Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU(YAYA HAYAT)
(ADMIN OF ADMINS)
        (admin
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
                   AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)
      WHATSAPP NO:
        09030159301

[14/04 10:23 am] Washa: 📚👄🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
   *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠






*Story Written*




      *By*





*Ummu Sulaimu*






Page  3   To   4






*Shiga*  tayi tare da sallama hango nanne da tai a kitchen ne yasa ta karasa.




Amsa mata sallamar nanne tayi gami da cewa" malika kin dawo?.




Tsunnawa tayi tace" Na dawo mamma tace tana gaidaki.



Am Nanne wannan abokin baffan ne yazo yace" amai magana dashi.



Wanne abokin nasa ko Alhj Auwal?



Eh inajin shine ta bata amsa gami da karasawa dakinsu.



Toh bari namasa magana ya ciko sa'a bai fita ba "ta nufi dakin baffan.



Tarar dashi tayi yana karatu sai da yakai aya sannan ya dakata.



Gami da mai da hankali kanta " Umman malika ya akaine ya fada yana dubanta.




" Wai sallama ake da kai da alama dai kamar Alhj Auwal ne.




Ayya allah sarki gasky bawan allahn nan nada alkhawari duk da irin kudin da allah ya wadatashi dashi bai yada niba sai dai bakaramin tausayinsa nakejiba rashin haihuwar da bai samuba.



Bari naje Na ganshi ya karasa maganar gami da rufe al"Qur'anin tare da ajiyewa.




A kofar gida ya tadda Alhj Auwal  yana ganinshi ya rungumeshi kai 3 Alhj Auwal barka da xuwa Kaine tafe kai naji dadi sosai.




Karaso mana INA kai ina tsayawa a waje shigo ya fada yana kama hannunsa suka shiga ciki.




Labarin yaushe gamo suka fara " ai Malam hamza ba abinda zaka cemin duk sanda damuwa ta damen kafata Na kan hanyar gidanka na kawo maka ita.



Amma kai indai bani naxoba bazaka zoba haka zuminci yake haba hamza.



Yi hakuri Auwal bi'iznillah zan rika zuwa koyayane tunda kanaso.



Komai dai lfy ko?



Inafah lfy MLM hamza in kaganni aikaga Matsala ga kudin dai amma ba kwanciyar hankali har sha'awarka nake.



Haba dai yanxun kuma mai yafaru Auwal har yau matannan naka basu gyaraba.



Inafa zasu gyara nifa hakurina ya kare tura takai bango na gaji haba!!.




Banda Abin Auwal ai hakuri baya karewa da hakuri da rashinsa dakikine nidai hakurinnan zan kara baka.




Matsalar dake damunshi ya gayawa MLM hamza sosai ya tausayawa abikin nashi sosai.



Malika ce tai sallama hannunta dauke da try da cup da ruwa akai.



Gaban Alhj Auwal ta ajje ta tsiyaya masa sa'annan ta mika masa kanta duke a kasa.




Tuni Alhj Auwal ya kafeta da idanu yana yaba tarbiya irinta yarinyar.



Yana karba ta kama hanyar fita.



Auwal "Hamza ya duba yace" nayi mamakin girman yarinyar nan ko danna dade banganta bane.



Murmushi irin na manya " Mlm hamza yayi yace" aikasan girman dan mutum gashi tana makarantar kwana sai anyi Hutu take zuwa don matakusa gamawa.



Ayya Allah ya bada sa'a "Amma MLM hamza ina naiman wata alfarma gunka .




Wacce Alfarma kake bukata a gurina Auwal mai zaka nema na hanaka kayimin komi Wanda ko dan uwanka wannan zamanin bazaima ba.



Hakika Auwal kazarce aboki sai dai Dan uwa fadi damuwarka mutukar zan iya magance ma zanyi iya yina harsai inda karfina ya kare.





Gyara zama Alhj Auwal ya fuskanci MLM hamza yace" hakika Hamza nayaba da tarbiyar Malika da nutsuwarta da hankalinta.




Nasan koda Auren Malikane yatashi nizan zamemata Garkuwa wajen ganin na tabbatar da Na samamata mijin karai kuma nashige mata gaba a matsayina na uba gareta don ganin ta samu kwanciyar hankali da nutsuwa.




Hamza don allah inason kabani auren Malika nayi maka Alkhawarin zan riketa da amana ya karasa maganar cikin karyewar murya.



Gaban sane yai muguwar faduwar dajin furicin Alhj Auwal. "



Hakika bazai iya kallon tsabar idon Auwal ya watsa masa kasa a idoba don yayi masa komai Na rayuwa dashi da mahaifinnisa



*SHIN SU WAYE ALHJ AUWAL DA MLM HAMZA*



Mahaifin Alhj Auwal da MLM hamza makwaftan zunane.



Alhj Abubakar maihaifin Alhj Auwal mai kudine mai tausayin talaka da nakasa dashi hakan yasashi tai makon makwaftansa.




Wannan daliline yasan ya shi abota da mahaifin Hamza Mlm Tijjani shi bashi da hali sosai amma yana da rufin asirin Allah.




Lokacin da hamza yana makarantar government Alhj Abubakar ya cireshi ya mai dashi makarantar da dansa yakeyi Auwal.




Hatta islamiya tare suke zuwa bacci kawai ke rabasu wataran ma gidan juna suke kwana.




Mahaifiyar hamza ta tarasu tun yana Karami hakan yasa mahaifinshi kara aure yako ci sa'a Allah yabashi mace tagari tarike masa yaransa Hamza da kanwarsa Hafsa.




Tare suka shiga makarantar gaba da secondary wanda a wannan lokacin allah yaiwa mahaifin hamza rasuwa hakanne yasa Yakoma gidan su Auwal da zama.



Shakuwa sosai ta shiga tsakaninsu kasancewar Auwal shikadai mahaifin shi ya Haifa.




Haka mahaifin Auwal ya aurar da Hafsah ga dan kanwarsa.




Bayan kammala makarantaAuwal ya fada kasuwanci shi kuma Hamza yasamu koyarwa zuwa wannan lokaci Alhj Abubakar bai taba banbanta Auwal da Hamza ba.




Bayan wani lokaci Alhj Abubakar da Hjy Maryam mahaifiyar Auwal sukayi tafiya hatsari ya rutsa dasu Allah yai musu rasuwa.



Hakan yasa Auwal komawa mahaifar Babansa da kasuwanci .


Wannan shine yazanyo Hamza da Auwal sukai nesa da juna harzuwa bayan da kowa yai Aure suka dawo gari daya.



Basu fasa zumunci ba harzuwa yanxun.




*Cigaban Labari*





Mlm hamza ne ya nisa ya fuskanci Alhj Auwal cikin tausasawa yace" ni bazan iyai maka katanga da Malika ba.



Domin Malika "yarkace  kuma dukkan wani Alkhairi da kyautatawa ba wanda banganiba gurinka ba in nace bazan baka Malika ba nayi budulci koba komai kai me aurar da itane.


Amma Malika yarinyace karama a cikin matanka dududu shekararta 17 ko kammala secondary batayi ba.




Kuma INA tsoron ranar da matanka zasu nakasamin Malika ku 2 Allah ya bani daga ita sai kanwarta Amatullah.



Amma indai hakane zai kawo warwarewar matsalarka Na baka Malika halak malak don nasan bazaka cutar da itaba.



Wani kukan dadi da farin cikine ya kwace masa.



Haba Auwal kafi karfin haka guna inda raina kace nabaka da zan iya zan baka bare Malika.




Ka share hawayenka Allah yasa Albarka cikin wannan lamari.








*Ummu Sulaimun kuce ana tare*🤝











Salma  Farouq
[14/04 10:23 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*






*Page  5  To   6*







*Ameen Hamza* yaushe kake ganin za'ayi wannan Abu tunda kaga Malika bata kammala schl ba saunanda shekara daya yanxun tana ss 2.



Bakomai abokina inason a daura auren nan cikin kankanin lokaci inyaso inta kare sai ta tare .




Shikkenan Allah yasa alkhairi MLM hamza yace" yana jinjina koya Malika zata dauki wannan Al'amari.




Sallama sukayi ran Alhj Auwal fes da farin ciki bai koma gida ba hangar gidan Hafsah ya nufa kanwar MLM hamza.



Yana zuwa kofar gidan mai gadi ya walgale masa get ya shiga  yai parking.




Cikin takunsu Na manya ya karasa parlour gami da sallama yako yi sa'a tana parlour kasa.



Lale marhabun da Yaya Auwal Kaine gidan namu karaso.




Karasawa yai ya nemi kujera ya zauna gaisawa sukayi ta tambayeshi matansa.



Yace " suna lfy.



Yaran basa nanne ?



Eh Aisha da Ramla sunje gidan Murja yasir kuma yaje kasuwa.



Ai sunkwan 2 basu lekoni ba.




Ài inbaka nanne basu fiya son zuwa ba kai kuma baka samun zama.



Eh hakane "Gyara zama yai cikin muryar dattako Yace" Hafsah magana nakeson yi dake .



Toh ya Auwal ta fada tana gyara zama tare da fuskantarsa.



Kwashe duk abinda ya faru yai ya gaya mata.




Sosai tayi mamaki saboda Malika tai masa kankanta amatsayinsa na babba amma bayanda za'ayi tunran gini tun ran zane Allah ya hukunta.



Ita kanta tanai masa fatan samun Matar da zata sharemasa hawaye ta gyara masa tsufansa yanda ya kamata.




Amma Malika taimasa kankanta baza ta iya da matansa ba.



Boye mamakinta tayi tai mai fatan alkhairi.




Toh dama abinda yasa Nazo inason kimin list din duk abinda kikason ana hadawa a lefen "yar gata gigayamin nawa zasuci na baki kihado min.




Karka damu ya Auwal ni da kaina nadau nauyin hada maka komai batare da kwabanka ba.



Fatanmu dai Allah yasa alkhairi " Amma ya Auwal ina tsoran kar matanka su cutar mana diya " a junansu ma basa ragawa Kansu.



Karki damu Hafsah nasan mai zanyi zanwa tufkar hanci.




Toh shikkenan allah tabbatar da Alkhairi.



Ameen ya fada yana mikewa toh nizan huce kya gaida mai gidan da yarana.



Toh saji ka gaida iyayen jaraba.



Fita yai yana murmushi batare da yabata amsaba.



Kai tsaye gidansa ya huce yana parking harabar gidan  ya fara jiyo hayaniya da  ihu kamar muryar Jinmai.



Gabansa ne yai muguwar faduwa mai gadi ya kwalawa kira.



Cikin sauri ya karaso " gani ranka ya dade.



Hayaniyar mai nakeji cikin gida.



Wlhy Alhj nima bansaniba tun dazu nake ji.




Ciki yayi cikin bacin rai yana tura kofar parlourn ya hango talatu ta danne jinmai tana kaimata duka ta ko inah.



Tana hango shi ta mike cikin sauri tana huci ta tsaya gami da kama kugu.




Kare musu kallo ya shiga yi ya dire akan jinmai wadda take kasa ko kwakkwaran motsi ba tayi.




Hannun ya shiga nuna talatu dashi " naga alama nema kuke ku karasani da raina da bakin cikinku.



Kun lalalamin gida kun kazanta min shi jibeku dukkanninku kamar jakai ko wannenku run jiya rabanshi da wanka ba anan abin ya tsayaba kunci kun koshi kunaimin dambe a gida kun maidamin gida tamkar gidan "yan dambe.



Toh kusani wlhy nakusa Na dau kwakkwaran mataki a kanku.



Talatu ce ta fara kada kugu gami da tafa hannu cikin tsiwa" tace mataki ai sai dai ka dauka akan ladan nomar matarka ta karasa maganar tana haurawa samanta tana tafe tana mita.



Bangarensa ya huce yabar jimmai Na wayyo Allah.




Koda MLM hamza ya shiga ciki ya samu nanne ya fada mata hukumcin da yayanke akan Malika tsakaninshi da abokinsa.




Sosai taji abun bai mata dadiba.



Abban Malika " Malika tayiwa Alhj Auwal kankanta kuma ba karamar wahala zatasha hannun matansaba kasani amma kariga ka yanke hukunci.



Sanin kankine bayanda za' ayi Alhj Auwal ya nemi Abu guna na hanashi ko bani dashi zannemomai mutukar bai shiga Sabin Allah ba bare mallakina.




Hakane kam don yaimana dukkan alkhairi amma banji dadin wannan lamariba Malika nake tausayi Cikin matansa.











*Ummu Sulaimu takuce har kullum ana  tare*🤝










Salma Farouq💋
[14/04 10:23 am] Washa: 📚👄🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
    *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*



        *By*




*Ummu Sulaimu*



*Bisimillahirrahamanirrahim*




*Allah yanda kabani ikon fara novel dina kabani ikon kammalashi haka*




*Ban yarda a chanjan wani shashi daga cikin novel dina ba batare da sani naba*





*Page 1  To  2*





*Gidan* Alhj Auwal gidane mai kunshe da hargitsi ga kazanta ga rashin kwanciyar hankali.




Alhaji Auwal mai kudine ga taimikon Na kasa dashi yana tausayawa talakawa tare da taimakonsu da nakasassu don haka kullum kofar gidansa cike yake da masu neman taimako.




Matansa biyu amma allah bai taba bashi haihuwa ba jimmai itace babba sai talatu ta 2.



Sam basusan wani tattalin mijiba sai dai zabar tsagoran kishi ga kazanta kullum gidansu kacha2 ba kuma sasan gyara jikinsu cikinsu ba wadda ta taba haihuwa.




Alhj Auwal yakasance mai mutukar bukata tun yana matashi bare yanxu da yafara manyanta keda kimanin shekara 50.




In harya fuskanci matansa da bukatarsa toh fa bazai samuba inko yayi sa'a daya ta yarda tofa duk yi daya sai ya biya kudinsa Na karewa kobai gamsuba tofa zata mike.



Wannan lamari ke damun Alhj Auwal bakarin hakuri yake ba hakan ya Sanya shi azumin litinin da alhamis in bai yi azumin ma ba bai samun  abinci mai dadi.



Ba kullum suke ba sai sunga dama in ma sunyi ba dadin arziki.




Kuma ya wadatasu da abubuwan bukatar rayuwa.



Dayace zai dakko yar aiki ai ranar bazaman lfy tuni zasu tubure suyi tsalle su dire ai zai kawo musu karuwa gida gashi kuma suba iya gyaran suke ba.




Alhj Auwal ke zaune a bangarensa kasancewar week end gaba daya tunani ya isheshi son haihuwa yake tukuru amma cikin hukuncin Allah bai bashi ba ga bukatarsa da ta addabeshi ya rasa yanda zaiyi.




Mikewa yayi ya nufi bedroom ya watsa ruwa don yau yanason ziyartar abokinsa Hamza wanda suka dade basu haduba.



Cikin sauri ya shirya yasha dakakkiyar shaddarsa sai zuba kamshi yake ta parlour su yaratsa.



Inda ya tadda hajiya jummai  zani daban riga da ban ta turo dankwalin gaba sai shatar majina take parlourn gaba da ahargitse.




Mikewa tayi cikin sauri tace " tab Alhj mexan gani haka ina zaka kaci gayu saikace angon yau.



Chan kama saita yatsina fuska gami da cewa "Toh kai da tsufanka ma wazai ganka ya yaba.



Bai ko kalletaba bare yabata amsa sai nufar hanyar fita da yai.



Talatu ce ta fito daga side dinta cikin rigar baccin da ta tashi da ita tun safe batai wanka ba bare ta cire.



Bai ko isheta kalloba ta bemi huri ta zauna tana cika tana batsewa tare da hurgawa jimmai harara.



Taukar remote tai tafara chanja channel ta kuma danna wa jimmai Harara  tayi tana ya tsina tare da taunar cingam.




Ganin haka yasa Alhj Auwal saurin ficewa gami da cewa kuci kanku jarababbu bazaku kasheni da bakin cikinku ba sai ci ana cika masai ba fus sai kayan jaraba.




A'a talatu meye Na hararata baki Alhj ya ci gayu ya fitaba bazaki hanashi fita ba.




Ai tukan ta karasa talatu tai tsalle ta mike ke👈🏼 dalla Malama dakata Na hanashi akan me yana gabanane ke nifa da kike ganina zan iya rayuwa ba miji sai me danya fita kuma wlhy ki kiyayeni kidaina shiga sabgata bansan katsalandan banza kawai.




Bura ube talatu ki kike  gayawa haka to wlhy ni kinsan baraga miki zanba dinkinsan niba kanwar lasa bace kikace zakimin yanzu zantar gadaki wlhy karkiga kodon ina kyaleki ne.




Ta karasa maganar tare da nunata da 🖕🏼ta warci remote din hannunta gami da maidawa tashar da.




Tsalle ta talatu ta doka " kambu wlhy yanzu zakiga aikin kishiya wata cakuma ta kaiwa jimmai ta goce tai bangarenta da sauri ta danna key.



Talatu irin gajerun matan nanne gajeru dunkullalu mai kirar maza ga kiba sabanin jimmai da take bawani shararren kibarnan ce da itaba.




Parking yai dai-dai kofar gidan Malam hamza ya fito ya tsaya a kofar gidan yana jira ya hango ta inda zaiga yaro ya aika.

 Wata 'yar bakar yarinya kyakkyawa gajeriya ya hango  tana nufo kofar gidan zata shiga.



Sanye take da hijab harkasa fuskar nan tasha kwalliya.



Tana karasowa ta durkusa ta gaisheshi gami da mikewa zata huce.



Sosai yarinyar ta burgeshi.




Amsawa yai cikin jin dadi muryarsa ta tsinkaya na cewa" Kodai malika ce ta girma haka.




Eh nice baba ta bashi amsa gami da juyowa.





Allah mai iko toh da Allah inkin shiga turomin Baban naki.




Toh tace gami da cigaba da tafiya.







*Ummu Sulaimunku ce ana  tare🤝 kunayi inajin dadi*










Salma Farouq
[14/04 10:23 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*






*Page  7  To  8*






Malika ce zaune gaban nanne da baffa kanta kasa tana sauraran abinda Baffa kegaya mata.



Toh kinji abinda Na yanke zan aurarki ga abokina kuma Dan "uwa gareni Alhj Auwal badon komaiba sai don  nasan irin tarbiyyar da naimiki.




Malika kiyi hakuri da zabin da naimiki ki zamemishi sanyin idaniya cikin matansa.



Sam malika bataji dadin saurin yanke hukuncin da baffa yayiba amma ba yanda zatai don ya isa da itane kuma shike da ikon zaba mata mijin da ya dace da ita.



Amma tayaya zata iya rayuwar Aure da Alhj Auwal matsayinsa na uba gareta.




Jin baffa ya gama magana tanason jinta bakinta yasata cikin ladabi batare da tadago kantaba cewa' Baffa duk abinda kayanke na yarda don kai keda hurumin zabamin mijin da yadace dani kuma koba komai mahaifine gareni.



Naji dadi malika Allah yaimiki albarka yasa alkhairi cikin rayuwarki baki daya ya tsareminke daga sharrin dukkan abinki da hani tashi kije Allah yaimiki Albarka diyata.



Dakinsu ta nufa ta rasa meke mata dadi  huri ta nema ta zauna ta zuba uban tagumi.



Yanxu ita ce zata hada kishi dasu  talatu matan da saboda masifa da bala'i basa ragawa junansu.



Ita bata masansu sosaiba don sam ta tsani zuwa gidan amma tanajin labarin irin yanda suke zamansu intaje hutu gidan mama Hafsah abakin su Ramla da Aisha.




Amatullah ce ta shigo dakin don taji duk abinda ya faru karasawa tayi kusa da malika ta zauna ta zaremata hannun da tazuba tagumi dashi gami da sharemata hawayen da bata sanma sun zuboba.



Anty Malika ki daina kuka nason hakan ba dadi amma ki daure ki cije kamar yadda kikaiwa baffah alkhawari ki cire damuwa abinda allah yai ba bawan da ya isa ya hana.




Hannun Amatullah ta kama karki damu "yar kanwata ni ba damuwa a raina kamar yadda naiwa Baffa Alkhawari amma ina tunanin yanda zanyi rayuwa da Ancle Auwal.




Ba komai matansa basu isah suyi tasiri a kankiba Anty Malika ke dai kirike Al'azikar don neman zari daga kaidunsu.



Bakomai Amma kinsanfa gobane komawa makarantata.



Eh hakane karki damu zantayaki adu'ar samun nasara.




Daran ranar malika kasa bacci tayi duk tunani yariga ya dabaibayeta ganin baccin ya gagareta yasata tashi ta fara nafilfili.




Sai bayan sallar Asuba tasamu bacci ya sureta.



Karfe 7:00 tuni tagama shirinta na komawa makaranta .




Baffane ya kaita tare da karaimata nasiha ta kwantar da hankalinta ta maida hankali kan karatu.




Tace' insha Allah baffa.





Cikin kankanin lokaci aka fara hidimar daurin aure.




Malika gaba ta maida hankalinta kan karatu ta cire damuwar komai don tasan komai na allah ne da taji damuwa sai ta Ambaci sunan Allah ta samu sauki.




Yanxun sam batada damuwar komai sai ta karatunta.




Alhj Auwal ya kachame da shirin aure har yanxu bai sanarwa da matansa ba tuni aka kammala hada lefe nagani Na fada aka kai gidan baffa.




Chanjawar da Alhj Auwal yai yasa ya fara damun jimmai yayin da talatu ko a kwalarta.




Sam kwana biyu baya zaman gida kuma baidawowa da huri inya dawoma bai cika damuwa da lamarinsu ba.



Yau ta yanke shawarar dazarar ya dawo zataje ta sameshi.



Takoci sa'a yayi mantuwa ya dawo da huri ta saman window donta ta hango shigo warsa yai parking.



Mikewa tai cikin sauri tayi bangarensa tana sharar hanci da susar kai kannan ko dankwali babu kitsone akan yayi cudu 2 in aka ce yai wata 2 baza' ai mamakiba.




Yana shiga itama nasa kafa jiyowa yai cikin sauri gami da tsareta da ido yace" lafiya kika shigomin bako sallama




Anya ko jimmai kinada hankali yaushe rabonki da wanka da tsifa sai tsami kike.




To maye lafiyata lau a sanyinnan sokake narinka shekawa kaina ruwa kullum na kashe kaina nifa banazo donka ringa zagina ba nazine naji dalilin da yasa kullum sai dai karinga daukar wanka kana fitaba banganeba.




Oho kice dai yau rashin kudine ya koroki shine zo yin sana'a ko toh ina abin yake dazan sha"awarsa ke konayi sha"awarma zanrike kayata don na daina hawa ina biya wlhy.



Sadaki nasa Na auroku da kubani da karkubani hakkina kuje kuda allah nidai nasan ina sauke iya hakkin da allah ya ginda yan banrageku da komaiba.




Kwanan nan zanyi maganinku Ku sani.




Bakinta da murguda gami da kada kugu "wlhy kadade bakaiba kalmarka ba tsoro zatabanba tunyaushe kake kurari ka kasa aiwatarwa.




Kuma shawara zanbaka da azumin nan da kake dama biyana karika yi inaima ragi kana gusar da jarabarka.




Allah ya sawwake aiba adashi bane koka biya da kudinma ba gamsuwa kakeba ku rike abinku in abinci ne  yana kaiwa nan ya dauki abinda zai dauka  ya huce ya barta tana kwafa.





Cikin kwanaki kalilan aka daura Auren Malika da Alhj Auwal bisa sadaki mai yawa.




A ranar malika ta tsinci kanta da muguwar faduwar gaba ga mutuwar jiki amma takasa gane ko maye.




Kasancewar lahadine basuda karatu yini tayi a kwance ta rasa meke mata dadi.












*Ummu Sulaimunku ce ana tare*🤝










*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*






*Page 9  To  10*





Kin sakar mata hannun yai kuma bai fasa abinda yake ba ga wani kallo da yake binta dashi kamar ba uncle Auwal ba.




Cikin karyewar murya da son yin kuka tace"  haba uncle Auwal  " iya sanina koda muna yara bakaimana irin wannan wasan bare yanzun duk da ina matsayin " yarka yanxu hakan bai mantar dakai irin zunibin da kake diba kasan hakan bai kamataba pls Uncle bana son abin nan da kakemin ka sakarmin hannun ta karasa maganar cikin chanjawar murya saboda tsigar jikinta da taji tana tashi.




Matso yai dab da ita cikin sauri ta kara ja baya hakan bai bashi mamakiba don yasan yanxun batasan matayinsa gareta ba.




Cikin kashe murya kamar bata uncle Auwal taji yana cewa" Malika banyi mamaki donkin gayamin hakaba saboda nasan yanzun bakisan matsayina garekiba.




Amma kisani yanzun banda matsayin uba ni matsayin mijinki nake wanda aka daura aurenmu kwanaki uku da suka wuce.




A gaggauce ta dago kanta batasan lokacin da takafeshi da ido ba gami da cewa" Uncle Auwal aure fa kace.



Wayyo ni malika 🙆🏻 na  banu kukane ya kwace mata hawaye wani dabin wani " Uncle Auwal kayi hakuri ka janye ra' ayinka kaina bazan iya da matanka ba kuma kai kanka kaimin girma ba zan iya jure bukatar ka ba katausaya diyarka ka tausayawa kankantata gare kace ka janye pls!!!.




Matsowa ya kumayi kusa da ita " ji tayi tamkar andaddaure da igiyoyi a jikinta kasa matsawa tayi don sambatada wani kuzari a jikinta.



Kamshin turarensa ne yashiga tasiri jikinta lokaci guda ya kara haifar mata da kasala.



Cikin muryar da baisan yana da itaba yace" haba Malika matata kefa muradina ce farincikina sanyin idaniyata ki sani mace bataiwa namiji kankanta kamar yadda namiji bayaiwa mace girma ko kankanta.



Bazan tabayin abin da zai cutar  dakeba kuma bazanga za'a cutar min dake na kyaleba.



Malika kece Uwar " ya"yana ke nazaba kizamemin matsayin hakan don tarbiyyarki da hankalinki.




Gaba daya ta kasa magana sai hawayen dake mata sintiri don tasan aikin gama ya gama ganin abin take kamar a mafarki.



Ganin hakane yasashi cigaba da cewa" dazun an gaya mana bakya jin dadi yasa bamu iya zurewa ba saida mukazo a yau amma allahamdulillah tunda dagani da sauki jikin.



Yanxun meyake damunki ya fada ciki da kulawa gami da zuba mata ido yana jira yaji mezata ce ganin bata da niyar cewa komai yasashi yanyota ta fada faffadan kirjinsa gami dacewa " bari nai checking da kaina zangane tunda baza"a fadan ba.



Gani tayi ta zama wata tsakuwa a kirjinshi don allah ya wadatashi da faddan kirji irin Mayan nannane masuji da koshin lfy.



Wani irin abu taji na zagata din bata taba kasancewa kirjin wani namijiba sai yau "Jin datayi ya daga hijabin ta yana kokarin tattare rigar uniform dinta sama yasata danne hannunsa cikin sauri tace" ba abinda ke damuna sai bugun zuciya tun shekaran jiya.



Ayya Afwa igiyoyina da suka dabaibayeki su suka haifarmiki da faduwar gaba.




Amma ki gafarceni mamaki takeyi gaba daya yau ya koma kamar ba uncle Auwal ba sam bata taba tunanin zai iya aikata hakanba.




Bata idda gama tunanin ba taji harshensa saman kumatun ta yana bin inda hawayenta ya bata Na lashewa.




Wani Abu takeji yana tsargata hakan yasata kasa hanashi abinda yake.



Ganin bata hanashiba yasa yakeson sanin yanayin kirjinta don yana hango tudunsu ta cikin hijab karkashin hijab din ya zura hannu ta samman rigarta ai kuwa jinsu yai bam don girmansu yasa sun kero ta saman rigar.



Hannunsa ya kara donnawa chan kasa jinsu yai sun cikamasa hannu wani Abu yafaraji namasa yawo shafarsu yafarayi ba shiri.



Jin abun ya huce sanintane yasa ta tattaro karfinta ta tureshi ta mike tai baya da sauri gami da dafe kirji tana gyara rigarta.




Maida numfashi sosai taji dadin abin waidama haka maza suke duk girmansu basa jin kunya babba da shima ina ya koyo irin wannan 'dakewa tayi ta bata rai tace" haba uncle maye haka makarantafa kazo idon Principal ya shigofa sokake ya koreni.




Bakinta yakebi da kallo yanda take maganar ta rabe a bango tamkar zata shige ciki.



Zoki zauna bazan sakeba ya fada cikin umarni fuskarnan a sake don yana cikin nishadi wanda ya dade bai tsinci kansa cikiba.



Kasa motsawa tayi " kinaso nasake kenan ?



A" a ta bashi amsa gami da zama nesa dashi dariya abin ya bashi saida yai mai isarsa sannan ya zaro waya a aljihunsa.



Muryarsa taji yana kushigo mungama kanya rufe baki taga principal ya shigo Baffa ya biyo bayansa.




Sir Usman yace" ammafa Auwal kayi sa'a don yarinyar nan nada kokari da nutsuwa ya karasa maganar gami da zama.



Hakan yayi kyau cewar Alhj Auwal.



To muzamu huce tunda munga allamdulillah basai ankai ga zuwa asibiti ba.



Hakane amma duk abinda ake ciki Usman ka kirani ka kulan da iyalina .



Ba damuwa Auwal.



Koda zasu tafi mlm hamxa yasa malika gaba yanaimata nasiha tare da haida mata aurenta da abokinsa Auwal.



Kanta kasa tace na amince da zabinka Baffa.



Samata Albarka yayi" Alhj Auwal yaba sir   Usman kidi yace " yasaimata abinda take bukata batada shi.



Kin karba yayi yace" yadau nauyi da kudinsa.




Sallama sukayi suka dau hanya zuciyarnan fal da farin ciki.



Koda dare yai kowa yai bacci amma ita ta kasa tunanin abinda yafaru tsakaninta da uncle Auwal take da kuma auren da aka daura mata ba saninta.



Alwala ta dauro tafara jera nafila Allah ya kawo mata mafita.



Washe ta tashi garau ba jin bugun zuciyar hakan yasata fita karatu.



Sosai Alhj Auwal ya tashi hakan wajan gyara wani bangare a gidansa.



Hakan yasa hankalin jinmai tashi talatu ko ko' a jikinta.











*Ummu Sulaimunku ce ana tare*🤝







*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*






*Page 11  To  12*





Zagaye ta shiga yi a parlourn tanayi tana sharar majina ta turo dankwali gaba.


Jikin nan bako gyara ballantana kai tunanin samun kamshi.


Talatu ce ta shigo ta nemi gurin zama gami da kunna kallo ta kure kara tashi tayi ta fara rausaya gami da bin taken kidan.


Wani mugun kallo jinmai tabita dashi gami da karasawa inda take" haba talatu kibarmu da halin da muke ciki man bakya ganin irin katafaran ginin da Alhj yake ginawa a harabar gidannan samma bai kama kafar namuba don kyau bare muyi tunanin mu yakarawa turaka.


Ina tsoron kar Alhj ya yimana kishiya wlhy mu shiga uku amma ke ko ajikinki harkar gabanki kikeyi kizo muhada kai musan abinyi.


Kanta idda magana tuni talatu ta daka mata wata irin tsawa gami da binta da wani shu' umin kallo " ke👈🏼 jinmai mahaukaciyar ina ce wacce jakace ke waya gayamiki ana hada kai da kishiya allah ya sawwake.



Toh kisani ni ingarin nan zai gina ya cika da mata baya gabana kuma yadaina damuna shi dinma baya gabana ke dai ladan noma ke aka auro wa baniba ni akwai abinda nake jira nai gaba " don ni ko sha"awar namiji banyi ballantana nasa ran shan romansa yaje chan ya auro niban iyawa da jarabar da namiji " ke dai kije ki karata keda kika maida jikinki masana'anta gashinan sai zufa kike tana kaiwa nan tai gaba abinta harta kai up star ta tsaya cikin daga murya tace " yau zan kuma maimai ta miki tunda ke zakace kidaina shiga sabgata.



Kaji bura ubanci ke wace banzace da za'a shiga harkarki gwara ni namaida jikin nawa masana'antar ke ina taki matarda batada lfy kije kiga likita wlhy inba hakaba inajin mata maza aka auro akewa Alhj alaye baiganeba.


Kanbu wlhy jinmai saikinci uwarki zakisan kintabo talatu icen kabarin ai kantakai ga sakkowa tuni taci kafar kare dontasan ta kamata ba wasa dama dan kuri take.



Tana kaiwa daki tasa key tana maida numfashi tare da kecewa da kuka " kawai muna cikin zamanmu Alhj ya auro mana masifa sambanda sakewa nida gidana.



Dan kudin danake samu yanxu sam baya saurarata ga wannan sabon al"amari da yake bullowa sam nakasa gane kansa.


Haka tai ta sake sake tana warwarewa bata da amsarta.


Cikin kankanin lokaci Alhj Auwal ya gama tamfatsa gini ya zuba duk wani abin bukatar rayuwa.



Sosai gidan ya kayatu da kayan al'farma zaune yake tsakiyar jinmai da talatu wadda kowaccensu take ta cika da batsewa duk kannunsu ba mai gyara a jikinta ba wani shigar arjiki ba' i jimmai wadda take ta zuba tsami da facen majina.



Duba ya kai gareta " waike jinmai don allah maye haka yaushe zaki fara gyara da wanka kullun ji kayan jikinki saikace ban wadataku da suttura ba ku da allah bakyajin kunyar kuyi baki.


Kullum cikin sharar majina sai kace hancin tinkiya tuni abun yafara isata wlhy yakamata ki gyara ji yanda kike zuba tsami.



Ke kuma talatu dubeki sittira daban sai kace matar kauye dubeki gida duk wari yake har fargabar shigowa gidannan nake kubakwa ganin yanda nake kasancewa cikin kamala da kamshi ko yaushe.



Kowa tsoron zuwa gidanku yake sbd masifarku kullum kamar kaji.


Talatu da ke zaune tana kada kafa tace"Don allah Alhj dakata wai kakiramu ne don kaci mutuncinmu haba sai shiga kake kana fita amma duk abuna nafi wadda bata wanka kuma kowa yai zagi a kasuwa yasan da wadda yake.


Ke talatu kinga nashiga sabgarki tunda Alhj ya fara magana to ki sauraramin ahe me ya dameki da wankana ko zamanki nake.

Kusairaran haka ni da matana ba samun kwanciyar hankali da mezanji ko kasheni kuke sanyi.


Ku shiga hankalinku wlhy ko nadau mataki waya ya dauka mudu shigomin da kayan nan.



Wasu manya 2 akwatina mudi Deriver ya shigo dasu masu masifar kyau guda 2.


Cikin zumudi talatu tace " my Alhj nasu waye wannan cikin kashe ido.


Dariya abin ya bashi " jinmai ko tuni tasha jinin jikinta.


A talatu wani sabon salo aka samo lokaci guda to nakune kowacce ta dau daya amsar kuma na cikin kayan yasa kai ya fita.


Kin kimar kayan talatu tayi dakyar cikin farin ciki tayi sama tana allah2 ta bude.


Jinmai ko ta bushe anan jikinta sosai yai sanyi.

★★  ★★



Kwançi tashi har  Malika yau ta kammala jatabawar karshe cikin samun saka mako mai kyau bakin cikinta daya tasan dole tabar zaman gidansu yanxun.


Alhj Auwal ya aiko daukarta a wata haddadiyar mota kai tsaye gida aka nufa da ita hakanne yasa taji dadi a ranta.



Sosai nanne da amatullah sukasata gaba ake ta hirar yaishe rabo tuni ta manta da matsalarta ta saki jiki har dare bawanda yaimata maganar da ta shafi auranta.


Sai hurin 8:00 baffa ya shigo da farin ciki ya samu nanne da amatullah zaune " wai Alhj Auwal yazo maza amatullah ta kira malika tasameshi dakin baki.





*Ummu Sulaimunku CE ana tare*🤝





*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*






*Page 13  To  14*




Amatullah tana shiga dakinsu ta hango Malika zaune zakiyar gado ta zuba uban tagumi da alama bata lura da shigowarta ba tsakiyar gadon ta haura tasa hannunta ta janye hannun da tayi tagumi dashi.


Dagowa tayi cikin sauri ta zubawa Amatullah ido " cikin nuna damuwa Amatullah tace" anty malika me zan gani tunani ?.


Ko anshaida miki maganar aurenki ne nadauka tunda aka yanke batun aurenki kin dangana amma naga akasin haka.


Hannunta2 ta kama ta saka cikin nata  tace " Anty Malika banida kowa da ya huci ke kinaso nima kisani damuwa?.

Gayamin baffa ya sanar dake wani abu game da Auranki da uncle Auwal.

Eh ya gayamin tun zuwansu dubani makaranta shida uncle din.


Amatullah taya zanso naganki cikin damuwa tilon kanwata autarmu abokiyar shawarata ba tunani nakeba kawai dai ina zaunane.


Haba Anty Malika baki min karya kuma baki sababa amma bakomai yanxun ki tashi kije baffa yace" nakira ki uncle Auwal yazo.


Gabantane yai muguwar faduwa kirji ta dafe gami da zaro ido lokaci guda kuma ta maidasu saboda batasan Amatullah ta gane.


Muryar baffa suka tsinkayo"  Amatullah wanne irin shashancine wannan baki kira Malikar bane kuka share gindi kuka zauna jiranta zai tsaya yi saikace sa'anta.


Cikin sauri ta mike tace" Amatullah maza cemasa ganinan " murya Amatullah ta bude cikin tausasawa tace " Baffa gatanan nataddata tashiga bayine.

Toh kice tai maza banason sakarci.

Kusa da Malika ta koma wadda ta rabe a bango tarasa mai zatayi tunanin ta daya karya kumai mata irin abinda yaimata watannin baya.


Hannun Amatullah taji a kafadunta " kaya ta mika mata wasu riga da siket na atampha Maza kisaka anty Malika kar baffa ya sake magana.

Kayan tabi da kallo tace "Amatullah banni da kayan jikina zanje.

A" a wlhy saikin chanja dole kiyi hakuri tunda yanxun ya zama mijinki kuma wlhy inbaki cire damuwaba ki tallafeshiba wahala zakici gun matansa.

Karbar kayan tai ta zubawa Amatullah ido tana mamakin yanda yarinya karama ke nema tafita kaifin tunani.


Kayan ta karba ta saka sababbine bata taba sasuba baffa ya dunka musu rantakutaha bata sakaba kasancewar lokacin tana makaranta.


Dinkin yaimata kyau  sai dai ya mugun matsarta sosai har ya fito mata da hips dinta saman kirjin tama rabinsu sun bayyana waje kamar sayi magana.


Kai Amatullah taya zan fita da wannan " garemata kallo tayi tace " hmmm Anty kinyi kyau turare ta fesheta da shi ta ko ina ta mika mata mayafi.

Wanne irin mayafi kuma banson fi'ili ni mikon hijabi.

Wani karamin hijab ta miko mata tana dariya don duk da ba make up tayiba tayi kyau ba dan kadan ba" Nanne ce ta shigo kallo ta kare musu " iye wai yarannan waye sa'ankune zaku shanya mutane wlhy ku kiyayeni.

Yi hakuri Nannanmu Na tsaya gyara ta ne  " ai dakyau inkika kwashi kashinki a hannu wajen baffanku.

Hannun Malika ta kama wadda tunda Nanne ta fara magana batace komaiba " maza ke kuma huce muje.


Kitchen ta huce da ita " tace ki daukar masa abinsha ki huce kan baffanku yabiyo sahu " ki saki ranki ki faranta masa haka Allah yashirya al'amarin kinga yanxun aljannarki na tafin kafarsa kinji abinda nace ko?

Naji nanne zanyi abinda kikace da yardar Allah.

Naji dadi da baki nuna damuwa ba Allah yaimiki Albarka.


Ameen ta bata amsa gami da daukan try ta fita.

Sallama tayi ta shiga a darare ganin suna tare da baffa" kasa ta duka ta gaisheshi kanta kasa ta ajje try din dake hannunta.

Bai amsaba sai wani mayataccen kallo da ya kafeta dashi Hannu baffa ya miko masa sukai sallama ya fita" wani irin kallo ya shiga binta dashi.

Malika dawo nan ki zauna naji dimin matata yaimata nuni da kusa dashi kasai masa musu tayi ta karasa ta zauna har lokacin bai dauke ido akanta ba.

Ganin kallon yai yawa yasata kunce korar ruwa ta zuba masa a cup ta mika masa.

Karba yai ya kurba ya ajje yace" Allah yaimiki Albarka.

Turarenki yaimin kamshi naji dadinsa ya fada gami da kashe mata ido" amma malika meyasa akasamin hijab aka rufen kwalliya kinsanfa yanxun ke mallakina ce inason ganin kayana kuma naji duminsu.

Kunya taji sosai da zamcensa har yanxun bata yadda sun hada idoba bata idda tunaniba taji yasa hannun ya zaremata hijab din jikinta.

Hannunta tasa tafara kare Kirjinta.

Idanuwansa me suka sauka akai cikin rawar jiki ya kara matsowa kusa da ita ganin yanda kirjinta suka bayyana ta saman rigarta.

Rungumeta yayi ya dauke hannayenta da ta Kate kirjin ya zuba nasa a ciki yashiga shafar kirjinta gami da neman fitowa dasu waje " ita tsoroma yasata ganin yanda jikinshi ke rawa.


Nasarar fitowa dasu yayi a gigice yashiga yimusu wani irin shafa don ganin irin girmansu ya gigitashi tare da murza kan nipple din hadi da zagayesu sa'annan ya sanyashi bakinsa.

Yana nishi akai 2 tare da fizar numfashi dadi yaringaji wanda baitaba jin Ko kwatankwacinsa ba ga sauran matansa ba.

Malika wani zafi hade da dadi takeji lokaci guda jikinta yai sanyi mika kawai take zubawa tana nishi.

Ganin dadin datakeji yasashi zage damshe sunkai kusan hour guda yana aikamata sakonni ta ko ina sosai ya tsotse breast dinta tas.

Sannan yakoma kan lips dinta tsawon muntina sannan yasaketa badon ya gajiba zamewa tayi kan cinyarsa ta kwanta ba shiri tana maida numfashi.

Tsawan mintina bata dawo dai2 ba mamaki ne ya kamashi da farin ciki ganin da gani malika na cikin jinsin mata mabukata.

Hannu yasa yakara murza breast dinta wanda suke banyane sunyi kir kamarsu tsokaneshi.

Hannu tadora kanashi ta ture nashi ta mike a hankali gami da maida breast dinta duk kunya ta kamata hijab dinta ta dauka zata zura ta gudu " yai saurin damke hannunta sam ya chanja mata kamar ba uncle Auwal ba.

A kasalance yace ki shaga ki hado kayanki zan kaiki shidan Hafsah.

Hannunta ta janye bata ko kalleshiba tayi ciki cikin sanyin jiki.







*Ummu Sulaimunku CE ana tare🤝*




*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*






*Page 15  To  16*



Ko da tashiga dakinsu a hargitse gado ta fada ta shiga gwama numfashi tare da sakin ajiyar zuciya har lokacin tsigar jikinta ba tadena tashiba " haba wlhy uncle mugune Ashe ji yanda ya ringa muzarmun breast kanar ya samu kirjin " yar tsana duk yasani jin yanayin da bantaba kasancewa cikin saba sai yau.

Amatullah dake kwance kan kujera sai lokacin ta lura da shigowar ta kasancewar ko sallama bata iyayiba.

Anty Malika yanaga kinshigo haka bako sallama gashi kin kwanta kinyi daddai lfy kuwa?.

Amatullah ta duba taga yanda ta kafeta da ido tana jiran amsa " dan tsuka taja ta mike zaune tace" kai auta kinfiya tambaya wlhy kalau nake.

Murmushi amatullah tayi tace" shikkenan tunda aure yasa anfara boyemin damuwa.

Kaniyarki Amatullah mezan boyemiki nace ba komai karna kumajin kinmin wannan zancen.

Naji toh amma fa tun dazun da kika fita baffa yasani hadamiki kaya zaki gidan mama hafsa kuma naga kin dawo kin haye gado.

Kai2 wai ace baza abar mutum ya hutaba daga dawowar mutum za"afara yawo dashi kamar kwallo yaufa nadawo Amatullah ina bukatar na huta haba nifa uncle Auwal ya fara takuran yanzun kusan 10:00 fa.

Ai ba uncle Auwal ne ya nemi izinin kijeba dazu naji mama Hafsahn ta kira baffa ta fada masa yace " ta gayawa uncle Auwal don yanxun ke mallakinsa ce.

Wani tsuka ta kuma ja gami da turo dan karamin bakinta tana mita.

Hannunta Amatullah taja kinga sister kitashi nasan uncle na jiranki kidaina bari kina sabamasa tun yanxun ta haka matansa zasu sami  nasara kumama ga su Anty Aisha da Ramla nima da Baffa zai barni binki zan.

Yawwa dama banason tafiya ni dayane shirya sai ki tambayi Baffa inya bari mutafi tare.

A'a Anty Malika bazan fara shiryawa ya hanaba muje inya barni saina dawo na shirya.

Fita sukayi Amatullah dauke da jakar kayan Malika a hannu a parlour suka tadda Baffa da Nanne suna magana kasa suka zube " Baffa sannunku da wutawa.

Yawwa yarana yabasu amma cikin kulawa " Malika kin fito to maza a tafi agaidamin Hafsan da  " yan uwanki allah ya kiyaye hanya ya tsare.

Ameen Baffa dama Amatullah tace" tanaso ta binine.

A" a autata bazata bikuba Ku barmu mu kadai saidai daga baya tazo.

To shikkenan Nanne zan tafi " toh malika Allah ya kiyaye a gaishesu.

Amatullah ce ta rakota da kayanta har bakin mota Inda ta tadda uncle Auwal a ciki yana jiranta gidan baya tashiga kokarin budewa zata shiga Amatullah ta shiga mata nuni da tashiga gaba bata kulataba sai harara ta banka mata kamar idonta ya fadowo.

Aiko tana kokarin shiga bayan sukai ido hudu da uncle Auwal yace" Deriver na zama toh banyarda ba koki shigo gaba ko kishiga bayan kina shiga kuma na daukoki na maidoki gaban don duk tsofannan nawa hade yake da kuruciya yafada yana murmushi wanda ya tabbatar mata zai iya aikatawa.

Juyawa tayi ta nufi gidan gaba kamar wadda kwai ya fashewa badan tasoba" bude mata yai ta shiga wani daddadan kamshine da ya cika motar ya doshi hancinta hadi da sanyin A.C da ya ratsa ko ina wani nishadi taji lokaci guda kasancewar ta dason kamshi.

Karatu Alqur'an ya kunna kira'ar sudes da sureib lif tayi tana sauraro tare da bin sautin hannunsa taji yana kokarin zirawa cikin rigarta ta cikin hijabin dake jikinta hunnun ta dafe ta tsuke fuska " tace haba uncle ni wlhy banason abin nan baka ganin muna hanyane.

Kashe murya yai cikin cigar rarrashi yace" haba malika kiyi hakuri karki hanani taba halaliyata inason Na sami nutsuwane nan kawai zan taba.

Bata kuma tamka masaba amma aranta tana raya al'amarinsa shi samma baya jin kunya.

Ganin tayi shurune yasashi cigaba da abinda yake matsa yashiga yiwa boobs dinta  hakan yasata fara yin mika tana dada gan tsaro masa su.

Dai2 lokacin suka kawo gidan mama Hafsah horn yayi maigadi ya wangale musu get ya danna kan mota yayi parking kokarin fita ta farayi a hargitse ya dannawa motar key yawota yai ya janye hijab din baki daya yashiga wasa da ita ta ko ina gami da Mirza kan nipple dinta donyaga tafison hakan.

Cikin rawar murya tace" pls!!! Uncle kabarni haka is okey.

Be ko sairaretaba saida ya tabbatar ya tsotse breast dinta tas sannan yai gefe rungume da ita yana maida numfashi.


Kusan minti 10 ya dai-daita nutsuwarsa amma malika har lokacin mika take tana gantsarewa.

Kallonta ya karayi yace" malika ' a hankali ta amsa " yace Na karayine " a' a ta bashi amsa hade da girgiza kai don wata kunya da ta rufeta.

Amma mai yake hanaki sa bra bayan kunsan kina da albarkatun girji.

Ba komai ta tsinci kanta da bashi amsa " kawai dai nafison sa vest ne fiye da bra.

OK amma ina ganin duk wani shirye shiryenki ki gamasu anan sati daya zakiyi ina ganin daganan zan huce dake gidanki bana bukatar komai Na tanadar miki kibarwa Amatullah sauran abubuwanki na gida  inma munje babu wani abun sauki min magana anemo.

Pls uncle Auwal kabarni Na dan huta a gida kaga yaufa Na dawo a makaranta konan da wata biyu saina koma takare maganar tana shirin kuka.

Ayya malika baki fuskanci mijinki ba haryanzu ni mabukacine ina bukatar matata kinga sauran yan uwanki basa ban hakkina a matsayin mijinsu bazan iyayin hakurin koda sati 2 bare wata2 wanda nayi baya ya isa ko wasa naringayi dake zanrage wani abun zankuma samu nutsuwa.

Malika kece rifin asirina ki daure ki dauki larurata ki tattatalani ki adanani zan faranta miki nayi tattalinki yanda bakya tunani Allah yaimiki Albarka yasa albarkacin aurannan nasami zuri'a sanadinki Na yaba da tarbiyarki iliminki hakika kijiyardani nutsuwar da nadade bansamu kamartaba.

Dogota yai a jikinsa hawaye tagani a fuskarsa zaro 😳 tayi waje tace uncle Auwal kuka kuma to indai nice kayi hakuri na yarda zanfarantama dai- dai gwargwado banson ganin kukan yaro bare babba.

Hannu tasa ta gogemasa hawayen shi kuma ya shiga gwara mata riga gami da zugewa ya maida mata hijab .

Dare yasomayi kinga 11:00 ki shiga ni bazan shigaba mayi waya da hafsan.

Toh tace tafara kokarin fita hannu yasa yakamo nata yasa mata kwalin waya ciki sa'anban yasakarmata kiss a kumatu saida safe yace gami da kashe mata ido akwai sim aciki zankira.

Nagode uncle Allah kara budi ta fita batare da jiran amsarsa ba baya ta bude tadau kayanta ta nufi cikin harabar gidan.

Juya hancin motarsa yai yanufi gida zuciyarsa fal nishadi.


*Ummu Sulaimunku Ana tare*🤝


*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*






*Page 17  To  18*


Yana shiga gidan shuru alamar sungaji da zarabar tasu sun kwanta.

Saman talatu ya haura bata parlour ta hakan yasa shi shiga bedroom chan ya hangota tayi baraje-baraje tsakiyar gado sai zuba uban munshari take dakinta ya karewa kallo duk kura amma dagani a hakanma yau anshare tun da ba shirgi sai tulin kayan wanki zube a gefe.

Tashinta ya shigayi a hankali ta farka tana mutstsika ido chan kuma ta waresu a kanshi.

Ai nan da nan ta sauya fuska haba Alhj ya ina bacci zaka tashan koyau ma hakkin naka a guna yake kasan ko aguna yake ba samu zakayi ba bare tana kaiwa nan ta juya tana buga tsaki gami da cewa jarababbe kawai.

Mikewa yai yace" talatu kenan ni banazo neman wani abu gareki bane don nasan bakece da kwanaba inke din cema bazan bemaba don nasan basamu zanba innasamun ma ba nutsuwa zakiyi bare kiban nutsuwa kisani nazo duba lfyrki ne kamar yanda na saba kowanne dare don sauke hakkin da yarataya a huyana ni ba'irinki bane jahili allah ya tashemu lfy yasa kai ya fita.

Part din jinmai ya nufa kasancewar ita keda girki a parlour ya sameta kwance akan kujera  tana kallo daga ita sai saurin kirji ta zuba yan yatsu a ka sai susa take.

Sallama yai ya shiga bata ko dago ta kalleshiba ta amsa gefenta ya zauna yace" jinmai bako sannu da zuwar nan sai kallo kike dare ya somayi ya kamata ace kin kwanta.

To ai kainake jira ka dawo.

To ai gani wani abin ne koyau an chanja ne tashi tayi ta fara zagawa gabansa cikin salo ta kwance zanin uwa zata gyara dauri gaba daya surarta ta bayyana idonsa ta mayar ta koma ta zauna.

Sam baiji sha'awarta ba saboda tsamin da take amma sbd sanin hakki yayi murmushi mai kayatarwa yace" au toh na gane zomuje shashina.

Murmushin tayi ganin taci nasara yau jakarta cike take fari tayi da ido tace" a'a Alhj mu fara daddalewa daga nan nawa za'aban kar ayi cinikin buri a sama.

Ransane yayi mugun baci ya zuba mata ido yana mamakin hali na matansa bai san mesuke gangeba a kullum kowaccesu saiya basu kudin cefane saboda gudun rigima 5000 bayan kuma gidansa cike yake da kayan abinci kala-kala.

Wannan wacce irin jarabawace ya furta a fili ai tuni jinmai ta dakata daga murmushin da take ta zubawa.

Shin jinmai mai kukeso Ku  maidani bangaya miki nadaina biyaba shine kika kuma tunkarata hakkin nawama saina biya komai kun mai dashi Sana'a kudine bana baku ko mai toh ni bazan muku bakiba amma kirike kayanki kwabani gaban allah  Na sauke nawa ya fita yana mita yabar jinmai zaune tana kwafa inbazaka biyaba kabiyawa kanka bukata.

Har yanufi shashinsa kuma sai ya juya ya nufi bangaren malika dakin da yaware mallakinsa ya nufa ya kwanta tunanin malikane yafado masa da abinda ya faru tuni yaji damuwarsa ta yaye a fili yashiga furta malika allah ya mallakamin zuri'a tare dake yabaki ikon tattalina yanda ya kamata ya bani ikon rikeki da amana kamar yadda na dauka.

★★  ★★

A parlaur ta tadda mama Hafsa fuskarta sanye da glass hannunta dauke da littafi da alama karatu take.

Mama Hafsah kenan maiji da gayu cikakkiyar yar boko.

Sallama tayi mama Hafsah ta dago fuskarta dauke da murmushi ta janye glass din fuskarta ta amsa tare da cewa" maraba da malika mutan dare ai nama dauka bazakizo yauba naga dare tayi sainaji tsaiwar mota kuma.

A kunyace ta karasa ta tsugunna ta gaidata amsawa tayi ta kama kafadunta ta dagota gami da zaunar da ita kusa da ita.

Yayan ba zai shigo bane?.

Kanta kasa tace" ya juya yace dare yayi kwayi waya.

Su Nanne na gaidaki.

Ok ina amsawa.

Mama su Aisha sun kwantane?

Basu jima da shiga dakinsu ba bansan kosunyi bacci ba tunda dare yayi maza kije kidan watsa ruwa kici abinci saiki kwanta gobe mayi abinda zamuyi karfa kutsaya hira kiyi abinda nace.

Toh mama ta amsa gami da mikewa tai ciki.

Tana sallama sukayi ido biyu da Aisha " kai Malika dama zaki zo harmun fidda rai.

Rungume juna sukayi suka zube gado " kice nayi sa'a bakiyi bacci ba.

Wlhy kuwa bamu dade da shigowa daga parlour ba hira muke da Ramla tayi bacci ta barni.

Hmmm kinga inda kikai kyahun amarci kuwa waisai mukaji aurenki da uncle Auwal tab ina zaki kaishi wlhy duk da tsufanshi kato dashi kamar bai tsufaba su baffa sunfishi hufa.

Kai Humaira nifa dadina dake in aka hadu zance kya bari na huta ai.

Ai gaskiya zanga wannan al'amari yazakiyi da su Talatu da jinmai mugaye kawai don ba saya musu suna zanba.

Ganin surutun yayi yawane yasa malika mikewa to yar rainin wayo nibara kiga ruwa zan watsa sarki surutu innayo mayi zancan.

Wlhy maza ki fito aisaida wanka angama amarci a hanya inaga shiyasa aka dade .

Harara ta ballamata ta shage tana dariya.

Koda tafito mai kawai ta shafa ta zura kayan bacci tai nafila ta kwanta suka hau hira chan ta tuna da wayar da yabata ta mike ta dakko.

Aisha kawai kallo tabita dashi tana bude kwalin wata hadaddiyar waya ta leko.

Wowwww Aisha tace gami ta fuska gaskiya ta gadu lalle uncle ya gangwajeki da waya.

Dariya malika tayi kai Humaira Allah  shirya haka sukayi ta hira saida dare ya raba sannan suka kwanta.

Washe gari mama ta fara tsuma Malika da kayan kara ni' ima  da yamma kuma sukaje gidan gyaran jiki.

Haka har kwana 5 ana gyarawa malika jiki gami da hadata da tsumi da kayan itatuwa tuni malika ta chanja tai kyau abinka da bakar mace gashinnan gyara kalli kawai yake zubawa kamshi yariga ya ratsata ta ko'ina.

Rana ta 6 aka chanchada mata kunshi ja da baki tayi kyau sosai uwa bakar balarabia cikin wannan kwanakin mama bata bari malika ta hadu da uncle Auwal ba ko yazo haryatafi bata barinta ta fito.

Duk yabi ya kagu aiko sati na cika tun safe ya dura a gidan mama Hafsa dariya ta dunga masa waiya maida kansa yaro sai magariba zata bada ta.

Haka ya gaji da zama yatafi yana mitar ta rainashi.

Yinin ranar malika cikin sanyin jiki tayi shi duk fargaba ta cikata haka su Aisha da Ramla suka sata gaba suna bata baki da kartasa komai aranta tarike adu'a.


*Ummu Sulaimunku ana tare*🤝



*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*






*Page 19  To  20*



Yamma nayi mama Hafsa tasake sa malika wanka tana fitowa ta bata wani oil mai kamshi sosai tace ta shafe jikinta dashi.

Ta shirya cikin wani pink din material mai ratsin green a jiki kwalli Aisha ta tsara mata ta gyara mata sumarta ta kama mata da wani pink din ribbon.

Ramla ce ta karemata kallo tace" tab anty malika kinga yadda kikai kyau kuwa anya ko uncle Auwal zai ganeki.

Aisha CE tasa dariya " kedai bari Ramla " wlhy Malika irin wannan kwalliyar zaki ringa yiwa uncle da kananan kayan da mama ta siyomiki kiyiwa su talatu zarra tsinannu sai azabar jaraba ba fus Allah sa yau kici wake.

Malika wanda jikinta sam yayi sanyi in karshen maganar Humaira ne yasata kaimata duka gami dacewa banza kawai " kainifa yanxu basa'arku bace ku kiyayen wlhy.

Dariya sukayi tare Ramla tace girman kujerarki goggo Malika.

Mama Hafsa ce ta shigo hannunta dauke da jarkar zuma da cup a hannunta da alama tsumine " su Aisha ta kalla maza kubamu wuri zan magana da " yata.

Mikewa sukai suka fita suna ma malika dariya da gwalo " Zumar ta cikamata cup da ita tace maza kafa kai ki shanye mijinki yazo tun dazu yakemin zarya kamar wani yaro gwara na danka masa matarsa na wuta.

Karba tayi ta kafa kai jin zaki yasata shanyewa ta dire cup din take taji wata kasala ta kuma rufeta ga wani yanayi da taji nasauka jikinta" mama Hafsa leda ta danko ta zuramata ragowar galan din tace" gashi nan duk ranar da yake dakinki wannan kuma miskin duk dare kanki kwanta ki rika dongwala da auduga kina shafawa gabanki ina son ya ratsaki kinji ko.

Toh mama.

Sa'annan wadan chan English wear's din da na siyo miki sunakeso ki rika sawa mutukar yana gida ko ya kusa dawowa kullum kiringa kasancewa da kwalliya kuma cikin kamshi.

Gida yazamana ko yaushe kina kunna turare safe da yamma kowanne lokaci ya zamana gida a gyare ki kiyaye iya zance gaban miji kwantar masa da hankali shagwaba karya murya kwarkwasa tarairaya tattali kamar yadda nakoya miki .

Toh mama insha allah zankiyaye.


Banda kosawa da bukatar miji koda kingaji karki nuna hakan shizaisaki dawwama a ransa zama kusa dashi inya kasance yana tare dake tana kaiwa nan ta mike ta mikawa malika wani green din mayafi tace" maza yafa a kanki turaruka ta kara fesheta dasu takamo hannunta suka nufi main parlaur inda nan Alhj Auwal ke zaune sai duba agogo yake yana kallon hanya.

Tsaki ya doka ya zaro wayarsa a aljihu bugu daya aka dauka " wai hafsa wanne irin iskancine wannan kinshanyani saikace sa'anki kibani matata mana.

Kwantar da hankalinka yaya ga matarka nakawoma amin afuwa yaji daga bayansa anfada juyowa yai dai-dai lokacin da ta zaunar da malika kusa dashi hannunsa ta kama tasa na malika aciki tace" yaya Auwal ga amanar malika na Baka allah yabaka ikon adalci tsakani ya bada zuri'a dayyiba ameen.

Kallo yabi malika dashi baya ko kiftawa ganin ta sauya uwa ba itaba ga wani kamshi da take zubawa.

Tattaro nutsuwarsa yai dakyar yace "Na karba hafsa ni zamu wuce allah tashemu lfy.

Take malika taji wasu siraren hawaye mai dumi ya gangaromata ba shiri jikinta yai matukar sanyi gabanta na matukar faduwa.

Kuma kama hannunta mama Hafsah tayi dai-dai kunnanta tace kada ki manta da adu'a gabanin ki shaga gidan hakuri da matansa banda shiga sabgarsu.

Kai ta iya daga mata alamar taji fita tayi da ita harabar gidan Inda yayi parking ta bude mata ta shiga su Ramla ne suka biyota da kayan ta suka sa bayan beut   suna daga mata hannu.

Kukane ya kwace mata yayin da ya saitawa motar hanya suka fita daga get din harsun danyi nisa da tafiya yayi parking ya tsaya " jiyowa yayi ya fuskanceta yace" malika matata iyalina menene na kuka shin bakisan zama da nine.

Kirgizamasa kai tayi alamar a"a toh dago kanki ya bata umarni harshenshi taji kan fuskarta yanabin duk inda hawayenta ya sauka lashewa sai da ya lashe tas sannan ya sauke harshenshi kan bakinta nanma yaimata tsotsa mai isarsa saida ya tabbatar ya tsotse janbakin da yaimata bala'in kyau sannan yai baya ya gyara zama "yace malika kinyi kyau sosai kin saiyamin inasonki da yawa inason kikasance koda yaishe fuskarki dauke da kwaliyar nan bazanga wasu gabana ba kona gani bazasu burgeniba don zanga kinfisu kyau.

Bana kaunar ganin hawayenki ko kadan raina zai sosu yamzun niba matsayin baba nake garekiba matsayin mijinki nake saikin cire wannan matsayin zaki iya kyaitatamin zan rikeki da amana na zamar miki garkuwa ta yanda bazanga zubar hawayenkiba malika dago kanki ki kalli mijinki angonki.

Dagowa taji ta kalleshi ta kuma maida kan kasa " turarenki yaimin dadi inason kamshinki matata.

Gyara zama yayi yaci gaba da driving tare da zura hannunsa cikin na filaninta ya kalleta yace" zanji dumin kayana batace komai ba sai dai tana mamakin halinsa sam ba kunya kamar ba uncle ba.

Hannu daya yana driving daya cikin rigarta yana latsata haka sukayi parking cikin wani makeken gida kasancewar tun tana karama rabonta da zuwa gidan hakan yasa taga ya chanja mata.

Dai-Dai wani kayataccen gini yai parking lokacin har magariba tayi maigadine yazo ya budemasa kofa ya fito yazagayo ya budewa malika a hankali ta duro kafafunta ta fito.

Maigadin Alhj Auwal ya duba yace " ga iyalina nan ta dawo gidan ta yau.

Cikin murna yace allahamdulillah ranka ya dade allah sa albarka naji dadi.

Hannun malika ya kama suka karasa katafaren ginin da aka kyatashi a harabar gidan key yasa ya bude adu'a tayi tasa kafar dama ta shiga.

Parlourn yai matukar haduwa sakin baki tayi wajen kallo zagawa yaitayi da ita ko ina parlour uku ne sai dakunan bacci suma uku kowanne da toilet ciki sunji kaya na alfarma sai a fita garden ta kofar parlourn kasa yaji shuke- shuke masu matukar kyahu sai katon kitchen a kasa.

A parlour suka zauna bayan yagama nuna mata komi ya kalleta yace" malika cire mayafinki ki sake gidanki ne keda yaran da zamu haifa nan gaba.

Kanta kasa kasa ta zare mayafin ya mike bari na daura alwala naje masallaci kirika sawa kofarki key inbaniba ban bukatar ki bude.

Toh ta bashi amsa don har yanxun bata daina faduwar gababa yai up star.



*Ummu Sulaimunku ana tare*



*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*



*Barkanmu da kasantuwa cikin sabuwar shekara lfy 2018 allah kabamu alkhairan cikinta katsaremu daga sharrukan jikinta*.👏🏽



*Page 21  To  22*



Tana zaune a parlour yazo ya huceta huceta bayan ya manna mata kiss a kumata adowo lfy Allah ya tsare tace" dashi yace ameen gami da fucewa.

Sauri tayi ta mike ta dannawa kofar key up star tayi tai sallah  gyare-gyaren gida tashiga yi bayanta idar da sallah duk da gidanma ba kura saida ta tabbatar ta gyara ko ina ta kunna burner ko ina ya turare da kamshi.

Kitchen ta shiga gaskiya ita kanta ya burgeta don katone kuma ancikashi da kasa store ta shiga ta tarar komai akwai girki tashiga kokarin dorawa.

Tuwon shinkafa ta dora miyar Agushi da kuma farfesun naman rago nan danan ta gama abinka da gas a fulas ta zuba komi ta jera dining.

Sama ta koma ta shiga bed room dinta ta fada wanka gami da dauro alwala tana fitowa ta zauna bakin mirror ta tsara kwalliya hartaso tafi wadda Aisha taimata kyau turaruka ta murje jikinta dashi da hadaddiyar humra.

Akwatin da mama Hafsa ta bata ta zanyo ta kananan kaya ta ciro wata riga mai kirar bra fara da kadan ta huce cibuyarta sai dogon wando blue taje sumarta tayi ta kama da ribbon blue ta sakeshi baya ta dakko wata boundernar hula ta saka ta zuro jelar sumar ta tsakiya.

Sosai tayi kyau amma kuma tsintar kanta tayi da kunya ya ganta haka dan sbd cikar breast dinta duk sun totso ta saman rigar kamar su fito amma yazatayi tunda mama Hafsa ta bata izini.

Hijab ta zura har kasa tayi Sallar isha  don taji ankira bayan ta idar tayi al'azukar da adu'o'inta ta mike ta ninke hijab ta koma parlour ta zauna shiru har lokacin baidawoba duk taji ba dadi don bata saba zama ita daya ba.

★★   ★★

Jinmai ce ta fito a toilet sai kame jiki take alamun sanyi tana tafe tana mita ita tayi wanka sanyi ya kusa halakata buzata sake yiba sai nan da rabin wata haka kurum mutum ya kashe kansa ai wani daddadan kamshi daya dokota ne yasata dakatawa da mitar shidar hanci tashiga yi da sharbar majina don ta jaho kamshin kasa daurewa tayi kokaya batasaba ta nufi downstairs.

A parlour ta samu talatu itama sai zagaye take hannu bisa kugu tana ganin jinmai ta sakko tace " hala kema kinji kamshin danakeji mai azabar dadi kinji yadda gidan ya dume kamar anan akayi.

Kedai bari talatu nima shiya sakko dani inajin amarya aka kawo bakin layin nan.

Kai jinmai yanya kuwa wannan kamshin yahuce ace bakin layinnan yake kebakiji kamshin tacika gidannan ba anya ba a gidannan aka sashiba jifa in a bakin layinnanne bazai cika gidannan hakaba.

Tab talatu gidannanfa kikace aljanune suka kunna kenan iya sanina mukadai ne a gidannan.


Koda yayi salar magariba bai fito masallaciba saida akai isha kasancewar da mota ya fita yasa ya huce store yayi 'yar siyayya ya tsaya chicken suya ya siya ya huce gida zuciyarsa cike da zumudin ganin malika.

Tun daga bakin layi yaji wani kamshi na dosar hancinsa mamaki yayi don baitaba jin hakan alayinba yana saka kai get yaji kamshi yafi tashi anan hakan yasa yatabbatar da zuciyarsa malikace tasa hamdala yayi yaji yana zumudin shiga shashinta.

Amma sanin inya fara shiga ba lalle ya fitoba yasashi shiga shashin su jinmai a main parlaur yaci karo dasu ko wacce ta aza hannu a kugu.



*Ummu Sulaimunku ana tare*🤝



*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*




*Page  23  To  24*


Sallama yayi ya karasa shiga ko kallo bai ishi talatu ba itako jinmai a ciki-ciki ta amsa don tana jin haushin abinda yai mata rannan.

Wucesu yayi ya nemi kujera ya zauna gami da ajjiye ledojin hannunsa yace" lfy naganku kunyi cirko-cirko sai kace masu shirin dambe koshi zakuyi dama ansaba.

Eh ai dole kaganmu a tsaye cewar talatu dama kaine amsar tambayarmu kobakaji abinda mukejiba mumuka fika hanci.

Ban fahimci abinda kike nufiba kiyi magana yanda zan gane.

Jinmai wadda take gefe sai daure-dauren zani take tana cika tana batsewa adole fishi take tace" kana nufin bakaji kamshin da muke jiba kenan ta karasa maganar tana shidar hanci tare da goge majina da gefen zaninta.

Talatu ta karbe " shine muke jiranka ka dawo don ka tabbatar mana indai ba mutum  a tafkeken ginin chan dakayi to hakika aljanu suntare don da mamaki ace kamshi nan ba a gidannan yakeba.

Jinmai tace " gaya masa dai talatu don naga take takensa kwana 2 kamar baida gsky.

Duk kannunsu kallo yake bunsu dashi donshi dariyama suka bashi sai da yayi dariya sosai sannan yace" yo ai dole kudaga hankalinku tunda ba'a saba jin kamshi ba ba kuma gyara muhallinku ba bare asaran sakawa jiki kamshi da gida dukkanninku dubeku ba na zaba jibeki jinmai tunda Na shigo bazan iya kirga sharbar majinarki a gefen zaniba jinan ji chan duk kun lalatan gida nabarku kuje da halinku tunda kunki gyarawa.

Saunawa nake siyo turaruka inabaku kuna kin amfani dashi kuna bayarwa amma yanxu daga jin kamshi duk kun hautsine toh kunemu guri ku zauna don yau zankawo karshen matsalar.

Ai gaba daya jikinsu yai sanyi don jinmai ta dauka sakinsu zaiyi itako talatu tunanin ta karya saketa bata gama tara abinda zata taraba hakan yasasu zama cikin sanyin jiki parlour yayi tsit jiki duk yadauki tsuma jira kawai suke suji hukuncin dazai yanke bakin tsiwarnan duk ya mutu.

Gyaran murya yayi yace " kamar yadda kuka tambaya yanxu zaku samu amsarta kamar kuma yanda kuka sani watannin da suka huce nakawomuku akwatina kike da kaya kowa daya toh wannan hakkin kune na baku in baku  mantaba nace ansar nacikin akwatin mekuka fahimta da zancena?.

Kasa motsawa sukayi bare su iya bashi amsa kowannensu yai huki-huki dashi.

Murmushi yayi wanda ya bayyanar da kamalarsa yace" toh tunda Baku da amsa Bari kuji " kayan fadar kishiyane " nasauke nauyi.

Alhj kayan fadar kishiyafa kace jinmai ta fada cikin zaro ido da dafe kirji" wata hamdala talatu tayi jin ba saki bane.

Yace " kwarai kuwa "kayan fadar kishiya" aure nayi kosabo nayi kike zare ido matata ce zaune a gidannan kuma wlhy in mutum nason kwanciyar hankali karya shigarmun sabgar mata inko yashigarmun sabgarta auren mutum na lilo baku samamin nutsuwa ba bazaku takurawa mesamamunba ba ita jarabarku kudai kuje Ku jarata nidai nagaya muku aure nayi ba abin kunya ba.

Tab amma ko Alhj kaji kunya aure da girmannan naka maizaka iya tabukawa wacce kaddararriyar ce ta kwasheka haka harkake kikirarin aurenmu na lilo saboda ita oho ni jinmai naga abin kunya yau gaba na.

Hmmm jinmai kenan nasan ba komai yasaki ganin abin kunyaneba sai jahilci da sankai amma naimiki uxiri ku sani budurwa na auro ba irinkuba janyi kwana 7 kamar yadda shari'ar musullunci ta hukunta adini gaba da dama sannan badawo na ringa yiwa kowacce kwana daya rak ga ko wacce cikinku ku 3 don ba wata uwar zaku baniba bazan iya kwana 2 ba.

Kunji ko hohoho sobararo aure ba miji ayi dai mugani aure ba miji don allah dubi inda yake rawar kafa an rubuceshi kayi watama ba bakwaiba.

Ledojin da ya shigo dashi ya mikawa kowacce na gasassun kaji.

Wani mugun tsaki talatu ta buga hadi da doka zani cikin tsiwa tace " katare a gindintama ni ba abinda ya daman bane baka gabana kuma kwana dayana ma kabar mata don bana bukatar ka ko kazo ba abinda zaka samu.

Mikewa yace " nikoma mai zakuce ina dada shaidamuku kar a kuskura ataban mata rai zai baci aure kuma zaiyi lilo wannan shine matakin da nadade inacewa zan dauka baiko jirayi amsarsuba ya fice.

Wani kololon bakin cikine ya rufe jinmai hurin talatu ta jiyo datake kokarin kunna kayan kallo ba abinda ya dameta tace" talatu baki jin abinda Alhj yayi naga uwa baki damuba kishiya fa yaimana.

Ledar kazar da yamikota ta dakko ta bude gami da zama bayan tagama kunna kallon ta bude ta yaga ta zabgawa jinmai harara tace" don me zan daga hankalina yai waje dani kinajin yanda yace duk Wanda ya taba matarsa aurensa na lilo" kedai kisa miji gabanki kije bakin ciki ya kasheki ni ina ruwana auren shi kece ladan noma ke akayiwa baniba ki daga hankalinki kiyi waje  dama haka nakeso naji dadin kwasar rabona duk kinbi kin tsaremin komai ladan noma kawai ta karasa maganar da doka uban tsaki.

Talatu kin dade kinaimin bura" ube ina kyaleki wlhy zan huce akanki duk wani kulle-kullenki nasani saida kikai kutu-kutu kika auren miji ragowar wani kawai.

Tab jinmai wlhy yau saikinsan kintabo talatu icen kabari dagu jinmai tayi hanyar shashinta talatu ta rufa masa baya kanta karasa ta samu ta danna key ta tsaya jikin kofar tana maida numfashi tana jin talatu na danna mata ashar ta ko'ina.

★★   ★★

Cikin sauri da daukin ganin malika ya koma mota ya jido ledojin da yayi mata siyayya ya nufi shashinta key dinsa tasa ya bude yana tura kofa daddadan kamshin nan yakara dosar hancinsa parlour ya karewa kallo yaga yanda aka gyara komai aka chanjamasa huri komai tsaf sai kamshi yake hamdala yake yakuma yiwa Allah godiya.

Waiwayen inda zai hangota yake don bai ganta a parlour harya fara kokarin haurawa parlourn sama ya hangota ta dunkule cikin kujera.

Karasawa yayi ya zuba mata ido baya ko kiftawa bacci take hankalinta kwance sai sauke numfashi take a hankali kayan jikinta ne sukai matukar tafiya dashi ga wani kamshi da take fitarwa tako ina yagame da kamshi parlour sosai kwalliyar taso rudashi.

Kayan hannunsa ya ajiye ya nemi gefenta ya zauna kirjinta ya zubawa ido yanda ta turo sunyo waje fuskarta ya koma da idonsa yana karewa mata kallo kwalliyar ta burgeshi sosai bakinnan yasha jan janbaki tabata yakesonyi amma bayaso ta tashi afiti ya furta " malika kenan kina kokarin farantamini Allah yai miki Albarka.

Kayan daya shigo dasu yakaisu muhallinsu dining table ya hango cike da kayan abinci farin cikine ya lillibe zuciyarsa matsawa yai kusa da dining din yabi kayan da kallo hatta plate da chocula da cup ta tanadesu a gun mai zaiwa Allah inba godiya ba ya azirtashi da baiwa tasa nagartacciya.

Huceta yai yanufi up star don watsa ruwa a gaggauce ya watsa don jiyake kamar za'a dauke masa ita shiryawa yayi yasa yar singlet da gajeran wando yafesa turare yayo downstairs.

Farkawatayi ta mike a gigice gami da adu'a agogo ta kalla har lokacin 9:00 gabantane yashiga faduwa hade da tsoro ganin har lokacin bai dawoba tabaya taji an rungumeta tare da sakan mata kiss ya zube hannayensa a kirjinta gami da dan matsawa " kara tasaki tare da adu'a ta fara kokarin zamewa jin ba'a saketaba kuma badamar juyawa sbd rukon da akaimata yasata fara cewa wayyo Allah! Wayyo uncle aljanu ne ga gidan.

Bakin yadan rufe sa'annan ya juyo da ita idanunta ta sauke a kanshi ganin shine mamaki sosai tayi sai sannan taji kamshin turarensa don da tsoro ya hanata ji kasa tayi da idonta tace " haba uncle kabani tsoro yaushe ka shigo bansaniba.

Murnushi yayi mai kayatarwa idonsa nakanta yana karemata kallo har lokacin tana rungume a kirjinsa ido yakashe mata yace" haba matata malika a kirjin mijinki kike ba wani aljanin da zai taba mini matata don nasan ke mai adu'ace.

Wai yanaga kinkara kyaune wannan shigar Tayimin kyau kamshinki ya burgeni kwalliyar fuskarki ta kayatar dani kina son faranta mini malika ya karasa maganar yana zagaye kugunta zanta yayi suka zauna kan kujera yace wai yanaga bakyason kallo nane .

Uncle bazai iya kallonka da kayan jikinka ba murmushi yayi yace " malika kenan inba sokike  nacire kunyar nan yauba saikin kalleni inbaki saki jiki daniba bazaki iya kyautataminba yanda ya kamataba ya karasa maganar yana wasa dana fulaninta.


*Ummu Sulaimunku ana tare🤝*


*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*



*Pls don allah fans ya kamata kuringa tausayawa writer's sai ta turo novel bazaku karantaba ko ku ajiye sai daga baya in anyi nisa yafarayi muku dadi kuringa biyo writer kuna a turo muke pls muyiwa juna adalci Ummu Sulaimu taku🤝*


*Page  25  To  26*


Wasa ya ringayi da ita tana kallonsa batayi yunkurin hanashiba saida yai mai isarsa sannan yaja gefe rungume da ita yana samata albarka kamar yadda ta saba saida ta jima bata dawo dai-dai ba donya rikitata da salonsa.

Dakyar tasamu ta tattaro nutsuwarta ta zame jikinta daga nasa a hankali cikin tattausar murya tace" uncle muje kaci abinci tashi yayi yakama hannunta yana dariya gami da cewa yau zanci girkin matata malika.

Kujera ta jamasa ya zauna sai binta da kallo yake duk inda ta motsa don mazaunanta da hips dinta ta jis din yai  matukar fito dasu tana bude plas din wani kamshi ya bigi hancinshi yahu ya hadiya da kyar tana gama zuba masa tanemi kujera kusa dashi zata zauna ya dakatar da ita nuni yaimata da cinyarsa yace" nanne hurin zaman iyalina malika.

Kunya taji sosai don bazata iya zama ba amma ba zata iyai masa musuba don matukar kimar da yake dashi a idonta zama tayi kanta kasa kashe mata ido daya yayi yace" daga jin wannan kamshin girkin nan zaiyi dadi abincin ya debo yakai bakinta a kunyace ta bude bakin ya zuba mata sannan yakai ragowar bakinsa murmushi yayi maicike da kamala yace" um dadi tamkar kunnena ya cire dama haka kika iya girki waya gayamiki abinda nafiso.

Dariya yabata sosai sam uncle ya zama tamkar yaro " Cikin muryar shagwaba tace " uncle kawai ajikina naji kanaso shiyasa nayi dadi yaji sosai don ganin da alama tafara sakin jiki dashi ci yake yana bata yana ta zuba santi cikin jin dadin dabai taba jinshiba tunda yai aure yana karewa kirjinta dasuke bayyane gabansa rabinsu waje.

Saida ya tabbatar ta koshi  sannan ya mike yafara kwashe plas zai nufi kitchen dasu gabansa tasha ta kama hannunsa zata amshe plas din dake hannunsa yayi gefe yana dariya ta gefenta yayi saurin ratsawa ya shige kitchen bayansa tabi tana tsalle tana mita cike da shagwaba da ta fara kashe masa jiki tace" uncle don allah kabari maye amfanina kwaikwayar muryarta yayi yace" nima maye amfanina inbantaya malika ta aikiba cikin dariya tace' to naji muje saimu kwashe tare kabarni nayi wanke2 ni kadai " toh naji ya bata amsa.

Haka suka kwashe kayan tare ya kasa ya tsare yaki tafiya yana tsaye bayanta yana zuba mata hira tana wanke wanke yana karba yana kifewa harta kamala.

A parlour ya zauna ya kunna kallo ita ko bata ko zauna ba ta nufi up star ganin haka yasa yace" malika ina zaki? tace"  uncle toilet zan dan shiga bata jira amsarsaba ta karasa haurawa.

Tana shiga bed room tafada toilet ruwa takara watsawa ta murtsa mai gami da shafa turare mai hade da oil wata rigar bacci  tasa doguwa amma transparent ce ta bayyanar da surar jikinta sosai gyara sumarta tayi ta saketa baya ta sanya huta a kan turare ta kara fesawa ta kashe hasken dakin ya zamana sai dan hasken fitilar dake kan bedside drower adu'a tayi ta kwanta taja blanket tana dariyar mugunta.

Shurun yaji yayi yawa yasashi mikewa don gaba daya hankalinsa baya gun kallon yana gun malika.

Jinmai sam daren ranar ta kasa bacci juyi take tana tunanin maganar da talatu ta gayamata ga batun auren Alhj duk sun hadu sun cunkushe mata tare da wani kishi da ya tokareta yanxu Alhj natare da wata matar basuba tayi alkhawarin daga yanxun zata don dinga daurewa tana yin wanka koda sau biyu ko sau uku ne a sati kuma in kwananta ya zagayo zata bashi hakkinsa batare da ya shiyaba maganar talatu ce tashi yimata yawo" ki daga hankalinki ki waje dama haka nakeso don nakwashi abinda zan kwasa kwafa tayi tace"talatu kinyi karya saidai kekibar gidannan baniba ni matar fari nice gida haka taita juyi tana sake-sake har barawon ya saceta.

Talatu ko data gama surfawa jinmai ashar parlour ta dawo tagama cin kazarta tayi sama ta kwanta bacci hankalinta kwance don baya gabanta bare aurensa.



*Ummu Sulaimunku ana tare*🤝


*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*


*Fans naji dadin adu'arku sosai kuma allahamdulillah naji sauki sosai ina mika gdy ta gareku*


*Page 29  To  30*


Sosai malika ta jigata hawaye kawai ke kwaranyo mata ga wata azaba da takeji a gabanta tamkar ana watsa mata barkono.

Uncle Auwal tuni ya lula jin tayi dakyar ya samu ya dawo hayyacinsa sai sannan yaga aika-aikar da yayi gefe ya murgina cikin mutuwar jiki yana maida numfashi sam baiyi niyar aikata mata haka yanxun ba kodon kasancewar ta karama a kansa amma baison lokacin da hakan ya faruba tariga ta rudashi da salonta tausayintane ya durar masa don tayi dauriyar da baiyi tunanin zata iya yiba.

Gefen datake ya kalla yaga yanda take kada hannu hawaye na kwaranya ta gefen idonta sosai ya tabbatar da azabar da takeji dauriyace kawai ta hana kukan fitowa yawota yai ya rungumeta duk da yanda ya kasance cikin nishadi da jin dadi sai yaji ba yaji yanzun tunda yasa malikansa kwalla.

Sumarta da ta rufemata fuska yashiga tattaremata shi gefe hura mata iska yashiga yi kunnanta gami da zira harshensa yana mata wasa dashi cikin cigar rarrashi yashiga cewa" kiyimin afuwa malika banson lokacin da tunanina yakaini ga yin hakan ba hakika ke "ya CE ta gari malika ki dauke ki yafemin nayi alkhawarin bazan kara barin zubar hawayenki ta bangarenaba hakika dake nafara Sani a rayuwata da kuruciyata bazan yi tunanin kara aureba a rayuwata ba.

Kinjiyar dani dadin da bantaba kasancewa cikanshiba bansan dadin maceba banson dadin aureba banson soyayyar aureba sai akanki malika kinjiyar dadi ni'imar da bantaba tunanin kina da itaba hakan yasani aikata miki abinda banyi tunaniba kiyi hakuri yakasa maganar gami da fitar da hawayen farin ciki jin jikinsa yake kamar ya sauke wani katon dutse a tattare dashi sakayau yakejinshi babu wata damuwa sai zallar farinciki da annushuwa yasamu gamsuwar da yajima baisamuba.

Kallonta ya karayi gami da shafa bayanta yace " malika ke........ Hannunta ta dora kan bakinsa tace" ya isa!!! Uncle Auwal kasani nibanji wani abuba kuma banga lefin dakaiminba kuma bazantaba gajiyawa da bukatar ka ba dolena matsayina Na matarka ka karbi hakkinka sanda kaso duk lokacin da kaso   wannan kukan da kaga inayi nayi shine don nafarantawa mijina uncle Auwal kuma naga farin ciki tare da tausayina karara a tattare da kai wannan hawayen banson na karagani tattare da babban mutum kamarka ta karasa maganar tana goge masa hawayen da ya kwaranyo a idonsa .

Rungumeta ya dada yi cikin zafin nama yace" malika yanda kika jiyar dani farin ciki Allah ya faranta miki Allah yaimiki Albarka ya raya daren nan ya albarkacemu da samun karuwa sanadin wannan dare mai albarka " amma kuma banson kikaramin karya don nason bayan abinda kikace akwai wani dalilin da yasaki fitar hawaye nakuma gane dalilin da kaina.

Dada shigewa jikinsa tayi  don kunya ta tura kanta kirjinsa ta jima a hakan shi kuma yana shafar bayanta alamar rarrashi sannan ta janye jikinta a hankali tanason ko bazata iya tsarkake jikinta yanxun ba ta daura alwala saboda shaidanu.

Wani ciwo taji ya karu kasanta takoma cikin sauri ta kwanta mikewa yai zaune ya jawota jikinsa yace" me yake damunki yanxu don nasan lokacin fada yayi ya karashe maganar gami da kashe mata ido daya.

Cikin shagwaba ta bigi kirjinshi tace" ni wlhy nakasa tashi nan hurin ciwo yakemin " sarai ya gane abinda take nufi hakan ya sanya shi mikewa ya nufi toilet ruwa mai zafi ya hada mata ya dawo ya tsugunna tare da juyo mata baya yace " hau duk da ciwon da takeji hakan bai hanata dariya ba ganin yadda ya hada fuska bul hakki ta hau.

Uncle Auwal " ai bazan iya hawaba ta fada cikin wata tattausar murya hakan yasashi juyowa  zai dauke ta nanko ta tubure saiya miko mata towel ta daura tukum.

Ba musu ya miko mata ta daura ya dauke ta chak ya direta cikin ruwan kasa daurewa tayi ta saki kara saboda azaba ta rukoshi dole ta bari ya taimaka mata don bazata iyaba saida ruwan ya ratsata ta farajin dadinshi sosai ya gasa mata jiki yaimata wanka sannan ya batta tai wankan tsarki ya fita badan yasoba don dakyar ya iya daurewa yaimata wankan ganin ta haka bakaramin tayarmasa da hankali ya Kara yiba " amma koshine sarkin rashin tausayi ya kyaleta haka.

Kanta fito tuni ya sauya bed sheet din ya shinfida wani gefen bed din ta zauna jikinta daure da towel.

Sannu ya shiga jera mata sannan ya shige toilet koda yafito a inda ya batta ya sameta kwance harta soma bacci kwanciya ya gyara mata ya kaimata kiss a lips dinta ya jamata blanket.

Jallabiya ya saka yashiga jera nafila daran ranan kasa runtsawa yayi yana minajati da adu'o'i sai da yaji ana assalatu sannan ya huce masallaci.

Motsin fitarsane ya tada ita ta mike a hankali  gami da adu'a toilet ta fada don taji dadin jikinta sosai ta dauro alwala tana fitowa ta zura doguwar riga da hijab tabi jam'i.




*Ummu Sulaimunku ana tare*🤝


*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*






*Page 31  To  32*


Koda ya dawo zaune yasameta tana karatun alqur"ani kusa da ita ya zauna ya karbi alqur'anin ya a tsakiyarsu suna yi tare cikin kira'a ma dadin sauraro hamma da ta farayi yasata sakar masa sata mike ta haye bed nan danan wani daddadan bacci ya dauke ta koda ya kammala shima bed din ya haye ya gyara mata kwanciya ya jamusu blanket ya kwanta gami da rungumeta tamkar za'a kwace masa ita wasa da breast din ta yashiga yi a hankula yanda bazata tashiba hannunsa cikin rigarta shima wani ni'imtaccen bacci ya dauke shi.

Dasafe ya rigata tashi hakan yashi shiga kitchen abin da baitaba yiba breakfast yakeso ya hada mata kanta tashi don baya son ta wahala  yanda yaga tayi jiya yadunga yi harya kammala dafa ruwan tea ya juye a plas sannan ya fasa kyau yasa magi ya yanka albasa ya soya yana gamawa ya kai kan dining ya ajiye ya kuma komawa sama karemata kallo yai har lokacin bacci take tana sauke numfashi hankalinta kwance muemushi yayi ya zamata kofa ya nufi dakinsa don watsa ruwa.

Bai jimaba ya fito cikin fararen kaya sai zuba kamshi yake kai tsaye dakinta ya koma kamshin turaren da ya daki hancinta yasata bude idon don sarai tagane kamshinshi ne.

Karaf sukai ido buyu dashi sosai yai mata kyau wani haske taga ya kara lokaci guda da kyau karasowa kusa da ita yayi ya sakar mata murmushi gami da hura mata iska a ido yace" oh malika ta baki gane uncle din naki bane sunne fuska tayi cikin jin kunya gami da cewa' ina kwana kin amsa mata yai ya tsareta da ido " haka ake gaida miji yace da ita cikin kasa da murya.

Blanket din taja janye cinyoyinta ya zubawa ido wanda rigar ta tattare sakkowa tayi cikin daga kafa a hankali ta tsugunna gabansa tace" natuba uncle ina kwana' lafiya lau ya amsa ya jiki yace" yasa hannu ya dagota ya Dora a cinyarsa " har yau nan din nayin ciwon ya nuna saitin Hurin da hannunsa sunne kanta tayi a kirjinshi.

To shikenan bari na duba da kaina tunda baza'a gayamin ba kuma dai kunyar nan ba saura tunda Na cireta ya karasa maganar yana kokarin kwantar da ita da alama da gaske dubawar zaiyi.

Nokewa tayi a jikinsa " ayya uncle basai ka dubawa wlhy ma ninaji sauki ta fada cikin sassanyar murya mai cike da shagwaba " murya ta bakaramin kashemasa jiki tayiba amma sai ya dake yace" toh tashi ki gwada tafiya gabana nida kaina zan tabbatar da in kayana ya warke.

Aiko ba shi ta mike ta fara tattaro dauriyarta tana hade tafiyarta duk da dan zafin da takeji ' kallonta kawai yake komai malika tayi burgeshi take " toh nagani zoki zauna tunda an iya wayo zan tabbatar ne.

Wular kanshi ya cire ya mika mata yana murmushin da ya bayyanar da kamalarsa yace" maza sakamin don atabbatar yau nayi aure " dai kanshi ta tsaya ta samasa mirror ya duba yace" kai wula bata tabaimin kyauba saida iyalina malika tasa min.

Mikewa yayi yadawo hannusa rike da towel ya mika mata maza saka ki ciren babban rigata na wankeki tas ki shirya ki rakani gun yayyanki.

Karba tayi tace toh " saida ta shammaceshi tai toilet da gudu tace " kaje kai daya yana nufota ta danna key " futa yai yana kayatacciyar dariya a fili ya furta mahakurci mawadaci " kuma innalaha ma'assabirin yau naga *Tattali*.

Bangaren su jinmai ya nufa a main parlaur ya tadda jinmai ta zuba uban ta gumi amma bakaramin mamaki yayiba don da gani yau ansamu anyi wanka ba shiga da ban da ban majinar nan ko tana nan tana aikin zuba tana yacewa da bakin zanyi.

Yana sallama ta amsa zama yai kusa da ita yau daya tabashi tausayi  " yace uwar gida sarautar mata ya kuma ake tagumi ya karasa maganar da janyemata hannun da tayi tagumin dashi.

Ba komai Alhj kawai dai INA nan shuru ne yasa "ayya toh ina " yar uwar taki yau ba rikicinne.

Kaji Alhj sbd kayi amarya kace haka man toh tana inda ka ajiyeta akaina take da zaka tambayeni ka auro annuba ta ganani sakat nida gidan mijina yanzu kuma karakito wata ko yar gidan uban waye oho.

Kishi ya hango karara a idonta amma bazai lazimci saka masa malika a shirginsu ba juyowa yai sosai ya fuskanceta yace" yanxu ke jinmai har kina da bakin fadar haka dakina iya daukan bukatata ki bani hakkina taya zanyi tunani kara aure dun farko duk da yanda Allah bai azurtani da haihuba da keba baisa na gujekiba amma ke kike nuna halin ko in kula kuma nayi aure kince nayi inda nagodewa allah da baisa Na fada neman mataba akan matan aure ya jarabceni ya karasa maganar dai-dai da zubowar hawayen bakin cikin tunowa da abubuwan da suka faru a baya.

Tashi yayi ya jura hannu a aljihu ya ciro kudi ya mika mata baiko jira amsartaba ya nufi bangaren talatu dafda zai haura samanta sukai kicibus tana sakkowa bata kuwa tsayaba ta huceshi fuhhh! Kamar zata tureshi saida ta sauka sannan ta tsaya ta zuba hannu a kugu tana jira yamikomata kudin cefane tai gaba.

Sanin hali yasa ya dakko ya mika mata yabarta da halinta bako gdy tasa hannu ta karbe tana karkada " jinmai nazaune gunda ya batta tai mutuwar zaune tana tunanin kalaman da ya gayamata ya huceta ya fice.

Cikin sauri tagama shirinta cikin atampha riga da zani rafa ta murje jikinta da turare dikin ya zauna mata tayi kyau ainun.




*Ummu Sulaimunku ana tare🤝*




*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*






*Page  33 To  34*


Tana gama shiryawa ta sakko a gurguje duk da yanda kasanta ke dan mata ciwo amma kaba daya hankalinta ya tafi taiwa uncle breakfast kanya dawo tunkan ta karasa sakkowa ta hango plas din tea a dining da wani plas kusa dashi murmushi ya kubcemata ba shiri ta karasa cikin sauri ta bude plas din wainar kwaice taimata sallama wani sassanyan murmushi ta kuma saki tace" kai uncle yau koba dadi sainaci wainar nan.

Kitchen ta huce cikin sauri ta fere dangali ta hau suya tare da plantain ta kai dining tako ci sa'a har lokacin bai dawo ba duk da yunwar dake kwakularta da danciwon da takeji haka ta zage hurin gyara gidan ta kunna burner gamshi ya kewaya ko ina kallo ta kunna ta zube a main parlaur tana jiran shigowarsa aikuwa bata dade da zamaba taji yaturo kufa ya shigo.

Tana daga kai ta kalli inda kofar take ta hangoshi fuskar nan ba walwala yana hango Malika yaji damuwar sa ta yaye tunkan ya karaso ta isa gareshi ta tayi dage kasancewar batada tsayi takaimasa kiss kumatu kamota yai cikin zafin nama zai rungumeta ta goce ta kama hannunsa suka karasa parlourn ta zaunar dashi kan daya daga cikin kujerin parlour ta zauna daf dashi gami da karkata hankalinta kanshi cikin shagwaba da sigar nuna damuwa tace" duk da kokarin boye damuwarka da kakeyi uncle nagano kana cikin damuwa shin meya batawa mijina rai bana bukatar sanin hakikanin abinda ya faru amma kasani " komai yai zafi maganinsa allah " kuma Allah yana tare da masu hakuri da salihan bayinsa.

Uncle hadina dakai nasan hadin allah ne amma yanda kake son sani farin ciki hakan yasa naji inason  faran tamaka kaima da saka farin ciki da nishadi inason zamemaka sanyin idaniya uncle ya kasance kamanta damuwarka ta baya.

Inaso naga kamance damuwarka yanzun naga walwala bayyane a fuskarka tunda ta fara magana ya tsurawa fuskarta ido yana karemata kallo cike da soda kyauna tana kare maganar ta ya rarumota ya rungume " yarinya karama tasan *tattalin* da wayanda yaci su haifeta basu saniba hawayen farin ciki yashiga yimasa sunturi ya diga a kafadar malika jin dumin da tayi ya tabbatar mata kuka yake banbareshi tai dakyar a jikinta ta hau share masa hawaye jahota ya kumayi yakai bakin shi kannata ya hau sakan mata hot kiss wasa yadingayi da harshensu sundade a haka sannan ta dan ciji harshenshi da wasa ya zame nashi ya dariya hade da zaro harshe waje huramai iska tayi akai tace" wannan shine finishing din da zanma ban saka breakfast kaimin.

Muna kanshi yashiga yi alamar nidin gaba tayi ta barshi tana rausaya da kada mazaunai binta yayi gaba daya  rudashi yace " ba komai ni anjima zan rama " ido ta fito dasu waje taimai gwalo .

A dining suka zube ya dage nasa kirkinsa za'a faraci don yasan nata  dadi yayiba dariya yabata sosai tace" shiyasa naga kullum sai anyi santi gashi har wata kiba ka kara da kyau " toh ai ba wannan abincin nakine yasani kiba da kyau abin jiyane fuska ta rufe tafara cin nashi ba shiri don batason zancen tana sa wainar bakin ta tace" woww mijina ya iya girki dadi.

Dadi yaji sosai donyason komai donta faranta masa takeyi yinin ranar baije kasuwaba tare sukayi komai cikin kulawa.

Kulawar da yakebata yasa taji wata kyaunarsa a zuciyarta lokaci guda ko yaushe kokarin farantawa juna suke batason taga fishin mijinta shima kuma haka ko su talatu sun bata masa tasan yanda zata sashi ya manta.

Girkinta nafita randa zai koma bangaren su jinmai yini sukayi cikin rashin sukuni don kowa Na tunanin yanda zaiyi kewar dan uwansa tasaba da kasancewa jikinsa koyaushe in suna tare shima kuma haka duk da kasancewa uncle babban mutum ne hakan nasata mamaki don abinda yakeyi ko dan shekara 25 bazaiyiba yasan takan soyayya daba iyali kunawa ga kuzari baya jin jikinshi ga kyau da gayu.

Saida malika tayi da gaske sannan ta sanu ta shiryashi duk da itama daurewa tayi ta rakashi kusa da bangarensu yau shine na farkon fitowarta tunda ta zo gidan aiko suna garasawa taima kiss ta juya da sauri tace" amikan gaisuwa wurin yayina ta shige sashinta da sauri ta danna key.

Ransa ba dadi don baiji dadin rabuwarsu ba zaiyi kewarta saidai ya dole ya runga daurewa danyin adalci tsakanin matansa kasancewar jinmai ce da girki shashinta ya nufa a main parlaur ya tadda talatu ko kallo bai isheta ba bai damuba don ya saba gani hakan yasashi hucewa don koya tsaya baza'a wanye kalauba.

Zaune ya sameta da alama dama jiranshi take yanda ta karbeshi ne ya bashi mamaki ganin bata tambayeshi kudiba kamar yanda ta  saba ko anbinci bata bashiba bare ruwa daman maima sa akaba don yasan ba bashi zataiba ko tayima ba dadi ba laifi yauma tayi wanka kanya idda tunanin sa tasa gefen zani ta face majinar da tabiyo hancinta.

Murmushi yai yace " uwar gida sarautar mata kinyi kyau amma sai fatar majina kike wai meyake damunki ne hanci kullum cikin majina " toh maye matsalar ka da majina ta tunda dai nayi wanka.

Toh naji allah bada hakuri " clothes drawer ta yanufa cikin ka yanda suke duk a yamutse ganin baiga abinda yake bukataba ya koma kan drawer cikin sa'a ko  ya samu abinda yakeso turarukan da yake suyo mata tana kin shafawa ya debo ya zube gabanta "indai kinaso mushirya sai kina sa turare nibanji kyashin siyowaba saiku zakuji kyashin sawa inkuma kinki jin magana ta kamar yadda yafaru a baya yanxu bazan iya jurewa da rashin kamshi ba nasaba da kamshi zan dau mataki in kin shirya kisameni a shashina inkuma harbakiji maganataba bana bukatar kizomin.

Yafita fuskar nan ba wasa" sake-sake ta shiga yi sannan ba shiri ta haufesawa tana mita wlhy ba zanyi sake ka sakeni talatu taci bulus ba." 😏shegiyar yarinya daga zuwa ta chanja mana yanayi gida ta fita ba  ta nufi shashinshi badan tasoba.




*Ummu Sulaimunku ana tare🤝*


*Salma Farouq*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*


*Real Salma Farouq*



*Page 35  To  36*

Haka ya daure ya biya mata bukatarta duk da ba wani dadin kirki yake jiba shima bata dadeba ta tureshi tace ta gaji " tunda ba biya yakeba saiya hakura haka bata ko kwana a dakinba ta huce nata.

Tana shiga part dinta kai tsaye kan bed ta huce ta dauki wayarta dake kan bedside drower baffa ta kira kasancewar dare baiyi sosai ba suna gaisawa ya mikawa nanne itama suka gaisa tana tambayar lfyr su tace suna lfy tace" nanne Amatullah?

Ta kwanta malika amma bari na gani inbata kai ga bacciba sai a bata taba malika amsa aiko tana zuwa ta tarar batayi bacciba mika mata nanne tayi tace" ga yayarki na nemanki tsalle tayi ta mike ta karbi wayar.

Anty malika anji dadin aure an manta damu "kaniyarki Amatullah bako gaisuwa sai kifara min wani zance " ayya adda malika murnar jin muryarki ta mantar dani kimin afuwa ta fada cikin kassantar da murya ina uncle?

Yana lafiya ai yayi fishi dake tunda kin ki zuwa " lalle anty malika ankamu tunda yanxu kinason zancansa" banda abin Amatullah inbanso mijinaba wajanso yazama dole Na rungumi hakuri tunda aikin gama ya gama " ina matukar sanki Anty malika "nasani autarmu.

Sun kusan raba dare suna hira da Amatullah sannan sukai sallahma ta katse wayar tare da Amatullah taimata alkhawarin zuwa in baffa ya barta.

Malika kusan kwana tayi bata iyayin bacci ba kewar mijinta ya isheta tasaba kwana a kirjinshi yau kuma babushi filo ta janyo   ta rungume ganin baccin ya gagareta yasa ta mike ta nufi toilet ta dauro alwala tafara nafilfili tare da adu'o'i.

Uncle Auwal takaicine ya isheshi wanne irin mata allah ya jarabashi da su istigifari ya shigayi ba kakkyautawa nutsuwace ta dawomai nan da nan malikarshi tashi ga fadomasa a rai tunanin yanayin da takasance yanzun yake wayarsa ya janyo ya shiga neman layinta.

Tana zaune kan abin sallah ta jiyo wayarta dake kan bed tana vibration mikewa tayi ta nufi wayar tana tunanin wanda zai kirata cikin wannan daran.
 
Sunansa ya bayyana kan screen din wayar uncle Auwal mamaki karara ya bayyana a fuskarta ina yabar matar tasa dauka tayi cikin sanyin murya tace" uncle ina kabar iyalin naka kake waya dani ina tsoron fishin allah a kanka.

Muryarta ya kwaikwaya ya malika aikema iyalinace banason yawon tambaya duk da nason ke ba halinki bane abinda nakeso kisani saida Na sauke hakkin da allah ya doran sannan na kiraki don inason jin muryar iyalina malika heartbeat ina.

Da alamar muryarki yasa nagane baki samu bacciba  mai yasa " cikin muryar shagwaba tace" nayifa uncle yanxun Na tashi " Malika baki saba mun karyaba kuma bana bukatar ki fara jikina yaban baki runtsaba kinmin laifi " ayya uncle bana son fishinka gareni masifane kayafemin nakasa baccinne tunaninka ya hanani.

Tausayintane ya kamashi lallabata ya shiga yi da dadaden kalamai sanyaya itama tana maida masa zafafen kalamai masu sanyin saida yaji yana magana tayi shuru kuma yanajin saukar numfashinta a hankali ya tabbatar da tayi bacci murmushi yayi yashiga  karantamata adu'a yana gamawa ya kashe wayar.

Tsarkake jikinsa yayi cikin sauri don tunawa da yayi malika ta hanashi dadewa da najasa a jiki tare da dauro alwala ya fara muna jati.

Washe gari tuni malika ta gama breakfast ta gyara ko ina ta kunna taurare ya mamaye ko ina tai wanka ta hade cikin wani hadadden material mai bin jiki doguwar riga tayi kyau sosai simple make up tayi jikin nan sai kamshi yake kasa ta sakko ta zauna a parlour.


Bata dade da zamaba taji alamun ana bude kofa idonta takai hurin ido 2 sukai dashi yayi da ya turo kofa ya hade cikin farar shadda babbar riga sai fitar da kamshi yake da ya dume parlour tunkan yakai ga karasa shigoshi.

Murmushi ta sakarmasa ganin ya kafeta da ido baiko kiftawa ta mike ta isa gareshi da gudu hannunsa ya bude ta shige ya maida ya fufe yana sakar mata kiss a tsakiyar kai.

Zamewa tai Nasa tace uncle katashi lfy  " dagota yai yace" malikata aikin gama gaisheni tunda har kika tarbeni da abinda nakeso .

Cikinshi ta shafa taji gaba daya kamar baici abinciba fuskarta ta kalla alamun tausayawa ta kama hannunsa ta kaishi  dining tea mai kyauri ta hada masa ta mika masa tace " uncle farasha ina zuwa karba yai ya hada da hannunta ya manna masa kiss.

Kitchen ta huce ta doramasa indomie mai ganyayyaki a ciki da gesha cikin kankanin lokaci ta gama taye a plate zata ta jiyo zata fito a bayanta ta hangoshi bakin kofa dauke da kofin tea a hannunsa yana kurba ya zuba mata  ido kashe mata 😉 su yayi ya matso ya karbi plate " yace tundaxu kamshi ya hanani jira.

Kaji uncle saikace dadima yai ta fada cikin xolaya" aiko banci abincinkiba nason yayi dadi zama sukayi sukaci tare cikin aminci da jindadi gami da samata albarka.

Suna kamalawa ta rakashi bakin kofa ya fita saida yagama da masu jiranshi kofar gida sannan yanufi kasuwa cike da begen malika.

Da dare yayi koma bangaren talatu kin saurararsa tayi karshema bed room ta huce tasa key tana mita wai" ita bata bukatarshi tabarwa amarya "yace anyako talatu lfy like bude kofar tayi tace" ni lafiyata lau nake sai dai kaine bakada lfy ta kuma maida Kofa tarufe.

Dakinsa ya koma ya zanyo wayarsa ya kira malika suka fara hirar datasa ya manta danuwarsa.


Rayuwa ta mika Malika tadau kulawarta ta dora kan uncle wata soyayyarsa takeji tana ratsashi shima duk kulawarsa nagun matansa.



*Ummu Sulaimunku ana tare*
[14/04 10:24 am] Washa: *📝💋🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*

   *TATTALI*

*🌰🌰🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*




*Story Written*

        *By*

 *Ummusulaimu*

*Real Salma Farouq*


*Masha allah,allah yabamu ikon yin graduation fans dina masu tayani murna inaimuku fatan alkhairi ana tare ummusulaimu takuce🤝🏼*


*Page 39  To  40*



Gaba daya ya gigice ya dagata gami da matseta jikinsa da gyarata yanda zataji dadin aman tausayinta yakeji kosai ganin lokaci guda duk ta fita hayyacinta ta galabaita jikinta Sam ba kwari sannu ya ringa jera mata ba adadi dagata yayi chak yai toilet din sama da ita ruwan dumi ya tara cikin bawon wanka ya ciremata kayan jikinta  ya sanyata ciki .

Idonta a lumshe bata ko iya budesu saboda sun mata nauyi  ruwan dumin da taji yana ratsata ba karamin dadi take jiba " Sai da ya wanketa tas sannan ya nadota a towel ya kwantar da ita kan bed kallo yashiga binta dashi cikin tausayawa yace " matata malika meyasa baki gayamin baki da lfy ba.

Lumshashshin idanunta ta bude da kyar tace" ayya uncle banason kamshin turaren nan yanasani tashin zuciya ta karashe maganar tana kare hancinta ' mamakine ya kamashi gami da tausayinta fuskarsa na bayyanar da sihirtaccen murmushi a ransa yana raya" indai abinda nake tunani ya tabbata malika kingamamin komai cikin sauri ya mike ya fada toilet ya watsa ruwa a gaggauce ya fito ya sanya kaya baiko sanya turareba.

Gasa ya sauka ya gyara hurin da ta bata ya koma sama ya zauna gefenta tare da dagota gami da shafa shafaffen cikinta bude idanunta tayi dakyar ta sauke a Kansa murmushin karfin hali tayi dai-dai lokacin da cikinta yakuma hautsinawa saboda yinwa hannunta ta dora kan nashi da ya Dora a cikin jin dai-dai gun ke hautsina mata yamutsa fuska tayi tunkan tace" komai yarigata cewa " iyalina malika meke miki ciwo yanxun hannunsa ta murza gami da dannawa gurin a hankali hakan ya tabbatar masa da metake nufi jin jina kai yayi yace" saikuma ina?

A hankali ta furta " jikina bakwari uncle ga jiri cikin muryar dake nuna tana jin jiki " cikin tausayawa ya shiga shafa jikinta jin zafi zazzabin da ke jikinta.

Kirjinta ya komo da hannunsa yana murza breast dinta ya kai bakinsa dai-dai kunnanta ya shiga yimata rada cikin wata sigar rarrashi da bata fassaruwa yace" toh yanxu mekikeso kici sai muje asibiti.

Cikin jin dadin abinda ke mata gami da bude lumshashshin idanunta tace " ayya uncle bansan cin komai don nason ko naci dawo dashi zanyi " da ido ya bita yana huramata iska yace" bari ko tea na hado miki da plaintain sai mu tafi.

Hannunsa ta kama tana girgiza kai tace" tea din kawai plaintain din ma amai zai sani " toh yace" gami da mikewa kasa ya sauka ya nufi kitchen  ya hado mata tea mai kauri a hanzarce ya haura sama ya karasa kusa da ita gami da zama dagota yayi ya dorata cinyarsa gami da gyaramata zama ya dunga bata tana kurba a hankali da kyar tasha rabin cup ta ture.

Kwantar da ita yai ya nufi clothes drower ya fiddo mata wata doguwar riga wadda tasha ado da duwatsu masu kyau tare da under wear ya dawo inda take ya dagota ya sanya mata ya yafa mata mayafin rigar Wanda shima yasha aiki da ido tadinga binsa tana Jin dadin yanda yake nuna kulawarsa gareta gami da tausayawa.

Wayarsa ya dauka ya kira driver ya bashi izinin ya fito da mota gashinan fitowa ya amsa masa gami da bin umarni.

Chak ya dauketa bai direta ko ina ba sai a harabar gidan inda driver yai parking kuma daga tayayi ya sanyata cikin seat din baya shima ya shiga tuni driver yaba motar huta suka bar harabar gidan.

Kan idon jinmai komai ya wakana tsalle ta doka ta zuba uban ashar hadi da doka tsaki " tab lalle ma Alhj sbd tsabar bashida girma sai najiki ya zauna a bainar nasi yana daukar yar cikinsa a hannu ita kuma na lankwabewa lalle anyi asara .

Ciki ta koma tana bambami da aikin jera tsaki.

Tana kwance a kirjinsa sai jera mata sannu yake dai-dai lokacin hancin motarsu ya danna cikin wani babban asibiti idonta da kyar ta daga sama dai-dai get din shiga na 2 taga ansa *Alhj Auwal Special Hospital* kanta ta sauke kasa gami da boye mamakinta irin kudi na uncle hakan ya tabbatar mata asibitinsa sukazo.

Tsayiwar motarne ya kara dai-daitar da  hankalinta fita yai ya dawo bangarenta ya bude ya fito da ita ta dishi- dishin jirin da takeji ta hango wata norce  ta nufosu kamata tayi suka shigar da ita ciki office din babban doctor ta shigar da ita shikuma ya rufa musu baya.

Da murmushi doctor ya karbesu don yasan da zuwansu Alhj Auwal yaimasa waya yace" ranka dade madam dinka insha allah zata samu sauki ina tunani abin da aka dade ana jirane ya samu.

Murmushi Alhj Auwal ya zauna gefen gadon da aka kwantar da malika " yace allah yasa doctor ni dai akularmin da iyalina don taji jiki tun jiya take kumallo.

Karka damu megidana muke temakon wasu bare kai maigaba daya jigo dukkanmufa karkashin ka muke.

Norse doctor yasa yakai malika toilet tadau fitsarinta a wata roba sannan yadamata karin ruwa nan da nan bacci ya dauketa sakamakon gwajin suka shiga kokarin fitarwa take suka gano tana dauke da juna biyu na tsawon wata uku.


Farin cikine yacika doctor don sunsan yau zasusha kyaututtuka tsawon shekaru Alhj nanema baisamuba sai yau allah yabiya masa bukata lalle mahakurci mawadaci.

Cikin hanzari yakoma office dinsa bakin gadon da malika kwance ya tadda zaune ya zuba mata ido hannunshi rike da nata shikadai yasan abinda yake rayawa.

Sallama doctor yai ya mika masa hannu bayyanar murmushin doctor mus'ab ya tabbatar masa lalle da bayani mai kyau.

Mikewa yayi yatareshi da cewa doctor mus'ab tunanina ya zama gaskiya ko " Allahamdulillah Alhj allah ya amsa adu'arka duba ka gani yamika masa takaddar dake dauke a hannunsa.



*Taku harkullum ana tare🤝🏼*
[14/04 10:24 am] Washa: 📝💋🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠
  *TATTALI*
🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠





*Story Written*




      *By*




*Ummu Sulaimu*


*Real Salma Farouq*


*Page 37  To  38*


Cikin watanni 3 da suka gifta wata irin soyayya da shakuwa mai karfi ta gifta tsakanin malika da uncle dinta.

Wani kyau tayi na musamman tare da kyar kiba kirjin nan ya kara cika taf  ganin haka yasa uncle tuburewa lalle dole suje asibiti don yana ganin da a jiyarsa ya jefa kwallonsa a raga dariya ta dunga mai dakyar ta samu ta basar da zancan cikin wani salo da takemasa cikin sassanyar murya tace uncle " nifa lfy ta lau koda kake bangaren yayina nayi period hakan yasa ya rabu da ita badan ya yarda ba don cikar breast dinta yayi yawa.

Har yau bata  yunkurin Shiga ban garen sauran matansaba sbd tasan halinsu hakan yasa sam batason shiga sabgarsu kuma shima ya hanata haka suma har yau basuyi yunkurin shigowa part dintaba duk da mugun san ganin matar da Alhjn ya aure take kokarin sauya musu tsari da jinmai takeyi kasancewar talatu harkar gabanta takeyi shiyasa ita bata damu da gakan ba.

Yau ba a bangarenta yake ba yanxu har ta fara sabawa da kewarsa inba a bangarenta yake ba  yau da huri ta kwanta jin jikinta da take wani iri Sam ba dadi ga zazzabi da yake neman rufeta amma hakan bai samuba farkawa tayi  cikin dare saboda cikin ta da taji  naimata kirarin yunwa mikewa tayi jiki ba kwari tare da hamma  ta shiga ware idanu gami da sauke kafarta kasan bed adu'a tayi ta nufi kasa kitchen ta nufa don ba abinda taji tana sha'awa sai  dan malele da plantain ganin darene yasanya ta nemawa kanta mafita don soya plantain din kadai da dafe ta karya da dan malelen daurewa tayi ta fara soya plantain din bayan ta bare bayan ta yanka ai kamshin man da ya doshi hancinta ya hargitsa mata ciki lokaci daya ya juya da sauri ta katse gas din jin wani amai da ya yunkuromata ta nufi toilet din gasa kanta kai ga karasawa tuni ta fara shararashi kamar zata amayar da hanjin cikinta gaba daya ta gala baita numfashi kawai take fitarwa a hankalin tana mamakin abinda yasameta lokaci guda.

Dan karfin daya rage mata ta tattaro cikin karfin hali ta shiga gyara wajen da ta bata tana gamawa taja jiki  ta zube a daya daga cikin kujerun parlour tana fitar da numfashi da kyar ga yunwar dake kwakularta bakaramin mamaki don saida sukaci abinci da uncle kanya tafi saida ya tabbar ta koshi ya kyaleta amma daga kwanciya saikace anmata sata lunshe ido tashiga yi wani bacci takeji yana fusgarta nan da nan kuma ya kwasheta.

Sanyin asubane ya ratsata saboda wani zazzabi daya rufeta ya ilahi meyake faruwa dani ta fada gami da mikewa ta dafa bango ta fada toilet tana kamkame jiki hot heater ta kunna ta daura alwala ta fito allah ya taimaketa akwai hijab din datayi sallah isha' dashi ta barshi a parlour ta dauka ta fara kokarin yin raka'atul fijir wani jiri taji na neman kwasarta yasa ta zauna tafara sallar a zaune batajima da idarwa ba tafara jin kiran salar asuba hakan yasata ta dora da sallar asubar tana idarwa ta zame ta kwanta a hurin gami da damke ciki jin yana murda mata ambaton allah tashiga yi batason kiran uncle karta shiga hakin matansa kumama wayar nasama bazata iya haurawa ba.

A ban garen Alhj Auwal hankalinsa yaki kwanci saboda tunanin malikarsa yakirata yafi a kirga bata daukaba don yanxu duk kwanan talatu bata saurararsa kullum maganarta daya tayafewa amarya kwananta shikan baya gajiyawa duk kwananta saiyaje don sauke hakkin da allah ya dora masa in taki sauraransa sai ya huce part dinshi yakira malika ta debe masa kiwa hakan ta kasance masa yau kiran dayaima bata dagaba daya jikinsa yabashi ba lafiya ba don yasan bata da nauyin bacci tun a daren yaso ya tawo gareta saikuma ya fasa ya hau nafilfilin daya saba zuciyarsa ba dadi sosai yaimata adu'ar allah yasa lfy.

Bacci da ya daukeshine yasa bai farkaba sai asuba cikin sauri yatashi don bayason missing din jam'i toilet ya fada yayi alwala ya nufi masallaci ana idarwa yafito ba kamar yadda yasaba ba saigari yayi haske ' kai tsaye bangarenta ya huce yana tura kofar parlour ya juyo numfarfashi da kadawar baki alamar mutun najin sanyi gabansane yai mugun faduwa hasken fitilar dake dakin ya hango ta cikwikwuye cikin hijabi yason in lfy ba abinda zai abinda zai sakko da malika cikin wannan lokacin.

A gaggauce ya karasa yareta ya dagata ya rungume 'ayya malika mai yake damunki kika kasa sanarmin ga jikinki duk zazzabi kan yakarasa tayi wani yunkuri don kamshin turaren jikinshi da taji ya tayar mata da zuciya jin takasa tashi yasa tace " uncle kamani da sauri kakaini bayi amai nakeji banason kamshin Na........kanya yunkura ya dagata tuni ta jikeshi da aman ruwa don duk ta amayar da abincin dake cikin ta.




*Ummu Sulaimunku ana tare*🤝
[14/04 10:24 am] Washa: *📝💋🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*

   *TATTALI*

*🌰🌰🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*


*Story  Written*

           *By*

*Ummu Sulaimu*


*Real Salma Farouq*



*Page 41  To  42*



Hannunsa narawa ya karbi result din da doctor mus'ab ya miko masa wani irin farin ciki yakeji yana ratsashi mara musaltuwa tun bega abinda ke kunshe acikiba amma maganar doctor ta tabbatar masa da haka.

Budewa yayi cikin hpetien idonsa na kallon abinda yake tunani tuni yaita jera  hamda ba iyaka tare da bulbulowar hawayen da ke zuba tsere bako kakkautawa masha allah ya kuma furtawa xubewa yayi a kasa yayi sujjada gami da daga hannu wanda nakasa gane meyake cewa sai shafawarsa nagani.

Doctor mus'ab ne ya dagoshi yace' haba Alhj Auwal duk da nason hawayen farin ciki kake fitarwa amma yakamata ka kakkauta haka kukan babba ba dadi ya karashe maganar gami da zaunar dashi kan kujerar dake gefen gadon da malika ke kwance sai numfashi take saukewa a hankali fuskar nan tayi fiyot sai haske da tayi ga kyalli da take zubawa.

Ruwan da yakare doctor ya zare mata yasa kai zai fita hannunsa Alhj Auwal yai saurin kamawa yace' doctor bayan godiya ga allah don nason shine ya ni'imantar dani da wannan baiwa kasani kakuma sarai hajjin bana dakai za'a sa'annan bayarda yinin yau a karbi kudin ko wanne patient komai yau yazana free.

Durkusawa yayi yana ta zuba godiya sai da yadakatar dashi yace'  mus'ab bana bukatar godiya sai dai duka mugodewa allah.

Doctor mus'ab yace " amma Alhj aidama kudin da patient ke biya ba wani kudi bane kusan ma asibitin nan tamkar kyauta ake duba patients ina ganin aiba sai an cire komaiba.

Murmushi yayi yace' mus'ab kenan bakason yanda nakejina yauba ayi abinda nace kawai " toh ranka ya dade yace" ya fita zuciyarnan fal da farin ciki koda ke dama Alhj me alkhairi ne.

Gefen malika yakoma ya zauna ya zuba mata ido yana ganin yanda ta rame lokaci guda tausayinta yaji ya kamashi  hannunta yakama yana murzawa sannan ya koma da hannunsa kan cikin a hankali gudun karta tashi yana shafawa hawaye na mai zarya nasan malika ke alkhairice ke alkhairice a gareni allah ya wadataki da ni'imar gudan Jinina a tare da ke malika Allahamdulillah rabawa yai ta gefenta yakaimata runguma tamkar za'a kwace masa ita dumin hawayensa da ya sauka a kuncinta da yake goga mata fuskarsa yasanya malika fara mutsu-mutsun bude ido dontason ba ko shakkah wannan dumin hawayen mijinta ne uncle.

Idanunta gaba daya ta ware ta saukesu kan fuskarsa dake kan tata " harshenta ta zare tashiga bin inda hawayen yake gangarowa da lasa.

Jin hakane yasanyashi tsaida kukansa ya mike tunkan yai magana ya tsinkayi muryar malika cikin sarkakkiyar murya mai futa a hankali tace" ayya uncle shin maiyasanyaka zubarda hawayen nan maitsada da banason zubarsu indan rashin lfy tace" wlhy uncle naji sauki please!! Bansan zubar hawayen babban mutum kamar mijina.

Binta yayi da kallo yaga idanta yanda ya fada hannunta yakama biyu yadora kan cikinta gami da cewa" ya baxanyi kukaba malika allah ya wadatani da abinda na dade ina nema a tare da ke.

Waro ido tayi cikin sauri tana kaiwa cikin shafa a hankali " dagaske uncle ta fada tana wani irin sihirtaccen murmushin daya fidda hushiryarta.

Shima murmushi ya saki madadin kukan da yake yashiga jinjina mata kai wanda yake muna gaskiya ya fada mata " wani karfi taji ya xomata mikewa tayi ta daga hannu tayi godiya ga allah " hakika tanason taga tasa mijinta farin ciki daga damuwar da yake ciki kamar yanda yakeson faranta mata toya bazatayi godiya ga allah ba " hannunta tasa ta kama nasa ta hada duka akan cikin " sosai ya kafa mata ido yanajin farin cikin dayafi wanda yakasance cika.

Hakika malika kina kokarin faranta mini kobakice komaiba nasan kina farin ciki da ni'imar da allah yai mana bansan yanda zangode mikiba malika kina kokarin farantamin......dan yatsanta ta dora kan lips dinsa gami dacewa cikin shagwaba "uncle pls kasa asallamemu wlhy naji sauki da kwarin jikina ta karasa maganar cike da karfin hali.


Barima kaga tabbacin nasamu lfy   kafarta tashiga kokarin zurowa zata sakko" saurin tareta yayi " yace koma ki zauna na tabbar da hakan yanda kikace haka za'ayi.

Bari Na dawo kawai yace yasa kai yafita ' da ido tabishi tana murmushi a fili ta furta wlhy uncle kamar yaro.

Harya fita sukayi karo da doctor mus'ab a bakin Kofa hakan yasa sukadawo ciki har lokacin tana zaune " a lalle madam ansamu sauki doctor mus'ab yace da ita ' batace komaiba sai murmushi da tayi.

Toh ya jikin ?ya kuma kike jin jikin naki ?

Dasauki ta bashi amsa kuma yanxun banjin komai ko tashin zuciyar sai dan juwa.

To masha allah karki damu madam juwarma yunwa ce dakikeji amma da yardar allah zaki warware sai dai ina tayaki murna kuma a Isarmin da godiya wajen Alhj.

Alhj Auwal ne yatareshi dacewa' doctor tunda ta warware yanxu sallama mukeso sa"annan a bamu magungunan daya kamata tasha da abubuwan da akeson mai larura irin tata taci.

Karka damu ranka ya dade yace " "yan rubuce- rubuce yai a takarda ya mikawa uncle ya fita jin kadan ya dawo hannunsa dauke da ledar magunguna yaimasa bayani Yakama hannunta suka huce lokacin har 12:30 wannan karon dakansa yai driving tana gefensa ko nisa basuyiba   yashiga kokarin zura hannu ta saman rigarta "ido tabishi dashi a ranta tana raya mai hali bai fasa hali " ganin abukace yake dason tabawa yasa ta taimaka masa ta tayashi jan rigar gasa kasancewar tana da zip a baya ai tuni ya chafka kamar mayinwacin zaki yafara aikin murza.


*Taku har kullum*
[14/04 10:24 am] Washa: *📝💋🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*

   *TATTALI*

*🌰🌰🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*


*Story  Written*

           *By*

*Ummu Sulaimu*


*Real Salma Farouq*



*Page 45  To  46*

Toilet suka fada tacire kunya ta dirje mijinta aiko shima yace saiya yaimata susami ladan duka kokawa suka shiga yi harya samu nasarar yimata amma fa kan ayi breast dinta ta yasha matsa dakyar tasamu yaimata suka fito don breast din ya kara girma yacika kamar balon-balon hakan yasa yake kara daukar hankalinsa.

Ita ta shiryashi tsaf shima ya shiryata cikin wasu shirt da miniskirt ba karamin kyau tayiba sai binta yake da kallo ko kiftawa bayayi" iska ta hura masa yiyi saurin kiftawa aiko yakai mata runguma gami dacewa mayasa aka hanani kollon abincina.

Fartayi da ido tace' ayya uncle kallonne naga yayi yawa kamar nasake maka colour " am bari naje kitchen nasama maka lunch  nason kanajin yunwa.

A'a ban aminceba karki manta baki dade da samun saukiba amma sai aiki kike salon ki wahalarmin da kanki da babies ki fadi abinda kikeso yanxun saina samar miki.

Acikin salon shagwaba tace " uncle banson cin komai yanxu da muka dawo naji yunwa sosai jin bazan iya jurewaba yasani dafa indomie harma nasha magani.

Ayya sorry wani uxirine yarike part dinsu jinmai bayan nasallami baki da nadawo kuma ganinki cikin koshin lfy ya mantar dani komai malika allah yayi miki albarka bari naje nayi take away don ban bukatar wahalar dake.

Tunkan yakarasa ta tareshi cikin sanyi murya da tausasawa tace" uncle bautar aure ai ba wahala bace aljannah nake nema karkashin inuwarka a bautar aurema menayi amma ni gaskiya bazan laminci cin abincin Waje ga mijina mai mata ukuba takarasa maganar a shagwabe tare da gashe ido " hakan bakaramin kashe masa jiki yayiba amma ya daure.

Yace' ba hakan nake nufiba my malika kawai dai yanxun dole ki rage aiki bakamar daba saboda yanzun ba ke kadaibace kuma Indai a karkashin kafar  Auwal aljannarki take kingama samu don banga irin kyautatawar da bakyaminba batun abinci kuma nabaki damar yi amma mai saukin yi bawanda zai baki wahalaba don nima bansan sauya abincin da yawuce naki bazanji dadinsaba.

Amma bari zandan fita bada dadewaba zan dawo ki kularmin da kanki ya karasa yana mai shafar cikinta da kaiwa cikin da breast din ta hot kiss sannan ya mike zai fice harya kai Kofa ta kirashi "" Uncle" kanya amsa harta karaso cikin taku na kasaita hannunta dauke da turare da fesheshi dashi tace" irin wannan kamshin naji inaso yanxun may be babies dinka keso.

Murmushi yasaki wanda yasanya kamala da mayantarsa kara fitowa cikin son faranta mata fiye da yanda taimasa yace " nima harnaji inasonshi fiye da yadda kikeson shi iyalina malika.

Dariyar yabata yadda ya karasa maganar da kwaikwayar yadda take magana dage ta shiga yi harta kama sajen jefen fuskarsa daya kwanta harya fara furfura tahau shafawa.

Harnaji inajin kamar karna fita duk kin kashen jiki " banson fitarka da yunwa shiyasa amma banson uxirinka ba Allah ya tsare ya karemin kai yakaika lfy ya dawo da kai lfy uncle Auwal megidana.

Daukarta yayi yana jijjigata kamar wata yarinyar goye ya nufi kasa da ita dai-dai kofar da zata sadashi harabar gidan ya direta yace " rakiyar ta isa haka akoma ciki " toh allah ya tsare tabishi da daga hannu ya tafi.

Yana fita wajen parking din motarsa ya nufa ya shiga ya saita hanya wani katon shopping moll ya faka ya shiga siyayya yayi mata sosai amma ciki chocolate tafi yawa kai tsaye gidan abban malika ya huce a kofar gida yasameshi suka karasa ciki cikin murnar ganin kowa a parlour baki suka zauna Mlm hamxa yace da Alhj Auwal kai mutumina kullumfa kara kyau kake kana dawowa yaro jiyanda nafika tsufa" dariya yayi sosai yace" yarmu ta iya kiwo " mlm Hamza dariya shima yayi ya kaimasa bugu.

Kaiba wannanba Mlm Hamza ai abin farin cikine yafaru nace bazaka a wayaba dole Nazo matsayinka na sirikina yanxu kahuce matsayin Amini.

Toh tsaya hakanan Alhj Auwal Nina dade da sanin haka kawai nakagu naji abin farincikin da yasamemu.

Ashe zanga jinina a duniya Mlm hamxa abinda nadade ina nema yau allah yabani yau aka tambatar min malika nada juna biyu na wata3 yakasa maganar gwalla na zubo masa.

Aituni Mlm hamza yafara jera hamdala yace" lalle Alhj Auwal abin farin ciki yasamemu dole mugodewa allah nayi da kuma jika kai masha allah ina zamukai wannan farin ciki daya huce mugodewa allah malika allah yaimiki albarka yarabaku lfy.

Alhj Auwal hawaye yake fitarwa yana kallon yanda amininsa ke tayashi farinciki fuskarshi dauke da murmushi hakoranshi sunkasa rufuwa jikinshi ya fada kamar karamin yaro.

Haba aminina abin farinciki baikamata yagare da kukaba hakika banson kukanka dama bamu fiddarai da rahamar ubangijiba bawa baya fiddarai da rahamar ubangiji tunda yabamu bata haka yakamata mugodemai ba kaidai kawai adu' a yasa hannu yana sharemasa hawaye banson zubar wadannan yamai nuni da hawayen dayake sharemasa katsa kawai muyi magana.

Gyara zama sukayi Alhj Auwal yace" Mlm hamza kaimin alfarma karan farko yanxu inaso kamin karo na biyu.

Tattara hankalinsa yayi yana jira yaji wacce alfarma abokin nasa ke bukata mutukar yanada ita shimai iyamasane.



*Takuce Ana tare🤝🏼*
[14/04 10:24 am] Washa: *📝💋🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*

   *TATTALI*

*🌰🌰🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*


*Story  Written*

           *By*

*Ummu Sulaimu*


*Real Salma Farouq*



*Page 43  To  44*



Sam tafara fita hayyacinta don sosai take jin dadin abin da ke mata amma ganin abin nanema yahuce ka'idane yasata sauri zare hannushi gefe yai yana maida numfashi ya kafeta da ido yana sakar mata murmushi.

Cikin shagwaba tace" haba uncle baka ganin hanya muke kar driving ya kwace maka kabari mukai gida.

Yi hakuri malika nakasa daurewa mukarasa gida na kagu naji dumin babies din " dariya yaba malika sosai tace" kai uncle akwai abun dariya harka tabbatar kenan twins zamu haifa.

Eh mana ina fatan hakan ya fada gami da kashe mata gido yayin da yake tura hancin motarsa cikin get gamu dayin parking ganin masu Neman taimako najiransa yasa yace malika ta karasa ciki kanya shigo.

Tana shiga kitchen ta fada saboda yinwar da takeji indomie kawai tadafa ta zuba uban ataruhu ko dining bata nufaba a kasan carpet ta zauna ta mimmike kafa tahau ci tana shidar baki gami da kora ruwa.

Tana gamawa tamai da kayan kitchen ta fara gyaran gida kasancewar taji yanxu batajin jirin bata jimaba ta gama gyara ko ina burner ta kunna kamshi ya turare ko ina ta haye sama ta shada toilet donta watsa ruwa ' ruwan dumi ta sakarwa kanta sosai taji dadin wankan don takara jin karfin jiki.

Koda yagama sallamar mutanen bangarensu jummai ya nufa don daxun baisamu bitakansuba hankalinsa a tashe yake " a main parlour ya tadda jimmai bayabo ba fallasa ta amsa sallamarsa gefenta ya zauna ta dubeshi tana yamutsa fuska" ya dai yace da ita.

Aiko kamar jira take ta karbe " amma Alhj sabo da allah da zubda jirma a gabana gaban masu gadin gidan nan duk abinda kuke a daki bai ishekuba saikun nunawa duniya kun kware.

Wai ke jinmai mai kike nufi ban fahimcekiba ina maganarki ta dosa " eh ai baza ka fahimceniba ansan anyi abin kunya nan-nan dazu dasafe  ka dakko makirar yarinyar nan a hannu ka dure a mota ita kuma na wani lankwasa wai ita ' yar bariki kuka fice.

Gigitaccen mari da ya zuba matane ya hanata karasa magana a harzarce ta zuba masa ido abinda bai tabaimataba kenan duk bacin ran dazata sashi.

Mikewa yayi yana huci gami da nunata da yatsa 👈🏽 "Jinmai Matar tawace " yar bariki meye a ciki don nayi abinda yafi daukantama bare dauka  sadaki nasa na auroki shinasa na aurota don haka bazan lazimci cimata zarafi daga garekuba ita bataci nakuba badan ina hakuri dakuba tuni nasallamaku amma bari ku sukeni.

Baiko jira maizata ceba yasa kai ya huce " Talatu dake kallon duk abinda ake ta sheke da dariya tana karye-karyen kwankwaso gami da gwalo " kadanma kika gani mu " yan muji muyi kallone mu kwashi rabonmu inya gaji ya kadaki nakwashi rabona ninamiji bai gabana bare ya batan rai .


Ai Jinmai tuni takai huya ga Marin Alhj ga talatu ta yadamata magana " jajayen idonta ta dago ta zame hannunta daga inda aka zuba mata mari ta mike" bari kiji talalu Jada baya ga rago batsoro bane ninafi karfin ki fiddani gidannan yanda kika taddani haka zaki barni Matar da batada fawa gurin miji ba yini bare kwana bera ita zatai kikirarin kidda mai yini da kwana wlhy da sake kuma macen fari itace gida shafin rayuwa don haka talatu ki chanja salo talatu jinmai tafi karfinki ta Alhj Auwal sha alwashi.

Tab wlhy huyanki ya isa yanka " jinmai wlhy sainayi maganinki Nina shigo na taddaki amma sainayi sananin fitar dake kisani.

Innabarki yanxuma tamkar kinci ribane nayi asara ai kukana kura tayi da gudu  takaiwa jinmai danka gocewa tayi ta nufi shashinta ai kanta rufe ta shigo toilet ta fada ta danna key tana huce " Alhj ka auro mana mahaukaciya 'ka auromana jaraba .

A kofar toilet Talatu ta tsaya tana huci tana banbamin bala'i zaki fitone wlhy kin tabo talatu icen kabari huri tanema ta zauna gefen toilet.

Tuni Jinmai tagama jikewa da gumi tana jero adu'ar datazo bakinta kan allah yakawo Alhj " chan Talatu tai kwafa tamike tace' keni nayima kuskuren shigowa shashinki zaki fitone tasa kai ta fita.

Saida tajima da jita sannan jinmai tafito tana sanda da leke tadanna key a shashinta tana maida numfashi ta zube a bed tana hamdala.

Ransa bace ya nufi bangaren malika yana dosar hurin yaji wani daddadan kamshi yana tura kofar ya hangota kan 2 cter zaune da wata ficikar shimi tsayinta batafi iya cinyaba ransa yaji yai sauyi damuwarsa duk ta yaye wani kyakkyawan murmushi ya saki yayin daya hangota tana nufoshi daneshi tai cikin muryar ta mecike da shagwaba tace' uncle waya batamin ranka bansan ganinka cikin damuwa.

Kinkori duk wata damuwa matata malika yace gami da janta sukai cikin parlour har zai zauna tace a'a ruwan wanka is ready " a'a saidai ke zakimin.


Karka damu takarasa maganar da jan hannunsa sukai sama tafara kokarin tayashi cire kayan gami da mikamai towel.


*Takuce koda yaushe ana tare*🤝🏼
[14/04 10:24 am] Washa: *📝💋🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*

   *TATTALI*

*🌰🌰🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*


*Story  Written*

           *By*

*Ummu Sulaimu*


*Real Salma Farouq*



*Page 47  To  48*



Zama Alhj Auwal yakuma gyarawa yace" Aminina duk alfarmar da nanema hurinka kana iya yimin sanin zansamu yasan yani kuma neman wata.

Don allah inaso kabamu Amatullah don taimakawa "yar uwarta da aikace-aikacen gida kanta kara samun saukin jiki duk da nasan yanxu ita kadai ce gabanku amma inaso kumin wannan alfarmar.

Haba Alhj Auwal ,Mlm hamxa yai saurin tareshi" yanxu har akwai wata Alfarma da zankasa yi maka wance alfarma zan maka wadda Bakaimin ninkintaba batun Amatullah ko kyauta kace nabaka ka hada zan iya baka Amatullah ai "yarkace koka manta  umarni kawai zaka bayar tabi don haka na amince tunda dama yanxun suna hutun makaranta.

Hannunsa Alhj Auwal ya kama yace " Mlm hamza kaimin abinda ko don uwana na Jini bazaimin kamar yadda kaimin ba Alhj Auwal fa don ba'a tona cikine.

Bari nashiga na shaidawa nanne abin farin cikin da yasamemu itako Amatullah dazu taje gidan Hafsah bara ta hadamata kayanta sai ka biya kadauketa ku huce " shidai Alhj Auwal baice komaiba sai kallo tare da murmushin da yabishi dashi dashi a ransa tana raya " hakika Mlm hamza ciki dayane basu fitoba amma sonda yake nunamai ko dan uwa na jini sai haka ko da yake gado yai.

A tsakar gida yasamu nanne tana tankaden garin tuwo sallarmar mai gidanta ta amsa tana kallon zallar farin ciki dauke a fuskarsa mikewa tayi ta karkade garin da yabata mata hannu gami da karasawa bakin famfo ta tauraye hannayen ta takarasa inda yake tsaye yake jiran karasowarta aiko tunkan yace komai ta rigashi cewa' wai Mlm farin cikin menagani tattare dakai don yau yafi na koyaushi nakagara jin dalili.

To banda abinki nanne mukarasa parlour man inyaso saikiji komai " toh muje tabashi Amsa don ta rigashi yin gaba suna zama ko tace' inajinka Abban Malika.

Toh baki bani goron Albishirba kuma kina jira na fada miki " wlhy Abban malika kafada indai abinda kafadan yakai abashi goro zan samamaka babban tukwaici.

Gyara zama yai yace tofa yau allah yakarbi adu'ar da mukewa  Alhj Auwal kinsamu jika daga tsatson malika ' tunka yakarasa ta tareshi dacewa" haba Abban Malika da gaske? Kai ya daga mata Alamar haka zancen yake " Allahamdulillah mungode allah na tabbatar yanzu walwala zata kara samuwa gareshi " waya yaimaka?

A ina ai hargida yazo yanxu haka yana parlour baki tun dazu muna tare yanxu yazo da bukatar tafiya da Amatullah don taimawa ' yar uwarta kuma na amince don haka maza shiga dakinsu ki hado mata abinda kikasan zata bukata.

Toh Abban malika yanda kace haka za'a ta fada cike da girmamawa ta mike don cika umarninsa shikuma ya daukar masa ruwa da cup ya koma gurinshi.

Shira suka shigayi cike da aminci sosai abban malika yaji dadin yanda abokin nasa yace" malika na kula dashi yanda yakamata albarka yaringa sama tare dafatan allah yabata masu yimata biyayya kamar yadda taimusu.

Nannace yayi sallama suka gaisa da Alhj Auwal tamika masa kayan ta juya cike da kunya irinta Fulani.

Hannu ya bawa Abban Malika yace" toh ni zanhuce don nabar ' yarmu ita kadai zanbiya ta gidan Hafsan nahuce da Amatullahn " toh ba damuwa muje natakama ka gaida sauran matan naka " zasuji yabashi amsa atakaice.

Har inda yai parking ya rakashi sukayi sallama yabawa motar huta bai jima yana tafiya ba ya karya kwanar gidan mama Hafsah mai gadi na ganinshi ya wangale masa get ya shige yana mika masa gaisuwa.

Cikin takunsa na kamala ya ratsa cikin farfajiyar gidan ya shige cikin parlour bakowa ciki hakan yasa ya kutsa kai cikin main parlour su Amatullah ya hango da Aisha da Ramla a zaune sunata musun wani firm dasuke kallo sallama ya dunga rafkawa ba wanda ya kula dashi wajen socket din kayan kallon yaje ya kashe sai sannan suka kula dashi nan da nan ko suka kaure ga uncle Auwal!!! Tsaresu yayi da ido yace kaniyarku nace sai yanxu kuka san dani tundazu inata sallama kunbada attention kan kallo.

Hada baki sukayi wajen cewa afuwa Uncle ai mana hakuri " uncle wai batare da Anty malika kakeba Cewar Aisha.

Kunje inda take ne bare tazo muku duk kaniyarku zanci ina maman taku " tana ciki uncle barana kirata amma kayi hakuri zamuje Ramla tabashi amsa tana haurawa saman mama Hafsah.

Gaisheshi sukayi zasu mike su fita ya dakatar da amatullah ta dawo gabansa ta zauna tace" gani uncle" yawwa amatullah daman ke nazo dauka zan huce dake maza hado kayanki.

Tsalle ta tashi tanayi tare dacewa yau zanga Anty malika tayi samansu da gudu lokacin mama Hafsah takaho kan shiga parlour kallo tabi Amatullah dashi tace a haudai a hankali kar a jamana aiki duk murnar ganin Uncle dinne.

Amatullah bata bata amsaba sai murmushi datayi taci gaba da tafiya.

Tana karasawa parlour ta hango yayan nata fuskarshi dauke da murmushi yana ganinta yakara yawauta murmushinsa bakinsa kamar gonar auduga " kujerar dake kallon tasa ta zauna tace" a lalle Baban yaya da labari kenan wannan murmushi haka da kake zubawa ga wani kiba da ka kara wannan ya nunamin cewa lalle " yarmu nakula dakai sosai.

kai Hafsah kefa a in dariya gareki Bako gaisuwa kawai saiki fara zuba " ayya yi hkr yaya abin mamakine yasani mantawa bamu gaisaba allah yaya Auwal rabon danaga wlhy rabon danaga walwala gareka haka tunkan ka auri su talatu sai kuma lokacin Auren malika pls gayamin maiyasaka farin ciki.

Dan muskutawa kadan yayi ya kuma sakin wani kayataccen murmushi yayi gyaran muryar yace" Hafsah kenan abin farin ciki yasamemu ai dole kiga murmushi bayyane dani.

Allah yaya don allah gaggauta sanar dani donkasan masu iya magana nacewa " abokin kuka ba'a boye masa mutuwa"  Eh hakane kinsan dama bamu fidda raiba " Abinda Muke jirane ya samu allah ya albarkaci Malika dasamun juna biyu.

Kai Allahamdulillah!!! Yaya naji dadi dajin wannan abin farin cikin allah ya karbi adu'armu allah yarabata lfy ' amma shawarar da zanbaka karkasanar dasauran matanka nidama nadade da sanin Auren nan alkhairine garemu.

Indan wannan ne karki damu nima banida niyar hakan "   Amatullah ta katsemu maganar da sukeyi yayin datashigo da sallama hannunta dauke da jakar kayanta.

Da mamaki Mama Hafsah ta kalleta tace' a'a Amatullah yana ganki dauke dakaya inazaki " Aisha dasu ta rufo mata baya tace" mama wai Uncle Auwal ne yace ta shirya zaitafi da ita.

Yayan nata ta duba tare dacewa "wai hakane yaya Uncle?

Eh hakane don tafiya da itane yakawoni dasai dai kijini ta waya inason natafi da ita don taya malika aiki tunda ke kin hana naki zuwa inda anki zuwa sbd su Talatu ai yanxu azo don malika.

Ayya yaya baruwana ciki gaka gasu kaimusu hukunci bani nahanasu zuwaba ' ai kafini iko kansu kaga ko ' yaranka dai banawaba.

Aisha ce takarba uncle kayi hkr week end insha allah zamuxo " toh shikenan yabasu amsa a takaice gami da mikewa yace" Hafsah sai kin jini a waya.

Toh Yaya amma harzaka tafi " Eh nabar matata ita daya " dariya yabasu baki daya tashi tayi don rakashi tace' yaranka dai najinka.

Bai kuma cewa komai ba sai hannun Amatullah da Yakama sukai Waje su Ramla na daga mata hannu itama na maida musu xuciyarta fal da murna zataga Anty Malikarta " Mama Hafsah ta rufa musu baya harbakin mota tarakasu tana yaiwa Malika sannu kan suyi waya.



Tuni ta kammala kirkin ta jerashi kan dining ta fada toilet ta watsa ruwa cikin sauri ta shirya cikin wata green din atampha me ganye tai simple make up tayi kyau sosai" inka ganta bazakace tayi ciwoba sai idanuwanta dasuka dan fada a parlour ta zauna sai zuba kamshi take " agogo n dake manne a parlour ta zubawa ido a fili ta furta " yau ina uncle ya shiga ne haryanxun be dawoba  kallon hanya ta shigayi duk son ganin uncle dinta yadameta tsayuwar mota taji harabar gidon a hanzarce tamike ta shiga lekawa ta window tabbas motar uncle dinta hango labewa tayi cikin labulayen parlour.



*Ana tare takuce 🤝🏼*
[14/04 10:25 am] Washa: *📝💋🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*

   *TATTALI*

*🌰🌰🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*


*Story  Written*

           *By*

*Ummu Sulaimu*


*Real Salma Farouq*


*Dedicated to Admin Of Admins Hayatu Baba Zubairu (Yaya hayat)Cool Novels Make Up & Kitchen wannan shafi nakane kyauta happy birthday 2 u*.



*Shahararre  mai gahurtaccen group na cools novels make up and kitchen Yaya hayat kenan mai watsa littattafai na fadakarwa illimantarwa da nishadantarwa yau yake murnar sake zagayowar  ranar haihuwarsa lalle ka amsa sunanka  admin of admins masanin bukatun masu karatu babu shakka ka nakaltu wajen sanin sirrin zamantakewar mutane musamman yadda ke illimantarwa koyarda kwaliya da girkin zamani yaya hayat allah kara basira da shekaru masu albarka*.



*Page 49  To  50*


Cikin daukin ganin Malika yai off din motar ya fito yabar Amatullah na kiciniyar daukar jakar kayanta ta biyo bayansa aiko yana shiga ya hau baza ido ganin bata parlour yashi kuma yanajin kamshin turarenta dayafi komai daukar hankalinsa shi ya tabbatar masa tana parlour inda kamshin yafi tashi ya dunga bida hancinsa kamar karamin yaro aiko karafa ya hango dai- dai saitin window labulen yayi tudu tamkar akwai mutum a cikinshi.

Aiko cikin Sauri ya karasa don yaji kamshin yafi tashi daga wajen yana zuwa gurin ya yaye labulen gaba daya saiga Malikarsa bayyane gabansa tadau hannu ta aza a kan bakinta karyaji motsi yasan tana ciki.

Dariya yasaki yakai mata Runguma ta musamman gami da sauke hannayenta daga kan lips dinta ya dora bakinshi kai yashiga yimasa shan minti saida ya tsotseshi tas sannan yakai bakinshi kan kunnanta yashiga yimata magana tamkar yana rada " ni nakasa gano kamshin Matata tab ai da an chanjoni.

Gemunsa ta hau shafawa tace" uncle kenan wai ko tsufa bakayi da soyayya salonka naban kunya kason duk yadda zakayi ka takaloni.

Habawa yarinya ai ba'a tsufa da soyayya allah ya sawwake nayi tsufan da zan kasa ba matana kulawa' wai maima yasa aka hukuntani haka bako oyoyo aka boyemin saida aka bani wahala wajen neman iyalina.

Kayataccen murmushi tayi cikin salon shagwabarta tace" shine hukuncin da na yankema na lefi da kaimin " kaai amma matata ta iya yanke hukunci mai tsauri amin afuwa duk da nason laifina basai an fadanba.

Bari naji lafiyar babies dina kamar yanda naga mamansu cikin koshin lfy tafi ko yaushe yimin kyau ya karasa magana yayin da yake yaye rigarta ya kaiwa cikin shafa " hannunta Malika ta Dora kan nashi tana tayashi shafawa tare.

Tun tuni Amatullah ta shigo tana ta rafka sallama amma shiru ba'a amsaba ganin haka yasata zubewa a daya daga cikin kujerun parlour ganin tajima zaune shiru ba uncle ba Antynta Malika yasanyata niyar haurawa sama kamar yanda ta hango upstairs aiko tana mikewa chan nesa taga kamar labulayen parlour na motsi ita tsoroma abin ya fara bata hakan yasata mutuwar tsaye tako bude murya tashi ga kwala kira Uncle!!! A furgice ya fito hannunsa rike dana Malika don sam ya manta da Amatullah aiko karaf sukayi ido biyu da Malika Ai dagudu ta fisgi hannunta daga na uncle ta nufi Amatullah tana kaiwa gareta ta kai mata wata kyakkyawar runguma gami da cewa Ashe dagaske kece.

Amatullah ta kasa magana sai kallonta kawai da takeyi karshe kuma ta fashe da dariya " harararta Malika tayi ta saketa taja gefe ta tsaya tace" banson hulakanci tunda bakya murnar ganina shikenan sai dariya kike kinki magana saikace kinga mahaukaciya.

Futo da idanu Waje Amatullah tayi tace" haba sister waya kaini murnar ganinki don koke bakikainiba bayan tun dazu ina tsaye ina sallama ba wanda ya fito sai nagaji da sallama na zauna ashe kina daki takuma fashewa da wata muguwar dariya.

Malika jikinta tashiga kallo don taga nan Amatullah ke kallo tana dariya ko maye abin dariya a jikinta howo "Uncle dake bayanta  ne  yana ganin ikon allah ya matso ya kama zip din rigarta ya hau zuge mata gami da gyara mata zaman rigar don yagano abinda Amatullah kewa dariya kenan.

Amatullah ya kalla har lokacin bata daina dariyaba ya karasa kusa da ita ya kama kunnanta yace" kaga ja'ira daga zuwa kin batan ran mata yana kaiwa nan ya huce ya haura samansa.

Ita ko Malika duk kunya ta isheta kai tafara sosawa tace' wai sister dama tare da Uncle kika zo?

Eh mana tare mukazo baki ankareba kina dakin labule.

Murmushi tayi takai mata bugu " to sa' idunawa mace " da mijinta ma sai an samata ido.

Dariya sosai Amatullah tayi tace Lalle Anty Malika " yau kuma lalle Uncle yakafa tarko kin fada " kinsan me Anty Malika ?

A'a Autarmu saikin fada " bafa yau zantafi ba sai hutuna ya kare ta karasa maganar tana nuna mata jakar kayanta wanda  da Sam malika bata kula da suba.

Kai amma ba wanda ya kaini farin ciki yau " ya akai Baffa da Nanne suka yadda zaki kwana 2 nason basason ko kadan kiyi nesa dasu.

Ai kinsan Uncle ne dakansa ya tambaya shiyasa zasu yadda " Hira suka shiga yi ta yaushe kamo said chan ta mike a cikin Saudi tace " tab gaskiya Amatullah kin mantar dani mijina nabarshi sama shi daya tashi har magriba tayi bari na haura samansa  ke kuna kishiga da kayanki bedroom din sama inkinyi sallah saiki sakko muyi dinner tana kaiwa nan tayi sama a gaggauce.

Amatullah galala ta bita da ido ☺ aranta tana raya lalle aure ni'ima gareshi yanxu kalli yanda Antynta Malika ta chanja lokaci guda kamar ba ita kekin auren Uncle ba wannan shi ake kira da ribar biyayya.

A bedroom ta sameshi gefen gado da alama fitowarsa wanka kenan towel ne hannunsa ya goge sumar kanshi sallama tayi ya amsa mata da murmushi bayyane a fuskarsa gaban ta karasa ta tsugunna kasansa cikin kaskanta murya tace" Afuwa mijina ka gafartawa matarka Malika nasan koda fuskarka bata nuna damuwaba nasan na batamaka pls Uncle.

Towel din hannunsa ya ajiye gami da doramata yatsansa daya kan lips dinta daya a nashi shihhhhh!!! Yai mata alamar tayi shuru sannan ya cire yatsun ya kama kafadunta ya zaunar da ita kusa dashi gefen bed fuskantarta yai sosai har sunajin numfashin juna yace" Malika bata tabaiwa mijinta lefi ba kuma bana fatan tayi nan gaba inma tayo toh Uncle dinta ya yafe.

Nagode Uncle ta fada yayin da tamike ta dauki towel din da ya ajiye taci gaba da gogemasa tace' Uncle Food is ready so ga lokacin sallah yayi bari nayi maxa na shiryaka inka dawo saimuyi dinner.

Ok kawai yace' ta shiryashi tsaf ta fesheshi da turare ya kama hannunsa bata tsayaba har saida ta kaishi bakin kofor da zata sadashi da harabar gidan sannan ta sakeshi tayi dage ta manna masa peck a kumatunsha tace " aimana adu'a da yawa allah ya tsare.

Kanya bata amsa tuni ta zuya yace" Allah yaimiki Albarka Malika dake da abunda ke cikinki ya tsaremun ku yafaranta miki fin yanda kike farantan sannan ya juya ya tafi zuciyarsa cike da nishadi.

Cikin kwana 2 wata soyyaya suke zubawa mutukar yana bangarenta basa ko Jin kunyar Amatullah ita kuwa sha'awama suke bata ba kamar Uncle ma dake Maida kansa yaro kamar bai kai shekarunsaba.

Yau ko dama Uncle ba'a bangarenta yake ba don haka raba dare sukayi da Amatullah suna hira amma duk hankalinta na gun kewar mijinta hannu ta tora kan cikinta tana shafawa hade da lumshe ☺

Kamar yadda yasaba kasancewar ba'a bangaren Talatu yakeba shashinta ya fara shiga don ganin lafiyarta kan ya nufi na jinmai yana tura kofar parlour gabansa yai wani muguwar faduwa saboda wani sauti da yaji yana tashi mai kama da gurnanin mutum na cikin nishadi gabansane ya tsananta faduwa cikin hanzari da zafin nama ya nufi bedroom din Kansa tsaye😳.


*kada Ku sha'afa ummusulaimu takucefa da bazarku nake taka rawa fans inajin dadin adu'o'inku godiyata bata yankewa gateku ana tarefa🤝🏼😉*
[14/04 10:25 am] Washa: *📝💋🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*

   *TATTALI*

*🌰🌰🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*


*Story  Written*

           *By*

*Ummu Sulaimu*


*Real Salma Farouq*



*Shawara*

*"Ya" ya amanace allah ya bamu yakamata mu kula dasu da lafiyarsu domin kiwo allah yabamu*

*wata yarinya mamanta ta aiketa wata mota ta faka gabanta bata kara sanin inda takeba sai a gidan yankan kai suka kwantar da ita sukasa huka a huyanta suka durja bai yankuba sai suka tsatstsaga hannun suka dibi jini kusan kwana uku ana nemanta sai gata sunkawo ta ta letter a hannunta ana budewa sai akaga sun rubuta " ba abinda mukayi mata jininta muka diba kusan wata guda bata fita har hannun ya warke sumul sai rannan cikin dare wannan yankan hannun nata daya warke yayi rudurudu kamar anzana bulala cikin dare tarika kuka tana hannunta Maman tayitai mata adu'a harta samu bacci washe gari ana aikenta suka kuma dauketa " zanci gaba a next page*.


*Page 51  To  52*



A fusace ya tura kofar ya yaye labulen ido ya 😳gami da dafe kirji " don gurnani da nishin da yaje jiyowa ya tsananta ga  blanket daya hango sai motsi yake alamar mutum 2 ke ciki cikin mamaki a gaggauce ya karasa yasa hannayensa 2 ya yaye.

Ya ilahi yace " a furgice ya furta " Talatu ce dawata matashiyar yarinya wadda bai taba ganiba suke biyawa junansu bukata haihuwar uwarsu wani kululun bakin cikine ya tokareshi.

Ganin basuma san dashiba yasashi daka musu wata irin tsawa data furgitasu Talatu a gigice ta dago don sam basa ma cikin hayyacinsu bare susan ya shigo sai tsawa kawai taji tana dagowa tayi ido biyu dashi ai tuni ta zaro ido tsoro ya cikata yau dubunta tacika don tasan kashinta ya bushe.

Cikin sauri ta hankade Aneesa wadda itama taketa zaro ido kayanta dake gefe ta shiga kokarin jahowa tana Kate jikinta.


Zuciyarsa ce ta harzuka ya kaiwa Talatu wata muguwar donka ya fincikota ya ringa zuba mata maruka wanda baison adadunsuba cikin kunar zuciya ya fara cewa" Talatu kinci Amanar kanki, kuma kinci amanar aure don ban rageki da komaiba bare kice nina jefaki wannan hali kinki bani hakkina amatsayina na mijinki na aure tunda na auroki bai fi sau 5 kika bari na kusancekiba hakan baisani na kosaba duk kwananki saina ziyarceki don sauke nauyi amma bazaki bani hadin kaiba saidai ma kibini da bakaken maganganu wannan hali da kike shiyasanya baxaki iya rayuwar aureba.

A gidana kike aikata irin wannan alfashar bansaniba ban taba kulaba kodake allah bazai kamani da hakkinkiba tunda inayin kokari iya gwargwado kamar yadda allah ya doramin don mai allah bazai jarabemuba ana irin wannan adoran kasa to ni gaskiya hakurina ya kare hakurina yakare Talatu bazan iya zama dakeba don haka kije na sakeki saki 3 bakome ya kare maganar cikin kunar rai gami da hullar da ita gefe yayi kan Aneesa wadda take ta faman zare ido tana neman ya matsa ta tsere.

Wasu maruka kwarara guda biyu ya sakar mata cikin wani irin kuka ta fara bashi hakuri " Alhj don allah kayi hakuri wlhy daga yau nadena harkar dama ita ta koyan.

Ita takoya miki aka ta dakko ki ta shigo dake gidan " kai ta fara kada masa a hanzarce jikinta na rawa " Alhj don allah kaimin rai nayi ladama zan nemi miji nai aure nadaina harkar " hanya ya muna mata cikin tsawa fucemin daga gida kunbata rayuwarki da tarbiyarki a banza Kije indai da gaske kike allah ya shiryeki "ai da gudu ta saita kofa ta fita a guje hartana cin karo da jinmai da hayaniya ta dameta ta sakko gulma tayi bangaren Talatu ta kasa kunne taji duk abinda ya faru harara tabi bayan Aneesa dashi data bangajeta ta huce tace" allah ya toni asirin ku fasikai yau murna har zuci allah yarabamu da alakakai dole a futa abarmin miji buri yai kama da mutum duk wanda yace tukunyar wani bazata tafasaba tasa ko dumi bazataiba an hanani sakewa gidan mijina yau allah ya kawo karshe jin ana kokarin bude Kofa yasa yin hanyar shashinta da Sauri tana tuntsira dariyar farin ciki.

Afusace ya bude Kofa yana cewa" Talatu nakuma nanata mikifa ki tattara kayanki yanzu basai gobeba kibarmin gida banson ganinki nagaya miki.

Jikinta na rawa ta biyoshi a guje ta kama kafarsa " Alhj don allah kayi hakuri ka maidamin aurena kaimin rai " hmmm kina wasa dani idon baki zo kin fitaba yanda zuciyata ke tafasa na kamaki ballaki zanyi wlhy.

Saboda haka wlhy karki sake nadawo nasameki nagaya miki ya karasa ficewa a fusace yayi sashinsa " Jinmai naganin fucewarshi ta fito ta doka zalle tana zuba hamdala cikin daga murya tace" tafaru ta kare sai ayi gaba.

Talatu na tsugune inda yabarta tana sambatu " Alhj maiyasa kaimin haka burina bai cikaba meyasa wlhy baka kyauta minba muryar Jinmai ta kuma tsinkaya tana cewa" inba mayya baceba ke sai a fita abar mata da mijinta abun kunya ya kare da girmanki gursimeti dake kin hakkewa karamar yarinya' koda yake buri yai kama da mutum Allah ya shirya in za"a shiryu ayi gaba gaskiya tayi hali.

Daka mata tsawa Talatu tayi" tashiga aunawa Jinma ashar ko ta ina gami da yowa kanta " shashin Alhj ta auna da gudu tana " allah ya raba dai dole a fita.

Tana shiga ta dai-daita tafiyarta tashiga bed room dinshi tana jan hanci a bakin bed ta taddashi ya hada kai da gwiwa yana ta shasshekar kuka kamar wani yaro karami bako sallama ta karasa shiga ta gefenshi ta raba ta kwanta tana tabe baki aranta tana raya" mai makon kai farin ciki allah yarabaka da kaya sai ka hau kuka akan waccen jakar " bata jima da kwanciyaba bacci yai awan gaba da ita " sai da yayi kuka sosai sannan yaji zuciyarshi ta danyi sanyi sannan yabi Jinmai da kallo ganin yanda ta baje sai sakin munshari take bako kakkautawa banda tsami ba abinda take zubawa tsaki yayi a fili ya furta" mata 2 babu na zaba da Malika kadai nakejin dadi dakana Sanin abunda zai faru dakai tabbas da na hakura da aure harzuwa wannan lokacin na rayu da Malika kadai.

Mikewa yai gami da doka tsaki ya fada toilet ya dauro Alwala ya shiga jera na filfilu yana kai kukansa ga allah.

Juyi Malika take ta kasa bacci don jitake a jikinta tamkar uncle baya cikin kwanciyar hankali juyi take ta shiga shafa CIKINTA wanda ya murda mata ganin bacci ya gagara ta mike ta dauro
 alwala ta fara nafila saida ta dade tana adu'o'i sannan ta koma ta kwanta tajima bacci yaki daukarta ta nufi dakin da Amatullah ke kwance tabi bayanta ta kwanta taja musu blanket bata jimaba tasamu bacci ya dauketa bayan ta shafesu da adu'a.

Itako Talatu ganin ba wasa a idon Alhj Auwal don bata ganin bacin ransa kamar yauba duk da irin a bunda take masa ta tabbatar inhar ya dawo yasameta to lalle zai iya ballata kamar yadda yace hakan yasanyata tattara kayanta ta nufi gida tunda dare baiyi sosaiba.


*Taku Har Kullum ana tare*🤝🏼
[14/04 10:25 am] Washa: *📝💋🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*

   *TATTALI*

*🌰🌰🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*


*Story  Written*

           *By*

*Ummu Sulaimu*


*Real Salma Farouq*



*Page 53  To  54*



Rayuwar gidan Alhj Auwal ta juya sosai yake samun kulawa hurin Malika ba laifi yanxun yasamu Jinmai na danyin tsafta don yai mata barazanar mutukar bata gyaraba to lalle itama zai saketa don yanxun bazai iya zama da kazamaba.

Don hakan yasata dole ta fara gyarawa don yanxun takanyin wanka akan lokaci kuma tana samu ta dan gyara gida abu daya ke damunta duk ran girkin Malika Alhj yafi rawar jiki amma in nata ya zagayo saikaga sam bai damuba koda ta tunkareshi da magamar dariya tabashi sosai.

Yace" Hjy Jinmai kenan " ai namiji inda akafi tarairayarsa da kyauta tamasa nan yafi rawar kafa don haka dazaki koyi da Malika lalle da kinsameni a hannu.

Duk da bataji dadin maganar shiba amma tsoron furucinsa yasata daurewa tace" Alhj dame wannan yarinyar ta fini kuma taya nida na dade dakai ita zuwan yanxu tafini kyautata ma kuma naga ai na dena abinda nake da to meyasa nibazaka ringa rawar kafa daniba .

Murmushi yayi yace" ba yinwankane kawai kyautatawaba ba Jinmai " inaso ki koyi kwalliya iya girki ki goge da tsafta sannan uwa uba abunda nafiso iya gado sannan shagwaba da tarairaya nasan ba lalle ki ganeba amma bari na bude miki tarairaya shine inaso ki ringamin wanka in ina shashin ki ,ki ringa shiryani ki ringa kasancewa kusa dani ko da yaushe kinamin tausa da hira cikin lafazi mai dadi ba yadda kikemin magana yanxunba cikin salon shagwaba sauran kuma basai na fada mikiba kin dai gane yakarasa maganar gami da kashe mata😉 tare da kallonta yanda ta saki baki tana kallon shi har ya kare magana.

Sannan tace" haba Alhj ina zan iyayin wannan da girmana ya kake nema kamaida kanka kamar wani yaro karami tab to tayama zan iyai maka duk wadannan abubuwa dakake cewa kuma iya gado kana nufin duk jurewar da nake dakai yanzu na Dage na cije nabari sai ka gama ban iya komiba ai inbaka godanba ba ka kushenba.

" Jinmai kenan ina kaiki kina dawowa " shirum din da kikemin ba wani " yasanni da kwarkwasa shine iya gado sai yanda nai dake toh shikkenan tunda bazaki iyaba karnasake ji kince ina wa Malika rawar kafa don duk abinda na fada miki Malika namin mafiyunsu so inga ko in akwai abunda yafi rawar kafa zan mata ita kanta zuciyama nason abunda ke faranta mata don haka kisani niba ragon namiji bane lau nake komatashi bazai nunan lfy ba don haka in baki gyaraba ina da matakin dazan dauka yatashi ya fita yabarta baki bude.

Mamakine ya kamata sosai anya kwa wannan shine Alhj da tasani 🤔tun shigowar yarinyar nan ta hargitsamana gida nagama da Talatu yanxu kuma zan shiga wannan jarabar banda tabarvarwa da budurwar zuciya gotai-gotai dakai kace wanka  kai amma yarinyar nan ta cuceni zanso naga ko wacce " yar iskarce wannan harda wani iya gado oh kai jama'a 🤔 amma zan gwada wani abun amma gsky bazan iyaiwa gardi wanka ba tsofai- tsofai dashi.

Malika ce ke kitchen ita da Amatullah suna ta shirin kammala Abincin dare don yau uncle zai dawo bangarenta sanye take cikin wani green din material me ratsin orange wanda yabi jikinta dinkin riga da skeet yai masifar yimata kyau dinkin yakamata tsam duk ya bayyanar mata da surarta fili simple make tayi  amma ba karamin kyautayi ba ga cikin jikinta don kimanin wata takwas da yafito sosai yai tsini tamkar tashiga watan haihuwa dakyar take iya daga kafar ta.

Dai- dai lokacin Alhj Auwal ya shigo tare da sallama jin ba'a amsa masa ba yasanyashi nufar kitchen don jin gamshin girkin da ya gauraye gidan hakan ya tabbatar masa suna kitchen.

Malika a jikinta taji tamkar ana kallonta hakan yasata juyo chan bakin kofar kitchen ta hangoshi ya harde hannayensa gami da zuba mata ido fakar iron Amatullah tayi  ta kashe masa ido😉 gami da dakin murmushi.

Lumshe ido yayi ya yafitota alamar tazo gareshi gami da bude hannayenshi Amatullah ta kuma kalla ta gefen ido ganin bata kallonta hankalinta nakan yankan fruit yasa ta juya a hankali ta nufeshi tana daga kafa dakyar tana kaiwa wajensa ta shige ya maida hannayenshi ya rufe ya rungumeta sosai sannan ya dauketa  a hankali ya nufi parlour yana juyi da ita kamar ya samu ' yar tsana tariya ta ringa saki sannan ya dureta yace" kai " yar kutumar uncle kullum kara nauyi kike da kyau.

Kiss ta sakar masa suka zube a parlour ganin ya fara lalubarta yasa ta kama hannun daya yake kokarin turawa cikin breast dinta tace" uncle nason kanason jin dumin babies dinka " kuma nima nayi missing dinka ina mutukar daukin yin hakan amma mu haura sama don kar Amatullah ta fito.

Bakinta ya zubawa ido tunda ta fara magana yanda yake motsawa cike da shagwaba yasa hannu ya zagaye mata shi gami da cewa" cikin kwaikwayer muryarta af kin ga kuwa na manta kinson inkina kusa dani mantawa nake da komai.

Bakinta ta turo gami da kamashi ta mike a hankali " shima mikewa yayi tsaf ya dauketa tamkar ya dauki baby yai upstart da ita yace " nason lips din nan kaikayi yake muje na Sosa miki shi.

Dariya tayi kawai batace komaiba saida suka shiga bedroom ya direta kan bed yana shirin hawa ta mike ta fada toilet baice da ita komai ba don yasan metake nufi bata jumaba ta fito hannunta rike da towel ta mika masa tace" uncle maza cike muje nayi maka wanka tukun .

Karba yayi tare da hadawa da hannunta ya kashe mata ido " yace kai Malika ta namatsu naji duminki anyako zan iya wankan nan.

Matsawa tayi kusa dashi ta fara tayashi cirewa " haba dai uncle dina ai dakaina zan maka kuma yau kam sai ka gaji da jin dumina kasan girman cikin nan bai hanani kula da mijina ta karasa maganar tana Nuna katon cikinta.

Sarai Amatullah tana ganin abinda ya faru ita dariyama suka bata tana kammalawa ta fito parlour bata gansuba  ta jera a dining tayi bedroom dinta don watsa ruwa.


*Ana tare 🤝🏼*


*Kuyimin afuwa mura nake mai zafi dakyar nasamu nai typing*
[14/04 10:25 am] Washa: *📝💋🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*

   *TATTALI*

*🌰🌰🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*


*Story  Written*

           *By*

*Ummu Sulaimu*


*Real Salma Farouq*

*Kuyimin Afuwa rashin jina kwana 2 mura ce ta rikeni haryau ban dawo normal ba amma insha allah ana tare*👏🏽



*Page 55  To  56*




Bayan futo ta shirya shi dakyar yabari kuka fara dinner kafin a fara duty aiko taran ranar ba wanda ya saurarawa daya tamkar mayinwacin zakuna haka suka kasance ko dauyin cikinta bataji aka suka ringa kashe arna har saida suka karar dasu.

Malika yanxun ta shiga watan haihuwa cikin ta bakaramin girma yayiba yanxun ko tafiya dakyar takeyi shikuwa " uncle dinta ba karamar soyayya yake nuna mataba haka itama duk da cikin dake jikinta tana kokarin faranta masa.

Jinmai ta chanja halayyarta sosai saboda taga da gaske intayi wasa zai iya sakinta don taga duk ya chanza mata ba alamar wasa a lamarinsa don haka tafara kwatanta abinda yake nuna mata hakan ba karamin dadi ya sanya Alhj Auwal ba kuma kullum cikin godewa allah yake da wannan baiwa daya wadatashi da ita.

Uncle ne zaune a parlour Malika na kwance a cinyarshi tun tuni yake lura da ita insuna magana kanta bashi amsa ta tacije lips sannan take iya magana inya tambayeta meke damunta saitace ba komai yace " ko suje asibiti ko haihuwace tace " ita ba abinda ke damunta babynne ke juyawa kuma daman yana mata hakan tun tuni don hakan yasa ya kyaleta amma badan yasoba.

Yinin ranar haka tayishi cikin dauriya don batason tayarwa da uncle hankali amma ita tason ciwon Marar da takeji hakan yasa ta yanke shawarar kota kira Nanne ta gayamata ko akwai shawarar da zata bata wata zuciyar kuma ta haneta don kar uncle yace koya gaza ta kasa sanar dashi saida ta fada a gida.

Tana nan kwance har wajen magrib lokacin uncle yaje masallaci Amatullah kuma ta dawo daga Islamiyya ta shiga ciki cire uniform Sam ta kasa mikewa hakan yasata jiran uncle inya dawo ya dagata ta samu tayi sallah ai lokaci guda taji wani irin ruwa yana zubo mata ga wani ciwo da yayinkuro mata yafi na da haryasata kasa daure subhanilillah tace' gami da gimtse fuska gami da kada hannu lokaci guda.

Amatullah ce ta fito yayin da ta kammala cire uniform don tana fashin sallah kuma taga yanayin Anty nata da alamu  kawai daurewa take don taga yau duk ta chanja tayi cika ta ban mamaki gashi Sam yau ba walwalar da tasaba gani tattare da ita.

Kasan carpet ta hangota tana ta murkususu hannunta bisa mararta tana ambaton allah da gudu ta karasa cikin ware karfinta ta dagota ta jinginata da kuje tana Anty lfy ko ciwonne ko kuma haihuwarce bata iya cewa komaiba sai daga mata kai da ta shiga yi a hanxarce ta kwantar da ita tace"bari nakira uncle a waya ta nufi phone dinta dake kan table.

Dai- dai lokacin da yafi to a massalacin yaji wayarsa na ring yana duba screen yaga sunan da yabayyana kan screen din "Iyalina Malika" hankalinsa ya kara tashi tunbama dayaji muryar Amatullah ba cikin rashin samun nutsuwar daidaita murya tace' Uncle kadawo goda mu tafi asibiti Anty Amatullah ba lfy.

Tatse wayar yayi ba shiri ya nufi gida tun a get ya fara rafkawa driver kira yasa ya saita hanci motar hanyar get tare dayo baya dai-dai part din Malika kana ya shiga ya tadda su a parlour don Malika tuni ta fara galabaita yana shiga baiyi wata-wata ba ya daga chak ko nauyinta baijiba yayi hanyar waje da ita bai direta ko inaba sai cikin motar karaf a idon Jinmai dai lokacin da take gyara labulen window sama tab badai Matar Alhj Ciki gareta ba kuma naga kamar ya tsufa haihuwa zata lalle Alhj yaci amanata da baitaba gayanba dama zai haihu a duniya kenan hakan na nufin nice bana haihuwa lalle nice abin tausayi ba Alhj ba hawayene ya shiga kwaranyo mata bako kakkautawa lalle nayi nadamar abinda naringa aikatawa Alhj amma yana jurewa bai yi tunanin Sakina ba tunda wuri nagode allah da yabani miji kamar Alhj ya ganar dani gasky tun ban makaraba.

Ganin wata Amatullah ne ya katse mata tunani da tafito sanye da mayafi a gigice ta mara musu baya ta shiga gaban motar driver yabata huta suka wuce ido ta waro😳 cikin mamaki shin Alhj waya aura badai Malika 'yar gidan Amininsa Mlm Hamza ba yauko sainaga kwakwaf kowace matar Alhj da kokadon yaki bari mu taba haduwa tana idda magana ta dau gyalanta ta nufi harabar gidon bata iya motaba hakan yasa takira lawali daya driver gidan tace" yakaita Asibitin Alhj don tason bazai huce nan suka nufaba.

Suna karasawa already Norse suna dakon zuwansu don Alhj Auwal ya sanar dasu aiko suna zuwa Norse suka kamata suka shigar da ita dakin labour nan da nan Doctor Mus'ab ya dukufa a kanta bata jimaba kuwa ta sun bulo baby boy ganin tana wani yun kurinne ya sanya shi kara dukufa kanta ta kara sunbulo wani baby boy din nan take ta kara wani yunkurin saiga baby girl ta fado kai masha allah Doctor mus'ab ya furta tunda tun a scanning din dayamata tunda tazo last awo yagani yadaki fadane kawai.

Sannu Norse din suka ringa jerawa Malika gami da dukufa wajen gyarata ita da yaran ita ko malika tana samu ta haihu wani irin bacci ta ringa ji gashi sakayot take jinta ba wani nauyi tattare da ita hannu ta daga tana godewa allah da yamata wannan baiwa kuma ya saureta lfy yabata ikon farantawa uncle dinta' yaya uku lokaci daya banda allah wazai mana wannan yaran tabi da kallo a wani don gado anjerosu ana gyarasu murmushi tayi ta lunshe ido 😉 yanxu ya uncle zaiji wannan abun farin ciki.

Norse ta tayata gyarawa sannan aka nufi dakin hutu da ita ta cikin kofar dakin data haihu batare da sunfita harabar  asibitin ba sonnan doctor yasa mata karin ruwa nan-da nan kuwa bacci yai awon gaba da ita.

Sai da Doctor ya tabbatar komai yai normal sannan ya fito don yaiwa Alhj Babban Albishir  inda ya tadda Hjy Jinmai da Alhj sunata tafka rikici don mai zata biyoshi batare da izininsa ba ita kuma tai tsilli -tsilli alamar rashin gaskiya tarasa tacewa duk bakin tsiwar nan ya mutu sai yanxu tai nadamar zuwa don inta girgide aurenta bamai aurenta bata haihuwa hawayene ya hau zubo mata takasa taresu Amatullah nagefe tana kallon ikon allah yanda tason jinmai da masifa amma lokaci daya tai sanyi gaskiya wannan abin mamakine Doctor Mus'ab ne katse musu tunani da cewa " Banda abinda Alhj ita datazo tayaka murna ina zancan fada abinda dade kana jira Allah ya mallaka maka "ya" ya uku Ringis lokaci daya rana daya hakurinka yayi riba.

Kusan suman tsaye yayi yai hanyar dakin cikin hanzari yana Doctor da gaske kake ko da wasa saurin shan gabansa Doctor Mus'ab yayi yace " kasan banmaka wasa bare wannan babban lamari amma kayi hakuri da shiga yanxu ana shirya yaran Madam kuma na dakin hutu bamason Ashiga yanxu.

Allahamdulillah!!! Ya shiga jerawa gami da daga hannu yana kara godewa allah " Doctor Amma iyalina tana lfy ko?


Ka kwantar da hankalinka da babies dinka da Madan duk suna cikin koshin lfy "
Toh Masha allah ya kara godewa allah " Doctor dakai da Norse din da suka karbi haihuwar na kara muku Albashin wannan watan godiya doctor "Mus'ab ya zube yanayi duk da yason ba yau yasaba da kyautar Alhj Auwal ba.

Amatullah saboda farin ciki batason sanda ta zaro waya ta fara kiran baffa da Mama Hafsa ba .

Ita ko Jinmai da tunda Doctor ya fara magana tai mutuwar tsaye 'yanke jiki tayi ta fadi tuni hankalin yayi kanta.

*Muna tarefa karku manta*🤝🏼😄😜😉
[14/04 10:25 am] Washa: *📝💋🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*

   *TATTALI*

*🌰🌰🌰🌰🌰*
*🍠🍠🍠🍠🍠*


*Story  Written*

           *By*

*Ummu Sulaimu*


*Real Salma Farouq*



*Page  last*



Dakyar doctor mus'ab ya samu ta farfado daga dogon suman da tayi " hawaye ta rinka zubarwa cike da ladama tana duban wa'yanda ke wajen idonta tasauke karaf kan Alhj Auwal ganin shi kadai ne zaune a dakin dauke da yara biyu hannunta cikin hanzari tayi saurin dorowa daga gadon zuwa kujerar da Alhj ke zaune sai sannan ya kula ta farka don hankalinsa nakan yaransa da ya zubawa ido wanda suke matukar kama ji yake kamar ya hadiyesu don so.

Kin farka sannu kawai yace da ita ya mike gami da rungume yaran duka a kafadunsa yana kokarin rabawa ta gefenta zai huce cikin sauri tayi saurin shan gabansa gami da zubewa kasa ta kama kafafunsa cikin karuwar zubar hawayen binta yai da kallo cikin mamakin abinda bata tabai masaba.

Kanya idda mamakinsa ya tsinkayi muryarta cikin kuka tana cewa" Alhj bantaba jin nadamar abubuwan da nake aikata makaba sai yau kamin uziri nayi nadamar da bazan sake aikatawa ba zanyi biyayya ga duk abinda yace kuma kakeso ina kwadayin samun aljannah kar kashinka duk abinda banaima nayi alkawarin koyarsu mutukar ka nusar dani ta karasa maganar cike da karyewar murya kanta sunkuye.

Jikin Alhj Auwal ne yai sanyi don hakika yaga nadama bayyane a tare da ita baitaba samun taushin murya daga garetaba sai yau ' da hannu yai mata alamar ta tashi .

Tashi tayi ta zauna gefen doguwar kujerar dake  aje a room din ta sadda kanta tana jira taji cewarsa " zama yayi shima gefenta tare da gyaran murya yace" toh Allahamdulillah nagode allah dayaimin baiwa kala-kala tabbas yau ba wanda yakaini farin ciki Jinmai na karbi tubanki na yafe miki dama bantaba rikekiba allah ya yafe mana muma fatana dai ki chanja halinki kirikemin mata amana muddin kika zalinceta to lalle zaki ga bacin raina.

Nagode Alhj da yardar allah bazaka sameni da kuskure makaba daga yau hannunta tasa ta karbi daya daga cikin baby dake hannunsa ta kare masa kallo ta kalli na hannunsa ma tace " Alhj ai duk kamarka sukayo.

Dariya yayi yace" nafiku karfin jinine " amma naji kamar ance uku ne ina dayan? cewar Jinmai.

Murnushi yayi yace " dayar macece na gun mamanta wadannan kuma duk mazane mace ke kama da mamanta " kai masha allah Alhj yaran duk manya ta fada batare da nuna damuwar maganarsaba.

Mikewa yace " toh nizan je wajen malika tunda kin farka " rufa masa baya tayi gami da cewa" nima zan bika don baka barni a bayaba bai cemata komaiba sai murmusawa da yayi suka huce.

Malika ce zaune duk tare da su Nanne da Mama Hafsah sai Baffa da baby a hannunsa ya zuba mata ido yana me Jin dadi sai su Aisha da sukasa Malika Tsakiya da Amatullah suna tsokanarta.

Alhj Auwal ne ya shigo jinmai tamaro masa baya suka shigo baiji kunyar kowaba ko ya huce hurin Malika kai tsaye su Amatullah naganin haka suka dudduro daga gadon suka bashi huri " Mama Hafsah ce ta tuntsire da dariya tace " to abamu yaranmu babban yaya ta karasa maganar da takowa kusa dashi ta karbi babyn.

Jinmai Malika ta zubawa ido gabanta na muguwar faduwa don tunda taga Amatullah ta fara zargin ko Malika yake Aure boye damuwarta tayi ta gaishe da kowa ta zauna kowa yana mamakin sauyawarta ya amsa.

Itako Malika data ga shigowarsu bata ko damuba don sosai ta gane Jinmaice matarsa yini sukai suna hira cike da farin ciki ita ko jinmai na rabe a gefe tana kallonsu bini-bini ta dau babies don sosai taji son yaran har zuwa lokacin da aka sallamesu a bangaren Malika suka zube har jinmai sai dare ta huce bangarenta tabar kowa da mamakin sauyawarta.

Mama Hafsah tayi tayi yayan nata ya bari tahuce da Malika gidanta tayi wanka a chan yaki saima fada daya fadata dashi " shiba karamin yaroba za'a tafarmasa da mata saiya ringa rara gefe to bazai yihuba sai dai in ita xata dawo gidan tayi mata inko ba hakaba abar masa mata shi zai iya kula da ita.

Dariya Mama Hafsah tayi tace " abarma ita haihuwar farin kabarta ta rube kaji dadin auro wata gobe ganin ya hade girar sama da kasa ba wasa yasata zama taiwa Daddy su Aisha waya ta sanar masa yace " ba damuwa ta zauna Akula da " yaransu da kyau don haka tace " su Aisha su dakko mata abinda zata bukata.

Daran ranar sam Uncle yaki tafiya dakinshi shi adole bazai iya kwana ba matarsa da yaransa ba ita dai mama Hafsah da abin yafi karfinta sai zuba musu ido tayi tana ganin yanda Yayan nata ke ririta Malika da bibies ko kunyarta bayaji haka suka kwana da daya ya fara kuka saiya tasheta ya mika mata tabashi yasha tuni abun harya fara damun Malika don sun hanata bacci.

Haka yakasance in Uncle baya bangarenta tare da Mama Hafsah suke kwana tana kula dasu tayi tayi Uncle yaringa hakura da kwana dakinta yaki don haka taja kunne Malika kan takula dakanta jego take.

Sosai Malika ke samun kulawa ta ko ina don jinmai ta chanja sosai nan take yini dauke da yaran sai sunyi kuka take mikawa Malika sosai ta fara ba malika tausayi yanda ta chanja sosai kamar ba itaba don haka tana rayawa a ranta itama allah yabata don bata huce haihuwarba.

Ranar suna kuwa ba karamin taro aka hadaba yara sunci sunan Mahaifin Alhj Auwal da Mahaifiyarsa da Mahaifin Mlm Hamza wato Abubakar Hassan 'Hussain kuma Tijjani macen kuma Maryam ake cemata Nana sosai Malika tasamu kyaututtuka da kaya na alfarma daga wajen dangi da abokan mijinta taga gaya kala-kala harkuka abin yabata don taga *Ribar Biyayya littafin Sawwama kenan*bata taba zatan biyayya zataimata ranar hakaba.

Mama Hafsah ta dage wajen gyara Malika ta ko wanne fanni sosai ta sauya tai bulbul breast din nan ya kara cikowa tamkar name shayarwa ba" shiko Uncle sai rawar kafa yake mata tausayin mijinta yasa takan debe masa kewa ta fanni yan wassanni duk da irin yanda Mama Hafsah ta kwabeta ta kuma sa ido kanta amma kunsan tsakanin mata da miji.

Tanayin Arba'inko Mama Hafsah ta tattara ta tafi kasancewar har yanxu Amatullah na nan yasa Malika bata damuba kuma yaran bangaren jinmai ke yini sai dai duk wanda ya bukaci nono tasa akawoshi.

Ganin dagaske ta chanja ga kuma yanda takeson yaransa yasashi nuna mata jin dadinsa tare da faran tamata itama amma har yanxun bayajin ta kama kafar son da yakewa Malika " duk da ita ma jinman na kokarin kwatanta kulawa dashi amma Malika tada bance don ta hada ko wanne bangare.

Daran ranar kuwa kwana sukai suna faran tawa juna na yaushe gamo kamar sa cinye junansu.

Bayan wata 7 tuni yara sunyi wayo don ba inda basa zuwa da kafafunsu kai kace sun shekara saboda  girmansu soyayya Malika ke zubawa da Uncle dinta don yaranta basa hanata bawa mijinta lokacinsa da taga Alamunsa to tuni tagane manufarsa zatai kokarin bada kai suna shiri sosai da jinmai don haka takan bata girmanta.

Bayan shekara 20 Alhj Auwal ne yafito da iyalansa zasu shopping Malika ke gaban mota taci ado cikin dakakken Swiss less tayi masifar kyau fuskarnan tadau kwaliya bainu bakya tsufa kenan Alhj Auwal farin tsowo mai cike da kamala sam shekarunsa basu bayyanar da tsufansa ba shima ma ya hade cikin wata hadaddiyar shadda wadda tasha aiki sai kyalli take baya kuwa Jinmaice ta hade cikin wata hadaddiyar atampha sai gefenta Auwal ne da akece mishi Arfat da Hamza da ake kiranshi da Khalipha    .


Hassan da Hussain da Nana sune a seat din karshe kasancewar motar jeep ce mai 3 seats "yan kimanin shekaru 21 suma sun hade cikin kaya iri daya Nana kuma tasa doguwar After dress kamarsu daya da Malika saidai ita Nana farace tas don haka shigar taimata kyau tamkar shuwa Arab.

Hussain ne ke tsokanar Hjy Jinmai yace " Dady gsky Mama ta tsufa Sam bata kwalliya kamar Momy Arfat ne yakarbe yace" kai yaya toh mama ta tsufa wacce kwaliya zatai Khalipha ne ya karbe " kai kaji Arfat amma Momy takeyi Hjy Jinmaice ta karbe kai kujimin yara bakwa ganin tsufan Dadynku saini Hussain ka kiyayen Alhj Auwal ne yakarbe yace" yoni kuma maye nasakoni ai gaskiya suka fada sunason arikaiwa Dadynsu gayu Dariya su arfat sukai sukace " Eh wlhy Dady.

Toh yanxu da tsufana banriki ban riki charbiba kwaliyar mexanyi na barwa momynku dai ita kekan ganiyar kuruciyarta yanxu Nana da Hassan kawai dariya suke don dams Hussain yafi Hassan surutu shi miskiline wani sa'in.

Malika ce ta taresu dacewa Hussain zakuci kaniyarku bazakubar mama ta hutaba kun isheta da zolaya ko ? Gaba dayansu sukasa dariya dai dai lokacin da danja ta tsayar dasu wata Gurguwar Almajirace tazo saitin Malika tana Hajiya a taimakawa Almajira saboda Allah da Annabi " Malika ta zuge glass ta bude Jakarta ta dakko 1000 ta mika mata Aikuwa Almajirar ta dago tana zuba godiya Hjy Allah yashi Albarka ya raya zuri'a Ai ko idonta yai karaf dana Alhj Auwal cikin daga murya tace" Alhj Auwal!!

Alhj Auwal cikin rashin ganeta ya zuba mata ido yanason ya gano inda yason kamar Amma yakasa cikin wata murya tace" Talatu fa Talatu icen kabari 😳 Talatu kece kika dawo haka Lalle allah da iko yake kai duniya shiyasa akeson ka shuka Alkhairi " Jinmai najin tace" Talatuce ta fara kwala ido lekawa ta shiga yi tana kallon yanda kudurar Allah ta maida Talatu ta koma kamar ba itaba duk ta chanja kama  ba kafa halitta duk ta chanja.


Malika ko Sakin baki tayi tana kallon ikon allah haka su Nana.

Alhj Don allah kaya femin kaimin afuwa don nasan hakinka bibiyata harya kaini haka tare da mugun halina donjace tabasu hannu don haka yace" nayafemiki duk abinda kikaimin Allah ya yafe mana baki daya ngd Alhj allah ya ratamaka zuri'a.

Harsun fara tafiya tace" Hjy Jinmai kema kiyafemin mugun nufin danaimiki akaina ya kare nayafe miki Talatu don duk Kansu kuka suke Malika kan tausayi abin yabata.

Haka rayuwa taci gaba da kasancewa cikin jin dadi da annushuwa da Tattali. Amatullah ma tayi Aure ta auri dan gidan Mama Hafsah yaranta 2.


*Allamdulillah  Allah ya bani ikon kammala Novel dina Tattali sai mun hadu a sabon novel dina*

Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU(YAYA HAYAT)
(ADMIN OF ADMINS)
        (admin
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣


Download Tattali Littafi Na Daya Complete