[7/1, 3:21 PM] Real Afreen ce💋: 👑👑👑
👸👸👸
*Queens Online Writers✍*
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
{ *Babban Gida*}
Saturday's update 1st July 2017
Episode *1-5*
Zainab kizo ki zauna inna miki magana kina tafiya?
"Goggo nifa kidena wannan maganar dik yanmatan gidanan kirasa wazakice sai ni?"
"Haba zainabu ynxu fisabilillah inna laifin kabir kuma ai naga matan zamanin ynxu suna qaunar Soja..gashi saurayi"
Miqewa Zainab tayi tafice daga dakin goggo tana qunqunai...gefen anty Amarya ta nufa tana zuwa ta iske ya kabir kwance daman kujera yana ranar wayar sa..
Hautsine fuska tayi ta nufa hanyar dakin anty..tsayawa ya dakai mata tare da fadin
"Keee Zonan !!!"
Jiki sanyaye ta nufi gurinsa tana tura baki..
"Ke a taki dabi'ar bakisan inkinshigo kiyi sallama ba bare gaisuwa ba ko?"
Shiru tayi tare da juya kai tana kallon gefe..Dan ko kallonsa ma batasonyi..
"Badake nake magana ba?Toh fita sekinyi sallama tukun kishigo"
Dama kamar jira take tana ficewa tayi tafiyarta..tsaki yayi yakwanta abinsa..
*Babban gida ne me cike da jama'ah Wanda dik yan uwa ne 'yayan yayye da qanne..jikoki kai harma da kakaninsu*
Tafe take tana ta nufi part din mumy(mahaifiyar ya kabir,safeena,jamil,hanan,balkis,ibrahim,hanan)
Tana shiga ta iske safeena zaune tana cin abinci..zama tayi ta jona suka cigaba da cin abincin...
"Daga inna kike?"
Acewar safeena kasancewar tsarar Zainab dince..
"Dakin anty Amarya naje wanan yayan naki yanema rainamin hankali"
"Kedai kullun complain dinki akan ya kabir ne..aidai ya kusa tafiya shima ya huta.."
"Ai gwara ya tafin ma..wanan damuwarkuce"
Abincin suka cigaba daci tare da canja wata hirar..
Daidai Zainab ta fitoh daga dakin tayi cin karo da isma'il yaron mama (mahaifiyar sadiya,Isma'il hafsah,idris)
"Ya isma'il sannu da zuwa "
"Yauwa zee inna zuwa haka?"
"Daki zani barci nakeji"
Hira sukadanyi kadan kafin duka rabu..
Tana zuwa ta iske ya kabir da safiya yar (anty maijiddah mahaifiyar safiya,sadeeq,aisha,baby,Salim) suna tsaye bayan corridor din dakin anty Amarya..
Dik ta qanqameshi tanafaman marairaice masa fuska..wani irin haushi Zainab taji ta tsaya kallon su
Dago fuskar safiya ya kabir yayi yana fadin
"Haba safiya Dan zan tafi shine zaki daga hankalinki? Ai xandawo nadanyi wasu aiyuka anan"
Tsaki Zainab tayi itakuma aranta tana fadin
"Banza asararriya taita wahalar dakanta akansa"
Ganin Abun nasu bame qarewa bane yasa ze yawuce ta nufi ciki cike da takaici..
Tana shiga Palo ta tarar da ammynsu (mahaifiyar Haneef,zainab,Humaira tsalim,husna) tana tsefewa husna kai..wucewa tayi tashige dakin su kamar wacce aka batawa rai..
Kaya ta canja ta kwanta abunta domin yin barci amma inna ta kasa yanayin dataga ya kabir da safiya ne suketa dawo mata..
Zancen zuci tasomayi..
"Ynxu fa wai se ace ya kabir ne ze aure safiya ko?"
Tsaki tayi ta qara fadin "toh inna ruwana ma"
Gyara kwanciyarta tayi daqyar tasamu barcin yadauketa..
Cankuwa gefensu kabir Ashe yana ankare da Zainab ta gansu tana wucewa ya tsayar da safiya tare da fadin..
"Zamu hadu anjima bara naje nagaida goggo ynxu"
Amsawa tayi da toh kafin ta sakesa suka rabu..dakin goggo ya wuce direct..
Yana zuwa ya kwanta saman kafar goggo...
"Goggota..ya maganar mune?"
"Kabir ai sedai kayi dakanka danni nakasa sedai inma mahaifinka magana kawai amuku aure katafi da matarka"
"A'ah goggo ba yanxu ba..amma innasanta Sosai goggo inna qaunarta in bansameta ba goggo akwar matsala"
Zama ka aureta takace kaikadai indai inna Raye bame hanaka ita insha Allah... Ynxu dai inna safiyar take?
"Tana can ynxu muka rabu.."
Murmushi goggo tayi tare da fadin tashi ga abinan naragem kaci...
*Washe gari*
"Cikin kitchen din anty Amarya Zainab take tana daman girki inda se qamshi ke tashi"
Anty Amarya ce ta leqo tana fadin
"Ynxu dik hydar din nawa ake shiryawa wanan girki haka?"
Murmushi Zainab tayi kan ta mayarwa anty Amarya da ansar sukaji sallamar ya kabir..
Baro kitchen din anty Amarya tayi tare da amsa sallamar ya kabir cike da fara sukazo suka zauna..
Fitowa tayi ta tasoma jera abincin kan dinning..
kallo daya ya mata ya dauke kansa
"Anty waccan kuma me takeyi?"
Murmushi anty tayi tana fadin
"Kaga hydar ne ze dawo shine take ta wanan girki hk...Zainab kawo wa son abincin"
"Wa ni Allah ya sauwaqe inci jagwalgwalonta"
Acewar ya kabir...
Murmushi anty Amarya tayi tare da fadin
"Ahhh haba dai ai kuwa Zainab ta iya girki Sosai"
Yatsine fuska yayi..itakuwa haushi ne yacikata akan me zece girkinta jagwalgwalo?
Dakin anty ta wuce can tayi wanka ta cancado kwalliyarta atamfa tasa doguwar Riga..da suka fitting dinta Sosai...
Dankwalinta ta dauka da nufin daurawa taji ana ambaton sunan ya hydar...
Dagudu ta fitoh daga dakin ...dama ya kabir kamar jiranta yakeyi yana kallon kofar..tana fitowa ya daka mata tsawa..
"Wuce ki daura dankwali kusa hijan"!!!!!
Queens online writers👑✍👸👸👸👸👸
[7/3, 11:51 AM] Real Afreen ce💋: 👑👑👑
👸👸👸
*Queens Online Writers✍*
_Daga alkalamin Queens_
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban Gida}*
Monday's update 3rd July 2017
_Queens online writers muna miqo saqon gaisuwarmu zuwa masoyanmu masu biyiyar littafan mu_
Episode *6-10*
"Wuce ki daura dankwali kisa hijab"!!!
Tsayawa tayi tana kallonsa na 'yan mintina sai kuma ta juya tashige daki tana share hawaye..
Dankwalinta kawai ta daura tayi kyau sosai kamar ba ita ba..
Tana fitowa qamshin turarenta ne ya doki hancinta sake baki yayi ya tsaya kallonta be ankare ba yajiyo muryar anty Amarya dasu hydar sunshigo
Da gudu maryam ta qarasa gurin sa ta rungumosa tana murna sosai shima rungumeta yayi..
Kabir dake zaune ya kasa nutsuwa miqewa yayi yafice ahankali maryam tabi ya kabir da ido har ya fice..
Nanfa suka dinga murna akayi 'yan cite cite hydar kuwa harda santi...
Ya kabir kuwa dakin goggo ya wuce...
" Meyasami mijin nawa na gansa haka?"
Fuzar da iska yayi ya kwanta a qasakusa dashi tazo ta zauna...
"Goggo meyasa indaiso na aureta?kullun da tunaninta nake wuni nake tashi Dan Allah kitaimaka min"
Murmushi goggo tayi tana fadin..
"Yi hakuri jiya na kira abbanka zeze yau insha Allah"
Murmushin farinciki yayi ya miqe zaune...
"ai kuwa indai komai yayi yanda nakeso toh zan baki babban kyauta..wallahi goggo innasonta sosai fiye da tunanin ki.."
Nanfa suka cigaba da hirarsu harya manta bacin ran da yake ciki...
👑👑👑👑
Zaune goggo take Abban kabir da na maryam na zaune kusa da ita...
"Toh ynxu abinda zan fada muku shine danku kabir yana son yarku maryam..indai har na isa kuma kunaso zumunci ya dore toh ahadasu aure"
Murmushi farinciki iyayen sukayi sosai
"Haba goggo ai ba sekin fada hankalinki ba wallahi nayi farincikin hakan"
Acewar Abban maryam..Abban kabir ma cewa yayi shima yayi farincikin hakan sosai suketa murna...
Nanfa sukayi shawarar su akan cewa sai kabir yaje yadawo tukun za ayi auren..
Sam goggo yaqi yarda amma ta dage akan saidai su kira kabir suji daga garesa...
Ba musu abbansa ya kirasa awaya..
Kamar dama jira yakeyi Anna kiransa ba jimawa yashigo palon fuskarsa pam da fara'a...gurin yasamu kusa da goggo ya zaune..
"Munji saqonka daga gurin goggo za a aura ma ita amma inka cutar da ita zakafuskanci bacin ran mu"
Acewar Abban sa..
"Bakomai ynxu dai seka dawo tukunna za ayi auren ko?"
Dagowa yayi ya kalli goggo kafin ya duqar dakai yana fadin
"A'a abba innaso ayi kafin na dawo"
Murmushi sukayi dikkansu tare da sa masa albarka ..fita yayi yanata murmushi ..safiya yayi cinkaro da
"Ya kabir inna zakaje muje in rakaka"
"A'a karki damu jeki kawai ynxu xanxo dakinku"
Cike da farinciki ta wuce ta nufi dakin su shi kuwa tashige dakin anty..
Ga mamakinsa yanashiga hydar ya gani da maryam suna hira wani irin takaicine ya cikasa ..
Sallama yayi suka amsa gaidashi sukayi daqyar ya tattaro kalamansa ya amsa gausuwar yasu dinning ya nufa ya zauna yana danna wayarsa..
Miqewa tayi da nufin de bo masa ruwa tana shiga kitchen din ya biyota baya ankare ba se ji tayi anjawota hadata yayi da bango tare da to she mata baki kallonta kawai yakeyi da idanunsa da suka kasa sukayi ja...
"Maryam meyasa zakiyi haka?meyasa? Amma bakomai wataran zaki zama tawa"
Yana kaiwa nan ya saketa ya fice dakin ya bari ma gaba dayansa...
Maryam kuwa ta Dade a kitchen din tana maida nunfashi
Nanfa aka dinga shirin biki amma Sam safiya da maryam basusan meke faruwa ba..
Zaune hydar yake a tsakar gida yana wanki da sauri isma'il yazo yana fadin
"Ya hydar wai gobe yaushe?"
"Gobe juma'ah mana meya faru?"
"Hmm toh gobe daurin auren maryam da ya kabir!!!"
Dasauri hydar ya miqe tare da kabar da bokitin ruwan dake gabansa..
Ko sauraren isma'il be kumayi ba ya nufi part dinsu yana zuwa dakin anty Amarya ya fada tana gyaran kaya a sip dinta..
"Umma! Umma!!"
Shine abinda hydar ya fada kasancewar abinda yake kiranta dashi kenan..
Dasauri ta juyo tana kallonsa idanunsa sunkada sunyi jawur..anty Amarya kuwa tana ganinsa gabanta ya fadi tsam atanta jikinta ya bata cewar zancen auren maryam yaji..
"Meyafaru hydar?"
"Umma meye wannan nakeji ?"
"Mekaji hydar?"
Uhu yayi tare da daukan vase din flower din dake ya tarwatsa da qasa ya silale qasa yana kuka har sanda yaji ciwo da gwalbar vase din data fashe a hanunsa..
Akidime anty Amarya ta qarasa gunsa itama tana hawaye ta tsugunna gabansa..maryam ce ta fado mata arai Dan tasan maryam zata iyayin fiye da haka ma...
"Hydar son ka nutsu ka kama kanka kar marya tashigo ta ganka a haka Dan nasan itama batasan da zance ba"
Dasauri anty Amarya ta share gurin ta soma gyara masa ciwon da yaji..
Ahaka haryayi barci agun..
Tanan zaune tajiyo sallamar kabir miqewa tayi ta fitoh palon kallonsatayi tare dayin murmushi Dan kwata kwata ko kadan bataji haushin kabir ba Dan tin bayau ba ta gane kabir na son maryam..
"Zoka zauna inna son magana dakai"
Gaban kabir ne ya fada Dan azatonsa taji haushin abinda ke shirin faruwa ne...
"Watoh ni saboda baka dauke ni amatsayin uwa ba shine kaqi fadan abinda ke ranka game da maryam ba?"
"Yi hakuri antynmu gudu nayi karkiji haushina"
"Ko daya son dakai da kabir dik daya ne agurina dikkanku 'yayana ne karka damu"
"Yauwa dama zuwa nayi ki shirya muje ahado lefe saboda gobe Anna daura auren zan tafi"
Murmushi anty Amarya tayi kasancewar tasan komai na maryam bara tambayta ba suka shirya suka fice
Lefe Wanda ya amsa sunansa suka hado akwati shida masu kyau dam suke da kaya HK aka shigo dashi..
Shafa'atu ce ta ruga da gudu ganin anty Amarya da kabir suna dauke akwatina ta kira safiya ..safiya jiki na bari ta leqo acewar ta ai akwatunan NATA ne bana kowa ba..
Part din goggo aka kai akwatunan..anty Amarya ce ta baro can ta nufi part dinta Dan dubo hydar..
Ga mamakinta tana shiga ta iske maryam kusa da hydar tana hawaye shiko yana kwance zazzabi ya rufesa..
Abu kamar wasa akadinga shirye2n biki chinchin da su cake dik dai kayan tarkacan ciye2 akai tayi..
Maryam kuwa ko ajikinta ita hankalinta nakan hydar dake kwance..
Yayyunta guda biyu mata da sukayi aure ne suka zo dakin goggo aka jata..kayan ciye2 suka dinga bata suna ta gyarata..kokadan hankalinta be bata komai ba Dan dik abinda aka bata zagewa take taci bama iwa inya mata dadi..
Anty shema'u ce ta kalleta tana fadin
"Gwara kiyita ci ai..aikuwa inna ya kabir ne yakamata yazo yabamu tukwici fa"
Dariya sukayi ita da anty faty..
"Bara na kira Dan banzan"
Abu kamar wasa Anna ta shirin biki hydar kuwa zazzabin ya rufesa sosai amma tsam anty ta hana a fadawa kowa ta rufesa a dakin ta sedai ta shiga ta basa abinci da magani..
*Night*
Zaune maryam take adakin goggo anmata kunshi me kyau ko inna na jikinta kamshi yake ynxu kam abin yabata tsiro tinma ba da aka hanata fita ba zuwa ganin hydar ba..
Gaban madubi take zaune tana kallon kanta.. Irin kyan da tayi kamar daga zama taji anturo qofa..azatonta ya hydar zata gani tayi saurin juyowa..
Ya kabir tagani da sauri ta miqe zata nufi toilet janyota yayi ya hada jikinta da nasa..
"Maryam kin kusa zama tawa"
Kallonta ya farayi ita kuwa tana kiciniyar kwacewa...
.
*Queens online writers👑✍*
[7/5, 1:03 AM] Real Afreen ce💋: 👑👑👑
👸👸👸
*Queens online writers✍*
_Alkalamin Queens_
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Wednesday's update 5th July 2017
_Queens online writers muna godiya sosai zuwa ga masoyan mu...Rikicin babban gida littafine da mukeyi domin nishadantar da Ku Kuma Alhmdulh mungani mungode_
*Take note******👍👍
*Plxx kuyi hkr zan canja musu suna*
Maryam- ( _Amra_)
Kabir - _(Arman)_
Episode *11-15*
Yana yin data gansu da safiya ne ya fado mata arai taji wata sabuwar tsanar tasa ta ziyarci zuciyarta Dan haka ta tattaro dikka qarfinta ta kwance kanta daga gareshi tana fadin
"Wallahi bazan taba zama taka ba har a bad a nafi karfinka..."
Murmushin mugunta Arman yayi yasoma matsawa kusa da ita..
Amra kuwa ka da baya ta dingayi harsaida takai jikin bango ..
"Amra meyasa kike gudu na bayan kinkusa zama tawa"
"Wallah Allah ya sau**""
Bata qarasa mgnarta ba sukaji qarar bude qofa..
Arman na ganin anty faty yasoma Sosa qeya..
"Toh sarkin gajen hakuri shine har seka biyota nan ma???"
Kama kame ya farayi Dan hk tanuna masa qofa ficewa yayi sanda yakai qarshen qofa kafin ya juyo ya kashe ma Amara ido..murguda masa baki tayi yana murmushi ya fice...
Yana tafiya ta qara so gun anty faty ta soma kuka
"Antynmu dan Allah kitaimaka min inje inga ya hydar Dan Allah"
Shiru anty faty tayi kafin tace toh tinda gurin ya fara yin duhu jeki dawo ammafa karki Dade..
Tana murna ta nufi koda..
"Kee!! Nisa hijabi mana"
Ammasawa kawai tayi da toh ta suri hijab dinta ta fice..
Ahankali ta tura dakin hydar amma bataga kowa ba Dan HK dakin anty Amarya ta nufa tana kallon anty Amarya ta fita kafin ta tura qofar dakin..
Zaune ta iske hydar ga tilin magunguna agabansa alamun magani ya gamasha..
Da Saudi ta qarasa kusa dashi
"Ya hydar meye hk?"
Ta fada tana duban magungunan dake gabansa..
Yi yayi kamar bemasan ta nayi ba ...
"Ya hydar mgn fa nakema"
"Amra meyasa kika dawo kije kiyi rayuwarki da Wanda kikeso banasanki bansan ganin ki kifice kibarmin daki"
Fashewa da kuka Amra tayi ta duqe
"Ya hydar kai nakeso kainakeso"
Miqewa hydar yayi da nufin fita..
Ta miqe da gudu ta riqo rigarsa
"Ya hydar meyasa kakemin haka kasan kai kadai nakeso"
Dikkansu muryar su rawa takeyi alamun kuka sukeyi
"Amra ki fita ki bar daki nan banaso ganinki kije gun Arman din da kikeso..gobe aurenki Dan HK banga amfanin zamanki anan ba"
Rikicewa Amra tayi muryarta na rawa tana fadin
"Ya hydar wanne irin magana kakeyi hk?kasanfa innasanka meyasa kake fadan HK"
Juyowa hydar yayi idanunsa sunyi jawur furzar da iska yayi tare da goge hancinsa ..riqo ta yayi gam ya tsaya yana kallonta shesheqar kuka kawai takeyi..mgn ya somayi yana fadin
"Amra indai kinasona toh kibi abinda nakeso saboda mu kwatoh syyrmu hkn ne kadai zesa a hkra abarmin ke..kinsan inna sannu ko"
Gyada masa kai tayi alamun eh tare da share hawayen fuskarta...saketa yayi ya juya bayansa
"Amra ki bani kanki itace kawai mafitarmu"
Yafara tare da marairaice fuska ..
Gabanta ne yafadi tafara ja da baya tare da mamakin Kalmar data fitoh daga bakin ya hydar....
Ganin HK yasa ya qara marairaicewa
"Amra Dan Allah kifuba yayinda muke ciki in ban aureki ba zan rasaki arayuwata kitaimakamin"
Hawayene kawai ke zuba a fuskar Amra saboda tariga tayi mutuwar tsaye bata taba tsammanin haka daga ya hydar ba kusa da ita ya matso yafara qoqarin cire hijab dinta...
Can kuwa dakin goggo Arman ne yashigo anty faty ya iske zaune cike da fara'a yake fadin
"Antynmu inna wify ta take"
"Kaga ta fita amma nasan ynxu zata dawo"
"OK bara na jirata dama na zone nayi sallama da ita Dan gobe Anna daura aure xan wuce se nan da 1 ko 2mth zan dawo"
"Meyasa bazaka tafi da ita ba?"
"A'a anty kinsanfa basona take yi ba innaso na koya mata sona kafin na dauki matata"
Murmushi anty faty tayi tana fadin
"Hkn yayi bara naje na dubo ma ita"
Toh ya amsa dashi ita Kuma ta fice daga dakin..anty faty na fita ta tafi wata sabgar gabanta tama manta da Neman Amra ta fitoyi...
Fitar anty faty da minti biyar Arman yaji an banko qofa dasauri ya dubi qifar cike da mamaki ya miqe ganin safiya tsaye se share hawaye takeyi
Dasauri ya miqe tsaye Dan yariga yasan meyasa kawota matsowa kusa da ita ya farayi yana fadin
"Dan Allah safiya kitsaya ki saurare ni"
"Ba abinda zakacemin toh wallahi bazan taba yarda Ku zauna lfy ba"
Shafa kansa yayi tare da shafa gemunsa yana cike Lebensa..
"Ka rasa wa zaka aura se Amra qanwace fa gareni"
Ganin be kulata ba yasa ta matsa kusa dashi tayi qasa da murya tana kuka
"Dan Allah ya Arman ka aureni wallahi innasanka inna qaunarka"
"Kiyi hkr kawai safiya"
Tanajin yafadi HK ta miqe da gudu ta fice ranar dakin..
Ajiyar zuciya yasauke tare da komawa yazauna..tunanin me ya tsayar da anty ya farayi
Cankuwa hydar ne yaja Amar yuuu har dakinsa kamar wata sokuwa suna shiga yasa key..
Agun Arman ya kwanta sai barci ya kwashesa... Misalin karfe 1:30 Amra ta turo qofar da layi take tafiya har ta fada gefen gado ..
Shassheqar kukanta ne ya tasa Arman daga barcin da yakeyi tana kwance a dunqule da hijab dinta a hannnu
*Queens online writers*
_Idan kunada comment zaku iya tuntubar kowacce writer din Queens_
[7/8, 12:08 AM] Real Afreen ce💋: 👑👑👑
👸👸👸
*Queens online writers✍*
_Daga Alkalamin Queens_
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Saturdays update 8th July 2017
Episode *16-20*
Tana kwance dunqule da hijab dinta a hannu..dasauri ya juya gareta yana tmbyrt meyasameta..Dan jikinsa yayi sanyi atunaninsa zancen aurensu ne dataji
Qin kulasa tayi daga bisani barci ya dauketa..Da asubah tanajin fitar Arman daga dakin ahankali ta miqe daqyar ta kai kanta toilet gawani azababban ciwon kai dake damunta..tafiya take amma hawayene ke bin fuskarta..
Washe gari tinda safe anty faty ta shigo dakin kwance ta iske Amra tana barci ta bata tayi da niyar tashinta firgigit ta miqe har taba anty faty tsoro
"Lafiya Amra meyasameki?"
Dafe kanta tayi tare da sunkuyar da kanta...Zama anty faty tayi kusa da Amra tare da sa hannu ta dago fuskarta..
"Amra meyafaru?dubi yanda idanki yayi ja??kuka kikayi Kuma da rashin barci ko?"
Girgiza kai Amra tayi alamun a'a...
"Hmm baki isa ki boyen komai ba..Amra ko bakyason Arman dole kiyi hkr dashi ahankali zakisoshi "
Acewar anty faty ..
"Anty wai ynxu dgsk Arman zan aura?wallahi ni bana sonshi"
"Kull kar inqaraji kin fada HK..kima tashi kishirya"
Can karshen gado ta rakube ta kifa kai da gwiwa tana kuka anty faty tayi rarrashin duniya amma inna taqi.. kamar tana qara ingizata dik Wanda yashigo seya mata mgn amma taqiji hardai suka gaji suka qyaleta.
Bayan ansauko daga sallar juma'ah ne aka daura auren Maryam(amra) da kabir(arman)..
Gaba daya gidan ya kacame da guda shigowa aka dinga yi ganin Amarya amma Amarya ba abinda takeyi sai aikin kuka ..
Ganin Abun nata banayi bane yasa anty faty tace anemo mata Arman..
Aikuwa ba bata lokaci aka nemosa..Cikin shirinsa na tafiya ya shigo dakin..Amra kuwa nanan kwance har gyangyadi yafara dibanta yana zuwa anty faty tajasa waje ta masa bayanin halin da amra ke ciki..gaba daya hankalinsa tashi yayi jin abayanin anty ko kadan bata ambaci cewar Amra taci abinci ba..
Tafiya anty tayi ta basu wuri..yana shiga dakin ya tsaya gefe yana kallonta alamun barcin na mata dadi..
Gyara mata kwanciya yayi amma firgigit ta miqe tafara kuka..gaba daya hankalinsa ya qara tashi..kusa da ita ya zauna
"Kiyi hkr Amra kibarkuka plxx"
Yana fadan HK yasoma laluba aljihunsa wayarsa yaciro ya kira anty faty akan ta aiko musu da abinci..ba musu aka aiko hanan da abinci ta kawo musu..
Ahankali cikin hikima dararrashi Arman ya jawo Amra jikinsa jiyayi jikinta zafi rau alamun zazzabi ajikinta Anna kawo abincin ya soma bata daqyar yasamu ta qarba ko cin kirki batayi ba sekuma ta dena karba..
Kallonta kawai ya tsaya yi dik tayi wani iri kamar ba ita ba...
Ba shiri ya fasa tafiyarsa aranar wuni yayi a dakin agun yayi sallolinsa Wanda daqyar yake samu taa tashi tayi..
Can bangaran safiya kuwa ba abinda takeyi itama banda kuka da ambaton sunan Arman taci alwashin se Amra ta gane kurenta
Ranar kwana yayi a dakin ita kuwa ta wuni aikin kuka ba mgn..tinda sassafe wayarsa ta tashesa saboda rurin dayaji tanayi daga gurin aikin sa ne akan lallai seya komo aranar..
Anty faty yakira yasanar da ita ya nufi dakinsa ya shiryo yayi wa kowa sallama amma banda matarsa Amra..kin tashinta yayi Dan bayason damunta..
Ahk yayi tafiyarsa tare da barin sallahun waya abata Wanda zasu dinga gaisawa...
Ahankali Amra ta miqe daga kwaciyar dubawa tayi ba kowa a dakin Dan haka ta miqe ta nufi toilet wanka tayi ta gabatar da sallah Wanda ta makarayinsa..
Kayan da tagani saman gadon ne Wanda ykmt tasa tinjiya.. tsaki tayi tasasu ajikinta ko hoda bata sa ba harta juya zata fice ta hango wata takarda saman wani yadi..
Gurin ta nufa tana zuwa ta bude wasiqace..
_Dan Allah mamata ki kulamin da kanki banaso ki cigaba da kuka kuma ga hijab nan kisa kafin kifita innaso idan ndw naganki kina walwala kamar da..bye ki karbi saqona agun anty faty...Luv yuh_
Tsintar kanta tayi dayin murmushi sekuma tayi tsaki daga hijab din tayi harta ajiyeta sekuma ta warwareta tasa..hartakai qofa ta tuna da takardar Dan HK ta daukota ta riqe ahannu ta fice...
Tana fita goggo da anty faty ta tarar a palon..
Anty faty kuwa ba inda Idonta ke kallo se tafiyar Amra daga bisani tayi murmushi tare da fadin Alhmdulh aranta..
Gaidasu tayi dikka tare dayin murmushi suka amsa tsokanarta goggo tadingayi tana fadin
"Haka akeyi kawai jiya seki kwacan mijina?"
"Hmm waye mijin naki?"
"Ahhh kaji fitsara Arrrrmn yake ohm nidai kabiru na iya"
Dariya sukayi dikkansu
"Kedai kika damu dashi goggo"
Tafada tare da ficewarta daga dakin..part dinu ta nufa amynsu ta iske zaune da baqi suna hira gaidasu tayi dikkansu... tanason mgn da amyntata amma takasa Dan HK fita tayi ta tafi dakin anty Amarya tana zuwa bakin qofa ta leqa donganin ko hydar na palon ganin baya palon yasa ta shiga daidai anty Amarya ta fitoh daga kitchen...
"ahhh Amarya seda angon naki ya tafi tukun zaki fitoh?"
Tabe baki tayi ta gaida anty Amarya ta Amsa zama tayi akan kujera tana jira taji ko zata qara mata zance Arman ...itako so take taji inna ya tafi?
Ta qaraci za manta ta miqe ta fitoh ...dakin goggo ta nufa Dan da alamun can xatafi samun bayani dakyau baseta tmby ba...
Tafiya take cikin sauri tayi cinkaro da mutun tana dubawa taga safiya ce..
Kaucewa tayi amma safiya ta kuma tare hanyar..
"Dan Allah kibarni naje inda zani"
Acewar Amra
Murmushin mugunta Safiya tayi tare da fadin
"Banda lokacin ki ynxu amma zamu hade anjima"
Tana kaiwa nan ta bige kafadar Amra ta wuce abunta..binta da kallo Amra tayi daga bisani tayi tsaki dan tasan dik baze wuce akan ya Arman ba..
Tsaki tayi ta kama gabanta tana shiga dakin goggo tasamu wuri ta zauna...
"Amarya ya akayi ne?"
Acewar anty faty..
Girgiza kai tayi alamun a'a..zama tayi dirshen tana jin hirar goggo da anty faty so take taji inda Ya arman yaje amma bazata iya tmby ba gashi har ynxu anty faty bata bata saqon ba...
"Anty faty wai ba wani labari ne?"
Acewar Amra..
"Bakomai Amra yauwa Arman yaban saqo in baki"
Dadi ne ya cikata tadan juya gefe tayi murmushi tana juyowa taga anty faty na miqo mata kwalin waya dasauri ta karba tana murmushi bata zauna palon ba ta nufi daki ...
Kallo kawai suka bita dashi...
Kan gado ta zauna ta bude wayace sabuwa dal.. Gieoni P5W ...
Murna pall azuciyarta hada wayar tayi tasa sim din data gani aciki ta kunna ta...
Contact ta fara shiga ko zataga nunmbern Arman amma babu.. Tsaki tayi tafara tunanin yazatayi?
Kodai taje ta tmby anty faty..jitayi bazata iya ba Dan HK ta ajiye wayar ta zuba mata ido tana jirankira ..wayar na soma ruri tadauka ta kara akunta abinda taji ne ysa tayi tsaki ta kashe..
"Wa'annan Mtn din yan rainin hankankali ne..ynxu a inna zan samu number ya Arman godiya nakeso in masa fa"
Tsaki tadingayi itakadai adaki ...
*Queens Online writers*
Visit & join our group on Facebook *(Queens Hausa Novels)*
[7/17, 5:21 PM] Real Afreen ce💋: 👑👑👑
👸👸👸
*Queens online writers*
_Alkalamin Queens_
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Episode *21-25*
Tsaki tadingayi itakadai adaki daga bisani ta miqe cikin sa'a ta tarar anty faty ta bar palon..
Ahankali ta faki idon goggo ta dauki wayar anty faty ta shige daki..
Cikin sauri tashiga wajan calls din Anty faty can qasa taga ansa bro Arman..
Cikin sauri ta kwafe numbern ya Arman ta tafi ta mayar da wayar.. Dakin ta koma tayi save dinsa da Mr.man..
Tinani ta somayi takirasa karta kira farayi dailing sai kuma ta kashe...
Kasa nutsuwa tayi sai tsaki take tana yawo adakin..
Daga qarshe kwanciya tayi agun barci ya dauketa..
"Ke Amra tashi La'asar tayi fa"
Azabure amra ta miqe Dan ko sallahr azahar batayi ba..
Tana miqewa ta nufi toilet tayo alwalla tana fitowa ta gabatar da SALLAH..
Ahankali ta janyo wayarta 10misd call tagani Abun ya bata mamaki to wayasan numbernta da har aka kirata haka???..
Tana duba taga Mr.man. cike da mamaki tasoma fadin
"Dama ya arman nada numberna cabdijan"
"Bara nakirasa"
Harta dailing numbernsa saikuma ta qara kashewa..
Murmushi tayi ta ajiye wayar ta nufi toilet domin yin wanka...
Daure take da towel ajikinta ta fitoh tana goge jiki ga mamakinta taga mutun a tsaye safiya ce..
Yi tayi kamar bata ganta ba ta cigaba da goge jikinta gaban madubi ta nufa ta bude cream din dake gundan shafawa...
"Ke baki ganni bane?"
"Toh inna ganki fa goyaki zanyi?"
Cije lebe safiya tayi Dan taji zafin zancen Amra Dan HK ta nufi inda take..
"Wallahi Amra saikinyi nadamar auran ya arman saina koyamiki hankali"
Murmushin mugunta Amra tayi tare da fadin
"Ai dama kullun acikin nadamar aurensa nake..kuma da hankalina saidai inkece baki dashi kike bukatar inkoya miqi"
Daga hannu safiya tayi da shirin marin amra da sauri amra ta duqe..
"Wallahi karki kuskura ki mareni..ni kifita anan banida lokacin ki"
Wayar Amra ce ta soma ruri ahankali amra ta juya domin dauko wayar dasauri safiya ta nufi inda wayar take bazatoh ba tsammani taga safiya ta dauki wayar..
"Karki amsa min waya"
Acewar Amra
Kamar ko taqara ingiza safiya ta amsa wayar.. Karawa tayi akunenta..
"Nace karki amsa min waya ko?"
Safiya ko ko ajikinta saurarawa tayi taji ko muryar ya arman ce ..illai ko taji muryarsa..
"Safiya ki ban wayata"
Kamar akunnen ya arman tinani ya farayi meya kawo safiya gun Amra..
Kashe wayar yayi ya soma neman layin Anty faty..
Safiya kuwa tanajin ya kashe tayi dariya mugunta ta jefa wayar kan gado tare da fadin..
"Ki kiyayi haduwarmu ta gaba.."
Ficewa tayi bata jira jin ansar amra ba
Daukar wayar amra tayi kamar ta kira shi amma sai taqi.
Wani irin radadi takeji aranta daga wayar tayi tayi jifa da ita tadaki sip dinta ihu tayi ta kika ta zauna..
Hawayene yafara zuba a fuskarta dasauri ta share hawayen fuskarta ta sa kayanta hartakai qofa ta tuna da wasiqar ya Arman akan tadinga sa hijab cikin sauri ta juya ta nufi wajan sip din harta dau hijab din ta juya taji wayarta ta fara ruri..
Kamar jira take ta nufi gurin da sauri..Daur wayar tayi arman ne dasauri ta amsa ta kara a kunenta amma kasa cewa komai tayi..
Shiru sukayi dikkansu na 'yan mintina jin shirun yayi yawa yasa ya Arman yasoma fadin..
"Meyaa kawo safiya gunki"
"Nima bansani ba"
Ta basa ansa cike da shagwaba kamar zatayi kuka...
Dadi sosai Arman yaji atunaninsa bazata ansasa ba Dan hk ya kuma fadin
"Kiyi hakuri zan mata mgn"
"Toh" kawai ta fada suka kuma yin shiru dikkansu harna yan mintina...
"Kinci abinci kuwa"?
" a'a ynxu xanje inci"
"Tofa jekici xankiraki anjima"
Yana fadan hk ya katse wayar..
Shiru tayi ta cire wayar daga kunenta ta kara a qirjinta murmushi tayi kafin ta miqe tasa hijab din tafice..
Dakin amynta ta nufa cike da shagwaba ta kwanta akan qafar amynta wacce ke zaune a Palo..
"Kekuma har ynxu bakisan kingirma bane?"
"Anmyta wai inna ya Arman ya tafi ne?"
"Oho aiki ya tafi mana.."
Murmushi kawai Amra tayi tare dayin shiru tana tinanin meyasa ya Arman be tafi da ita ba..
Washe gari
Zaune Amra take zaune apalon anty Amarya tana kallo .hydar ne yashigo palon tsayawa yayi yana kallonta ahankali ta juyo ganin shine yasa tayi tsaki ta ta miqe zata shige dakin anty Amarya dasauri ya riqota.
"Kasakeni ka qyaleni"
"Meyasa bakyason mu hadu ynxu meyasa kike gudu na?kodai Arman ya hire miki kunene"
"Inkana surutanka karka kuskura kasa mijina aciki Dan ba sa'aryinka bane..ka qyaleni innasan mijina"
Sake baki hydar yayi yana kallon Amra da mamakin abinda take fada
"Amra ni kike fadawa kinason wani bani ba?"
Share hawayen dake fuskarta tayi kafin ta soma fadin
"Ya hydar nasoka ada lokacin danayi tunanin kana sona..ka cuci rayuwata bana qaunarka banason ganinka ka matsamin"
Tana kaiwananta fashe da kuka..
Muryar anty Amarya sukajiyo tanafadin
"Mexan gani haka iye hydar"!!!!
*Queens online writers*
[7/21, 4:17 PM] Real Afreen ce💋: 👑👑👑
👸👸👸
*Queens Online Writers*
_Daga Alkalamin Queens_
*Saqon gaisuwa mai tarin yawa zuwa ga masoyan mu mungode sosai da qauna Allah ya bar xumunci*😍
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Episode *26-30*
"Mexan gani haka iye hydar"!!
Ja dabaya hydar ya farayi yana Sosa qeya kunya ce ta rufesu dikka bama kamar Amra da ce ta tsani ya hydar...
" umma Ku tsaya kiji"
Acewar hydar
Daga masa hannu tayi tare da fadin
"Ya isa hk banason jin dog on bayani...kasan cewa Amra ynxu tanada aure atanta kokunqi ko kunso dole Ku hakura da junanku..Dan hk inna gaisuwa ba banaso inqara ganin haka"
Gabadayansu ajiyar xuciya suka dauke bama kamar amra wacece dik tabi ta tsargu...
Ficewa tayi daga palon bata jira cewar su ba.. Yana fita momy ta fara masa fada akan batason taqara ganin sun kebe da amra saboda inshi akama haka bazeji dadi ba..
Kallan anty Amarya ne suka ratsa jikinsa gabadaya yayi sanyi sai a ynxu ya fara danasanin abinda ya ma amra...
Godiya yama umman tasa kafin yashige daki...
Amra kuwa tana fita da side din anty Amarya part dinsu Arman ta nufa kasancewar yasu taxi daya da safeena watoh qanwar Arman...
Tanazuwa bata iske kowa a Palo ba dan haka ta wuce tanufi dakin su safeena...
Kamwance ta iske safeena akan gado tana karanta novel awayarta mai suna (Tamishi illah) Na Fadeela lamido
Duka Amra takaima safeena..
"Kefa banxace wallahi kiyitafaman aikin karanta novel"
Tsaki safeena tayi tare da miqewa zaune tana fadin
"Ynxu xakizo kidameni"
"Dallah dan ma nazo tayaki hira"
"Au yi hakuri Ashe yanxufa matar yayace"
Tsaki Amra tayi tare da fadin
"Bara bason haka"
Dariya safeena tayi tare da fadin
"Haba Amra yadai kamata ace ki hakura kiso mijinki tinda haka Allah ya qaddara miki..kuma nasan ya Arman baze taba cutar dake ba"
"Hmm kawai amra tace"
Safeena ce hango wayar dake hannun Amra
"Laaa Amra waya kikayi shine bazaki fadamin ba"
"Yi hakuri dan Allah yayanki ne ya bayar abani"
zaro ido safeena tayi tare da fadin
"Ke ba yayanki bane?
Ohhh nagane mijinkine shi".
Duka Amra yakaima safeena nanfa suka fara hira har safeena ta budewa Amra watsapp...
Sunan Mr.man ne ya appear a contact list dinta kawai...
Nanfa safeena tasa mata numbern ta bayar ajasata a groups...
Ba ita ta bar gun safeena ba sai 10...
Part dinsu ta nufa yau bata da niyar kwana a dakin goggo..dakin ta ta shiga direct ...caji ta sa wayarta kafin ta shiga toilet wanka tayi kafin ta nufi kitchen domin diban abinci saboda wata iriyar yinwa da takeji...
Indomie ta dafo ta dawo daki..zama tayi kangado tadauko wayarta ..kunna data dinta tayi...prfle din ya arman ta nufa hoton dake kan dp dinsa ta bude tana kallo...
Ya Arman ne yasha kakinan nasa na sojoji gabindigarsa a hannu murmushi yayi ahoton Wanda ba qaramin kyau yayi ba zuba masa ido tayi nanfa ta tsinci kanta da yin murmushi...
Message taga yashigo Mr.man dasauri ta bar gun prfle din nasa ta nufi gun message tana budewa taga ya rubutoh mata
_😡Kaii baby waya bude miki watsapp baki fadamin ba plxx banso ki kula wani_ I miss u
Murmushi kawai ta dingayi tama rasa mezata rubuta masa
Nanfa suka dinga hira kamar me...
Akwana atashi yau sati biyu da bikinsu... Waya suke Sosai tana zuba masa shagwaba..shiko ya arman ganin ynxu Amra ta sake dashi yasa ya fara tunanin yadawo ya tafi da matarsa kawai...
Kullun sai tayi hoton ta tura masa haka shima sai ya turo mata...
Yau ta kama ranar juma'ah
Zaune Amra da safeena suke suna kwalliya..wayar Amra ce ta fara ruri dasauri Amra ta dauko tare day in murmushi ta kara a kunne...
Sallamar da ta masa ma ita kanta cike da shagwaba tayi ta safeena kuwa kallon Amra kawai takeyi yanda ta zage tana zubawa ya Arman shagwaba...
Abinda yafi bata mamaki ma dataji tace masa my hero...
Nanfa suka dinga soyy a waya abinsu suna hira sai dariya suke...
"My hero wai yaushe xaka dawo ne"
Dadine ya shika Arman dayaji tamasa wanan tam bayar murmushi yayi sosai kafin ya soma fadin
"Dole indawo intafi da matata cox am missing her a lot"
Dariya sosai Amra amtayi tare da jin dadin abin da ya Arman ya fada.. Rufe fuska tayi kamar yana kallon ta itadai safeena na gefe ta zuba mata ido...
Nanfa suka shirya akan xexo daya samu Hutu agun aiki..
3weeks later**
Akwanakinan Amra ciye2 kawai takeyi harda su goro kowa tsiya yake mata...yaukam da masanancin ciwonciki Amra ta tashi..
Kowa gigicewa yayi agidan haka aka sunkuceta sai asibiti nanfa aka mata yan gwaje gwaje aka gane tana dauke da juna biyu...
Kowa mamaki ya farayi amma anty faty ko sanar dasu cewar tayi ai ran da aka daura aure adakin goggo suka kwana shida ita....
Nanfa daga mamaki aka koma murna...
Nanfa anty faty ta kira arman
"Hello Soja Dan gayu...ka taho gida Abban ka na bukatar ganinka emergency"
"Anty faty lafiya?"
"Kaidai kazo kar yayi fushi tam baruwana"
Kashe wayar tayi shiko masa nutsuwa yayi yafara tunanin yadda sedai excuse yasamu ya tafi...
Koda labari ya iske hydar hankalinsa tashi yayi gumi ya dinga hadawa ya kasan nutsuwa...
Safiya kuka tadingayi tare day in alwashin saita zubda ciki nan bazata yarda Amra tahaihu da ya Arman ba Dan Arman nata ne itakadai...
Amra kuwa tinda safeena ta fada mata take kuka ko abinci yaqi ci..hankalin kowa a tashe yake dan ji ake da cikin dake jikinta bama isa yan dakinsu Arman din kamar su goyata itako abinduniya uabi ya isheta...
Inya Arman yazo yazatayi???😭
Kucigaba da kasancewa damu...yazata kasance a episode din gaba?..
Ynxu idan Arman yasan tana ciki yazata kasance????
*Queens online writers*
[7/22, 4:02 PM] Real Afreen ce💋: 👑👑👑
👸👸👸
*Queens online writers*
_Daga Alkalamin Queens_
*Asallamu'alaikum naga comments dinku toh ataqaice star din littafin daga farko itace muka maida mata _AMRA_ shikuma kabir ya koma _ARMAN_*
_Masu batun ciki na Arman ne ko ba nashi bane?Toh Ku qara tariyo baya saboda ciki bana Arman bane na hydar ne_
Godiya me tarin yawa ga masoyan mu Queens😍👍mun gode Allah yabar zumunci
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Episode *31-35*
Washe gari tinda safe kowa ya hallara kowa da sallon girikin da akawa Amra ba Wanda baya farinciki da cikinan inba hydar da safiya da ita kanta ba... Dan cikinan babban tashin hankali ne agaresu bama kamar Amra wacce ba abinda takeyi banda kuka komai taqi yarda taci..
"Hello Arman kanajina"
"Eh anty faty innajinki meyafaru"
"Arman gafa Amra bata da lafiya kuna taqi cin komai fa"
Hankalin Arman ne yaqara tashi sosai Dan hk cikin rawar murya yace abama amra wayar sa mata akayi akunne amma ba abinda yakeyi banda kuka Dan dik atunaninta sunriga sunfada masa cewar tanada ciki...
"My baby kukan me kikeyi karki manta bakida lafiya fa plxxx kici abinci kinji ko"
Shiru amra tayi tana sauraron sa tsananin mamaki ne ya kama amra me ya arman ke nufi ze karbi cikin kenan koda ba bashi bane?
Muryarsa ce ta dawo da ita daga duniyar tunanin da take ciki..
"Kici abinci kinji baby inba hk ba ko nazo bazan tafi dake ba kuka nima rashin lafiya zanyi"
Soma share hawayen ta tafarayi sai aynxu tasamu damar yin mgn..
"Zanci... Yaushe zaka zo?"
"Gobe ko jibi insha Allah"
Addua ta masa kafin sukai sallama akan anjima ze qara kira yaji ko taci abinci...
Nanfa akasamu amra taci amma kusan Rabin abinda taci dik ta amayar dashi...
Daddare Aka sallamosu suka koma gida dakin goggo ta sauka saboda goggo ta takura sai dai ita zata kula da Amra ba ai mata musu ba aka barta...
Dakin nan data fara kwana nan aka sauketa aka ta....
Dik abinda tace tana buqata suna mata amma har yau bata dena kuka nan ba kowa na mamakinta...
Washe gari da safe Amra na kwance ta rufe ido kamar tana barci amma idonta biyu..ji tayi an turo qofa ahankali ta bude fuskarta da mamakinta sai ganin safiya tayi...
da sauri ta miqe zaune tabi safiya da ido...ahankali safiya ta soma tafiya har saida takai inda Amra take..
"Murna nazo tayani da kuna baqincikin abinda ze faru dake kwanan insha Allah"
Gaban Amra ne yafadi da jin zancen safiya tinani ta farayi kardai ace safiya yasan sirrin da take biyewa? Toh taya za ayi yasani inbadai ya hydar ne ya fada mata ba...toh ai kuna mgn kirki bata hadasu da hydar...
Qarar bude qofar dataji ne ya dawo da ita hayyacinta..ganin safiya tayi tana qoqarin fita kaikuma ta juyo tana fadin
"Farinciki shin samun cikin baqin cikin kuna shine nixanxama ajalin cikinan sai ya zube ya Arman nawane"..
Sai alokacin Amra tasamu qarfin yin magana Dan taji ba abinda take zargi bane..
" ya isheki haka..mijina yafi qarfinki idan kinacin qasa ki kiyayi ta shiru..ciki kuwa in kinga dama kixubar dashi ynxu ynxunan...ya arman kuwa ya miki nisa"
"Wallahi zaki sha mamaki ne amra ni kike fadawa wa'anan kalaman ko"
Tsaki Amr@ tayi tayi ta koma ta kwanta safiya kuwa ficewa tayi tare da buga qofa bummm...
Yautake ranar da Arman XE dawo dik inda hankalin Amra yake yayi dubu a tashi yake SBD har ynxu a tsorace take ..
Misalin qarfe 11:45am arman ya iso yana isowa akafara mai sannu da zuwa...
Anty faty ce ta jashi sukai part din goggo a Palo ta tsyar dashi ...
Wani Elgmnt din hoto babba takawo masa wanan nade yake...
Ahankali yana murmushi ya bude Dan ganin meye wanan...
Hoton baby ya gani ajiki..
"anty ai wannan hoton jariri ne..me kukeci na baka na zuba insha Allah kun kusa samun jika"
Murmushi anty faty tayi tana fadin...
"Ai munsamu qaramin Soja Dan Amra nada ciki"
Dariya Arman yafara yi itama anty faty sai wangale baki takeyi Dan dik a tunanin ta. Murnace...
"Kaiii anty faty Abun naki harda zolaya kuma ynxu dai inna amra"
"Tana cikin dakin mana dgsk fa nayi Arman"..
Murmushi ya kum ayi yashige dakin Anty faty tabi bayan sa...
Yana ganin amra sukayiwa junansu murmushi
" baby kinji fa anty faty sosuke mu basu baby"
Shiru amra tayi jikinta yafara rawa alamun bemasan tanada cikin ba..
"Wanne ciki kuna banda Wanda ke jikinta"
Shiru arman yayi ahankali fara'a mr dake fuskarsa ta dauke ya juyo yana kallon anty faty..itako gyada kai tayi tana murmushi
"Eh Arman kakusa kazama abba"
"Yuh mean Amra Nada ciki?"
"Eh Arman ciki ne da ita 1month"
Kallon Amra yayi ya fara nunata da yatsa yafara ja da baya har saida yakai qarshen bango kafin smya silale qasa ya zaune dabas...
Anty faty kallon su ta tsayayi Amra yayi amra kuwa kuka tafara harda shesheqa tasa hanunta ta rufe bakinta..
Kusa dashi tafara matsowa dasauri ya daga mata hannu alamun ta tsaya..
"Wai meye haka meke faruwa ne?"
Acewar anty faty wacce ta tsaya kallonsu da mamakin abinda taga sunayi..kuka amra keyi kamar ranta zefita tana fadin
"Kayafemin kayafemin"!!!
_Tofa anfara rikicin babban gida_
*Queens online writers*
[7/27, 2:20 PM] Real Afreen ce💋: 👑👑👑
👸👸👸
*Queens online writers*
_Daga Alkalamin Queens_
Note:
*Plxxx munada yar matsala atafiyarmu a novel dinan..a musulunce hukuncin matar auren da tayi zina shine a gefeta..idan muka cigaba da tafiya ahaka toh qarshe jefeta za ayi kuma bamason kashe star din novel din ynxu saboda munada sauran tafiya agaba...Dan haka muncanja salon akan ana gobe daurin auren ne taje gun hydar*
_plxxx kowacce ta karanta abinda ke sama👆kar qarshe nazo Anna kawo mana complain akan ga abinda ya kamata plxx_
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Episode *36-40*
Acewar anty faty wacce ta tsaya kallon su da mamakin abinda taga senayi...kuka amra kayi kamar ranta zefita tana fadin
"Kayafemin kayafemin"
Kasa magana yayi wasu guntayen hawayene suka zubo masa a fuska dan hk yamiqe cikin zafin nama yanufi qofar fita anty faty kiransa takeyi amma kamar tana magana da dutse...
Itako amra silalewa tayi qasa tana rusa uban kuka..har yakai qofa ya bude ze fita ya juyo yana kallon amra sekuma ya fice daga dakin...
Karasawa gurin ta anty faty tayi tana fadin
"Meye haka ne? Kunqi fadamin abinda ke faruwa kunsani a duhu"
Qinmagana amra tayi sai kuka takeyi itakuwa ganin kukan nata bana qarewa bane yasa anty faty ta miqe ta fice daga dakin abunta tanazuwa gun ammyn amra ta sanar mata abinda ke faruwa cikin sauri suka nufi inda take harda goggo wacce aynxu suka tarar a dakin...
Cikin sauri ammynta ta qarasa..
"Amra meke faruwa ne?kibar kuka nan haka karfa kimanta da yanayin dakike kifadamana meya hadaku..
Cikin kuka ta rungume ammynta tana fadin
" Ammyna Dan Allah Ku yafemin wallahi bahaka bane"
Qara rikitasu tayi sukayi sukayi ta fada abinda ke faruwa amma taqi yarda tafa...
Yaukam safiya batasan meke faruwa ba agidan tayi shirinta tsaf na tafiya gun yayansu dake aure Mina...
Arman kuwa tinda ya tafi dakinsa ya shige ya kulle qofa banda kuka ba abinda yakeyi ..tinani ya farayi toh cikin waye?yama za ayi ace Amra tayi zina bazema taba yiyuwa ba..
Wani sabon kukan ne ya kufce masa ya rasa yanda zeyi..
Anty faty kuwa hankalinta kasa kwanciya yayi Dan haka kiran Abban Arman tayi ta sanar masa abinda ke faruwa..
Kankace me antarasu a dakin goggo amma arman yaqi zuwa daqyar mumy tasamu yafi toh ya taho..
"Kaii Arman meyaa faru ne?banason shashanci fa"
"Daddy bansan meyafaru ba kuta tmbyt"
"Inna maka mgn kana cemin atmbyt ya kuke Neman maida mutane mahauka tane?"
Mumy ce tayi caraf da fadin
"Haba Dan Allah abisa ahankali mana"
"Banaso kiqara mgn kinajina ko?"
Acewar dady
Tabe baki tayi shiru..
Amra kuwa nadaga gefe ba abinda takeyi banda kuku
Kallon Amra dady yayi yana fadin
"Bazakiyi mgn bane kema"
Kukan nata qaruwa yayi sosai ran Abban ta kuwa harya soma baci..miqewa yayi cikin sauri gadan gadan yayi kanta..ganin haka yasa arman ya tsorata kar a illatata cikin sauri yasoma mgn
"Kayi hakuri Abba zan fada"
Cikin sauri amra ta dago kanta ta kalli arman ta girgiza kai dubawa tayi kaf gurinan hydar bayagun..
Dady ne yana abba hkr akan yadawo yazauna..
Goggo ce ta kalli arman wacce se aynxu ta tanka tana fadin
"Kai muke sauraro"
Cikin 'in'ina yasoma mgn..Dan hk amra ta qara sautin Ku kanta
"Ba baba".
" ba ba meye?" Acewar mumy
Rufe idanunsa yayi tare dauke ajiyar zuwa yana fadin
"Ba cikina bane"
Sallati akahau raftakawa apalon kowa na kallon amra wacce ta dunqule kanta a gwowowinta...
"Arman kana da hankali kuwa"
Acewar mumy
"Lafiya ta lau momy.."
Sai kuma ya fashe da kuka yana fadin
"Bacikina bane bansan dashi ba ta yaudareni.."
"Mumy dik sonda nake ma amra tamin haka"
Magana yake yana kuka wani Abun nasa ma basa gane me yake fada jijiyoyin kansa dik sun tashi..
"Mumy dik abinda nake mata be isheta ba..nabarta agida saboda banason quntata mata har sena soni amma zata min haka"
"Mumy mena ma amra mumy ki tambayayeta laifi na mat*****ta**AAA"
Qarar saukan marin da sukaji ne yasa sukayi saurin juyawa ..Abban amra ne ya mareta..
"Amra irin tarbiyar dana baki kenan?watoh gsky ne shiyasa kika qasa qaryata zancen sa"
Ammynta dake gefe tana hawaye ta soma fadin
"Me muka rageki dashi meyasa zaki mana haka?cikin waye amra"
Kasa jurewa arman yayi ya miqe ya fice..ita kanta goggo hawaye yakeyi tama kasan fadan komai..anty faty kuwa mutuwar zaune tayi..
Kuka kawai amra keyi abba ne yaqara kai mata duka
"Bazaki yi mgn ba"
Dady ne ya soma fadin
"Kubita ahankali wannan hayagagar qara furgita zakuyi"
Abban Amra kuwa kamar an qara ingiza sa wayar wutar dake jikin socket ya zaro... Kiran sunansa akeyi Anna fadin a a.. Amma inna yaqi kan amra ya nufa cikin zafin nama..ganin dgsk yake yasa ta miqe..
"Xan fada abba wallahi ya hydar ne"
Cakkkk Abban nata ya tsaya jikin kowa yayi sanyi..anty Amarya dake gefe tana sharar hawaye saboda tausayin amra tayi saurin miqewa cikin tashin hankali
"Wanne hydar din hydar nawa?"""""😱😱😱😱
Mahaifin hydar dake gefe ya gyda kai yana fadin
" hydar nawane agidan kuma kinsan bazata masa sharri ba"
Jikin Abban amra ne ya mutu besan sadda wayar wutan ta sulale ahanunsa ba.. Samun guri yayi yazauna yana salati..
Cikin zafin nama Abban hydar ya miqe tafita yana qwalawa hydar kira..
Ammyn amra kuwa ba abinda take fadi banda
"Amra kiban kunya ..amra bansanki ba"
Mgn take tana kuka..amra ke gefe har shesheqar kuka takeyi tana fadin
"Dan Allah Ku yafemin"
Afusace abbanta ya dago .
"Zakici ubanki keda yafi yar"
"Wa'iyazubillah habba haba kar hankalinka ya gushe mana saboda bacin rai"
Hydar ke kwance yana shaqar barcin sa bemasan meke faruwa ba baki qofar da yaji anyi ne yasa ya juyo kan ya Ankara yaji saukar wayar wuta ajikinsa da gudu ya dita ya nufi qofar fita kan kace me ya isa tsakar gida muryar Abban sa na rawa yana fadin
"Hydar nixaka kunyata kayiwa matar wanka ciki nixaka kunyata?hydar tsinema zanyi bazan xauna da mazina ci ba"
Su kuwa suna jin hk suka fitoh..
Hakuri aka dinga bama Abban hydar amma ko ajinka..hydar ma kuka yake yana na tuba...
Cikin sauri Abban amra yace dole arman yasaki amra hydar ya aureta shine kwanciyar hankalin mu..
Cikin sauri Amra ta zube gaban ammynta tana fadin
"Kutaimaki rayuwata wallahi banason ya hydar na tsaneshi"
Hakadeta ammynta ta tayi Dan haka ta nufi gurin mumyn arman tana fadin
"Mumy kice kar su rabani da ya Arman wallahi innason mijina "
Kuka takeyi kamar ranta ze fita..
*Queens writers*
[8/7, 2:39 PM] Real Afreen ce💋: 👑👑👑
👸👸👸
*Queens Online writers*
_Daga Alkalamin Queens_
_(Home for wisdom & perfect online writers🖌)_
*(Q.O.W)👑*
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Monday's update 7th August 2017
Episode *41-45*
"Mumy kice karsu rabani da ya Arman Wallahi innason mijina"
Kuka takeyi kamar ranta ze fita....
Ya Arman dake daki yana jiyo zancen su saurinfitowa yayinda kanshi kesara masa sosai idanunsa sunyi jawuri...
Hydar kuwa farinciki yake can cikin ransa ynxu xe kasance da Amra farincikinsa
Isowar ya Arman ne yasa dik hankalinsu ya karkata garesa..
Fuskarsa ba alamun fara'a..
Binsa sukayi da kallo harsaida ya isa gurinda amra take ..kowanensu jikinsa yayi sanyi sutsaya kallon me Arman zema Amra rawar jiki ita kanta tafarayi dan dik ta tsorata...
Ruqo kafadunta yayi ya tsaya kallonta na yan mintina daga bisani ya rungumota jikinsa yayinda hawaye ke xuba afuskarsa..
Wani irin kuka tafashe dashi kamar dama jira takeyi..
Shiru kowa yayi suka tsaya kallon Arman da mamaki..
"Ba Wanda ze rabani da Amra inna son matata"
Acewar arman
Magana yake yana hararar Hydar dake tsaye yana kallonsu ya cika yayi fammm..ita kanta amra yayi mamakin zancen sa sands ta dago ta kallesa..komawa yayi ta lafe kan qirjinsa
"Kaiiii Arman kanada hankali kuwa"
Acewar Abban Arman..
"Abba da hankalina innasan matata ya za ayi arabani da ita kuma Wanda zaku bata bata sanshi"
Kowa agun kasa magana yayi sai Abban Amra ne yake qoqarin amsa shi..
"Arman nima mahaifine gareka bazan yarda kazauna da ita ba..ta bata ma suna ba"
Yana fadan haka be jira amsar da Arman ze bashi ba ya finciki Amra da ga jikin Arman
"Karka kuskura kace komai kuma karka biyoni inhar na isa dakai"
Abban Amra ya fada ..kuka sosai takeyi tana kiran sunan Arman tana bama abba hakuri amma inna janta yakeyi Arman miqa hannu yakeyi yana hawaye..
Kowa agun zubar da hawaye yakeyi..ammynta kuwa kasa daurewa tayi dan haka tabi bayansa tana fadin
"Haba Abban husna kamata ahankali mana karka illatata"
Binsa sukeyi suna basa hakuri amma ita yariga ya zuciya...dakinta ya bude ya jefata har sanda goshinta ya bugi gado ..ihun da tafi ne yasa Arman ya nufi inda suke cikin sauri amma kan ya qarasa abba yasa ma qifar key yana isowa ya sulale bakin qofar yana kuka...
Mumy ce ta tsugunna ta rungume Arman ta baya daqyar tasamu Arman yabar gurin..Abba kuwa tinda yasama dakin key yabar gurin ya nufi dakinsa...
Amra kuwa kukanta tavi me isarta har barci ya dauketa..
Arman kuwa dakinsa mumy ta rakasa saman qafarta ya kwantar da kansa ya sulale qasa itako tana zaune saman gado..
"Mumy dan Allah ki musu magana su dawo min da matata"
"Haba Arman ka hakura da amra ciki ne fa da ita..gsky bazan goyi bayan ka cigaba da zama da ita ba"
Cikin sauri ya dago jajayen idanunsa ya kalli mumy
"Haba mumy!! Itace farinciki na dan Allah karku rabani da ita"
Hawayen fuskarta mumy ta share dan gabadaya tausayin Arman yakamata...
"Kayi hakuri Arman ga safiya itama ai sanka takeyi kuma tafisonka akan Amra"
"Mumy banaso matata nakeso abani"
Shiru mumy tayi na yan mintina...
Taba jikinsa tayi taji harya dau zafi rauu...
Kan gadon tasashi ya koma ta lullubesa ya kwanta yana mata magiya ahk barci ya daukesa
*Washe gari*
"Haba Abban husna ya za ayi kace haka?"
"Nidai nafada dik Wanda ya bata abinci ban yafe ba harsai randa Arman ya hakura da ita dan bazan yarda na basa ita ba kuma itama sai ta yarda zata aure hydar din"
"Haba dan Allah komai fa ahankali ake binsa karka uzura musu dayawa"
"Kifa bar bata bakinki saboda bazan dau wannan shashancin ba"
Shiru ammynta tayi daga bisani ta miqe ta isa Palo da mamakinta Arman ta gani ya kusa qarasa wa qofar dakin amra..
Juyawa tayi ta kalli dakin abba kafin tayi saurin qarsawa
"Arman me kakeyi anan"
"Ammy dan Allah kubari inga matata dan Allah"
Shiru ammy tayi ta rasa mezatace dan tausayin Arman ya ratsata..
Ganin abba na qoqarin bude qofar dakinta yasa ammy tayi saurin boye Arman abayan qofa..Lamarin ba qaramin mamaki ya bama Arman ba..
"Toh meyasa ammy zata boyesa dan Abba ze fitoh"
Yana cikin tunanin yaji ammy na ambaton sunansa..
"Ammy dan Allah kitaimaka kibari naga amra"
"Arman kataimaki kanka ka taimaka amra kataimakeni ka bar nan karka qara dawowa"
"Ammy dan Allah karki min haka laifin me namiki dan Allah kitaimakamin"
Shiru ammy tayi daga bisani tace
"Kajirani inna zuwa"
Juyawa tayi ta nufi dakin abba saman sip ta fara dubawa cikin ikon Allah ta riqo key din dakin..
Jikinta na rawa ta fitoh daga dakin ta nufi dakin amra...
Tsaye taiske arman..tana zuwa suka fara qoqarin bude qofar..
Kwance shame shame suka iske Amra.. Nanfa suka qara rikicewa..taimakon gaggawa suka soma bata dik ta jigata..daqyar suka samu ta farfado idanunta sunyi manya tsabar kuka..
Rungumeta Arman yayi ya roqi ammy data kawo abinci abama Amra...
Batayi wata wata ba yaje ta kawo dan acewar ta bazata iya kashe yarta ba...
Bayan sungama ne ammy ta tattare plates din tana fitowa tayi cikaro da Abba nantake plates din suka zube akasa ...
Gaba dayansu sun tsorata dan fuskar abba atamke take babu alamun fara'a
*Queens Online writers*
*(Q.O.W)*👑
[8/13, 12:31 PM] Real Afreen ce💋: 👑👑👑
👸👸👸
*Queens online writers*
_Daga Alkalamin Queens_
*👑Queens online writers*
*(Q.O.W)👑*
_(Home for wisdom & excellent writers)_
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Saturday's update 12th August 2017
Episode *46-50*
Gaba dayansu sun tsorata dan fuskarta abba atamke take babu alamun fa'a...wani irin miyau me daci ammynta hadiye...cikin sanyin jiki Arman ya miqe yana fadin
"Abba kayi hakuri laifinane"
Cikin sauri ammy tace
"A'a ba laifinsa bane Nina bude"
Ammy tafada tana girgiza kai..bude baki Arman yayi da niyar mgnda sauri abba ya karbesa da fadin
"Banason dogon surutu danace kar abudeta shine kika budeta ko"
Shiru yayi kafin ya cigaba da fadin
"Kuma kai Arman indai harkanason Amra ta fitoh anan seka hkr da ita ta auri hydar din"
Wani iri Arman yaji baze taba yarda amra ta auri hydar ba..kallon amra abba yayi cike da takaici ya nunata da yatsa
"ke nixaki toxarta ki fita zakka acikin yan uwanki ko?toh in har kinason zaman lafiya tohki auri hydar"
Kuka tafarayi sosai tana fadin
"Dangirman Allah abba kayi hkr kayafemin dan Allah"
"kufita Ku bani wuri ki kulle kofarkimaidamin key din ..dik Wanda ya sake daukowa ransa seya baci..."
Riqe Arman tayi gam tana kuka mecin rai...
Arman kuwa yariga yagama fusata dan haka yasa hanunsa ya cire hanun amra daga ruqon da ta mishi harya kai qofa sai ya juyo ya kalleta kafin yayi wuuff ya fice daga part din...
Side din goggo ya nufa zaune ya sameta shiru ita kadai..
Sallama yayi cikin ruwan sanyi yasamu wuri a qasa kusa da goggo ya zauna..
"Arman ya akayine"
"Goggo dik sun birkitamin tinanina da wanne sukeso inji ne?da abinda amra tamin kokuma da rabani da ita dasukesonyi"
"Arman kati hkr ka sallama mata tabi umarninsu tinda ita ta bata musu..batan tanasonka ba ta bari hydar din yashiga rayuwarta"
"Haba goggo a tunanina ke kadai zankawowa kukana dik fadin gidanan ki fahimceni amma segashi kema kina qoqarin qin taimaka min goggo sun hanata fita sun hanatacin abincin abba so yake ya kasheta"
Shiru goggo tayi kafin ta soma fadin
"Kayi hkr zan aika akiramin Abban nata kaji kayi hkr"
Kasa cewa komai yayi sema qara zamewa da yayi ya sulale qasa ya kwanta...
_Bayan kwana biyu_
*Night*
Cikin sanda Arman yake hawan ladar dayasa jikin bangon dazesadasa da window din dakin da amra take..
Ahankali ya taka harya isa window din..zaune take kan sallaya ta idar da sallah tana sharar hawaye kamar daga sama ta jiyo muryar Arman yana kiran ta..
"Baby!!"
Kalle kalle tafarayi can ta hangosa jikin window ...kofa ta kalla kafin ta qarasa gunsa da sauri ta riqe hanunsa guda daya dake riqe da qarfen window din dayan hanunsa ya miqa mata da leda karba tayi ta bude..
Take away din abinci ne da hollandia dink da fruit.. Kallonsa tayi zatayi mgn yasa hannu akan lebenta yana fadin
"Shhh banason mgn kije kici dik kin rame baby ji bakinki dik ya bushe...ki ajiye leden kar abba ya gani zan karba gobe"
Gyda masa kai tayi kafin ta koma ta zauna gefen gado tafara bude ledar.. Fried rice ce taji salad da nama dan take away din kuma tuwo ne..
Shiko sauka yayi ita kuma ta fara cin tuwon tacinye Tass tasha drink din anan barci ya dauketa...
Tinda sassafe kuwa ta ci shinkafar dik da tayi sanyi sosai amma bayanda ta iya sbd jitayi kamar bataci komai ba daddaren..
Arman kuwa yana jikin window yaga shigar abba part din goggo dan hk yayi saurin fita dan ya roqi ammy ta budemasa yabama amra abin kari..
Dai dai yafitoh kenan sukai cinkaro da hydar wani irin takaicine yacikssa
"Watoh shi hydar yanaan yana sha'aninsa ko ajikinsa..."
Cikin sauri Arman ya qarasa gun hydar..hydar na ganinsa ya fara qoqarin guduwa..
Dasauri Arman yaqara sa..
"Nadade innason haduwarmu..hydar nixakawa hk ko?"
Acewar Arman turo baki hydar yayi ya fara qoqarin yin wani zancen banza dan hk ran arman ya baci..duka ya kaima hydar abaki aikuwa ya fasa masa baki ...sakesa hydar yayi dan hk zaro ido hydar ya farayi yana taba inda jini ke fita...
Rai bace Arman yace
"Kadan ka gani"
Yajuya ya nufi part din su amra hydar kuwa ya sake baki yakasa cewa komai
*Queens online writers*👑
[8/15, 4:16 PM] Real Afreen ce💋: 👑👑👑
👸👸👸
*Queens online writers*
_Daga tsakar Queens_
*👑Queens online writers*
*(Q.O.W)👑*
_(Home for wisdom & excellent writers)_
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Monday's update 14th August 2017
Episode *51-55*
Part din su ya koma anty Amarya na zaune tanaganin shigowarsa harta kauda ganinta daga garesa sbd ya bata mata rai akan abinda ya aikata sekuma taga jini a bakinsa..
"Meyasa meka?"
Kusa da ita ya qarasa ya zauna
"Ya Arman ne haka kurin fa nazo wucewa ya bugammin baki"
"Kodai wani Abun kace masa hydar"
"A a umma bada abinda kace masa"
Wani irin qululu anty Amarya taji yazo mata..toh meyasa ze dakin mata da,..
Shiru tayi daga bisani ta miqe ranta abace ta nufi toilet ruwa ta debo a bowl da towel tazo tana goge masa gun..
Badai tace komai ba dan daga bisa allamu ranta ya baci..shiko hydar dadi yaji sosai dan dama so yake umman tasa yadawo goyan bayansa harse anbasa Amra...
Shiko Arman part dinsu amra ya nufa zaune ya samu ammy hanan na gefenta suna assignment...
Sallama yayi dik suka amsa masa ya tsugnna har qasa yagaida ta..fuskarta Sam ba fara'a take amsa wa..
"Ammy dan Allah so nake adan budemin amra naga halin da take ciki tinda abba ya fita"
"Kaiiii Arman ka kyale amra ka hakura da ita ta auri Wanda mahaifin ta yakeson bata tinda ita tajawa kanta..ynxu bakasan qin hakura da ita ba kanasata acikin wani hali bane..tinda mutun ya wuni arana so daya ake basa abinci kuma abincin ma can qasa da kwano"
Ammy na kaiwa nan ta fashe da kuka mecin rai..bude baki yayi zeyi mgn ta daga mata hannu da sauri
"Karka cemin komai ka tashi kafita ka tashi nace!!!!"
Ba musu ya miqe ya fice yana waigensu har ynxu ammy na sharar hawaye afuskarta..
Part dinsu ya nufa cikin sauri cikin sa a ya tarar da mumy da safiya a palon
"Son ya naganka haka"
Kusa da ita yazo ya zauna ya daura kansa akan cinyarta..yasan dai zancen nasa baze wuce akan amra ba..
"Mumy dan Allah kije Ku karbomin mata ta karsu kashemin ita"
Magana yake hawaye na zuba daga fuskarsa..gaba daya safeena tausayin yayan nata yakamata sosai
"Kamanya zasu kashe ta?"
Acewar mumy
"Mum abinci fa so 1 suke bata kuma dan kadan fa"
"Kaiii Arman wayafadama banfason Neman mgn"
Cikin sauri ya miqe mamaki yacika mumy ganin hawaye afuskarsa
"Wallahi mumy ammy ce ta fadamin"
Shiru mumy tayi ta kasa cewa komai safeena ce tafara mgn tana fadin
"Mumy dan Allah kisa baki akarbo ta..kinga fa tanason yaya..kuma hydar dinan yayi hk ne fa dan ya rabata da ya Arman kuma kinga tinda akayi ba'aji daga garesu ba"
Shiru mumy tayi tana nazari..nanfa suka dinga ma mumy magiya safeena ma harda kuka...
Nanfa mumy tace musu zatai mgn da dadynsu inya dawo za akarbo Amra...
Zaune suke anty Amarya na goge masa bakin saqe saqe iri iri takeyi aranta...
"Watoh dik abinda arman yayi abaya ya kwacewa hydar amra be ishesa ba ynxu seya hada masa da duka toh wallahi bazata laminta ba kokadan"
Muryar hydar ce yadawo da ita daga tunanin data luliya
"Umma innason amra kinga ance za ababi ita kar arman yasa ahanani ita..kuma yaza ayi na barmasa Dana..plxxx umma help me shikadaine jikanku fa ko bakwason abinda zan Haifa"
Shiru anty amarya tayi kamar bazata ce komai ba daga bisani kuma tasoma fadin
"Qyalesa wallahi be isa ba kuma"
Dadine y kama hydar sosai...
*washe gari*
Yau safiya yadawo daga tafiyarta hajiyarsu kowa nata murnar dawowarta..
Nanfa tashiga dik dakunan nan ta gaida iyayen nata kafin ta yada zangwanta adakinta..wanka kawai tayi tafita nema ya Arman amma akace mata bata nan dakinta ta dawo ta kwanta nan barci ya dauketa...
Bayan sallar magrib ta tashi dan hk tana tashi ta gabatar da sallah...kanwarta dake kwance a dakin ce taso ma fadin
"Anty safiya kinsansan meyake faruwa kuwa"
"A'a saikin fada"
"Abban su amar ya kulleta dakintadake partdinsu ance ma key din dakinsa yakai ya ajiye infadamiki"
"Meyasa?"
"Wai saboda tanada ciki"
Safiya najin hk bata qarasa jinzancen ba tadagawa kanwartata hannu alamun yayi shiru..
Hanyar qofa ta nuna mata dan hk ta miqe simi simi tafice daga dakin tana turo baki..
Hawaye safiya tafarayi tana fadin
"Wallahi bata isa ta haihu da ya Arman ba SBD tsananin gata ma harda wani kulleta a dakin to wallahi adarenan senaje nadaki banza"
Share hawayen fuskarta tayi ta miqe ta fada toilet domin watsa ruwa..
Misalin karfe 10...safiya ranar part dinsu cikin sanda ta nufi part dinsu amra tana tura qofa da mamakinta taji abude danko hartayo gurin spear keys daga dakin goggo Wanda ke qunshe da dik keys din dakunan gidan...
Dakin abba ta murda wannan ko akulle ne dan hk cikin hikima da dabata ta fara sa keys din key na 8 kuwa shi ya bude mata qofar..murmushi tayi kafin cikin sanda ta shiga...tanasan halin Abban amra da nauyin barci dan hk taji goggo tana fada..
Dube dude ya farayi ta bude can ta bude nan tana duba agogo taga qarfe 11...
Harta fara gajiya nantakai hanunta saman sip aikuwa tana sa hannu sai saman key..
Zaro ido tayi tana murmushi..
Dauko key din tayi taga keyhloder me hoton amra ajiki tinna graduation dinta hkn ya qara tabbatar mata da shine..
Cikin sauri ta fitoh ko kulle qofar batayi ba takallamta ma anan qofar dakin abba ta manta su
*Queens Online writers*👑
[8/27, 3:52 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Na
*Faty Afreen*😍
Wednesday's update 16th August 2017
_Gaisuwata zuwa gareku masoya na masu bibiyar novels dina nagode da addu'o'inku gareni tnxx_
*Ban manta damu ba*
_Yar mutan wudil_
_Fadila lamido_
_Zuwaira(Pretty queen)_
_Asy Khaleel_
_Maman Shaheed_
_Abba gana_
_Abdul precious_
_Sadiq y ahmad_
And oll odas 😍
*Visit ma blog*
Afreennovelseries.blogspot.com
*Vote me and comment via watpadd*
@Fatyafreen1
Episode *56-60*
Dakin Amra ta nufa cikin sauri tana zuwa tasa key ta bude kofar..kwance ta iske ta kishingide akan gado tana zaune akan darduma jikinta da hijabi alamun sallah take
"Wallahi baki isa ki haihu da Wanda nakeso ba"
Da saurinta ta qarasa tasa qafa ta naushi cikin Amra
"Wayyoh Allah na"
Shine abinda Amra ta fada tare day in zunbur ta tashi daga kishin kidar da take...
"Safiya!!!!"
Acewar Amra wacce ke riqe da cikin ta tafada cikin mamakin
"Nicefa nadawo wallahi baki isa ki haihu da Arman ba se cikinan ya zube"
Itako amra aincemata komai tayi dan adadinta ma incikin ya zube ynxu za abarta ta zauna da mijinta..
Murmushi kawai amra tayi
"Karki ga wai natafi kiyi tunanin barinki nayi kihaihu dashi kona manta inna ankare dake kuma dama bacemiki kikiyayi haduwar mu dake"
Naushi ta qara kaimata aciki na wannan karon ya shigeta sosai dan Wanda yadanyi qara..
Duka kawai ta dinga kamata aikuwa amra data fara jigata ba shiri tahau ihu tana riqe da ciki...Safiya na ganin hk tayi saurin fitowa karar bude qofar dakin ammy datji ne yasa tayi saurin fadawa kitchen gabanta sai dukan uku uku yakeyi...ihu amra gaba daya ya karwade gidan sunnan ammy da goggo Dana arman kawai take ambata...
Arman kuwa kamar Wanda aka hankado ya duro daga kan gado yafitoh hydar ko dake ta barcin sa sanda anty Amarya tazo ta tashesa kafin ya fitoh...
Abba ma fitowa yayi gamamakinsa sai yaga kofarsa abuse amma se kawai ya wuce...kan su qaraso harta suma...
Arman ne ya ruqota nanfa ya sunkuceta yayi waje da ita..safiya kuwa har ynxu tana kitchen...
Asibitin aka nufa da ita mutane biyar ne suka tafi da ita...
Tanajin sun watse ta fitoh daga kitchen din tabi ta backyard din gidan ta bude qofar part dinsu ta baya ta shige daki...fuskarta pall da fara'a
Dan kokadan batayi tsammanin cikin bana Arman bane
Gabadaya Arman yafita hayyacinsa ya gigice...
Nurses din Suka yo kanta ba bata lokaci aka shiga ciki da ita..
Can gida kuwa bayan kowa ya watse annata jimami Abban amra na komawa daki yayi cinkaro da takalma sai a lokacin ya tuna da qofar sa daya gani a bude...
"Toh ya akayi aka bude kofar dakin nawa kuma wannan takalman na waye dik ta qare wani ne yashiga ya bude dakin amra"
Abinda abba yake ta tunani kenan dik ya damu dik da amra ta bata masa rai hkn be hanasa jin wani iri ba...tunani yafarayi toh meyasameta???Addua ya farayi Allah yasa zata rabu da cikinan ta huta suma su huta...
_Morning_
Kwance amra take akan gadon asibiti arman ke zaune kusa da ita riqe da hanunta da alamun barci takeyi kafin yan gidan sunxo da wannan yashigo ya fita sai wannan yashigo..
Safiya kuwa murna takeyi tazo ganinta...
Daidai tashigo cikin asibitin kenan ta jiyo muryar mum da goggo suna magana...
"Ai gwara da cikin ya zube kinga ynxu sai amaidata ga mijinta kawai shine kwanciyar hankalin kowa"
Acewar goggo..murmushi mum tayi kafin ta soma fadin
"Nikaina naji dadin hakan dan da ance hydar xa abata toh gsky hankalin arman baze kwanta ba"
Goggo ce ta girgiza kai tana fadin
"Yaran xamani kenan in and a wautar yaranan shi hydar yaza ayi ya kusanci matar wansa..Allah dai ya qara shirya mana su"
Ameen mum ta fada kafin ta miqe ta nufi cikin dakin daamra take...
Ahankali safiya tafara ja da baya tana nazarin abubuwan da suka fada...
"Ynxu suna nufin dama cikin na hydar ne?wayyoh Allah mena aikata na qara nisanta kaina da ya arman meyasa nadau hukunci ban tsaya naji kan zancen ba"
Saidai takai kan wani dagalin dake bakin asibitin ta zauna tare da safe kai hawaye na zuba..tanan zaune hydar da anty Amarya suka shigo dik agigice...
Suna zuwa dakin suka wuce goggo da ammy da mum da arman suka iske a dakin cikin sauri hydar ya qara sa gurin ya tare da riqe hannayenta..
"Amra plxx stay strong save our baby"
Kalmar daya fada ne ya fusatar da arman dan haka yayi saurin fixge hanun hydar dama jikin amra..
"Mallan kabar tabamin matata ba kusa halaqa ynxu tinda cikin da kake taqama dashi ya zube"
"Whatttt???!!!
Shine abinda hydar ya fada...
" kafita annan banason ganinka"
"Kaiii karkaga ka girmeni inna qyaleka amra tawa ce ni nikadai baka isa ka rabamu ba..nasan cikin ma kai kayi yanda kayi aka cire mata shi kuma wallahi sai Allah yasa ka mata"
Acewar hydar Wanda ya juya yana qara qoqarin riqe hanun amra
Afusace arman ya cincikosa tare da zuba masa mari..
Cikin fushi anty Amarya ta tazo ta riqe hydar
"Ya isheka arman kodan kaga inna qyaleka..bari kaji infada ma indai Nina haifi hydar toh sai ya auri amra"
Mum ce ta taso tana fadin
"Haba umman hydar ya xaki dinga fadan haka kefa ya kamata ki..."
Mum bata narasa xancenta ba anty Amarya ta katseta da fadin
"Dallah rufamin baki ai dik tafiyar Ku daya wallahi kusa aranki hydar saiya auri amra koda makircin da kukayi aka xubda cikin"
Ammy ce ta gani da hayaniyarsu ta miqe tana fadin
"Ya isheku ya isheku...bari kudi dik acikinku bame auren amra indai Nina haifeta"
Gaba dayansu suka gwalalowa ammy ido cike da mamakin furucinta
Afreen ce😍😍
[8/28, 1:00 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Na
_Faty Afreen_😍
*Nasadaukar da wannan shafi zuwa gareku ibrahim(Watoh expensive angon anaam) da kuma dear Hamza..dake garin katsina dutsinma nagode Allah ya barmu tare*😍
Gaisuwata gareku
_Mum Nawal_
_Yar mutan wudil_
_Asy Khaleel_
_Ayusha illiyas_
_Maman Shaheed_
_Munayshat_
_Pharty bb_
_Exclusive_
And oll ma fans💋
Monday's update 28th August 2017
Afreennovelseries.blogspot.com
Vote me on watpadd as
*fatyafreen1*
Episode *61-65*
Gaba dayansu suka gwalalowa ammy ido cike da mamakin furucinta..
Gyada kai goggo tayi dan ita kanta sun bata mata rai ace baiwar Allah na kwance maimakon su mata addua sun tsaya suna fada..
Komawa arman yayi yazauna kusa da amra shiko hydar a fusace ya fice harara anty Amarya ta watsawa mum kafin ta fice itama...
Zama ammy takoma tayi tana mai tausayawa amra saboda yanayin da take ciki..
Kwananta biyu a asibiti aka sallamosu suka dawo gida kwatakwata arman yaqi yarda yayi nesa da ita
Zaune suke gaba dayansu sun taru a palon goggo..
"Amra muna bukatar jin meya faru yadaren ranar"
Shine abinda Abban arman ya fada..
Juyawa amra tayi ta kalli safiya wacce taketa watso mata harara..juyawa arman yayi yabita dakallo yaga safiya take kallo tin daga lokacin yagane cewar safiya ce sanadin abinda ya faru..
"Anna tmbyrki kinyi shiru"
Acewar goggo..
Ahankali amra ta juyo ta kalli arman Wanda yariqe mata hannu tare da gyada masa kai...
Hadiyar miyau amra tayi kafin tasoma fadin
"Daddy yaya safiya ce tashigo dakina hknan tahau dukata"
Kowa yacika da mamakin kallon safiya sukayi wacce ta sadda kai qasa ta tana wasa da yatsanta..
"Ke safiya me tayi miki zaki daketa har ki illatata"?
Hydar ne ya miqe gadan gadan yayi kanta ze daketa..
" kaiiii hydar baka da hankali ne? Yazama daketa"
Acewar mum..anty Amarya ce tayi caraf da fadin
"Inna ruwan ki wayasa bakinki"
Abban amra ne yayi mgn tare da fadin
"Karka kuskura ka tabata idan ba hk ba ranka saiya baci"
Komawa hydar yayi yazauna yana noqe noqe..
Hawaye safiya tafarayi
Yau tajawa kanta batacinma burinta ba gashi har Anna niyar dukanta amma ya arman be tare mata ba ..
"Ke Safiya me amra ta miki"
Abban safiya ne ya miqe yana fadin
"Zakiyi bayani ko saina babballa ki?"
Cikin shasheqar kuka tasoma fadin
"Abba nifa nakeson ya Arman meyasa zata aure shi Wallahi bazan basu su zauna lfy ba"
Arman da amra kallon junansu sukayi kafin suka maida kallonsu ga safiya...
Dik agun kowa ya cika da mamaki amma banda goggo wacce ita tasan komai...
Cikin fushi Abban safiya yasoma fadin
"Kitashi ki kashesu kinji nace ki tashi ki kashesu dan ubanki"
"Kaiik haba haba Abban safiya adinga sassautawa mana"
Acewar dady
"Haba dan Allah waiku yar anan yakukeso muyi ne"
Acewar Abban safiya..
Abban amra ne yayi gyara murya tare da fadin
"Zan shaida muku nidai har ynxu inna kan bakana bazan yarda wanan wannan ta koma gun arman ba"
Yana nuni ga amra...anty Amarya da hydar kuwa murmushi kawai sukayi..
"Abba dan Allah kayi hkr abar min matata dan Allah"
Acewar arman
"Kayi hkr Arman bazan yarda kazauna da ita ba yariga ta bata wayonta gun hydar din zata koma kaikuma ka auri safiya dauke son naka"
Dady ne yayi saurin fadin
"Haba Abban amra kar kayi hk tinda ynxu ba cikin kawai abarsu su zauna tare"
Goggo da mum da sauran wa anda ke gurin dik sun amince amma banda anty Amarya da safiya da hydar...
Kada kai Abban amra yayi gaba fadin nariga na yake hukunci...
"Yauwa aidama hydar shike sonta kuma nasan itama tana sanshi"
Acewar anty Amarya
Mum ce tayi caraf da fadin
"Umman hydar meyasa bakya yin abu da lissafi amra da bakinta tace batason hydar dan hk arman zata aura"
Nanfa suka fara cacan baki jiri ne yasoma dinan amra yayin data miqe tsaye tana zubda hawaye luiii ta tafi zata fadi da sauri arman ya riqota..
Ammy ce ta miqe ta nufi amra tana fadin
"Ynxu Ku dik abinda kukeyi kuna ganin yada ce nidai nace acikinsu bawanda zan ba amra gwara na a aura mata bare zefi "
Afreen ce😍😍
For comment
09078131942
Taku ako yaushe afreen😍
[8/28, 2:46 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Na
_Faty Afreen_
_Na sadaukar da wannan shafi zuwa gareku darling *Fido yarficika* ,swt *aneesa didi* and my *Mum Annur*_ godiya nake😍
Afreennovelseries.blogspot.com
Vote,follow me and comment via watpadd as
*fatyafreen1*
Like nd follow my page on Facebook as
*Afreen novel's series*
Episode *66-70*
Abban Amra bece komai ba ya miqe ya fice..
Mumy ce ta taimaka ma ammy aka shiga da amra dayan dakin dake palon goggo..ciki arman yazo shiga mum ta girgiza masa kai alamun a'a...
Anan palon ya zauna yaqi tafiya har kowa ya waste.. sosai tausayinsa ya kama goggo
Daqyar a kasamu amra ta farfado nanfa ammy ta bata abinci taci mum nazaune agefe tana mata sannu..
"Mum inna ya Arman"
"Yana Palo shine abinda goggo ta fada"
Qoqarin sauka daga gadon amra tafarayi
"Innazakije kuma?"
Acewar ammy dake gefenta
"Ammy zanje inganshine nasan yadamu dan Allah"
"A'a bari akirashi"
Goggo ta amsa tare da kallon mum tana kada mata kai
Miqewa mum tayi ta fita Palo..
Zaune ta samesa ya zuba uban tagumi..
Xamatayi kusa dashi ta da fasa
"Son kadinga hakuri idan Allah yasa matar kace babu mai hanawa idan kuma ba matarka bace bayanda zakayi"
Tana fadan hk ya fashe da kuka ya juyo tare da kwanta wa akan qafarta...
"Mum innason Amra bansan wani irin so nake mata ba..bazan jure naganta da wani ba"
"Kayi shiru Arman zamuyi mgn da dadynku..ynxu dai share hawayen ka shiga ciki"
Cikin sauri ya goge hawayen fuskarsa ya miqe fita mum tayi ita kuma yana shiga goggo taja ammy suka fice badan ran ammy yaso ba
Cikin sauri amra ta taso ta rungume Arman dikkansu suka fashe da kuka..
Goggo da ammy dake labe jikin window suna kallonsu goggo ta kallesu tana fadin
"Ke dakike cewa xaki hana kowa ita kinga yanda suke San junansu kiyi tunani in kika rabasu ya kike tunanin zasu kasance..ke ykmt ki lallaba Abban nasu amma kema kina cijewa"
Shi ammy tayi tana share hawayen fuskarta suka matsa daga jikin window din..
Zaunar da Amra arman yayi a gefen gadotare da tsugnnawa hanunta tasa tana share hawayen dake fuskarsa..
"Ya arman meyasa kake kuka"
Gyada kai yayi tare da fadin
"Ba kuka nakeyi ba baby..ai kema gayanan afuskarki hannu tasa tana sharewa tare da qaqalo murmushi nanfa suka fara dariya daga dariya sai wani sabon kukan..rungumota yayi yana fadin
" Amra inna sanki bazan iya rayuwa babu ke ba"
"Ya Arman karka barni dan Allah"
"Banaso na barki amma dole xan tafi jibi xan koma aiki"
Cikin sauri ta fincike jikinta daga nashi ta miqe tana share hawayen fuskarta ja da baya tafarayi har sanda takai bakin qofa..kafin ta fashe da kuka ta bude qofar ta fice da gudu kiranta yakeyi amma inna ta nufi part dinsu dakinta ta shiga kasancewar ba kowa palon tana shiga tasa key ta sulale qasa jikin qofar tana kuka dan gani takeyi yana tafiya abba zai badata ga ya hydar...
Shigowa ya Arman din yayi ya nufi kofar dakinta ya murda yaji tasa key saurarawa yayi yaji shasheqar kukanta
"Amra plxx ki bude ki saurareni"
"Ki tsaya kiji mexan fada plxx baby same kikeso naji"
Dady dake tsaye jikinsa ya mutu ya tsaya kallon ikon Allah
"Plxx baby"
Sai lokacin amra tasamu damar tattaro kallamanta ta masa mgn
"Ya Arman katafi..ai dama baka sona tinda zaka tafi kar bani abba ya auramin hydar..banason shi"
"Plxx ki bude qofar ki saurareni"
Kuka kawai sukeyi dikkansu ..ahankali amra ta miqe ta bude qofar ta rungumosa
Suka shiga rera kuka me ban tausayi
"Karki manta baby babsakeki ba ke mata tace"
Abba dake tsaye sun basa tausayi ya share guntun kwallan dake fuskarsa ya shige dakai
*Night*
"Abban amra dama akwai mgnr da nakeso muyi"
Acewar ammy dake zaune gefen gado..
Amsa mata yayi da innajinki
"Dama game da yaranan ne..Amra da ***"
"Ya isa na riga na yanks hukunci amra hydar zata aura tinda ita tajawa kanta"
"Haba dan Allah be..."
"Kinga in mgnr da xakimin kenan toh ki tashi kifice"
Afreen c😍😍e
*Godiya xuwaga fans dina nagode💋*
[8/30, 5:15 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Na
_Faty Afreen_
_I dedicated dis page to ma darling anty *Anty Wasila* and my swt sister nemcy *Yaya faty* Allah ya barmu tare...Afreen na qaunarku sosai😍_
_Gaisuwata gareku kuma nagode da kulawarku fans...masu biyiyar novel dina masu bina ta prvt da masu kiran wata godiya Lodi lodi😍💋_
Ban manta dakuu ba
_Amina_
_Sis Aneesa didi_
_Autar hajiya_
_Fido yar ficika_
_Asy Khaleel_
_Aisha(from ma face book page_
And oll odasa
Afreennovelseries.blogspot.com
Like my page on fb as
*Afreen novels series*
Vote me on watpadd as
*Fatyafreen1*
Episode *71-75*
Cikin sanyin jiki ammy ta miqe tafice daga dakin...
Dakin amra ta Kwance ta samu amra duqunqune har ynxu Arman na zaune kusa da ita dikkansu barci sukeyi...
Ahankali ta taho ta taba jikin amra zazzabi ne sosai aikin nata dan yadau zafi rau..
Ahankali ammy ta fara tada Arman firgigit ya miqe yana kiran amra atunaninsa itace ta tada shi ganin ammy yasa yayi saurin miqewa tare dajin kunya...
Murmushi kawai ammy tayi tare da fadin
"Arman kenan kaje ka huta kar mamanka ta neme ka kuma dare yayi"
Ahankali ya soma tafiya yana waiyayon amra wacce keta qara qudundunewa.. yana fita ammy tayi saurin qarasawa gurinta tayi tana qoqarin tadata..
Ahankali amra ta miqe tana rawar jiki gaba daya dik ta canja dan kallo daya za ayi mata kasancewar bata da lafiya..
Wanka ammy tasata tayi kafin ta kawo mata abinci da magunguna ta bata...kafin ta koma ta kwanta..
*Washe gari*
"Assallamu'allaikum"
"Wa'allaikissallam"
Ammyn amra ta amsa tare da fitowa daga dakinta..
Gananin mama watoh mahaifiyar safiya yasa ammy sakin murmushi tare da bata gurin zama...Arman ne yashigo palon tare da yin sallama dik suka amsa ya gaidasu kafin ya wuce dakin amra...
Da kallo mama ta nisa kafin daga bisani ta tabe baki..ammy ta lura da hkn amma setayi murmushi tare da fadin
"Inna safiya Niko kwana biyu banjita ba"
"Aikodai safiya nacan akwance batada lafiya"
Mama ta amsa ataqaice..jinjina kai ammy tayi tare da fadin
"Allah sarki Allah ya bata lafiya"
Amsawa mama tayi da ameen kafin ta soma fadin
"Dama ba wani abu ya kawoni ba illah mu fahimci juna nida ke"
Shiru ammy tayi kafin ta soma fadin
"Inna jinki"
Arman da yake labe a bakin qofar dakin amra yana saurarom hirar tasu...
"Kinga dikkansu wa anan yaran namu ne kuma muna son farincikinsu dikka ko ba hk ba?"
"Hakane" acewar ammy
"Toh safiya nason Arman kuma Hydar nasan yarki amra..shawara nakawo miki cikin lallama tin muna mu biyu dan Allah kicewa amra ta rabu da arman ..arman da safiya yafara syy aikaiqulla qulla aka basa amra..dan hk t inkan mu fara fada kinema muku mafita dan bazaka 'yata na wahala ba"
Mama ce daketafaman rera bayani ta miqe ta fice yayinda ammy ta bita da kallo me cike da mamaki dan bata taba tunanin mama zata iya furucin da tayi ba girgiza kai kawai ammy tayi ta miqe cikin sauri arman ya fada dakin...
Daidai amra ta fitoh daga wanka kenan Arman yatsya kallonta sosai ta rame ba kadan ba...
Tura qofar yayi ya fara qoqarin matsawa kusa da ita ganin ya kusa qarasowa yasa tayi sauri zata koma toilet cikin hanzari yasa hannu ya kareta ya tsaya kallonta ita ko kanta naqasa banda rawa ba abinda jikinta keyi...
"Lallai amrata ta rame gsky dole abani matata"
Kuka ta fashe dashi hkn yasa ya rungumota jikinsa qarar bude qofar dasu kaji ne yasa suka saki juna suna kallon qofa
Ganin safiya ce yasa arman ya qara rungumo amra jikinsa tare da rada mata mgn a kunne shiru tayi ta lafe a jikinsa...
Safiya kuwa yacika tayi pamm dan hk tayi kukan kura ta finciko amra daga jikin arman basu ankare ba sai ta dai saukar mari sukaji safiya ta mari amra..a fusace arman ya mata guda biyu ganin tana qoqarin qara cacumo amra tana fadin
"Wallahi tallahi bazan yarda ba akan wannan yar iskar zaka mareni"
Ganin Abun nata bayi bane yasa ya hankadata tafada ta bige kanta jikin gado hartaji ciwo agoshi..
Itako amra toilet ta shige tasa key tana kuka...
"Ya arman nika hakade harnaji ciwo kalla fa"
Tana nuna masa hanun ta da ta tabo jinin..afusace ya nuna mata qofa
"Tashi ki fita kibar dakinan"
"Ya arman ni zaka kora"
"Ankoreki xaki tashi ko sena qara jimiki ciwo"
Kuka ta fashe dashi ta miqe ta fita da gudu bata tsaya ko inna ba saigun mama..nan ta zayyane mata abinda ya faru amma cewar ta me gaishe da amra ne shine amra ta mareta taje ramawa shine ya Arman ma ya qara marinya ya turata har taji ciwo ...
Fusata mama tayi ta ruqo hanun safiya suka fitoh...
Real Afreen ce💋
[9/4, 9:31 AM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Na
_Faty Afreen_
*BARKA DA SALLAH*✍
_(Innayi wa illahirin masoyana barka da sallah nagode sosai..innajiran goron sallah)_
Dedicated dis page to all *Online Writers* Allah yaqara muku basira .kuma inna muku barka da sallah😍
Saqon Gaisuwata gareki sis khadija daga garin Maiduguri wacce aka fi sani da *didi lurf* nagode sosai bazan taba mantawa dake ba da kuma irin adduar da kikamin ba ngd..
Gaisuwata gareki *Zainab zakari yahaya*
Nagode sosai dear sisters...
*Anty hajara lawal daura* nagode nagode da kirana da kikayi kuma naki comment dinki tnx alot..
Episode *76-80*
Shiko Arman safiya na ficewa ya juya jikin qofar toilet yana bama amra hkr amma taqi budewa sedai yagaji ya fita abinsa yana ficewa ta fitoh tasa kayanta..
Bayan tagamane tana qoqarin kwanciya tajiyo sallamar mama fita tayi ahankali tare da amsawa yanayin data gansu ne yasa gabanta ya fadi..
"Inna Arman din..ynxu amra harkina da hanun da zaki mari safiya?ko a girme bata girmeki ba?"
Cike da mamaki amra ta kalli safiya wace ke yan harare harare..a iya saninta ita tamareta..
"Bazaki qaraso nan ba jiba yadda ya fasa mata baki SBD ke"
Cikin zafin nama mama tasa hannu zata fizgo amra suka jiyo muryar ammy
"Ze zangani haka?"
Tsaki mama tayi ta koma gefe ta tsaya...
"Meyafaru ne maman safiya"
"Kiduba kigani abinda su kama safiya wallahi itama seta zaku"
Ran ammy ne ya back kafin ta soma fadin
"Amma se ynxu na tabbatar dikkanku baku da hankali"
Sake baki sukayi suna kallon ammy da mama ki
"Ynxu ke dan amra tamari safiya shine har kike da bakin mgn..ita safiya kinmanta da abinda ta mana ne? Kuma mukayi shiru..seke dan anmareta toh wallahi in Baku bar nanba dikka zan qara muku..
" lallai ammy wuyanki tayi kauri..toh wlhi kujirani zakuga aiki da cikawa kowa yaci tuwo dani miya yasha"
Mama na kaiwa nan ta ja safiya suka fice..
Hkr ammy ta ba amra kafin amra ta koma daki amra tayi ta dauko hijab dinta ta nufi dakin goggo..
*Night*
Tafiya safiya takeyi taji anshaqota qoqarin ihu tayi amma ya to she bakinta ya hydar ne..
Shiru tayi tana zaro ido toh metama ya hydar..
Shaqeta yayi da bango sosai tana kiciniyar kwacewa amma ta kasa.qasa qasa yayi da muryar sa yana fadin
"Kinutsu tinkan na miki abinda yafi hkn"
Shiru safiya tayi tana maida nunfashi..
"Me amra ta miki har kika kashemin da?najira naga ko za a bimasa haqinsaamma banga alama ba dan hk zanmiki abinda bazaki taba mantawa dani ba".
Hakuri tafara bashi amma inna sanda yadage ya dauketa da mari me kyau..ganin zatayi ihu ya qara to she mana baki..
Rawa jikinta yahauyi dik ta tsorata tana basa hakuri..
Jin muryar Abban Amra ne yasa yayi saurin sakinta yabar gurin yana fadin..
" ki kiyayi haduwarmu tagaba"
tsugunawa tayi agurin tana kuka sosai ..
Ahankali Arman ya turoma kofar dakin goggo tare dayin sallama ga mamakinsa sai ganin amra yayi kwance apalon..
Cikin sauri ya karasa gabanta..
"Baby kinan tindazu shine baki kirani ba"
Ganin shiru yasa yagane barci take dan haka ya sunkuceta dakin da take kwana a part din goggo yashigar da ita kan gado ya kwantar da ita jiyayi ta qara riqoasa sosai dan hk yayi dariya nan yagane idonta biyu..
"Watoh kinban wahala bakisan kinada nauyi ba"
Idonta rufe tasoma mgn
"Mekakeyi ynxu karfe 9 fa bakayi barci ba"
"Kenaje dubowa naga part dinku akulle shine na taho nan naga goggo.."
Murmushi kawai tayi ya cigaba da fadin
"Ya jikin naki naji kaman zazzabin ya sauka ko?"
Eh tafada tare dagyda masa kai..
"Baby karki manta gobe ne tafiya ta fa da safe"
Shiru amra tayi ta lafe ajikinsa tana hawaye...
Wani iri yaji dan hk ya shiga rarrashinta..
"Kibarkuka dan Allah baby am so sory"
"Bakyaso inyi aiki insamu kudi ingama ginina mubar gidanan?"
Gyda kaita yi allamun eh..
Yarungumota tsam ganin tana jin barci yasa ya miqe ya kashe wutar dakin kusa da ita yadawo ya kwanta..
Cikin barci taji Anna taba ta afurgice ta miqe ganin ya Arman yasa tasoma fadin
"Mene hk baby harka tsoratani"
Murmushi yayi tare da qoqarin dora bakinsa kan nata..
Cikin sauri ta turesa ta tashi..
Kallonta yayi yasom fadin
"Guduna kikeyi?"
Gydakai tayi alamun a'a ..
Allamu ya mata da hannu atanta matso jikinta na rawa ta matso kusa dashi rungumeta yayi sosai ta baya yasoma mata mgn cikin kunenta..
"Baby karki manta ni mijinki ne ban sakeki ba..innaso kafin intafi inbarmiki babyna yaddabazasu samu damar rabamu ba..ko baby"
Guda masa kai tayi nanfa salon yasoma canja wa nikuma na baro dakin✋🏼...
Asbah nayi arman ya miqe ta nufi toilet wanka yayi tare da dora alwalla..
Nan yayi sallar kafi ya tasheta ya sunkuceta sukai toilet..
Misalin qarfe 9. Arman yashiga part dinsu mum yagani a dinning cike da fara'a ya gaidata..
"Arman ya inna ka kwana ne..yau zakatafi naga sai wani fara'a kakeyi"
Sosa qeya ya farayi tana fadin
"Mum bakomai ynxu xanje inshirya"
"Toh a inna ka kwana yau?"
Nanfa yasoma inda inda yarasa inna zece daga bisani zurawa yayi da gudu ya shige daki yana fadin
"Mum nayi latti fa"
Bayan yagama shiryawa ne yafitoh ya tarar mum tagama hada brk zama yayi itama tazauna kusa dashi ya bude yanaci..
"Mum plxx idan natafi inda hali Amra ta dawo gurin ki plxxx mum"
Shiru mumy tayi tanason gano wani abu daga yanayin mgnrsa..
"Amra kuma?toh in sun ban ita setadawo nan din..amma meyasa kkso yadawo nan"
"Hhhh bakomai mum kawai innaso kekidinga kulamin da ita ne kafin nadawo"
"Ohhhh toh inna amra"
"Tana dakin goggo barci na barota tanayi"
"Ohh hhh ynxu na gane🤔🤔sekacemin gurin amra ka kwana"
"Nooo mumy ba haka bane"
Kallonsa tayi sosai kafin ta soma fadin
"Shknan Arman Allah dai yasa da rabo a tsakani"
Murmushi yayi cike da kunya yana fadin ameen...
Sallama yama mum ya fitoh dik yabi ko inna ya musu sallama har gun anty Amarya dik da ba wani amsa sa takeyi ba..
Biyoshi safiya tayi dan hk saidai sun fitoh ya shaqota...
"Wallahi idan naji ance kintabamin mata zakigane kurenki"
Saketayayi ya wuce dakin goggo apalo ya isketa ya gaidata kafin ya shige daki harynxu amra barci takeyi..kissya mata a goshi ya miqe ya fice sallama yama goggo kafin ya fitoh yaqara shiga part dinsu..
"Mum my se munyi waya.."
Dariya kawai mum tayi ya fice
*Real Afreen ce💋*
[9/5, 1:10 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Na
_Faty Afreen_
Na sadaukar da wannan shafi zuwa gareku *Masoyan Littafina Rikicin babban gida*..
Afreennovelseries.blogspot.com
Vote me and follow me on watpadd
*Fatyafreen1*
Like ma page on facebook as
*Afreen novels series*
Join ma group on Facebook
*Faty Afreen novels*
And via watsapp as
*Afreen novels series*
~Shout out to all my love Ones~💋💋💋
Episode *81-85*
Dariya kawai mum tayi ya fice abinsa..
"Mama ynxu ya zanyi wallahi mama innason ya Arman shine farincikina"
acewar safiya wacce ke zaune kusa da mama..mama ce ta nunfasa tare da fadin
"kiyi hkr safiya zanyi iya qoqarin insha Allahu sai Arman ya zama naki"
Nan sukayi ta hira yasu yasu abinsu..
Turo qofar dakin dakin da Amra ke ciki akayi ahankali Hydar me yashigo kwance Amra take har ynxu tana shaqar barcin ta daidai itama safiya ta shigo afusace kenan ganin hydar ya shiga yasa ta nufi window cikin sanda...
Ahankali ta yaye labulen window din..hydar me ya nufi kusa da amra ganin barci takeyi yasa ya kwanta kusa da ita..
Itako amra atunaninta Arman yasa ta matsa kusa dashi...
Itako Safiya camerar wayarta ta saita ta kashe flash ta musu hotona har guda hudu kafin ta juya ta tafi..
Amra ko cikin barci takejin kanshin turaren kamar bana Arman ba dan hk tayi saurin miqewa ga mamakinta sai ganin hydar tayi..
Miqewa tayi dasauri
"Meyakawoka nan?"
"Hhhh amra kenan akullun inna fadamiki ni ke ta wace ke tawa"
"Wallahi na tsaneka na tsanek"
Qasa da muryar hydar yayi tare da sa hannu yana goge hancinsa yana Jan iska..
"Amra menayi miki menamiki..yakamata kiji haushi an rabamu da babyn mu amma naga abin be dameki ba"
"Akan me ze dameni ai nagode wa Allah dayasa na huta bazan taba zama taka ba har a bad a"
"Haba baby kibar fadan hk mana"
Kokarin matsowa kusa da iya ya farayi dan hk tayi wuf ta kawo plate din kusa da ita ta biga masa agoshi..
Tamiqe da gudu ta nufi toilet...safe goshin nasa yayi ya miqe ya fice daga dakin..
Safiya ko tana barin gurin dakinta ta nufa tana kallon hotunan tana murmushi..
"Taya zan turawa ya Arman hotunan sune kawai zasu taimaka min yazanyi ynxu"
"Yauwa innada tsohoton sim card bara na bude watsapp dashi na tura masa kawai"
Murmushin mugunta safiya tayi tare da fadawa kan gado tana lumshe idanunta
"Arman ka kusa kazama nawa"
Muryar baba taji yana kiranta dan hk tayi wuf ta miqe ta fita..
Palo ta iske sa ransa a bace mama na gefe itama fuskarta ba walwala..
"Baba sannu da***"
Bata qarasa mgnr ba taji sauran mari har biyu afuskarta..
"Ke har kin iya ki daki Amra cikin ta yazube?" Yaushe kika zama hk
Kuka kawai safiya ta fashe dashi rai bace mama ta soma fadin
"Haba dan Allah kabita ahankali mana"
"Dallah rufamin baki ai tafiya Ku daya ace bakya mata fada dik abubuwan da takeyi na tabbata sun bar mgnr me sbd zumunci karya naci.."
"Gsky karka qara dukan min 'yata"
"Wallahi kiyi ahankali idan ba hk ba zan hada dakeda ita in Baku mamaki..kekuma ki jirani zanyi maganinki"
Ya fada yana nuna safiya..yana kaiwa nan ya fice daga palon abinsa
[9/5, 1:07 PM] Real Afreen ce💋: Rarrashinta mama ta soma yi tana bata hkr..
Misalin karfe 3:00pm Arman ya isa gun aikin sa yana isa ya kira mum awaya
"Son har kun isa"
"Eh mum"
Nansuka gaisa kafin yasoma tmbyrta amra
.
"Mum inna Amra".
" dazu da azahar tashigo amma bara na aika safeena ta kirata seku gaisa"
Toh ya amsa da yana ma mum godiya kafin sukai sallama..
"Safeena!!!"
Fitowa tayi daga kitchen tana amsa kiran
"Plxx jeki kiramin Amra tazo nan"
Amsawa tayi da toh ta zafi hijab dinta ta fice..part din goggo tafara zuwa bata isketa can ba kafin ta nufi part din su amra..
Palo ta isketa zaune ta shiga da sallama..
"Yauwa safeena kamar kinsan inna nemanki"
"Toh ya aikai ne matar yaya"
"So nake kiban Aron waya nakira ya Arman dan Allah"
"Toh naji amma ynxu tashi muje mumy na kiran ki.."
Daki tashiga ta sanar da ammy kafin suka fice..
Da sallamarsu suka shiga mum ta miqamata wayarta tare da cewa safeena takaita dakinta Arman zekira suyi waya..
Amsar wayar tayi suka nufi dakin safeena..
Ko zama basuyi ba wayar ta soma ruri dan hk safeena ta fice ta koma kitchen abinta..
"Hello mum harynxu bata zo bane".
" Baby"!!!
Jin muryar amra yasa yayi murmushi tare da fadin
"Baby harkin fara kewatane?"
"Ehmana kaidai katafi bansani ba"
"Sory babyna banason damunkine shiyasa kiyi hakuri kinji"
Murmushi tayi kafin suka cigaba da hirarsu
"Yauwa baby dama wata shawara nakeson muyi"
"Namefa innajinka"
"Meze hana kidawo gurin mum da zama seki zauna adakina kafin nadawo ko?"
"Toh amma Abba ze yarda.."
"Karki damu indai kin amince dadyna zeyi mgn da abba kinji"
"Shknan bakomai nima nafison hkn"
Hakadai suka cigaba da hirarsu bayan sun gama ne yace taba mum wayar kaimata tayi nan yake mata zancen amra ta yarda dan hk tama dady mgn..sosai mum taji dadi ta amsa da toh"
Dare nayi dady yadawo mum ta masa bayani tinda dai Arman basakin amra yayi ba kuma cikin da suke taqama dashi ai ya zube dan hk kawai abasu amra yadawo gurin su..
Shima dady be musa ba yace zeyi iya qoqarinsa..
Washe gari da safe dady ya nufi gurin goggo ya mata bayani..
Sosai goggo tayi na'am da zancen dady dan itama tanason zaman Arman da amra..ba bata lkcin goggo tasa aka kira Abban Amra ..
"Toh kaga dik abubuwan da kukeyi bansa baki ba ko ba hk ba"
"Hakane " acewar Abban amra..
"Toh wa'annan yara Amra da Arman dakake qoqarin rabasu bazeyiyu ba..Arman ba sakinta yayi ba kuma cikinan ko wata uku beyi ba ya zube dan hk ka maida masa matarsa tinda dai suna son junansu"
"Amma goggo ai"
"Indai har na isa dakai ka basa matarsa kai sona ke ma kumaidata gun mahaifiyar sa da zama har Allah yadawo da ita kai bakada hankali ne da aure akanta fa tinkan raina ya baci amaida masa matarsa sonake ma a sake sabon saurin aure"
Ba yadda Abban amra ya iya dole ya amin ce juma'ah me zuwa za a sake sabon daurin aure amma ynxu amra zata koma gun mum da zama..
"Kuma dik abinda za ayi banso su hydar Susan anayi saboda banason wata doguwar hayaniya Ku tattaro abokansa da naku kuje babban masallaci ayi dan yarinyarnan banso kuqarasa Ku kyaleta ta huta hakanan"
Ba musu suka amsa da toh abba ya fice dady ko godiya yarinqawa goggo..
Nanfa aka kira arman aka fada masa murna sosai yadinga yi.. Yana musu godiya..
Bayan ansake sabon daurin aure ne aka tattaro Amra aka dawo da ita gun mum dik abinda akeyi anty Amarya da hydar basu San me akeyi ba..
Dakin Arman aka kaita amma tace itagun safeena zata zauna..
Bayan saurin auren da sati daya ne safiya tasa sim dinta ta turawa ya Arman kaf hotunan nan data dauka...
Misalin karfe 8 yadawo daga aiki harya day wayarsa ze kira safeena dan dawayarta suke waya da amra senayi shawarar yafara kunna data yaga ko hotunan amra da yace safeena ta turo ko ta turomasa...
Messages ne suka fara shigowa aiko Sega message din safeena yana budewa yaga hotunan amra ba qaramin kyau tamasa dan hk tafiya da zummar kiranta yana komawa gun messages yaga anturo masa hotona da baquwar number budewa yayi ya ajiye wayar ya tafi debo ruwan sha....
_bance Ku tsorata ba fans_😜
09078131942
*Real Afreen ce💋*
[9/5, 3:49 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Na
_Faty Afreen_
Nasadaukar da wannan shafin gareki swt *👱🏻♀Sadieey Smart💞* Thanks alot kina encouraging dina fa qaunarki nake yanmata💋..👩👧🤳 irinan munyi selfpic ne fa yakukaganmu fans😜
Shout out to all ma fans💋inji dai a last page bawanda ya tsorata ko😜
Episode *86-90*
Yaga anturo masa hoto da baquwar number budewa yayi ya ajiye wayar ya tafi debo ruwan sha
Yana dawowa lokacin hotunan sungama budewa daukar wayar yayi tare da kafa cup din abakinsa hotunan dayagani ne yasa yafurzar da ruwan dake bakinsa tare da jefar da cup din gefe ya miqewa tsaye a tsorace yana fadin wat!!!
Zooming din hoton ya kumayi tabbas Amra ce da hydar...
Numbern da akaturomasa dashi yasoma kira amma yaji a kashe..
Safiya ko can ba abinda takeyi banda dariya jindadi tasan tabbas yagani..
Arman kuwa anan ya bar wayarsa adaddafe ya qarasa dakinsa kan gado ya fada ya kwanta yarasa meke masa dadi..
Atunaninsa Amra sansa takeyi ynxu tadena san hydar amma meyasa zata kwanta kusa dashi..watoh dik yaudararsa takeyi dama basanshi take ba..kuma ma abin haushi da igiyar auransa akanta suke abinda sukaga dama😭😭...
Kuka yafashe dashi yadauki pillow dindake gefensa ya jefar akasa..wani irin sarawa kansa yakeyi ba abinda yake gani banda hoton Amra da hydar..
Amra ko yau dakin Arman tashige ta kwanta kan gadonsa wayar Safeena ce ahanunta jiran kiransa kawai takeyi amma taji shiru gashi har qarfe 10:30..
Hankalin amra dik yatashi tana tunanin meyasa Yau Arman be kirata ba..
Kiran wayarsa ta soma yi amma inna wayar nata ringing shiru ba'a dauka ba..
Shiko yana can kwance sama sama yake jiyo ringing din wayar tasa..
Daga bisani ma barci yadaukesa..
Itama yaukam nan dakinsa ta kwana tana zaman jiran kiransa har barci yadaukesa...
*Washe gari*
Asbah nayi yamiqe yayi alwalla ya fice ya nufi masallaci donyin sallah..
Nanda da sati daya zeje gida dan hk yana ta addu'ar Allah ya cire masa sonta azuciyarsa..
Itama amra can tana tashi ta gyara dakin kasan cewar tinda yadawo part dinsu kullun saitashiga ta gyara dakin ta wanke toilet koda beyi komai ba turaren wutama tajesawa ynxu dakashiga dakin qamshi yake fiye da da....
Yauma Amra ta din da tatashi take daman kiran wayarsa amma yana ganin kiran amma yaqi dauka..
Haka suke ta zama kullun saiyakira mum sungaisa harda safeena da sauran qanensa amma dazarar ance masa ga Amra zece toh data amsa wayar ze latse wayar abunsa ya kashe..
3days later
"Mum dan Allah inkinyi waya da ya Arman kice inna gaida shi"
"Bara takura seku gaisa ai"
"A'a mum ai baya daukan wayata ynxu kuma kullun in anbani wayar mugaisa se inga ya kashe kuma baya kirana"
"Kamarya kenan bangane ba"
Nan Amra yadinga zazazzago mata nagani mum tacika da mamaki Ashe shiyasa kwana biyu baya yawan surutun anbaton amra ba..
"Kiyi hkr amra xan masa mgn naji..amma ke kin tabbatar ba abinda kk masa"..
"eh bakomai kam iya Sanina mum"
"Shknan jeki karki damu kinji"
Amsawa tayi datoh ta miqe...
*Night*
Fitowa amra tayi cikin hijabi ta sanarda mum cewar zataje tagaida goggo da ammynta toh mum tace mata dan hk tafice..
Kamar hydar na kiranta tana fita ya riqota..
"Amra kinmanta dani ko kodan kinjini shiru kwana biyu ko cigiyata bakyayi"
"Mtsw ka qyaleni banason irin haka"
"Baby nasan kina sona plxx baby"
"Bana sonka banason ka"
"Lallai zanyi maganinki"
Qoqarin dora bakinsa yake kan nata dan haka ta tattaro karfinta ta turesa tare da kwasamasa mari...
Cikin zafin nama tana haqi ta nunasa da yatsa tana fadin
"Kai wanne irin Maye ne nace banasonka tinkan na illata ka ka fita harkata"
Juyawa tayi tafara tafi shiko dariya yayi hanunsa na kan kuncinsa yasoma fadin
"Baby ai kin illatani da sanki ..konazo na rakaki ne"
Dariya ya qara kwashewa dashi kafin ya wuce abinsa..itako tafe take tana sharar hawaye atanta tana fadin
"Da wanne zanji da Fushun da arman yakeyi koda takurar da hydar yakemin nagaji"
Dakin goggo tafada tana kuka nan goggo ta rarrasheta tana nan take tmbyrta meyafaru..
Labari yashiga bata tin lkcin da arman ya tafi yazo yasameta a dakin da kuma ynxu da ya tareta gashi arman baya kiranta baya daga wayarta..
"Hkr goggo ta bata tare da rarrashenta"
Canko fitaramra keda wuya mum ta kira arman bayan sungaisane tafara masa mgn
"Arman mene amra ta maka baka kiranta baka daga kiranta"
Shiru yayi kafin yasoma fadin
"Bakomai mum jibi zan dawo insha Allah karki damu"
Shknan kawai mum tace...
*Yau takama ranar da Arman ze dawo*
"Amra ki girkama arman abinci yau ze dawo"
Farinciki sosai amra takeyi ...gyaran dakinsa tafarayi tare da juya zaman furnitures din dakin yayi kyau sosai yasha turare..
Abinci merai da lafiya ta girka masa sosai...
Mum ko taji dadin yadda amra ta damu da arman...
Safeena ko sai tsokanarta takeyi..
Tana gama girkin take tayi wanka tasha doguwar Riga mekysu zatayi fitting dinta..
Misalin 5:30pm ya ido dakin kowa sanda ya leqa yagaidasu kafin ya shiga part dinsu dikka qanensa suka taso suna masa sannu da zuwa murna kowa yakeyi da dawowarsa...
Fitowa Amra tayi sosai ta masa kyau amma ya fuske kallo daya ya mata yakauda kansa mum ko tana ankare dahakan..
Gaidasa tayi amma sama sama ya amsa..
Mumce tace yaje ya watsa ruwayazo yaci abinci miqewa yayi ya nufi dakinsa yana zuwa yaga dakin yayi kyau ga qamshi ..
Canko mum ce ta mata allamar ta bisa
[9/5, 3:46 PM] Real Afreen ce💋: Tana shiga dakin taga yana kallekalle..
Murmushi tayi tana fadin
"Baby dakin yayi kyau ko?"
Afusace ya juyo ya shaqeta jikin bango idanunsa sun kada sunyi jawur
"Uban wa yaceki juya min daki"
Mum najin hayaniyarsa ta kora qanensa dik suka fice yarage daga ita sai safeena kofar dakin tazo ta murda ga mamakinta sai gani tayi ya shaqe Amra jikin bango sai huci yakeyi..
"Bakiji menace ba ubanwa ya ce ki tabamin dakina na?"
"Kaiii saketa bakada hakaline"
.saketa yayi ya wuce toilet haryakai bakin qofa kafin yajuyo yana fadin
"Tin kafin na fusata ki maidamin dakina yadda kikagansa"
Amra ko safeena ta riqeta ba abinda jikinta yakeyi inbarawa ba sai kuka da takeyi..shima kansa yana watsa ruwa amma ba abinda yakeyi se hawaye...
Bayan yayi wanka ne yafitoh ya nufi dinning
Ya bude abincin kenan yazuba haryakai cokali daya amra da da safeena da mum suna zaune a palon amra har ynxu kuka takeyi..
Furxar da abincin yayi yafara gwadawa safeena kira..
"Safeena wayayi girki nan"
"Amra ce ta girka ma"
"Jeki dafamin indomie kekuma idan kinga dama ki zo ki kwashe tarkacen ki"
Simi simi ta miqe ta shiga kwashe plates din tana kuka duqar da kansa yayi qasa mum na kallonsa yana share hawaye shima...
*Real Afreen ce*?
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Na
_Faty Afreen_
Nasadaukar da wannan shafin zuwa ga dikka members din *BAIWA ASSOCIATION* Allah yataimaka swties💋💋
_Godiya ga fans dina masoya Rikicin babban gida nagode da kulawarku da addu'o'inku gareni tnx a lot_
Episode *91-95*
Simi simi ta miqe ta shiga kwashe plates din tana kuka duqar da kansa yayi qasa mum na kallonsa yana share hawaye shima...
Tsaye Safeena ta tsaya tana kallonsu ya daho ya kalleta..
"Bazaki wuce ba sena bata miki rai"
Turo baki safeena tayi ta wuce kitchen din..
Amra ma kwashe kwanukan tayi ta nufi kitchen din tana kuka..
Mum nazaune tana kallonsa badai tace dashi komai ba se dannar wayarsa yakeyi daga bisani yasoma kiran amra
"Amra Amra!!!
Cikin dashashiyar murya ta amsa ta fitoh tana sharar hawaye...
" kee me aka miki kike kuka..bacewa nayi kije kimaidamin dakina yadda kika sameshi ba..zaki wuce ko sena tashi"
Jiki sanyaye ta shige dakin..Bayan yan mintina Safeena ta fitoh da plate din indomie karba yayi ya soma cin abincin..
Hanyar dakin safeena ta nufa domin taya amra aikuwa ya daka mata tsawa tare da fadin
"Keee inna za kije?"
"Amra zantaya gyaran"
"Dallah wuce kibar min nan"
Sai ynxu mum ta tanka musu
"Safeena shige ki tayata"
Shigewa tayi shikuma ya sunkuyar da kansa qasa
"Kazo nan Arman wulakancin naka ya isheni haka kazo nace ko "
Acewar mum
Miqewa yayi ya nufi inda mum take ya zauna..
"Son meke faruwa ne ya daga dawowarka zaka muxgunawa yar mutane?"
"Mum bata sona dik yaudarata takeyi bayan fadan innasonta shiyasa zatamin dik abinda taga dama menayi da zan fuskanci hakan"
Shiru mum tayi daga bisani tace ya mata bayanin abinda ya faru Qin fadama ta yayi dan acewar sa be so mum taji haushinta..
Sedai mum tati mitarta ta qyalesa..
*Night*
Kwance amra take kan gadon safeena ta rasa meke mata dadi shigowa mum tayi tana fadin
"Ke amra mrkikeyi anan..maza miqe kitafi gurin mijinki kije Ku warware matsala dake tsakaninku tashi maza"
Miqewa amra tayi ta fice batare datama mum musu ba gabanta na faduwa ta tura koda dakin cikin sa'a taga baya dakin..bakin gadon sa ta zauna..
Wayarsa tagani kusa da ita dan hk tadauka gallarey dina yashiga tana kallon hotuma aiko taga hotonan ita da hydar.. Wani iri taji dan tasan da alama abinda yasa arman fushi kenan toh eama ya turo hoton?
Wayar ce ta soma ringing sunan safiya ne darodaro a jikin screen din dauka tayi tare da karawa akunne
"Ya Arman dina Ashe kadaeo shine baka fadamin ba"
.
"Bazaki fita daga harkar mijina ba ko yagi qarfin ki wallahi"
Dariya safiya tayi tana fadin
"Ai kuma na gaba yayi gaba ynxu arman nawane"
"Walllaaahhh***"
Bata qarasa zancen ta ba taji an fizge wayar tana dagowa taga arman..
Kashe wayar yayi ya jefata kan gado ..ya ruqo hanun Amra ya kaita bakin kofa..
"Waya baki ikon shigowa dakina"
Kuka tafarayi tana fadin
"Dan Allah ya Arman ka tsaya na ma bayani"
"Ba abinda zaki cemin SBD nasan ynxu kinriga kinga abinda ykmt ki gani..bakyasona meyasa kk yaudarata..bari kiji zanje in auri wacce take sona..now get out"
"Ya arman plxx ka saurareni dan Allah"
Bude kofar yayi ya turata waje ya rufe qofar abinsa yana hawaye itama kanta kuka takeyi..
Agun ta zauna tana kuka har barci ya dauketa..kinga shiru yasa yaje ya bude qofar yaga ko tafiya tayi ga mamakinsa yana budewa yaga ta taho luuuu zata fadi kasancewar jikin qofar take..
Cikin sauri ya dauketa ya sun kuce ta ya shiga dakin da ita ya kwantar da ita..
Kwanciya yayi shima har yasa hannu ze rungumota jikinsa ya tuno da hotunan haushi yaji ya qara kamasa ya juya gefe ya kwanta..
Asbah nayi ya miqe yaje yayi sallah yana dawowa ya isketa kwance..
Tashinta yayi ta bude ido da mamaki ta ganta a dakinsa
"Zaki tashi ki ficemin a dakin ko ya akayi?"
Miqewa tayi tana fadin
"Ya Arman plxx kasaurareni dan Allah"
"Amra tin muna shiri da juna ki fita adakinan"
Juyawa tayi tafice daga dakin tana kuka tashiga dakin safeena..
"Matar yaya ya akayi ne ainazata kun gyarota"
"Safeena na shiga uku wani yadaukeni hoto da hydar ya turamasa kuma ynxu yace aure zeyi kuma nasan safiya XE aura.wayyoh Allah na""'
Kuka takeyi sosai safeena ta shiga rarrashinta...
_kuyi hkr banda caji anjima Inna samu caji zan qara posting wani tnx fans_
*Real Afreen ce💋*?
🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*
Na
_Faty Afreen_
Nasadaukar da wannan shafin zuwa gareku
*Didi lurff*
*Slim small*
*Fadeela lamido*
*Cwt jiddah*
*Hamagee muh'd*
💋💋Nagode da qaunarku gareni
Vote me on watpadd as
*fatyafreen1*
End of book *01*
Episode *96-100*
"Safeena na shiga uku wani yadaukeni hoto da hydar ya turamasa kum ynxu yace aure zeyi kuma nasan safiya ze aura.wayyoh Allah na"
Kuka takeyi sosai safeena ta shiga rarrashinta...
"Kiyi hakuri amra amma waye zeyi hakan?"
Cikin shesheqar kuka amra ta dago tana share fuska tana fadin
"Nasan ba Wanda zeyi haka inba ya hydar ba dan shiga biyoni dakin..wallahi zanje insamesa ya tukurawa rayuwata ya yakeso inyi ne?"
"Amra kar kije ya qara zama wata matsala ki qyaleshi kawai ynxu ki maida hankali ki sa ya Arman ya fahimci balaifinki bane kisa yardarsa ta dawo gareki..saboda idan ya auri safiya akwai matsala"
"Safeena dole senasami ya hydar baze yiyu ace yadinga min dik abinda yaga dama ba"
Shigewa toilet kawai Amra tayi tana share hawaye batare da tajira taji abinda safeena zatace ba
Zaune ya Arman yake a dinning yana danna laptop dinsa..
Amra ce ta fitoh daga daki ta nufo inda yake gaidasa yayi amma hankalinsa na kan laptop dinsa ya amsa ko kallonta beyi ba...
"Ya Arman dan Allah ka tsaya ka saurareni plxx"
"Amra ki qyaleni bana bukatar ki arayuwata kitafi ki bani wuri"
"Ya Arman wallahi ba laifina bane ya hydar ne ya!!!!!
" ya isa!!!"✋🏼
Ya daka mata tsawa tare da miqewa tsaye ya fice daga part dinma..
Kuka kawai takeyi shiko part din goggo ya nufa...
Cikin shesheqar kuka ta nufi dakin safiya wayar safiya ta dauka ta shiga kiran ya hydar
"Hello safiya ya akayi?"
"Ba ita bace"
"Ohhh amra...hhhh dama nasan wataran dole ki nemeni"
"Hmmm anjima wajan karfe 8 mu hadu abayan corridor din part dinku"
"Auuu baby yaukuma son ganina kikeyi"
"Kadaiji me nace"
Tana fadan hk ta kashe wayar tare da fadawa kan gado tana kuka...
Arman ko yana shiga dakin goggo ya iske tana barci dan hk yayi ficewarsa daga gidan ma...
*Night*
Hijab amra tasa ta nufi qofar fita daga dakin safeena ce ta tsaidata da fadin
"Amra inna zaki kuma?"
"Ynxu xanje indawo"
"Indai gun ya hydar zaki gwara ki hakura"
"Ke bacan zani ba ynxu xandawo"
Tabe baki kawai Safeena tayi ta cigaba da danna wayarta dake hanunta...
Fita amra tayi ya arman ta gani zaune saman kujera fuduwa gabanta yayi..ta danne xuciyar ta ta nufi inda yake
"Ya Arman dan Allah xanje gurin ammy indawo"
Beko kalleta ba ya amsa mata da
"Riqe miki qara nayi? Dallah matsamin annan"
Miqe wa tayi ta nufi hanyar qofa wata iriyar ajiyar zuciya yayi ta fita tafe take kamar wata tsohuwar munafuka tana tana tafe tana waige waige...
Safiya dake jikin corridor dinsu tana waya
"Ai qawata gobe zanzo dik yanda za ayi ayi so nake na mallakesa se abinda nace zeyi"
Hango amra yayi tana ta waige waige tsayawa tayi kallonta ga mamakinta sai taga Amra ta nufi bayan dakin anty Amarya.. Cikin sauri ta cewa qawar tata zata qara kiranta tana zuwa...
Katse wayar tayi tabi bayan Amra ga mamakinta se ganin hydar tayi agun
"Uhhh baby tindazu nake jiranki annan"
"Ba abinda ya kawoni nan ba kenan"
Murmushin mugunta safiy tayi taja gefe ta soma kiranta Arman kira biyu ta masa be dauka ba ana ukun ne ya dauka yana fadin
"Safiya ya akayi ne?"
"Ya Arman inna matarka take?"
"Ya akayi?tatafi gurin ammy?"
Wata iriyar guntuwar dariya safiya tayi dan hanka tace
"Toh bawani gurin ammy kazo wajan dakin su hydar ta baya gatanan ita dashi"
Wat!!! Kawai ya fada ya mike cikin hanzari ya fitoh .
Ita kuma can sun at a drama da hydar
"Ya hydar me na maka kkso ka hanani sukuni arayuwata?kafiso kayita hadani da mijina"
"Amra kenan kefa tawa ce kuma kullun inna fadamiki to wai mema na miki? "
Daidai lokacin ya Arman ya qara so gurin safiya ta nuna masa su
Ba abinda jikinsa yakeyi se rawa wani irin zafin kishi ne kecinsa idanunsa sunyi jaaa..
Safiya daga gefe murmushin mugunta da jindadi kawai takeyi...
Amra ce take fadin
"Meyasa zaka sa adauki hotonmu ka nunawa ya Arman?"
Dik abinda suke fada Arman da safiya basa jinsu
Cikin rashin fahimta Hydar yace
"Kamar ya bangane ba"
"Dama bazaka gane ba meyasa zaka tura masa hoton?"
Ruqota hydar yayi GAM yana fadin
"Wai wa anne hotuna kike nufi?"
Arman na ganin haka ya juya yabar gurin afusace..
Tafiyaraa keda wuya amra ta tattaro dikqarfinta ta kwance tare da Marin ya hydar tana fadin
"Karka qara kulani kuma kome kamin bazan yafema ba"
Safiya ganin amra na shirin barcin gurin tayi saurin boyewa aranta tana fadin
"Naji dadi da Arman bega marindata ma hydar ba"
Amra ko part dinsu ta nufa ta shige dakinta dake part din ta kwanta tanata sharba kuka
*Real Afreen ce*
Download Rikicin Babban Gida Littafi Na Daya Complete
0 Comments
Thank you for this comment