunsa.
ya maido hankalinsa kan Bahijja wacce ta harde hannayenta a qirjinta tana kallonsa.
murmusawa yayi yace "queen maman Munirat ce bata da lafiya shine takirani take fadamin, tad'an saki fuska "ayya Allah yabata sauqi "Amin sweetie. "Inkaje wurinnata ka kirani mugaisa inmata jaje "ok sweetie insha Allah zankiraki kuwa.
Suna d'agawa juna hannu yafice a get din.
***** Agefen mamaYalwa kuwa tana ajiye wayar tace "shegen sama mai kama da zabiya zakaci ubanka, lafiyata lau zandai soma d'ura maka sirkullen malam bukar ne wanda zaka gigice akan Munirat kayi watsi da wata Bahijja can.
*Mrs j moon*
[9:56AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*24*
Yau hutun qarshen mako wata asabar.
Bahijja da Sumayya gidan Adda Asma'u suka tafi yini, tayi murnan ganinsu dama zaman kadaici ya dameta, mijinta yayi tafiya yara kuma sun tafi gidan kakarsu mahaifiyar dadynsu, sai duk tajj gidan yayi mata girma, ganinsu Bahijja murna ya isheta tarasa ina zata sakasu, nan danan tacika musu gaba da kayan maqulashe.
Bayan sun huta akasoma hiran yaushe gamo. " 'yanmata adon gari, ya Abba da su mummy? Atare suka amsa "suna lpylau, sunce agasheki "ina amsa.
lokacin yin girkin rana nayi, Adda Asma'u tajasu suka shiga kitchen had'a lunch.
Suna aikinsu suna hira, zuwa can tadubesu tace "yau she Abba zai aurad daku? Sukayi shiru wannan ya kalli wanan, wannan ya kalli wannan, sai kallon kallo sukeyi tamkar wasu zakaru masu shirin yin fad'a.
Dariya Adda Asma'u tasa masu ta nunasu da yatsa "anrasa mai bani amsa kenan? dakuke wani kallon kallo atsakaninku, sai kace marasa gaskiya.
"Uhmmm Adda kunya mukaji "Dallah ja can gefe, kedince kike da kunya dawani idonki a tsakarka, cikin jin haushi Sumy ta doki kafad'an Bahee tana cewa "Allah Adda B nafiki kunya ko makaho ya shafa zai gano hakan, bahijja ta tareta da sauri "aiko dana rako mata duniya indai kika fini kunya, "ai kuwa kinko rakosu d'in, sabida rashin ta idonki ko 'yar akuyan kasu albarka "kutcy!! Nidin Sis? Tayi banza da ita, tamaida hanklin ta wurin motsa stew.
Bahijja cikin jin haushi ta kai hannunta ta dallama qyeyar Sumayya duka
"almuna hun hun kawai, ta san bata da gaskiya tayi tsit da mouth dinta.
Tajuyo tana hararanta tare da gyada kai "Add B zansoma hadaki da habibina ya hukunta minki ko gyagane nidin yayarki ce, " koba yaya baaa. Sai kuma tayi saurin cewa "Adda kingano mai kunya yanzu ko a tsakanin mu? Tunda gatanan daga abu ta sako qaton saurayinta ciki ko kunyar ganin kina wurin batayiba.
"Qato hammatarki 'yar rainin hankali kawai, Sumy tace tana hararan Bahijja. "Oho dai nace qato kamar tifa. "Ai sai kiyi tayi matar mai wuya kamar murqin lema kawai "Adda kinji iskancin da Sumy kemin ko?
Ita dai Adda Asma'u sai dariya take musu ganin abu kadan sun maidashi babba.
"To ya isa hakanan muhawaran 'yanmatan mummy da umma, tace dasu. Dukkansu sukayi shiru tare da maida hankali gurin aikin dasu keyi.
Suna cikin cin abimci suka tsinkayi sautin muryan Mujaheed yana sallama a bakin parlour.
Ko kafin Bahee ta jawo doguwan riganta har yashigo, ta daka tsale ta buya bayan Adda Asma'u. Suka sama mata dariya suna amsa sallamarsa
Sarai yaga abinda tayi amma sai yashare, yasami wuri yazauna yana gaida Adda Asma'u ta amsa cikn fara'a.
Sumy ta gaidashi ya amsa yana leqen fuskan Bahijja yace "ke fitonan inji dalilin dayasa kike guduna ko yanzu insaba miki. Tayi quri tana kallonsa. ya miqe yayo kanta ta kwalla qara tare da qanqamewa jikin Adda Asma'u.
Yakai hannu zai kamota Adda Asma'u tabuge hannunsa tace "Au agaban nawa zaka bugeta don rashin ta ido? "A'a Adda A, kawai tambayarta zanyi, "riqe tambayar taka can tunda ita ba 'yar jarida bace.
kwata yayi yakoma ya sami wuri ya zauna.
Sumy ta zubashi abinci yasoma ci yana gyada kai alamar abinci yayi dad'i.
"Ke Bahee zo kibani ruwa mai sanyi "Sumy don Allah ki dauko mishi "ke zakibani ba itaba, ko kinfini idon ganinta ne?
Tura baki tayi, ta marairaice fuska tana kollon Adda Asma'u. Adda takauda fuska tace "tashi kid'auko masa tunda naki yakeso.
"Adda baxan iya tashi ahakaba ai. Dukansu idanunsu yayo kanta, sai alokacin su suka gano boyon datakeyi abayan Adda Asma'u.
Half best ce a jikinta tare da dogon wando amma roba kuma yakamata tsam.
Tacire doguwan rigar shaddan da tasanyo, wai zafi ya isheta kuma bata, taba tunanin zuwan Mujaheed gidanba a wannan lokacin.
*Mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
*25*
"Sumayya miqo mata riganta ta sanya, Adda Asma'u ta bama Sumy umurni.
Da sauri ta xura rigan ta sunkuya gaban Adda tace "Adda A, kice yabar kallona, kunninta ta kama ta murd'a da qarfi tare da cewa "anqi aced'in, "wayyo Adda A, zakijimin rauni fa, wash Allah da zafi, yaya jaheed ce tasa kin min kunni don Allah yasa dariya yace "sai kin cireshi duk Adda A, maganin mai rashin kunya kenan, harara Adda ta watsa mishi tare da sakin kunnin tace "amma kai babban kwabone shi yasa ta rainaka sosai tsinin hancinsa yasosa yana murmushi batare da yace komiba.
Cikin fushi Bahijja ta tashi tashige bedroom Sumy tabi bayanta.
Ganin haka Mujaheed yatashi da kansa ya d'auko ruwan roba mai sanyi sosai yazuba a cup yasha.
Bayan ya dire cup d'in ya murkuta yanatsu tare da maida hankalinsa kan Adda Asma'u.
"Wallahi Adda A, narasa yadda zanyi yarinyan can tafahimci ina tsananin sonta tare da kaunarta. "Wacce yarinya ba? "Bahijja man adda, "au wai sonta kakeyi nan? "Eh wallahi, so mai yawa "uhmm lallai kana da aiki, "nami? "Nakomi ma d'an uwa, sabida kayi sake ta rainaka sannan wani yarigaka kafa gwafnatinsa azuciyanta.
Shiru yayi zuwa can yace "nasan da haka Adda, yanxu to miye mafita? domin ina son in mallaketa tazamo abokiyar rayuwata na har abada.
Tagumi tazuba tana kallonsa cike da tausayi tace "mafita d'aya ne kadaure kanemi so awurinta zaifi maka ko kafadawa Abba buqatarka" uhmm adda Bahijja ta wuce tunaninki domin kafiya ne da ita kamar me,
nasan baza ta saurareniba sabida nagwada sanar da ita tanuna a'a bata sona dalilin dayasa na fadawa Abba kenan, ya kira ta tabbatar masa da bani gabanta kuma ni inajin kunyar tunkaran umma da zancen.
"Tirqashi!! "To indai hakane abinda yafi ka haqura da ita "no!! Adda A, bazan iya hakuraba Allah, kidai nemonin mafita. Shiru tayi na wani lokaci tana tunani zuwa can tace "to kasauke isa da girman kai ka russuna kanemi soyayyarta "kamar ya adda? "Good bros, kasoma kula da lamarinta kamar kaita school da daukota ko kaimata ziyara acan da kuma fita da ita wuraren shaqatawa, daganan kayi qoqarin samo zuciyarta.
"Zan jaraba hakan adda, nagode Allah bar zumunci "Amin ta amsa.
****** da yammacin ranar alhamis Bilal ya isa gidan su Munirat domin gaishe da mamanta da jiki kamar yadda ta fad'a.
Suna zaune a parlaur dukkansu mutanen gidan yayi sallama ya shigo.
Mama yalwa tarud'e domin batayi zaton zuwansa ranarba, data had'a mishi drink ko dafa mishi abinci da maganin.
Tayi nisa cikin tunani tajiyo yana gaisheta adan da burce ta amsa "lafiya lau, ya hanya? "Alhamdulillah, ya kika qaraji da jikin? Allah yasa kaffa ne "Amin ta amsa tana hararan Munirat da tabude baki jin ana yiwa mahaifiyanta jajen ciwo Alhalin tasan lafiyanta lau.
Abban Munirat ya dau key din motarsa yafice, su Adnan qannin munirat da ita sukayi mishi adawo lafiya.
Mama yalwa ta miqe tana cewa bari na kawoma wani abu ka taba kafin agama dinner.
"Ina azumi ai yau mama "wa kakashe da kake azumi ba watan ramadam ko shawwal mukeba? Yayi 'yar dariya kadan sannan ya amsa "mama ban kashe kowaba, illah yau ina azumin lada ne ta ranar alhamis, "au natuna kuwa yau alhamis, to Allah bada lada "Amin.
Munirat haushi kamar ya kasheta ganin yadda mama yalwa keyi kamar wata sabuwar tuba, alhalin sarai tana da saninta.
Bilal ya kai dubansa gefen Munirat yace "bako gaisuwa ko 'yar qauye murmushi tayi ta sunne kanta qasa ya matso ya kamo hannunta yace "yau ni kikejin kunya kuma? Janye hannunta tayi ta matsa kad'an tace "hamma ya aiki da kuma sweetie n ka Bahijja.
Wani fara'a yasaki sannan ya amsa da "Aiki Alhdulillah, queen kuma tana lafiya lau, kingama na manta tace innazo in kiramata ita su gaisa da mama tayi mata ya jiki.
Kauda fuska tayi "ok bari inkira maka ita to, ta miqe tashige bedroom inda mama yalwa tashige.
mama yalwa sai kaiwa da komowa ta keyi ita kadai a daki tana ta zundumawa Bilal zagin "kagamin dan iskan yaro mai suffan carrot, dan banza kawai, aiko muzuba ni da kai, komawa zanyi abin da kai ta jininka in kayi nasaran zullewa wannan.
Sai daf daza akira magrib yabar gidan.
Bayadda mama yalwa batayi dashiba ya tsaya yayi buda baki anan ba amma yaqi yace yanxu yanason komawa garin kano ne sabida gobe da aiki.
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*26*
Tsaye take a tsakiyar parlour tana kurban tea, tanayi tana kallon agogo, ganin tea din yaqi hucewa sai qonamata harshe yakeyi yasa ta kaishi dining ta ajiye tafice da hanzari.
Ta taradda Sumy zaune tana jiranta a cikin mota.
bude driver sit tayi ta xauna batare da bata lokaciba suka fice get din gidan ta cilla motar bisa titi.
Tana kallon gabanta tace "yau su ooo anyi abinkai, har jirana akayi.
Sumy ta dalla mata harara "kyace haka man 'yar rainin hankali, kin kwana soyayya da zuqalallen sarakinki kintashi amakare zakizo kinamin wani borin kunya don latsin hammata.
Dariya tasa tace "wallahi sis Sumy komi zaki kira saraki bazan damuba yanzu sabida kema kina tare da abin tsoro kuma fad'i ki qara da ihu munraba dare jiya muna shan hiran soyayya da habibina shi yasa natashi amakaren sai me? "Sai in jibgeki yanxu kuwa tafad'a tana cikin wasa, itama cikin wasan tace "to bissillah kayan qaton mutum mai qaton ciki.
Dariya Sumy tasa sosai cikin dariyan tace "Allah Adda B kina son qaton mutum mai tumbi sabida akullum inbakiyi zancensaba bakayajin dad'i, to yarinya ina baki shawara da ki bar wani d'an waken zagaye ki fito fili kifad'amin gaskiyan zuciyarki.
Bahijja tayi barin iska da ita, ganin haka Sumy cikin son tunzurata ta dafa kafad'anta tace "ok nagane kada kidamu yau zan sami yaya Mujaheed infad'a masa kince yadawo kan dutynsa sabida kingane gaskiya,
zuciyarki shi take muradi sabida ako da yaushe tana cikin begensa sannan gayawan mufarkinsa da kikeyi kullum dare.
Agigice Bahijja tace "a'uzubillahi minal shaid'anin rajin!! Allahumma ajirni da wannan baqaqen zantuntuka naki,
bakinki ya sari bed din barcinki kikoma gida kin gansa yayi rugurugu ba mamora.
Sosai Sumy take dariya har da dafe ciki, Bahijja taja tsaki cikin quluwa tace "muguwa mai fatan alkaba'i.
Sumy ta tsagaita da dariyan tace "aikomi zakice sai dai kice amma tuni nagnoki da duk wani kwane kwane naki, ke!! kisanima daga yanzu nabar kiranki kayan saraki kin koma sirrin jaheed d'an dama dama, sardidi mai 'yammata lodi lodi amma duk cikinsa Bahee d'insa ke haskawa a birnin ruhinsa. Don haushi Bahijja komi takasa ce mata.
Ahaka suka qarasa cikin makarantar.
Sumy nata tsokananar ta,ita kuwa tayi mata banza,
amma ranta kamar wuta domin sosai maganganun Sumy yabata mata rai kuma ta qudurce tana komawa gida zata turawa Bilal message akan ta amince ya turo magabatansa, atsaida lokacin bikinsu tafasa yin degree d'inma.
aurenta zatayi, dama shine darajan duk wata 'ya mace.
*** mama yalwa agaban sabon malaminta ta tankwashe qafafu kamar mai d'aukan darasin Allah da manzonsa.
"Malam so nike kabimin shi da jininsa ka qonamin zuciyarsa a allon qarfe ta yadda zaiji inba ya auri Munirat ba bazai iya rayuwaba.
Malamin yayi 'yan dube dubensa awani baqin qasa zuwa can ya d'ago kai yace "hajiya kiyi haquri ayi auren sabida na gani dole sai sun auri juna amma zan baki wani garin magani ki ajiye ahannunki har sai ana gobe ko ranar d'aurin auren sai ki juba mishi a inda zai taka kuma kizuba mishi awani abinda zaici ko sha, bayan gama bikin kizo ingamiza ayi a gaba domin asiri zaiyi wuyar kamasu, sabida dukkansu suna da riqon addini sannan basa wasa dayin addu'ar neman tsari ga kuma iyayensu natsaye akansu dayi musu addu'a.
Malamin yayi shiru yana karanto damuwa afuskan mama yalwa, yayi murmushi "hajiya ki kwantar da hankalinki yarinyanki fa dole sai ta auri yaron, nagani a bincikena kuma zasuyi zaman lafiya amma sai kinbi asannu domin yin gaggawa zai tona miki asiri sabida ita kanta yarinyan naki bata yarda dakeba tana sa ido akan dukkan motsinki, kuma ki sani yanxu shi yaron baya gabanta nasan ta fadamikan hakan ko? "Eh tafadamin malam "to kirabi da ita nasan yadda zanyi da ita takoma sonshi.
"To malam nagode sosai "bakomi hajiya, ga maganin ki adanashi da kyau sabida amfaninsa yakusa, naga zancen auren zai taso kwanan nan. "To malam sai nakuma dawowa.
*****tana zaune gefen gadonta ta zuba tagumi bayan tagama turawa Bilal message.
Har zuwa lokacin ranta abace yake kuma tarsa dalilin dayasa maganganun Sumy suka bata ranta haka alhalin tasha fada mata wanda suka fisu zafi.
Ta tura yatsunta cikin sumarta ta runtse idanu ta furta afili "kai amma sis Sumy ta cuceni yau tagama dani, in banda iskance ace tarasa wanda zatace ina mufarkinsa sai wani qato Mujaheed. Ta yamusta fuska tacigaba "to niko sarakina bantaba yin mufarkinsaba balle wani shagaluwan banza.
Taja sirrin tsaki ta kwanta rigingine tana kallon ceiling.
Sosai take son jin muryan Bilal dinta amma tasan yanzu yana tsakiyar aiki, ta saki murmushi ita d'aya tace "ina sonka yaya Bilal sosai a ruhina, Allah yabarmu tare da juna "ba Amin ba!! Tajiyo an amsa a bakin qofar.
Afusace ta juyo taga wani d'an shishshigin ne haka.
dama tasan ba wanda zai ce haka sai Mujaheed. "Kai asuwa to dazaka samin baki cikin maganata? Tace dashi, Yana murmushi yace "ni a mai iko da ke, zatayi magana ya daga mata hannu yace "niba rigima nazo muyiba, nazone ki rakani yiwa sabuwar budurwata shopping.
A d'age ta kalleshi samada qasa tace "indai sai kasami rakiyata zakayi ma wata banzar qatuwa sayayya to zaka shekara bakayi ba kuwa, domin ba inda zani.
Yasa dariya yanunata da yatsa yace "kai haba bahee badai kishi kike da sabuwar budurwan tawaba? "Allah ya tsareni da fadawa halaka, wai kishi uhmm da narako mata duniya kuwa, indai nayi kishinka.
Mujaheed ya daure fuska "to naji ya isa hakanan. Ya juya yana cewa "kiyi sauri ina jiranki a parlour, yayi ficewarshi cike da taqama.
Bayansa tabi da kallo baki bud'e sai kuma takoma ta kwanta. "Sai kazo kajani inje mugani.
Tsawon 1hr Bahijja bata fitoba.
Bakinta ature najin tsiya umma tasameta.
"Miye haka Bahijja? da xaki shanya mutum yanata zaman jiranki don shashanci bakiko shiryaba, to yimaza ki fito kutafi tun kafin in saba miki.
Tamiqe fuww ranta abace tafad'a bathroom.
Umma tabita da addu'ar "Allah yashirya ki. Can cikin bayin Bahijja ta amsa da "Amin!! Ummata.
Girgiza kai umman tayi tare da ficewa,fuskanta d'auke da murmushi.
*Mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
© Safiyya.
*27*
Qanshin turarenta yasanarwa da Mujaheed iso warta parlorn.
Ya juyo yana duban ta sama da qasa. Tayi mishi kyau ainun.
Sanye take cikin atamfa riga da zani kalan lemon green gyalenta tare da flat shoes d'inta duk kalan lemon ne, hannunta dauke da wata had'add'iyar fox fara sol, fuskanta ya qarewa kallo, duk da batayi wani kwalliyaba amma tayi kyau sosai, d'an mitsitsin bakinan sai kyalli yakeyi, shajenta tare da sumar daya wataci kanta sai suka fito suka kwanta luf luf, tabon sallarta dake bisa goshinta sai yaqara fitowa yayi mata kyau, kallo d'aya zakayimata yagano ita d'in wayayyiyace ta gaske kuma 'yar kwalisa.
Ajiyar zuciya Mujaheed ya sauke ahankali tare furta Subbanallah aransa.
"Nidai bancika son kallon haramun irin wannan ba ehe, tace dashi tana murgud'a baki, kansa yasosa cikin jin kunya ganin ta gano ita yake kallo.
"Ke dalla mizan tsaya kallo awannan jikin naki mara shape, harara ta watsa mishi tace "eh din naji ahaka dai ake muradi ni kuma nace kwalelen qato sai d'an siriri mai kyawun sura.
Hade rai yayi yana mata wani mugun kallo ya nunata da yatsa yace "wallahi duk ranar da kika kuma minzancen tsukakken yaronnan sai na baki mamaki, taja baya "aiko sai nayi tunda mijina ne banga mai hanani naganarsa, ya gyad'a "to shikenan muzuba ni da ke, ta murgud'a mishi baki tana hararansa.
"Umma sai mundawo, Mujaheed yace da umma yayin dake tsaye baki bedroom d'inta, daga ciki ta amsa "to Allah dawo daku lafiya "Amin.
Ya janyo hannun ta tana qoqarin kwacewa ya damqe da qarfi ta saki siriyar qara ya kalleta yasaki murmushi wata ta fassarashi dana mugunta.
Yana riqe da hannunta suka fito harabar gidan duk kuwa da qoqarin kufcewan datakeson yi amma ta kasa.
Aharabar gidan Sumayya da Bashir ne zaune a gefe suna shan hiransu irin ta ma'abota bege, fuskokinsu cike da annuri, gefensu kuma baby khadija ce ke wasanta acikin motar wasan yara.
Hannu ya d'awa Bashir yace "hy bros, ya maido mishi da jinjina yana murmushi, Sumy kuwa dariya takeyi tana fad'ama Bashir wata magana sannan ta had'e yatsunta biyu ta duno Bahijja, cikin haushi Bahijja tayi magana ahankali "zanci gidanku yarinya bari indawo, jin abinda tace da Sumy yasa Mujaheed sakin 'yar dariya tare da bud'e gefen driver yasata ciki yana cewa "hasken ruhina zauna da lafiya, harara tasakar masa tana qunquni.
shi kuma ya zagaya yazauna a mazaunin driver yayiwa motar key suka fice get d'in.
Sunyi tafiya mai nisa batare da kowa yace qalaba.
Ya dubeta yayi murmushi yace "wani super maket yadace muje? Ta yamutsa fuska tace "oho maka, kai ya kad'a yana kallon hanya ya amsa "to kice yau yawo zamusha without limit kenan da hanzari tace "kamar ya? Banza yayi da ita, tabi shi da harara kamar kwayar idonta zai fad'o.
"Allah ni in gantali kafitoyi to kayi hanzarin mai dani gida cikin sutura "in anqi fa? "Inma ihu kasato ni.
Dariya yayi sosai sannan yace "aiko zakiyi kyau da ihu, oya soma yi muji, ta murguda masa baki ya kanne mata ido d'aya yace "baby ina son irin wannan abubuwan da kikemin na tsiwa, sosai yake qaramin sonki da qaunarki a ruhina.
Ta had'e rai tare da kyauda fuskan ta, tana kallon gefen titi tace "iska na wahalar da mai kayan kara. Yana shirin magana phone d'inta yasoma ringing.
Ganin sunar da ya baiyana a screen d'in yasata sakin fuska tare da qayatacciyar murmushi ta kwantar da bayanta a sit d'in sosai tayi picking ta kanga a kunninta tana mai cewa "amincin Allah ya tabbata agareka ya habibina, acan gefen Bilal ya amsa "Amin tare dake mai mulkin zuciyata. Tasa 'yar dariya.
Dagan suka balle da hiransu ta qauna cike da shauqin juna, anan yake tambayarta qarin bayani game da message d'in data tura mishi d'axun, sai da ta kallo gefen Mujaheed taga hankalinsa yana bisa tuqinsa sannan tace "eh duk abinda kagani hakane tayi shiru tana saurarensa zuwacan ta kuma cewa "ok kada kadamu zan sanar da Abba yau da dare insha Allah "aha sai kajini goben ko cikin dare, love you always tace tare da mannawa 4n d'in kiss sai kuma ta rufe fuskanta tana dariya tare da zare wayar akuninta ta d'orata bisa cinyarta,
tana cigaba da murmushinta.
Wani uban tsaki Mujaheed yaja ta waigo tana kallon face d'insa, tasaki dariya ya dubeta a fusace yace "zan gyaramiki zama yarinya, kicigaba damin irin wannan dariyan "a'a kajimin mutum da iyayi, to ina ruwanka dani don nayi dariya zakace wani zaka gyaramin zama, sai kace wata 'yarka.
Kallonta yayi idanunsa sun sanja launi zuwa ja, tayi saurin sunkuyar da kanta gabanta na fad'uwa.
Baikuma yimata maganaba itama haka, har suka isa wani wurin shaqatawa yayi parking ya dubeta "fito mushiga, ganin yadda yayi maganar cikin d'aurewar fuska yasata fitowa ba shiri domin sosai yayi mata kwarjini, sai yanzu tagano lallai yayi kama da mummy sosai tagama kamar yafi mummy haske.
Jan hannunta yayi suka isa gefen swim pool suka zauna bisa wasu chairs tsakiyarsu wani d'an madai daicin table ne.
Basu jima da zama ba masu kula da wurin yazo tambayarsu misuke buqata akawo musu, ya dubeta ta kauda fuska, yace da mutumin "ka kawo ice cream roba biyu da malta kwankwani d'aya.
Yana tsotsan malta yana kallon fuskanta wadda yake asake tana ta kalle kalle da alama wurin ya burgeta.
"Kisha ice ceam d'in kada ya narke batare da ta juyo ba ta lalabo robar ta d'auka tasoma sha tana wani lumshe idanu.
Abazata tace "kai yaya jaheed wallahi kasan kan rayuwa, don Allah jiba wurinnan kamar a turai don kyau da tsaruwa ga kuma wani iska mai dad'i dake busawa kai, Allah wurinnan yayi ba qarya.
Shidai saurarenta kawai yakeyi yana muemushi, yanajin lallai komarsa takusa kama kifi.
"Yaya taso muzaya muga yadda wurin yake inna koma inbama sis Sumy labari da kyau. Shiru yayi batare da yamotsaba, ganin haka yasa ta miqe tana riqe da robar ice cream, ta ja hannunsa ya miqe yabiyota suka jera abinsu kamar cikakkun masoya na hakika.
Sunsha yawo sosai abinsu awurin tare da dayin pictures, ganin yamma ta gabato yasa yace da ita "baby mutafi gida yamma tayi "waye babyn? Tace dashi tana had'e rai, "au yanzu kika tuna kenan? Yayi mata tambaya shima.
Banza tayi mishi tayo gaba yabiyo bayanta yana cewa "rigimammiya kawai kamar baby khady.
Bayan sun biya fill d'insu suka fice. Awani super market ya parker yafito yayi gaba sai da zai shiga ciki ya waiwayo yaga bata biyo shiba, cikin takaicin taurin kan irin na Bahijja yasa kai yashige cikin super market d'in.
Baiwani jumaba yafito hannunaa d'auke da ledoji biyu babba da 'yar madai daiciya.
Ya bud'e back sit ya zubasu yakomo mazauninsa ya zauna ya tada motar. Sai da suka hau titi sannan yace "lallai nayarda kina jinkishin budurwan nan tawa sosai a ranki, tabe baki tayi tace "minayi na kishin? dazaka tasani da soki burutsun zancenka mara tushe balle makama.
Yasa qafasa ya take nata, sabida azba bata san sanda ta kaima kafad'ansa buguba ya zare idanunsa "kai kai Bahee!! Nid'in kika doka? Ta sunkuyar da kai cike da borin kunya tace "sorry, wallahi zafi naji har brain d'ita shiyasa bansan sanda na kaima buguba amma don Allah kayi haquri.
Kai ya jijjiga cike da farin ciki najin wai Bahijja ce ke bashi haquri cikin jin kunya,
akaron farko arayuwarsa da tataba yi masa magana cikin jin kunya. Ya cije lip d'insa na qasa yana ayyana lallai zai dage dafita wuraren shaqatawa tare da ita duk kokacin dake free.
"Bakomi babyna duk cikin so ne, yace da ita ta tsuke fuska tace "Allah ni bazanyi soyayya da kaiba, ni din sai sara.... da hazari ya kai hannunsa yabuge mata baki sannan yayi slow ya gangara gyefen titi ya dubeta cikin fushi yace "cire hannunki abakin!! Ta zare ido tana qara damqe bakinta duk da zafin dakema don bugun ya shigeta sosai. Ko bakiji minaceba!? Yafada cikin tsawa, Tazame hannunta kad'an tace mizakayi min bayan wannan bugun dakayimin wanda ke bara zanar maidani mai wawulo bakin qanan qare.
Ya d'ansaki fuska jin abinda tace, ya tada motar sannan yace wallahi inkika kuma kiran min yaronnan agabana sai nayi kissing din bakinki na 1hr don sai na kumburashi, halittanshi ya sanza zuwa zunguru kamar shantu.
Shiru tayi mishi tare da juya mishi qeya sabida taga take takensa ya wuce da saninta.
Ana kiran magriba suka isa gida, ya miqa mata ledojin yana cewa "babban takice qaramin kibama su baby khady, taqi karba ta tsaya kallonshi shima ita yake kallo, sai kuma ta kai hannu asanyaye ta amsa tace "su khady sun gode, tayi gaba tana wani juya mazaunai.
Sumarsa ya sosa ya furta "anka tafe kan sauqa.
Tana shiga parlor ta bude babbar ledar, kayan kwalliya ne da turaruka irin wand'anda take amfani dasu sai wani seat irin na Sumayya, tasan Sumayya ya sayomawa sai ta fidda mata gefe ta d'auka nata tanufi d'akinta dasu tana murmushi.
*in anga errors bansamu nayi edited ba ne,my b3 low*
*Mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*28*
Anaso ana kaiwa kasuwa!! Anaso ana kaiwa ka.... taji fass an taska mata duka abaya.ta tsaya cak da rawa tare da waqar dakeyiwa Bahijja na tsokana.
Mummy ta harareta ta kamo kunninta ta murda tace "shin intambayeki wai Bahijja kakarki ce ko mi? Cikin jin zafi ta amsa "a'a mummy, wayyo zafi mummy nabar tsokanarta daga yau Allah nabari, ta sakaketa tare da dankwashe mata kai tasaki 'yar qara "wayyo mummy zata maidani daqi qiya, tana sosa kai tare da liliya kunni duk alokaci d'aya.
Bahijja tana gefe tana kwasan dariya har da riqe ciki taga mugunta, mummy itama dariyan tayi tace "oya kubiyoni zuwa kitchen yau muna da baqi suka amsa "to.
Mummy nafita Sumy tayokan Bahijja ita kuwa ta kwasa da gudu batai auneba tajita ta buga mutum tayo baya zata fad'i yayi saurin tareta ya maidata qirjinsa yayi mata kyakykyawan runguma.
Jin qamshin turarensa tagano ko waye, da qarfi ta fincike jikinta tana hararansa, nata shirin magana ta tsinkayi muryan mummy tana cewa "wai ina kuka maqale ne? sarakan son jiki.
Da sauri taraba gefenshi ta wuce ya rakata da idanu.
Mummy tana nuna mata aikinta da zatayi Sumy ta shigo tana kyalkyala dariya "ke!! lafiyanki kalau kuwa daza kishigo mana kina wanan irin dariya kamar wata kwancen hauka, Bahijja ta kwashe dariyan itama.
mummy tayi shiru tana kallon ikon Allah ta dubesu tace "inaga sai annemo muku tai mako, qila kuna da shafan junnu, a zabure dukkansu suka ce "wallahi mummy lafiyanmu lau. " to inkuna lafiya mike saku dariya kamar bugun almatsutsai?
Caf Bahijja tace "mummy dariyan Sumy ne yasani darawa nima "naji kefa? "Ni mummy Bahijja ce ta rungume yaya Mujaheed shine abin yasani dariya.
Shiru mummy tayi batare da taqara cewa komiba.
Suna aiki Bahijja na hararan Sumy ita kuwa sai murmushi takeyi, mummy duk tana hankalce da motsinsu tana murmushi domin yadda suke gudanar da rayuwarsu cikin tsokanan juna na burgeta.
Agefe d'aya kuma cikin zuciyarta tana addu'ar Allah yasa Bahijja tazamo rabon d'anta.
Sun fito cikin shirin fita unguwa suna ta muha wara na wanda zai ja motar Bahijja tace "kibari in kaimu sai ki dawo damu "a'a wallahi adda B, naqi wayon salon inzamu dawo kibarni da wahala ko alhalin nagajiko "ok to mutafi a nafef kawai "to muje.
Sunfito bakin get Mujaheed yana zaune bisa motarsa yana amsa waya, ya dubesu ya kirasu da hannu suka qarasa daidai ya gama wayan, "ina xakuje haka? Sumy ce ta amsa "kasuwa zamu, kasan next week bikin Nana "wace ce Nana kuma? "Ta garin su Bilal ya dokawa Sumy uban harara yace "sai naci qaniyarki da kiramin sunan wanan yaron mai kama da sandar suluka a gabana.
Sumy ta qunshe dariyan da yazomata.
"Ina motarku daza kufita titi ahaka bawani mayafen kirki salon mutane sugama kallace muku sura ko? Sukayi shiru, Bahijja ta tsuke baki tana kallon gefe batare da tace qalaba sabida maganar banzan daya fad'a akan Bilal yabata haushi.
Ya duro daga samar motar ya bud'e yashiga sannan yace "kuxo in kaiku.
Suna isa kasuwar ya dubesu "zaku dadene? "Eh, Bahijja tace "ok to inkungama ku kirani in maidaku, "to yaya cewar Sumy.
Suna tafiya zuwa cikin kasuwan Bahijja ta dubi Sumy tace "wallahi sis yaya jaheed yasan kan iskanci, don Allah jifa abin da yacewa Saraki wai sandar suluka, sai da Sumy ta dara sannan tace "aikuwa sunyi kama da sandar,
"shegiya dama nasan abin da zakice kenan 'yar buhu matar bijimin sa kawai. Ita dai Sumy sai dariya takeyi qasa qasa.
Bayan sungama siyayyarsu, Sumy zata kira Mujaheed, Bahijja ta hanata tama kwace wayar ta boye don karda takirashi bata sani ba.
Suna bakin titi jiran nafef, wata mota tadawo da baya ta tsaya dai dai saitinsu, suka kauda fuska, ya bud'e motar yafito yace "princess ya dai kuke tsaye arana? Jin muryansa yasa suka juyo gaba d'aya.
Bahijja ta rangwad'ar da kai tace "munfito kasuwa ne munajiran nafef "ok to kuzo in saukeku.
Bayan sun soma tafiya Sumy tace "Ina yini sarakin add B, Bilal ya waiwayo ya amsa "lafiyalau Sumy, yasu umma? "Suna lafiya "masha Allah.
Sunata hiransu na masoya kad'an kad'an yadda Sumy bazata jiyo suba, har suka iso gida, Sumy tafice da kayansu tayi cikin gida tabar Bahijja suna cigaba da hiransu.
Yana shirin tafiya Mujaheed yadawo, kusa dasu yayi parking ya fito yanufi cikin gida baiko kalli gefen dasuke tsayeba.
Bilal yabi bayansa da kallo yace "queen gaskiya guy d'in can yana da izza "uhmm saraki kenan, sai mun had'u bikin Nan kenan zance ko? yayi murmushi "kindai yi 'yar zagaye kenan kin share xancen yayanki ko? "A'a ba haka bane kawai nagani bashi da amfani ne maganar tunda bayau yasabama haka to kaga yaci ace kasaba,
kadaina qorafi akai.
"eh gaskiya hakane kuma amma kisani sweetie wallahi ina yawanjin bad'uwar gaba duk inna ganshi sai naga kamar yana sonki ne shiyasa yake kishin ganinmu tare.
Cikin murmushin yaqe tace "a'a bakomi tsakaninmu kawai zuciyar kace ke raya maka haka don haka kakwantar da hankalinka ni d'in takace da yardan Allahu, ya d'an sunkuya cikin son tsokana yace "godiya nake shugabata, Allah ya yarda, ta kaimishi duka ya goce yana dariya. Ta amsa "Amin.
Yashiga motar yayi mata kiss ya huro mata tana murmushi ta maida mishi da martani.
ya fice gidan zuciyarsa cike da annashuwa.
Tana shirin shiga part d'in umma taji an fincikota tana yin arba da Mujaheed ta dage bud'e baki ta qallah qara da qarfi mummy ta fito da hanzari dama tana cikin part d'in umman.
kafin mummy ta ganshi ya saketa da hanzari yayi cikin garden har yana tuntube kamar zai fad'i.
Bahijja tasaki murmushi, mummy ta qaraso tana tambayanta mi yafaru? "Bakomi "shi ne zaki qalla wannan uban qaran haka, tana d'an dariya tace "wani qaton bera nagani zai shiga garden shine yabani tsoro "ok Allah ya kyauta, amma kibar ihu haka inkinga abin tsoro, addu'a akeyi, "to mummy, ta amsa.
Sai da ta leqa garden ta bud'e murya da qarfi tace "Allah ya isa bera, mugu kawai d'an masara ana goyonka kana geza.
Mummy tasa mata dariya tace "lallai yaka mata anemo masu ruqiyya agidannan, naga alamar ke da Sumayya kuna da sabbin iskoki marasa kan gado.
Bahijja murmushi tayi tare da cewa "mummy lafiyanmu lau fa.
Ana gobe bikin Nana Bahijja, Sumayya, umma tare da mummy suka isa garin kwara kwara abisa jagorancin Bashir. Yana saukesu ka gaisa da malam ya wuce yace sai kuma gobe zasuzo d'aurin aure tare da Abba da Mujaheed.
Gwg Bintu ta karramasu sosai tayi ta mamakin girman Bahijja sabida tafi Nana jiki da tsayi sosai.
Uhmm gwg Lanti tawani qanjame tayi baqi duk tabi ta lalace takoma kamar birin wasa. Hhhhhhh
Su umma suka bawa gwg Bintu kayan kitchen nazamani masu kyau da tsada shi kuma malam kud'i mai yawa Abba yabada abashi.
Aiko sunyi ta murna, dangi suna ta shigowa yi musu godiya tare da addu'ar gamawa lafiya. Gwg Lanti kuwa baqin ciki kamar ya kasheta ranar ganin yadda gwg bintu ke samun abin arziki ta ko wani lungu da sako na garin da wajen garin.
Gidan hindu su Bahijja da Amarya tare da qawayenta suka kwana. Daren ranar Bahijja tasha aiken kira gurin samarin garin wai tazo tayi biris dasu, Sumayya ansami abinda akeso sai tsokanarta takeyi wai ita jinin 'yan qauye ne tunda gashinan sun hanata sukuni da kira, ita dai kunnin uwar shegu tayi mata.
Washe gari bayan sallar azuhur aka d'aura auren Nana da angonta jabeer.
Shima d'an garinne amma mazaunin garin kaduna domin acan yake aiki.
Abba da su Mujaheed sun hakarci d'aurin auren, sosai malam yaji dad'in ganinsu yayi ta musu godiya yana sawa Bahijja Albarka domin itace sillar had'uwarshi da mutanen kirki da suka zamo tamkar jininsa.
Da yammaci aka d'auki amarya zuwa gidan mijinta dake kaduna.
Bahijja tana cikin motar Bilal tare da maryam da munirat wanda sukazo bikin suma.
Suna shirin bin motar da ya d'auki amarya Sumy tazo da sauri tace "adda B wai kizo inji yaya Mujaheed, ad'an daburce tace "dama batare da su Abba ya wuce ba? "Eh, zaiyi wani aiki a kaduna gobe shiyasa ya tsaya.
"ok ce mishi ganinan zuwa, sumy ta juya abinta batare da ta amsaba.
Kallon Bilal tayi ta marairaice tace "sweet sarakina don Allah ina zuwa yanzu, kai ya d'aga yana murmushin yaqe.
Tana tsaye agefen motarshi tace "gani ance kana kirana, harara ya watsa mata yace "zagayo kishigo ciki ta tura baki tace "a'a gaskiya ni ana jirana ne, ya dubeta tana shanye da ankon bikin, atamfa ce pink calour d'inkin ya fitar da suranta sosai, inma ba idonshi ke yi mishi gizoba sai yaga kamar ya matseta a qirji sosai, ta sanya wani ficicin gyale wanda dashi gara babu,
fuskannan tasha make-up tafito fes da ita. Wani ta kaici tare da kishi ya duran mishi aqhon zucci.
Cikin tsawa yace
"Zaki shigo ciki ko sai nafito na turaki da qarfi.
Ba ason rantaba ta shiga gabar motar ta zauna tajuyo tana hararan Sumy tasan duk ita ta had'a mata wannan tuggun.
Fizgan motar yayi da aqarfi yazo wurin su Bilal ya sauke glass d'in motar yace "hy guy miqomin tarkacenta dangin fox da wayoyinta zamu wuce gidane yanxu domin bawani gidan Amaryan da zasuje.
kallon banza Bilal yayi mishi yace "in anqifa?
Ya zunkud'a kafad'a "sai kariqe ka gara guzuri dama kai d'in kayi kama da 'yan maula. Baijira jin komi zai ceba ya bulalesu da qura ya wuce yabar Bilal da baki bud'e.
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*29*
Kuka takeyi mai sauti, bawanda ya kulata cikin Mujaheed da Sumayya, ganinka haushi yaqara quleta taqara fittar da sautin kukanta sosai.
har suka wuce garin zaria bata daina kukan ba, zuwa lokacin har muryanta tasoma dushewa.
Mujaheed ya dallo mata harara yace "malama ya ishemu hakanan, kimin shiru ko intsaya inmiki shegen duka. Banza tayi mishi tacigaba da kukanta tana jan hanci.
Yaja qaramar tsaki ya maida hankakinsa a bisa hanya amma jin zuciyarsa yake kamar wuta sakomakon kukan datakeyi, ya kuma jan tsaki akaro nabiyu ya juyo ya daka mata wani uban tsawa wanda yasa ta tsaya tsak da kukan bashiri,
hatta Sumy dake baya tana chart sai da ta girgiza wayarta ta zame ahannunta ta fad'i.
Ya had'e rai kamar dare, yace "inkuma jin tarinki anan kiga yadda zanyi dake, shasha shan banza kawai, don antaba wancen zuqalallen yaron ne zaki samu agaba kina kuka kamar wata sauna, to kiqara bud'emin baki kiga yadda zamu kwashe.
Ita dai tayi shiru tana sauraren bala'in dake zubamata kamar yasami 'yarshi.
Bata qara yin kukanba amma lokaci lokaci tana sa bayan hannunta ta share hawaye, sai ajiyar zuciya take saukewa.
Sumayya duk sai tausayinta yakamata, ganinta keyi itace sila
sabida dabata cewa Mujaheed kada yabi su Abba ba ya tsaya ya kaisu gidan Amarya da duk hakan bata faruba.
Ahankali ta matsa ta dafo kafad'anta tace "Adda B, sorry please Bahijja ta ture hannunta ta juyo ta watsa mata harara ta maida kanta gefe ta kwantar tana cigaba da hawaye.
Basu iso garin kano ba sai wuraren 9:00pm sabida koda suka baro garin qarfe shida ta wuce.
Yana gyara parking ta kai hannu zata bud'e ta fice yayi gaggawan damqe hannunta da kyau.
Sumayya ta fice tare da kayansu tayi gaba batare da tajira fitowar Bahijja ba.
Hannunta ta kalla da ya riqe, cikin dushewar murya tace "sakeni, yasaketa ta ja qofar tajita kulle gam ta juyo da kubburarrun idanunta tana hararansa baki a ture tace "kaga malam banso wulaqanci, kabud'eni inshaga gida.
Yayi mata shiru yana kallonta, ta kauda fuska gefe tace "wallahi jaheed inbaka fita hanyata sai na had'aka da mummy ko Abba.
Murmushi mai sauti yasaki yace "kafin ki had'ani dasu inaso yanzu ki amince da kina sona kuma zaki aureni.
Wani wula qantaccen kallo ta watsamishi, ya runtse idanunsa yana fatan jin alkahiri abakinta amma sabanin haka sai ji yayi tana cewa "anqi asokan, bana sonka, bazan aureka, kai ba type d'ina bane, nasha gaya maka hakna, natsaneka jaheed, bansonka sam araina indai da aurene, sabida banson miji qato irinka. Taja mumfashi tana kallonsa, shima ita yake kallo fuska ahad'e, ta sunkuyar da kanta tacigaba "wallahi jaheed tsoro girmanka kebani, shiyasa natsani kamin maganar aure sai inji jikina yasoma rawa donmin billahillazi bana qaunar qaton mutum mai tumbi irinka, nafi son siriri kamar yaya Bilal d'ina d'an caras cas abinshi kuma ga shi mai n...... bata qarasa abinda takeson fad'aba taji saukan wani mari mai kyai a fuskanta, arazane da fad'a jikinsa ta cukuicuye shi ta saki wani kuka mai ban tausayi tana goga fuskanta a faffad'an qirjinsa.
Sai kuma jikinsa yayi sanyi, Sosai yaji ba dad'i ganin yadda alokaci d'aya duk ta gigice.
Cike da nadama yakai hannunsa bisa sumar kanta yana shafawa cikin sigar rarrashi yasoma cewa "Affuwan Bahee, kiyi hakuri don Allah zuciya tace takasa jure sauraren jin kina yabon wanin ta.
Ta zame jikinta cikin muryan kuka tace "ahaka kakeson in aureka kana maduki.
Ya sunkuyar da kai "ki hakuri sharrin shaidan ne yasa na mareki amma inbaki hakura ba to ga face d'ina kirama, indai za ki amince da dani, ya matso ta sosai ta kauda fuska "bud'emin qofa infita, tace cikin had'e fuska.
"Sai kin yafemin marin dana yimiki abisa kuskure sannan kuma ki min alqawari baza kifad'ama su mummy ba.
Tayi shiru tana tunani zuwa can tace "na yafe maka kuma bazan fad'iba. Murmushi yayi yashafi fuskanta tare da soka yatsarsa cikin dimple d'inta, taji wani yarr tayi sauri janye fuskanta, ahankali taji yace "nagode tare da bud'e mata qofar tafice da sauri. Yabi bayanta da kallo yana murmushi.
***** Bilal kuwa suna bacewa ganinsa ya kife kansa yana sauke wani zazzafan numfashi ransa in yayi dubu ya baci.
Maryam ce cikin qarfin hali tace "yaya don Allah karabi da Bahijja, kodon tsira da mutuncin ka, jin yayi shiru tacigaba " tunda alamu sun nuna yana sonta ai sai ka kabar mishi ita ka koma inda ake ganin girman ba a akiranka d'an maula akan wasu banzayen wayoyi, ta qarasa maganar tana hararan wayoyin Bahijja.
Wani mugun kallo yayi nata ya nunata da yatsa "kinsan Allah kika kuskura naji wannan zancen a gida wallahi sai jikinki ya gayamiki kuma dakike cewa in rabu da ita, innayi hakan nabashi dama yayi nasara akaina kenan, to kusani yanzu na fara sonta kuma insha Allahu sai na aureta.
Cikin qufula Munirat tace "ta sani dai wanda ta damu da lamarinka amma donni banji ko dar ba,
sabida tuntuni nagane inda kemin ciwo na nemi magani.
Aharzuqe ya juyo zai sauke mata ruwan matsifa ta kafeshi da idanunta masu ban sha'awa, ya koma jiki asanyaye.
"Zaku je gidan amaryan ne ko kuwa? Yace dasu "munfasa zuwa yaya, kaimu gida kawai. Cewar maryam.
Suna isa qofar fada munirat ta dubesh "ni Zaria nake son kwana yau, don Allah inshiga ind'auko kayana mu wuce? "A'a kibari sai gobe.
Ta tura baki "ai nazaci yau kano zakayiwa cinke kakai ma mai son naka wayoyinta.
"Ke!! Get aut. Yace da ita cikin tsawa.
Tafice tana dariya cike da tsokana tace "sorry masoyin Bahijja 'yar gold.
Bayanta yabi da harara sannan ya furta "sai naci gidanku mai kan goruba kawai.
*Hhhhhh sabida da munirat bata da yawan gashi sosai amma dai tubarkallah tunda tafi su ooo 'yan adawan oga Bilal. Lolx*
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWA BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*30*
Tana zaune gefen bed d'inta hannunta d'auke da wani qaramin cup, tea ne cikinsa tana kurba ahankali tana cin cake.
Sumayya ta shigo ta zauna gefenta tana kallonta,ta dubi agogo taga 10:52pm sannan ta dubi Sumy fuska had'e tace " lafiya zaki shigomin d'aki a wannan daren? Banza Sumy tayimata, ta miqe tashige bathroom bata jimaba tafito da alama arolla tayo.
Addu'a ta fofe d'akin dashi sannan ta haye gadon tayi addu'a ta shafe jikinta dashi ta ja blanket ta rufa, duk abinda takeyi Bahijja da idanu ta ke binta,
batace da ita kanzilba haka itama.
Kamar batason magana tace "aramin phone d'inki, Sumy ta janye blanket d'in ta tace "waza ki kira da darennan? "In naji zafin shaqa sai infad'a miki.
Sumy tasa 'yar dariya tace yi haquri hajjaju bani nakar zomonba rataya akabani.
Dan siririn tsaki tayi tace "malama inzakiba kibani banson wulaqanci, tamiqo mata tana cewa "al fitinatu gashi kada ki cinyeni d'anye, banza tayi da ita tasoma latsa wayar, tayi ta ringing ba ad'agaba takuma kira nanma ba ayi picking ba saida ta kira sau biyar ba d'auka.
Cikin fushi ta cilla wayar gefe ta miqe fuu tashige toilet.
Barci yasoma d'aukanta taji ana hura mata iska akunni ta bud'e idanunta ahankali ta saukesu kan Sumy da sauri ta tashi ta kafeta da ido ita kuwa Sumy dariya ta saki tana nunata da yatsa tace " ke matsoraciya ce, daga ina yimiki yadda yaya Bashir zaimin in munyi aure shine zaki wani tashi kina zare idanu haka.
Harara ta zuba mata cikin hasken da bai wadaci d'akin ba.
Tace "kice dai kina fad'amin abinda kukeyi in kun kebe, shi yasa kuke yawan shiga garden inda ba wanda zai gannku ko? To ku sani Allah naganinku.
Sumy ta dallamata duka acinya tace "dalla malamansu kada kimana sharri, ba abinda muke sai hiran da ya halatta.
Bahijja ta juya mata baya "fad'ama k'yeya yariya.
Tanajin Sumy na cewa wallahi bamu yin tabe taben komi illah hiranmu ta ma'abota bege, banza tayi mata taqara yin addu'ar kwanciya ta shafa ta lumshe idanunta tana son barci ya kuma d'aukanta amma da alama bai da niyyar zuwa.
Tsawon lokaci tana juye juye, ganin haka yasa ta tashi ta d'auro arollah tasoma jera nafilfili.
Sumy kuwa tuni tayi nisa da barin garin kano ta kusa kaiwa birnin kebbi hhhhh lolx.
Washe gari da misalin qarfe 10:00am Bilal ne tsaye gaban mirror yana taje sumarshi, taji gyara sai kyalli takeyi.
Fox d'in Bahijja yagani bisa mirror ya d'auka ya bud'e, babbar wayarta ya duba yaga miss call da yawa, amma wanda yafi d'aukan hankalinsa shine wanda yaga ansa Hon. Qato jaheed. Sai da yayi dariya sosai sannan ya zauna bisa stool, ya dannakira saida takusa tsinkewa sannan aka d'auka, cikin alamun barci yaji ance "gabo wayaba izinin yimata kira da waya? Duk da sunar da yakirashi dashi yayi mishi zafi amma sai ya danne yasaki dariya mai qarfi yace "barka da tashi Honourable qato, wahalalle mai son maso wani, cikin fushi mujaheed yace "kai wawa, gabo mara aji kakiyayi had'uwarmu da kai, banza kawai, bai jira komiba ya datse kiran yana huci, shima Bilal hucin yakeyi yace "had'uwarmu bazai maka kyauba wallahi, muzuba mugani.
Hon.qato shine sunar da Mujaheed yayi ta nanatawa aransa. Lallai yarinyannan tagama rainani, yadafe goshinsa zuwa can ya ture bargon da yake ciki yafad'a bathroom.
Da sallama ya shiga part d'in umma, Abba da umma yasama bisa dinning sunayi break fast.
Ya russuna ya gaidasu suka amsa cikin kulawa. Yaja chair yazauna umma ta had'amishi abinda yafiso ya karya dashi ta tura mishi, cikin murmushi yace "nagode umma Allah jamana da ranki cikin amincin Allah. Abba ya amsa "Amin.
Har yagama karyawa baiji motsin Bahijja ba sai yayi tunanin wata qila takoma barci ne.
Yayi musu sallama yafito zuwa part d'in mummy.
Bahijja tana kwace a 2sitter tayi rigingine tana amsa waya da phone d'in mummy.
yayi sallama yashigo, bataji salamarshi ba sabida hankalinta baya tare da ita, yana can wurin Bilal.
Qamshin turarensa data shaqa yasa ta tashi zaune tana cewa
"ok hubby sai kazo anjuman, ban inda zani.
Ta sauke wayar tana kallonsa cike da tsoro domin tunda ya mareta jiya tasoma jin shakkansa.
Murmushi yayi sanda yagano tsoronsa a idanunta.
Ya sunkuyo ya damqe hannunta ya matsa da qarfi zata sa qara yayi saurin toshe mata baki da hannunsa yarad'a mata a kunni waye hon.qato? Tayi shiru tana qifta idanu narashin gaskiya.
Ganin taqi magana ya qara sunkuyawa ya ciza kunninta ta zabura ya maidata ta zauna "zakifad'amin ko sai na qarya miki wannan sillen hannun? Tasoma zubar kwalla, ya matse hannun sosai jin azaba yasa ta manwa hannunsa cizo wanda yasa ya rufe mata baki da shi.
Bashiri ya saketa ta miqe zata gudu yayi saurin kamo kafad'anta, adai dai sanda mummy tafito bedroom d'inta, aiko ta daka mishi tsawa tace "saketa!! Sarkin mugunta, yana sosa kai yace "mummy inguwa zata rakani shine wai zata gudu.
"Eh ba inda zataje don haka kakama gabanka kayi tafiyarka kajiko? Yayi shiru kansa sunkuye yasami wuri yazauna.
"Zo in tsefe miki suman, zuwa anjuma kuje awanke muku "to mummy, ta zame gyalen data d'aura ta zauna tare da kwantar da kanta bisa ciyar mummy.
Har mummy tagama mata tsifan ta tufke mata yana zaune yanata latsa wayarsa.
Mummy ta miqe tana cewa "in anyi sallah sai in kaiku, nima daganan awankemin nawa naji yasomamin qaiqayi.
Cikin dariya tace "mummy furfuran tsufane kesaminki qaiqayi " to yazanyi tsufa lakacinsa ne ai tace tana shigewa kitchen.
Itama Bahijja tashi tayi tana kallon Mujaheed ta gefen ido ganin hankalinsa bai wurinta tayi saurin ficewa zuwa part d'in umma, yana hankalce da ita.
Tana fita ya mara mata baya shima da sauri.
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*31*
Kusan atare suka shiga falon domin tana zama gefen umma wanda ke zaune tana duba wani littafin addu'o,i, shima ya shigo.
Umma tad'ago tana dubanshi tareda amsa sallamar da yayi.
Sai duk kunya takamashi sabida bai tsammaci samun umma a parlour n ba. Ya d'an sosa kai yana duban Bahijja ta gefe yace da umma "dama aronta zakibani tarakani gidan adda Asma'u.
Murmushin manya umma tayi sannan tace "kai da qanwaka sai ka tambayeni don zakufita, yana motsa yatsunsa yace "umma ai qara kisani yafi "to yayi, gatanan ai.
Bahijja tayi narai narai da fuska kamar zatayi kuka tace "wallahi umma ni barci nakeji, yatafi shi kad'ai ko yasami sis Sumy sutafi tare.
Cikin sigan rarrashi umman tace "yi hakuri ki rakashi, inkinje can sai kiyi barcin, kinga Sumayya tana barci kuma bai kamata atashe taba.
Ganin umma tana rarrashinta yasa ta miqe tashige d'akinta bakinta ature.
Suna tafiya tana yimasa qunquni, yayi banza da ita. Wurin wani saloon yayi parking ya dubeta cikin sakin fuska yace "shiga kifito ina jiranki, sabida kada muwuce lokacin da zaku fita da mummy inkoma ta saukemin 60.
Banza tayi mishi, yabud'e wallet d'insa yafidda 5k yace gashi nan ayi miki mai kyau, ta harari kud'in ta kauda fuska.
Yabi kyeyarta da kallo.
Ya sa hannu ya ja d'aurin d'ankwalinta yako warware, ta juyo afusa ce, ya kashe mata ido tare da kai hannunsa samar wuyanta ya sakkoshi bisa gaban riganta ya ja yana shirin leqa mata boobs ta turashi baya cikin fad'a tasoma magana "wallahi jaheed nagaji da abinda kakemin, haba don Allah ace atitinma sai kamin wulaqanci, to Allah nikam nagaji.
Ya kafeta da ido yana shafa sajensa cike da annashuwa yace "dawai dubawa zanyi ingani ko sun nuna.
"Basu nunaba tace dashi cikin qufula. Ido ya zaro yace "kai haba? Duk wannan cikan danaga sunyi kamar zasu faso riga ashe da sauransu, amma kuwa in sunfi haka zasu baki matsala.
Banzatayi mishi tana jinjina rashin kunya irin na wasu mazan.
Yasaki dariya yace "kinsan Allah inbaki je anwanke miki kan nan ba sai munkai magariba zaune anan.
Jin haka yasa ta juyo ta zari 1k tafice tana cewa "jarababbe kawai.
Kai ya gyad'e yace "akanki ba nake haka.
Ya gyara kwanciya jikin sit yabi bayanta da murmushi.
Kimanin 1hr aka gama mata ta fito.
Sun d'auki hanya ya dubeta "bud'emin sumar ingani ko anyi miki mai kyau. Hararansa tayi tace "to mijina. Ya saki murmushi mai sauti yace "insha Allah nakusa zama, akai kaice ta kalleshi tace "uhmm zamuga ikon Allah.
Haka yayi ta yawo da ita, tana mishi qorafin ita tagaji ya maidata gida, barci takeji yayi banza da ita.
Sai da akayi sallar sannan ya nufo gidan adda Asma'u da ita.
Suna shiga parlour n yaran gida suka cukui kuyeta suna kiran "oyoyo aunty B, oyoyo aunty.
Mujaheed yayi tsaye yana kallon yadda take d'aukansu d'aya baya d'aya tana d'agawa sama tare da manna musu kiss a kumatunsu har tazo kan qaraminsu mai suna muhanmad ta d'agashi da kyat ta direshi tana nishi tace "kai dai anyi fimfid'ed'en qato anan irin su ooo tana kallon Mujaheed da yake murmushi yanajin aransa kamar ace yaransu ne shi da ita.
Yaran sukasa dariya suna kallo uncle d'in nasu, badariyya itace mai wayon cikinsu tace "haka ummie ke cewamasa qato sai gayya.
Bahijja tasa dariya tace aiko sai gayya kam, wannan irin gado da yayo haka abin sai addu'a, yaran kuwa suka qara volume d'in dariyansu.
Adda Asma'u tafito daga d'akin mai gidanta tanamusu maraba.
Tajasu zuwa dinning Bahijja tace ita sallah zata farayi tukunna.
Koda ta idarsa da sallar gado ta hau, bata jimaba barci ya d'auketa.
Koda adda Asma'u ta turo badariyya ta kira ta inta idar sai komawa tayi tasanar da ita tayi barci.
Mujaheed yasanar da ita baiyi nasaraba har yanxu kuma shi bazai iya haqura da itaba.
Nasiha tayi mishi dayayi hakuri in rabonsa ce ita d'in zai aureta inkuma barabansa bane to yasa dangana haka Allah yaso, dama bakomi mutum yake samuba a rayuwa,
rayuwa sai da qalu bale dama.
Shiru yayi yana jinta baice komiba, amma sosai yake tunanin irin halin dazai shiga in yarasa Bahee d'insa.
Sai bayan la'asar Bahijja ta tashi daga barci, ruwa ta watsa sannan tagabatar da sallah.
Bakowa a parlour n sanda ta fito.
Dinning ta isa ta zauna ta zuba white rice da vegetable soup. Tana cikin ci adda Asma'u ta iso wurita ta ja jujera ta zauna ta dubeta cikin wasa tace "kasa sarkin barci, murmushi tayi tare sa cewa "kai adda A, nice d'in kasa? "Eh man, inba kasaba wazaizo sada zumunta ya hau barci.
"Uhmm adda A, bakisan gantalin da yaya Mujaheed ya sha dani bane yau kuma gashi nafito ina jin barci, shiyasa naji gajiya sosai. Kai ta jinjina tace lallai kunsha yawo kam, dole ku kwaso gajiya.
Sai bayan magriba Mujaheed yadawo ya d'auketa suka wuce.
Ahanya yatsaya wurin mai saida fruits yasaya suka qarasa gida.
Har qofar parlournsu yarakota, ya miqo mata ledar fruits d'in yana cewa "gashi kisha su qara nuna to tunda har yanzu da sauransu, fizgan ledar tayi tashige parlourn tana fad'in "kai dai Allah yayi maka sauqi.
"Amin ya amsa sannan yawuce ma mummy da nata ledar.
Suna kallo a parlour n mummy Sumayya ta miqo mata fox d'inta da wayoyinta, dafe goshi tayi ta furta "kashhh wallahi naman munyi da saraki zaizo kawomin su.
Sumy tace "aiko yazo bayan la'asar, yayi tajiran dawowanki har yamma, sannan yabani ya wuce, tacigaba amma fa yaji haushi sosai dabai same kiba, donma ban fad'a masa da yaya mujaheed kuka fitaba da qila sai yasamin kuka.
"Allah sarki masoyina, bari inkirashi inbashi hakuri "dayafi dai don nasan har yanzu bai huceba, cewar Sumy.
Kwanci tashi gashi har su Bahijja sun kusa kammala karatunsu.
Abba ya tsaida lakacin bikinsu nan da watanni biyu, wato lokacin sun kammala jarabawansu na qarshe da sati biyu.
Ranar da Abba yasanar da batun auren su Bahijja, Mujaheed sai da zazzabi ya kamashi amma bai bari kowa ya ganeba sabida juriya irin tasa.
Lallai Bahee tayimin nisa abinda yake fad'a aransa kenan.
Sosai ake shirin biki ta ko wanni fanni.
Ana saura wata d'aya biki gidan su Bilal suka kawo akwatinsu seats biyu masu kyau da tsada kuma komi na ciki abin yabawa ne, gaskiya sunyi qoqari ainun.
Itama Sumayya seats biyu Adda Asma'u tare da wasu cikin dangin umma suka kawo.
sabida adda Asma'u tace ita cikin dangin umma take, akayi tayi mata dariya.
Shima bara kallah masha Allah, komi yayi ba qarya.
Mummy da umma anrasa wayafi qoqari wurin kyara amaren domin kowa yana bakin qoqarinshi, sunfi maida hankali wurin gyara masu fata sosai fiye da ni'imarsu sabida suna gudun kada yayi musu illah duk da dai sai sun tabbatar da inganci abu sannan suke basu.
Fruits dai sun shasu har sun gode Allah.
Rugun tsumi!! rugun tsumi!! Yazo domin saura kwana tara asha shagali.
Suna zaune d'akin Sumayya.
Bahijja ta ja tsaki tace "wallahi sis Sumy ruwannan dake batamin jiki watarana yasoma isata, dariya Sumy tayi sannan tace "wallahi haka nima "ni kam banqara shan komi daga yanzu "nikam sha zanyi abina inmore, ko na gigita yaya, duka ta kawo mata ta goce tana dariya.
"Jarabbau kawai "eh d'in munji, qilama sarakinki sai yafi, fitina domin ance siraran maza basu da sauqi a bed, "inji qaryanki ba.
Kiran wayar Mujaheed yashigo cikin wayarta tana d'auka taji yace "komi kikeyi kizo yanxu kisameni a d'akina, yana gama fad'a ya kashe.
Shiru tayi tana kallon agogo qarfe biyar dai dai na marece.
Gabanta nafad'i tamiqe tafice ta qofar baya tanufi part d'insu,
sabida gidan yasoma cika da baqi musanman wad'anda suke nesa sunsoma isowa.
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*32*
Koda ta isa qofar d'akin nasa sai taja ta tsaya tayi shiru zuwacan ta murd'a handle d'in ta jita bud'e sai kawai ta tura ta shiga, falon tsit kamar ba mutum ciki, ta zauna bisa hannun kujeran da ke parlorn.
Wayansa ta kira amma bai d'aukaba ta kuma kira akaro nabiyu nanma bai d'agaba, tayi shiru tana 'yan dube dube kamar mai son gano wani abu.
Ta d'auki aqalla mintoci shabiyar tana jiran fitowar Mujaheed amma batakoji motsinsaba.
Asannu ta miqe ta isa bakin bedroom d'insa ta tura qofar ahankali ta shiga gabanta na fad'uwa domin tunda take bata taba shiga bedroom d'insa koda kuwa gyaran d'akin ta rako Sumy zatayi, iyakacinta parlor n take tsayawa.
Wani sansanyar qamshine ya ziyarci qofofin hancinta ta lumshe idanu tana shaqa, tsaf tsaf abinsa kamar dakin mace mai mugun tsafta da kwalisa, ta qarasa tsakiyar d'akin ta tsaya shiru sai kuma ta matsa ta zauna gefen bed d'in ta tsurawa wani frame ido.
Itace jikin frame d'in tana sanye da wando black tare da riga mai dogon hannu amma ta matseta sosai, na shanunnan sun turo kamar zasu faso gaban rigan.
Kauda fuska tayi tana tunanin yaushe tayi wannan pic din kuma?
Ganin batasamo amsaba ta maido fuskanta bangon arewa nanma tayi arba da photonsu ita da shi wanda sukayi ranar da tarakashi yiwa budurwanshi siyayya.
Suna murmushi dukkansu, kuma sunyi kyau sosai.
Ikon Allah ta furta cikin zuciyarta, wai yana nufin duk son dakemin ne yakawo har yake ajiye pictures d'ina haka ko mi?
Tamiqe zata bar d'akin taji anbude qofar toilet ta dakata tare da juyowa.
Shine yafito d'aure da towel a qugunsa wani qarami kuma ahannunsa yana goge sumarsa.
tsura mishi ido tayi tana kallonshi.
Fari sol dashi saima take ganin jikinsa har yafi fuskansa fari gashi Ma'abocin fad'in qirji da wadataccen suma sun kwanta luf luf kamar yana shafa musu mai, ta sauke idanunta zuwa qasan cibiyarsa abinda tagani yasa tayi saurin juya baya ta runtse ido gam tanajin zuciyarta tana bugawa fat!! fat!!.
Gashi tanagi siriri ya miqe har cikin maransa🙊 yasata juyawa bashiri gudun kada tayi gamo
"Kingama kallacemin tsiraicin ko sai na kwance miki towel d'in kingama gani da kyau?
Ta tsinkayi muryansa yana tambayarta.
Da sauri ta juyo tana zare idanu, ya matso daf da ita yace "oya tube kema inga irintaki halittan, ko yakai nawa tsari da burgewa.
cike da tsoro ta jabaya tafice da gudu, daga can ya bud'e murya sosai yace "kijirani inzo, matsoraciya kawai.
Dariya tasa tana kare fuskanta kamar naganinta wai taji kunya, ahankali kuma ta furta "wallahi yana da bantso kam.
Bai d'auki lokaciba ya fito cikin shigar qananar kaya.
Ya zauna ahannun kujeran datake zaune ya sunkuyo jikinta ta d'ago ta kalleshi zatayi magana yayi sauri ya haska musu plash da wayarsa ta harareshi tare da tura baki nanma ya qara haskasu, ta miqe tana mishi wani kallo yaqara saurin d'aukanta, haushi ya quleta ta juya ta doshi qofar fita yayi saurin shan gabanta ya murza key a qofar tare da zarewa.
Kallon kallo suka soma, tayi qasa da kanta ya jawo hannunta ya zaunar da ita abisa kujera mai cin mutum biyu.
Ahankali ya kira sunarta "Bahijja tayi shiru tsigan jikinta yatashi yarrrr sakamakon yadda ya kira sunarta cikin wani irin siga.
Jintaqi amsawa yasake kiranta, batare da ta d'agoba ta amsa "na'am, jan nunfashi yayi ahankaki yaja hannunta zuwa samar qirjinsa ya d'ora, da qarfi takejin bugun zuciyarsa ta zame hannunta tare da d'aqowa tana kallonsa, idanunsa lumshe,
kurama sajensa ido tayi tana ayyana shi da Bilal wayafi iya gyaran fuska oho.
Bud'e idanunsa yayi ya sauke bisa nata tayi saurin kauda nata gefe tana murmushi, shima murmushin yayi ya matse hannunta cikin nasa yace "muna buqatar zama a inuwa daya sweet bahee amma kinkasa ganewa don tsaban son zuciya irintaki,
wanda narasa gano mikike mufi da aikata hakan.
Ido cikin ido tace "yaushe nace maka ina ina son zama inuwa d'aya dakai?
Ya amsa "Kin dad'e da fad'a ai "uhmm yaya jaheed banson qage nidai, nasan bakina baitaba kuskuren kiranka masoyiba balle inyi tunanin zama inuwarka "eh bakinki bai fad'aba amma jikinki da kwayar idanuwan sun sanarmin da haka.
zabura kad'an tayi tana hararansa tace.
"aisai ka fadamin wani abu sukayi da yanuna hakan.
Saida ya mannawa hannunta kiss tayi saurin janyewa tana yamutsa fuska yasaki murmushi mai sauti sannan yace "kallonki gareni ta dabance diba can ga misali yanuna mata wani picture nasu dasukayi tana tsaye yana bayanta ta d'an juyo tana kallonsa wanda kowa yagani tabbas zaid'auka kallo ne mai dauke da tsantsarso tare da qauna, shi kuma yana dubanta yana murmushi.
Ta yamutsa fuska tace "bai zama hujjaba wannan tunda nasan hararanka nayi ai.
sosa kansa yayi tare da cije lebensa na qasa yace "to naji, amma miyasa kike son nariqa tabamiki jiki da kuma son ganina ako da yaushe?
Tamiqe tsaye da hanzari taja baya kana jifanshi da wani kallo, ta nuna qirjinta tace "nidince nake son kana tabaminjiki da son ganinka kullum? Ya gyad'a mata kai yana dariya.
Jikitayi kamar ta rufeshi da duka don bakin ciki.
Bisa mamakinsa sai gani yayi ta rushe mishi da kuka, hawaye rashe rashe.
Balance yayi yana kallonta cike d sha'awa, dama ace matarsa ce dashi kad'ai yasan yadda zai rarrasheta.
Ita kuwa ganin yana murmushi sai taji wani malolon baqin ciki yataso mata ya turnuqe mata zuciya,
waima itace take son ataba mata jiki taf!. Lallai jaheed yagama da ita kam.
Tasowa yayi ya iso gareta ya kai hannunsa bisa kafad'anta ya dafata ta ture hannunsa da sauri yaqara maida hannunnasa bisa kafad'an nata takuma turewa ta nunashi da yatsa muryanta na rawa tace "wallahi jaheed inhar nace banyafemaka akan qazafin da kayimin, to Allah bazai barka ba domin saiyabimin hakkina nayimin sharrin da kayi.
Fizgota yayi da qarfi ta fad'a qirjinsa bashiri ya maida hannayensa ya matseta sosai, tasoma son kwacewa ta kasa, sai kawai taqara sakin kuka, cikin kukan take cewa "nagode jaheed da kakirani mara kamunkai,mara tarbiyya, nagode sosai taja hanci tacigaba "kasakeni intafi hakan, nace kasakeni ko!! tafad'a cikin tsawa, yaqi ko motsi saima qara qamqameta da yayi, "wai mikake nufi dani ne? Koso kake kakuma cewa dani wataraana nakawo maka kaina har d'akinka ko mi?
Cikin rawar murya taji yana cewa "affuwan Bahijja, banufina kenan ba, Allah wasa nake miki don nasan ni shaidane akanki na natsuwanki da tarbiyanki, please Bahee kiyafemin don Allah, yayi shiru yana shafa kanta sannan yacigaba "nine nake son jinki ajikina kuma bana sukuni inhar ban saki a idanuna ba sannan ruhina akullum begenki takeyi.
don Allah don girman zatinsa Bahijja ki amince da ni amatsayin mijinki.
Bugun qirjinta ya qaru fiye da da, ta zame ta zauna bisa carpet ya biyota shima ya zauna agabanta kamar zai shige cikinta.
Fuska ta kauda tanajin wani abu aranta wanda tarasa gano komeye shi.
Cinyarta ya dafa ta kalle shi yayi murmushin qarfin hali yace "yadai kin amince intashi yanxu muje gurin Abban?
Ta girgiza kai yabata fuska,ta cire hannunsa bisa cinyarta ta dubeshi fuska a marai raice tace "intambayeka man "inajinki ya amsa, ta sosa tsinin hancinta sannn tace "shin yazakaji sanda budurwanka dakuke son juna har iyaye sun shiga zancen aqarshema saura kwana hud'u a d'aura muku aure sai kawai kwatsam kasami sakonta akan bazata aureka ba waninka zata aura?
Yayi shiru yana dubanta, tayi murmushi answer me, ina jinka.
Ya kauda fuska yasoma magana cikin kaushi "bazanji dad'i ba, gaskiya kuma zan kirata mayaudariya sannan macuciya kuma bazan taba yafe mataba har abada.
Jinjina tayi masa tace "very good yaya jaheed, kabawa kanka amsan tambayar dakayimin, don haka inhar na amincewa aurenka ayanzu to bamakawa dukkan sunayen da ka kissafo zai tabbata akaina,
dawannan zancen nakeson mukawo qarshen batun in aureka please.
Shiru yayi yana kallonta sannan ya matsa jikinta ya rungumeta tana son kwacewa yace "don Allah kibarni inji d'uminki sannan ki amince inyi kissing d'inki ko da na mintoci biyar ne, ta yi masa shiru yacigaba"nasan kinmin nisa na har a bada, domin kinfini hujja mai qarfi kuma nagamsu dashi dari bisa dari, zanbarki Bahijja batare da son raina ba, Allah zanbarki sweet Bahee!! Bahee zan barki!! Amma kisani ina sonki da qaunarki bazan taba mantawa dakeba.
Kanta tad'ago ta kalli fuskansa taga idanunsa kulle yana motsa baki atake taji tausayinsa ya kamata kuma akaro na farko arayuwarta taji tausayinsa tun tsawon zaman su tare da juna.
Saukan bakinsa taji a wuyanta tare da sanyin saukan harshensa duk a lokaci d'aya, yasa ta dubeshi da hanzari, ya janye jikinsa daga nata ya kwantar da ita bisa carpet d'in sosai yasoma lasan kuncin ta juwa bakinta ta miqe da qarfi ta zauna ta juya masa baya tasoma magaa ahankali "yaya jaheed dama kirana kayi ka batamin rayuwa ko kuwa so kake ka kwashewa jikina karamarsa?
Bai san sadda yasa dariyaba jin qarshen zancenta.
ya girgiza kai "ko d'aya ba haka bane "miye dalilin kiran nawa? "Ok jirani, ya miqe tare da shigewa bedroom.
Yabarta cikin saqe saqen ko dawani salon zai fito yanzu kuma oho.
'Dauke da wani dan box mai kyau sai kyal kyali yakeyi yaqaraso wurinta ya zauna tare da bud'ewa ta leqa tana son ganin mike cikinsa.
*Ya Allah kabawa mamanmu lafiya cikin ni'imarka tare da amincinka domin Alfarmar manzon Allah S.A.W. Amin.*
Muna baran addu'o,inku 'yan uwa.
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*32*
Koda ta isa qofar d'akin nasa sai taja ta tsaya tayi shiru zuwacan ta murd'a handle d'in ta jita bud'e sai kawai ta tura ta shiga, falon tsit kamar ba mutum ciki, ta zauna bisa hannun kujeran da ke parlorn.
Wayansa ta kira amma bai d'aukaba ta kuma kira akaro nabiyu nanma bai d'agaba, tayi shiru tana 'yan dube dube kamar mai son gano wani abu.
Ta d'auki aqalla mintoci shabiyar tana jiran fitowar Mujaheed amma batakoji motsinsaba.
Asannu ta miqe ta isa bakin bedroom d'insa ta tura qofar ahankali ta shiga gabanta na fad'uwa domin tunda take bata taba shiga bedroom d'insa koda kuwa gyaran d'akin ta rako Sumy zatayi, iyakacinta parlor n take tsayawa.
Wani sansanyar qamshine ya ziyarci qofofin hancinta ta lumshe idanu tana shaqa, tsaf tsaf abinsa kamar dakin mace mai mugun tsafta da kwalisa, ta qarasa tsakiyar d'akin ta tsaya shiru sai kuma ta matsa ta zauna gefen bed d'in ta tsurawa wani frame ido.
Itace jikin frame d'in tana sanye da wando black tare da riga mai dogon hannu amma ta matseta sosai, na shanunnan sun turo kamar zasu faso gaban rigan.
Kauda fuska tayi tana tunanin yaushe tayi wannan pic din kuma?
Ganin batasamo amsaba ta maido fuskanta bangon arewa nanma tayi arba da photonsu ita da shi wanda sukayi ranar da tarakashi yiwa budurwanshi siyayya.
Suna murmushi dukkansu, kuma sunyi kyau sosai.
Ikon Allah ta furta cikin zuciyarta, wai yana nufin duk son dakemin ne yakawo har yake ajiye pictures d'ina haka ko mi?
Tamiqe zata bar d'akin taji anbude qofar toilet ta dakata tare da juyowa.
Shine yafito d'aure da towel a qugunsa wani qarami kuma ahannunsa yana goge sumarsa.
tsura mishi ido tayi tana kallonshi.
Fari sol dashi saima take ganin jikinsa har yafi fuskansa fari gashi Ma'abocin fad'in qirji da wadataccen suma sun kwanta luf luf kamar yana shafa musu mai, ta sauke idanunta zuwa qasan cibiyarsa abinda tagani yasa tayi saurin juya baya ta runtse ido gam tanajin zuciyarta tana bugawa fat!! fat!!.
Gashi tanagi siriri ya miqe har cikin maransa🙊 yasata juyawa bashiri gudun kada tayi gamo
"Kingama kallacemin tsiraicin ko sai na kwance miki towel d'in kingama gani da kyau?
Ta tsinkayi muryansa yana tambayarta.
Da sauri ta juyo tana zare idanu, ya matso daf da ita yace "oya tube kema inga irintaki halittan, ko yakai nawa tsari da burgewa.
cike da tsoro ta jabaya tafice da gudu, daga can ya bud'e murya sosai yace "kijirani inzo, matsoraciya kawai.
Dariya tasa tana kare fuskanta kamar naganinta wai taji kunya, ahankali kuma ta furta "wallahi yana da bantso kam.
Bai d'auki lokaciba ya fito cikin shigar qananar kaya.
Ya zauna ahannun kujeran datake zaune ya sunkuyo jikinta ta d'ago ta kalleshi zatayi magana yayi sauri ya haska musu plash da wayarsa ta harareshi tare da tura baki nanma ya qara haskasu, ta miqe tana mishi wani kallo yaqara saurin d'aukanta, haushi ya quleta ta juya ta doshi qofar fita yayi saurin shan gabanta ya murza key a qofar tare da zarewa.
Kallon kallo suka soma, tayi qasa da kanta ya jawo hannunta ya zaunar da ita abisa kujera mai cin mutum biyu.
Ahankali ya kira sunarta "Bahijja tayi shiru tsigan jikinta yatashi yarrrr sakamakon yadda ya kira sunarta cikin wani irin siga.
Jintaqi amsawa yasake kiranta, batare da ta d'agoba ta amsa "na'am, jan nunfashi yayi ahankaki yaja hannunta zuwa samar qirjinsa ya d'ora, da qarfi takejin bugun zuciyarsa ta zame hannunta tare da d'aqowa tana kallonsa, idanunsa lumshe,
kurama sajensa ido tayi tana ayyana shi da Bilal wayafi iya gyaran fuska oho.
Bud'e idanunsa yayi ya sauke bisa nata tayi saurin kauda nata gefe tana murmushi, shima murmushin yayi ya matse hannunta cikin nasa yace "muna buqatar zama a inuwa daya sweet bahee amma kinkasa ganewa don tsaban son zuciya irintaki,
wanda narasa gano mikike mufi da aikata hakan.
Ido cikin ido tace "yaushe nace maka ina ina son zama inuwa d'aya dakai?
Ya amsa "Kin dad'e da fad'a ai "uhmm yaya jaheed banson qage nidai, nasan bakina baitaba kuskuren kiranka masoyiba balle inyi tunanin zama inuwarka "eh bakinki bai fad'aba amma jikinki da kwayar idanuwan sun sanarmin da haka.
zabura kad'an tayi tana hararansa tace.
"aisai ka fadamin wani abu sukayi da yanuna hakan.
Saida ya mannawa hannunta kiss tayi saurin janyewa tana yamutsa fuska yasaki murmushi mai sauti sannan yace "kallonki gareni ta dabance diba can ga misali yanuna mata wani picture nasu dasukayi tana tsaye yana bayanta ta d'an juyo tana kallonsa wanda kowa yagani tabbas zaid'auka kallo ne mai dauke da tsantsarso tare da qauna, shi kuma yana dubanta yana murmushi.
Ta yamutsa fuska tace "bai zama hujjaba wannan tunda nasan hararanka nayi ai.
sosa kansa yayi tare da cije lebensa na qasa yace "to naji, amma miyasa kike son nariqa tabamiki jiki da kuma son ganina ako da yaushe?
Tamiqe tsaye da hanzari taja baya kana jifanshi da wani kallo, ta nuna qirjinta tace "nidince nake son kana tabaminjiki da son ganinka kullum? Ya gyad'a mata kai yana dariya.
Jikitayi kamar ta rufeshi da duka don bakin ciki.
Bisa mamakinsa sai gani yayi ta rushe mishi da kuka, hawaye rashe rashe.
Balance yayi yana kallonta cike d sha'awa, dama ace matarsa ce dashi kad'ai yasan yadda zai rarrasheta.
Ita kuwa ganin yana murmushi sai taji wani malolon baqin ciki yataso mata ya turnuqe mata zuciya,
waima itace take son ataba mata jiki taf!. Lallai jaheed yagama da ita kam.
Tasowa yayi ya iso gareta ya kai hannunsa bisa kafad'anta ya dafata ta ture hannunsa da sauri yaqara maida hannunnasa bisa kafad'an nata takuma turewa ta nunashi da yatsa muryanta na rawa tace "wallahi jaheed inhar nace banyafemaka akan qazafin da kayimin, to Allah bazai barka ba domin saiyabimin hakkina nayimin sharrin da kayi.
Fizgota yayi da qarfi ta fad'a qirjinsa bashiri ya maida hannayensa ya matseta sosai, tasoma son kwacewa ta kasa, sai kawai taqara sakin kuka, cikin kukan take cewa "nagode jaheed da kakirani mara kamunkai,mara tarbiyya, nagode sosai taja hanci tacigaba "kasakeni intafi hakan, nace kasakeni ko!! tafad'a cikin tsawa, yaqi ko motsi saima qara qamqameta da yayi, "wai mikake nufi dani ne? Koso kake kakuma cewa dani wataraana nakawo maka kaina har d'akinka ko mi?
Cikin rawar murya taji yana cewa "affuwan Bahijja, banufina kenan ba, Allah wasa nake miki don nasan ni shaidane akanki na natsuwanki da tarbiyanki, please Bahee kiyafemin don Allah, yayi shiru yana shafa kanta sannan yacigaba "nine nake son jinki ajikina kuma bana sukuni inhar ban saki a idanuna ba sannan ruhina akullum begenki takeyi.
don Allah don girman zatinsa Bahijja ki amince da ni amatsayin mijinki.
Bugun qirjinta ya qaru fiye da da, ta zame ta zauna bisa carpet ya biyota shima ya zauna agabanta kamar zai shige cikinta.
Fuska ta kauda tanajin wani abu aranta wanda tarasa gano komeye shi.
Cinyarta ya dafa ta kalle shi yayi murmushin qarfin hali yace "yadai kin amince intashi yanxu muje gurin Abban?
Ta girgiza kai yabata fuska,ta cire hannunsa bisa cinyarta ta dubeshi fuska a marai raice tace "intambayeka man "inajinki ya amsa, ta sosa tsinin hancinta sannn tace "shin yazakaji sanda budurwanka dakuke son juna har iyaye sun shiga zancen aqarshema saura kwana hud'u a d'aura muku aure sai kawai kwatsam kasami sakonta akan bazata aureka ba waninka zata aura?
Yayi shiru yana dubanta, tayi murmushi answer me, ina jinka.
Ya kauda fuska yasoma magana cikin kaushi "bazanji dad'i ba, gaskiya kuma zan kirata mayaudariya sannan macuciya kuma bazan taba yafe mataba har abada.
Jinjina tayi masa tace "very good yaya jaheed, kabawa kanka amsan tambayar dakayimin, don haka inhar na amincewa aurenka ayanzu to bamakawa dukkan sunayen da ka kissafo zai tabbata akaina,
dawannan zancen nakeson mukawo qarshen batun in aureka please.
Shiru yayi yana kallonta sannan ya matsa jikinta ya rungumeta tana son kwacewa yace "don Allah kibarni inji d'uminki sannan ki amince inyi kissing d'inki ko da na mintoci biyar ne, ta yi masa shiru yacigaba"nasan kinmin nisa na har a bada, domin kinfini hujja mai qarfi kuma nagamsu dashi dari bisa dari, zanbarki Bahijja batare da son raina ba, Allah zanbarki sweet Bahee!! Bahee zan barki!! Amma kisani ina sonki da qaunarki bazan taba mantawa dakeba.
Kanta tad'ago ta kalli fuskansa taga idanunsa kulle yana motsa baki atake taji tausayinsa ya kamata kuma akaro na farko arayuwarta taji tausayinsa tun tsawon zaman su tare da juna.
Saukan bakinsa taji a wuyanta tare da sanyin saukan harshensa duk a lokaci d'aya, yasa ta dubeshi da hanzari, ya janye jikinsa daga nata ya kwantar da ita bisa carpet d'in sosai yasoma lasan kuncin ta juwa bakinta ta miqe da qarfi ta zauna ta juya masa baya tasoma magaa ahankali "yaya jaheed dama kirana kayi ka batamin rayuwa ko kuwa so kake ka kwashewa jikina karamarsa?
Bai san sadda yasa dariyaba jin qarshen zancenta.
ya girgiza kai "ko d'aya ba haka bane "miye dalilin kiran nawa? "Ok jirani, ya miqe tare da shigewa bedroom.
Yabarta cikin saqe saqen ko dawani salon zai fito yanzu kuma oho.
'Dauke da wani dan box mai kyau sai kyal kyali yakeyi yaqaraso wurinta ya zauna tare da bud'ewa ta leqa tana son ganin mike cikinsa.
*Ya Allah kabawa mamanmu lafiya cikin ni'imarka tare da amincinka domin Alfarmar manzon Allah S.A.W. Amin.*
Muna baran addu'o,inku 'yan uwa.
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*33 to 34*
Idanunta yasauka bisa wani seat d'in sarqan gold mai kyau ainun, tad'ago tana kallonsa tare dayi masa signer da ido don neman qarin bayani.
Sai da ya shafa sajensa sannan ya sa hannu ya d'auko ya d'ora mata atsakiyar hannunta yasoma magana "Bahijja wannan sarqan takice na sayeta nasa akamin working aka rubuta *MB* ma'ana Mujaheed $ Bahijja.
Yayi shiru yana duban yanayinta sannan yacigaba "burina akan sarqan itace duk ranar da mukayi aure aka kawomin ke gidana to washe garin ranar zan sanya miki domin nasan zakisani a farin ciki sosai.
Shiru tayi tana saurarensa zuciyarta na bugawa da qarfi kuma tarasa dalilin dayasa zuciyarta ke yawan bugawa yau haka.
"Swett Bahee, ta tsinkayi yana kiran sunarta tare da zamewa ya kwanta acinyarta ya d'ago idanuna yana kallonta wani abu taji acikin ranta mai tsini ya soki ruhinta tayi gaggawan sunkuyar da kanta qasa.
Yakuma kiranta "my Bahee ta amsa can qasan maqoshi "na'am yasaki murmushi mai sauti yace "dalilin kiranki shine in baki kayanki sabida nasa daqar bazan samekiba, to gashinan kiyi amfani dashi aduk ranar dakike buqata amma ban da ranar da kika bawa wannan solobuyan kanki.
Tayi shiru tana kallon yadda yanayinsa ya sanza kawai don yayi maganar Bilal.
A hanli ta furta "nagode sosai yaya Mujaheed kuma nayi matuqar farin ciki da kyautarnan sosai Allah yasaka da Alkhairi "Amin ya amsa yana gyara kwanciya a jikinta.
Tsawon mintoci biyu bawanda yakuma magana zuwa can Bahijja cikin sanyin muryannan nata tace "yaya jaheed zan shiga ciki kaga magrib ta kawo jiki kada su mummy sunemeni basu ganniba sabida bawan da yasan na taho nan.
"Ok tam tashi inrakaki, ya jawo hannunta ta miqe ya d'an matsa hannun yace "taushifa hannunki kamar na jarirai, ta fizge hannunta tana hararansa yasaki dariya yace l miss this hararannan fa sosai, ita murmushi tayi ta amsa "nima haka zanyi miss cinzalin d'inka da latsamin ehmm "ehmm what? Ta juya baya ta dushi qofa batare da ta amsashi ba.
Yana dariyan tsokana yace "wallahi yarinya badin ina tsoron Allah da sai na kwashewa wannan d'an fillon komi inbarshi da fanko.
Banza tayi mishi, azuciyanta tana yaba rashin kunya irintasa.
Sai da ya jawota jikinsa yad'aura mata d'an kwalinta sannan ya bud'e mata qofar, suna kaiwa qofar kitchen ya damqe hannunta yace "anjuma araund 9:30pm zantafi Bauchi yin wani aiki mai mahinmanci, tace "Allah ya kaika lafiya "Amin ya amsa ya d'ora da cewa "amma banfad'awa kowaba gudun kadasu hanani tafiya sabida haka kema kiyi shiru da bakinki inna isa zan kirasu in sanar dasu, kai ta gyad'a tare da zame hanunta ta tura qofar zata shige yace "Bahijja ta juyo batare da ta amsa ba, ya miqo mata leda mai d'auke da box d'in sarqan ta miqo hannu asanyaye ta amsa tare da cewa thank you idanu ya lumshe ya bud'esu yace "don Allah Bahee yimin kiss akumatuna ko sau d'aya, shiru tayi tana kallon yadda ya lumshe idnunsa yana saurarenta.
Baiji motsin matsowartaba saiji yayi ta manna masa kiss a kumatunsa da lebbansa tare da qirjinsa yana shirin rungumeta ta fad'a cikin kitchen da gudu tana dariya, ya bud'e murya yace "l love you more mai sanyina, kamar daga sama yaji muryan ta ta amsa da "me too da sauri yasoma waige waige sai kuma ya fad'a kitchen d'in wai ko zaiganta amma bai gantaba ya shiga har cikin parlour nanma bata nan sai mutane da yagani sunyi yawa ya juya zai fice ya cinkayi muryan Adda Asma'u tace mishi "a'a horn.. Qato wakake nema haka?
Murmushi yayi mata kawai yasa kai yafice batare da ya ce da ita komiba, Amma aransa yana mamakin jin muryanta ta amsa shi sai kuma yabarma ransa qila ko don yasa abin aransane yaji kamar sautin muryarta.
Tana shiga d'aki Sumayya ta dubeta tace "dana ina kike haka ke kuwa? "Inda kika aike ni hajiyan tambaya, d'an dariya sumy tayi tace "uhmm aikin kyauta da kika shuka bawan Allah yayi tazan jiranki sannan akayi ta kiranki kikaqi d'auka a zabure ta kama kafad'un sumy tana cewa "badai saraki ne yazoba ko? "Shine man, ta zaune gefen bed tadafe kai tana tuno sanda taga Mujaheed yana latsa wayarta tasan shi yasa mata a silent d'an qara min tsaki taja tasoma kiran wayar Bilal tajita switch off, miqewa tayi tashiga bathroom.
Wanka tayi tare da d'uro arollah, bayan ta idar da Sallah Sumy ta miqo mata wata leda tana cewa "gashinan yace abaki bare da ta amsaba ledarba tace "miye a cikinsa? "Duba damasu ganinki man, tace da ita tare da ajiye mata ledar tafice abinda bayanta Bahijja tabi da kallo tana aiyana ko yaushene Sumy zata nuna kulawanta akan Bilal oho.
Zaune take gaban umma ta tura mata wani ferfesun 'yan shila kuma ta tsareta sai ta cinyesu tsaf tare da shanye romon.
Kamar zatayi kuka take cin naman tana wani yamutsa fuska tace "umma wai abinnan kuwa bazai mana illah? Ran kwashinta umma tayi akai tace "sarkin qorafi to bansani ba ta sosai kanta tacigaba da cin naman bata shanye romonba ta miqe tana fad'in "washh wannan shine azaba cin attarugu amdadin carrot, wallahi maza sun huta da irin wad'annan haukatakun kam, dama nine su .
"Kinci gidanku, mune mahaukata ko wa? Ta kama bakinta tana sonyin dariya tace "a'a umma niban ceba harara ta watsa mata ta nuna mata plate d'in romon "oya zoki shanyeshi yanxu ko insaba miki, ta tura baki ta jawo plate d'in kenan mama zulaiha ta shigo d'akin.
Ita d'in yayar umma ce.
Tana ganin hankalinsu ya d'auku akan maganar kayan qamshin d'aki ta fakaicesu ta sulale ta gudu batare da tashanyeba, tana jin umma na kwala mata kira ta arce da gudu tayi part d'in mummy tana dariya.
Mugun karo sukayi da shi yayin da tashigo tsakiyar parlour n da gudu bata lura da shiba.
Kanta ya doki qirjinsa tayi 'yar qaramar qara shi kuma ya furta "ashhh!!.
Taja baya tana shafa goshinta yayi saurin kamo kafad'unta yana jera mata sannu, kallonsa tayi sai kuma ta kalli agogo taga 10:40pm zatayi magana yayi sauri ya ja hannunta suka fita.
"Bansami jirgiba yau sabi da hazo, to gobe qarfe bakwai zan tafi "yaya kabar tafiyan mana, hararan ta yayi yace "sabida in halarci d'aurin aurenki ko? Kauda kai tayi ta amsa "eh harara yaqara watsa mata yasoma tafiya "bazan iyaba kam, sai dai kiyi hakuri "to Allah sai nafad'awa mummy "basai kinfad'aba najishi da kunnina, mummy ce kefad'an haka sanda tafito zuwa part d'in umma.
Da sauri mujaheed yabar gurin, mummy tace "ja iri dani kakeyi ai duk lauye lauyenka sai ka halarci d'aurin aurennan.
**** Mama yalwa takasa zaune ta kasa tsaye, batanan bata can duk don neman hanyar da Bilal zaizo yace yana son Munirat tare da ganin aurensa da Bahijja ya watse.
Amma ina ta Allah ba nataba abu sai cigaba yakeyi lamrin arziki sai matsowa yakeyi domin yanzu haka gobe ne d'aurin aure.
Hankalinta ya tashi najin ba ita awad'anda zasuje kano d'aukan amarya, afirgice ta fice gidan tasami wani wuri mara yalwan mutane ta tsaya ta lalibi numbern malaminta.
Bugu d'aya ya d'auka bako sallama yasoma yi mata kirari "hajjaju babbar mace hakima, giwa mai yawan... baqarasaba ta katseshi "malam da matsalafa "kamar nami?
"Baban yaron ya fidda wad'anda zasu tafi d'aurin auren tare da wanda zasu d'auki amarya sukaita gidanshi nacan, to babu ni cikinsu kaga da matsala babba sabida maganin daka bani kace anaso ya takane kafin d'aurin auren to bansan yanda zanyi dashiba.
Yaja numfashi yace "hajiya kada kidamu nagama aiki akanshi, kijira ganin saka mako kawai. "Tam shikenan malam Allah baka nasara ya amsa"Amin hajjaju.
"Amma ina son daki daina nunawa yarinyrki kinasonta da auren yaron sabida inba haka ko munyi nasaran acan to awurinta zamusami tangard'a don zata iya cewa ke kikayi wani abu akai "ok tam malam zan kiyaye sosai.
Tajuyo ta dawo gidan mai martaba cike da farin ciki.
Alkhawarin Allah yacika domin yau aka d'aura auren Bashir da Sumayya sannan na Bahijja da Bilal.
Sarakuna da manyan malmai da adtajirai hamshaqan 'yan kasuwa tare da y'an siyasa ne suka halarci taron d'aurin auren.
Bayan d'aurin auren angwaye suka zarce wani hotel mai tsada domin yin walimar cin abinci.
Mare sunsha kyau kamar mi mai kyalliya hajiya Jameela A Ladan tazo ta tsantsafa musu kyalliya mai kyau da burgewa sai walwali sukeyi.
Allah sarki Mujaheed maganin barci yasha don kawai kada yaji sanda za a d'aura auren da waninsa,
sannan yashige bedroom d'in Abba ya kwanta domin yasan Bashir sai yazo nemansa inya kwanta a d'akinsa amma inyana part d'in Abba bawanza zai zo sabida baza ayi zaton yana can ba.
Hakako akayi kuwa Bashir yayi tanemansa baigansaba akan dole yacewa abokansu yanaganin aikine yataso mishi a asibiti yatafi ai watarwa sannan suka haqura da son ganinsa.
*inayimiki fatan akhairi bebeelo akan novel d'inki da kika soma mai suna HAJARA Allah yayi miki jagora yadda kika fara lafiya Allah yasa kigama shi lafiya. Allah yaqara basira da kwarin ido tare da juriyan typing Amin. Nagode sosai da sadaukarwa*
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*35 to 36*
'Dakin cike yake da qawayensu 'yan kwalisa sai hira suke suna shewa cike da farin ciki.
Bahijja tafito daga toilet d'aure da gudun towel ta zauna gaban mirror ta jona hand dryer ta busar da gefen sumar da ya jige yayin wanda ta gyara parking d'insa yafito fes sai kyalli keyi.
Tana lalibo kayan daza tasa ta cinkayi qawarta meena nafad'in "uhmm wallahi mijinki Bahee ya gama morewa abinsa,don kin had'a makaman yaqi sosai, hararanta tayi tace "meena kinboni ke kam, tunda bakyagani ki kyale.
"Eh d'in ban kyalewan, ai abin a fad'ane na gani "to sai kiyi tayi ai "ai ko yanzu zan d'ora.
Tawani karkace tana duban surarta sama da qasa sannan tace "ga boobs manya da burgewa ga hips ya cika dam tare da mazaunai masu d'an tsini sannan ga qaramin bakinki wanda zai yi dadin tsotsa, kai wallahi komi naki ya nuna luguf sai kuma kwasar albarkansa ya rage ayi.duk uban hararan da Bahijja ke doka mata bai hanata cigaba ba, sai da ta kama haba ta d'ora da cewa "daren gobe da drama agidanki Bahee, don nasan in d'an fillonnan ya rutsaki a matse matsinsa to sai buzunki domin inajin sai subahi zai saurara miki.
Kyal kyal!!!!!! 'Yanmatan d'akin suka kwasheda dariya suna tafawa da junansu.
Hamee ta cabe "amma dai ke kam meena 'yar buhuce, kinzauna kina tayi mata kallon qurullah abinda bai da kyu sam tare dayi mata zan cen banza.
"Allah Akbar ya sayyada mai 'ya'ayan aike, cewar khady tana jinjina mata afusace hamee takawo mata duka tana cewa "bakyau dai izgili inma shi kikemin, 'yar dariya khadyn tayi "ni kada kikaini inda 'yan quda ke salati.
Nanma qawayen suka qarasa dariya.
Sumy tashigo ta kalli Bahijja ta kama baki "kai keko adda B, ina zaki kai wannan mazaunai haka? "Inda zaki kai nakiman, ta amsa mata cikin fushi.
Tasa dariya "a'a ni kam nawa dai dai mijina ne ba irin nakiba manya wanda nasan mai dogon wuya bazai iya liliyawa da kyau sabida sunfi qarfinsa, banza tayi mata tacigaba da dubo kayanta yayin da mutanen d'akin suketa yima shaqiyanci suna dariya.
Mummy ce tashigo duk suka nutsu kamar basuba, sunata rige rigen gaisheta tana amsa cikin fara'a.
Tadubi Sumy tace "keda nace kikiranmin Bahijja ayi mata wanka matar najiranta shine kika shantake abinki ko?
"Ayya mummy yi haquri na sha'afa ne harara ta wullamata, tatsa takamo hannun Bahijja tana cewa "keda za iyawa wanka na musanman shine zaki wahalar da kanki.
Tura baki tayi tana duban gefe tace "wallahi ni banson wankanta, kawai tayi ta kallonka kamar wata mayuwa, don rainin hanakali irinnata d'azunfa damuks shiga tana cud'ani har tana wani cewa in gyara tayimin tsarki sai kace ta maidani jaririyan goye, to ni kam yanzu ba inda zani, shiyasa nayi wankana tunkafin tazo.
Mummy tayi murmushi "to shikenan tunda bakyaso , dama tacemin kina da gardama baza tazo da kantaba sai dai inzo da kaina intaho mata dake sai gashi kince bakyaso.
"Eh mummy banso tayi tayima Sis, caraf Sumy ta amshe "eh zatayimin kuwa kuma tayi ta koyamin dibarun riqe miji keko kiyi tazama dam kamar kayan wanki.
Dariya sosai sukasa har da mummyn, itako Bahijja sai harara take watsama Sumy kamar idonta zai fad'o.
Mummy ta d'aga musu hannu tace "Tam ya isheku yi mata dariyan hakanan, ta janyota jikinta ta rungumeta tana yi mata magana ahankali sai gyad'a kai takeyi tana murmushi, ta saketa tare da miqo mata wata jakka tace "kayan daza kiyi amfani dashi yana ciki, ta juyo tace da Sumy "muje kiyi wanka sai kizo kishirya domin kayanki kema na cikin jakan "to mummy ta amsa.
"Oya kuma kushirya domin yanzu za awuce kaisu gidajensu, tace da qawayensu.
dukkansu suka amsa da "to mummynmu, kai ta girgiza fuskanta d'auke da murmushi taja hannun Sumayya suka fice.
Wanka sukayi masu sallah nayi masu hutu kuma da sinyo wanka sai su hau shiryawa abinsu.
'Dakin ya gume da qamshin turaruka kamar gidan aunty khady qamshi hhh.
Mamie tace "kai Allah Bahee kin kwafsamu ace duk wankan nan damu kasha baza muje dinner ba don latsin hammata irin taki. "Uhmm kema kyadai fad'a kam, cewar Safiyya.
Ta amsa da "Aisai kuyi tayi, ba inda zanje in kwasomana kaina sanyi kawai abanza inyi ta atishawa, kuma sannan ai zuwan ba addini bane daza kudamu haka "eh ba addini bane amma rai nason nishad'i ko?
Fidy ke fad'an haka tana hararan Bahijja.
Ita kam dariya tayi kawai taci gaba da goge fuskanta.
Kyalliya mai kyau da burgewa tayi ta kafe d'aurinta na zamani sosai tayi kyau kamar my sis vc. Lolx.
Sadiya ce ta shigo itama cikin kyalliyanta
taja tunja abakin qofa tana qarewa kowa kallo zuwa can tace "kai kai wallahi kunsha kyau 'yammatan Amare, musanman Amarya sha lugude "ai kam za a sha lugude kuwa ajikinta, meena tace tana dariyan tsokana, mamie itama cikin dariyan tace "za adai daita a tsakiyar gadon amarci gobe,
hamee takama baki ta na kallon mamie tace "wai dama haka kice bansani? Bahijja ta amsa "ai kingansu nan duk 'yan kan uba ne wurin shaqiyanci, to duk kuyi kugama abinku sarakina rainona zaiyi sabida yasan nid'in yarinya ce bansan komiba sai dafa food da gyaran gida, "koba gyaran gida baaa!! 'yar rainin hankali kawai, Sumy ce ta amshe yayin data ke shigowa.
"To uwar taran aradu ba basmala, dake akayi? "Eh an taresan.
Dariya kawai qawayen keyi musu ganin sun rikice da rigima kamar wasu yara.
AddaAsma'u ce tashigo ta wuce dasu zuwa wurin su mummy da umma sukayi musu nasihohi tare da shawarwari sannan takuma yi musu jagoranci zuwa d'akin Abba.
Mujaheed bai tashiba barci ba sai bayan magriba. Jikinsa duk yayi wani lakaf ga wani radadi da zuciyarsa keyi ma. yadaure yashiga bathroom ya watsa ruwa sannan ya rama sallar la'asar ya d'ora da magrib yazauna yana azkar har zuwa lokacin isha'i tayi ya gabatar, addu'a sosai yayi akan Allah yaye mishi abinda yakeji aransa yakuma bashi dangana tare da juriyan rashin Bahee d'inta.
Yana zaune bisa sallaya Abba yasameshi ya zauna gefensa yana kallonsa zuwa can yace "koda wasa kada kaqara shan maganin barci alhalin kana lafiyanka kamar bakasan illarshi ba, sannan bana son sake ganinka cikin damuwa, inason kacire komi aranka, haka Allah ya tsara ita d'in ba matarka bace, kayi ta addu'a Allah yahad'aka da rabonka na Alkhairi.
Ahanakali ya amsa "to Abba, nagode.
"Tashi kazo muje kaci Abinci, ya miqe yana had'a hanya yabiyo bayansa.
Dakanshi Abba ya had'a mishi ruwan tea bayan ya shanye ya tura mishi plate d'in abinci yaci sosai sabida rabonsa dayaci wani abu tun daren jiya da ya sha coffee.
Suna hira da Abba yana qara yi masa nasiha su Adda Asma'u suka shigo suka zauna.
Ba jimawa Bashir ya shigo yad'ora idanunsa kan Muaheed yako watsa mishi harara, yana gani yasaki dariya yana kallon insa Bahijja ke zaune yace "su Amare da ango ansha qamshi Abba yayi murmushi yace "kaima kaqi 'yar gidan Alhaji kamilu ne ai dayanxu tare zaku bar mana gidanmu mu huta da tazurancin ku. Sosa kai yayi yace "Abba na kusa nima da yardan Allah "to Allah yakaimu lokacin lafiya, suka amsa da"Amin.
Nasiha sosai Abba yayi musu wanda duk dauriyansu sai da sukasa kuka.
Aqarshe yabawa kowa key d'in mota suka amsa suna yimasa godiya.
Da kansa yakaisu bakin motar d zasu shiga ya umurci Mujaheed yaja Bahijja ya kaita gidan mijinta ita kuma Sumayya babban abokin Bashir ya d'auketa ita da hajiya zulaiha yayar umma yayin da mummy suka tafi da Bahijja, sauran motacin suka taho da qawayensu.
Sai kuka Bahijja keyi mummy na rarrashinta taqi daina kukan.
Cikin qufula Mujaheed yace "mummy zan tsaida motarnan inmata dukan tsiya indai batayiwa mutane shiru ba.
"Cikin fad'a mummy ta tari numfashinsa "to ubanta basai ka doketan inganiba.
Yacije labbansa yana jijjiga kai.
Bai qara cewa komiba har suka isa gidan.
Plat mai kyau da tsari dai dai zaman mace d'aya.
Ya gyara parking yafito ya bud'ewa mummy ya sunkuya daidai kunnin Bahijja yace " kifito da bissimillah kuma kiyi addu'a, ta gyada masa kai alamar to.
Yana jingine ajikin motar suka shige da ita.
Dafashi yaji anyi ya waigo yayi arba da Bilal yana jifanshi da wani murmushi mai kama dana mugunta, shima murmushin ya maida masa yad'ora da cewa "ango kasha mai "a'a my inlaw banshaba tukunna sai zuwa kamar gobe dai, kauda fuska mujaheed yayi yanajin kamar ya naushi bakinsa ya maidashi wawulo.
ya saita kansa yace "to madallah , Allah bada zaman lafiya "Amin ya amsa tare da tafiya zuwa fita daga get.
"Wawa mai siffan mata kawai, jibeshi kamar sandar kiwon akuyoyi, mujaheed ya ke furta hakan a fili.
*hhhhhhh kai mujaheed duk kishinne haka*
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*37 to 38*
Yanan zaune asamar motarsa yana jiran fitowar mummy su wuce, wayarsa tasoma tsuwwa ya d'aga da sauri ganin sunan mummyne ya d'aga da sauri.
"Ka tafi da wanda zasufito yanzu gida, ni sai gobe zan dawo sabida har yanzu taqiyin shiru sai kuka takeyi kamar almatsutsai sun shafeta, abida tace dashi kenan.
"Mummy miye kuma almatsutsai? "Junnu nake nufi "subbahanallahi, to Allah ya kyuta, ayi mata ddu'a "shinakeyi mata yanxu haka "ok tam sai goben.
Yana isa gida ya zarce d'akinsa cike da jin kasala sannan sautin kukanta yaqi fita daga kunninsa.
Arollah ya d'auro yasonma nafila sannan ya d'ora da karatun al QUR'ANI.
Sai da yaji barci yasoma kashi sannan yashafa add'a ya kwanta zuciyarsa cike da nutsuwa.
Ganin Bahijja taqi yin shiru yasa mummy janta suka shige d'ayan bedroom d'in.
Jijjigata mummy tayi tana cewa "wai miye haka kikeyi Bahijja? Shin aurennan dole akayi miki ko kuwa zabinkine? Tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya.
Mummy tacigaba "kin dagulamin lissafi har ina zaton ko junnu kike dashi suke saki wannan irin kukan ashe bakomi lafiyanki lau, to kimin shiru ko in saba miki.
Bahijja tayi lamo jikin mummy tana jan hanci tare da ajiyar zuciya, mummy ta d'agota idanunta lumshe ruwan hawaye na zubowa, d'an tsaki mummy tayi tace "sarkin kuka kamar baure.
Saida ta zaunar da ita gefen gado sannan ta kira sunarta "Bahijja ta bud'e ido ta amsa "na'am "mike damunki? Tayi raurau da idannu girgiza mata kai mummy tayi "a'a kada kimin kuka, amsa kawai zaki bani.
Ahankali tasoma magana "mummy bansan mike damunaba amma daga jiya zuwa yau zuciyata sai bugawa take da qarfi tare dajin fad'in gaba, inaji ajikina wani abu maradad'i zai faru dani sannan tunda nashigo gidannan sai gaban nawa yaqara tsananta fad'i.
Mummy tayi sukuti tana jinta, zuwa can take addu'a zaki dage dayi ba kukaba sannan duk inkinji fadiwar gaba to ki yawaita istiggifari tare da fad'an lahaula wala quwwata illa billahil aliyul azim, zaki sami sassauci "tam mummy zan dage da fad'a insha Allahu.
Robar fresh milk mummy ta d'auko tare da cup ta zuba mata tashanye, aqallah sai da tasha kusan kofi uku sannan tace "mummy naqoshi.
Tana jingine jikin mummy tace "dukfa bugun da nakeji zuciyata tanayi to yaya mujaheed yake fad'omin arai, wallahi daga jiya zuwa yau na tunoshi yafi ba adadi, kuma narasa wannan dalili.
tsawon lokaci mummy ta d'auka shiru kamar baza tace komi, zuwacan taja numfashi tana kallon Bahijja tace "sonshi kikeyi shine yahaifar miki dajinsa aranki amma kisani duk yanda zakiyi to kiyi ki fiddashi aranki sabida ke d'in yanzu matar aurece yin haka zaisa ki d'aukanma kanki zunubi babba.
Kai ta gyada tana share hawaye.
"Allah mummy bansan ina sonshiba sai da nauyi ya hau kaina amma don Allah mummy kiyi haquri ba qinsa nayiba Allah ne bai nufa muzamo ma aurata ba.
Tana shafa kanta tace "nasan da haka Bahijja shiyasa bandamu ba kuma ina qara jadda miki da kiyi watsi da dukkan wani tunanin banza da shaid'an zai rayamiki,
kizauna lafiya da mijinki kada kisake yagane zuciyarki na begen waninsa inhar kina son zaman lafiya ya d'ore atsakanin ku.
"To mummy, nagode sosai da kulawarki agareni, insha Allah zan kiyaye. Tana murmushi ta amsa "Allah yasa "Amin.
Washe gari akayi bud'an kai yai armashi sosoi.
bayan an watse aka gyara mata gidanta tsaf sai qamshi ke tashi.
Mummy ta kira Mujaheed yazo ya maidata gida amma tace in yazo ya tsaya abakin get don batason Bahijja tasan fitarta.
Kimanin 30mins ya iso ya kira yasanar mata.
Ta sulale bayan ta fakaici idonta sanda take hira cikin qawayenta, tafice tasami mujaheed suka wuce gida.
Mummy na qoqarin fita sanda suka iso gida mujaheed yace "am mummy tabar kukan kuwa? "Tabari tun jiya, yanxu haka nabarota tana ta hira ne cikin qawayenta.
Kai ya kad'a ita kuma tafice tayi ciki abinta amma aqasan ranta tanajin tausayin d'anata sosai.
Mummy tana zama kiran Bahijja yashigo wayarta tana dariya ta d'auka.
Kukanta shi yayi mata sallama sosai takeyi kamar wanda akayiwa dukan kawo wuqa.
Cikin shashsheka take cewa "mummy miyasa kika tafi batare dakinmin sallamaba? Cikin fad'a tace "to sarkin kuka qanwar bishiyar baure don natafi ban sanar dakeba shine kike wannan kukan? To Allah tun wuri kikiyayeni da wannan tabaran kuma kiyi sauri ki shanye kukanki tunkafin mubata da ke. Bahijja tayi shiru tana ajuyar zuciya, dan tsaki mummy tayi cike dajin tausayinta tasoma rarrashinta har saida ta tabbatar ta haqura sannan sukayi sallama.
Tagumi mummy tasa tafad'a kogin tunani wai mike damun yarinyannan haka ne? Ta tambayi kanta.
Ga 'yar uwanta can banji ance ko tari tayiba amma ita kam daga daren jiya zuwa yau tayi kuka yafi shurin masaqi, kai Allah yasa dai Alkhairi ne. "Amin ta amsa afili.
9:30pm abokanan ango suka rakosa gida, bayan angabatar da addu'o,i tare da 'yan barkawanci sukayi musu sallama tare da d'aukan qawayenta suka maidasu gidajen iyayensu bayan sun cikasu da abin arziki.
Bilal bakinsa yaqi rufuwa don tsananin murna, ya qaraso wurin datake zaune ya d'ago kanta ya manna mata kiss agoshi sannan ya jawota zuwa jikinsa ya rungumeta, akunninta yake rad'a mata "sweetie yau zan shayar dake madarar qauna mai wuyar mancewa. Tad'an janye jijinta ya qara kamota ya matseta sosai wanda sai da tayi qara da sauri ya sake yana murmushi, hannunta yaja zuwa d'akinsa bayi ya shiga dasu basu jimaba suka fito d'aure da arollah.
Sallah yajasu raka'a biyu donmi nuna godiyansu ga Allah SWA dayanufesu da zamowa ma aurata.
Addu'a sosai yayi musu sannan suka shafa ya juyo yayi mata tambayoyi akan addini tana bashi amsa.
Shi ya ciyar da ita da zalla tsokar naman kaza wacce taji g yara da kaya na musanman sai da yatabbatar ta qoshi ya dauka cup daya cika da holandia milk yabata tashayen ya qara mata da ruwan swan mai sanyi tasha sannan yasoma bawa nasa cikin hakkinsa.
Brush sukayi sannan ta sanza kaya zuwa night wear shima haka kaya yasanza ya hayo bisa bed d'in yana cewa "princess zo inbaki ajiyarki boy or girl wanne kike so? Quri tayi masa da ido takasa ce masa komi, yasaki siririyar dariya ya janyota jikinsa tare da kashe full light.
Wasa yake da ita son ransa takasa hanashi zuwacan ya dakata ya rungumeta.
abin al'ajabi sai jitayi kanta na sara mata sai kuma tashin zuciya tasoma qoqarin kwace jikinta ya qara qamqameta tare da tura kansa tsakiyan qirjinta ya dawo da bakinsa bisa boobs d'inta yana tsotsa numfashi take fitar da sauri tana cigaba da tureshi bata ankaraba ya had'e bakinsa da nata wani abu taji yataso mata da qarfi tasa hannunta ta tureshi tasauka da gudu ta fad'a toilet tayi ta kwara amai tabaki ta hanci kamar za mata a amayar da kayan cikinta.
Jikinsa narawa yazo ya d'agata ya taimaka mata ta wanke bakinta
ya dauketa cak ya maida bisa bed sannan yakoma ya gyara wurin data bata.
Can tsakiyar dare Bilal yagaza haquri yasoma yamutsata ta falka afirgice zata miqe yayi saurin maidata yana cewa "don Allah queen kimin rai kibarni inji d'uminki ta hanyar raya darennan mai matuqar muhimmanci agaremu.
Kai ta gyad'a tace "saraki ban hanaka kainaba ganinan ai.
cikon murna yasoma kaiwa ko ina najikinta subba kamar wani mayunwacin zaki.
Ita kam sai toshe hancinta take tare da qoqarin daurewa tskeyi na najin wani irin wari mara dadi shaqa yana busowa ata ko ina na ckin dakin.
Yana daf dacika burinsa ta zabura ta hankad'ashi gefe bed ya fad'o tim!!
Tayi cikin toilet da gudu ta durqushe tasom kwara amai har da zawo ta zauna dirshan tana kwarawa takai kusan 10mins tana amai da zawo duk jikinta ya saki.
Cike da sanyin jiki ya kamata ya fidda mata kayan jikinta yayi mata wanda da ruwa mai tsafi sosai ya nad'eta a towel ya lalibo rigansa na barci ya zura mata yarufeta da blanket sabida jin da yayi jikinta na rawar sanyi.
Bayan ya gyara wurin tsaf yakoma ya rungumeta yana tunanin mike damunta haka.
Har akayi kiran sallar farko idanunsa biyu. Bai sami ya runtsaba.
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*39 to 40*
"Uhmm yaya kabarni inyi barci don Allah, daren jiya kahani in huta da safenma baza kabarni in hutaba.
Cizo yamanna mata akunni tasaki qara tare da fad'in "wallahi kai kam yaya Bashir kasan kan mugunta salo salo.
Ahankali yace "kibarni insami tsuwa dake jiya kinqi sai uban kuka kikemin don tsaban ragwanci, to yanxu kuwa bazan bari kiyi barci ba ko da kuwa gyan gyad'ine har sai na tabbatar nasami gamsuwa.
Da sauri ta miqe zaune tana dubanshi da kubburarrun idanunta wanda suka ciki da kwalla tace "kasheni kakesonyi kenan? Yakanne mata ido d'aya "a'a zumata bazan kashekiba sai dai zanbaki dad'ine da sauri ta tareshi banson kalan wannan dad'in kariqe kayanta, takoma ta kwanta ta ja bargo ta rufa tana cigaba da cewa "kai inhaka aure yake to gaskiya da wuya kam.
Bargon yashigo ya rungumeta yanayi mata wani salo ita kuwa sai kuka take da bashi hakuri amma bai kojitaba talle tasaran zai sauraramata.
Sai da yasami gamsuwa sannan ya zare jikinsa tare shafa sumar kanta yana cewa "affuwan zumata natuba bazan sakeba kinji, yi haquri Allah yayi miki albarka ya barmu tare da juna har izuwa qarshen rayuwarmu "Amin ta amsa cikin dushewan murya, ta d'ora da cewa "saina fadawa umma kuma ince zaka kasheni da raina da tsaban muguntanka.
Dariya yasa sosai yace "dakuwa insha kunya ace kamarki 'yar jami'a tana abin yara qana 'yan qauye. Shiru tayi mishi, yamiqe yashiga toilet ya tsarkake jikinsa.
"Zumata tashi kiyi wanka, yace da ita "barci zanyi sai anjuma nayi, "a'a zumata ba kyau zama da najasa ajiki yin hakan yana kawo junnu su shigeka kuma in anyima sihiri yana saurin kama mutum, don haka tashi kiyi kada wani abin yasameki.
Ta tashi tana wani yatsina ya d'ata cak zuwa bathroom.
Suna break Bilal sai kallon Bahijja yace yana tasbihi aransa sakamakon ganin ainihin suranta azahiri da yayi yau, sabida duk inyazo zance tana sanyo hijab mai yalwa sannan ko yaganta cikin gyale baifiye kallonta ba amma yau da igiyar aure yashiga tsakaninsu gatanan zaune yayi abinda yaso da ita bamai hanashi.
*uhmm wallahi aure wata babbar ni'imace*
Yaja numfashi tadago ta kalleshi yasakar mata murshi itama murmushin ta maidamishi ya matso yajawota ta hau cinyarsa, ahankaki yasoma latsa mata boobs ta runtse idannu ganin haka yasaki siririyan dariya yace "da zafine? Ko kinfison in tsotsa? Ta kife kanta aqirjinsa tana qunquni cak ya d'agata suka dawo tsakiyar parlour.
Cigaba yayi da wasa da ita ita kuma sai noqewa takeyi na kunya.
Dakansa yagaji ya dakata ya d'agota yace "princess mushiga daki inabaki kyauta, kallaonsa tayi taga kwayar idonshi ta sanja atake tagano nufinsa taji wani mummunar bad'uwan gaba afili ta furta ya salamu!!
Baiko lura da yanayin da ta fad'aba ya miqar da ita ya tallabeta akwaibinsa ya doshi dakinsa da ita.
A bisa bed yayi mata masauki ya kwanta flat a jikinta yana son hada bakinsa da nata tajabura ta fice da gudu sai dakinta ta fada toilet tayi ta kwara amai ba qauqqautawa.
Yana tsaye har tagam ta wanke baki tare da wurin ta fito.
Wani kallo yayi mata mai cike da zargi sannan yajefa mata tambaya "shin ko dai kinbama wani kankine? Arazane ta dago tana dubanshi ya gyad'a kai "eh ina son sanin dadalilin dayasa kike guduna innazo yin sunna da ke?
Kai ta sunkuyar tarasa wacce zata amsa mishi zuwa can tasake d'agowa tana kallon idanunsa tace "inni mara kamun kai ce kaine mutum na farko dazai fara ganowa kuma ni bagudunka nakeyiba kawai wani al'amarine ke faruwa wanda narasa gano ko miye shi.
"Uhmm to naji amma kisani niba dutsebane ina da felling mai qarfi don haka kiyi qoqarin magance wannan matsalar.
Yajuya fuww yafice yana maijin zafin abinda takeyi mishi.
Tagumi Bahijja tayi tana tunanin ta yaya zata magance wannan matsalar ita d'aya alhalin tasan ba tantama matsalar ajikinsa yake, afili tace "kai ni yasu wannan wani irin rayuwace mai cike da rud'ani ace wari mijina kemin kamar anbud'e rubabben masai sannan warin bai tashi sai in yanemi domin muyi sunnah *Ya ilahil Alamina kakawo mana mafita cikin gaggawa*
Amin.
Kimanin watanni hud'u
Abubuwa sun faru masu dadi da kishiyarsu.
Azamanta kewan Bilal da bahijja dai sai haquri domin duk iya yunqurinsa naganin ya maida cikakiyar mace abin yaci tura har yama haqura tunda ya fahimci indai yasa niyya sunna da ita ne take samun matsala sai ya bari illah iyaka suyi wasa da juna sukwanta rungume da juna.
Amma duk da haka sai watarana sutashi suna shanma juna qamshi kamar wasu masu iskokai.
Kamar kullum yauma yadawo da rana ya taddata zaune tana kallo ya zauna gefenta ya kai hannunsa ya matsa cinyarta tasa dariya tanacewa "har ka gudo kenan daga office? Ya d'aga kai "to sannun da hanya "yawwa kema sannu da gida matar saraki murmushi tayi ta jashi zuwa toitet.
Bayan ya kintsa ta gabatar mishi da lunch, ita taciyar dashi har ya qoshi yayi hamdala "Allah yayi miki albarka queen ta amsa "Amin sarakina.
Suna zaunne sunad'an hiransu na masoya ya janyota ya qamqame ta kalleshi yayi saurin ce mata "wai kuwa queen bakyajin komi na dire kuwa? Ta sunne kanta a qirjinsa ta amsa "inajiman amma yazanyi sai haquri mucigaba da fadawa Allah lamarinmu da yardansa zamu sami waraha.
Kai ya kad'a yace "Allah yakawo mana mafitan cikin gaggawa "Amin.
"Amma sweetie wai mikikeji agareni ke saki amai haka? Shiru tayi tanatunanin ya zai dauki maganarta in ta sanar dashi warin qaxantaccen masai takeji yanayi mata duk sanda yayi qoqarin yin sunnah da ita, atake ta sanja shawara tace "saraki kabar yawan bincike domin hakan bayada kyau sam.
Kafeta yayi da idannu amma sam baijin zai bar binciken sanin misabbabin da ke haifar da faruwan hakanba.
Amma afili sai yayi dariya yace "to nabari sarauniyata itama 'yar dariyan tayi tare da jan hannunsa "zomuje musamo fruits agarden.
Adaren ranar Bilal yaqara tsareta sai tafad'amishi mitakeji ita kuma taqi fad'a sai cemishi take muyi ta addu'a zaifi mana da wannan sonjin kwam d'in naka, haushi ya kamashi yayo kanta ya danne yana mai cewa "Allah yau ko da tsiya sainayi sai dai ki mutu ba amaiba cikin wahala take cewa "saraki kada kayimin haka, barari muyi ta lalama amma ba da qarfiba.
Banza yayi da ita yasoma aika mata da saqo tayi lamo tana amsa domin sosai takejin buqatar na miji amma sabida da warin data keji yasa bata nuna mishi.
Wannan karon bataji warin komiba amma ganin wani baqin abu takeyi na giftawa atake tsoro yazo mata tana qoqarin tureshi amma ta kasa abin har yabata mamaki ashe ba gibane qarfiba abin ajini yake.
Tanaji tana gani ya soma neman hanyar da qarfi domin shi atunaninsa tasan wani ne shi yasa takemishi haka.
Ta matse qafarta da qarfi tana cewa "wallahi saraki bazan yarda kabini da qarfiba salon ka raunatani kabarni da jinya.
afusace ya sa hannu ya bude qafafun nata da qarfi tasaki qara don azaba wanda yayi daidai kuma da gani abinnan yayo kansu da qarfi ta furta "ya Alimu!!! Sai jitayi anyi jifa da abu tim ta tashi da sauri bakinta d'auke da addu'a ta kunna globe.
Idanu waye ta ruga da sauri ta isa wurin Bilal inda ke yashe aqasa bai ko motsin kirki goshinsa ya fashe sai zubda jini yakeyi.
Kuka ta fashe da shi tana kiran sunansa.
Yabud'e idanunsa yana kallonta ta dunqushe agabansa tana cigaba da kuka.
Tana fad'in "mine haka? Wai mike faruwa damu ne?
Wani uban tsaki yaja da qarfi ya miqe tallabe da goshi ya zura rigan barcinsa yabar d'aki yana tangad'I sabi da zuban jinin da goshinsa keyi.
Har tabi bayansa sai kuma tadawo ta gyara wurin da jinin yabata ta kuma tofe d'akin da addu'a.
Ta zube gefen gado ta fad'a kogin tunani sai a lokacin ta tuna batayi arollahba ta kwanta ta zabura da sauri taje ta d'auro sannan tafice zuwa d'akin Bilal.
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mum Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya
*41 to 42*
Bakinta d'auke da sallama ta shiga yana zaune gaban mirror yana dressing d'in goshinsa da ya fashe, ta tsoge a jikin qofar tana kallonta ba tare da taqarasa inda yakeba.
Shima bai ko kalli inda takeba.
Bayan yagama yatashiga toilet ya shiga ya dade sanan yafito jikinsa da ruwa alamar wanka yayi ya kwanta tare da jan blanket ya rufe jikinsa ruf amma aqasan ransa sam baiji dad'in yadda ya shareta ba.
Ranta ya sosu da barin iskan da yayi da ita amma kuma sai tayi mishi uzuri qila zafi goshinsa keyi masa sosai.
Ahankali ta tako zuwa bakin bed din ta zauna tasoma magana "saraki don Allah kayi haquri da abinda yafaru yayi mata banza batayi fushiba ta kuma cewa "lamarinmu da abin rudani ciki sabida haka abinda yafi kawai mufadawa magabatanmu qila zasu samarmana mafita.
Ya ture bargon da yarufa ya tashi zaune yana yimata wani kallo tayi saurin sauke kanta qasa.
"Rud'ani miye alamarinmu namu? To kisami ke ce da kanki abin rud'anin queen don haka ke da kanki zaki nemo mafita amma ni ba abinda zan iya akai tunda na lura kina da almatsutsai masu hanaki bawa mijinki hakkinsa, wata qilama sun aure kine sabida ance sunfi son farar mace kuma mai kyawun sura, kuma ki sani ba wasu magabata da zan fad'a mawa kiji da masu jinki. Yana kaiwa nan ya juya ya kwanta yaa jan tsaki.
Mamaki yagama cika Bahijja tayi shiru zuwa can ta miqe ta kashe mishi globe har ta kama handle sai kuma tace dashi "adai qara addu'a kafin ka koma barci don nasan kasoma wasa da addu'a yanzu tayi ficewanta wani tsaki yaqara ja sannan yace "aikin banza da wofi bazanyiba ai ba kinfini sanin inda kemin ciwo bane, bama dole junnu su shiga jikin kiba wanan kaya haka da kike dauke dashi, ya tsiza lebe yana girgiza kai, dole in kawo mai ruqiyya yayi miki kam.
Washe gari Bahijja tana kitchen tagama hada break fast tana gyara inda ta bata ya shigo.
Qamshin turarensa da taji yasata juyo tace dashi "antashi lafiya? bai amsa ba sai binta da kallo yakeyi ta ko hade rai domin har yanzu bata huce ba. Shima rai ahade yace "zanfita inzo da malamin dazai miki ruqiyya sabida nagano kina da almatsutsai domin jiya sun tashi kasheni don haka bazan bari su kasaarani abanza da wofiba ni ba abarni naji dadin komiba sai dai abarni da jinya to Allah bazai yuwuba hakan sam.
Sai da yasa aya ta dubeshi ido cikin ido tace "kasan Allah saraki ba wanda zaimim wani ruqiyya agidannan,alhalin ina da lafiyata lau, inma zaka nemi malamin da ya taimaka maka da addu'a abisa laluranka dayafi maka domin nima tuni nagano gidanan bai sami wada taccen addu'a ba muka shigo shi.
Cikin qufula da zancenta yace "ni lafiyata lau hakama gida lau yake kece dai baki da isassa ta watsa mishi harara tace "ni wallahi aurenma yafice min a rai yanzu "komi zakice sai dai kice amma mai ruqiyya zaizo yanxunnan yayi miki.
Banza tayi mishi tacigaba da aikinta don ta fahimmci yau da 'yan bala'in ya tashi.
Koda tafito tasame zaune yana kwasan girki sai kada kai yakeyi na santi, ta qaraso ta zauna ta hada tea tasoma kurba ahankali.
"Uhm wallahi princess da ace yadda kika iya girki mai dan karen dadinnan haka kika iya gyara shinfid'a da banga abinda zaisa naji ina son qara aureba kuma k.... tarin da ya sarqeta yasa mishi dakatawa da zancensa, da sauri ya isa wurinta yana yi mata sannu bayan tarin yalafa mata ya bata ruwa tasha ta miqe ya biyo bayanta yana cewa "sweetie baki gama yin break d'in ba, tayi mishi banza ganin zata shige room d'inta yayi saurin shan gabanta yace "baki son inkira mai ruqiyya ko? Tona bari Allah bazai zoba, zo muje in baki abaki kici.
Ta make hannun da yamiqo zai kamata ta nunashi da yatsa "kasan wallahi inma wasa kakemin na batun qarin aure to tun wuri kadaina domin kafi kowa sanin bana son zancenta ko d wasa ne.
Ya jabaya yana dariya "au wai akan haka kikema fushi to nabari amma zan kawo mai gyaramin shunfida dai, duk cikin dariyan yake fad'an haka ganin ya soma maidata wata kwarkwar yasa tashige room d'inta a fusace ta kulle qofar ta muza key sabida bata son yazo yadameta.
Tana kwance tana ta saqe saqen maganar qarin auren Bilal. "Wai to da gaske yakeyi ko wasa? Toma wai duka duka watanmu nawa da aure? Kai Allah bai isaba tafad'i afili "ashe kuwa gidannan da tashin hankali kuwa.
"Assalamu Alaikum masu gida, shiru bako motsi, aka qara doka sallama nanma shiru sai kawai mai sallamar ta sami doguwar kujera ta zauna tare d fad'in "washh!! Allah nagaji d'an wannan driving din danayo jinike kamar nayi wanki, ta zame ta kwanta abinta akujeran, abinka ga mai yaron ciki aituni barci ya lula da ita zuwa garin sokoto ruhinta yana ta bulayi cikinsu tsumi da gumba har da tabaje da mahaukacin ruwa hhh lolx.
Bahijja bata tashi daga barcin da yakwasheta batare da tasani ba sai bayan sallar azuhur. Agaggauce ta watsa ruwa ta gabatar da sallah ta shafa lotion mai kan uban qamshi tayi simple make up tayi ta sanya qananar kaya riga da sket masu ruwan hanta ta nade kanta da gyale light din kayan ta feshe jikinta da turaruka kala kala sannan ta bude qofar tanufi kitchen da sauri sabida wani uban yunwa dake damunta bata ko lura da baquwan da tayiba.
ganin tana da miya yasa ta dafa couscous tana tsaye har ta nuna ta d'iba dai dai cikinta ta dauko ruwan roba mai sanyi tare da maltina ta zauna a dining tayi bismillah taso bawa tumbinta tana cikin ci ta taji sautin tari sai da ta zabura ta miqe ta sauke kallonta akan sumayya dake ta kwasan barci a bisa kujera.
Ita sam bata lura da itaba.
Tari sosai takeyi zuwacan ya lafa mata ta gyara kwanciya tana shafa qirjinta.
Murmushi bahijja ta saki tana mai cewa "masu ciki manya, ni danake son zuwa duba jikinki shike ke kika rigani zuwa kenan.
Abincinta tacigaba da ci bayanta kammala ta kaisu kitchen ta wanke sannan tazo tazauna ta kwantar da fuskan kan na Sumayya.
Sai ji tayi ana shafa mata kai ana magana ahankali "honey Allah tarinnan yana takurani wurin barci, kanemomin maganinsa ko ince nafasa haihuwarma abokin.
Dariya Bahijja tasa sosai. Afirgice Sumy ta falka tana sauke numfashi "affuwan mmn twins, harara Sumy ta watsa mata tana cewa "kunwani qule cikin d'aki anata sallama ba wanda yaji kuna can manne da juna kamar daren jiya ba amanne kuka kwanaba duka bahijja ta kaima "ke dai kam Allah yashiryaki "Amin tare da ke.
"Sis ciki yafara girma masha Allah, murmushi tayi tare damiqewa tace bari in sallah inzo kisha labari "ok tan inajiranki mmn 12 dariya suka atare.
Suna zaune suna hiran zumunci bahijja ta dubi Sumayya tace "sis mizan dafa miki sabida ni couscous nayi kuma nasan bakya cinta "uhmm ke rabi dani bakomi nake iya ciba yanzu ta janyo bag dinta ta zuge ta fiddo ledar masara dafaffiya ta turawa Bahijja ledar tace ga abincina nan muci tare ko kema qila yau azurami miki na 'yan 10 hararanta tayi kawai ta dau masaran ta bare tasoma ci.
"Ke dai bari kawai adda B, wai yaya Mujaheed zai yi aure amma bamu saniba har saida yau naje gida naga ana shirin kai kaya dana tambaya aka cemin na auren yaya Mujaheed ne kuma yauma saura saki biyu.
"Sati biyu fa sis? "Kwarai sa gaske adda B, saura 2weeks. "Tafdi jan amma su umma basu kyauta mana ba ace abi namu sai ana saura sati 2 zamu sani "uhmm nima haka nacewa mummy shine take ban haquri wai shi yayan ne yace kada afada mana yanason zai bamu mamaki ne,
wallahi don haushi ni ko zama banyiba ina gaidasu nayo gidanki.
"Ayya sannu sis "yawwa.
To amma yaya Bashir yasani ko? "Bazai rasa saniba sabida na lura da rashin zamansa agida yayi yawa yanzu danayi qorafi sai yacemin wai babban abokinsa ne zai yi aure koda nanemi jin sunarsa sai yace wai bansan shi ba.
Bahijja ta ja numfashi tace "to Allah sanya alkhairi ya kuma basu zaman lafiya "Amin.
Sai bayan magriba Sumy ta tafi kamar kada surabu da juna haka suke duk in sun hadu basa san rabuwa.
Sai da tagama duk abinda takeyi ta hau gado ta janyo wayanta tana duba lokaci taga har 10:00pm Bilal bai shigoba alhalin sallar isha'i ma gida yake yinta, taja qaramin tsaki tasoma kiran number nsa qara biyu ya d'aga yana cewa "queen ya akayi ne? taqi cewa komi sabida da haushi jin tambayar rainin sense da yayima. Shi ya qara cewa "Ok sweetie ina zaria gidan mama yalwa bazan sami dawowa yau.... ta tari nunfashinsa cikin fad'a tace "kaga malam banson kwane kwane kawai kacemin katafi zance wurin budurwanka "a'a princess bahaka bane tsaya kiji tayi hanzari kashe wayar batare da ta saurari mizai ce mata ba.
Sai kuma ta lalubo number n Mujaheed ta danna masa kira.
Daf da zai cinke ya d'auka bako sallama yasoma da cewa"la la la laa!! Ke ina kikabar mijinki? cikin darennan mai ni'ima wanda nasan ma'aurata duk sunanan tare cikin bargo manne da juna suna raya daren anbarmu gwafraye agefe sai tunani mukeyi da jin inama inama mune su.
Wani kunya yakamata takasa ce mishi komi can ta kuma jiyoshi "ko yau kina period ne? Cikin shagwaba tace "uhmm nidai yaya jaheed kabari, "to nayi shiru matar jarumin maza saraki tasa dariya sannan tace "ashe kakusa shiga sahun manya? To Allah yabada zaman lafiya "Amin taji ya amsa amma muryanshi tayi qasa.
"Sai dafe yaya "ok Allah tashemu lafiya "Amin.
Suna gama wayan Mujaheed ya dafe kansa afili yace "kai so bala'I ne jifa ita muryanta ras cikin kwnciyan hakali amma ni kullum ina tare da tunaninta, kai jama'a wannan shine so cuta, ya fada bed yayi rigingine dana kallon ceiling.
Itama Bahijja tunaninsa ya dawo mata sabo fil sannan tariqa jin kishin auren da zaiyi sai kuma tasoma istiggifari.
Haka dukkansu suyi barci tare da tunanin juma hatta da Bilal shima da tunanin dawa Bahijja take waya haka da uban darennan sabida yayi ta kiranta yana jin number busy.
Washe gari da hantsi Bilal ya dawo tana kwance parlour yayi sallama ta amsa mishi tare dayimasa sannu da zuwa ya amsa yana yimata kallon qurullah "waye yakwana agidannan jiya ya tambayeta yana cin magani"ni ce man, ko kakawo wata ta tayani kwana ne? Harara ya watsa mata yace cewa zakiyi "na kwana da waninka.
Gano inda ya dosa yasa taji wani jiri na dibanta tayi saurin kwantawa dafe da kanta shi kam dakinsa ya zarce yana ta fad'e fad'e kamar wanda yaci duwawun kaza sanda take kyar kyaran kwai.
Tadad'e zaune sannan tamiqe tanufi dakinsa.
Yana kwanka sanda tashiga tazauna harya fito bai kalli inda takeba yasoma shafa mai har yagama tana zaune kanta a qasa sai da taga yana shirin fita tamiqe ta tari gabansa tana mai kallosa sama da qasa sannan tace "lallai dan adm butulu ne wato ni Bahijja kake jifa da kalman zina ko? wa'iyazu billah, banyi zatoban hakaba agareka, Bilal zaiyi magana ta d'aga masa hannu "ban sonjin komi daga bakinka amma kasani ni nafi qarfin wulaqancinka kuma zargin dakayimin kaje kai da Allah sanna nibazan zauna a inda ake zarginaba don haka kasan abinyi ko in fadawa magabata na su d'au mataki.
Azuciye yace "kitafi man, kiyi tafad'a masun , nike riqe da aure dai kuma bazan saki ba sai dai ki mutu da aurena akanki kuma maganan qarin aure ne sai nayishi,
kebaki isa ki hanani ba, yawuceta fuww!! Ta bude murya tace "kadade baka auro mata 100 ba amma kasani kafara neman maganin wari mai kama da rubabben masai yayin da zaka sadu dasu domin inba haka ba bamai iya za da a jalinsa kusa.
Cak ya tsaya tare da juyowa zuwa inda take.
Kai hannu yayi zai kamota ta goce ya fizgota da qarfi ta fada qirjinsa ba shiri yasoma magana muryansa na rawa"dagaske kikeyi Bahijja kinajin qazantaccen wari a jikina shine kuma yake sakiyin amai? "Eh ta amsa masa kai tsaye "innallahi wa inna ilaihin raji'un!! Yayi ta nana tawa itama tana tayashi cikin ranta zuwan yace "to inko hakane dake kadai zan zauna tunda nafahimce ke din matar rufin asiri ce ta janye jikinta "a'a wallahi raham wai qiya digan liman, inzauna da mai min kallon ina bin maza wallahi ba zan zauna da kaiba katafi can kanemo irinka mai d'oyi kuma mai kamunkai ba irina ba don zai fi maka sauqi. Sarai yagane magana ta saqa masa amma sai ya share.
"Don girman Allah queen kimin affuwa sharin shaidanne "uhmm naji amma ni bazan zaunaba yaruntse idanunsa ya bude yaja baya cikin kaushin murya tare da nunata da yatsa yace "kada kita ko bakin get da niyyar barin gidan nan tam, daga haka yasa kai yafice zuciyarsa cike da rud'ani.
Kukane yazomata ta zauna anan wurin tayi tayi sai da tayi mai isarta sannan ta share hawayenta.
Saura kwana daya bikin Mujaheed, Bahijja tun ana saura sati take ma Bilal zancen tana son zuwa ana saura kwana biyu ne amma yaqi ce mata uffan gashi yau har sau kwana d'aya, tashirya kayanta tafito tasameshi zaune yana kallo ta zauna gefensa ya juyo yana kallonta yasaki murmushi ya kai hannu yashafi fuskanta ta kauda kai gefe ya juyo da ita yace "queen wai har yanxu baki haqura da zuwa bikin horn. Qato nan ba ko? Ta hade rai sai yanxu takejin haushin sunar, tace "eh yanzuma fadama nazoyi zan tafi "ba inda zaki!! Yafada cikin tsawa taja baya tace "sabida mi? "Ra ayina ne hakan "na raba zumunci ko mi? "Ban sani "ok ko don kada inqi dawowa shine zaka hanani zumunci? Yayi mata banza tamiqe ta janyo trolley dinta ta iso kusa dashi tace "ayanda nakejin raina yau banga mai hanani fitaba sai ikon Allah "to yayi amma jirani inzo ya shige dakinsa bai dadeba yafito da paper ya miqa mata "gashinan na sake ki saki daya sabida bazan yarda ki tafi ki tonamin asiriba alhalin nasoma neman taimako akan matsalata kisa koda na warke ariqa zundena ana cewa ga mai wari can.
Wasu zafafan hawaye ne suka zubomata taba damu data share suba ta juya tasoma tafiya har zata fice parlour n tajuyo tace dashi "nagode Bilal wannam itace sakaiyarka akaina ko? Nagode.
Jikinsa kuma sai yayi sanyi amma yana ganin gara haka sabida yaji duk tafita aransa tun bayan dawowanshi daga zaria yakejin canji ajikinsa shi yasa yasa wani malami yayi masa bincike akai yau yakeson zuwa yaji bayanin binciken.
Ta dade tana kuka cikin motarta sannan ta haqura tare da gyara fuskanta tayiwa motar key taja tabar gidan zuciyanta na bugawa ta doshi gidansu.
*Mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(bebeelo)*
©Safiyya.
*43 to 44*
Koda ta isa gida ta cimma mutane suna ta hada hadar shiga motoci bisa ga dukkan alamu party zasu ganin yadda kowa yaci uban gayu.
Can gefen qasar bishiya mango ta gyara parking, wurin ba yalwan mutane haka kuma bakowa ne zai lura da mutum awurinba.
Daga can nesa ta hango Sumy tana hidimar sanya mutane amota.
Ta kife kanta tasaki kuka mai cin rai zuciyarta sai rad'ad'i take yi mata tana qara janwa Bilal Allah ya isa na maidata bazawara da yayi da yarintan ta sai kuma ta dago kanta ta dafe goshinta dake bara zanar rabewa biyu "ohni Bahijja ko mi zance yayi sanadin rabuwarmu in an tambayeni? Ta tambayi kanta, Tayi shiru tana son lalibo amsa zuwa can tace "bazan fada yanxuba Allah, sai angama shagalin bikinnan sabida innafa jama'a zasu sami abin tsegumi wasuma har da qarin onga ciki.
Taqara kife kanta tana ajiyar zuciya bakin ta dauke da tasbihi, sosai taji dadin ranta sakamakon sunayen Allah datayi takira cikin ranta.
Bud'e qafar da da'akayi akayi yasa ta zabura, yasaki dariya yana cewa "ga matsoraciya matar sarakinta ta kalle shi ta kauda kai yayi kamar zau kamota sai kuma yaja baya yana nunata "amma Bahee baki da kirkifa ace sai yau zakizo bikina don baki murna da bin ko? Cikin qaramar murya tace "kayi haquri yaya jaheed, gani nazo yanzu amma inaga nafika murna da aurennan "uhmm waiba tace "da gaske ne fa yaya "ok to naji.
Fito maza muje kishirya yanxu mutafi wurin launching kada in makara.
yafada hakan tare da diba agogon da ke daure a tsintsiyar hannunsa.
Fitowa tayi ya dubeta yace "amma zaki kira mai gidanki yazo wurin ko? Tace "ni ba inda zani "sabida mi? "Bakomi "aiso sai kinje yarinya don kisanima.
bata qara cemishi qalaba tawuce yabiyo bayanta mutane sai kallonsu sukeyi baiko damuba harsuka iso qofar part din mummy yaja ya tsaya , ta sakai zata shiga palaur yace "ina nan tsaye ina jiranki sabida kece babbar qawan aboki don haka kece xakibada tarihina idanu waje tace "Allah kakama kanka yaya jaheed kada sa.... sai kuma ta kasa fad'i ya sosa kansa yace "kada kidamu tare dashi zaku fito kibada shi kuma yayi qarin haske kai, ganin yayi nisa akan lamarin yasa tashige parlour batare da ta sake tankashi.
Mummy ce tare da wasu dangi kadai cikin parlour n da sarsarfa ta qarasa wurin mummy ta fad'a jikinta tana fad'in "mummy nayi fushi rungumeta mummy tayi tace "to ayimin affuwa, hidima ne yashamin kai amma kullum kina raina inakuma shirin kawo miki ziyara "uhmm uhmm mummy kodai gan.... "gidanku Bahijja, tace tare dayi mata daquwa fuskanta ta kare tana d'an dariya.
"Sumayya yanxu tafita zuwa gidanki wai ku wuce wurin partyn jinwani fad'uwar gabatayi mara misaltuwa tayi gaggawan ta fidda wayarta ta latsa ta kara akunni "kada kiqarasa yanxu haka na iso gida gani gaban mummy tayi shiru sai tace "a'a ba inda zani kiyi tafiyar inkin dawo ma had'u, "ok tam kidawo lafiya, ta sauke wayar tana ajiyar zuciya.
Mummy ta zuba mata ido sai kuma ta miqe tace "biyoni "tam tamsa tare da bin bayanta suna shiga cikin room wayarta ta d'au qara shima da sauri ta d'aga tace "nace maka ba inda zani ai, kuma ni kaina ciwo yakemin, ta ajiye wayar ta maida hankalinta kan mummy.
" ke dawa kike waya yanzu? "yaya jaheed ne idanu waje tace "au dama bai tafiba? "Eh wai yana jirana nikuma ba inda zani "ok kiramin shi tako kirashi yana dauka tabawa mummy "fad'a tayi masa sosai tare da umurtansa yayi hanzarin tafiya zuwa wurin partyn nan kada ta saba mishi.
Bayan ta gama fad'an ta kalli Bahijja cikin kulawa tace "mike faruwa da ke? Ad'an daburce tace "mikika gani mummy? Daquwa tayimata "gidanku nagani, ina tambayarki kina tambayata ko? Ta sauke kanta qasa tace "sorry mummy, ba'abinda ke damuna kallonta kawai mummy tayi "amma idanunki suka tasa haka ga muryanki bata fita sosai kuma face d'inki baya da walwala alamu yanuna kina tare da damuwa amma kina son boyewa ko miyasa zakimin haka?
Atake wani kuka ya kwace mata ta fad'a jikin mummy tanayi kamar wanda akayiwa wahayinsa.
Qofar mummy tasama key sannan ta dawo ta janyota zuwa jikinta tayi ta bata baki tana shafa mata baya kamar wata baby, amma kamar sake tunzurata takeyi sai da tayi mai isar sannan tayi shiru ta kalli mummy ta sunkuyar da kai tana sau ke aji yar zuciya akai akai.
"Bahijja mi kefaruwa wai? Tayi shiru mummy tasa hannu ta d'ago kanta da ta sunkuyar tace "dubeni nan Bahijja, ta kalleta kad'an ta kauda fuska "wace ce ni agareki? "Uwa ce ta fada ahankaki "to indai nidin ina da wannan matsayin awurinki, lallai kuwa ina buqatar sanin damuwarki yanxu ba sai anjima ba.
Muryan ta narawa tace "mummy zanfad'a miki amma sai kinmin alqawarin baza kisanar da kowaba har sai angama shagalin bikinnan mutane sun watse. "Uhmm fadamin ina saurarenki, "mummy kadafa kifadama kowa nace "eh bazan fad'iba.
Kamar mai rad'a tace "ya sakeni saki d'aya idanu waje hannu bisa qirji mummy ta rafka salati tana qarawa.
"Bahijja mi yahad'a ku haka da yakai har akayi da saki? Duka duka yaushe akayi auren naku amma har ya qare, ikon Allah sai kallo.
"Ba ni takardan ingani, ta lalibo a jakanta tamiqa mata mummy ta warware ta ci karo da rubutu kamar haka *ni Muhammad Bilal Ahmad Sarki na yanke igiyar aurenmu d'aya akan mata ta Bahijja ja'afar,,,, batayimin komiba zamane kawai ya qare atsakanin mu, intasami miji tayi aure.*
Ajiyar zuciya mummy tayi sanda ta gama karantawa.
Ta dafa kan Bahijja tace "kidau dangana kibarma Allah kamarinki haka Allah ya tsara miki Rayuwa, ki yawaita addua ako da yaushe tare da istiggifari mara adadi don zai taimakeki wurin tafiyar miki da bacin rai in abin ya taso miki "tam mummy nagode sosai da samunki a Rayuwata "bakomi tashi kiyi haramar sallah naji ansoma kira, tamiqe tana cewa "mummy alqawarinmu dai murmushi tayi "kada kisami damuwa ba wanda zaiji yarinyata, murmushi tayi itama tare da shigewa toilet.
Su Sumy basu dawo ba sai qarfe tara saura.
Ta zube a parlour tana maida numfashi kamar wacce tayi tsiren gudu, Bahijja ta dubeta tasa dariya tace "Allah qara qafafun yawo kawai kamar shan shani, harara Sumy ta aika mata sannan ta miqe tashige bedroom.
Kwantawa tayi a bisa 2sitter ta lumshe idanunta tana sauraren hayaniyar mutane masu dawowa daga party sannan kuma tsigan jikinta yana tashi alamun zazzabi zai kamata mata.
Hannunsa ya d'ora a bisa agoshinta yace "ashe da gaske bakya da lafiya ta bude idanunta ta saukeshi bisa kan mujaheed ta miqe ta gyara zama ta kalli qafar mummy tadawo da kallonta kansa ta batarai tace "amma kasan ina da aure ko? yanzu ba da bane dazaka riqa yawan tabani.
Ya miqe daga durquson da yayi a gabanta yayi fice warshi batare da ya tankata.
Itama miqewantayi tashige bedroom amma qasan ranta ba dad'i.
Mujaheed kuwa ransa ya sosu datace ita matar aure amma kuma sai ya gode da ta tunasar dashi domin shi sam ya manta da tana da wani aure.
Washe gari da safe ta isa part din ummanta baki bude umman ta tace "ainzata sai nazo bikonki tasa dariya ta rungume umma tana gaishe da ita.
Daganan ta fice taje gaidashe da Abba.
Bayan sallar juma'a duban al umma suka shaida daurin auren Mujaheed tare da Amaryansa Badi'atu.
Hayaniya yasa Bahijja komawa cikin garden ta zauna ta zuba uban tagumi tana jimamin lamarinta.
"Uhmm qanwata mike damunki kika zonan kika zauna ke daya?
"Yaya bakomi kawai naji inson inyi nesa da hayaniya ne "ok tam zauna abinki ki huta qanwata tayi masa murmushi tare da jinjina kanta, yayi ficewarsa ya barta ta cigaba da tilawar wasiqan jakita wato tunani ba.
*Ayi manage da wannan please, because ina typing ina gyan gyad'i*
*Mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya
*45*
Batasan iya adadin da ta d'auka zaune a wurinba tasan dai lallai ta jima a zaune dubi da jin yarda taji zaman ya ishe.
Ta bud'e data ko zai d'ebe mata kewa sms suna gama shigowa tasoma bi tana dubawa yawanci na qawayenta ne don ita bata shiga group a ganinta rashin aikin yine, Sumy ta kance mata yana da d'ebe kewa da sa nushad'i, taja tsaki tace "aiko garanarta nan tazo da ace yanxu ina ciki wata qila danasami nutsuwa a zuciya koda su irin funny stories dinnan na karanta.
Haka dai tayi ta dubawa wanda taga dama tayi reply wasu kuma ta dokawa harara ta wuce.
Tana shirin sauka taga wani sms dayaja hankalinta ta bud'e tana kallo baki bud'e sai kuma taja tsaki tace "banziya kawai, munafuka da alama ke kikamana gullin da yakaimu garabuwa da juna, shine don iskanci zaki yimin tambayar rainin wayo to bansani.
Tamiqe fuww tafice daga garden d'in tana ta jera tsaki.
Bakowa takewa wannan bala'inba sai Munirat, wacce tasa alamar firgici tace aunty Bahijja wai da gaske hamma Bilal ya sake ki?
Har tashiga bedroom din umma tsaki take ja, tasami Sumy tana kyalliya domin bata dad'e da fitowa wanka ba.
"Ke da Bilal d'in kunci gidanku, aikin banza da wofi kawai, tace. Ita dai Sumy sukuti tayi tana sauraren abin kamar almara, wai yau adda B, take fadan zancen banza akan sarakinta haka, to ko miyayi zafi? Zancen zuci Sumy keyi.
Ko kallo inda Sumy batayiba ta shige toilet wanka tayi tare da dauro arollah. Tana zaune tana lazimi kiran Mujaheed yashigo wayarta Sumy ce ta d'auka tace dashi "tana lazimi taji jim da alama saqo yake bata zuwa can tace "to zanfad'a mata, ta ajiye mata wayar agefenta.
Sumy ganin bata da niyyar sallamewa yasa koda tagama shiryawanta sai tayi ficewarta.
Bahijja bata tashi bisa sallayarba saida ta sallaci magriba da isha'I tare da shaf'I ta bar wutri sai tazo kwanci sai tayi.
Sumy kuwa ta leqota yafi a irga.
Yanzuma ta qara leqowan ne taci sa'a lokacin tana nad'e sallaya.
"Allah ya amsa wannan doguwar zama, dafatan dai kinsani a addu'a Allah ya saukeni lafiya ko? Kuma quda na barci,
harara ta watsa mata tace "kedai kin boni, baki kojin kunyan cikin fari "eh banajin, abun arziki ne bana tsiyaba ehe "to Allah baki sa'a kiyi tayin rashin kunyar "Amin.
Ta zauna tasoma shafa lotion batare data qara kulata ba.
"Ke wai d'azun mi sarakin ki yayi miki naji kina za kici gidansu? "Ban sani uwar son jin gulma, Sumy tasa dariya tace "to madam maida wuqar cikin kube "in anqi fa? Dariyan taqara sawa tace "adda B, yau masifarki ya motsa kenan? Tayi mata shiru tacigaba da shafanta.
"Yauwa adda B, yaya Mujaheed yakira yace "kije yana jiran a d'akinsa "ki fada masa bazan zoba "a'a kirashi ki fada masa da kanki sabida yanzuma yaqara kirana yace lallai fa kixo "to banda wannan lokacin, tamiqe ta zira rigar barci ta daura zani akai ta sanya wata huta mai laushi ta rufe sumarta tafice daga dakin.
Sumy tasa dariya har da kwalla bayan ta tsagaita da dariyan tace "kai jama'a duniya labari wai mace da mijinta tana kishin wani, inyi shiru kada tadawo taji ni, taqara sa dariya umma tashigo ta dubeta ta girgiza kai batare da tace da ita komi sabida tasan ita da Bahijja ce don taga tafitowarta rai a bace.
Tana bisa gadon mummy kwance tana sauraron karatun QUR'ANI tana bi asannu idanunta rufe,,
asannu nutsuwa ke shigarta, ta tura yatsunta cikin sumarta tana motsawa, ahaka sarkin sata barci ya saceta zuwa birnin ilimi wata zazzau hhh.
Washe gari ta tashi cikin anna shuwa wanda hakan ba qaramin dad'I yayiwa mummy ba domin sai da tace da ita "yarinyar mummy yau kinfi kullum kyau dakike cikin walwala,, murmushi tayi tace "mummy falalar addu'a kenan "tam aqara dagewa dayinta "to mummyna.
'Yan biki sun watse kowa yayi gidansa anbar ango da Amarya suna ta shan shagalinsu.
"Adda B, kizo mutafi, kinga kowa ya halarta har da yaya mujaheed da yaya Bashir duk sun iso mukad'ai ake jira amma ke kinama kwance ne abinki don isa, taqi kulta, sumy taja tsaki tace "wallahi wannan Bilal din baiyiba da yafito dan sarki, don Allah jiba yarda ya koya miki mulki da wukaqanci, kai tir da wannan rasauta nasu.
Ta tashi zaune tace "ke dalla yanxu ni bata wani abin amai Bilal nake ba, ina tunanin yarda Abba zai d'au maganar ne in angama taruwa.
"Ban fahimcekiba adda B? "Tashi muje parlour n Abba acan zakifi fahinta ta amma a ha qiqanin gaskiya ina jin tsoro kada Abba yayi fushi dani "wai don Allah adda B, mine ne ke faruwa? Ta janyo hannunta zo muje kiji dai.
Suna fitowa su kaci da Mujaheed zaizo kiransu. Wani harara ya watsa musu Sumy tayi gaba da sauri ita ko gimbiyar tafiyan taqama tasoma tana wani motsa mazaunai,
da kallo yabita sai kuma yazo suka jera yace "kina murgud'amin duwaiyu to kisani yanxu ba da bane danike rajinki yanzu ni kayan Badi'a ce, ke kuma ta tsukakken d'an fillo mara kuzari ta juyo a fusace ya bi gefenta da sauri yashige parlour yana dariya qasa qasa.
*shafin nakine Leemet ke d'aya tilo domin jin dad'inki*
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
Kainuwa Writers Association.
©Safiyya.
*46 to 47*
Duk sun nutsu suna sauraren Mummy wacce ita ta kira taron.
Bayan ta bud'e taron da addua sai ta d'ora da cewa "abin da yasa na nemi da ayi zama nan shine ::yau kwana uku da Bahijja ta zomin da wannan takardan ta shaidamin sun rabu da mijinta.
Salati parlour n ya d'auka na tsawon wani lokaci sannan Abba ya nemi da mummy tabashi takardan yagani, ta miqa mishi ya dad'e yana nazarinta sannan yaja numfashi yace "bahijja mi yahad'aku har ya kaiku ga rabuwa? Muryanta narawa ta amsa "bakomi Abba.
"to shikenan zamu jira zuwan magabatansa inkuma basuzoba sai muyi addu'ar Allah yasa hakan shinemafi Alkairi.
Daga haka ya sallamesu ya nemi matarsa dasu zauna akwai abinda zasu tattauna.
Suna fitowa daga parlour n Bahijja ta wuce da sauri zuwa part d'in mummy sabida tana hankalce da Bashir yana ta auna mata harara kuma tasan zai iya dukanta in har ya rutsata.
Tana shiga falon Bashir yana damqeta domin yana biye da ita a baya har zuwa parlour n.
Wani mari mai kyau ya sauke mata afuska ta kwalla qara su Mujaheed suka shigo da sauri, ya d'aga hannu zai kuma shara mata mari Mujaheed ya riqe hannun tare da turashi baya ya nunashi yana huci "wallahi bros kasake dukanta Allah sai munyi damben mutuwa da kai, baki bud'e Bashir ke kallonsa dakyar ya bud'e baki yace "bros kana ganin yadace abinda tayi kenan? "Mitayi to? "Kashe aurenta man tana 'yar ficiciyanta amma tasan takomo bazawara, "bazawaran taaa!! Nace koba bazawara baa!!! Mamaki ya kuma cika Bashir ganin yadda Mujaheed yake son zaginsa afakaice, bai gama fita cikin mamakinba ya tsinkayi yana cewa "Bahee kiyi haquri yanxu zan tafi in rama miki dukan da yayi miki akan solobuyon shashashan mai dogon wuyan can, Allah idona idonsa sai na sumar dashi sai yajiyo qamshin qiyoma, yana gama fad'an haka ya fice afusace Bashir yabi bayansa da sauri amma kokafin ya isa ya tada motar ya fice shima mota yafad'a yafi bayansa da gudu.
Adda Asma'u wacce ta iso yanxu tabisu da kallo tana tunanin mike faruwa kuma.
A tsaye ta cimma Sumayya da Bahijja sunyi shiru, ta kalli fuskan Bahijja taga ya kumbura tazo da hanzari ta kama hannunta tana tambayarta mike faruwa ne? Sumayya ce ta labarta mata komi, salati ta saka ta janyo hannun Bahijja suka shiga bedroom.
"Bahijja ki haquri, Allah zai saka miki kinji? "Tam adda Asma'u nagode da kulawanku "bakomi Bahee.
Sumayya takasa cemata komi sai kallonta takeyi cike da tausayi, sosai taji zafin marin da mijinta Bashir yayima 'yar uwanta fiye da sakin.
Abba ya dubi umma yace "umman yara kinqi cewa komi tayi murmushi yaqe sannan tace "mizance Alhaji ai duk abinda kukayi akai daidai ne nidai nawa addua ce kawai "tam mungode sa wannan girma da kike bamu ako da yau she.
Mummy ta d'ora "inaga abinda yafi shine muyi gaggawan kwaso kayanta domin kada yaga kamar muna jiran zuwansa ne "eh hakan yayi mummy yara.
Haka dai tsakanin mummy da Abba sukayi ta tattauna abin ita dai umma tayi shiru tafad'a kogin tunani,, domin haqiqanin gaskiya mutuwan aure ba dad'I musanman in abin ya shafeka.
A tsiyace mujaheed ya taka burki a bakin get din gidan Bilal yafito yasoma buga get d'in da qarfi mai gadi ya bud'e jiki na rawa, wani cakuma yayiwa mai gadin ya shaqe yana tambayar sa "ina mai gidan? Bawan Allah yaji shaqa idanunsa sunyo waje sai kad'a kai yakeyi yakasa magana.
Bashirne ya iso wurin ya bambare hannunsa a wuyan mai gadin dakyat yatura Mujaheed baya da qarfi ya riqe jafad'ansa yana cewa "wai miye kakeyi haka, kamar wani ta babbe, baza kad'au qaddaraba ka barma Allah komi, ko kamanta dacewa haihuwa, aure, mutuwa,samu da rashi dukkansu daga Allah ne, to miyasa kai baza kad'auki qaddara ba? Ya buge hannunta yanayimasa wani kallo yace "au ashe kasan da wad'annan abubuwan amma katake su kasa hannu ka doketa don tsabar mugunta, to kasani kajawa tsakurkurinnan wahala don sai na makeshi nima inga uban da yatsaya nishi agarinnan.
Bashir ganin kamar Mujaheed baya hayyacinsa yasa yasoma lallaminsa cikin sanyin harshe yace "to bros kayi haquri nasan ban kyautaba, sharrin zuciya ne ayimin affuwa.
Mujaheed yasauke numfashi ya juya ya shiga motarsa yafizga da gudu.
Bashir yabisa da kallo sai kuma ya isa wurin mai gadin yasoma bashi haquri ya amsa bakomi, yabashi 5k yasha magani sabida yana ganin shaidan yatsun Mujaheed a wuyar mutumin.
Asannu yaja motarsa ya qaraso gida, baiga motar Mujaheed ba ya jijjiga kai yace afili "kai amma Mujaheed anyi d'an bala'i, jiba yarda duk ya maidani sai kace wani d'an kokawa.
Adda Asma'u da sumayya sukayi ta bawa Bahijja baki tare da qara jaddamata rayuwace wata rana sai labari, ita dai jinsu takeyi kawai amma ita kam bata jin komi akan rabuwarsu sabida ita hakan yafi mata dad'i akan zaman dasukeyi na rashin tabbas.
Mujaheed gidanshi ya isa ya shiga parlour n a fusace ya doshi bedroom d'insa yafad'a gado ya dafe kansa, yaja wani dogon tsaki sai kuma ya miqe ya fad'a toilet.
Bayan kamar mintoci goma yafito jikinsa duk ruwa ya zauna bisa stol yayiwa mirror quri da idanu.
Ta bayata rungumeshi tana shafa sumar qirjinsa ya lumshe idanunsa ya bud'esu yana kallonta ta mirror tasakar masa murmushi "haskena waya tabamin kai? Tace dashi.
Yasauke numfashi ya juyo ya rungumeta yana shaqar qamshinta, can qasan maqoshi yace "kece "ni kuma fa kace? "Eh ke, saida ta tura baki sannan tace "to minayi maka? Ya subbaci wuyanta yace "kinqi qaramin abin yana kashe mata ido d'aya tayi saurin sunne kanta a qirjinsa ya qamqameta yana rad'a mata "wurin ai yawarke yanzu ko? Taqi tankashi, yasaki dariya tare da d'agata cak yayi mata masauki a bisa bed yayi mata rumfa da wadataccen qirjinsa.
Amarya Badi'a duk sai ta gigice masa sabida tasan karon ba dad'i bai ko damu da sautin kukantaba yasoma hawa gajimare ya lula zuwa dashi garin maji dad'i, garin ban ruwa da tsirrai masu ban sha'awa hhhhh.
Mama yalwa zaune gaban malaminta tana tazuba mishi godiya kama zata yi masa sujjada.
Shikam almurin sai washe baki yakeyi yana jan wani tsakurkurin gyemunsa mai kama dana tsohon bunsuru.
Ta zube mishi kud'i mai yawa ya kwashe yana dariya.
"Wai malam ya akayi karabasu ne haka da wuri bazato ba tsanmani?
Dariyan 'yan duniya yayi sannan yaso mata bayani "wato hajiya dana duba naga ita zata bani wuya wurin shigar sihirin jikinta sai na juya wurinsa na tura mishi aljani shasahatau ya mantar dashi yin arollah yayi dazai shiga barci sannan ya hanashi yin addu'a kuma ya sakar mishi da d'oyi yayin da zai kusanceta sakamakon ita bata jure shaqan wari ko yayane batare da cikinta ya burkuceba tasoma gudawa da amai, hajiya ingaya miki har gizo yake musu kuma yasasu tashi suna jin haushin juna in ta qaice miki ya takurasu sosai har sai da ya rabasu tare da taimakon maganin da kika zuba mishi yaci a abinci.
Dariya mama yalwa ta kwashe dashi tace "yayi malam uban malamai, yanxu aurensa da yarinyata zai taso ko? "Eh hajiya yanzu hakama yaron yazo gidanki wurin yarinya domin su dai daita amma ita kuma tace sam bazata aureshiba.
"Malam to miye mafita "kibarni da ita kawai kiyi tafiyarki "to malam sai kajini.
Ta nufo gida cike a farin ciki.
*Allah kashiryar bayinka wanda suka band'arewa koyarwan Annabinka SAW. Amin*
Yau sati hud'u da rabuwar auren Bilal da Bahijja, takoma cikin walwalarta sosai hakan yayiwa su mummy dad'I sosai gashi kuma sun fahimci bata da ciki sai abin yaqara yi musu masha Allah.
Yau ranar hutun qarshen mako suna tare da mummy tana kwance bisa cinyarta tana sosa mata kai wai qaiqayi yake yi mata.
"Wanke mi za ayi "to mummy anjuma sai inje "a'a indai kaiki d kaina sabida gudun fad'an Abbanku "ok mummy Allah yabarmana ke "Amin.
Sallamar Mujaheed da matarsa ya katse musu hira.
Bahijja duk tawani daburce sabida bawani suturar kirki take sanye dashiba.
Suka shigo suka zauna tare da gaida mummy cikin sakewa mummy n ta amsa musu tana tambayar Badi'a ya gida cikin jin kunya ta amsa da Alamdulillah.
Mujaheed kallon Bahijja yakeyi bako qiftawa, ta d'ago ta harareshi ya motsa bakinsa tagane mi yace ta had'e rai ta miqe tashige bedroom da sauri Amarya Badi'a tabita da kallo tana jin wani abu ya tokareta, ta kauda fuska tana jan istiggifari domin koran shaid'an da ya kusan tota.
badi'a tasan komi dangane da rabuwar auren Bahijja amma bata san labarin soyayyarsu da Mujaheed ba ita dai haka kawai taji sam Bahijja batayimataba, haushinta takeji sosai a ranta gashi ta fahinci tana da taqama da izza domin zuwansu nabiyu kenan gidan amma bata taba gaishe da itaba amatsayinta na matar yayanta.
Bahijja ta fito bayan ta dora after dress abisa kayan jikinta.
Ta d'an russuna kad'an tace da Mujaheed "barka da zuwa doctor batajira amsa warshiba ta dubi Badi'a tace "Amaryamu ya amarci da kuma haquri da yayan namu? Ta amsa lafiya ata qaice.
Kitchen tanufa tana tabe baki, abin motsa baki ta kawo musu ta dire agabansu tasake komawa kitchen domin d'ora lunch.
Aiki takeyi cikin nushad'i tana rera karatun QUR'ANI cikin suratun Taubah.
Jitayi an rungumeta ta baya ta firgita tasa qara kad'an, dariya yayi mata jin dariyarsa tagane Mujaheed ne.
Tasoma son kwacewa yaqara rungumeta tsam yasoma mata magana ahakali "my Bahee jikinki da d'umi sosai koba kya da lafiya ne? Tayi masa banza ya saketa tare da juyo da ita suna fuskantan juna ya kai hannu kamar zai taba mata boobs ta jabaya tana hararansa "kaka yaya jaheed ka fita katafi wurin matarka kabani iska inyi aikina "nazo tayaki aiki ne "banso to, yasaki murmushi ya matso jikinta ta sa hannnun ta tura qirjinsa tana cewa "kaga banason haka, katafi ni don Allah kada matarka tazo "au tsoron matana kikeji wai? Allah ya sauwaqa inji tsoron wannan abin , kawai dai nasan bazataji dad'in ganinmu haka bane "uhmm to naji amma kisoma shiri zama Amaryanta nan da watanni biyu "kutcy!! Wazai aureka kana second hand? Wani dariya yasa har na duqawa, ya nunata da yatsa "ni da ke waye ragowa? Kau tsaye ta amsa da "kai ne man.
Ya qara sa dariya yace "to naji amma ke kuma sauran Bilal ko? Bata rai tayi ta bud'e murya tace "mummy!!
Ya rankwashi kanta tasa qara yayi sauri ficewa yana dariya. Tabi bayansa da harara "Allah ya kyauta in auri mijin wata.
*kaikai masoya labarin Bahijja ina alfahari daku aduk inda kuke sakonku ya iso gareni, nagode sosai Allah bar qauna*😘
*Mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya
*48*
Mujaheed da Badi'a ce zaune bisa dining suna cika tumbinsu da girkin Bahijja mai dad'i.
Badi'a ta dubi mijinta tace "dear amma gaskiya Bahijja tasan sirrin girki mai dad'i, ya karamata plate yana dariya yace "anyi miki waigi kada ki fad'i don santi ta buge hannunsa tana dariya "bawani santi Allah dear, yanshirin bata amsa wani qamshi mai dad'in shaqa ya doso inda suke dukkansu suka maida hankali inda qamshin yake fitowa.
Bahijja ce ta fito sanye cikin mani tsadajjen material kalan black da yarfin fari anyi mata d'inkin riga da sket sunmata cif cif, sosai yayi mata kyau kayan.
Har taqaraso ta ja kujera ta zauna Mujaheed kallonta yakeyi bako qiftawa.
Cikin murmushi ta dubi Badi'a tace "addarsu Badee yadai banga kinci komiba? Addarsu wato ita banda ita kenan?
Ranta take zancen amma azahiri sai tayi Murmushi na yaqe ta amsa "naci kuwa sosai tambayi dear ma kiji.
Caraf Mujaheed ya amshe "shakka babu ta kwashi girki sosai harma tana santi tace ma kin... badi'a tayi saurin kai hannunta ta rufe mishi baki ta hanashi qarasawa, tare da girgiza masa kai, wai yayi shiru ya manna mata cizo ahannun ta sa qara tare da janye hannun.
ita dai Bahijja sai murmushi take musu don sun burgeta amma aqasan ranta wani zugi takeji murmushin qarfin hali takeyi kawai.
Ta zuba abinci tasoma turawa tana had'iyewa kamar nata cin magani, tana jin Mujaheed yana yi mata waiwayi a qafa tayi biris dashi hakan bai mishiba ya taso ya dawo daf da inda take zaune ya matso yana mata magana cikin rad'a ce mata yake "kinyi kyau sosai kamar Amarya a washegarin amarcinta, kinsan ranar komawa takeyi makar wai yaron ciki komi nata yayi fresh.
Tayi masa banza ta bud'e robar ruwa ta zuba a cup ta d'auka zata kai bakinta ya amshe ya shanye ta dubeshi fuska a had'e ya ja hancinta ya dubi Badi'a yace "jibeta sweetie wai rowan ruwa takemin, kau da fuska Badi'a tayi ranta namata d'aci sabida ita bata gamsu da wannan wasan dakema Bahijja ba, aganinta wannan alamar soyayya ce qarara, inko hashashenta haka ne to tabbas da matsala nan gaba.
Juyo da fuskanta yayi ya subbaci labbanta ya kuma ja kunninta yace "ina miki magana kina shareni ko? To zamu had'u anjima domin kinsan karonmu ai, ta marairaice fuska tana yimasa singn da ido yayi shiru saima miqewa yayi yayo kanta, tanaganin haka itama tamiqe tayi sauri tabar dining area d'in tama fice a parlour gaba d'aya sabida tasan halin kayanta yanzu sai yabata kunya agidan surukai.
Yana murmushi yakoma ya zauna yana kallon fuskan Bahijja wacce ta had'e giran sama da qasa tana motsa farfesun hantar da ta zuba zataci amma ta kasa ko lasan romon sakama kon takaicin su Mujaheed daya kamata, jita ke kamar ta rufesu da bugu.
"Kawo inbaki a baki mai sanyina, wani kallo ta watsa mishi yayi saurin rutse idannu ya bud'e yana dafe qirjinsa ya furta "washh Bahee barni haka kada ki zautani da wannan kallon mai ciki ke da bege "wake begen naka!? Tafad'a cikin kaushin murya, "ke man Bahee "uhmm sai kayi ai "zanyi kuwa yarinya domin wannan karan bazan tsaya sanyaba har sai naga na mallakeki na adanaki a gida sannan zanji zam zam,, banza tayi dashi ya kama hannunta ya riqe ta dubeshi, kamar bata son magana tace "ka kiyaye son tabani sannan idan zakuyi kazancinku da matarka kuriqa bari sai kuna gidanku ko don gudun watarana kada kuyi abin kunya agaban su mummy.
Tafi yasa mai qarfi yace "da kyau yarinya tasoma kishina, kai amma naji dad'i sosai alamu yanuna kina sona kamar zaki haukace kenan "hauka kuma? "Eh man wai irin son nan mai hana mutum barci "uhmm kai dai Allah yayi maka sauqi ace mutum ko wata uku baiyi da aureba amma don jaraba har idonsa ya hango wata, waccema batasan kanayiba.
Dariya yasa mai sauti yace "zakisha mamaki yarinya bari dai kigama idda kigani in rufa miki asiri, harara ta dalla mishi ta miqe tsaye tanufi kitchen tana cewa "kadai rufawa kanka asiri amma ni kam asirina arufe yake.
Ta sunkuya zata d'auko fresh milk a cikin frize ya kwanto abayanta cikin fad'a tana nishi sabida ya sakar mata nauyinsa tace "kasan Allah yaya jaheed zan had'aka da Abba ya shiga tsakaninmu da kai, d'agata yana dariya yace "kai amma ke raguwace my badee tafiki jarumta sabida ita tsaf take d'aukeni batare da tagaji ba,
turasa tayi da qarfi yayi baya kamar zai fad'i sai yayi sauri dafa cabinet, ta dubeshi a yatsine tace "yo ni ina ruwana da iskancinku daza kasani a gaba kana fad'amin, taja tsaki tafice tana qunquni komi take cewa oho mata.🤔
Bayanta yabi da kallo yana murmushi na farin ciki domin yaga tsantsan kishinsa a idanunta shi yasa yake qara tunzurata, ya sosa kansa ya daka d'an tsalle kamar wani yaro sai kuma yasa dariya yana cewa "nakusa samun sanyin ruhina, kai nagode maka sandar sunuka daka sakarmin mahad'in ruhina, ya d'an mari kansa, yana mai cewa "sai dai kiyi haquri Badi'a amma kamar na auri mai sanyina my Bahee d'ita da yardan Allah.
Sai dare Mujaheed suka tafi, duk yarda yaso suqara had'uwa da Bahijja amma taqi yarda sam, koda zai tafi qin fitowa tayi tayi musu sallama.
tanakwance tajiyo shi yana tambayar mummy ina Bahijja ta amsa mishi da tayi barci, ta tura baki tace "mayen mata kawai.
Yau gidan Sumayya taje, umma ce ta aiketa ta akai mata maganin zaqi.
Suna zaune a parlour suna hira Sumayya tace "adda B, matar yaya fa ciki take dashi cikin halin ko inkula tace "Allah raba lafiya "Amin.
"Adda B, itama watan aurensu watan cikinta, a yatsine Bahijja tace "kamar ke kenan?
had'amanmu banza kawai, Sumy tasa dariya "eh d'in anyi had'amar kema ai don mijinki solobuyo ne bashi da kwazo shi yasa yakasa miki cikin, "ke ni dalla inzancen banza zakiyimin wallahi yanzu zan bar miki gidanki kici tsiyarki ke d'aya "yi haquri adda B d'ina kuma aminiyata muyi fad'a mu shirya abinmu, duka ta kai mata tana dariya tace "shegiyar 'yar jarida qarya duk suka sa dariya.
Kwanci tashi bawuya indai da rai gashi yanzu watannin Bahijja biyar da rabuwa da Bilal, tayi bul bul abinta gawani uban kyau data qara abinta.
Masu son aurenta Allah yayi yawa dasu, ita kuma taqi kula kowa cikinsu su kuma su mummy sunqi cewa ta fidda miji.
Agefe d'aya kuma Mujaheed ya kasa ya tsare ya hanata sukuni shidai sai ta amince zata aureshi dole, ita kuma sai wasa da hankalinsa takeyi.
Tana zaune a gaban umma da hantsi.
umma ta dubeta sosai tace "Bahijja Abbanku yace min Mujaheed yayi masa magnar yana son aurenki akaro nabiyu, shikuma baya son ya takuraki shine yace in tambayeki shin kin amince ko kuwa? Gabanta na fad'uwa tace "umma ni ba sonsa ne banayi ba kawai bana son tashin hankali ne "kamr ya tashin hankali? A tsan qasan maqoshi ta amsa "da matarshi, murmushin manya umma tayi sannan tace "kice dai bakyason auren mai mata, ta sunkuyar da kai tana wasa da zarazaran yatsun hannunta.
Numfashi umma taja sannan takira sunarta "Bahijja ta amsa "na'am.
"Kada ki sake shaid'an ya rinjayi zuciyarki kizamo cikin wad'anda basa son zama da kishiya, ina baki shawara da kiyi watsi da wannan banzan aqidar, ki maida hankalinki wurin addu'ar nema samun zaman lafiya mai d'orewa a tsakaninku, kizamo mai biyayya, haquri tare da juriya kuma kizamo mai d'auke kai akan duk abinda bai shafekiba kamar yadda kikaga muna zaunne da mummy nku.
Ta gyad'a kai tana sharen kwalla.
Umma ta dafa kanta tace "kin amince in sanar da Abbanku? Ta d'aga kai alamar eh.
Cikin wani irin tsan tsar farin ciki umma ta rungumeta tana jera mata albarka.
Ita kam Bahijja mamakin murnan da umma takeyi take, wanda takasa haquri har sai da tace "umma kina ta murna kamar anbaki kujeran makka.
Umma ta amsa "Ai ko shi aka bani inaga murnata baza takai hakaba sabida Allah kad'ai yasan yadda naso aurenki da Mujaheed awaccen karon amma Allah bai nufaba, kingako yanzu dole inji farin ciki mara misaltuwa araina ko don karancin iyayensa agaremu.
"Hakane kam umma nima nayi murna daganin yadda nasaki farin ciki.
"Yawwa Bahijja 'yar albarka, Allah ya kad'e fitina azamanku "Amin umma, ta amsa tana wani sunne kai, murmushi umma tayi tana hamdala aranta ganin cikin sauqi ta amince batare da musuba.
*nace uhmm umma, Bahee almunahunhun ce tana son horn.qato d'inta dama can*hhhh
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya
*49 to 50*
Kowa yayi farin ciki dajin zancen auren musanman uban gayyan Mujaheed.
Abba yace abari sai bayan Sumayya da matarsa sun haihu sai atsaida rana d'aurin aure da tarewa.
Amma hakan baiyuwa Mujaheed dad'iba don shi ason ransa ne ayi komi agama a cikin sati biyu.
Bahijja kuwa wasan buya somayi da Mujaheed domin duk inda tasan zasu had'u tana kaucewa zuwa wurin inkuma ya rutsala a lungu da gudu take barin wurin tazamar dashi kamar wani dodo.
Shikam dariya take bashi sosai.
Badi'a bata san da labarin ba kuma bawanda yayi mata zancen hattashi Mujaheed d'in bai sanar da itaba.
Tana kwance a cikin d'akinta a part d'in umma, waya take amsawa tana dariya har tana riqe ciki ya turo qafar ya shigo ya tsoge a bakin qofar yana kallonta tayi hanzari cema wadda suke wayar "Nana ina zuwa don Allah tare da ajiye wayar.
Miqewa tayi zata shiga toilet yayi hanxarin kamota ya maidata tsakiyar gadon shima ya hayo ya zauna ya kama kafad'anta yana matsawa ahankali ta tura baki tana hararansa yatsarsa yasa ya make bakin nata tayi saurin dafe wurin idanu waje ya motsa kansa yace "inkina min tsiwa sai na riqa dukanki ta had'e rai tace "ai kuwa da kadaki aurenka don bazan zauna da madokiba kuma ta tashi kafitamin a d'aki "in anqifa? Inma ihun qato yashigomin d'aki ya fizgota ta fad'o kansa yasa hannu ya ja zip d'in dake gaban best d'in dake jikinta Allah yasota tasa bra amma duk da haka sai da yaga boobs d'inta domma tayi sauri jan blanket ta rufe qirjinta.
Cikin matuqar fushi ta dubeshi tace "kasan Allah jaheed inba barmin irin haka ba zan had'aka da mummy "ya had'e rai shima yace "yimaza ki had'anin da ita kuma bazan bar duba lafiyar kayana ba sai dai kiyi duk abinda zakiyi "malam nidai kafice min ad'aki nace in samu in sarara "bazan fitaba sai naji text d'in kayana idanu waje tace "mikenan kake nufi? Ya matso yasoma jan blanket d'in data rufe qirjinta da shi yana cewa "bari in nuna miki su kigani da idonki ganin da gaske yakeyi ta qalla qara yayi saurin rufe mata baki da hannunsa d'aya d'ayan kuma yana qoqarin janye bargon cizo ta manna mishi a hannu mai zafi amma yaqi ko gezau sai dai yabar qoqarin janye bargon dayan hannun nasa dai yana rufe da bakinta yasoma magana "Kika cijeni ko Bahee to ki rubuta ki ajiye lokaci yana nan zuwa da zan rama kuma kinjama kanki don yau zan bugaci Abba da ya d'auramana aure next week Allah barshi bayan haihuwar nasu kya taren, dama haka bikin zarawa yake a d'aura aure bikin tarewa sai wani lokaci to kema haka za ayi ko kya qara samun daman yin gyara da kyau yadda zanji komi yayimin zam zam dafatan kingane ai,, qarasa maganar tare da ka kashe mata ido d'aya.
Kallonsa kawai takeyi takasa ce mishi komi ganin haka yasa yacigaba da cewa "kuma kisani ni jarumin maza ne mai matuqar kwazo a bisa bed dama ko ina don haka sai ki zage dantse kizamo jaruma mara lalaci don haka kisan ni d'in ba irin gantalallen tsohon mijinki bane mara kuzari mai kama da kazan kwanci.
Ita dai shiru tayi mishi zuciyarta na kai komo akan batun auren da yace zaisa a d'aura wani sati da kuma cemata da yayi bazawara, tunanin abinda zatayi mishi na bacin rai takeyi ko zata sami sauqin cin mata fuskan da yayi amma tagaza samo komi.
Ya kai hannu ya shafa sumar kanta yana cewa "wallahi my Bahee sosai nake son sumarki da beauty dimples d'innan naki sai kuma uwa uba boobs d'inki masu girma da kyauwun qira tare da d'aukan hankali sai kuma d'an mitsitsin bakinan ya kai hannu bisa labbanta ya latsa yana wani lunshe idanu ya ja numfashi yace "kai Allah komi naki my Bahee ina sonsa yana burgeni sosai matuqa.
Har yanzu taqi ce mishi komi sai dai binshi da idanu takeyi a qasan ranta tana jinjina rashin kunya irin nashi kuma tarasa ko wa yabiyo aranshin kunyar oho, tasan dai tsakanin mummy da Abba ba wanda yabiyo sai dai ko a can cikin dangi wataqila ya yibo abinsa.
Yaja hancninta ya sunkuya ya mannawa goshinta kiss sannnan ya sauka a gadon ya bud'e qofa zai fice tana ganin ya kusa fita ta bud'e murya tace "wallahi ban yarda ka fad'ama Abba a d'aura auren ba kuma ni ba bazawara bace sannan kada kaqara tabami jiki don ba jikin baqar matarka bace ehe, jarababbe kawai sarkin mata, ya juyo da sauri ta daka tsalle ta sauka ta shige toilet ta kulle tajina da qofar tana maida numfashi sai kuma taja tsaki ta furta "kai wallah auren mai mata matsala ne ballema irinsu yaya jaheed jarabbu.
Tundaga ranar bata qara sashi a idanuba ashe yayi tafiyane shima mummy taji suna magana da umma, sannan tasan bayanan aranta tace gaskiya naji siqit dama yayi zamanshi acan sai kuma ta girgiza kai tace "kai ba Amin ba tana murmushi.
Tana hanyarta na dawowa daga kasuwa wayarta tayi qara ta gangara gefen hanya ta d'auka saijin kukan jariri tayi ya doki kunninta a zabure tace "Sis kardai kicemin kinyo kashin baby? Dariya Sumy tasa ta amsa "yawuce wai adda B, mun girma sai kinzo ganin photocopy d'inki gashinan sak ke wani qaran murna tasaki tana jera hamdalah tace "ganinan qarasowa dama ina kan hanya ne "ok sai kin iso.
Da gudu ta shiga parlour n bayan ta isa gidan, don sauri ko key din motar bata cireba tayi ciki.
Karo taci da mutum ta d'ago taxa bashi haquri domin atunaninta yaya Bashir ne sai taga Mujaheed tsaye yana kallonta ta yamutsa fuska tace "malam yaushe kadawo kuma? Murd'e kunninta yayi ta runtse ido ya subbaci bakinta ta bud'e ido da sauri tana waige waige yasa dariya ya ja hannunta "zo muje kiga mai kama dake, yana riqe da hannunta suka shiga bedroom d'in ya d'auko babyn ya miqa mata yana cewa "gaskiya da ace babyn nan mace ce to da ko da tsiya sai Bros yayi miki takwara sabida tsananin kamar da kukayi tana murmushi ta kara bakinta akunnin babyn tayi masa addu'a ta kuma yi masa a d'ayan kunnin sannan ta dubi Sumy tace "kinajin abinda yaya jaheed yake cewa ko? "Eh ai gaskiya yafad'i nima nace da mace ce ke za ayiwa ta kwara tana murmushin farin ciki tace "to next year sai kimin takwaran ai, duka Sumy ta faska mata tace "muguwa da yake bakisan bazar wuyan dana shaba dabakice next year in qara ba.
Sosai Mujaheed da Bahijja suke mata dariya.
Mujaheed yace "my Bahee sister n ki raguwa ce sai ihu take mana a hospital d'azun kamar wacce zata haifi 'y'ya goma, Sumy ta shagwabe fuska tace "yaya haka mukayi da kai? "Au sorry sis namanta ne nafad'a, dariya Bahijja taqara sawa tana cewa "ainaji komi sis mai kukan haihuwa "kinga adda B, kibari ko in had'aki da umma "rabi dasu inajinsu suna miki dariya to gara kowa da kowan wake indai Bahijja ce la shakka babu sai kin fita dauriya, cewar umma wacce ta shigo, dariya suka kuma sawa, Bahijja ta juyo tana murmushi ta dubi umma tace "laaa umma kece kikazo da kanki tarban mijin, a lallai kai miji ka caba da yawa abinka, duka umma takawo mata Mujaheed ya tare yana dariya Umma ta kama baki tafice tana cewama Sumayya "fito kinji ki d'auraye jikinki ki kyale wad'annan shasha shan banza, duk suka kwashe da dariya.
"Malam wai yaushe kadawo ne? Nakai awa biyar da dawowa, ina isowa kiran Bros yasameni na iso muka tafi asibiti, yanxunan mukadawo gida Bros yafita amso mata magani nima gida zani inhuta ajikin matata kika tsai dani ta had'e rai "riqe maka qafafu nayi komi? A'a shauqin begenki dai ya riqeni "to yasake don haka tafi wurin matarka yana murmushi ya fice tabi bayansa da harara.
Mai jego da Babynta suna samun kulawa na musanman.
A part d'in umma suke jego domin sundawo gida tun bayan haihuwar da kwana biyu, gashi har gobe suna.
'Dinki da zatasa ranar suna Sumayya take gwadawa Bahijja tare da matar Mujaheed wato Badi'a suna kallon yadda yayi mata kyau suna kod'ata.
Bahijja ta tube daga tiet sai bra tana shirin gwada wata doguwar rigan shadda akaturo qafar tare da sallama Mujaheed ne tare da Bashir suka shigo tayi sauri ta zura wani dogon hijab har qasa.
Bayan sungama abinda zasuyi Bashir yafara fita Mujaheed kuwa janyo hannun matarsa yayi ya rungumeta a gefensa yana cewa "zo muje ki amsa saqonki, ita kuma sai wani langabewa takeyi masa tana yauqi suka fice shi kima yana wai wayan Bahijja wacce ta had'e rai.
Tsaki taja mai qarfi ta cire hijabin tayi jifa dashi ta zauna ta da dafe kai.
Sumy ce ta dafa d'anta "adda B kiyi qoqarin rage nuna kishinki please "uhmm niba kishi nakeyiba kawai inajin haushin nid'in ce zan auri mijin wata dama ace wata ce zata auri mijina da abin yafimin sauqi.
"Uhmm adda B kenan dukka cikinsu ba sauqi wallahi, kedai muyi ta addu'ar samun zaman lafiya tare da haquri da junanmu kawai shi yafi.
Ranar suna yaro yaci sumar Abba suna kiransa da Abbie.
Suna zaune sukaji gudan wata kakarsu tanayi tana qarawa Bahijja tace "ga kaka indo can tasoma d'abi'an 'yan saqara lazza da hawiya ba,, aiko mutanen d'akin suka kwashe da dariya suna cikin dariyan suka tsin kayi kwakwazonta ta na fad'in Alkawarin Allah yacika yardansa tare da ikonsa yau ya tabbata domin an d'aura auren 'yar albarka Bahijja tare da angonta jarumi doctor Mujaheed Allah yabasu zaman lafiya da zuri'ad'ayyiba yakuma had'e kansu da abokiyar zamanta Badi'atu d'iyar arziki.
Wani dim Bahijja taji domin batayi zaton da gaske za a daura aurenba yau, ta rutse idanunta tana maijin kunyar kallon badi'a, da kyat ta iya bud'e idanu ta sauke su bisa Badi'a wacce ke zaune gefenta tana xuba abin rarraba a take away.
*Mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to Mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*51*
Gani tayi itama ta zubamata idanu kamar yau tasoma ganinta, janye idanunta tayi tare da miqewa zata fice ad'akin.
"Bahijja! Badi'a ta kira sunarta cikin qarfi.
Juyowa tayi amma takasa d'aga idanu ta dubeta sai kawai ta kai dubanta shashin da Sumayya ke zaune tana shayar da babynta hankali kwance abinta.
Kafad'anta Badi'a ta dafa tasoma magana muryanta na rawa "dolle kikasa kallona dama man sabida kinsan kinci amanata kin gama cutata, kinriga da kingama sanin sirrina a inda nasaki baki ina fad'amiki don nad'aukeki tamkar 'yar uwarsa ce Sumayya wanda aure bazai taba shiga tsakanin ku ba dashi ashe kallona kikeyi ad'age kinacan kina fafutikan auremin miji sannan kuma don rainin hankali bawanda ya sanar dani sai kawai naji d'aurin auren asama,, to wallahi ba ki isaba inyi kishi dakeba kuma kisani ni d'aya ce zan mallaki mijina, nice uwar 'ya'yansa kaf don haka basu da 'yan uba, sai kinemawa kanki mafita tun lakaci bai qure mikiba, tana kaiwa nan ta ta turata baya ta koma ta zauna tna sauke numfashi da sauri da sauri kamar wacce tashiga gasan tseren gudu.
'Dakin yayi tsit kamar bakowa ciki, zuciyar Bahijja inyayi dubu yabaci amma kuma takasa yunqurin kare kanta.
Zuwa can Zarah d'iyar yayan umma ta miqe ta nuna Badi'a da yatsa tana mai cewa "ke!! Matar rashin wata, yi maza ki saita kalamar harshenki akan adda B, sannan abinda bakisani to yau zan sanar dake Bahijja itace matar da mijinki yaso tun talintali amma Allah bai nufa shi zata fara auraba sai yanzu Allah yayi ikonsa kinga kenan tsohuwar soyayya ce ta had'a kanta yanzu,
kuma da kike fad'an tagama sanin sirrinki yo wani zace kifad'ama ko dolle tasaki sai kin fad'a matan, ke kika fad'a mata don ra'ayin kanki ba ita tasakiba don haka can tamatse miki amatse matsin matsalarki,, taja numfashi ta d'ora "sannan kisani arashin Adda B, yaya Mujaheed ya aureki sabida mun san komi duka duka watanku uku ana hud'u da had'uwa akayi bikinku kinga tun nan zakigane auren rashin wata akayi dake don haka kisaita kalamanki nacewa bazakiyi zaman kishi da itaba, to yazama miki dolenki kizauna da ita ko kinqi ko kinso sai dai inzaki haqura dashi ne, kuma 'ya'ya dole su sami 'yan uba tunda ubanso yaji yagani, inkuma zakiyi gabane to laba'asa ga hanya nan dama mu fat..... da sauri Bahijja ta rufe mata baki tana girgiza mata kai tace "Zarah ya isa haka ko bakya ganin yanayin datake ciki ne dazaki sata a gaba kina fad'amata maganganun masu d'aci haka?
Rashin kyautawa dai anriga anyi mata don haka kibarta tafad'I duk abinda ke ranta ko hakan zai sata sami sauqi.
"Sauqin mizan samu Bahijja bayan kin auremin farin cikina to wallahi bazan taba yafe mikiba "kada kiyafen mana banza wofi, cewar zarah, Bahijja ta tura zarah waje ta dawo tacimma Badi'a na kuka Sumayya tana bata baki, quri Bahijja tayi musu da idanu taga cikin jikin Badi'a sai motsawa yakeyi sakamakon doguwar rigan data sanya na wani material ne mara kauri to yafito da cikin sosai kamar watan haihuwarsa ya tsaya nan kuwa watansa na bakwai yashiga, qaran da Badi'a tasaki shi yadawo da Bahijja cikin natsuwanta.
Tana dafe da cikinta tana kiran sunar Mujaheed ga jini yana bin qafafunta,, agigice mutanen d'akin sukayo kanta suna kiran "Subbahanallahi.
Bahijja ce ta kira Mujaheed aiko cikin mintoci da baifi biyu ba sai gashi a sukwane d'aukanta yayi cak yanufa mota da ita, umma tabi bayansu a rud'e sabida tasami labarin abakin zarah shine tazo domin yin masalaha.
yayin da Bahijja ta zube bisa bed d'in mai jego tana sharan kwalla, Sumy ta dafata tana rarrashinta tadubi Sumy idanu cike da hawaye tace "kinganiko sis inta mutu nice sila "baza ta mutuba adda B kiyi mata addu'a ne kawai ba kukaba, kanta ta gyad'a ta zame ta kwanta tana mai fatan samun waraka ga Badi'a amma a gefen zuciyarta magananun da Bidi'a ta fad'amata sun tsaya mata a rai sai taqara jin tsanar auren mijin wata aranta.
Suna isa hospitan d'in dake aiki ma aikatan suka amsheta da gaggawa sukayi labour room da ita, ganin sunkasa tsaida jinin dake zuba mata ne kuma gashi bata da qarfin dazata iya haihuwa da kanta yasa suka d'auketa zuwa d'akin fid'a don yimata cs.
Tare da Mujaheed akayi nasaran fidda babyn da ranta sai dai tayi qarama sakamakon rashin cika watannin haihuwarta dabatayi ba.
An killaceta cikin kyalba domin samun dumi zuwa wani d'an lokaci dazata qara kwari.
Maman baby kuwa an kaita d'akin hutu sai barci takeyi sosai sakamakon alluran da akayi mata bai riga da yasake taba.
Umma take zaune da ita har zuwa sanda ummanta da Mabaruka yayarta tare da qanwarta mai suna Atika suka iso.
Ummansu ce kawai ta gaisheda umma amma su Atika kuwa iyayen jaraba ko kallo umman bata ishesuba sai wani harara suke watsa mata kuma ummansu tana kallonsu taqi yi musu magana su bari,sai wani jan umma take da hira wai ita ga 'yar bariki.
*my b3 low ayi haquri da wannan*
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to Mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya
*52*
Sai bayan la'asar Badi'a ta farfad'o sai kuka takeyi tana fad'in Bahijja tarabu mata da miji nata ne ita d'aya baza ta zaun da kishiyaba.
Ummanta da 'yan uwanta sai rarrashi ta sukeyi.
Umma dake zaune gefe hannunta d'auke da qaramar ALQUR'ANI wanda ta d'auko acikin motar Mujaheed tana karantawa cikin zuciyarta, ta taso ta qaraso gaban gadon ta kana hannunta tasoma tofa mata addu'a Badi'a ta dubi umma taqara fashewa da kuka tana cewa "umma ki sa Bahijja ta rabimin da miji don nasan tanajin maganarki zatayi miki biyayya don Allah kitaimakeni kisa tarabimin da miji tanemi wani, haka tayi ta fad'a tana kuka ga muryanta baiko wani fita da kyau sakamakom dushewan da yayi.
Umma dai sai addu'a take tofa mata cikin ikon Allah barci yaqara kwasheta.
Umma tadawo wurin zamanta ta zauna tana al'ajabin wannan irin kishi na Badi'a wanda ya wuce tunaninta kam.
"Hajiya kindai ji abinda Badi'a takeso kiyi mata cewar ummanta,
to don Allah kisa 'yarki ta rabimata da miji domin bazata iya zama da kishiyaba sabida ta taso ta ganni ni d'ayane agidan ubanta don haka itama ita d'aya takeson zama a gidanta sannan ga yayarta nan itama ita d'aya take wurin mijinta hakama babban yayansu shima baiyiwa matarsa kishiyaba haka zalika 'yar autana, ta nuna Atika, itama baza ta auri mai mataba da yardan Allah, don haka kisan abinyi akai tunda kece uwarta mai iko da ita.
Quri umma tayi mata da idanu har ta kai qarshen zancenta umma ta gyara zama ta tace "baiwar Allah wake rayawa? Ta amsa "Allah, "wake kashewa? "Allah "wake badawa? "Allah "wake hanawa? "Allah "wake wanzar da qaddara mai kyau ko akasinsa? "Allah "wake da iko akan komai? "Allah ne keyin dukkan komai hajiya.
Umma ta qara gyara zama tace "Madallah,, to tunda kisan Allah keyin komi to yakamata kiyi karatun tanatsu ki maida komi naki ga Allah ki cire son zuciya da rud'in shaidan tare da biyewa 'ya'yanki akan abinda sukeso shi zakiso koda kuwa abin bamai kyau bane, ina son ki cire tinqaho akan cewa baki zauna da kishiyaba don haka dole 'ya'yanki suma baza su zauna da kishiyaba, wannan d'abi'un marasa imani ne kuma wandanda basu san Rayuwa ba, namiji dai mijin mace hud'u ne don haka ke kanki wata qila ayi miki abokiyar zama bama wai 'ya'yanki kiba, abu na qarshe da zan tabbatar miki shine Auren Bahijja da Mujaheed zama daram dam ba warwarewa, sai dai Badi'a tasa dangana, bama Bahijja kad'ai Mujaheed zai qara auraba wata qila kiga watarana ya cike mata hud'u agidansa to kinga kuwa qarshen kishi ya qare anan.
Maganganun umma sun shigeta ta koma bakin gadon da Badi'a take ta zauna jiki asanyaye.
Yayin dasu mabaruka suke tacika da batsewa ji suke kamar su rufe umma da duka amma ba hali sabida sosai take yi musu kwarjini.
Sallamar Mujaheed yasa suka nutsu sabida sunsan bai d'aukan wargi.
Ajiye ledojin da yashigo dasu yayi tare da gaishe da umman Badi'a, su Atika suka gaishe shi ya amsa adaqile domin baya shiri sam dasu musamman ma Atika sabida ya fahinci bata da kunya ita kuwa mabaruka son abin duniya yai mata yaqa, dama dama ma yayansu shi baruwanshi da hayaniya yana ganin kamar halinsu d'aya da Badee d'insa.
Gaban umma ya qarasa ya sunkuya yana gaisheta da hajiya, ta amsa cikin fara'a tare da sanar dashi ta farfad'o dazun amma takoma barci yanxu, yayi hamdala sannan ya miqe yafice bai jima ba ya shigo d'auke da babyn ya miqawa umma sannan ya dubi umman badi'a yace "ku matso kuga yarinyan don ba'ason yawan jagulata.
Hakanan suka matso suka ga yarinyar tana d'auke ahannun umman.
Addu'a sosai umma tayi mata tace da Mujaheed " dafatan kayi mata hud'uba ya amsa "eh bros d'azun yayi mata "to madallah Allah yarayata cikin Amincin Allah "Amin umma ya amsa cikin zumud'i.
Sunanan zaune suna hira shi da umma su Bashir da Bahijja tare da Zarah dawasu cikin dangi suka zo duba jikinta adai dai kuma lokacin takuma farkawa amma bata falka da kukaba kamar d'azun.
Anatayimata barka tare da murnan samun qaruwa da tayi sai gyad'a kai takeyi alamar amsawa sabida ji takeyi bakinta yayi mata nauyi.
Saida mutane suka ragu sannan Bahijja ta matso kusa da ita tayi mata sannu bata amsaba sai dai kallo datake bin Bahijja dashi.
Mujaheed yajawo hannun Bahijja ya d'auko babyn ya miqa mata ta amsa tana murmushi tace "kai kai masha Allah baby mai kyau kamarta d'aya da mamarta sai dai farinka tayo tare da idanunka, lallai addarsu Badee ta iya haihuwar cutie baby duk d'akin sukasa dariya.
Atika ta cabe "aidama addarmuce bata wasuba kuma baby kurwanta kur namanta da d'aci tasss!! Mujaheed ya d'auketa da mari ta kwalla qara ta matsa jikin ummanta tana dafeda kumatu.
Cikin fushi yake cewa "intagamarki rashin kunya to nine maganinki kuma baby don kisani yarinyar Bahijja ce halas malas kuma takwaranta domin sunarta Bahijja itama sai muga ta tsiya sannan duk ranar da nakumajin kinma Bahijja rashin kunya wallahi sai ankwartar sa ke a asibiti.
"A'a Mujaheed ya isheka hakanan to, cewar mabaruka.
Wani mugun kallo ya watsa mata, zaiyi magana ummansu ta rigashi tace "ya isa hakanan, Allah huci zuciyarka.
Umma ta kirashi komi tace mishi oho yadai ja hannun Bahijja suka fice tare da babyn wanda ko uwartama ba aba taganta ba.
Umma ce aka bari ta kwana da ita tare da Atika wacce tashiga tai tayinta tun marin da tasha.
Suna kwance ita da Sumy sunsa jaririn a tsakiyarsu Bahijja take bata labarin yadda akayi a asibiti wurin dubiya.
Dariya tayi sosai tace "ai wallahi Atikan nan shegiya ce nima nataba cin qaniyarta.
Wata rana naje gidan yaya na tadda sun dafa jalof din taliya da kayan lambu to nikuma banacin taliya tunda nasami ciki ga kuma yunwa inaji sai kawai na shiga kitchen da kaina na soya Irish nafito ina ci sai kawai yarinyannan ta dubeni tace danjin miji 'yan gadara ne wai in itace bawata 'yar durin kwan da zata shiga mata kitchen tayi mata abinda takeso ba tare da neman izinin taba, Badi'a tasoma mata fadan ina ruwanta,
nidai inajinsu bance qalaba saida nagama na sha ruwa sannan na miqe na isa inda take na wanketa da maruka har hud'u tare da yimata kashedinta inta qara shiga harka sai naji mata ciwo nasakai nafice.
"Tafd'i jan!! Amma kin cika 'yar bala 'i, to dasun taru sunyi miki duka fa? "Ai bazama su somaba "uhmm to Allah ya kyauta "Amin.
"Kema kizama jaruma ko don irinsu Atika sarakan rashin kunya, dariya kawai Bahijja tayi tace "nidai naji dad'in samun takwara danayi, shiga kasuwa yakamani dole in had'o akwati, "aiki ya sameki kam cewar Sumy tagyara kwanciya tace "Sai da safe "Allah bamu alkairi "Amin.
Washe gari tunda Bahijja ta shi sallar subahi bata koma ba, had'a break fast ta shigayi, bata kammalaba sai wuraren bakwai saura.
Ta shirya na 'yan asibiti a babban basket sannan ta nufi bedroom d'in umma don yin wanka.
Koda Mujaheed ya iso yasha mamaki ganin har tagama had'a abin karyawa.
'Dakin Sumy yashiga ya cinmata tana yin break yace "acici kawai murmushi tayi tare da gaishe shi ya amma yana tambayrta ina "Bahee ta amsa mishi "tana d'akin umma zatayi wanka "ok yace tare da fita zuwa d'akin umman.
Tagama shafa mai tare da yin kyalliya tana tsaye gaban sip tana dubo kayan daza tasanya ya,
ya turo qafar yashigo da sauri tasoma neman abinda zata suturce jikinta sabida guntun towel kawai ke d'aure a qirjinta gashi bakomi ajikinta zir take sai towel d'in kawai.
Dariy yasa mata ya nufota tasoma ja baya yana binta har ta jingina da bango ya qaraso ya rungumeta yana qoqarin kwance towel d'in a firgice tace "yaya jaheed d'akin umma mukefa "nafiki sani ai, kitsa bawani dad'ew zanyiba minti shabiyar nayi nagama ai.
"Mi!!!!? "Sunar aure zanyi, ta kwalalo idanu waje tana girgiza kai yasaki murmushi ya janyota zuwa bisa bed d'in umma, jikinta yad'auki rawa kamr mazari.
*Mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJA*
dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*53 to 54*
Zaunawa yayi a bakin gadon ya janyota ya zaunar da ita bisa cinyarshi, ya tsura mata idanu yana kallon yadda jikinsa yake rawa yaja siririn tsaki yace "malama kinatsu ko inyi abinda nagadama dake yanzunnan.
Muryanta narawa tace "don Allah yaya jaheed kayi haquri kada kayimin komi.
"Uhmm naji amma sai kinmin abu d'aya "miye shi? Yana murmushi ya d'ora hannunsa bisa boobs d'inta ya matsa sosai ta rintse idanu tare da saurin riqe masa hannu tana girgiza kai.
Iskan bakinsa ya hura mata afuska ta bud'e idanun tana kallonsa yace "kayan ruwanki zan tsotsa kamar na 10minutes.
"Tamiqe da sauri ta nufi parlour da gudu yabiyota har takusa shiga d'akin Sumy ya kamata cak ya d'agata ya maidata room d'in umma ya murza key a qofar.
Ya had'e fuska yana hararanta yace "kina wani abu kamar sabon shiga alhalin nan kuwa gwanace ke mai lasisi.
Kauda kanta tayi gefe tareda tura baki tace "kaga yaya jahee karabi dani in shirya mu kaima umma abinci, kafini sanin umma bata jure yunwa sabida ulcer.
"Ok tam yanzu zamu tafi amma sai nasha madarata, "to ainan ba madara, katafi dining kasha ni kuma insamu inshirya atsanake.
Fizgota yayi ta fad'a qirjinsa ya matseta, akunninta yake rad'a mata "kinsan Allah inbaki bani da arzikiba to zakibani da tsiya, tayi masa shiru yasoma shafa bayanta zuwa mazaunanta ta qamqameshi sakamakon jin wani aqon yanayi ajikinta wanda bata tabajiba duk tsawon zamanta da Bilal.
"Jaheed don Allah kabari, yayi mata banza yacigaba da shafata cikin kwarewa kuma a inda yasan zai motsota yake shafawa.
Tana kwama numfashi ta kuma cewa "kabari, zanbaka madarar.
Ya dakata tare da kwantar da ita bisa cinyoyinsa yajame towel d'in yana kallon idanunta dasuke rufe ya maida kallonsa kan kayan ruwanta yasoma tsotsarsu kamar yasami kan fida.
Yad'au lokaci sosai yana abu d'aya, zuwa can ya dakata yana sauke numfashi, ya had'e bakinsa anata nanma yayi mai isarsa sannan ya miqe yaja towel ya rufe mata qirji ya doshi qoqafar fita ya juyo yace "ina jiranki a parlour inkin farfd'i daga sumar da kikayi,, yaqarasa cikin dariya.
Bahijja tafi minti biyar tana kwance cikin mutuwar jiki, dakyat ta miqe ta shirya cikin atamfa super ta feshe jikinta da turare mai sanyin qamshi.
Yana zaune yana sanja chenel tazo tashige d'akin Sumy batare da ta dubi inda yakeba.
Murmushi yabi bayanta dashi yana so sumar kansa tare da cije labba.
Tare suka fito da Sumy, tana kallon gefe tace dashi "bari inyima mummy sallama ya gyada kai tare da miqewa yace "ok to kisameni amota, inyi gaba da kayan "to ta amsa.
A parlour suka cinma umma tana karyawa.
Akunyace Bahijja ta isa wurinta ta russuna tana gaisheta.
Miqar da ita mummy tayi ta rumgumeta tana cewa "a'a yarinyar mummy yau kuma kunyata akeji haka? Taqara noqewa, Sumy tasa dariya tace "kunyar gulma ce mummy.
Daquwa mummy tayiwa Sumy tace "kinga naki 'yar buhu kawai, kowa yasa bakin ki ciki,, "uhm to nayi shiru "yawwa dayafi miki dai.
Har bakin mota suka rakota mummy naqara jaddada mata tagaishe mata da Badi'a.
Sunsoma tafiya ya juyo ya dubeta yaga ta sunkuyar da kanta tana wasa da zobben azurfan dake sanye cikin yatsarta na tsakiya.
Hannu yakai yaja yatsar ta d'ago ta kalleshi ya kanne mata ido d'aya tayi sauri maida kallonta gefen titi yasaki 'yar dariya yace "yarinya tasomajin gard'in jarumin maza tayi lakwas.
Tana kallon titi tace "amma dai da alama ciwon matarka bai dameka ba ko? "Kinjiki da wani zance, inbai damanba ya za ayi daren jiya nakasa runtsawa sabida jimamin halin datake ciki.
Akai kaice ta dubeshi ta tabe baki tace "kai dai fad'I gaskiyan ka na d'aure yace asakeni agani.
Dariya yasa sosai tabishi da kallo, yayi mata kyau ainun a idanunta.
"Madam kallon ya isa hakanan "miza a kalla ajikin ka? "Abin dake sa mata kuka musamman tsakiyar dare.
Shiru tayi masa tare da kauda fuska, shi kam yasami abinyi yayi tayi mata zancen rashin kunya yana dariya.
Suna isa tayi sauri zata fita ya riqe hannunta gam tare dasa lock.
Ya rufe glasses ya matso jikinta yana wani lumshe idanu, ahankali yace "bud'emin inqara sha kafin ki fita.
Idanu waje tace "yau nabani Allah yahad'ani da jarababbe.
"Au haka kikace? To bari inyi mai gaba d'aya kiga qaryan jaraba.
Yasoma laliben inda ta d'aure zaninta, tayi sauri ta riqe hannunaa tace "don Allah yaya jaheed kadaina firgitani, kabarni cikin nutsuwata don Allah badan niba.
Kallonta yakeyiyi yana mamakin yarda take firgicewa kamar sabon hannu.
Ya janye jikinsa tare da bud'e qafar suka jera yana cemata "wallahi kishirya amsar gaiyatana a cikin kowani lakaci don bazan iya zuba miki idanu ba ina kallon kayan alatu haka batare da nayi kwalemarsu ba.
Banza tayi mishi tana jinjinawa rashin kunyarsa tare da qara tantance rashin kunyarna sa da kyau.
Basu sami umma cikin d'akinba.
Mujaheed ya qarasa ya d'ago matarsa ya manna mata kiss a goshi da wuyan sannan yace da ita "ya kika qaraji sweetie? Ahankali ta amsa "naji sauqi "masha Allah, haka akesonji.
Ya dubi Bahijja dake tsaye d'an nesa dasu, ta matso tare dacewa Badi'a "ya jiki? Kamar baza amsaba sai kuma tace "lafiya tana wani cin magani "Allah yaqara lafiya tayi banza kamarbataji mita ceba.
Mujaheed ya batarai yana dubanta yace "ki natsu my badee kirage zafin kishinnan naki, kiyi watsi da zugan munafukai annamimai kisa salama aranki kuzauna lafiya da Bahee sabida aurenmu da ita sunarsa mutu karaba takalmin kaza.
Tayi rau rau da idanu zatayi kuka yamiqe yana girgiza mata kai "a'a sweetie banda yawan kuka alhalin kinsan baki da lafiya, oya share hawayenki ind'auko miki babyn kiganta, ta gyada kai tana share hawaye yakuma cewa "ko kinganta ne? "A'a "tam bani mitoci biyu kigani.
Yana bud'e qofar umma tana sawo kai yaja da baya, umma tasaki murmushi ya russuna ya gaishe da ita ta amsa tare da tsokanatshi tace "angon qarni ya kabaro su mummy nku? Yana dariya ya amsa "tana gaisheki "tam ina amsawa.
Koda ya dawo dauko babyn yasami har Bahijja ta hadama umma tea.
Satinsu uku a asibitin aka sallamesu.
Little B, tayi bulbul da ita sakamakon kula da ita da akayi sosai.
ummanta taso wucewa da ita gidanta don zatafi samun kula sosai amma Badi'a taqi yarda tace ita agidanta zatayi wankan jegonta, dole umman nata tadawo gidanta tazauna domin kula da ita.
Itako tayi hakane duk sabida kada tabarma Bahijja mijinta na tsawon wani lokaci, yanxuma ta qudurta inhar ta tare tana cikin jego to yana gama kwanaki ukunsa na al ada to zata karbi mijinta baza tabar mata shiba kodai dai da na yini ne d'aya ne.
Abba ya tsaida nan da wani sati mai zuwa Bahijja zata tare a gidan mijinta donka haka acikin satin adda Asma'u taqara gyara Bahijja sosai duk kuwa da tuburewan datakeyi mata nabazatasha ba amma bai hanata qara duramata wasu abu buwan ba.
Ayaune da yammacin ranar juma'a dangi suka miqa Bahijja gidan mijinta doctor Mujaheed.
Tasha kuka kamar zata shid'e wanda abin yasoma bawa adda Asma'u haushi tasoma fada ganin haka yasa Bahijja yin shiru.
Kowa ya watse akabarta ita daya ta zuba uban tagumi tana tuna hudubar dasu umma sukayi mata dazun kafin akawota.
HAQURI DAI,, HAQURI shine kalmar dasukayi ta jaddamata kamar suna bata haddarshi.
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*55 to 56*
Kiran sallar magib yasa ta tashi tayo arollah.
Tana nan zaune har akayi kiran isha'i, ta gabatar sannn ta d'ora da shafa'i da wutri.
Karatun QUR'ANI takeyi ahanakali cikin suratul ali imran, idnunwanta lunshe
tanajin wani sanyi da natsuwa yana ratsa mata zuciya.
Bataji sallamarsa sai qamshinsa taji kusa da ita, ta bud'e idanu tana kallonsa yasakar mata murmushi tare da zaunawa agabanta ya wani tankwashe qafafu ta sunkuyar da kai sabida wani irin kwarjini taga yayi mata yau.
Ya d'ago kanta yana duban ta yace "Amarya 'yar shagali kuma kayan jaheed, ta kauda fuska cikin jin kunya tace "nidai yunwa nakeji, da hanzari ya miqe bai jimaba ya dawo dauke da plate ya sanyo qatuwar kaza sai babbar roban fresh milk da kwankwanin malti, ya ajiyesu yakuma fita yashigo d'auke da fukas da cup tare da kayan tea a leda da wata madai dai ciyar kula.
Duk ya jera a gabanta yace matso in ciyar dake kafin tsakiyar dare yayi kema ki ciyar dani.
Ta yamutsa fuska tace "nagoshi "aiko baki isaba kisani wahalar d'auko miki abinci shine zakice min kin qoshi.
"Eh naqoshi, takuma cewa, yasa dariya sosai zuwa can ya tsagaita tare da matsowa jikinta sosai ya d'ibo white rice da soyayyiyar miyar stew wacce taji naman zabo, ya doshi bakinta ta kauda fuska ya had'e rai kamr bai taba dariya ba yace "kici da arxiki ko in danneki ind'ura miki.
Bashiri taso amsa har ta qoshi, ya fidda tsokar kazan tare da miqo mata, cikin sanyi tace wallahi yaya jaheed naqoshi ya gyad'a kai ya d'auko cup ya zuba fresh milk ya bata ta girgiza kai ta kai hannun ta d'auki maltina tasoma tsotsa.
"Uhmm duk salonki yau sai naga sirrin ki kema kinga nawa zahir, harara ta watsa mishi qirjinta da dukan shittin dari da ashirin *(60 ~120)*
Bayan sungama cika tumbinsu suka yo brush tare da d'auro arollah yajasu sallar nafila raka'a biyu, yayi musu adda'a suka shafa, ya kama tanta yayi mata addu'a sannan yayi mata y'an tanbayoyi akan addini kamar yadda sunar manzo SAW yakoyar, tabashi amsa, ya jinjina mata tare da furta "Allah yayi miki albarka, can qasan maqoshi ta amsa da "Amin.
Can tsakiyar dare Mujaheed ya lalibi Bahee d'insa wacce take barcinta mai dad'i hankakinta kwance.
Acikin barci takejin ana tsotsar mata boobs tare da shafata, aiko tasoma maida masa da martani jin abin bana qare bane yasa da falka a zabure tayi arba da Mujaheed yayi mata zir.
Agigice tasoma turasa tana fad'in "jaheed kabari don Allah, ni barci nakeji, shi kam baiko santanayi ba sabida yariga da yayi nisa zuwa birnin ma'aurata, birnin bada fatawa mai wuyar d'auka a wurin kamilar mace amma.
Kuka takeyi tana kiran mummy, umma, Sumy kai har su baby khady takira don wuya.
Mujaheed ko bai sarara mataba saida yasami gamsuwa sosai sannan ya kyaleta.
Ahankali take kuka mara sauti, shi kuwa mamaki ne ya kasheshi najinta a budurwa abinda baitaba tunani ba.
Cikin tausayawa ya rungumeta yana rarrashinta, tayi lamo tana sauke numfashi hawaye sai suntiri sukeyi a face d'in sabida baqaramin wahala tajiba, shi kansa yasan tayi juriya don yasan shid'in bana wasa bane domin ko Badi'a data saba dashi wata rana kuka take saka masa inta gaji balle kuma Bahijja sabon shiga.
"Mai sanyina kishiru hakanan bazan qaraba, yace da ita cikin sigan rarrashi.
Zuwa can ya manna bakinsa akunninta yace "my Bahee duk laifinki ne dabaki sanar dani ke d'in virgin ce ba, dana nabiki asannu yadda baza ki wahalaba.
Itadai wani haushinsa takeji kamar tamake mishi baki amma ba hali.
A daren ya taimaka mata ta shiga ruwan zafi da d'an gishiri, sosai taji dad'in haka.
Kafin tafito yasanza bedsheet ya daukota ya wantar da ita, bayan yabata maganin zazzabi tasha sabida yaji jikinta yasoma zafi, bata jima da kwanciya ba barci ya kawo mata ziyara yad'auketa cak yayi birnin gombe da ita gidan sis Hauwa'u lolx.
Mujaheed bai koma barci ba, arollah ya d'auro bayan ya tsarkake jikinsa.
Nafilfili yasoma jerawa yana mai tsananta nuna godiyarsa ga Allah SWA daya nunamishi aurensa da Bahijja abinda baiyi tsammani ba,
bayan ya riga da yafidda rai da samunta amma cikin ikon Allah sai gashi yabashi ita kuma a cikakkiyar buduwar.
Bayan ya dawo daga masallaci sallar subahi ya cimmata har yanxu bata tashi, ganin lokacin sallah yana qurewa ne yasa ya haye bisa bed d'in yasoma hura mata kunni ta motsa kad'an cikin muryan shagaba tace "mummy wallahi yaya jaheed mugune, ni bazan bishiba ko da yazo d'auka ta.
Murmushi yasaki yace aransa wato mufarkin mummy takeyi kenan har tanayi mata gulmana.
Bakinsa ya d'ora anata yasoma tsotsa baiko damu dacewa barci takeyiba.
Saida ya dauka wani lokaci sannan ya zare harshensa ta bud'e idanu tana kallonsa ya hura mata iskan bakinsa a fuska tare da cewa " 'yar baiwa tashi kiyi sallah lokaci yasoma qurewa domin gari yasoma yin haske.
Da sauri ta sauka sai kuma tasaki 'yar qara ta duqa yayi saurin kamata ta tureshi ta miqe tana d'an d'ingishi ta shige toilet.
Murshi yake tayi shi kad'ai yana shafa sumar kansa yana kallonta harta idar da sallah, batare da ta bari sun had'a idanu ba tace "ina kwana? Katatshi lafiya?
Saida ya rungumeta ya amsa da "lafiyalau, dafatan kema haka, ta yi masa banza ya matseta yana sunsuna wuyanta yana shaqan qamshinta yace "ko inqara miki ajigaraud'in ne? "Miye kuma ajigarau? "Abin jiya da kika sha, "da yaushe akayi hakan? "Da tsakiyan dare.
Da qarfi ta tureshi tasoma kwalla "dama ai kasheni kasoyi jiya Allah ne kawai bai baka sa'aba shine yanzu zaka d'ora, gashi kasami injin, Allah kasake min irin cin xalin d'innan sai na had'aka da Abba ko mummy.
Dariya yake ta mata yana latsa boobs d'inta ita kam sai ture hannunsa takeyi amma yaqi bari sai kawai ta zame ta kwanta bisa sallayar yabita ya haye jikinta tana sauke numfashi da kyat tace "yaya jaheed don sonka da Manzon Allah SAW kabarni inyi barci, ko kuma katafi wurin matarka in samu in sarara.
Baice da ita komiba ya d'auke ta cak yayi room dinshi da ita bayan ya kulle part d'insa.
Daf dazai shiga d'akin ita kuma Badi'a tafito part d'inta.
Sabida tsarin gidan acikin wani babbar parlour mai dauke da seat din kujeru biyu sai wada taccen kitchen da dinning agefe aka yi 3 plats.
'Daya na Mujaheed sai na Bahijja da Badi'a.
Ako wanne plat yana d'auke da 2bedroom da toilets sai kitchen tare da store.
Sai mutum yaga dama zai fito yayi amfani dana babban parlour n.
Bahijja ce ta ganta sabida tana kallo bayan sane.
Afusace tabiyo bayansu.
Bai direta ko inaba sai tsakiyar gadonsa yamiqe zai sauka ta janyoshi ya fad'o kanta tasaki qaran shagwaba tasoma kukan qarya shikam duk ya rud'e ya qamqameta yana mata rad'a akunne, komi yace mata ohoo nadaiji tasa dariya tana cewa "a'a yaya jaheed banyar daba da wannan wayon naka ba.
Matseta yaqarayi ta kwalla qara tare da fad'in "shiiiii zaka fasamin kayan ruwa, yasa dariya yatura hannunsa cikin t-shet d'in dake jikinta.
Kukan da Badee tasaki shi ya dawo dashi hayyacinsa.
Ransa abace ya nuna mata qofa yace "get aut! Malamansu, kowaya kiraki dazakixo kina mana kukan iskanci ko ke sanda nayi miki irin haka wayasa miki idanu? to wallahi inma d'abi'ar dazaki tsiro kenan to tunwuri kiyi watsi dashi domin bazai kaiki ko inaba sai tashan dana sani.
Tana kuka tace "dear akan bazawaran kakemin tijara haka? "Waya ce miki bazawara ce ita? To bari kiji yarda kike tinqaho da 'yancinki kikazo gidannan to itama ha...... Bahijja tayi saurin rufe masa baki tana murumushi tare da girgiza masa kai, sabida da biyu taja hankalinsa don taga sanda Badi'a tabiyo bayansu.
"Maman little B muntashi lafiya, Bahee tace da ita tana wani shigewa jikin Mujaheed.
Harara ta watsa mata tafice tana qunquni, mujaheed yasama qofar key yana maijin haushi shigowar da Badi'a tayi mishi d'aki batare da neman iziniba sabida tasan ai yanzu ba ita kadai bace matarsa amma don kishin banza ta fad'o musu kanta tsaye.
Jikin Bahijja yashige yan mai cewa "bani labarin yadda akayi sandar sunuka yabarki batare da yasha romoba?
Tayi masa shiru ta lunshe idanu tana son yin barci, ya ciza kumatunta tabude idanu tana kallonsa ya ce "ehm fad'amin inji man.
"Allah dai yahana tsananta bincike, don haka kabarni da wannan tambayar naka haka, ni barci nakeji.
"Ok tam nabari amma baqaramin godiya nayi masaba daya barmin kayana cik cik na bareshi akedarsa.
Ta d'ora bakinsa bisa nononsa domin kawo qarshen zancen yayi wani qara ya damqeta yakuma lulawa birnin da manya kadai ke d'aukan hadda a cikinsa banda su oooooo🙈
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*57 to 58*
Kuka takeyi sosai yana aikin rarrashinta, sai sauke ajiyar zuciya takeyi shi kuma yana ta shafamata sumar kai yana fad'in "yi sorry mai sanyina, wannan shine son danake miki natsawon wasu shekaru, Allah yayi miki albarka, nagode sosai my Bahee.
Tayi lamo tana kulle idanunta, barci keson d'aukanta.
Ganin haka yasa Mujaheed tura yatsunsa cikin qasan sumarta yana sosa mata.
Baijima yana mata haka ba barci yayi awon gaba da ita.
Kwanciya yagyara mata bisa qirjinsa, ya kulle idanunsa murmuahi dauke afuskanshi, ahaka barci ya sureshi shima.
Barci sosai suka sha abinsu cike da kwanciyar hankali.
Qarfe 11:05am Mujaheed ya falka ya zare jikinsa ahankali ya fad'a toilet.
Bayan ya tsarkake jikinsa ya d'ora da wankan soap.
Yafito ya shirya wata riga mai guntun hannu na shan iska tare da 3quarter.
Tsaye yayi gaban gadonsa yana qarewa Bahijja kallo sai kuma yasaki murmushi ganin yadda sumar kanta da yasha gyara duk ya hargitse ta cije lebensa naqasa ya furta "yarinya taji maza ta koma abin tausayi.
Ya sunkuya ya mannawa kumatunta kiss da goshinta sannan yafice zuwa babbar parlour n gidan.
Direct dining area ya nufa yasoma bud'e kulolin daya gani awurin.
Sai karo yake da foods masu rai da lafiya sai qamshi ke tashi ya maidasu yarufe yana jinjinawa mummy sabida yasan wannan aikinta ne domin ya tabbar Badi'a baza ta iya wand'annan abincin ba sabida cs d'in da akayimata kuma ma ko bashi yasan itad'in lazy ce afannin girki.
Ya tura qofarta tare da sallama.
Ya cimmata zaune tana shayar da little B.
Ya qatasa ya rungumesu
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*59 to 60*
*wannan shafin naki ne ke kadai Fatima kaka malam, Lallai Sophy ta gamsu kwarai da qaunarki agareta, sosai nake godiya da hakan, Allah yabar qauna ya kuma cigaba da inganta rayuwarki Amin.*
Bilal tunda Bahijja tabar gidan hankalinsa ya tashi yarasa mikeyi masa dad'i amma awani gefe sai yaji gara rabuwar tasu ga kuma wani masifar so da qaunar Munirat dayakeji, ji yake inbai mallaketaba zai iya rad'awa wani mawuyacin haka.
Washe gari yashirya tun sassafe ya isa birnin zazzau.
sukansu Abban munirat da mama yalwa sunyi mamakin ganinsa sabida ko break fast basu yiba ya iso.
Bayan sungama break Abban munirat yatambayeshi ko lafiya? Bai boye masaba ya sanar dashi cewa auren Munirat yakeson abashi batare da tunanin komiba Abban ya tabbatar masa da yabashi ita hakan kuwa yayi masa matuqar yimasa dad'i.
Mama yalwa kuwa murna kamar anbata aljana.
Agefen Munirat ce ta sa bore ita bazata auri mai mataba aiko bako dar yashaida mata sunrabu da Bahijja jiya.
Jikinta narawa tace bata auran mai auri saki kam? aiko Abbnta tare da mama yalwa sukayimata tas tana kuka tace ta amince badon ranta yasoba.
Mama yalwa tayi masa jagora yasanar da Abbansa da hajiyarsa batun rabuwarsa da Bahijja.
Abbansa addua yayi tare fatan Allah yasa hakan shine mafi alkhairi.
Hajiyarsa kam fushi tayi dashi kuma tace bayamunta akan aurensa da Munirat sabida koda ya bata zumunci can masa domin tafahimci auri saki zaiyi tunda dafarawa yasoma da saki.
Da kyat mai martaba yasa ta huce.
Mama yalwa tayi tasawa malaminta albarka wanna da ko shakka babu Allah bazai amsa shiba.
Maryam kam kuka sosai tayi, tayi matuqar baqin ciki da faruwan hakan tayi takiran number Bahijja taqi d'auka tayi mata magana a Facebook taqi kulata, haka abin yayi tadamunta tare da Hajiyarsu.
Bayan watani hud'u akasha bikin Bilal da Munirat tare da kuma na Maryam da angonta usman.
Maryam katsina aka kaita yayin da Munirat suka zauna agidansu Bilal na sati biyu sannan suka wuce kano ta dabo, nace tumbin akuya ba ta giwaba hhhh lolx.
Zamansu mai dad'i yaci gaba da wanzuwa amma Bilal lokaci lokaci sai yayi shiru yana tunanin Bahijja wacce tayi masa nisa.
Dama haka rayuwa take wani lokaci abinda kakeso sai yazamo bara bonka bane shi, sai abinda bakaso shine zai zamo rabonka na har abada.
Shiyasa akeson mutum inzai roqi Allah to yariqa cewa
ALLAH KABANI SONKA TARE DA ZABINKA MAFI ALKHAIRI AGARENI BA NAWABA.
Allah kazaba mana abinda yafi Alkhairi arayuwarmu Amin.
***********
Koda gari ya yaye Bahijja qin fitowa tayi sai da ta tabbatar da Mujaheed yabar room d'in sannan tafito ta kulle shashinta.
Gyara tayi sosai saida ta tabbatar da ko ina yayi tsaf ya d'au qamshi mai dad'i.
Ta shirya break fast d'inta mai rai da lafiya.
Tana zaune tana karyawa misalin 10:00am taji ana kwankwasa mata qofa tayi biris tacigaba da cin abincinta, sabida tasan uban 'yan jaraba ne yazo zai dameta.
Jin anqi daina buga qofar yasa ta miqe taje ta bud'e.
A fusace ya fizgota ta fad'o jikinsa bashiri.
Ta had'e fuska tare da tura baki yasa hannu ya make bakin yana cewa "dama kina jina kika shareni? Tayi masa shiru ya matse mata hannu tasa qara ya saketa yana mai cewa " oya zo muje kiyi break tun d'azun muna ta jiranki, kuma kitanadi bayanin dazakiyinmin na dalilin dayasa jiya kika kullemin qofa.
Ta koma cikin d'akinta tana cewa "nikam naqoshi kuma ni banwani bayani zanyi ehe.
Yabiyota yana tambayarta "Mi kikaci? Tazauna tana nuna mishi abincinta da idanu ya girgiza kai tare da ficewa batare da yaqara cewa komi ba.
Rayuwar gidan Mujaheed kam abin sam barka sabida basa fad'a balle su tadawa mijinsu da hankali sai dai suna zuba kishi shima cikin ilimi tare da wayewa ba irin na haukan nan ba wanda zasu tadawa mijinsu da kowwa nasu da hankali sakamakon fitina da bala'i masara tushe.
Yau girkin Badi'a ce sai salo takeyima Bahijja tana wani iyayi sabida taga duk kansu suna zaune a main parlour suna kallo.
Tawani shige jikin Mujaheed shi kuma yana lallatsa mata kafad'u suna magana qasa qasa.
Sarai Bahijja tagane tayi haka ne don kawai tabata mata rai.
Sai kawaita janyo little B tasoma yi mata wasa suna dariya wanda garin wasan qaramin gyalenta ya zame ya fad'I sumar kanta ya baiyana wanda yake da yawa tare da tsawo gashi yasha gyara sai sheqi keyi.
Ko kulawa batayiba tacigaba da tsillata sama tana cafewa itam yarinya sai dariya take kyalkyalawa.
Mujaheed wanda hankalinsa yakoma kanta ya shagala da kallonta musanman da yaga yarda boobs dinta ke motsawa cikin riga da alama batasa musu bra ba.
Ta miqe sabe da little B ta shige room d'inta tana juya kusu mazaunai kuma da gangar tayi hakan.
Tayi ne kawai don ta rama haushinda Badi'a ta qunsa matane yasa ta tsiri wasa da little B sabida tasan hankakinsa zai dawo garesu.
Tako yi nasara sabida sosai Badi'a ta shaqa barinma da taga yadda Mujaheed yake binta da kallo baki sake kamar wani sauna.
Ganin yana shirin miqewa yabi bayanta yasa ta fizgoshi yakoma ya zauna bashiri.
Tana kallon cikin idanunsa tace "ina zaka? Dakewa yayi yana mazurai ya amsa "amso little B "uhmm barta kawai acan, ai itama ummanta ce zata kula da ita sosai.
Shiru yayi yana mai jin haushin tayi masa cikar na zuwa lasan mai sanyinsa dukka yasan ba lallai bane ta amince masa da hakan.
Sabida indai ba ita ke dashiba wata ranar girkinta, ko da yazo da buqatarsa ba biye masa take yiba, qoqarin tunasar dashi haramcin aikata hakan takeyi.
Sabanin Badi'a kuwa ita baruwanta, ita harma so takeyi taja hankalinsa yazo gareta wai nufinta ta qunsa wa Bahijja baqin ciki.
"Zo muje kaji dear, tace dashi tare da jan hannunsa, binta kawai yayi amma haqiqanin gaskiya hankalinsa yana ga Bahijja kuma sosai yakejin buqatarta nataso mishi.
Tsawon wani lokaci yad'auka yana qoqarin samun cikakken gamsuwa tare da Badee amma hakan yaqi samuwa,, ba don yaji dai daiba ya kyaleta sai don ganin tagaji sosai.
Wankan tsarki yayi ya zauna gefenta yana shafa mata baya.
Cikin murya can qasa tace "dear gaskiya kai d'in inajin qarfin doki ke gareka.
'Yar dariya yayi yace "kuma wallahi ahakanma ba gansuwa nayi dakeba na kyaleki ne kawai ganin kingaji.
Murmushi tayi tare da lumshe idanunta da alama barci zatayi.
Yanan zaune har yaji tasoma sauke numfashi alamar barcinta yayi nisa.
Yamiqe yafice zuwa room d'in Bahijja.
Tana zaune bisa carpet tana shan madarar shanu mai d'umi wanda ta aiki driver nsu yasamo mata, ya shigo da sallama bayan ya murza key a door d'in.
Amsawa tayi tare da miqa masa cup cike da madarar.
Saida ya shanye tas ya dire cup d'in yana lumshe manyan idanunsan sannan yace "miye wannan shi kuma haka? kamar nonon shanu amma gana baya da kauri shi.
Sai da tayi masa dariya ta amsa "madarar shanu kenan a cikinsa suke fidda man shanu sai su saida nonon.
Ya kama baki "taf lallai sunashan aiki, ammafa abin nada dad'i kamar wannan yana nuna boobs d'inta.
Harara ta maka nishi tare da miqe ta koma bisa kujera tazauna.
Binta yayi ya zauna bisa cinyarta baiyi wata wataba ya had'e bakinsa da nata.
Bata hanashiba sabida tasan halinsa intayi musu to da qarfi zaiyi.
Jin da tayi zai zarce yasa ta turashi tana gwama numfashi tace "wai kullum sai na tunasar dakai hakan baidaceba musanman abinda kake shirin yi yanzu.
Yana dafe maransa ya amsa "wallahi mai sanyina nakasa jurewa ne shi yasa.
" to katafi wurin matarka man, tunda yau huruminta ne.
"Uhmm my Bahee ligiligi nayi mata yanxu haka amma abin bai lafaminba sabida haka nakasa haquri sai da nazo wurinki.
Wani malolon baqin ciki taji yazo yatokaremata wuya najin wai yanzu yagama sunna da matarsa amma yake nemanta, qilama ko wanke dattin najasar bai samu yayiba.
Taja zazzafan numfashi tace "au da qazantar jikin wata kashigomin room kenan?
Yayi murmushi yana shirin kamo hanunta ta matsa gefe tana watsa mishi harara.
"Wani murmushi yakuma yi yace "kai my Bahee baki da dama, to sai da na tsarkake jikina na iso gareki sabida nasan sam hakan baidace ba nashigo miki da najasa d'aki.
"To tunda kasan da haka sai ka koma kaci gana dayi mata ligi ligin ko kasami cikakken gamsuwa amma ba wurin Bahijja ba.
Dariya yasa sosai domin yanzu yagano kishin abin taji.
Ya kai dubansa cikin d'akin baiga little B ba yace "ina babay B? "Tana cikin bedroom tayi barci.
Ya gyad'a kai tare da kamota ta zille yabita takuma zillewa.
Haka sukayi ta zagaye parlour n taqi yarda ya kamata shi kuma yaqi bari ta shiga kowanni bedroom balle ta tsira ta hanyar kulle qofar.
Sosai tagaji taduqa tana haki ya kamata shima duqawar yayi yana sauke numfashi.
Rungumeta yayi na wani lokaci.
Saida ya tabbatar sun sami natsuwa sannan yasoma rabata da kayan jikinta.
Idanu waje tace "don Allah kabari yaya jaheed, gobefa muna tare.
"Uhmm nasani, nidai kiyi haquri inyi ko qila nasami sauqin abinda nakeji.
Shiru tayi masa takasa hanashi.
A bisa kujeran parlour n yayi mata masauki, tanaji tanagani yayi ta sarsafata son ransa kamar wani mayunwa cin zaki.
Bayan lafawar komi yasoma magana "my Bahee bakina bazai gaji da gode mikiba, nagode sosai, domin kedin ta dabance cikin mata, Allah yayi miki Albarka.
"Amin ta amsa tana sunne kai aqirjinsa.
Ya safi bayanta tare da rad'amata "ko inqara ne? Sabida nagano kece mai iya d'aukata tsaf har naga yanzu kinason quremin gudu.
Cizo ta manna masa a qirji yasaki 'yar qara tare da kwantar da ita ya haye ruwan cikinta yana cewa "saina rama.
Kukan shagwaba tasaka mishi yasoma yi mata dariya tace "wallahi kagama dani da kace nasoma qure maka gudu, ai wallahi mai iya qureka sai harija kamarka.
"Au nid'in hariji ne? "Eh man, aikai kamafi hariji jaraba,, mai tarawa da mata biyu arana ai sai dai akirasa da harijaju.
Dariya yakeyi har da kwalla zuwa can ya tsagaita yana duban boobs d'inta dasuke a fili yace "kinsan Allah ko yanzu kika bani dama qara damawa zanyi har sai nasaki kukan dad'i "uhmm to naqi bada damar sai kariqe damawarka can a qugunka.
'Dagata yayi "zo muje muyi wanka "anqi salon kaqara cin zalind'ina acan ko? "A'a mai sanyina wallahi bazan miki komiba yanzu sai dai ko anjuma a tsakiyar dare in nagama da my Badee sai in lallabo wurinki. yaqarasa maganar cikin dariyan tsokana.
Tashi tayi tashige bedroom ta kulle.
murmushi yabi bayanta dashi sai kuma yasa hannunsa bisa maransa yana matsawa ya furta "inaga kwai na dasa amahaifata shi yasa naji wannan buqatar nata haka.
yakuma sakin murmushi lallai ba tantama baby na bata yau.
Bayan watanni uku.
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*61*
Bahijjace kwance bisa 3sitter a parlor n mummy sai hawaye takeyi mummy tana zaune a gabanta tana yimata magana ahankali da alama rarrashinta takeyi.
Cikin muryan kuka tace "mummy a fidda cikin kawai inhuta tunda bai riga yazama halitta ba.
Cikin taushin murya mummy tace "a'a yarinyata kibar fad'an haka kada mijinki yaji, kindai san halinsa wata rana hutsune na gaske sannan kuma bakinsan baiwar da Allah yayiwa abinda ke cikinba wata qila shine kad'ai rabonki don haka kibar tunanin fiddashi, kiyi ta addu'a Allah zai baki lafiya wata rana kijj kamar baki taba shiga cikin laluran ciwo ba.
"Ta mummy nabari Allah yakawo min sauqi indawo normal "Amin.
Sumayya ce ta shigo ta zauna bisa hannun kujeran da Bahijja ke kwance.
Tadubeta tana murmushi tace "mummy Allah kirage shagwabata haka, ace kawai don mutum yayi ciki sai yaqi zama d'akin mijinsa inda zai sami lada ninki ninki sai yazo yayi ta lankwashewa wai ciwo ciwo.
"Kinci gidanku nace.mummy tace tare da yi mata daquwa.
Tana dariya ta kuma cewa Allah gaskiya nake fad'a ace tayi ta zama a gida kamar wata mai jego wannan inaga intazo jego sai ta yaye kenan ko? "Sai tayi uwaki ce nace, mara kunyar banza, kinzo kin isheta da surutu kamar aku.
Sumy dariya take tayi dai tace "Almuna funfun ce ai mummy domin itama taqosa ta koma gidanta don d'azun tacemin tasami sauqi sosai kawai langabewa takeyi wai bata son komawa yanzu.
"La'ila ha'illallahu! Mummy wallahi sharri takemin bamuyi haka da itaba sam.
"Nasani rabi da ita tayi tayin rashin kunyarta tagama ba inda zaki koma sai kin qara samun sauqi.
"Aikuwa dai mummy hakan bai daceba, amaidawa mijinta da matarsa kawai yau, tunda shi d'in likitane zai iya kula da ita fiye da ku Allah.
Dundu mummy tayi mata mai kyau wanda saida ta gantsere tare da miqewa tana cewa "daga fad'an gaskiya za a illa tani to nayi nan, Allah yaqara lafiya yasa baza kiyi raki yayin labour ba don naga alama baki da juriya ace daga d'an laulayi amma duk kinbi kin langabe kamar wata kagwani.
"Mummy kinjita ko? Tace cikin sonyin kuka "kyaleta lokacin tane zaki rama bada jimawa ba.
"Tayiwa Bahijja gwalo tafice tana dariya.
"Mummy barci nake sonyi amma parlour n yayimin haske "to tashi muje ciki ki kwanta.
Tamiqe mummy ta kamata ganin tana tangad'i kamar zata fad'i.
Barci sosai tayi don bata tashiba sai misalin 4:15pm.
Wanka tayi da ruwa mai tsafi sosai, taji dad'in jikinta ta d'auro arollah tafito ta zura jallabiyarta na sallah tare da dogon hijab ta zauna ta gabatar da sallar zuhur da asar tayi addu'a sosai tare da roqon Allah yaraya abinda take d'auke dashi.
Shafa mai tayi da farar powder kad'ai sai ta sanya wani atamfa mai ruwan kwai da digon baqi tayi kyau sosai duk da bawani kwalliya tayi ba.
Parlour ta fito inda ta tadda Badi'a da qanwarta Atika tare da yayarta mabaruka sunzo duba jikinta.
Da murmushi ta isa inda suke tasa hannun ta amshi little B ahannun Atika tamanna mata kiss akumatu tana cewa "Namesy nayi kewarki sosai, ina qiri niya? "Yananan kam saima abinda yaqaru. Cewar badi'a "haka akeso ai alamar lafiya kenan, ta amsa mata tana qara rungume takwararta.
Cikin fara'a sosai tagaisa dasu sukayi mata ya jiki ta amsa da Alhamdulillah tare da yi musu godiya.
Sunanan zaune suna hira mummy ta iso ta dubi Bahijja tace "ashe kintashi? "Eh harnayi sallah ma "aha hakan yayi kyau.
Baqinki tun d'azu suke jiran tashinki ai "ayya ashe sunsha zama sosai "bakomi ai, badi'a tace.
"Mizakici yanzu? "Uhm mummy banjin yunwa "a'a kam ayi haka kuwa? Tun safe rabonki da cin wani abu fa "to mummy abani kunun kanwa "kunun kanwa kuma? "Eh mummy shi nake jin sha "ok bari adama miki, Allah yasa yazauna miki "Amin mummy na.
Cikin 30mns mummy takawo mata kunun sai turirin zafi yakeyi.
"Yawwa mummy nagode tace tare da soma d'iba tana sha bata kojin zafinsa.
"Jira akawo miki suger "a'a nafi sonshi haka mummy.
Cikin ikon Allah har ta qoshi bayi amai ba. Mummy tayi murna da hakan sosai.
Su badi'a basu bar gidanba sai daf da magriba.
Ahanyarsu na komawa gida mabaruka ta dubi badi'a wacce hankalinta ke kan tuqi tace "amma wani mataki zaki d'auka akai? "Nami ba? "Kishiyarki "to mitamin dazan d'au mataki akanta? "Au baki lura da banbancin da za anunawa 'ya'yanki nan gaba ba? "Ban banci kuma aunty mabaruka "eh sabida nagano sunfi sonta kuma haka zasu nunawa 'ya'yanta so fiye da naki "uhm in wannan ne to kisani har uban gayyar yafi sonta kuma hakan bai dameniba tunda baya wulaqantani ita kuma bata nunamin komi sai indai har ni ne na tsokaneta to zata rama cikin ruwan sanyi wanda da aqarshe nice zan yini cikin qunci sabida ta iya takonta bata taba nunamin bacin ranta komi nayi mata.
"To koma dai miye yakamata ki d'au mataki ta hanyar sawa amallake miki iyayensa da shi kansa yazamo kece agabanta.
"sosai kuwa aunty tamiqe tsaye akansu domin koni nagano zata fuskanci matsala nan gaba. Atika ke fad'an haka.
"Allah ya kiyaye in bi malamai akan miji da kishiya Allah yakiyasheni tabewa da toshewar basira,
kuma da kukeyi Allah ya shirya ku kubari, sannan bana son qarajin wannan zancen, ni dai nasan mijina na sona hakama danginsa itama Bahijja na fuskanci bata da matsala don haka inzakubani shawara to kubani na in zauna lafiya da ita ne ba wai inbi hanyar banzaba, ko boren danayi abaya shima don bansan ya zamanmu zai kasance bane ganin tafito daga danginsa.
Addu'a kam nasa ayimin akan Allah yacigaba da bamu zaman lafiya ba wai wani mallaka ba.
Dukkansu shiru sukayi suna zaginta a cikin ransu dama sunso ne ta amince su ci kud'inta sabida duk yanda suke uwa daya uba daya to suna jin haushin tasami miji nakece raini.
Oooooo kunji Rayuwa ba jama' a, ace jininta suna yimata hassada Allah yasa muda ce Amin.
Bahijja tasami sauqi sosai mummy tace qarshen sati nan zata koma gida amma bata sanar da mujaheed ba kuma ta hana ta fad'a mishi.
Tafito daga wanka ta zauna tanayin kyalliya taji an rungumeta tare da cewa mai sanyina kinajin dad'in ki fa.
Sai da taji tsoro ta kafeshi da idannu ta cikin mirror tace "amma kasan bawa mai yaro ciki tsoro yana haifar da matsala ko? "Affuwan mai sanyina ba tsoro na bakiba nazo duba lafiyar baby nane daganan inyi masa service.
Harara ta maka mishi tace "tunda ga qarfe ko? Sai da ya manna mata kiss awuya sannan ya amsa "wannan audiga ce mai tsananin laushi da dad'in latsawa ta ko ina "uhm nidai ka kyaleni insa kaya "na hutash sheki, yasoma shafata yana wani qamqameta.
Cikin rawar murya tace "miye haka yaya jaheed? Ko ka manta a d'akin mummy muke ne? Yanzu Intashigo ta ganmu fa muce mi? "saida na tabbatar da batanan sannan nazo baki dad'i "bana so to.
Yasaki dariya yana qoqarin janye towel din data d'aura, mummy ta shigo tana cewa "yarinyata nafita makwafta yin barka kina barci, cikin gaggawa Mujaheed yasaketa tare da matsawa gefe ya sunkuyar dakai yana sosa k'yeyarsa cike dajin nauyi sabida sam baiyi tunanin zata dawo yanzuba.
Kallo d'aya mummy tayi musu ta girgiza kai takoma da baya.
Bahijja Kamar zatayi kuka tace "kaga abinda nake fad'a maka ko? Nidai Wallahi kagama bani kunya, nikafita kabani wuri batare da yace da ita komiba yasa kai yafice.
Yana fitowa mummy tace "zonan Mujaheed, asanyaye ya iso gabanta ya zauna tare da sunkuyar da kai qasa kamar mai shirin d'aukan karatu.
*mra j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWA BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*62 to 63*
Sai da ta d'auki lokaci tana kallonsa sannan tayi gyaran murya tace "koma katayata shirya kayanta ka d'au keta kutafi can gidanku kuqarata da rashin kunyarku
Ya qara soke kai qasa yaqi motsawa ganin haka ta miqe ta nufi kitchen tana mai cewa "kunyar munafunci ba.
Yana ganin ta bar wurin ya miqe da sauri ya koma room d'in.
Tagama shiryawa zata fito sukaci karo tayi baya zata fad'i yayi gaggawan tarota ya rungume tsan tsan yana dariya tasaki 'yar qara sakamakon matsetan dataji yayi mata sosai.
Sakinta yayi tare da janyo trolley d'inta yasoma zuba duk abinda yasan mallakinta ne.
Tsaye tayi tana kallon ikon Allah har yagama had'awa ya rufe ya d'ago yana kallonta fuskannan tasa kamar gonar audiga yace "sanyo hijab d'inki mutafi.
A yatsine tace "ina? "Gida "nan d'in halan daji ne?
Jan hannunta yayi yana cewa "bana da lokacin fad'a yanzu sabida nid'in ango ne kinga dole in lallabaki kona sha romon cikin natsuwa.
Harara take watsama kyeyarsa kamar idonta zai fad'o, shi kam ko sanin tanayi baiyiba sai zumud'i yakeyi tamkar wata tsuntsuwa maisuna wai marai mai rawan jiki.
Suna fitowa parlour n ya saketa ya qarasa gaban Abba wanda yake zaune bisa 3sitter a gefensa na hagu mummy ce zaune d'ayan gefen na dama kuma umma ce zaune suna magana da alama suna tattauna wani abun ne.
Cikin fara'a Abba yadubeshi yace likita bokan turai kuma da alama kazama bokan mummy nka sabida da katsaya yi mata laku laku to da zatayi ta riqe maka mata ne har sai ta yaye abinda zata haifa.
Yana dariya qasa qasa cikin jin nauyi yace "ina yini Abba "lafiya lau doctorn marasa kunya cewar mummy nka.
Ji yayi kamar ya nutsu awurin don kunya barinma da yaga umma na dariya sosai, domin ainun yanajin kunyarta tun fil'azal.
Can ya tsinkayi muryanta tana fad'in "rabi da Abbanku kaji maza d'au matarka kutafi, ai dama anashin maidamaka da ita ne kazo sannan gaskiya kayi qoqari sosai kusan watanni biyu fa ta share a gida, Allah yayi albarka dai "Amin su Abba suka amsa.
Yayi musu sallama yafice janye da trolley d'inta.
Hawaye tasomayi mummy ce tazo ta janyota tasoma rarrashinta da kyat tayi shiru.
Gaban Abba ta duqa ya dafa kanta yace "ayi ta haquri da rayuwa kinji ta d'aga kai sama alamr amsawa.
"Ba inda keyi miki ciwo yanxu ko? Ta amsa "eh "tam madallah Allah ya raba lafiya "Amin mummy ta amsa.
Gefen umma ta kalla taga tana da murmushi hakama mummy sai murmushi suke tayi ta sadda kai qasa tana tunanin ko murmushi misukeyi haka oho.
Haka ta taso tana sharan kwalla sabida sosai takejin zatayi kewar mummy.
Sun d'auki hanya Mujaheed ya dubeta yasa dariya ta tura baki tana hararansa yakuma kwashewa da dariya ya buga sintering yaso yiwa kansa kirari "sai ni dodon matana, sai ni mai basu dad'i a tsakiyar dare, saini jarumi mai nuna bajinta, saini maisa wata yarinya 'yar fara sol kukan dad'i musanman intajita bisa qirnina.
Kauda fuska tayi tana kallon gefen titi.
Haka yayi ta tsokanarta amma tayi masa banza.
A qofar wani babban gida yayi horn mai gadi ya bud'e get suka shiga ciki.
Idanu tasoma rabawa ganin gidan babbane sosai ga wurin wasan yara nan tare da kayan wasansu, sosai wurin ya burgeta barinma dasuka fito ta hango ruwa fari sol acan nesa dasu da alama swinepool ne ga shuke shuke nan dangin fruits sunyi masa rumfa.
Sai murmushi takeyi tana jinjina kai tana jin aranta dama ace gidansu ne.
Hannunta yaja suka qaraso gaban wasu flats guda uku.
Biyu aciki sunsa daya atsakiya sunyi round kamar circle.
Style din ginin ya burgeta ainun.
"Gidan waye mukazo yaya? "Gidan mijin kine.
Idanu waye tace "da gaske kakeyi? "A'a da qaryan dana saba yimiki nakeyi.
Ta batarai tace "daga tambaya sai cibi yazama qari "kuma zai zama dai, ta fizge hannunta zata koma baya ya janyota zuwa bakin flat d'in dake tsakiya yasa key yabud'e suka shiga bakinsa d'auke da bissimillah ita kuma sallama tayi.
Parlour ne babba wanda ke d'auke da 2bedrooms sai toilets.
bayan ya tagama gani ya kuma janta zuwa wata qaramar qofa dake gefen dama sai ganinsu tayi cikin flat mai kyau wanda yake dauke da 3bedrooms tare da toilets sai kitchen wadatacce tare da store ya kuma dawo da ita ainihin inda suka soma shiga yabi gefen hagu shima qofa qarama ya bude suka shiga flat d'in, komi iri daya da wanda suka fito yanxu.
Bayan sundawo ainihin babbar parlour n suka shiga bedroom wanda yaji komi na buqata ya zaunar da ita bisa bed yashiga bathroom ruwa ya watsa sannan ya zauna gefenta yana murmushi ta kafeshi da idanu tana tuhumarshi gidan waye? Yagano hakanne dubi da irin kallon datakeyi masa.
Ya kama hannunta ya riqe qam sannan yasoma magana "mai sanyina ki kwantar da hankalinki domin kina gidan mijin kine halak malak, na dad'e dasoma ginawa amma da flat biyu za ayi to sanda mai wuyar ragumi ya kasani akanki sai na maida ginin flats uku sabida nasanza ra'ayina akan mace d'aya zanyi na koma biyu,, to sai yanzu aka kammala ginin, su Abba da umma sunzo sunsa albarka har da sis Sumy tazo satin da yawuce, yanzu kayan d'akunanku za agama zubawa sai mutare ciki.
Adda'a tayi masa sosai tare da nuna murnanta afili.
Yana gyad'a kai tare da lunshe idanunsa, girgiza kai tayi kawai aranta tace jaraban zai motsa kenan, ilai kuwa taji saukan hannunsa bisa nashanunta tare da kawo bakinsa bisa labbanta sai abinma yabata dariya shima dariyan yasa, can qasan maqoshi yace "yarinya tasan dad'i "uhmm dad'i ko wuya, ya kwanta rairai bisa bed yace "oya ragemin kayan jikinki kizo ki hau don yau kina sama ni kuma ina qasa, cikin jin kunyar zancesa ta matso ta kwanta bisa qirjinsa ya rungumeta yana kai mata kisses masu wuyar fad'a hhh lolx
Sai bayan sallar isha'i sannan suka baro gidan cike da annashuwa.
Bahijja jitayi kamar ace ita d'aya ce mallakinsa sabida yau taji dad'in tarayyansu sosai jitayi bata taba jin dad'in abinba irin yau.
Kyal kyal nace su bahee anshigo system kamar takwaranta hhhhh lolx.
Kwanci tashi ba wuya gashi har cikin Bahijja yashiga watan haihuwa.
Zamansu kuwa da badi'a sambarka sosai suke mutunta juna.
Tun kimanin watanni biyu da ya wuce suka koma sabon gidansu.
Awani yammcin ranar laraba naquda ta kama Bahijja, Mujaheed yana gida ko kafin ya fidda mota faya ta fashe ya dubata yaga lallai haihu tazo daf don haka d'akinsa yakaita cikin ikon Allah cikin mitoci goma ta haihu lafiya, sai bayan ta haihu ya kira Badee tazo tana ta mamakin lamarin.
Shiya gyarata tsaf har dinki saida yayi mata sabida babyn yaqarata.
Shida badee suka wanke yaron qato mai kyau kamar babansa.
Saida suka gama komi sannan yakira su mummy yafad'a musu aiko baqaramin dad'i labarin yayi musuba.
Sumayya tazo tun a ranar sai tsokanar Bahijja takeyi wai tasan tasha ihu badee ce take ta kareta tana fad'in aiko taba marad'a kunya domin koni dake cikin gidan kukan baby naji.
Sumy dai taqi yarda wai baki suka had'a kada afad'a mata amma tasan dole sai tayi kukan haihuwa, ita dai lumshe idanu tayi tana son yin barci amma hayaniyar Sumy ya hanata.
Ansha artabu sanda mummy tace yamaido mata da ita gida ayi suna acan yace shi bai son wankan gidan nan yaqi kaita har ana gobe suna baida niyyar kaita, mummy dakanta tazo ta tafi da ita lokacin baya nan yana wurin duba patients d'insa da yayiwa operation.
Koda yadawo yasami labarin antafi da ita cikin fushi ya kira wayarta yayi tamata fad'a yaqi saurarenta sam ganin haka kawai sai ta fashe masa da kuka jin kukanta yasa jikinsa yayi sanyi sai kuma yakoma rarrashinta itama taqi sauraronsa tama kashe wayar gaba daya tayi jifa da ita gefe, Sumy dake sauraren komi tasa musu dariya, "kifita ki kyaleni sis ko muyi bala'i dake yanxu, tace wa Sumy "a'a ba ayi haka daniba nayi nan sai goben, banza tayi mata tana jan hanci domin sosai yabata haushi ta furta "haba don Allah ace shidai baya da kawaici sam,, mutum yayi tayin abu kamar mai mata d'aya.
Ranar suna baby yaci sunar Abbansa suna kiransa da sultan.
Ansha shagalin suna mai yawa kam yaro yayi goshi sosai.
Mummy taci gaba da kula dasu tare da gyara mai jego ciki da bai.
Sunyi kyau abinsu masha Allah.
Ana saura kwana biyu suyi arba'in da hantsi tana zaune a dakinta gefen gado tana shayar da sultan Mujaheed ya shigo da sallama ta d'auke kanta gefe ta amsa ya matso ya zare nonon abakin yaron ya daukeshi ya shinfid'a tsakiyar gadon ya zauna sosai tare da bude qafafunsa tanajinsa tayi masa banza sabida tunda ta dawo yake fushi da ita tanajinsa ko yashigo gidan d'ansa kawai yake nema da zarar yaganshi zai fice batare da yanemi ganinta ko jin lafiyar taba, sosai abin yake bata mata rai, mummy ce take lallaminta har ta sakko.
"Mai sanyina affuwan yace da ita yana matseta, wani zabur tayi ta miqe jin kayansa amiqe tana zunkurinta, ta d'aure fuska tamau tace "nibakayimin komiba "tam in hakane kisaki fuskanki kuma kizo in baki dad'i "harara ta dalla mishi tace "ai dama nasan qarshen zancen kenan kazo hutawa ajikina to bangama jegoba kuma bana da tsarki don haka sai kaqara gaba can wurin matarka kabata dad'in amma nikam nayafe.
Nufota yayi ta kwasa da gudu tayi parlour ganin ya biyota da gudu shima yasa ta fice ta nufi part d'in Abba taja ta tsaya abakin qofar shiga parlourn tace "tunda karaina su mummy bari muga shima Abban zakanuna mishi fitsaran nakane.
Ciza lebansa naqasa yayi ya juya ya nufi get yana aiyana abinda zaimata inta shigo hanunnsa nan da jibi. Dariya tasa mishi.
Kwanarsa biyu baizo gidan gaid su Abba ba sai dai yakan kirasu a waya ya gaishesu.
Wai fushi yayi da Bahee d'insa.
Ranar da yacika kwana uku yayiwa gidan tsinke kuma ranar kwanar Bahijja biyu dayin arba'in don haka da biyu yazo amma abin haushi sai yasami labarin kwanarsu biyu a bauchi ita da Sumy tare da mummy.
Dama ita d'in 'yar bauchi ce shine ta tafi da Bahijja tare da Sumayya bikin 'yar qaninta da za ayi wanda ko Mujaheed bai san da bikin ba saifa yanzu da yazo gidan amma Bashir shi yasan da batun mummy ce tace ta hana yafad'a mishi.
Ranshi yayi mugun baci, yana ganin da sonran Bahijja mummy keyimasa hawan qawara akanta haka amma inbanda da hadin bakinta ta ya za'ayi ace ayi tafiya da ita har na wasu kwanaki batare da tasanar dashiba koda ta waya ne amatsayinsa na mijinta, yaja dogon tsaki badee dake zaune gefensa tayi hanzarin tambayarsa "lafiya kuwa abbun little B ya amsa "lafiya lau amma inajin gobe zanje bauchi ta jinjina kai tana mai cewa "kace garin bauchi zaisha baqi kala kala ga su mummy a can kaima gashi zaka cinmasu, dubanta yake cike da mamaki, wato ashe tasan su mummy sunyi tafiya amma takasa fadamishi don kini bibi.
Yanaji tana yi masa magana yayi banza da ita domin itama haushinta yakeji yanzu.
Da 7:00am Mujaheed tayi nisa bisa hanyar bauchi zuciyarsa cike da qudurin hukuncin dazaiyima Bahijja inta shigo hannunsa sabida yagama fahimtar don ta lura yafi samun nutsuwa da itane yasa take garashi son ranta, to zata gane kurenta kam.
Sai 2:00pm ya isa garin bauchi.
Gidan cike da mutane da alama ranar aka d'aura auren.
Kawanninsa sai murnan ganinsa sukeyi shi kuma yanata kwasan gaisuwa.
Su Bahijja suna dakin dada mahaifiyar mummy hiran zamaninsu tsohuwar ke basu suna ta kwasan dariya suka cikayi sallamarsa abakin qofa.
Gaban Bahijja yayi wani irin faduwa ra!!
"Lale lale da mijin kwali, tsohuwar tace. Mutanen dakin sukasa dariya.
Bayan ya gaisheta da yimata fatan alkhairi, ta amsa tana tambayarsa aikinsa da kuma dayar matarsa "duk lafiyalau dadata matar arziki bata tsiyaba, nanma dariyan aka kuma sawa.
Bahijja jikinta na rawa yasoma sabida tasan ba don Allah yazoba, asannu ta zame jikinsa tabar d'akin batare da kowa ya luraba sai shi kad'ai uban gayyan.
Tana fitowa yabiyo bayanta.
Caraf taji an danqe mata hannu sai da ta girgiza domin taji tsoro sam bata kawo yaga fitarta ba.
bai zame ko ina da itaba sai cikin motarsa yayi mata key ya fice daga gidan.
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*64*
Tafiya yayi mai nisa da ita, tana ta tambayarshi ina zashi da ita yayi mata banza ganin haka itama tashareshi ta maida kanta gefe tana kallon tsarin garin bauchi.
Suna zuwa get d'in wani hotel ya danna hancin motarsa ciki.
Sai da ya gyara parking sannan ya juyo yace "fito muje "ina? Ta tambayeshi Bai bata amsa ba ya bud'e qofar ya zagayo gefenta ya bud'e mata tare da janyo hannunta tayi saurin fizgewa tace "sabida baka kishina shine zaka fito dani cikin mutane ba mayafi a tare dani ko?
Ya miqa hannunsa kujeran baya ya d'auko hijab ya miqa mata yana cewa "dama nasan wata qila in taho dake ba gyale a tare dake shi yasa nayo miki guzurin wannan.
Sanyawa tayi tare da fitowa ya kule motar suka jera harzuwa d'akin daya kama sanda ya iso garin.
Wanka yashiga bayan ya tabbatar da ya murzawa qofar key tare da zarewa ya boye sabida gudun kada yazo baigantaba kafin ya fito.
Bai jimaba ya fito ya iso gabanta ya tsaya ta d'ago tana dubansa ya had'erai yace "shiga kiyi wanka, itama fuska a had'e ta amsa "bazanyi wanka a hotel ba "ok tam yayi miki kyau ai, dama nafahimi ni ban isa dakeba shiyasa ina baki umurni kinaqin aikatawa kamar yadda kika sa qafa kika yi tafiya mai nisa har kikayi wasu kwanaki batare da saninaba ina matsayin mijinki, abin iko da ke.
Shiru tayi masa yayi ta fad'ansa yagaji taqi ce masa kanzil.
Abinko yayi matuqar qona mishi rai.
Ya fizgota daga inda take zaune ya jefata bisa bed yabita ya danne sosai tayi qara tasoma magana tana haki "don Allah yaya jaheed kayi haquri nasan banyi daidaiba, natuba bazan sakeba kuma wallahi naso in sanar sakai sai mummy ta hanani.
Ya d'agata yana yimata wani kallo wanda yasa tayi saurin kauda fuskanta gefe sakamako ganin tarin fitina acikin idanunsa.
"Mummy take aurenki kenan? "A'a ba ita bace amma naga ta isa tayi iko da matar d'anta koda ace bani bace danake matsayin 'yarta "uhmm to yayi miki kyau, amma kisani wannan abinda kika aikata kinjama kanki don yau sai kinyi kuka a hannuna, shine hukuncin dazanyi miki, in kinso gobe kiqara ni kuma incigaba d'aukan mataki ta hanyoyi kala kala.
Idanunta yaciko da hawaye cikin rawar murya tace "yaya jaheed kayi haquri don Allah kabari mukoma gida sannan kuma kaga nabaro sultan agida kada yayi kuka.
"Kinsan Allah Bahijja yau sai naji dad'ina dake, sultan kuma wacce taja mishi sai tayi rainonsa amma tabbas sai na fanshe wulaqancin da kika yimin.
Tanaji dana gani yayi ta yamutsata, tayi qoqarin jurewa kada tayi kukan da ta fahimci shi dayakeson ganin tayi amma ina ta kasa sabida da mugunta keyi mata gakuma gyaran da tasha wurin mummy ta matse sosai jitayi banbancin abin da fist night d'inta kad'an ne don wannan duk irin muguntar da yakeyi mata tanajin test d'in abin sai dai tagajine sosai shi kuma yaqi saurara mata.
Ganin inta kyalesa zai yi mata illah yasa tasoma had'ashi da Allah da Annabinsa tana kuka sosai.
Janje jikinsa yayi yana maida numfashi don shima yagaji tsaban mugunta ne yasa shi qin d'agata, ita kuwa sai kuka take yi masa mara sauti.
Bayan ya tsar kake jikinsa ya sakai yafice ko kallon inda take kwance tana kuka baiyiba, balle tasaran zai taimaka mata ta gyara kikinta.
Yana fita yasa key ya kulle qofar ta baya.
Wani kukan taqara saki cike da matsancin jin haushinsa.
Bayan tayi kukanta tagaji ta miqe tashiga toilet ta gasa jikinsa sosai sannan tayi wankan tsarki, tafito ta maida kayanta ta gyara gadon tsaf sannan ta kwanta tanajin alamun zazzabi nason kamata.
Sultan kawai take tunawa tana share hawaye, ahankali ta furta "kayi haquri Abbana, Ubanka mugune bai son kawaiciba sam sai mugun son kansa ya sani kawai.
Mujaheed gidan yakoma ya tsaya awaje ya kira Sumayya yace takawo mishi Sultan.
Cikin mintoci uku ta kawo masa shi, ya amshesa yana cewa "koda annemesu kice suna tare dani ta amsa da "to tana qunshe dariyanta kada yafito fili ta bani dashi ganin yau ba rahama a fuskansa.
Bahee kam wani barci ne ya kwasheta mai dad'i wanda taba falkaba sai bayan sallar magriba.
Ta tashi bakinta d'auke da hailalah sai kuma ta zabura ta miqe tsaye ta isa bakin qofa taja tajita kulle ta dawo ta zauna bakin gadon tana matsan kwalla.
Jin datayi nononta yana xuba yasa ta sa bayan hannayenta tana jijjigasu hawaye na zuba a fuskanta sabida tunanin yanzu Sultan yana can yana kukan zaisha nono.
Kukan yaro taji kad'an kad'an cikin toilet kuma tabbas muryan Sultan ne.
Da gudu ta fad'a cikin toilet d'in sai kuma tayi turus tana kallon su.
Mujaheed ya taqar qare sai wanka yakema yaro, soap ne yashiga mishi ido shiyasa yake kuka.
Sunkuyawa tayi ta amsheshi tacigaba da yi mishi wankan tana murmushi sabida sosai ganin yaronta yasan yaya mata rai sai tajima duk tarin haushin datakeji na Mujaheed tanemeshi ta rasa.
Atare suka shiryashi don kafin ya iso saida ya tsaya awani super market yayi misu siyayyar abinda zasu buqata na tsawon kwanaki biyu.
Soyayya mai wuyan fad'a suka sha abinsu a tsawon kwanaki biyun dasu kayi tare.
Bayan sallar la'asar suka shirya zai maidata wurin su mummy don yayi waya da Sumayya tace masa duk yanda ake ciki ya maidota yau sabida mummy ranta yabaci.
Abakin get ya tsaya ua kama hannunta yana cewa "bazan shiga cikiba domkn nasan had'uwarmu da mummy bazaiyimin kyauba, sabida haka nayi miki sallama tun yanzu don gobe sanmako zanyi inkoma, sai dai ince sai kindawo kuma sannan nagode da kulawanki Allah yayi miki Albarka.
Asanyaye ta amsa "Amin.
Tafito tayi cikin gida gabanta na gad'uwa domin bata san yazasu kwashe da mummy ba.
Mujaheed ya nemi wani yaro yashiga mata da kayanta tare da kayan marmarin da yasaya mata ahaya, yaja motarsa yanufi masaukinsa zuciyarsa cike da kewar mai sanyinsa.
*Ayimin affuwa insha Allahu zan gama kafin sallah*
*mrs j moon*
[10:05AM, 9/4/2017] Mrs J Moon😊: *RAYUWAR BAHIJJA*
Dedicated to mumm Abdul *(Bebeelo)*
©Safiyya.
*65 to 66*
Tana shiga harabar gidan ta had'u da Fatima, abokiyar wasan su Mujaheed.
Tarako saurayinta bakin motarsa zai tafi.
Dariya tasoma yiwa Bahijja tana nunata da yatsa.
Harara Bahijja ta doka mata tare da jan siririn tsaki ta wuceta, tanaji saurayin yana ce mata "sannu da zuwa aunty tayi masa banza tayi gaba, sabida dariyan da Fatima keyi mata yabata haushi.
Part d'in dada tashiga d'auke da sallama.
Dada ce ta amsa mata, tasami gefenta tazauna tana wani sunne kai, dada ta rankwashi kanta cikin wasa tace "shine kikabi mijinki wurin aikin dayazo aiwatarwa ko? Kika barmu muka sha bikinmu mukad'ai ke kuma kina can kina taya mijinki aiki.
"Aiko ta tayashi aiki sosai don gatanan duk alamun gajiya ya baiyana atare da ita kam. Sumaya ce ta kefadan haka sanda tashigo d'akin d'auke da kayan Bahijja ita da Fatima.
Harara Bahijja ta watsa musu, suka qara kwashewa da dariya.
Dada ta dubesu tana cewa "kai lafiyanku qalau kuwa? "Ras muke tsohuwa mai ran qarfe, cewan Fatima.
Dada tayi mata daquwa tana cewa "ubanki kuma mai ran katako.
Aiko suka kwashe da dariya har Bahijja.
Sumy ta bude ledar fruits ta d'iba da yawa ta wanko tare da yanyankasu ta kawo tsakiya ta ajiye kowa yasoma sha ana hira cikin raha.
Mummy ce ta shigo d'auke da kwaryar fura damammiya wacce tasha nono,,
ta zauna tana sha kad'an kad'an.
Bahijja ta rarrafa gabanta tace "mummy ina yini? Fuskanta d'auke da fara'a ta amsa "munyini lafiya? Shiru tayi, mummy tayi murmushi ta d'ago kanta dake sunkuye tace "ina mijin naki? Sai da ta tura baki ta kauda fuska ta amsa "yace agaisheki, "a'a kune abin gaidawa ai.
Kanta tayi saurin kifawa a cinyar mummy tana dariya "ja ira mara kunya donmin yanzu kinbi layin mijinki narashin ta ido.
Ita dai takasa cewa komi don tsaban jin kunya da ya isheta, su Sumy tare da dada sai dariya suke mata.
Sosai taji dad'i yadda mummy batayi mata fad'aba abinda take ta zullumi.
Ta d'ago batare da tabari sun had'a idanu da mummy ba tace "zansha furan mummy, miqa mata kwaryan tayi tare da miqewa ta d'auki Sultan da Abbie tace "kuzo muje kugaisa da Baffana, wato mahaifinta.
Washe gari tunda sassafe Mujaheed yakirata yasanar da ita ya dauki hanyar gida tayi masa fatan alkhairi.
Saida sukayi sati biyu agarin bauchi sannan suka nufo gida sukabar dangi cike da kewarsu musamman dada wacce a 'yan kwanakin tayi mugun shaquwa da jikokinta barinma insun soma tsokanar junansu tare da kawo qaran junansu wurinta, a inda ita kuma zatayi tamusu dariya.
Washe garin ranar dasu kadawo Abba ya kira mazajensu ya umurcesu da su d'auki matarsu.
Mujaheed sai zumud'i yakeyi shikam Bashir sarkin kamewa ne koda yana son abu bamai ganewa sai sirrinsa wato matarsa bai nuna zakad'insa afiliba amma tabbas yayi kewar zumarsa.
Awani yammaci Mujaheed ne tare da matarshi sunsashi a tsakiya suna ta hiransu cikin nushad'i, yaransu kuma suna gefensu suna wasansu cikin motocin wasan yara.
Yanzu little B shekaranta biyu da 'yan watani yayin da Sultan yake da shekara d'aya dai dai.
Sunyi girma abinsu kamar sunfi shekarunsu ga wayau garesu kamar me.
Bahijja ce ta miqe tana cewa "bari inshiga ciki, bata jira amsawarsu ba tayi gaba cikin d'an gudu gudu tashige.
Mujaheed yabi mazaunanta masu d'aukan hankalinsa da kallo yayin dasuke motsawa sandata take tafiya cikin d'an gudu gudu sauri sauri.
Tana shiga room d'inta ta tube kayan jikinta tana shirin murd'a handle d'in toilet taji an rungumeta tabaya.
Ta juyo tana kallonsa taga yana wani lumshe idanu yana matso da bakinsa bisa labbanta tayi saurin gocewa ta dawo ta zaune gefen gado shima a gefen gadon zauna yana tare da qoqarin janye towel d'in data d'aura.
"Wai yaya jaheed miyasa baka da kawai cine kuma bakasan zurun ba, tace dashi cikin d'aure fuska.
Yana sunsuna wuyanta yace "akanki ne banaji sannan bana gani sam har sai nasha ni'imarki nakejin dai dai "uhm nasan da haka amma don Allah kakoyi kawaici atsakaninmu duk danasan kana qoqarin kwatanta adalci atsakaninmu to kaqara akan wanda kakeyi,
kagadai munsami fahimtar juna sosai zamanmu sambarka ba hayaniya balle gaba da juna.
"Nasan da haka mai sanyina "to ina so yanzu ka koyi haquri dani indai muna tare a wuri daya kaga kamar dazun ta gankafa sanda kake latsamin mazaunai ta baya kuma ina kallo ranta yabaci kawai ta sharene batare da ta nuna zin zafinta ba.
"Kai my Bahee ashe ni ina kwakwarki ke kuma kina tantance min my Badee kenan?
'Yar dariya tasa tace "nidai kabaryimin irin haka sabida banason ayima wani abin facin rai kamar yadda nima banason abatamin tawa ran.
"Uhmm naji zan kiyaye "aha Allah baka iko "Amin.
"To bani zumarki in lasa kafin kishiga wankan "anqi, salon kamai dani tsohuwa dawuri.
Yasa dariya ya miqe ya kulle qofar ya fad'a bisa bed yace "zo inkasheki da dad'i 'yanma tana.
Tana dariya ta zulle ta fad'a toilet tana shirin kullewa ya danno yashiga tasoma yi masa ihu masa qara ya cukumeta ya had'ata da bango yasoma canza mata tunani.
Atare suka fito jikinsu nata d'igan ruwa ta ja hannunsa ta turashi d'akinsa ta qaramar qofar dake cikin part dinta tana cewa "honorable qato mai cin zalin d'in matarsa oya tafi in huta.
Yana dariya ya janyota cikin room d'in ya rungumeta yana rada mata "ina son komi naki my Bahee sabida kedin ta dabance cikin tarin mata, acikin mata 100 da wuya asami mai tarin ni'ima guda 10 irin ki "uhm naji hon.qato sannan kuma nagodewa Allah SWA da yayimin baiwa batare da dibarataba balle iyawata "aikam mungode mishi ainun.
*bayan shekaru takwas*
A wurin shaqatawa dake compound d'in gidan Mujaheed ne tare da Badi'a suke zaune sai dariya sukeyi suna duban part d'in Bahijja.
Wasu yara na hango su shida dukkansu maza ne mace d'aya ce acikinsu kuma da alama itace babbarsu sabida tafisu girma tare da tsawo harma da wayau.
Qamshin danaji ne yasa najuyo ganin kota ina zai fito.
Arba nayi da wata mace fara sol mai danjiki amma ba sosaiba, d'auke da tsohon ciki saida ta iso daf dani nagane ashe Bahijja ce.
Ta isa bisa babbar carpet dasu Mujaheed ke zaune ta zauna tare da jingina jikinta dana Mujaheed ta aikawa Badee hararan wasa tace "Allah Ammin Sultan zakisani da ni tam.
Cikin dariya Badee tace"mamien little B minayi kuma yanxu daga fito warki zaki qullamin jakar tsaba kaji su soma bina.
"Kaji ta ko? Abbun little B, bahee tace dashi tana marai rai cewa.
Yana dariya yace "to mitayi miki kuma mmn 2nd twins "au kaima haka kakemin fata kamar ita? "Eh haka muke ta addu'a duk cikin sallarmu.
Ta batarai tana maka musu harara su duka aiko mizasuyi inba dariya ba, suka sata agaba suna ta tsoka suna dariya.
Barinmusu wurin tayi takoma inda yaran suke ta zauna tana duban yarda little B ta dage tana ta koyama Hassan da Hussain tare da Aslam (sunar baban badee yaci yaron) karatu cikin hikima su kuma suna ta binta da alama suna ganewa.
Agefe kuma sultan ne da noor suna tayin assignment d'insu.
Ganinta yasa yaran duk suka dakata da abida sukeyi suka soma rige rigen gaisheta.
Amsawa take musu cikin nushad'i.
"Ummiena ya jikin naki? "Nasami sauqi sweet namesy ta "masha Allah yarinyar tafad'i tare da rungumeta taba kiss a kumatu itama kiss d'in tayi mata tana shafa kanta, yaran duk suka baibayeta suna kiran "ummie nima ummie nima yimin kiss, haka tayi tabinsu daya bayan d'aya tana basu sunba har zuwa kansu sultan.
Dariya da shewa yaran suke tayi ita kuma sai murmushi take yi musu.
Little B da Aslam tare da noor yaran Badi'a ne yayin da kuma Sultan tare da twins yaran Bahijja ne sai kuma tsohon cikin datake d'auke dashi yanzu wanda yanayin girmasa yasa ake cewa twins zata kuma haifa don taqi yarda ayi mata scanning.
Ita kanta tana hashashen yan biyu ne take dauke dasu amma da zaran badee ko jaheed wani yafurta hakan tasoma fushi.
Adaren ranar ta haihu yaranta biyu kuma duk mata kyawawa dasu kamarsu d'aya da juna.
Iyaye da yaransu sai murna sukeyi.
Badee tare da Sumy sai tsokanarta sukeyi wai nangaba to 'yan uku ko hud'u sukeso tayo kashinsu, harara take binsu dashi tace "mugaye kawai.
Itama Sumy yaranta uku maza biyu mace d'aya duk sun girma.
Ranar suna yara sukaci sunar umma da mummy suna kiransu da ihsan da insaf.
Doctor Mujaheed shida Bashir arzikinsu ya bunqasa sosai haka matarsu suma sun kama qasa domin business suke aiwatarsa a tare su uku kuma abin nasu sambarka sai albarka yake shigowa cikinsa.
Ayau hutun qarshen mako da yamma suka fita zuwa shopping tare da yaransu duka.
Awani mall suka yada zango.
Mujaheed yana sabe da insaf akafad'ansa ita kuma badi'a tana d'auke da ihsan yayin da Bahijja ke tsakiyarsu yara kuma suna biye dasu abaya.
yaran suka shiga rige rigen d'aukan kayan kwalam.
Mujaheed ya matso kusa da Bahijja yace mata "madam kebaki d'auki komi ba "ta juya idanun inda Badee take tana d'iban abinda take buqata tace "kamanta komi biyu zata d'aukan mana
"ok hakane fa na sha'afane yaqarasa zancen yana latsa cikinta buge masa hannu tayi tare da yin gaba tana yimasa dariya.
Bayan sun biya kud'in abinda suka d'auka suna shirin fita sukaji muryan wata mace tana kiran "Bahijja!
Atare duk suka juyo ta qaraso ta kama hannun wata yarinya fara wacce Hussain yake riqe da hannunta, sam iyayen nashi basu lura da yarinyarba sai yanzu.
Matar ta kama kunnin yarinyar ta murd'e tako sa qara tana bubbuga qafafu irin nashagwaba "kada ki sake jan mata kunni tam. Wani mutum yake fad'an haka sanda ya qaraso wurin yasa hannu yana shafawa yarinya kai sannan yace "kinsan sune da kika biyosu? Ta amsa "eh dady abokina nane Hussain ajinmu d'aya dashi sai lokacin yakai dubansa kan iyayen yaron ya zare idanu waje yana nuna Bahijja yace "Queen!! ashe rai kanga rai?
Bahijja itama cikin mamaki ta dubeshi ta dubi Muneerat ta dire kallonta bisa Bilal tace "kun auri juna kenan? "Eh wallahi haka Allah yaso lamarinsa yabata amsa.
Mujaheed ne yasoma bashi hannu sukayi musabaha tare da tambayar juna bayan rabuwa.
Munirat kuwa hira ne ya balle tsakaninsu, Bahijja ta tambayeta ina muryam ta amsa tana katsina yaranta hud'u har da 'yan biyu duka mata sai qanninsu maza biyu, tayi mata fatan alkahiri
Bilal yanuna yarinyar data biyosu yace "ga takwaranki nan sarkin tsiwa da rigima.
Mujaheed yana shafa kanta yace "gashi kuma matata bata tsiwa balle rigima, ko mai san...... ta rufe masa baki da hannunta tahanashi qarasawa.
Duk sukasa musu dariya.
Fitowa sukayi zuwa bakin motocinsu suka tsaya.
"Yanzu Bahijja yaranki nawa? Tana murmushi ta nuna little B tace gata nan ita d'aya tilo, caraf noor yace "mu 8 ne yaranta Munirat ta zare idanu tace da Badee "don Allah da gaske su 8 ne? Kai ta girgiza tana dariya tace "5 ne had'I da twins sites biyu "ok Allah ya rayasu cikin amincin Allah "Amin.
"Kefa yaranki nawa? "Biyu ne kawai sabida nadade bansami cikiba takwaranki ce babba sai qaninta Amir gashican hannun dadynsa "Allah yayi musu albarka "Amin.
Cikin farin ciki sukayi salllama da juna.
Suna hanyarsu na komawa gida Mujahee yadubi Bahijja yace "wai ina Nana da addarki Hindu? "Allah sarki sunanan lafiya lau, ko bikin sunar su insaf ai sunxo "au wallahi bamu hadu dasuba sam.
Yanzu yaransu nawa? "adda Hindu yaranta biyar ita kuma Nana biyu daya tarasu "ayya Allah yaji qanta da rahama "Amin.
A parlour n Mujaheed suka baje kayansu yaran sai ciye ciyensu sukeyi suna hayaniya yayin da iyayensu suka maida hankalinsu kan tv suna kallon wani program.
"Oya kuzo mun mana selfie aiko Abbunsu yave dasu, aiko da anzarinsu suka zo ya shiryasu yadda zasu fito su duka har iyayen nasa yayi ta d'aukansu suna murna.
Bahijja tanajin hannunsa a bisa mazaunanta yana latsawa ahankali yayin da yake d'aukansu pics.
Suna had'a idanu yayi mata gwalo ta kauda fuska tana murmushi, aranta tace mai hali baya barin halinsa.
Badee ta dubesu tasa dariya tace "soyayya ruwan zuma "inkasha kaba masoyi, jaheed yaqarasa mata.
Bahijja dai murmushi kawai takeyi.
Cikin nushad'I doctor Mujaheed ya rungume matarsa tare da 'yayansa yana fad'an "wallahi ina tsananin sonku iyalina.
Atare yaran da iyayensu suka ce "muma muna muna matuqar sonka!!!.
ALHAMDULILLAH.
Ananako qarshen labarin RAYUWAR BAHIJJA.
*NOTE*
Labarin *RAYUWAR BAHIJJA* kirkirarren labarine wand ba ayisa don wani ko wataba, anyisa ne kawai don nushad'i da fad'karwa akan rayuwa,, abinda a kagani na amfani to ayi aiki dashi inza a'iya yi na kasinsa kuwa don Allah ayi watsi dashi.
In roqon Allah ya yafemin kuskuren da nayi ciki, abinda na fad'a kuma dai dai Allah yabani lada tare da ku masu bibiyar labarin Amin.
NASADAUKAR DA SHI GABA DAYA
Agareki BAHIJJA (Bebeelo)
Allah ya raya mata Abdul hameed rayuwa mai albarka kuma Allah ya qarawa mama lafiya mai nagarta ke kuma ya kareki daga sharrin maqiya na fili da boye Amin.
WALLAHI BANA DA KAMARKI ARUHINA
JAMILA A LADAN aminiyar ta kwarai Allah yacigaba da barinmu cikin amincinsa ya kuma raya mana yaranmu cikin ni'imominsa Amin ya rabbi.
INAJI DAKE SOSAI ARAINA AUTAN GWOGWGO
MAMIE WARU Alherin Allah yayi ta samuwa agareki Amin, Allah ya amsa addu'arnan tamu damutayi cikin amincisa tare da salama Amin.
KAWAYEN KIRKI MASU FARAREN HALI
Dolene na miqo godiyata agareku
HAMEEDA (haermeebraeh)
ZAINAB VC (my sis)
SUMAYYA (sumy)
Allah yabar qauna mai dorewa Amin ya biya muku buqatunku na alkairi Amin.
YAYATA KUMA JININA
Yaya sadiya (mmn ihsan)
sosai nakejin dadin qarfin gwaiwan da kike bani akan dukkan rubutuna, nagode Allah yabiyaki da mafificin alkairi Amin ya kuma karemin ke daya duk kannin wani abinqi Amin.
BAN MATA DAKUBA
Members din SOPHY AN VC NOVEL
Lallai ina godiya ta agereku mara a dadi ce,, nayaba muku tare da jinjina muku musaman kamar su:::::
kai wallahi kunyi yawa bazan iya zayyano sunayenku ba kuma amma kusani ina jidaku sosai
Allah yabarmu tare yabiyama mana buqatunmu na alkairi amin.
Maryam qaumi da leemat tare da Ta annabi ce da kuma ummie Ahmad nace muku usse🙋🏻 inji fulani.
All masoyana ina ji daku aduk inda kuke😘😁
Wash CANDY🙊 kema usse.
Safiyya S Haruna ce take ce muku BISSALAM
Sai munsake haduwa kuma nan gaba inda yawan rai.
ALLAH YASA MUYI SALLAH LAFIYA Amin
Kada amanta da azumin ranar ARFAH 'yan uwana😊
*Mrs j moon*
Download Rayuwar Bahijja Littafi Na Daya Complete
0 Comments
Thank you for this comment