Compiled By Umar Dalha Funtua.
Copied By Shooly
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*_YAA SHEK_*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌈 *kainuwa writers asso*🤝🏻
*_BY : U.K.Y for real_*
*_Dedicated to Mmn khaery_*
```Assalamu Alaikum yan uwa musulmi wannan littafin nawa nayishine ba Don wata ko waniba ko Don cin zarafin wani ba aa kawai sai Don nishadi ,fadakarwa da kuma wa'azin tarwa ina fatan yadda na fara lafiya na gama lafiya```
1⃣to5⃣
Tashin kira'ar Yaa shek ne ke tashi tun kafin ka karyo kwanar islamiyar mai suna Sahsib kasancewar Allah y hore mai murya gaza'ki ga balaga, kowanna harafi yana fitarwa bisa ka ida
d'alibai ne a zaune cikin wani aji, matasa ne maza d mata jikin su sanye da uniform maroon color suna zazzaune kowa d al'quran a hannun sa sun nutsu suna sauraran karatun
shikuwa malamin nasu wato Yaa shek yana kan wani benci yana ta rero karatun cikin kwanciyar hankali da nutsuwa idon shi alumshe saboda shauki, da ka yake karatun kasan cewar shi hafizin al qur'ani,
sanye yake da wani hadaddan yadi milk color yasha guga, da wata hula brawn,kasan cewar aykin dake jikin kayan ma brown ne, kannan yasha gyara sumar nan baka kirin tayi luf luf da ita takalmin ma brown ne yasha mai sai kyalli yake wandon nan a d'age kai daka gani kasan sunna ta ratsashi ga wani gemu mai ban sha'awa yazauna das dashi sai 'kamshi yake kanagani kasan cikakken mai tsaftane,
Yana kaiwa karshe wata aya yace sadakallahul aziim kafin ya 'Dan nisa yadago kyawawan manyan idanun shi yana kallon yan ajin d'aya bayan d'aya yai gyaran murya yace lokacin fitasalla yayi karfe hud'u da minti biyar duk Wanda bai shigoba to kuwa bazai shigoba yana kaiwa nan ya mike yafita
Ayko yana fita mazan da matan suka hau shewa suna cewa yaaaa sheeek d'aya daka cikin yan matan ce tai magana tana cewa kunga kutashi muyi sauri mu dawo Don ni wlhy dana rasa lecture din yaa shek gara nai zazzabin wuni Don nasan idan na rasa dolene sai nayi
Caraf wata tace ayke zazzabi ma kikace da sauki wata tace nidai wlhy idan namakara zama zanyi naita kuka har sai yace nashigo, ayko kinsan yaa shek ba cewa zai yi kishigoba Don haka kunga tafiya ta ayko gaba daya yan ajin suka rufa mata baya,
suna zuwa wajen sallah wasu yan mata biyar sukawo Kansu d'aya daga cikin yan matan nan tace wayyo kunji dadin Ku yau yaa shek a ajin Ku yake wata takuma cewa kai kugayama na yau wani kalar wanka yayi d'aya tasake cewa nima abinda nakeson ji kenan d'aya daga cikin wayanda yaa shek yafito daga ajinsu tace wai saurin mekuke? nagadai zaku ganshi sai kujira yafito daga office naga kuma Idan a ajin Ku yake bakwa gaya mana Don haka kujira suna cikin haka kuwa saiga yaa shek yafito daga office,
yana takawa cike da kasaita d gayu yana goge fiskandhi da wani Brown hankacif da alama alwala yayi ayko suka bishi da ido
Afilin makarantar d'aluban sukeyin sallah Don haka tako ina dalubai ne suna jira atayar da sallah
Yaa shek matashi ne mai shekaru ashirin da bakwai 'Dan gayu ga tsafta uwa uba ilimin addini da na boko masanin hadisai da littafan addinin islama ya gama degree dinshi a usman dan fodiyo university sokoto ya karanci 'bankaran hadisai da zamantakewar aura tayya hakan ne yasa hukumar makarantar suka bukaci yadinga yima d'aluban da zasuyi sauka lecture duba da yadda aure yake mutuwa da wuri a wannan zamani Don haka d'aluban keson ya shiga ajinsu saboda yadda Yaa shek yake warware musu zare da abawa ga daukar wanka,
wasu daga cikin daluban sonshi suke wasu kuma burgesu yake ajin yan sauka guda biyu ne Don haka yau idan yashiga daya gobe sai ya shiga daya cikakken sunan sa kuwa Abdallah Gaddafi a makaranta ne d'alubai ke ce mai Yaa shek batun aykin gwamnati kuwa yana nema saidai har yanzu shiru,
Sauri sauri suke saboda su koma bayan kowa ya hallara saiga Yaa shek yashiko yana shikowa duk suka nutsu sabada sun san bayason hayaniya kuma yana iya korar mutun
Bayan yadai daita zaman shi ne a kan bench din ne yace kundai San dokokina ko?kuma kunsan hukuncin Wanda yasaba min Don haka ba bukatar na mai mai ta suka hada baki wazen fadi na'am yaa shek
ya nisa ya cigaba da bayani daga inda ya tsaya jiya.
Baki iya hiraba baki iya kwalliya ba baki iya shagwa'ba ba baki iya komai ba kuma kina korafi wai lado baya dawowa gida da wuri to taya zai dawo d wuri bayan in ya dawo d'in ma yasan kayan haushi zai gani,
kuna kallo a tb an nuno wani dan wasan kince wai ke wannan gayan yana burgeki duk a gaban lado yo ba lado ba ko ni ne sai na shanbe ki ina mijinki kice wani yana burgeki agabana ta yaya kuke tunanin aure bazai mutuba?
duk yana maganane yana kallon gurin d 'yan matan ke zaune Don dasu yake, kafin ya dawo da kallonsa gurin mazan yana mai cewa
"kai kuma lado baka iya siyan brush ba baka iya shiyan acuci maza ba baka iya siyan kayan kwalliyaba inzaka shigo gida kazo rannan abace, kana tsamin daud'a kashige gansan gansan ba fara'a,tayi tayi da kai kayi wanka kace kai baza kaiba sannan kuma kazo kana mata Yar murya idan dare ya tsala"
ayko duk d'aluban dariya suka sa kasa kasa Don kar yajisu,
haka tsarinsa yake yayin lecture idan zai bada misali akan namiji sai yace lado idan mace ce sai yace kande ,
shikuwa ko ajikin sa da irin wannan Jan hankali da nasihohi lokacin tashi yayi yayi musu addu'a ya fita sannan d'aluban kowa ya watse,
saida yashiga office y dauki littattafan sa sannan ya kama hanya yayi gida.
[21/04, 9:59 a.m.] Shooly: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*_YAA SHEK!!_*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*BY:U.K.Y. for real*😘
🌈 *kainuwa writers asso*🤝🏻
*_dedicated TO mmn khaery_*🤝🏻
5⃣to1⃣0⃣
Z,aune suke a tsakar gidan nasu, ummee da abdulmalik da abdul majid suna kan tabarma,
Shi kuwa yaa shek yana gefen su akan wata katuwar sallaya, waya ce a hannun shi yanajin wa'azin Dr Zakir Naik,
Ummee ce ta kalleshi tace Abdallah wai baza kaci abincin bane?
Nace a kawo ma abinci kayi shiru,
ummee nah zanci mana,
ay nazata baza kaci bane da naji kayi shiru, abdulmalik jeka ka dauko mai abincin shi ya nanan a flas sai ka dauko cokali d flet,
Kawo masa abincin yai gaban sa ya ajiye ya koma ya zauna,
dago kai yayi ya kalli k'annan nasa wato su abdulmajid,sannan yace "wai kuwa ma kunyi hadda ne kukazo kuka zauna kuna wa muta ne surutu?"
Nidai nayi inji Abdulmalik, shi kuwa abdulmajid cewa yayi ni saida asuba zanyi yaya Abdallah wlhy idan nayi yanzu ba zai zauna ba,
umme ce tace bazai zaunaba?! dama bakaso yazauna ba ne. sai asuban tayi Ay ta tashinka kaki tashi makaryaci, wai saida asuba kamar da gaske,
Shidai Abdul majid bai sake cewa komai ba don bayaso a ja zancen da yawa ga ya Abdallah agurin, yasan Zane mai jiki zaiyi don ya Dade da fuskantar ya abdallah 'kyaleshi kawai yakeyi amma yasan sarai ba kararun yakeba.
Acikin su ukun Abdul majid ne yake da wasa ba shida maida kai a karatu, amma alamu sun nuna Abdul malik zai biyo hali irin na yayan nashi wato Yaa shek.
Shima Abdallah shiruyayi da kudurin zai gyarawa yaron nan zama a zuciyar shi,
Suna zau nan ne kowa yayi shiru suka jiyo kuka a ma'ko tansu, da suke Katanga d'aya da su, wato gidan kanin babansu baffa usman mai rasuwa
ihu take tana kiran yayyo ummee nah wayyo yaya Abdallah nah kuzo kutai makeni nidai wlhy bazan ci ba,
Ummee ce ta ce ikon Allah waye kuma yake dukan min yarinya a cikin daran nan?
Abdul majid ne yana dariya. yace wlhy ba wani duka in kin bibiya ma'kiyin ta akace taci wato tuwo shine take wannan ihun
kamar ana yankata, sai kace bakusan halin *Jidda* ntaku ba,
Wlhy kuwa inji Abdul malik yana 'kyal,kyala dariya shima
To ay sai a 'kyalemin yarinya ko a dafa mata indomie din nata data keso ko? Yariyar nan da gaske take batason tuwon nan tunda idan tacima sai tayi aman sa don haka sai a kyale ta, kai Abdul malik jeka ka gani mene ne idan tuwan ne baza taci ba ka kawo min ita ga abincin yayan kunan tunda bai ciba sai a d'iba mata,
Yaa shek da tunda yajiyo ihun Jidda ya kasa kunne yanaso ya gane me take cewa don yasan dalilin kukan nata don in akan cin tuwo ne bazai sa baki ba ace yarin ya wai baza taci tuwo ba sai kace ba mace ba ay halin rayuwa ake gudu idan babu halin a dafa mata abinda ranta yakeso to ayi yaya kenan?
amma duk da haka bazai iya jure jin kukan nata ba saboda bai son kuka balle ma kuma kukan Jidda Yar rigima,
Kai abdulmalik zo kazauna bari na dubo ummee, yawwa Abdallah zeka kaji.
Yana fita ya fad'a gidan yayi sallama sai da aka amsa akai mai izini sannan ya shiga, (abunka da masu koyi da koyar war annabi Muhammad wato sunnah)
Kafin ya gama shigowa Jidda tayi maza tayi gunsa tana shashshe'kar kuka tana ajiyar zuciya kamar wadda akaiwa dukan kawo wu'ka,
A'a baba na Kaine kunjiyo kukan wannan ja'irar ko?
Samu guri kazauna tana nunamai tabarma, zama yayi sannan ya gaishe ta,
Kaga baba nah wlhy ko yatsa ban d'ora a kantaba kawai tuwo na bata nace ta ci shine take wannan ihun tafiso idan na dafa tuwan na dinga bi makota ina asanmin abincin na bawa Jidda ko kuma in nemo mata wani abun, duk da ita yarinya ce amma ay kullum girma take kuma koba dad'e ko ba jima. gidan wani zata.
Hakane mamy kiyi hakuri sai a hankali zata ci ne, yadaga kai ya kalli Jidda da ta make kafad'a ta cuno baki Dan bakin nan mitsil dashi alamun ba
ranar da zata ci tuwan ,
yace ke, to sami guri kizau na, ayko ta bare mai baki zata Dora a inda ta tsaya,
Mamy tace baba nah baci za tai ba kyaleta kawai kar ta Tara mana jama'a , haka take cemai baban ta saboda su nan baban ta abdullahi.
To shikenan mamy bari naje dama ummee ce ta ce azo aduba ko lfa,
yamike zai tafi,
ayko Jidda tace batasan zancen ba ita sai ta bishi don idan yatafi mamy Zane ta za tai,
Itadai mamy da kallo tabi ta don halin Jidda sai addu'a.
Harta rigashi kaiwa zaure tana gaba yana ba ya yaiwa mamy sallama ya fice.
Ta riga shi shiga gidan don haka ya hango ta akan cinyar ummee tana ta zuba ta'barar ta dama halin Jidda ne,
Ummee nah nidai agidan nan zan kwana yau mamy tace saita Zane ni saboda banci tuwo ba,
kai jiddo banda sharrifa inji Abdumajid,
Ayko tahau shure shure ummee nah kinji wannan yaya abdulmajid din yana cemin jiddo ko? Ta karashe maganar tana nuna Abdulmajid da yatsa cike da shagwa'ba da ta'bara,
Abdulmajid banason tsokana wlhy zan sa'ba maka akan tsokanar yata da kake yi,
To nima sai na rama wool bai iya hadda ba tana nai gwalo ,
Ayko takashe bakin abdulmajid yai shiru an ta'bo maganar hadda,
Abdallah bai sa musu bakiba donshi ta'baran jiddan ma mamaki yake bashi , yafara cin abincin shi da tun dazu da aka ajiye mai,
tsilum saiga Jidda agabanshi , yaya Abdallah nah abinci zakaci? Nima zanci, amma nidai a baki zaka bani takarasa maganan kice sa shagwa'ba
Kallon ta kawai ya tsaya yanayi yacigaba da cin abincin sa
Ummee kinga yace wai bazai bani ba
Kafin ummee tai magana ya zuba mata wani razanan nan kallo mai ma'anar ki shiga taitainki fa,
Ayko tsiiit tayi tana kallon sa kuri da ido, candai dataga ba bata zaiyi ba tace don Allah na ci?
"Jeki wanko hannun ki "
Ba musu raje ta wanko hannun ta tadawo
Yabita da kallo azuciyar shi yana tunanin kai yarinta kenan wai mutun yanajin yinwa amma wai yace bazaici tuwoba wai sai abinda ya taza'ba, ummee ce ta katshe mai tunani tana tambayar shi Abdallah kunyi waya da abii kuwa?
Eh ummee munyi ay goben zai dawo ko ko yasake shawara ne?
A'a goben zai dawo dama natambaye Kane ko bai gaya maba,
"Ok ya gayamin ummee Allah y dawo da shi lfa"
"Dukansu suka amsa da amin"
Itako zuwa tai ta zauna jikinta har rawa yake tasa hannu ta fara ci,
Saida suka cinye na fleet dinne yake tambayarta ko ta koshi , tace, a'a yakara mata shikuma ya tashi yaiwa ummee sai da safe ummee tace Allah ya tashe mu lfa.
Yanufi dakinshi dake zaure ,
Ikon Allah kai bakace dakin matashin saurayi bane kamar haka ba ,
Dakin bawani babba bane amma tako ina carpet ne ashinfide da 'Yar durowa ajikin bango mai biyu, sai d'an mirror da turarurruka kala kala amma dai bawasu masu tsada ba , sai katifa dai dai kwanciyar mutun biyu ya lailaye ta da bed shit da wata anger ta rataye kaya, d'akin fes fes dashi sai 'kamshi yake kamar dakin budurwa budurwar ma mai tsafta,lol
Kayansa ya rage ya sa jallabiya sannan ya kuma nufar cikin gida don watsa ruwa da d'auro alwala don haka tsarinsa yake baya konciya sai da alwala ,
koda yashiga har su abdulmalik sun shiga dakinsu ummee ma tadauki Yar rigimarta sunshige, don anan ta bingire bayan tagama tsokanar abdulmajid tai bacci,
Bayan ya gama ne yakoma d'akinshi ya cire jallabitar ya fesa body spree yasa wayanshi a chage yai addu'a yakwanta hadida addu'ar Allah y sa kar yayi mafar kin nasa na jaraba,
shi yana mamakin wannan Abu ace rana d'aid'ai ne ba zaiyi mafarkin yana Tarawa da mace ba shidai yasan bawai yasa son mata aransa bane kuma yana azumi litinin da alhamis kuma yana kokarin kauda idon sa ga duk abinda zai sashi jin shaawa don kare addimin sa da imanin sa don gudun sabawa mahaliccin sa
Eh bazaice baya son kasan cewar mace a kusa da shiba saboda yasan shi lafiyayyan namiji ne,
amma yasan ba abu ne mai yiwuwa ba kasancewar bashida ayki kuma albashin sa na Sahsib islamiyya bawani mai yawa bane,
kuma abii ma ba wani karfe ne dashi ba sai dai rufin ashiri duk da yasan abii mutum ne mai kokarin yaga yarufawa iyalin asiri,
ga iyalan 'kanin shi baffa usman wato mamy da jadda duk shi yake dawainiya dasu duk da dai tasu dawainiyar ba mai yawa bace saboda mamy tana Yar sana'arta don itama taga tarufawa kanta asiri amma duk da haka bazai iya bijiro da zancen aure ba shiyasa yake kai zuciyar shi nesa.
Da ire iren wannan tunani bacci yayi gaba dashi....
[21/04, 9:59 a.m.] Shooly: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*YAA SHEK!!*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*BY:U.K.Y. for real*😘
🌈 *kainuwa writers asso*🤝🏻
*dedicated to mmn khaery*🤝🏻
1⃣0⃣to1⃣5⃣
Koda ya farka karfe hud'u dai dai duk da cewa ya makara tashi sallan dare, amma fa aykin gama yariga ya gama, abun dai da bayaso shi yagani,
Ya Allah wannan wace irin jaraba ce abinda ya furta kenan,
Nifa bansan ma nayi mafarkin ba amma dai gashi alamu sun nuna, duk shi kadai yake wannan zancen kamar wani zautacce,
Goge jikinsa yayi yana nai addu'ar kar Allah y sa ummee ta ganshi idan zai shiga wanka don kusan kullum sai ta ganshi kuma ba karamar kunya ce take kamashi ba, don yasan duk Wanda yaganshi yayi wanka da asuba to kuwa yasan me ya faru d shi,don ma dai Abii ba mazauni bane da kunyar sai tafi haka ,
Futowa yayi yana sand'a kamar 'barawo bakin shi d'auke da addu'a,
ya samu yai wuf yafada toilet sannan yasauke nannauyar ajiyan zuciya saboda ummee bata ganshi ba,
Saidai baisan shine bai gantaba amma ita ta ganshi, don tazo d'akinsu Abdul Malik taga ko sun tashi, tana fitowa ne ta ganshi yana sand'a,
ta koma d'aki zuciyar ta cike da tunanin wai meke damun abdallah,
kusan kullum sai yayi wanka,to komadai meke damun shi saidai yasama ranshi hakuri don aure ba yanzu ba, shida bashi da ayki.
Bayan yafito agurguje ya shirya yanufi masallaci,
"Abdul Malik wai bazaku fito Ku karya bane lokaci yana kurewa? Inji umme
" ummee gamu nan zuwa"
To Ke kuma Jidda aydai yanzu kin bushe ko saikizo nashafa miki mai,
Turo baki tai tana ma'ke kafad'a "nidai nizan shafa da kaina, wankan mafa na iya kika ce saikin yi min"
Naji to jeki shafa kifito ki karya inji ummee,
Suna karyawa ya shigo sai lokacin yadawo saga masallaci, ya nemi guri kusa da ummee ya zauna yana gaishe ta,
Fuskan ta dauke d fara'a tace lafiya klau abdalah,
kana azumin kuwa yau alhamis?
A kunyace yace
"Eh ummee inayi"
To da kyau madalla Allah ya muku al barka,
"Suka amsa da amin"
Su Abdul Mali suka gaishe shi shima ya amsa yana mai cewa kuyi Sauri kun kusa makara fa,
Kafin suyi magana sukaji sallama, mamy ce tashigo hannun ta dauke da uniform din Jidda,
suka amsa mata, tazauna suna gaisawa da ummee , suma duk suka gaisheta ta amsa cikin fara'a ta Dora da cewa amma dai waccan Yar rigimar ita tashafa wannan man? tai maganar tana kallon inda jidda ke zaune da daurin kirji Wanda tayi da 'Dan kwalin ummee,
Ayko su Abdul Malik suka kyalkyale da dariya, ganin yadda fuskan jiddan take maiko
Sukuwa manyan yara wato Jidda Yar aji daya a primary an sha Vasilin a fuska sai maiko take , kuma ko ahikin ta,
ta dago ta kalle yaa shek Wanda tunda ya gaishe da mamy yamai da hankalin shi kan wayarshi, tace
" yaya abdallah batajira amsar shiba tadora da cewa gaskiya nidai yau Kaine zaka kaini makaran ta, idan muka tafi dasu yaya Abdul malik dukana sukeyi suce wai bana sauri,kuma basa Shiga dani makaranta a bakin layi suke barina, ta'karasa maganar har da 'Yar kwallar ta.
'Dago kai yayi yana kallon su rannan abace yace mai yasa kuke dukan ta?
Wlhy 'karya takeyi yaya idan muka tafi da ita bata sauri , taita bata mana lokaci,yaya don Allah kawai tunda makaran tarsu banisa tadinga tafiya ita kadai, tunda idan yawanta yatashi har gaba da makarantar tasuma tana zuwa,
Many tace aykuwa dai ingun gama kuringa tafiyar ku, zanje ay gurin auntyn taku nace taringa zaneki idan kin makara,
Karbi uniform dinki ni kisaka,
ta karba tana bubbuga 'kafa,
Ummee tace 'karfa Ku takurawa auta ta, zonan na sakamiki kinji,
Takarba tasaka mata tace abdallah zo kakai ta tunda tace kai zaka kaita ,
Bamusu yatashi ya rike mata hannu suka fita, suma su Abdul majid suka kama hanya,
Ahanya ne tasa mai kuka wai itasaiya d'auketa, bayadda ya iya haka ya d'auketa,
saboda shi fa duk 'kan 'kartar Jidda idan tana wannan shagwa'bar ta ta sai yaji wani iri kuma hankalinsa yana tashi matuka.
Asalin su Jidda da Yaa shek!...
[21/04, 10:00 a.m.] Shooly: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*YAA SHEIKH!!*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*BY:U.K.Y. for real*😘
🌈 *kainuwa writers asso*✍🏻
*dedicated to mmn khaery*🤝🏻
_Note: masoyana ina mai ba Ku ha'kuri don zakuga spelling d'in rubuta sunan littafin nan ya sauya daga Yaa Shek zuwa Yaa Sheikh,amma hakan ne ya kamata ya zama ,ina godiya gaduk kan masoyana, nima aylobiyu Lodi lodi_.🤣
*Special tanx to*:
Ummy Abduol,Ummu farheen and Aunty Fauziyya.
1⃣5⃣to2⃣0⃣
Malam Gaddafi da wato Abii mahaifin Yaa sheikh, da kuma malam Usman mahaifin Jadda, 'yan uwan juna ne uwa d'aya uba d'aya suke.
Mahaifiyar su Hajiya Laila Shuwa ce ita 'Yar garin Borno, shi kuwa mahaifinsu Alhaji Mahi d'an 'kasar Sudan ne.
Kasancewar ba inda aure baya kai mutum ne yasa ya kai Hajiya Laila kasar Sudan ,bayan auran ne Allah ya azurta su da yara biyu wato Gaddafi da Usman, Gaddafi shine babba sannan Usman.
Usman yana da shekara d'aya Allah yayiwa mahaifin su wato Alhaji Mahi rasuwa, k'warai rasuwar ta jijjaga Hajiya Laila da 'yan uwan Mahi.
Bayan ta gama takaba ne ta shaidawa 'yan uwan Mahi Zata koma kasar su Borno,basuji dad'i ba matu'ka, amma ba yadda suka iya dole ne ta tafi tunda dama ba 'Yar 'kasar Sudan ba ce.
Haka ta koma Borno ita da yaran ta, da al'kawarin duk sanda ta samu lokaci zata Ke kawo musu ziyara, tana kuka haka suka rabu tana kewar mijin ta,tana mai addu'ar Allah ya ji'kan mijin ta.
Bayan tadawo Borno ne ta koma family house d'in su kasan cewar ita din ma marainiya ce haka dai take zaune gidan, yau da dad'i gobe babu,mutun d'aya ne take gani taji dad'i wato 'kanin ta Abdallah shine ya ke 'kwantar mata da hankali.
gidan daga daga 'kannan baban ta Sai matan su hakadai take zaune, saboda babban burinta bai wuce taga yaranta sun sami ilimin addini da na boko ba.
Alhamdulillahi burin hajiya laila yana cika, ta tsaya tsayin daka wajan ganin yaranta sun samu ilimi, don kuwa sun sauke al kur'ani,kasan cewar su yara masu haza'ka, inda Gaddafi yake aji shida a primary shi kuma Usman yana aji biyar, yanzu kuma abunda yake damunta bai wuce rashin auren 'kanin na taba wato Abdallah.
To kana taka Allah na tashi 'kwatsam Sai ciwan ajali ya riski Hajiya Laila,tace ga garin Ku Abdalla 'kaninta yayi kuka haka su Gaddafi shida Usman.
Dan haka Abdallah ba shiri ya fara Neman aure saboda yasan wahala su Gaddafi zasu sha idan ya barsu a family house d'in nasu, ammafa ranshi ba dad'i yaso yayar tashi taga auran nashi.
Ba'a d'au lokaci ba yasamu yarinya Yar manyan mutane,mai tarbiyya itama shuwa ce , mai suna khadija ,bayan sun dai daita ne aka yi aure.
Bayan auran da wata biyu ya d'auko Gaddafi da Usman suka dawo gabansa inda yaci gaba da d'aukar d'awainiyar su na makaranta da kuma tarbiyyar su, kuma itama Khadija bata da matsala tana kula dasu tsakani da Allah.
Bayan wani lokaci itama Khadija wadda ayanzu su Gaddafi suke kira da hajiya kamar yadda suke kiran Hajiyarsu kafin ta rasu, ta haihu ta samu 'yarta mace kyakkyawa da ita,inda taci sunan Hajiya wato Laila.
Haka suka cigaba da zama cikin so da 'kaunar juna, su Gaddafi suna son Laila shiyasa ma itama Khadija keson su.
Kwance tashi ba wuya don Gaddafi da Usman sun gama karatun su,itama Laila ta girma tana secondary.
Gaddafi da Usman sun fara kasuwanci suna saro kaya a kano suna kawowa Borno kuma ba laifi Suna samun alheri, da hakane har suka sami uban gida.
Kasuwanci su ya bunk'asa inda suka daina kawo kaya Borno Sai dai su siyar a kano, idan suka zo kano basa komawa Baron Sai 'karshen sati.
A hakane har Allah ya ha'da Gaddafi da Aysha wato ummee, Gaddafi yazo ya sami baffan sa Abdallah da batun aure, baffa Abdallah yaji dad'i yakuma bashi shawaran ya Gina gida a can kano saboda yawo a moton yayi yawa gara su zauna guri d'aya.
Haka kuwa akayi, gadan gadan suka fara gini a kano a unguwar gandun albasa, gida biyu suka gina, d'aya na Gaddafi d'aya na Usman duk da dai shi ba auran ne a gabansa ba.
Aka daura auran Gaddafi da Aysha duk lokacin da suka samu dama kuma suna zuwa Borno.
haka har Aysha ta haihu ta sami namiji aykuwa Gaddafi yasa ma yaro sunan baffan sa Abdallah, yaro kyakkyawa dashi ga shiga rai, Sai yafito sak kyawawan Sudan d'innan hanci har baka, baffah Abdallah yaji dad'i matu'ka,awannan lokacine kuma baffa ya takurawa Usman sai ya fito da mata, da Usman yaji baffan nashi ya matsa masa ne yafito ya fad'a mai gaskiya shifa Laila yakeso, ay kuwa wannan abu ya yiwa baffa dad'i' haka hajiya ma don tasan Usman zai ri'ke mata tilon 'Yarta ta don daga kan Lailan bata kuma haihuwa ba.
Ba 'bata lokaci akayi aure aka kawo wa Usman amaryarsa Laila.
Aysha taji dad'i sosai saboda acewarta ta samu 'Yar uwa, ayko tasamu d'in don Laila bata da matsala kullum Abdallah yana hannunta saboda mai sunan baban tane kuma gashi kyakkyawa.
Bayan Abdallah yayi shekara Tara ne aka yi mai 'kani Abdul majid, Abdallah yanazuwa makaranta kuma yana da ko kari, yana da shekara Taran ne ya haddace alkur'ani .
Itadai lailah shuru Allah bai kawo haihuwaba amma itada Usman sunata addu'a suma Allah ya basu.
A haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda Aysha wato Ummee ta kuma haihuwa shima na miji aka samai suna Abdul malik.
Bayan wasu 'yan lokaci Allah ya amshi addu'ar Usman da Laila inda su ma Allah ya basu 'yarsu mace Inda taci suna Jidda yarinya kyakkywa son kowa 'kin Wanda ya rasa fara tas da ita kana ganinta kaga jinin Shuwa ga kyau ga gashi.
Jidda tana da shekara uku Allah ya yiwa Usman rasuwa, kai wannan rasuwa ta gigita su musamnan Laila wato mamy da kuma Abii,haka shima baffa da hajiya ,Abdallah shima yaji mutuwarnan sosai ita kuwa Jidda bata da wayo don haka bata San ma me a keyi bama.
Bayan Mamy ta gama takaba baffa yace "ta koma gida" amma Sam Abii yaki Yar da a cewarsa ay ko ba matar Usman bace ita ba ay ita k'anwar sa ce shi mai iya rike tane kuma Dama tana 'Yar sana'ar ta gashi sun saba kawai ta zauna idan Allah ya fito mata da miji tai auran ta, haka baffa ya ha'kura ya kyale ta.
*Cigaban Labari*
[21/04, 10:00 a.m.] Shooly: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*YAA SHEIKH*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*BY:U.K.Y. for real*😘
🌈 *kainuwa writers asso*✍🏻
*Dedicated to mmn khaery*🤝🏻
2⃣0⃣to2⃣5⃣
Haka suka 'karasa makaranta Yana d'auke da ita a kafa'da, ya kai ta har cikin makarantar tasu sannan yace,
"Saura kuma idan antashi ki tsaya a hanya kina wasa"
"Nima bazan tsaya wasa ba ay yau Abii zai dawo zai kawo mana kayan dadi ko?"
Yace mata "eh kiyi karatu da yawa"
Ya juya ya fice daka makarantar.
Bai tsaya ko inaba sai gidansu Bilal.
Bilal abokin Yaa Sheikh ne tun suna yara haka kuma tare suke karatu saida su kazo university ne Yaa Sheikh ya tafi sokoto shi kuma Bilal Yana kano, shima Bilal yanzu haka bai samu ayki ba kuma shima malami ne a Sahsib islamiyya.
Yaa sheikh Yana zuwa ya tarar da Bilal a 'kofar gida Yana duba wani littafi, ya 'karasa shima ya zauna sannan suka yi musabaha fuskar Bilal dauke da murmushi, amma fa ta Yaa Sheikh cike take da damuwa kuma Bilal ya fahinci hakan sai dai baiyi magana ba, don yasan ko yayi ma ba lallai ne ya gaya mai abin da yake damun shi ba saboda Yaa Sheikh mutum ne mai zurfin ciki.
Zama Yaa Sheikh yayi suka cigaba da duba littafin suna muhawara irin ta masu imilin addini a tsakanin su,daga bisani suka koma hirar su ta abokai, anan ne Bilal ya takura akan lallai sai Yaa Sheikh ya fad'a masa abun da yake damun sa.
Yaa Sheikh ya d'ago fuskan shi d'auke da damuwa yace,
"Bilal"
Sai da Bilal ya d'ago ya kalle shi zuwa lokacin fuskan shi har ya sauya kala, kana iya karanta damuwar da Ke d'auke a fuskar tashi.
Yace "Jiddah itace damuwa ta Bilal, bani da wata damuwa da ya wuce Jidda"
Bilal ya sake kallon abokin nashi kuma Yana mamakin abin da yake cewa, taya zai ce wai Jidda ce damuwar shi, Jidda karamar yarinya? to kodai wani Abune ya sami Jiddan ?
Duk Bilal ne ya kewa kanshi wannan tambayar sai dai yasan Yaa Sheikh ne zai iya bashi amsa, don haka yace,
"Abdallah me yasami Jiddan kodai ba Jiddan Ku kake nufi ba?"
"Ita nake nufi Bilal, Jidda yarinya CE karama sai dai ina jin wani babban al amari game da ita, kuma nima na kasa tantance mai hakan yake nufi,idan naga Jidda nakan rasa hankali na, ina shiga wani yanayi aduk lokacin da nake tare da ita, ni mutum ne mai son shagwab'a ita kuma Jidda ba abun da ya zame mata jiki kamar shagwab'a,Bilal akwai abubuwa da dama da nake ji game da Jidda, kuma banaso Ummee ta fuskanci halin da nake ciki".
Ya d'ora da cewa " nidai nasan ba wata mace da nake jin hakan game da ita, hasali ma ni mata basa gaba na, why sai Jidda? Why?"
"Allah kaga zuciya ta, Allah kayi al'kawarin baza ka jarabci bawan ka da abin da yafi 'karfin shi ba ya Allah ina rokon ka da ka dubeni da idon rahma"
Bilal da yai kasa'ke yana kallon abokin nasa da tausayin sa da ya cika mai zuciya kuma yana mai mamakin wannan lamari, saboda yasan abokin nasa ba mai damuwa da mata bane hasalima ko mace ce tace tana sonsa to daga ranar tsana ta shiga tsakanin sa da wadda tace tana son nasa.
Bilal ya nisa yace "Abdallah kar kasa damuwa a ranka kacigaba da addu'a nima zan tayaka,sai dai ina tunanin kawai fa son Jidda kake"
"Nima ina zargin hakan, amma ay Jidda ba tsara ta bace taya zan fara son ta? Yarinyar da ko kanta bata sani ba, ya Allah gani gare ka"
"Kardai kasa damuwa a ran ka komai zai zo dasau'ki da yardar Allah kai dai kayi addu'a, kuma da kake cewa baka son Ummee tasan halin da kake ciki idan bata sani ba waye kake dashi da zai tayaka addu'a? kadai San addu'ar iyaye akan 'ya'yansu daurewa zakai ka fad'mata"
"Hakane amma gaskiya Bilal ko zan gayawa Ummee ba yanzu ba zan dai cigaba da daddu'ar"
Bilal yace "to shikenan nima zan tayaka "
Yaa Sheikh ya mika wa Bilal hannu suka yi musabaha yace "to bari na k'arasa gida yau Abii zai dawo sai mun had'u a islamiyya"
"OK to shikenan nima zan shigo nayiwa Abii sannun da zuwa"
Haka suka rabu Bilal yana tausayawa abokin sa, shima Yaa Sheikh yana tausayawa kan sa.
Yana shiga gida ya tarar da Ummee ta gyara gida ko ina fes fes itama tayi wankan ta tana jiran shigowar mai gidan ta.
Ya shiga yana murmushi yana yaba yadda Ummeen shi keda kokari tana da tsafta ga son ado, ya k'arasa kusa da ita yana mata sannun da gida tace,
"Yawwa sannu Abdallah, kakai min yarinyar tawa ko, amma dai ka tsaya wani gun don ka dad'e?"
Ta jera mishi tambayar.
"Eh Ummena natsaya a gurinbBilal ne"
Ta sake cewa " 'Yar tawa kuma fa?"
"Na kai ta"
Ya bata amsa a ta'kaice don baya so Ummee ta gano wani Abu, saboda shi ko maganan jiddan tana sa shi tuna nin ta.
Tsayu war mota a 'kofar gidan sune ya dawo dashi daga duniyar tunanin da ya tafi, Umme tace
"Abdallah wannan kamar Abii ko?"
"Bari na duba "
Ay kuwa shi ne, Abdallah ya 'karasa wajen baban nashi yana cewa,
"Abii sannun da zuwa ka sha hanya"
"Wallahi kuma babana shiga da wannan sauran kuma ka barsu a but din idan su Abdul majid sun dawo saisu shigarwa Mamy"
(Shima Mamyn yake CE mata tunda dai sunan mahaifiyar sa gare ta.)
Abdallah yace "toh Abii" yana mai daukan kayan da Abii din ya nuna masa.
Ummee da murna ta tari mijin ta,Abdallah ya kuma gaushe da Abii, ya tashi yana cewa "Umme bari na Dan watsa ruwa na kwanta kafin azahar"
"To Abdallah"
Itama ta fad'a tana kokarin tashiga d'akin Abii ta ha'da mai ruwan wanka "
Karfe 12:15 Jidda tashigo tana murna don taga Motan Abii a kofar gida tana cewa,
"yeee Abii ya dawo"
tai hanyar dakin Abii da gudu ta fad'a dakin, aiko tana ganin sa ta fad'a jikin sa, shima da murna yace
" 'Yar gidan Abii kin dawo, ya makaranta kina dai karatun ko, ko kina nan kina kukan ki na banza?"
Ya jera mata tambaya saboda ya San mai hali baya fasa halinsa.
"Abii banayi kuma ina karatu,Abii ka kawo min tsaraba"?
" na kawo miki Jidda na idan bankawo miki ba Wa zan kawowa?"
Aiko ta washe baki tace "yawwa Abii na, na gode, sai anjima zaka bani?"
"Eh zan bawa Umme ta ajiye miki yanzu kije ki gaishe da Mamy kuma kice nima Ina gaishe ta,
" Abii to ina Umme?"
Yace"tana d'akin ta"
"To idan ta zo kace na dawo kuma kabata tsaraba ta' ta ajeye min"
Tana gama fad'a tafice da niyyar zuwa wajan Mamyn ta, sai dai tana zuwa wajen 'kofar d'akin Yaa sheikh ta shige d'akin, tana shiga ta ganshi yana bacci, yayi d'ai'dai ya kunna fankar 'kasa tana ta hurashi.
[21/04, 10:00 a.m.] Shooly: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*YAA SHEIKH*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*BY:U. K. Y. For real*😘
🌈 *kainuwa writers asso*✍🏻
*Dedicated to Mmn kheiry*
_masoya na bansan irin godiyar da zan muku ba wlh nima Ina sonku na gode da kula warku kuma wadanda sukai min adduar samun nasara a exam dina to alhamdulillahi nasamu nagode sosai da sosai_
*my ANFA ilobiyu Lodi Lodi wooo*😅😘
*25 to30*
Jiddah Tana shiga d'akin tai wajen madubi turarukan shi ta fara feshe jikin ta dasu
"Ay wallahi sai na fesa kowanne nima naita kamshi kamar Ya Abdallah na"
Nan dai taita fasawa sannan ta koma yimai bincike ta hargitsa komai zuwa wannan lokacin ta gaji tulus dama ta gamo rashin jinta a makaran, gefen shi ta kwanta itama sai bacci,
Wani abu yaji ajikin shi kamar ruwa ruwa sannan yaji kamar wani yazo ya kwanta abayan shi,
ay kuwa da sauri yafarka juyawar da zaiyi yaga Jiddah kwance cikin fitsari sharkaf tai musu don shima ajiken yake kawai kallon ta yake yama rasa mezai ce,
ita kuwa sharar baccin ta take ko ajikin ta, tsaki yayi kawai ya yunkura zai tashi kenan ay kuwa baiyi aune ba kawai yaji Jiddah ta cafko shi tana magagin bacci,
wata galabai tacciyar 'Kara ya saki yana kiran
"ya ilahi"
Ya jima kafin ya tattaro karfinsa,
janye hannun ta yayi daga jikin nashi yana tunanin wai yaushe ma ta shigo d'akin nashi har ta kwanta kusa dashi?
sai alokacin yaga iri ayka aykan da taimasa gaba d'aya ta hargitsa d'akin, juyawa yayi yasake kallon ta tananan tana sharar baccin ta wani 'kaya taccen murmushi ne ya kubucemai ya furta
*"inda rai da rabo"*
ko me ya tuna oho,
sannan ya tashi ya sake wasu kayan ya fita daga dakin,
Yana fita ya tarar da Ummyn su tana alwala
"Yanzu nake cewa Abdul malik yazo ya tasoka kafin karasa jam'i"
"Wlh na tashi Ummy wannan yarinyar taki ce wai ta rasa inda zata kwanta sai d'aki na kawai sai farkawa nayi nagan ta, gashi tamin fitsarin kwance"
Dagowa Ummy tai tana tambayar sa "fitsari dai, akan katifar kuma? "
"A wlh Ummy" yafada fiskan shi cike da takaici shi sai yanzu ma abin yake batamai rai,
"To ay shikenan Kayi alwala kar ashiga sallan"
"To Ummy na, Abii fa ko ya tafi masalkacin?"
"Eh " Ummy ta fada tana shiga dakin ta shima ya sheikh alwala yayi ya tafi masallaci ko takan Jiddah bai biba,
Ita kuwa Jiddah ya sheikh yana fita ta farka ganin abin da taine kunya ta hanata fita saboda tasan indai su Abdul majid sunji abinda tai tashiga uku,
tanajin fitarsu masallaci tai maza ta sulale tai gidan mamyn ta, tana shiga ta tarar mamy ta tada sallah, tasamu guri tarakube tana jiran mamyn ta idar,
Mamy tana idarwa Bayan tayi addua ta kalli Jiddah dasai muzurai take tace "meya jika miki kaya? "
"Fitsarin kwance nayi"
Tabata amsa tana dukar da kai,
"Fitsarin kwance Jiddah a Ina kikai? "
"A dakin ya Abdallah "
Mamy ta sake jefa mata tambaya "a kasa ko a Ina? "
"A katifa"
Tafada tana turo baki na borin kunya.
*5 years*
Kuyi hakuri da wannan fans ba yawa😍😍😍
[21/04, 10:00 a.m.] Shooly: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*YAA SHEIKH*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*U. K. Y. For real*😘
🌈 *kainuwa writers asso*✍🏻
*Dedicated to mmn kheiry*
*30to35*
*5 years*
Shekaru biyar da suka shud'e abubuwa da dama sun faru, ansamu nasarori da dama.
A halin yanzu Jiddah ta gama primary school sannan ana cuku-cukun sama mata secondary.
Jiddah idan kagan ta a wannan lokacin bazakace yarinya Yar shekara goma sha biyu bace, Jiddah doguwa ce fara siririya Mai cikakken diri da kyawun zati, wani abun burgewa game da Jiddah shine Jiddah irin yarannan ne masu shegen iyayi ga tsafta ga son iyawa a 'bangaren karatu Jiddah nada kaifin 'kwa'kwalwa afannin Arabic da kuma boko idan Jiddah Tana magana Sai kayi mamaki saboda tsabar iyayi kai a ta'kaice Jiddah tana da d'aukar hankali.
A 'bangaran Yaa Sheikh kuwa a halin yanzu Yaa Sheikh cikakken mutum ne kyakkyawa, to dama abinka da jinin sudanawa dole Ya Sheikh ya kasance Mai jan Hankali,
Ya Sheikh yanada sura Mai d'aukar hankali ga nutsuwa abinka da malaman sunna ba hayaniya.
Shekaru biyar da suka wakana Ya Sheikh ya samu scholarship na zuwa 'kasar Madina, sakamakon musaba'ka da akayi ta 'kasa ba'ki d'aya inda ya samu nasarar lashe gasar kowa yayi farin ciki da hakan,
Ya tafi k'asar Madina inda ya cigaba da karatun masters d'in shi ahalin yanzu ya kammala.
Sai dai sun nuna buk'atar su akan Ya Sheikh da ya zauna don yayi musu Ayki a kasar tasu wato Madina koda ba
na din din din ba kuma Yaa Sheikh ya amince da bukatar su, Sai dai ya basu nashi uzirin cewa yanason zuwa gida nawani d'an lokaci sannan yadawo ya kar'bi aikin, suma kuma sun amin ce.
Babban burin Ya Sheikh yanzu bai wuce yaje yaga abin k'aunar saba kuma sanyin idaniyar sa wato Jiddah, don ba abinda ya sauya game da abin da Ya Sheikh ya keji akan Jiddah, don daga Ummy har Mamy sun gane Ya Sheikh yana tsananin 'kaunar Jiddah, Sai dai ita Jiddah bata sani ba.
Ummy tasha yiwa Ya Sheikh magana akan ya nemar wa kanshi mafita ya samu wata cikakkiyar budurwa ya aura don ya yiwa Jiddah girma, Jiddah baza ta iya dashi ba amma kullum tazo Mai da zancen Sai ya hau yi mata magiya don Allah Ummy na kibar wannan maganar kafin Jiddah taji itama tace nayi mata girman.
Ummy dai jinshi kawai take kuma tana mamakin yadda Abdallan nata yake mugun son Jiddah wanda ta lura ko gurin da yake Jiddah tazo Sai yanayin sa ya canja, to inaga an kaimai ita gidan sa a matsayin mata.
Mamy har yanzu Allah bai kawo mata miji ba tana zaune dai tana 'yan sana'oin ta kuma rashin auran bai dame ta ba saboda ba abunda tarasa yadda Ya Sheikh zai yima Ummyn shi ayke haka yake yiwa Mamy ma sannan Abii ma duk abunda ya kawo Sai an kai mata, tana zaune cikin kwanciyar hankali,
Sannan koda ta gane ala'kar Ya Sheikh da Jiddah abun ya mata dadi sosai, sai dai Tana tunanin Anya Jiddah tana son Abdallah kuwa?
Abdul Malik da Abdul Majid suna Sokoto suna karatunsu na degree wanda shima Ya Sheikh ne ya dauki nauyin Kara tun nasu.
Kai Sai dai muce Alhamdulilah amma dai kam an samu ci gaba.
"Nidai Mamy Allah boding nakeso kinga Nana ma can za a kaita ba Sai akaimu tare ba? "
"Oh wato ita Nanan ce ta cemiki boding za a kaita shine zakizo ki sani a gaba ko? To ni kifita a idona na rufe kina jina ko tun wuri ki cire zancen boding d'innan ma a ranki Jiddah kinsan Abii ba yarda zaiyi ba."
Jiddah bata sake cewa komai ba saboda tasan Ya Sheikh ya kusa dawowa kuma tasan zai yarda kuma yana yarda shi kenan,
"To shikenan Mamy bari naje na gaishe da Ummy Da Abii kafin ya fita."
Mamy tace "toh ki ce ina gaishe da Abii kuma kicewa Ummyn taku nima Zan shigo anjima."
Tana fita tafad'a gidan Ummyn bayan ta gaishe su tai sauri tafita tana cewa "Ummy na tafi..... na baro Mamy tana Ayki "
"To Jiddah na kice mata Sai ta shigo din"
Jiddah tana fita tai gidan su Nana aminiyar ta,
Nana tana ganin ta ta hau murna don a tunanin ta Jiddah tazo gaya mata an yarda itama za akaita boding d'in.
"Ke Mamyn ta yarda ko? "
Nana ta tambaye ta
"Wlh bata yarda ba Nana amma dai kinga Ya Sheikh ya kusa dawowa idan ya yarda shikenan."
"Ya Sheikh ubanki ne shi da zakice Sai ya yarda? "
Wani mugun kallo Jiddah watsawa Nana kana tace "idan shi ba ubana bane ai yaya nane shi ko kuma idan bai yarda ba uban wane zai biya kud'in makarantar? Ko babanku zai biya min?" ta k'arasa maganar tanawa Nana kallon up and down
"Kefa baki da M wlh yanzu me ne nasako Baban mu a ciki? "
Jiddah tace "ke kika fara ai, ni tashi muje ki rakani kar Mamy taga na dade."
"Tom naji, shine ko ki tambaye ni mutumin naki ko? "
Jiddah tace" wafa? "
Wani kallon kinma raina ni Nana taiwa Jiddah "oh kina nufin kice baki san wa nake nufi ba? To *FIGO* nake nufi jiya ya bani letter na baki."
"Uhmmm kanki ake ji" inji Jiddah
"Kema anajin Naki kan..... Yaro 'Dan gayu Kamar figo kiringa jamai aji "
Jiddah tace" nidai ba ruwa na ina yarinya ta bazan kula namiji ba don idan Mamy tasani Sai ta zaneni"
"Nidai bari na dauko miki letter in kin gadama ki yaga"
*birnin MADINA*
Ina Sau raron comment din ku😃09032749200 what's app only.........
[21/04, 10:00 a.m.] Shooly: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*BY:U. K. Y. For real*😘
🌈 *kainuwa writers asso*✍🏻
*Dedicated to mmn kheiry*
Wannan page din nakine my *zanna* I love ❤️ 😍 Ana tare🤝🏻
*35to40*
*MADINAH*
Yaa Sheikh ne ya fito daga wani hall yana ta sauri hannun shi dauke da takardu.
Yana cikin tafiyar ne yaga wata mota ta faka kusa da shi koda yajuya Sai yaga Nuaym ne.
(Nuaym shine abokin da Yaa Sheikh Yayi a garin madina kuma makocin shine don haka sun saba, Nuaym balaraben misrane shima karatu ne ya kawo shi madina)
Cikin harshen larabci suka fara magana Nuaym yake cewa Yaa Sheikh
"Abdallah yau da safe ina jiran ka kazo mu taho makaranta ashe kai kayi tafiyar ka"
Nuaym ya 'karasa maganar yana mai jin haushin jiran Yaa Sheikh da yayi.
Yaa Sheikh Yayi murmushi ya na mai bud'e murfin motar Sai da ya dai-dai ta zaman shi sannan ya kalli Nuaym da ya 'bata fuskanshi wai shi Yayi fushi, sannan ya ce
"haba abokina tun jiya na fad'ama ina so na gama komai yau a cikin makarantar nan tun 6:00 na taho nasan lokacin baka tashi ba, amma yanzu dai kayi ha'kuri mukarasa gida "
" Ok "
kawai Nuaym yace ya tayar da motor suka nufi gida.
Koda suka isa gida Yaa Sheikh gidan sa ya shige akan cewar da yamma zasu had'u.
******
Su Jiddah suna fitowa Nana tace"ke ni ungo letter ki, ana so Ana kaiwa kasuwa "
Ita dai Jiddah bata ce komai ba ta kar'bi letter suka cigaba da tafiya.
"Kinga Jiddah don Allah kizo mubi ta hanyar shagon askin su Figo dama jiya da ya bani letter Sai da ya cemin ya naso ya ganki"
"Gaskiya nidai bazani ba so kike ace mana Yan iska ko? "
"Kaiii!!...... Gaskiya ke Jiddah wlhy banza ce ina ruwanmu da mutane? Ay wlhy dama Figo ni face yana so"
"Mtswww to Sai me? Don Figo yace yana sonki mutumin da yake sa sar'ka yasa wando duk Bayan shi a bu'de, to ke Figo ya dama amma ni bai dameni ba"
Nana tace"to naji Kiyi hakuri Tunda bazaki ba ki tsaya naje na kirawo shi"
"Kinga Nana tunda bazaki rakani ba shikenan , nidai bazan tsaya ba"
"Kai don Allah ki tsaya haba kawata Zan rakaki har gida fa "
Da haka dai Nana ta ja ra' ayin Jiddah har ta tsaya ita kuma ta tafi kiran Fito.
"Kaganta can Figo muyi sauri in ba haka ba wlhy zata iya tafiya"
Bayan sun karasone Figo Yabi Jiddah da wani mayataccen kallo yana ayyana abubuwa da dama a zuciyar sa sannan yace
"yaaa! Baby Tunda ke bazaki zoba to ni gani nazo , baby kina kofsawa da yawa fa mene a ciki don kinzo gurina"
Jiddah da ta sunkuyar da kanta 'kasa ta Dan saci kallan sa sannan ta kuma kau da kanta gefe tace.
"Ke Nana tun da yazo to ki taho mu tafi "ta karasa maganar tana tafiya.
"To naji muje, Figo Sai anjima bari na rakata"
Figo da Yayi sa'kare yana shafa gefen fuskar sa yana sakin wani lalataccen murmushi gaba d'aya hankalinsa ya tafi kugin kallon Jiddah baima san me Nana ke cewa ba.
Nana ta sake mai mai tawa da karfi
"kai Figo mun tafi"
sannan ya dawo hayya cinsa
"ok tom see u leter "
Wane *FIGO*
Figo sunan shi na gaskiya musa matashi ne Wanda a'kalla zaiyi shekara ashirin da uku.
Musa (Figo) yoroba ne 'Dan garin Ibadon, yazo karatu ne kano to kunsan yoroba da neman kud'i wannan dalilin ne yasa ya bud'e shagon aski a Latin su Nana Figo abokin Ali ne shi kuma Ali yayan Nana ne shi yasa suka saba da Nana, don wani lokacin ma Figo a d'akin Ali yake kwana.
Iyayen Nana irin iyayen nan ne da basa 'kwa'bar 'ya'yan su.
Don haka daga Ali har Nana suke abinda ransu yakeso, wai don ma Maman su Nanan tana Dan 'kwa'bar ta sabo da ita mace ce.
Tunda Figo yaga Jiddah ya kwallafa ran shi akan ta shine yabiyo ta wajen Nana don yasan zata taima kama sa.
Ay kuwa hakan akayi don tun Jiddah bata kula shi har tazo ta fara duk da tai makon Nana.
Saboda Jiddah bata da wata 'kawa Sai Nana ajinsu daya a primary.
😍😍😍😍😍😍😍 bari nace muku see u😉👋🏻
[21/04, 10:00 a.m.] Shooly: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*BY:U. K. Y. For real*😘
🌈 *kainuwa writers asso* ✍🏻
*dedicated to mmn kheiry*🤝🏻
*40to45*
Tana shiga gida ta- tarar da Mamy tana sallah, itama alwala tayi ta shige d'aki.
Bayan ta idar da sallah tafito ta sami Mamy itama ta idar,
"Mamy wai Ummyn tana amsawa "
Mamy ta kalleta tana zargin ba a gidan Ummyn ta zauna ba har tsawon wannan lokacin ba amma Sai ta kyale ta bata ce mata komai ba.
"Ok nima ay yanzu Zan shiga ki tashi ki gyara min kayan miya Sai kizo gidan Ummyn ki same ni"
"Toh Mamy,.... wai goben Ya Abdallahn zai dawo ne? "
Mamy ta washa mata harara tace"kin bashi sak'o ne da kike tanbayar yaushe zai dawo? To idan ma so kike ya dawo ki mai maganar boding garama ki sake tunani don ko ya biye miki ni ba barinki zanyi ba"
Mamy tana kaiwa nan ta d'au mayafin ta-tafita.
Aykuwa Mamy na fita Jiddah ta ciro lettern Figo ta karanta, ba komai bane illa dai abinda ya saba rubutawa wato yaushe zata fito su ha'du, ... Ta'be baki tai tace,
"kaji da shi"
Sannan ta 'boye lettern a inda ta saba b'oyewa, sannan ta fara gyara kayan miyar.
Bayan ta gama ne itama ta kulle musu gidan ta shige gidan Ummy da niyyar idan ta shiga zata kar'bi wayan Ummy ta kira Ya Abdallahn ta, taji yaushe zai dawo.
A sa'a kuwa tana shiga ta iske ya kira suna ta hira da Mamy.
"Yawwa Ummy ya Abdallah ne ko? "
"Jiddah na shine yanzu shima yake tambayar ki "
Ta cuno baki cike da sgagwab'a sannan tace"Hmmm ke dai Ummy kina kare shine amma nasan bai tambaye ni ba"
Dariya Ummy tayi sannan tace "Auu hakama zaki ce to ay gashi nan ya kira saiki bari idan ki kaga ya kashe wayan bai neme ki ba Sai kice haka"
Ita dai Jiddah bata kuma cewa komai ba ta cigaba da cuno baki tana jira taga ko Ya Sheikh zai kashe wayan bai neme ta ba.
Ita dai Ummy abunma dariya ya bata kasan cewar wataran Ya Sheikh zai kira musammam don Ita amma 'kiri-'kiri zata ce baza ta karb'a ba, haka Ya Sheikh zai hakura,... Don haka yau abun yayiwa Ummy dad'i tana adduar Allah yasa Jiddah da fara son Abdallahn tane.
Mamy kuwa Sai hira suke ita da Ya Sheikh amma fa shi burin shi yaji tace ga Jiddahn amma shiru, hakane yasa yace "
"Mamy Ummy bata kusa ne inason na gaya mata me zata dafa min goben"
"Toh babana bari na bata"
'Kin kar'ba Ummy tai don tasan sarai so yake ta ha'da shi da Jiddah don haka tace Ayki take don haka Mamy kawai ta bawa Jiddah inyaso ko anjima ne za suyi magana.
Mamy mi'kawa Jiddah wayar tayi, tana cewa Ummy zata koma gida.
Koda Jiddah ta kar'bi wayar bata tsaya a tsakar gida ba d'akin Ummy ta shige,
"Hello Ya Abdallah nah"
Wani sanyi yaji yana ratsa shi gami da wata cikakkiyar nutsuwa kice da zumud'i ya amsa mata "na'am Jiddo nah ya kike? "
Kamar yana kallon ta-ta wani cuno baki cike da tab'ara tahau bubbuga 'kafa tana cewa "shine da ka kira waya ko ka tambaya ina nake ko? To Allah nayi fushi idan ka dawo bazan kula kaba "
Ay kuwa karkuso kuga yanda Ya Sheikh ya ru'de kamar wani wawa ko ince k'aramin yaro.
magiya ya shiga yi mata kamar zaiyi kuka
"please my Jiddo don't be angry with me,... Jiddo wallahi na tambayi Mamy tace ta barki a gida kina mata Ayki ki tambayi Ummy ma idan baki Yarda ba"
"Ok Toh na yarda"
"To kin hak'ura? "
"Eh na hak'ura"
Wata nannauyar ajiyar zuciya ya sauke yana jin da'di har cikin ran sa sannan yana mamakin yadda Allah ya jarabce shi da son 'yar 'karamar yarin kamar Jiddah.
amma ko ba komai yasan Jiddah tana da duk wani Abu da yake so a tattare da mace.
Jiddahn ce ta katse mai tunanin da yake da shagwa'bar ta ta fara cewa
"Toh Ya Abdallah nah yau she zaka dawo 'din wai? "
Ya Sheikh da ya shagala da sauraron shagwa'bar ta mai sashi a wani hali a kasalan ce yace mata"Jiddah yau Zan hawo jirgi 'karfe Tara insha Allah Kinga zuwa gobe iwar haka muna tare "
"Kai amma naji dad'i Ya Abdallah dama Inaso in gaya maka wata magana ne sai ka dawo Zan fa'da ma"
(Har yanzu dai tananan da k'udirin ta na zuwa boring saboda Nana ta gama yima ta hud'uba)
"Ok tom shikenan Jiddahn Abdallah, bari na gama shiryawa Kinga lokaci yana tafiya amma kafin nan sai kin cemin kina so na"
Dariya tayi, ko ajikin ta tace ina sonka Ya Abdallah nah Kaima kana so na? "
"Kai Jiddah ina sonki mana"
Ya sake lumshe ido yanajin cigar jikin shi ha tashi saboda shauk'i (kamar wami mai magana da cikakkiyar budurwa lol)
Sannan Ya cigaba da cewa
" ay kaf duniya bacin Mamy ba Wanda ya fini son ki "
"Yeeeee naji da'di Ya Abdallah"
"Toh Jiddah bari na 'karasa shiryawa ko?..... sai anjima Zan sake kira Kafin mu tashi"
Da haka sukai sallama.
9:00pm jirgin su Ya Sheikh ya 'daga sai Nigeria 🇳🇬
I love ❤️ u all my fans🤝🏻
Khairaty 😍😘
[21/04, 10:00 a.m.] Shooly: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*BY:U. K. Y. For real*😘
🌈 *kainuwa writers asso*✍🏻
*Dedicated to Mmn kheiry*🤝🏻
*Note*: *naji sa'kon ku masoya na cewar bakwa so Jiddah taje boding school to amma Idan kunyi ha'kuri na d'an lokaci ne kucigaba da bina kudai kawai*🤝🏻😍
*45to50*
_Wannan page din nakune abokan arzik'i 😍 *Yaa Sheikh fans* 😍_
'Tun safe Jiddah take zaman jiran Yaa Sheikh amma shuru kakeji, harkusan magarib bashi ba labarin sa.
Kallon ta Mamy tai tace "tashi ki shiga gidan Ummy ki tambaye ta kiji ko baban nawa ya kira ta?nasan dai yanzu kam sun iso".
Jiddah kamar mai jiran hakan, ta mi'ki da sauri ta sa hijab ta fita sai gidan Ummy,
Tana shiga ta tarar da Ummy itama tana zaune ta cab'a ado na tarbar d'an ta.
Bayan ta gaishe da Ummynne take tambayar ta
"Wai Ummy Ya Abdallahn bazai dawo bane kodai dama bai taho Ba? "
Ta k'arasa maganar kamar zatai kuka Don har idon ta ya kawo kwalla.
"Au kuka zakiyi saboda bakya raina abin kuka? To Abii ya tafi d'akko shi yanzunnan zaki gansu, Dan Tun d'azu Abii ya tafi d'aukan shi "
Sai a sannan taji dad'i ta saki ranta ta hau yiwa Ummy hira.
Suna cikin hirar ne su kaji tsayuwar motar Abii, Jiddah kawai k'urawa k'ofa ido tai tana jiran taga shigowar Ya Abdallahn ta.
Da sallama suka shigo,....... Ido hud'u sukai da junan su ay kuwa Jiddah ta wani zabura tai kan Ya Sheikh, bai Ankara sai ji yayi Jiddah ta rungume she,
" *YA SALAM*"
Shine abin da ya iya furtawa saboda yadda yaji tsigar jikin shi ya tashi ga wani jiri da ya d'ebe shi, taga-taga ya fara kamar zai fad'i, Ummy da ta Ankara da halin da Ya Sheikh ya shiga tai saurin cewa "kai Jiddah bakisan kin girma Ba yanzu ay saiki kada yayan naki",
Da Wannan damar Ya Sheikh yai k'ok'arin tattaro nutsuwar shi sannan ya zame jikin shi daga na Jiddah.
Abii ne yace" to ay sai ku samu guri ku zauna ko? "
Dukan su zama sukai sannan Ya Sheikh ya gaishe da Ummy zuciyar shi cike da murnar ganin shi a gida.
"Lafiya kalau Abdallah ya hanya ya karatu to Allah ya sa angama a sa'".
"Amin ya Allah, Ummy na"
haka dai sukaita gashe-gaishen su da hirar yaushe gamo, Abii yana ta tambayar shi game da aykin da madina suka bashi, kafin daga bisani Abii ya tashi ya shiga d'akin shi.
Ya Sheikh sai satar kallon Jiddah yake yana mamakin girman da ta k'arayi, ga wani iyayi da take kamar wata cikakkiyar budurwa, Ummy ce takatse mai tunanin da yake tace,"Abdallah akawo ma abinci KO? "
"A'a Ummy bari dai na fara wanka"
Bayan yayi wankane ya fito cikin shirin sa, sanye yake da wata black jallabiya, kannan a gyare sai zuba k'amshi yake Idan kagan shi kamar balarabe duk dade hasken shi Ba irin na larabawa bane irin na yan sudanne ne amma Ba k'aramin kyau yayi ba.
Zama yayi sannan yace"yawwa to yanzu Kinga sai naci abincin ko Ummy na? "
Murmushi Ummy tayi sannan face"to Abdallah bari na d'auko ma"
Tana fad'in haka ta nufi kitchen .
Jiddah itama mik'ewa tayi da niyyar taje ta taya Ummy d'auko abincin, da sauri Ya Sheikh ya ruk'o hannuta ya maida ta ta zauna suna kallon juna sannan yace
"Jiddah na baki ce nayi kyau ba kodai banyi ba ne? Don kefa nai wannan wankan"
Ya k'arashe maganar yana kurawa k'wayar idonta kallo, kamar mai jin bacci.
Kallon shi itama tai sannan tace
"kayi kyau mana ka ganka kuwa kamar balarabe"
"Toh Jiddah nah nagode, yanzu to kice kina sona"
Ta kyalkyale da dariya tace"kai Ya Abdallah nace fa Ina sonka kuma kaima kace kana sona ba shikenan ba"
Zuwan Ummy ne ya hanashi sake cewa komai, Don haka kawai ya fara cin abincin da ta kawo mai.
Bayan ya gama yace
"Ummy bari na shiga na gaishe da Mamy naga dare yana yi"
Haka kuwa akai suka tashi shi da Jiddah, Jiddah mata yiwa Ummy saida safe.
Mamy tayi Farin ciki sosai da ganin Ya Sheikh, sun d'an tab'a hira Karin Ya Sheikh yayi mata saida safe, Jiddah tanajin haka tabi Bayan sa, a zaure suka tsaya Jiddah tayi k'asa-k'asa da murya tace" Ya Abdallah karfa ka manta nace maka zan gaya maka wata magana amma sai da safe"
"Toh Jiddah Allah ya kaimu"
Sallama sukai ya nifi gida,.... yana shiga -yayi wa Ummy da Abii saida safe, yashige d'aki yayi shinrin kwanciya Bayan ya gama duk abubuwan da ya sabayi.
Yana kwanciya tunani yace salamualaikum, haka yaita tunani,................ Tab wai Jiddah ce ta k'aragirma haka, amma daga nayi magana Ummy tace wai nayiwa Jiddah girma baza ta iya dani ba, to ay in ita bazata iya Dani Ba ni zan iya da ita.
Da irin wad'annan tunanin bacci yayi awangaba da shi.
Khairaty😘🤝🏻
[21/04, 10:00 a.m.] Shooly: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*BY:U. K. Y. For real*😘
🌈 *kainuwa writers asso*✍🏻
*Dedicated to Mmn khairy*🤝🏻 😘
Surah Al-Araf, Verse 27:
يَا بَنِي آدَمَ لَا يَفْتِنَنَّكُمُ الشَّيْطَانُ كَمَا أَخْرَجَ أَبَوَيْكُم مِّنَ الْجَنَّةِ يَنزِعُ عَنْهُمَا لِبَاسَهُمَا لِيُرِيَهُمَا سَوْآتِهِمَا إِنَّهُ يَرَاكُمْ هُوَ وَقَبِيلُهُ مِنْ حَيْثُ لَا تَرَوْنَهُمْ إِنَّا جَعَلْنَا الشَّيَاطِينَ أَوْلِيَاءَ لِلَّذِينَ لَا يُؤْمِنُونَ
O children of Adam! let not the Shaitan cause you to fall into affliction as he expelled your parents from the garden, pulling off from them both their clothing that he might show them their evil inclinations, he surely sees you, he as well as his host, from whence you cannot see them; surely We have made the Shaitans to be the guardians of those who do not believe.
(English - Shakir)
via iQuran juma a Mubarak
*masoyana ina godiya da kulawar da kuke bani, wad'anda suka kirani da Wanda suka bini pc duk ina godiya kuma ina k'ara baku hak'uri abu buwa ne sukai min yawa*
*50to55*
'Dumin abinda ya fitar daga jikin sane ya farkar dashi daga mafarkin da yake, gaba d'aya ya had'a gumi afili ya furta "hasbunallahu wa ni'emal wa kil, why!? Me yasa haka ne?"
Duk shi kad'ai yake surutan sa kafin daga bisani ya kalli agogon dake mak'ale a jikin bangon d'akin nasa, k'arfe 3:00 dai-dai don haka ya tashi ya nufi toilet.
Bayan ya tsarkake jikin sane ya fara gabatar da nafilfilu yana adduar Allah ya kawo masa mafita don shi kansa wani lokacin Yana gasgata maganar Umme cewar Jiddah ta mai k'ank'anta ya nemi wata,
To amma fa shi bashi da wani interest Akan wata mace Bayan Jiddah da ya kwallafa ranshi a kanta, don haka dole ne ya rok'i Allah mafita, ahaka har lokaci shiga sallar asuba yayi, don haka ya feshe jikin shi da turare ya nufi masallaci ba tare da ya shiga cikin gidan nasu ba.
Da misalin karfe 8:00 na safe Jiddah har ansha wanka za'aje rok'ar al farman tafiya boarding school gurin Yaa Sheikh sai addua take Allah yasa ya yarda, fitowa Tayi ta iske Mamy a falo, kame kame ta fara kafin ta nemo abun fad'a.
"Umm Mamy zanje gun Umme na gaishe ta"
Mamy tace "hmmm Jiddah kenan zadai kije gurin babana ay ba hanaki zanyi ba sai kin dawo".
Aykuwa sim-sim ta fice ta nufi gidan Umme,
Tana shiga bata tsaya ko ina ba sai d'akin Yaa Sheikh a cewar ta koma ina yake ai zai shigo d'akin sa, tai zamanta, Aikuwa tana cikin tunanin nan Yaa Sheikh din ya shigo, dawowar sa kenan daga masallaci don Tun fitar sa sallan asuba bai dawo ba sai yanzu.
Tashi tai da gudu zata rungume shi Aikuwa k'irjjn shi har dukan uku-uku yake Saboda shi yasan wani irin yanayi ya shiga jiya da ta rungume shi gashi yau yana azumi don haka yayi sauri durk'usawa ya dafe cikin sa Yana cewa"Asssshhhhh"
A tsorace ta dago tana kallon sa "yaya mene? "Ta tambaye shi.
"Cikina "yabata amsa
"To sannu yaya muje ka kwanta"
Haka ta tusa shi gaba kamar k'aramin yaro, saida taga ya zau na Sannan ta sake yimai sannu.
Shidai a cikin ran sa Allah yake wa godiya da bata tabashi ba sannan yana tunanin ya rayuwar sa zata kasance a gaba, ba zaiyiwu ace kullum zai dinga k'arya Saboda Jiddah kar ta tab'a shi ba, kuma ya fuskanci kamar bata da ranar daina rungumar sa, " tab akwai aiki"ya fad'a a zuciyar sa.
"Sannu yaya kasha magani ko zai daina "
"Toh Jiddah zan sha sai anjima, yanzu dai ki fadamin abinda kika ce zaki fad'a min"
Ya k'arasa maganar yana kallon ta.
Ita kuma ta sunkuyar da kai tana jin tsoron abinda zai biyo baya idan ta fad'a mai ko zai yarda ko bazai yarda ba.
Cikin k'ink'ina ta fara magana"umm emm... Dama yaya so nake a kaini boarding ni banason day Saboda a boarding anfi karatu kuma inason boarding school nidai yaya "ta k'are maganar tana zuba mai shagwa'ba.
A rud'e ya d'ago yana kallon ta duk Yabi ya susuce" kiyi shiru mana, badai kince kina so ba, kuma zaki iya? "
"Eh yaya inaso"
"To shike nan ki bari Zanyi shawara "
"To yaya amma kar kayi shawaran da Mamy kaji"
"To naji tashi kije "
Ba musu ta fita ranta fari k'al, don ga dukkan alamu zatai nasara.
Shi kuwa Yaa Sheikh wata ajiyar zuciya ya sauka had'i da furzar da wata zazzafar iska.
"banida wani zab'i da ya wuce na bar Jiddah ta dafi school nima zan samu sauk'in abinda nake ji idan bana ganin ta, indan yaso in Zan koma madina sai nai mata transfer don har ga Allah banason makarantar kwana ko don karatun islamiyyar ta" shi kad'ai yake maganarsa kamar zau tacce.
**************
Three weeks ago
Komai ya kammala Mame ta amince da maganar zuwan Jiddah makaranta, haka, Abii da Umme duk sun yarda kasan cewar sunga yadda Jiddah ke so taje makarantar kwanan.
A b'an garan Nana har tafi Jiddah Farin ciki da jin wannan labarin sai dai ita Nana acikin satin nan za a kaita Saboda angama mata komai, Nana bata so haka ba amma Jiddah ta kwantar mata da hankali cewar ai itama ba dad'ewa za taiba an kusa gama mata nata shirin.
Figo baiji dad'in Nisan da masoyiyarsa Jiddah zatai ba amma acewar sa ba wani abun damuwa bane Tunda tana tare da Nana mai yi masa ban ruwa a soyayyar tasa. lol😂
Haka akayi kuwa Nana ta tafi a satin, inda kuma Yaa Sheikh yaketa yima Jiddah nata shirin don yace bayason ta buk'aci wani abu.
A kwana goma da Nana Tayi a makaranta ba Wanda bai santaba Saboda bak'in rashin ji da rashin kunya, hatta malamai sun gane ta.
A yanzu Nana bata da wani buri da ya wuce taga k'awarta ta a makarantar Saboda kowa yak'i k'awance da ita gudun kar a Shafa mai bak'in fenti.
Yau ta Kama ranar Monday kuma yau ne Yaa Sheikh ya d'au niyyar kai Jiddah makaranta.
Keep flowing
Khairaty😘✍🏻
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*BY:U. K. Y. For real*😘
🌈 *kainuwa writers asso*✍🏻
*Dedicated to Mmn khairy*🤝🏻 😘
*55to60*
An gama saka komai a boat din moton Abii Jiddah kawai Yaa Sheikh yake jira cos shima ya gama shirin shi.
A cikin gida kuwa Jiddah ce keta sharb'an kuka harda majina, gaba d'aya jikin ta yayi sanyi zata rabu da Mamyn ta da kuma Ummen ta suyi fad'a su shirya.
Nasiha Umme Tayi mata sosai sannan ta kwantar mata da hankali.
Ita kuwa Mamy cewa tai ba ruwanta Tunda Jiddah itace tace taji ta gani don haka Tayi mata shuru, to amma abunka da d'a da uwa cikin ranta tausayin Jiddahn ne ya bai baye ta, basu tab'a rabuwa ba koda na Kwana daya ba don ko Borno tare suke zuwa amma sai gashi yanzu Jiddahn ta zab'i makarantar kwana.
Mamy ta kalle ta tace "Kid'au jakar ki kije yana jiranki fa kin sani sarai kinzo kin tsaya"
Ta d'auki Jakarta Umme ta taya ta da wasu sauran kayan da ba'asa a moto ba suka nufi waje Jiddah sai shasshk'ar kuka take Ummy nata bata hak'uri.
"Allah ya kiyaye ya kuma tsare kuma ki maida hankalin ki kiyi karatu" wannan shine abinda Mamy ta iya cewa, ta koma cikin d'aki don baza ta iya ganin tafiyar tilon "yarta-taba.
Yaa Sheikh yana tsaye yanata kallon agogo don baison suyi rana Saboda makarantar ba a cikin gari take ba, ya shirya tsaf cikin farar jallabiya kana gani basai an gayama kud'in taba kasan mai tsadace Tayi cif da jikin sa gashi ta karb'i kalan fatar sa, wani bak'in sau ciki ne a k'afarsa shima yayi matuk'ar kyau ak'afar tasa, sanna ya kawo bakar hula irin ta larabawa yasaka sumar kanshi tasha gyara ga wani bak'in agogo daya haska hannun shi,kai gaskiya yaa Sheikh kyakkyawane gakyau ga gayu ga tsafta ga iya soyayya uwa uba ilimin addini Dana zamani, a tak'aice Yaa Sheikh ya had'u matuk'a.
Yana tsayenne Umme tafito rik'e da hannun Jiddah suka k'arasa jikin motar.
"Kukan me takeyi kuma? Kefa kikace kina so, zakiyi shuru ki shiga mota kosaina sab'a miki? "
Umme ce ta kalleshi tace"Aa Abdallah kabita a hankali banason wata magana, Jiddah ki shiga mota kutafi karku yi rana"
Jiddah najin haka ta kuma fashewa da kuka "yaya don Allah kayi hakuri Wallahi na fasa bana so"ta k'arasa maganar tana k'arasawa gun shi da gudu ta fad'a jikin shi ta rungume shi.
Sosai yaji tausayin ta amma bakin alk'alami yariga ya bushe dole ya kaita.
"Kiyi shuru kinji Jiddah na ki daina kuka, kece fa kikace kina so, ba komai kiyi hakuri zan dinga zuwa duba ki kinji "yan mata na? "
Da haka dai ya samu ya lallab'a ta, Umme tana tsaye Tana kallon ikon Allah.
Da haka yaja moton suka d'au hanya Jiddah tana ta d'agawa Umme hannu.
Zallan so Yaa Sheikh yake nunawa Jiddah amma da yake ita a nata tunanin 'yan uwan taka ne kwata kwata bata kawo komai a ranta ba.
"Jiddah na tafiya zakiyi ki barni? Zanyi kewar ki Jiddah, Allah ya nuna min ranar da bazaki kuma yin nisa dani ba ranar da zan zama ke, ke ki zama ni, Jiddah zan shar dake dad'in da baki tab'a jinshi ba a duniya , yanda ko ance kiyi nisa dani ma bazaki iya ba, Jiddah na kice kina sona please "
Jiddah da tai kasak'e Tana kallon bakin Yaa Sheikh da yake matuk'ar burge ta yadda yake motsa shi kamar bai son yin maganar, a ranta cewa take dama nata ne da sai itama ta ringa yin yanga. Lol
"Jiddah na bazaki ce kina son nawaba "ya fad'a kamar zaiyi kuka.
Da sauri ta d'ago tace"aa yaya zan fad'a ina son ka mana, kasan wani abuma yaya Wallahi ina son wannan bakin naka"ta fad'a tana kai hannu zata tab'a yayi sauri ya rik'o hannun nata saboda yasan saukar hannunta kan bakinsa ba k'aramar fitina zai haifar ba amma duk da haka rik'e hannunta da yayi saida yanayinsa ya sauya.
"Jiddah kalleni"ya bata umarni ba musu Tayi yanda yace ta kalle shi suna kallon juna amma hanunsa rik'e da sitiyari.
"Jiddah kika ce bakina yana burge ki? "
"Eh Wallahi yaya, bakaga ba har wani iyayi kakeyi dashi"
Dariya ta bashi sosai saida yayi mai isar shi sannan ya kuma kallon ta yad'ora da cewa "Jiddah na Inama dai inada damar nuna miki wannan bakin nawa da yake burge ki mallakin ki ne, Allah ka nunamin wannan lokacin"
Batare da ta gane me yake nufiba tace "amin"
*********************"""***********************"
Sai a wannan lokacin suka iso cikin matarantar babu b'ata lokaci Yaa Sheikh yashiga bin duk wata ka'ida da zata tabbatar da Jiddah ta zama cikakkiyar 'yar makaranta, ansha artabu sosai Kafin Jaddah ta cika Yaa Sheikh ya tafi saida malamai sukayi mata jan ido tukunna.
Yaa Sheikh yabar Jiddah zuciyar sa cike da tausayin ta.
Khairaty😘✍🏻
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*BY:U. K. Y. For real*😘
🌈 *kainuwa writers asso*✍🏻
*Dedicated to Mmn khairy*🤝🏻 😘
*60 to 65*
*Alhamdullah ala kulli halin am back, am really really appreciate your support and cares, prayers, calls, messages.... I will use this ofacunity to great all my family and friends......*
*BARKA DA SALLAH*
Wani malami ne daga cikin malaman gurin ya daka mata tsawar don yaga da alama Jiddan shagwa'babbiya ce.
"Ke! "
Ay kuwa a razane ta d'ago jikin ta na rawa tace "na'am"
Sake hade rai malamin yayi yace "ki fara d'aukar kayanki one after the other kina kaiwa bakin bishiyar can kafin students su tashi daga class saiki samu mate d'inki su taya ki d'auka"
Ya k'arasa maganar yana mata nuni da bishiyar.
Ba musu ta fara d'aukar kayan nata, tana dana sanin zuwan ta boarding a zuciyarta......
Nana kuwa a lissafin ta yau ne sahibar ta ta zata zo don haka take allah allah a tashi daga class...
Yaa Sheikh tuk'i kawai kake yanajin kamar bai kyautama Jiddahn shiba dama bai biye taba dama bai amince da zuwanta boarding school ba amma aykin gama ya Riga da ya gama saidai yasan sai ya dage wajen yak'i da zuciyar shi don tun daga yanzu ya fara jin missing din Jiddahn, ..."fuuhhh! "Wata zazzafar iska ya furzar yana karawa da cewa....
" ohhh Allah help me out,... son 'yar k'aramar yarinya zai kashe Abdallah"
Duk shi kad'ai yake maganarsa.
(Ayya Abdallah abun tausayi )
Adaddafe ya cigaba da driving din zuciyarsa cike da tunani....
Ba karamin dad'i Nana taji ba saboda ganin aminiyar ta don haka bakin ta yaki rufuwa......
"Ke wai dagaske kece Jaddah? "
A salib'e Jiddah ta kalli Nana kafin tace"to da wacece"?
Ay kuwa sai Nana ta kwashe da dariya sannan tace "ke kinga fiskanki fa kinga yadda kike wani gwab'a fuska kamar kina gaban wannan mai jallabiyar da tashi kafiya naci? To bari kiji in fad'a miki garama ki zama jan ido idan ba hakaba a raina ki"
......... Ta karashe maganar tana d'aga kirji sama, duk wani iskanci na yan makaranta Nana ta haddace su, kai harda karin nata ma Saboda Nana ba baya bace.
Jiddah datai sak'are tana kallon ta, zunbura baki tai tace "daga zuwa na zamu fara ko ?... to Dabadan shi mai jallabiyar ba da baki ganni anan ba yar rainin wayo "
"Kedai kika sani... Bari yan jss 1 suzo wucewa su d'aukar maki kayan"
"Gaskiya Nana ke yar rainin hankali ce kina mate dinsu kice su d'aukar miki kaya? Ko dama ana haka? "
Wata dariya Nana ta yi tace "baki da maths, to Dalla cen ay sababbin zuwa nake samu wanda basu sanni yar jss 1 bace saina had'e rai na kirasu na ayke su kuma suje ba musu, sai su zata ni senior ce kinsan wawaye ne"
Kafin Jiddah tayi magana saiga yan jss 1 nan sun taho don da ka gansu zaka gane sabbabbine kuma yan jss 1 saboda sababbin uniform din jikin su.
Ay kuwa ba bata lokaci Nana ta raba musu kayan tace sukai mata blue hostel kasancewar nan aka bawa Jiddah ita kuma nana a green hostel take, amma hakan bai wa Nana dad'i ba amma ba yadda zatai.
Koda suka shiga cikin hostel Jiddah saroro tai kuma zuciyarta cike da tsoro take bin students da kallo ganin su da tai daga mai mini skat sai mai skin tied sai mai half beast ga Uban acuci maza Akan kowacce.
"Tab" shine abunda Jiddah ta iya cewa.
"Ke kema sabuwar zuwa ce"?
Wata free Fed ta tambaye su
"Eh sabuwar zuwa ce kuma nan blue aka kawo ta"
"Ok to zoki hau layi kafin a raba muku gado"....
Saida Nana ta shiryawa Jiddah komai sannan tace mata "to kizo muje hostel dimu na baki ruwa kiyi wanka na ara miki kaya kafin a baku naku"
Ita dai Jiddah ba uhm ba uhm-uhm Saboda mamakin Nana take Saboda yadda take magana tana d'aga kirji.
A haka Jiddah tai wata d'aya zuwa wannan lokacin ta goge ta gane kan komai duk wani iskancin yan makaranta itama ta iya wani girgije girgijen k'irjji ta iya dama ga abubuwa sun fara bayya na.
"Babyn Figgo kije ki karbo mana abinci"
Kicin kicin Jiddah tayi da rai "ke wace babyn Figgo? To wallahi bazanje ba ke kije dama kece acici"
Ta k'arasa magana tana wani daga bombom sama sannan ta fice daga class din.
"Abdallah wai kai kuwa lafiyar ka kuwa? Kana fama da olcer sannan kace kullum sai kayi azumi? Wlh tun wuri ka samawa kanka lafiya"
Sarai ya gane abinda Ummi take nufi amma shi dai a nasa lissafin azumin shine samun lafiyarsa da kuma maslaha agare shi.
"Wai ni yanzu da nake wannan jiran gawan shanun shin wai Jiddah zata karbeni a matsayin miji? kuma abokin rayuwar ta? Kuma zata soni kamar yadda nake son ta?"... ......
Duk wannan tambayoyin da bashida amsar su yayima kanshi kafin daga bisani karar wayan shi ya katse shi.........
Khairaty ✍🏻
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*U. K. Y. for real*😘
*Dedicated to Mmn khairy*🤝🏻
*65to70*
Wayar tashi ya d'auka sunan da ya gani ne yasa shi dai daita nutsuwar shi, school authorities ya kane rubuce kan Wayar tashi don haka baiyi wata wata ba ya d'auka.......
Cikin gaggawa ake neman yaa Sheikh yaje Madina saboda za ayi musu exam wanda daga wannan exam d'inne idan mutun yaci za'a bashi ayki da acormadation, (muhalli) da kuma yarjejeniyar albashin da za ake bawa mutun idan ya amin ce.
Bayan ya sha ruwa ne suna zaune da su ummy da Abdul majid kasancewar sun dawo yake shaidawa Umme abunda yake faruwa....
Ba karamin dad'i Umme taji ba dajin wannan labarin saboda ko ba kamai tasan zasu huta idan Abdallah ya samu aykin nan saboda Abdallah akwai taimako da kuma tausayi ita dai fatan ta Allah yasa su dace ya samu yaci exam din.
"To Abdallah yanzu tafita kama ka keban? "
"Wlhy kuwa Ummy nah"
"To Allah yasa adace saika kira Abii ka fad'amai, zuwa yaushe ne to suke bukatar kuje?"
Ta karashe zancen nata da tambayar shi.
"Ummy sati biyu ne"
"Ok to Allah ya taima ka"
"Amin"
"Ku... tunda kuma dawo ma kuwa kunyi muraja'a? Ko kuma tun da kun zama yan boko shikenan kunyi bye bye da islamiyya?"
Abdul malik ne ya danyi k'arfin halin magana yana sosa k'eya"aa yaya wlh ni inayi saidai ko Abdul majid"
Da sauri Abdul majid ya katse shi "kai Karfa ka had'ani da ya Abdallah wlh yaya nima inayi, yanzu ay girma yazo munsan dad'in abun, idan da badon Allah yasa munada na addinin ba ay da bamu kai haka a A. B. U ba tuni zasu bugo mu.
Murmushi yaa Sheikh yayi yana cewa "gara da kuka gane hakan ay"
Sun d'an taba hira kad'an kafin daga bisani Yaa Sheikh yayi musu sallahma zai wuce masallaci sallan isha daganan kuma zai tsaya Saboda akwai matasan da yake wa karatu bayan sallan ishan don haka yace wa ummy saida safe sukuma su Abdallah ya jamusu kunne karsu makara a jam'i.
"wayyo Allah na Nana wlh da gaske k'asan cikina ciwo yake min"
"Ke dalla nace miki marar kice take ciwo bawai k'asan ciki ba"
"To naji mara ta tana min ciwo"
Wata uwar shewa Nana tayi ta d'ora da gud'a "ayiiriiriiii su Jiddah za'a balaga a balallage "
"Kinga bana son iskanci fa Nana wannan wani irin magana ne kike? Ni banason iskanci"
"A'a kinga ikon Allah Jiddah kefa kikace kina ciwon mara kuma ciwon mara ay na mai period ne ita kuma mai period ay baliga ce "
Wata uwar harara Jiddah ta watsawa Nana "ke kika san wannan kinga tafiya ta"
Ta mik'e tana tafiya amma kirjin nan a sama
"Babyn figo maida k'irjin mana, idan kika koma gida kina irin wannan tafiyar ay sai mai jallabiya ya cinye ki d'anya da wannan shegen kallon da yake miki"
Ko juyowa Jiddah batai ba bare ta bata amsa....
Yau saura kwana uku yaa Sheikh yatafi kuma gobe ya yanke shawaran dubo Jiddah don bazai iya tafiya bai ganta ba, acewar shi wai idan ya tafi bai ganta ba bazai iya tab'uka komai ba don haka gara yaje yaga beby love d'inshi.
Fita yayi yayowa Jiddah shopping kaca-kaca na yan makaranta sannan yaje ya gayawa Ummy ko tana da sak'o gurin Jiddah idan tana dashi to ya zama cikin shiri don gobe zaije dubota sannan yaje ya gayawa Mamy ma.
Ita dai Ummy bata so wannan zuwan da zaiwa Jiddah ba saboda tana tsoron kar yaje ya gano abinda zai sa ya kasa yin abun arzik'i a exam din nashi.
Hhhhhhh tofa wannan shine kowa da nashi tunanin. Waye mai gaskiya Ummy ko Yaa Sheikh? 🤔🤔🤔
Thank you Yaa Sheikh fans aylobiyu furnai furnai😂🤣😂😘
Khairaty ✍🏻😍❣
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
_*ina godiya masoyana aringa hakuri da spelling mistakes please 😍*_
*U. K. Y. For real*😍
*Dedicated to Mmn khairy*🤝🏻
*70to75*
Tsaye yake gaban mirror Yana feshe jikin shi da turare kamshi kawai ke tashi akowace kusurwa na d'akin kamar anyi b'arin turare.
Sanye yake cikin wata gezna( shadda) light blue tayi matuk'ar amsarshi abunka da farin fata, dark blue din takarmi sauciki yasa da agogo da hula duk dark blue ne yayi kyau sosai.
Cikin Sauri yake komai don k'arfe 3:00 na rana kuma yana so duk inda 4:00 yake ya zama yana kusa da Jiddah.
Abdul majid ne ya shigo d'akin yana cewa "Yaya na gama wanke motan Abii din, yaya wai Abii din dawowa zaiyi ne? "
Ko kallon sa Yaa Sheikh baiyi ba ya bashi amsa da "a'a ni zan fita da ita, sannan idan ka gama surutun naka ka d'auki wad'ancen ladojin ka samin a boat "
Ya k'arasa maganar yana nufar cikin gida ya sami Ummy ya shaida mata ya gama shiryawa zai tafi.
"Hmmm Abdallah kenan yanzu duk wannan shirin na Jiddah ne?"
Shidai Yaa Sheikh sosa kai kawai yayi yana murmushi baice komai ba.
"To Allah ya kiyaye, sannan ga kantu nan na soya mata ka kaimata kasan mutuniyar taka a wajen kwad'ayi tafi kauri"
karb'ar kantun yayi yana murmushi yana sak'a abubuwa iri-iri a ransa.
"To Ummy ta gode bari naje gurin Mamy dagacen zan wuce"
Itama Mamy duk kayan kwad'ayi ta had'a mata takuma bada sak'on a gaishe mata da ita.
***********
"Don Allah Nana kiyi sauri ki gama inada assignment ke kuma kin tsaya iyayi"
"kai ni karki cinyeni, mu tafi".
Jiddah Sanye take cikin doguwar riga ta morris blue ta matseta ta sama ta kasa kuma ta bud'e ga yanmatanci ya fara bayyana, wani d'an k'aramin farin hijab ne iya wuya, ba wani kwalliya taiba amma tayi matuk'ar yin kyau.
4:00 acikin school d'in su Jiddah tayiwa Yaa Sheikh , bai tsaya ko ina ba sai admin block yabi duk wani procedure da visitors suke bi don haka aka tura messeger ya kira Jiddah Usman.
Yaa Sheikh komawa yayi cikin moto yana jira yaga ta ina Jiddah zata b'ullo sai wani gyara zaman hula yake yana daidaita kafad'a😂lol.
Sanda Jiddah taji wai anzo mata tasan ba kowa bane illa Yah Abdallahn ta don haka ko takan Nana bata biba ta nufi inda visitors ke tsayawa,... ay kowa tana zuwa ta hango moto din Abii an faka ta can k'asan wata bishya aykuwa su Jiddah harda wani sake gyara tafiya irin Yaa Sheikh yasan fa tazo boarding school ta Kara wayewa.
Tacikin mirror ya hangota tana takowa ko'ina na jikin ta yana motsawa tamkar cikakkiyar budurwa.
" Yaaa salam.... What? It's Jiddah? I can't believe it "
Kafin ya gama mamakin nasa har ta k'araso dai-dai saitin Window d'in mai zaman banza, itama Allah Allah take taga shin Yah Abdallahn ne kokuwa.
Ido biyu sukai da Yaa Sheikh wanda ya kafeta da ido ko k'iftawa ya kasa yanajin wani abu na bin jikinshi kamar kiyashi yaa Sheikh bai k'ara shiga wani haliba sai da yaga Jiddah na wani irin tsallen murna gami da shagwa'ba,
"Laah aykuwa shine wayyo dad'i"
Sa hannu tayi ta bud'e kofar tun kafin yayi mata izini, ta fad'a cikin moto din batare da ta kalli halin da Yaa Sheikh yake ciki ba ta kaimai wani wawan hug, suman zaune yayi lokaci d'aya kuma numfashin shi yana kokarin d'aukewa.
"Kai amma naji dad'i yaya Abdallah nah yasu ummy? "
Duk tana rungume dashi take jera mai wannan tambayar.
Da kyar ya iya zame jikin shi daga nata sannan yace "Jiddah duk wannan murnan na ganina ne? to ki tsaya mu gaisa mana"da kyar ya ke maganar kamar zai shid'e.
"Ok Yah Abdallah nah ya kake? "
"Lafiya klau Jiddah ya karatu? "
"Lafiya lau yaya"
"Ummy da Mamy suna gaisheki"
"Ina amsawa, Allah sarki Ummy nah, me tabaka ka kawomin? "
"Abun dad'i"
"Yeee! To nagode yaya"
Shidai Yaa Sheikh kawai kallon Jiddah yake a ranshi kuma yana mamakin yadda akai ta canza gaba d'aya kamar ba ita ba. D'an saisaita kanshi tayi ya wayance da cewa
"To yanzu dai ki bani labari kafin lokaci ya kure minti goma suka bani na ganki"
"Ok tom kasan me Yah Abdallah?"
"Aa Jiddah saikin fad'a"
Shagwa'be fuska tai kamar zatai kuka sannan ta fara magana "kaga ranan nan ne naita ciwon k'asan ciki naita kuka"ta k'arasa maganar tana shigewa jikin shi.
Bubbuga bayanta yashiga yi yana bata hak'uri.
"Meyasa to bakije clinic ba?"
"Naje sun bani magani amma bai daina ba"
"har yanzu? " ya tambayeta
"Aa banda yanzu"
"To idan ya kuma kiyi addua zai daina amma karki kuma yin kuka, ko kinaso nima nayi? "
Mak'e kafad'a tayi sannan tace "banaso"
"Yawwa Jiddah good girl, kinsan me nakeso dake? "
"A'a "
"So nake Kimin addua jibi zan koma madina zamuyi exam, sannan Kimin alkawari zaki ringa karatu sosai"
Ya kafeta da ido yana sauraron amsar ta, itama shi take kallo idon ta cike da kwalla.
"Yah Abdallah tafiya zakayi, idan katafi sai Yaushe? "
"Ohh no! Don't cry my jiddo ba dad'ewa zanyi bafa kafin ki dawo ma Insha Allah na dawo Kedai Kimin addua"
Yana maganar ne yana goge mata hawaye.
"Nayima alkawari zan ringa karatu sosai sannan zanyima addua Allah ya bada sa'a"
"Amin jiddo nah, kinga har kocacin ya cika ki tafi class idan kun kama evening prep saiki je ki karbi sak'onki "
Idonta fall da hawaye tace tom yah Abdallah nagode ka gaishemin da Mamy na da ummy na"tana kaiwa nan ta bud'e moto d'in tafita da gudu.
Baiyi k'okarin hanata ba saboda a halin da yake ciki komai zai iya faruwa idan yace zai tsaya rarrashin ta.
Kansa ya d'ora kan sitiyari yana mai mamakin kansa, lallai shi lafiyayyan namiji ne kallon kansa yayi yana godema Allah da Jiddah bata ganshi ba bare ta ga halin da take ciki.
Da kyar ya iya lallab'awa ya kama hanyar komawa gida , yana tausayin kansa yana kuma tuna yadda yabar Jiddah tana kuka.
_*Don Allah kuyi hakuri da spelling mistakes, ina kaunarku masoya na*_
Khairaty 😍✍🏻
[7/4, 7:50 AM] +234 903 274 9200: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*U. K. Y. For Real*😍
*Dedicated to Mmn Khairy*🤝🏻
*76 to 80*
Ikon Allah ne kawai ya kaisa gida, yana parking aka soma kiran Sallan Magrib, yana fitowa ya shiga gida. Ummy dasu Abdulmajid yasamu a tsakar gida suna Alwala.
Da d'an sakin fuska ya k'arasa cikin gidan, Ummy ta d'ago da fara'a tana cewa
"Sannu da zuwa Abdallah"
Da murmushi ya amsa, su Abdulmajid suma suka masa Sannu da zuwa sannan suka fita dan zuwa masallaci. Bokiti ya d'auka ya d'ebi ruwa ya shiga wanka, dan yanda Jiddah ta rud'asa dazu yasa dole yayi wanka.
A gurguje ya gama ya fito ya sauya kaya ya nufi masallaci. Ana idarwa ya dawo gida, D'akin Ummy ya shiga da Sallama ya zauna tare da fad'in
"Wash!"
Ummy tad'an kallesa cike da kulawa
"Yaya dai? Ya kasamu 'Yar tawa"
Da wani k'ayataccen Murmushi jin ta ambato Masoyiyar tasa yace
"Tana nan Lafiya lau Ummy, kinga kuwa yanda ta k'ara natsuwa"
Ummy tayi dariya tana girgiza kai. Mik'ewa tayi ta d'auko mai abincinsa ta aje tana cewa
"Nasan kanajin Yunwa"
Yayi saurin Jan Food flask din ya bude ya soma ci yana lumshe ido, Hira ya soma mata kamar bashi bah duk hiran rabi na Jiddah neh.
Kallansa kawai take cikin ranta ko kawai mamaki me na ganin yadda yaa Sheikh yake kokarin maida kansa wawa.
"Alhandulilahi ala kulli halin, wannan abuncin naki da dad'i yake Ummi ta"yafad'a yana aje Food flask d'in a gefe.
Murmushi ummy tayi, suka cigaba da hira.
AbdulMalik da AbdulMajid ne suka shigo a tare da sallama, Ummy da Yaa Sheikh suka amsa masu suka zazzauna tareda musu sannu. AbdulMalik yace
"Ya Abdallah Ya Jiddo nasan tana nan tana cigaba da rashin ji da lalaci kamar yanda aka saba to wai yanzu ma wa zataiwa wannan shagwa'bar tatane? "
Ya k'arasa maganar suna kwashewa da dariya shida Abdul majid.
Yaa Sheikh yabud'e baki neman zaiyi magana abbulmajid ya karb'e
"Kai kake tunanin wannan ma kamata yayi ka tambaya acen wane yake dafa mata indomei mai yaji , yarinya sai kafurin kwadayi wai ita bazataci tuwo ba, hala madai ba a yin tuwo a makarantar nasu"
Ya maida dubansa ga Ya Abdallah
"Ya Abdallah Halan An baka Complain d'inta a makarantar? "
Kasa magana Abdallah yayi saboda takaici, so dayawa su Abdulmajid na shirmansu da Jiddah na tsokana amma bai
Taba jin haushi kamar nayau bah, mik'ewa yayi fuskansa ba walwala yace
"Ummy barin shiga wajan Mamy"
"Ka gaisheta" cewar Ummy
Toh kawai yace yasa takalmansa ya fita. Da sallama ya shiga gidan Mamy, kan sallaya ya sameta tana lazumi, zama yayi kusa da ita harta gama sannan ta juyo garesa
"Aa An dawo ne baba na"
Duk'ar dakai yayi k'asa tare da gaisheta, ta amsa fuska a sake tare da tambayansa ya hanya, ya amsa da lafiya lau. Shiru ne ya biyo baya chan tace
"Ya Jiddan? Nasan tana nan tana abinda ta saba musamman da yanzu babu mai saka mata ido"
"Aa Mamy! Jiddah yanzu ta chanza ba yanda kika santa bah, tayi Hankali sosai"
"Kaiya Babana, nasan fa halin Jiddah"
Yayi saurin kauda zanchan da cewa
"Mamy Addu'a kawai zaki cigaba da mata, Allah ya bata sa'a a karatunta"
Ta sauke ajiyar zuciya tace
"Addu'a kullum ina muku ba ita kad'ai ba, Allah ya shiryeku gaba d'aya ya shige muku gaba a duk alamuran ku"
"Ameen Mamy mun gode"
*****
Da kuka ta k'arasa gurin Nana ta zauna tana cigaba da sharan hawaye
"Ke wai yaneh haka mene kike ma mutane kuka? "
Tad'an d'ago kanta chab'e chab'e da hawaye
"Yaa Abdallah neh! Ni gida nakeso na koma"
Nana taja dogon tsaki tare da tureta
"Nifah na tsani Yaa Sayyadi yake ko Yaaa Sheikh? Ban gane wannan bibiyan da yake miki bah faa"
Jiddah ta sake d'ago jajayen idanunta tace
"Duk cikin yayye na babu mai sona kamarshi ya Abdallah yana matuk'ar sona koda nake da k'arancin shekaru Nasan da haka ya Abdallah bai barni nayi kukan maraici ba, kuma kema shaida ce tunda gashi kina gani inayin makaranta mai kyau kamar yadda kema me uba araye kikeyi"
Nana ta dungureta tana turo baki
"Dallah chan kedai banza ce, wani so bayan ko 'yar tsarabar d'an makaranta bai miki bah"
Maganganun Nana ne ya soma bata haushi ta d'ago tana goge hawayen fuskanta
"Ke tsaraban yan makaranta ya dama"
Ta fita ta barta nan baki bud'e cike da Mamakin yau ita Jiddah ke yab'ama magana.
Class ta koma gaba d'aya jikinta a sanyaye saboda kewar gida, ko inda Nana take bata kalla bah har aka tashi, sai da yamma sannan ta samu ta amso kayan da Yaa Abdallah ya kawo mata. Ba kunya Nana ta matso tana duba ledojin
"Haba k'awaliya romon kaza, ai nidake ba haka. Me Yaa Sheikh din ya kawo mana neh"
Jiddah dai batace mata komai bah dan Ciwon Maranta ne taji yana neman tashin mata. Tana kallo Nana ta jida abinda takeso tayi tafiyarta tana zagin Yaa Abdallah.
Bayan sun koma hostel ne Mara yace Bismillah, kuka kawai Jiddah take tana juye juye rik'e da maranta, Gaba d'aya d'akin ya rude, d'aya daga Cikin Mummys d'in makarantan neh ta shigo, da taimakonta Jiddah ta mik'e sai yarfe hannu take tana kuka tare da turo baki gefe guda kuma tana kiran Mamy da Ummy.
Clinic suka wuce dan Kallo d'aya ta mata ta gane abinda ke damunta.
A firgice ya farka tare da dafe k'irjinshi yana kiran sunan Allah, Idanunsa ne suka ciko da kwalla murya a raunane yace
"Allah kasa Mafarkin nan ba gaskiya baneh, Allah kasa Jiddah tah na cikin koshin Lafiya"
Ya sake dafe kirjinshi sbda yanda zuciyarsa ke bugawa da sauri. Ba shiri ya fashe da kuka duk da taurin zuciya irin ta maza, kuka yake yana dafe da kirjinsa yana karanto duk addu'ar datazo bakinsa.
Ummy Abdul/
khairaty ✍🏻
[7/4, 9:12 AM] +234 903 274 9200: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*U. K. Y. For Real*😍
*Dedicated to Mmn Khairy*🤝🏻
*81 to 85*
Ganin kukan bazai fisheshi ba yasa ya mik'e ya saka jallabiya ya fito, Alwala yayi ya koma d'aki ya tada sallah, bai zauna ba saida yaji kiraye kirayen Sallahn Asubah.
Mik'ewa yayi dak'yar sbda yanda kansa ke masa wani irin mugun ciwo, D'akinsu Abdulmajid ya buga kamar yanda ya saba duk Asubah idan yaba gida. Yana tashin su ya wuce Masallaci.
Bashi ya shigo gidan ba sai karfe goma na safe, cikin gida ya shiga ya samu Ummy tana gyaran kayan miya, har k'asa ya tsugunna yace
"Ina kwana Ummy"
Ta d'ago suka had'a ido, ganin yanayin Idanunsa yasa ta juyo garesa dakyau tana cewa
"Lafiya Lau Abdallah, meya sameka naga idanunka haka?"
Yad'an dukar dakai k'asa yace
"Kaina ke ciwo tun jiya amma nasha magani"
"Allah ya baka Lafiya, tashi ka shiga ciki abin karinka na nan, nima sauri nake na gama Aiki dan Abby na hanya yau"
Murya a raunane yace
"Eh munyi waya jiya, Allah ya kawosa Lafiya"
Ta amsa da "Ameen"
Ya mik'e yace
"Ummy barin d'an watsa ruwa na kwanta tukun zanci abincin Anjima"
"Toh" tace dan bataso ta tsawaita magana saboda yanda ta lura da yanayinsa.
*******
Da kuka suka isa Clinic, sun samu Nurse mai Night Duty ta amshi Jiddah, kuka kawai take harda majina. Mummyn tace
"Kedai Wannan yarinya da shagwab'a kike, kiyi shiru mana ai girma ne ya sameki"
Cikin kuka ta turo baki tace
"Wallahi banasan girman na yafe"
Ta k'are maganan da sakin wani sabon kukan tana rik'e da Maran. Abu taji na gangaro mata daga k'asanta tasa hannu ganin jini yasa ta saki k'ara da karfi ta soma tsalle
"Wayyo Allah na shiga uku Jini na fitomin a gabana, na shiga uku Mamy zan mutu"
Nurse d'in ta daka mata tsawa
"Dallah yima mutane shiru"
Nan da nan ta shanye kukan ganin ba wasa a idon Nurse d'in gata K'atuwa bak'akirin da ita.
Allurah ta zuk'a a syringe Jiddah na ganin haka ta soma aniyan arcewa Mummy ta dank'ota, Nurse d'in ta mata alluran ta saki k'ara tana kuka sosai.
Nurse din ce ta d'auko Pad da sabon Pant ta nuna mata yanda ake anfani dashi sannan tace ta shiga Toilet tayi wanka sai tasa. Ba musu ta shiga dan mugun tsoron Nurse din takeji yanzu. Tana shiga Nurse din tace Mummy ta samo mata wasu kaya ta chanza, ba musu ta koma Hostel dinsu.
Nana ta samu ta zafga tagumi, ta tambayeta inda kayan Jiddan suke ta nuna mata, kaya ta d'aukan mata ta fita, koda ta koma har ta gama wankan kayan kawai take jira.
Cikin minti kad'an ta kimtsa amma har lokacin bata daina hawaye da turo baki bah. Drip nurse din tasa mata bayan ansha artabu da ita. Nan ta kwana juye juye tana kuka sai gaf da asubah ta samu Ya saketa sannan ta samu bacci.
K'arfe Sha biyu da rabi Yaa Sheikh ya farka da Addu'an tashi daga bacci, Hiransu Abdulmajid da Abby yaji Hakan ya tabbatar masa da ya dawo.
Da sauri ya mik'e dan ciwon kan ya sakesa yanzu sai jikinsa daba k'wari, A tsakar gida ya samesu suna shan iska ya k'arasa ya zauna kan tabarma kusada Abby ya gaida shi da fara'a, Abby ya amsa yana cewa
"Ya jikin Ummyn ku kecemin bakajin dad'i"
Yad'an duk'ar dakai yace
"Dasauk'i Abby"
Abby yace
"Ya Jiddah tah? Ance kaje dubata jiya"
Nan da nan ya saki lallausan Murmushi
"Tana nan Lafiya Abby, tace na gaisheka"
Abby yace "Ina amsawa, Ya shirye shiryen tafiyan naka? Gobe ne koh?"
Kai ya gyad'a, Abby ya masa Addu'a sosai sannan suka cigaba da hira. Sai bayan la'asar yaje yad'anyi siyaiya ya dawo. A daran ya shiga Yama Mamy sallama ya fito dan da asubah zai bar gida. Addua tamai sosai sannan ya fito.
Da Asubah ana fitowa a masallaci Abby yakaisa Airport da rakiyan su AbdulMalik. K'arfe Shidda jirginsu ya d'aga zuwa k'asar saudi Arabia.
K'arfe Sha biyu na dare wanda a k'asar Nigeria yake goma na dare ya sauka a Prince Muhammad bin Abdulaziz Airport dake Madina.
Taxi ya nema yahau zuwa masaukin shi........
Long lasting friendship, my in low. Ummy Abdul 😍khairaty ✍🏻
[7/4, 7:50 AM] +234 903 274 9200: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*U. K. Y. For Real*😍
*Dedicated to Mmn Khairy*🤝🏻
*76 to 80*
Ikon Allah ne kawai ya kaisa gida, yana parking aka soma kiran Sallan Magrib, yana fitowa ya shiga gida. Ummy dasu Abdulmajid yasamu a tsakar gida suna Alwala.
Da d'an sakin fuska ya k'arasa cikin gidan, Ummy ta d'ago da fara'a tana cewa
"Sannu da zuwa Abdallah"
Da murmushi ya amsa, su Abdulmajid suma suka masa Sannu da zuwa sannan suka fita dan zuwa masallaci. Bokiti ya d'auka ya d'ebi ruwa ya shiga wanka, dan yanda Jiddah ta rud'asa dazu yasa dole yayi wanka.
A gurguje ya gama ya fito ya sauya kaya ya nufi masallaci. Ana idarwa ya dawo gida, D'akin Ummy ya shiga da Sallama ya zauna tare da fad'in
"Wash!"
Ummy tad'an kallesa cike da kulawa
"Yaya dai? Ya kasamu 'Yar tawa"
Da wani k'ayataccen Murmushi jin ta ambato Masoyiyar tasa yace
"Tana nan Lafiya lau Ummy, kinga kuwa yanda ta k'ara natsuwa"
Ummy tayi dariya tana girgiza kai. Mik'ewa tayi ta d'auko mai abincinsa ta aje tana cewa
"Nasan kanajin Yunwa"
Yayi saurin Jan Food flask din ya bude ya soma ci yana lumshe ido, Hira ya soma mata kamar bashi bah duk hiran rabi na Jiddah neh.
Kallansa kawai take cikin ranta ko kawai mamaki me na ganin yadda yaa Sheikh yake kokarin maida kansa wawa.
"Alhandulilahi ala kulli halin, wannan abuncin naki da dad'i yake Ummi ta"yafad'a yana aje Food flask d'in a gefe.
Murmushi ummy tayi, suka cigaba da hira.
AbdulMalik da AbdulMajid ne suka shigo a tare da sallama, Ummy da Yaa Sheikh suka amsa masu suka zazzauna tareda musu sannu. AbdulMalik yace
"Ya Abdallah Ya Jiddo nasan tana nan tana cigaba da rashin ji da lalaci kamar yanda aka saba to wai yanzu ma wa zataiwa wannan shagwa'bar tatane? "
Ya k'arasa maganar suna kwashewa da dariya shida Abdul majid.
Yaa Sheikh yabud'e baki neman zaiyi magana abbulmajid ya karb'e
"Kai kake tunanin wannan ma kamata yayi ka tambaya acen wane yake dafa mata indomei mai yaji , yarinya sai kafurin kwadayi wai ita bazataci tuwo ba, hala madai ba a yin tuwo a makarantar nasu"
Ya maida dubansa ga Ya Abdallah
"Ya Abdallah Halan An baka Complain d'inta a makarantar? "
Kasa magana Abdallah yayi saboda takaici, so dayawa su Abdulmajid na shirmansu da Jiddah na tsokana amma bai
Taba jin haushi kamar nayau bah, mik'ewa yayi fuskansa ba walwala yace
"Ummy barin shiga wajan Mamy"
"Ka gaisheta" cewar Ummy
Toh kawai yace yasa takalmansa ya fita. Da sallama ya shiga gidan Mamy, kan sallaya ya sameta tana lazumi, zama yayi kusa da ita harta gama sannan ta juyo garesa
"Aa An dawo ne baba na"
Duk'ar dakai yayi k'asa tare da gaisheta, ta amsa fuska a sake tare da tambayansa ya hanya, ya amsa da lafiya lau. Shiru ne ya biyo baya chan tace
"Ya Jiddan? Nasan tana nan tana abinda ta saba musamman da yanzu babu mai saka mata ido"
"Aa Mamy! Jiddah yanzu ta chanza ba yanda kika santa bah, tayi Hankali sosai"
"Kaiya Babana, nasan fa halin Jiddah"
Yayi saurin kauda zanchan da cewa
"Mamy Addu'a kawai zaki cigaba da mata, Allah ya bata sa'a a karatunta"
Ta sauke ajiyar zuciya tace
"Addu'a kullum ina muku ba ita kad'ai ba, Allah ya shiryeku gaba d'aya ya shige muku gaba a duk alamuran ku"
"Ameen Mamy mun gode"
*****
Da kuka ta k'arasa gurin Nana ta zauna tana cigaba da sharan hawaye
"Ke wai yaneh haka mene kike ma mutane kuka? "
Tad'an d'ago kanta chab'e chab'e da hawaye
"Yaa Abdallah neh! Ni gida nakeso na koma"
Nana taja dogon tsaki tare da tureta
"Nifah na tsani Yaa Sayyadi yake ko Yaaa Sheikh? Ban gane wannan bibiyan da yake miki bah faa"
Jiddah ta sake d'ago jajayen idanunta tace
"Duk cikin yayye na babu mai sona kamarshi ya Abdallah yana matuk'ar sona koda nake da k'arancin shekaru Nasan da haka ya Abdallah bai barni nayi kukan maraici ba, kuma kema shaida ce tunda gashi kina gani inayin makaranta mai kyau kamar yadda kema me uba araye kikeyi"
Nana ta dungureta tana turo baki
"Dallah chan kedai banza ce, wani so bayan ko 'yar tsarabar d'an makaranta bai miki bah"
Maganganun Nana ne ya soma bata haushi ta d'ago tana goge hawayen fuskanta
"Ke tsaraban yan makaranta ya dama"
Ta fita ta barta nan baki bud'e cike da Mamakin yau ita Jiddah ke yab'ama magana.
Class ta koma gaba d'aya jikinta a sanyaye saboda kewar gida, ko inda Nana take bata kalla bah har aka tashi, sai da yamma sannan ta samu ta amso kayan da Yaa Abdallah ya kawo mata. Ba kunya Nana ta matso tana duba ledojin
"Haba k'awaliya romon kaza, ai nidake ba haka. Me Yaa Sheikh din ya kawo mana neh"
Jiddah dai batace mata komai bah dan Ciwon Maranta ne taji yana neman tashin mata. Tana kallo Nana ta jida abinda takeso tayi tafiyarta tana zagin Yaa Abdallah.
Bayan sun koma hostel ne Mara yace Bismillah, kuka kawai Jiddah take tana juye juye rik'e da maranta, Gaba d'aya d'akin ya rude, d'aya daga Cikin Mummys d'in makarantan neh ta shigo, da taimakonta Jiddah ta mik'e sai yarfe hannu take tana kuka tare da turo baki gefe guda kuma tana kiran Mamy da Ummy.
Clinic suka wuce dan Kallo d'aya ta mata ta gane abinda ke damunta.
A firgice ya farka tare da dafe k'irjinshi yana kiran sunan Allah, Idanunsa ne suka ciko da kwalla murya a raunane yace
"Allah kasa Mafarkin nan ba gaskiya baneh, Allah kasa Jiddah tah na cikin koshin Lafiya"
Ya sake dafe kirjinshi sbda yanda zuciyarsa ke bugawa da sauri. Ba shiri ya fashe da kuka duk da taurin zuciya irin ta maza, kuka yake yana dafe da kirjinsa yana karanto duk addu'ar datazo bakinsa.
Ummy Abdul/
khairaty ✍🏻
[7/4, 9:12 AM] +234 903 274 9200: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*U. K. Y. For Real*😍
*Dedicated to Mmn Khairy*🤝🏻
*81 to 85*
Ganin kukan bazai fisheshi ba yasa ya mik'e ya saka jallabiya ya fito, Alwala yayi ya koma d'aki ya tada sallah, bai zauna ba saida yaji kiraye kirayen Sallahn Asubah.
Mik'ewa yayi dak'yar sbda yanda kansa ke masa wani irin mugun ciwo, D'akinsu Abdulmajid ya buga kamar yanda ya saba duk Asubah idan yaba gida. Yana tashin su ya wuce Masallaci.
Bashi ya shigo gidan ba sai karfe goma na safe, cikin gida ya shiga ya samu Ummy tana gyaran kayan miya, har k'asa ya tsugunna yace
"Ina kwana Ummy"
Ta d'ago suka had'a ido, ganin yanayin Idanunsa yasa ta juyo garesa dakyau tana cewa
"Lafiya Lau Abdallah, meya sameka naga idanunka haka?"
Yad'an dukar dakai k'asa yace
"Kaina ke ciwo tun jiya amma nasha magani"
"Allah ya baka Lafiya, tashi ka shiga ciki abin karinka na nan, nima sauri nake na gama Aiki dan Abby na hanya yau"
Murya a raunane yace
"Eh munyi waya jiya, Allah ya kawosa Lafiya"
Ta amsa da "Ameen"
Ya mik'e yace
"Ummy barin d'an watsa ruwa na kwanta tukun zanci abincin Anjima"
"Toh" tace dan bataso ta tsawaita magana saboda yanda ta lura da yanayinsa.
*******
Da kuka suka isa Clinic, sun samu Nurse mai Night Duty ta amshi Jiddah, kuka kawai take harda majina. Mummyn tace
"Kedai Wannan yarinya da shagwab'a kike, kiyi shiru mana ai girma ne ya sameki"
Cikin kuka ta turo baki tace
"Wallahi banasan girman na yafe"
Ta k'are maganan da sakin wani sabon kukan tana rik'e da Maran. Abu taji na gangaro mata daga k'asanta tasa hannu ganin jini yasa ta saki k'ara da karfi ta soma tsalle
"Wayyo Allah na shiga uku Jini na fitomin a gabana, na shiga uku Mamy zan mutu"
Nurse d'in ta daka mata tsawa
"Dallah yima mutane shiru"
Nan da nan ta shanye kukan ganin ba wasa a idon Nurse d'in gata K'atuwa bak'akirin da ita.
Allurah ta zuk'a a syringe Jiddah na ganin haka ta soma aniyan arcewa Mummy ta dank'ota, Nurse d'in ta mata alluran ta saki k'ara tana kuka sosai.
Nurse din ce ta d'auko Pad da sabon Pant ta nuna mata yanda ake anfani dashi sannan tace ta shiga Toilet tayi wanka sai tasa. Ba musu ta shiga dan mugun tsoron Nurse din takeji yanzu. Tana shiga Nurse din tace Mummy ta samo mata wasu kaya ta chanza, ba musu ta koma Hostel dinsu.
Nana ta samu ta zafga tagumi, ta tambayeta inda kayan Jiddan suke ta nuna mata, kaya ta d'aukan mata ta fita, koda ta koma har ta gama wankan kayan kawai take jira.
Cikin minti kad'an ta kimtsa amma har lokacin bata daina hawaye da turo baki bah. Drip nurse din tasa mata bayan ansha artabu da ita. Nan ta kwana juye juye tana kuka sai gaf da asubah ta samu Ya saketa sannan ta samu bacci.
K'arfe Sha biyu da rabi Yaa Sheikh ya farka da Addu'an tashi daga bacci, Hiransu Abdulmajid da Abby yaji Hakan ya tabbatar masa da ya dawo.
Da sauri ya mik'e dan ciwon kan ya sakesa yanzu sai jikinsa daba k'wari, A tsakar gida ya samesu suna shan iska ya k'arasa ya zauna kan tabarma kusada Abby ya gaida shi da fara'a, Abby ya amsa yana cewa
"Ya jikin Ummyn ku kecemin bakajin dad'i"
Yad'an duk'ar dakai yace
"Dasauk'i Abby"
Abby yace
"Ya Jiddah tah? Ance kaje dubata jiya"
Nan da nan ya saki lallausan Murmushi
"Tana nan Lafiya Abby, tace na gaisheka"
Abby yace "Ina amsawa, Ya shirye shiryen tafiyan naka? Gobe ne koh?"
Kai ya gyad'a, Abby ya masa Addu'a sosai sannan suka cigaba da hira. Sai bayan la'asar yaje yad'anyi siyaiya ya dawo. A daran ya shiga Yama Mamy sallama ya fito dan da asubah zai bar gida. Addua tamai sosai sannan ya fito.
Da Asubah ana fitowa a masallaci Abby yakaisa Airport da rakiyan su AbdulMalik. K'arfe Shidda jirginsu ya d'aga zuwa k'asar saudi Arabia.
K'arfe Sha biyu na dare wanda a k'asar Nigeria yake goma na dare ya sauka a Prince Muhammad bin Abdulaziz Airport dake Madina.
Taxi ya nema yahau zuwa masaukin shi........
Long lasting friendship, my in low. Ummy Abdul 😍khairaty ✍🏻
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*U. K. Y. For Real*😍
*Dedicated to Mmn Khairy*🤝🏻
*86 to 90*
*Ummy Abduol wannan page din nakine farar yarinya yar d'agwas*😍😅
Kafin Safiya Ciwon maran ya saketa haka Drip din da aka sa mata ya k'are. Saida Nurse din ta turketa tasha magani sannan ta koma hostel.
Koda ta k'arasa duk Student nata hada hadan shiryawa dan Attending Class, Da Nana taci karo tana ganinta tayi dariya tana girgiza jiki
"Su Jiddah an balaga sai aure"
Jidda ta had'e rai
"Auren lafiya?"
Dariya Nana ta sakeyi tana tafiya tana cewa
"Barin tafi kamin 'Yan iskan Seniors din nan suzo gwara ke zaki iya bada excuse din bakida lafiya"
Bata jira cewar Jiddan ba tayi tafiyarta zuwa Assemble Ground. Sauri sauri Itama tayi wanka ta sauya Pad d'inda Nurse ta bata sannan ta shirya tsaf ta nufi Assemble ground.
Ana gamawa suka wuce aji, Maths ne First Period yau, sam Jiddah ta tsani Maths ga teachern bai iya koyarwa ba wani lokacin har gyangyad'i take, ta juya ga Nana data hakince kan kujera tana nunama wata daga cikin 'yar class dinsu Note dazata kwafar mata
"Nana naga ranar dazakiyi note da kanki"
Wani Mugun murmushi tayi kamar na Boss tace
"Allah ya kiyaye, ai shiyasa Kikaga na bud'e wuta ban bari wata shegiya ta raina ni bah"
Kan Jiddah ta bata masa Maths Teachern su ya shigo Class din tare da wasu Student su biyu kyawawa d'aya bak'a d'aya fara. Gabatar dasu yayi a matsayin sababin student, sannan yasa su gabatar da kansu
Farar ce ta soma magana cikin tsantsar Turanci tace sunanta Firdausi Ahmad, d'ayar kuma tace sunanta Amina Ibrahim. Tunda suka shigo Nana ta kafesu da ido ko kiftawa batayi.
Teachern ya basu izinin zuwa su zauna, Ware ido suka soma dan neman inda zasu zauna, Nana ta galla ma wasu student dake kusada ita harara sukayi saurin mik'ewa ta juyo da fara'a tana cewa
"Kuzo ga wuri"
Ba musu suka nufi inda take suka zauna tare da cewa "Thanks" sai wani kaud'i suke suna jujuya ido.
********
A bangaren Yaa Sheikh kuwa bai samu ya shiga school ba sai washe gari
Da wuri ya shirya ya shiga makarantarsu, Direct Department dinsu ya wuce inda ya samu sauran d'alibai burjik kowa na harkan gabansa, hannu yasa a aljihu don dauko phone dinshi saboda ya kira Nu'aiym.
Dafashi yaji anyi ko ba'a fad'a ba yasan Nu'aym dinne neh dan haka da murmushi a fuskarsa ya juyo.
Hannu ya mik'a masa sukayi musabaha cikin harshen Larabci Nu'aym yace
"Ka dawo lafiya ya mutanen gidan"
Abdallah ya amsa da
"Lafiya lau wlh kagafa yanzu nake shirin kiranka sai gaka "
"Banason borin kunya faa abokina kawai shige muje"
Ba musu Yaa Sheikh ya bishi.
Cikin Hall d'insu suka shiga suna cigaba da tattauna yanda jarabawan tasu zata kasance gobe.
Ranar a library school suka yini suna karatu dukaninsu kwakwalwa tayi charji, sai dare suka koma masaukinsu.
Washe gari da wuri suka shiga makaranta cikin lumtsetsiyar Lambo d'in Nu'aym, a Parking space na makarantar sukayi Parking, kasancewar sabuwar fitowar motace yasa larabawan dake tsakar Wajan maida hankalinsu ga motar sai santin ta suke.
A tare suka fito dukansu suna sanye da doguwar jallabiya
Na Abdallah fara k'ar na Nu'aiym bak'i, dukansu suna sanye da jan rawani a kansu, sunyi kyau sosai bama kamar Abdallah dan shigar yasa kyansa k'ara fitowa kamar d'an Arab country.
Cikin department dinsu suka shiga, karatu suka d'an sakeyi sannan suka
Shiga Exams d'insu. Cikin ikon Allah basu wani d'au lokaci ba suka gama dan duk abinda suka karanta shi ya fito musu.
Suna gamawa suka sake shiga mota suka nufi wani Eatery dake kusa da makarantar tasu dan Karyawa.
*****
Allah Allah Nana take a tashi Break dan ta Lurah New Comers din nada d'an Maik'o Maik'o. Ana Ringing Bell Student suka Fita, Har Jiddah ta mik'e Nana tace
"Jiddah ina kuma zaki, ki tsaya mana muyi fira"
Ba musu ta dawo ta zauna tana d'an b'ata fuska
"Nifa yunwa nakeji idan ke bakiji"
D'aya daga cikin New comers din mai suna Firdaussi tace
"Ai muma yanzu zamuje muci abincin"
Nana ta soma murmushi tana kallansu
"Sunana Nana Khadija Idris amma Nana ake cemin"
Ta nuna Jiddah dake gefe tace
"Ita kuma sunanta Jiddah, dukanmu 'yan unguwa d'aya ne tun daga primary school muke tare"
Firdaussi ta yatsine fuska tana bin Jiddan da kallo sannan tace
"Ni kuma sunana Fiddy"
Ta nuna ta kusa da ita
"Sai Sis dina Meenah, mu 'yan Kaduna neh"
Nana ta gyad'a kai tare da rik'e hab'a
"Tun daga kaduna kukazo nan makaranta"
Kan Fiddy ta bata amsa Meenarh tayi saurin cewa
"Am Tired of all this dan Allah ku tashi muje muci Abinci dan am Hungry"
Nana tayi saurin mik'ewa suka fita. Dinning sukaje dan cin abinci, Kallan kallo Meenarh da Fiddy suka tsaya yi ganin abincin dake gabansu, Meenarh ta fashe da kuka
"Wallahi Uncle Sadiq ya cucemu, ya za'ayi ma mu iya cin wannan disgusting abincin"
Fiddy ta fara rarrashinta ta rik'e mata hannu suka bar Dinning arean, Summ Summ Nana ta bisu kamar jela, Jiddah ko binsu tayi da kallo tayi ta zauna ta soma cin abincinta.
Koda Aka koma Class mamaki ne sosai ya kama Jiddah ganin yanda Nana ke nan nan dasu Fiddy har abin ya soma bata haushi, ko kallansu bata k'arayi ba ta maida hankalinta zuwa karatun da Business studies Teachernsu keyi.
Saida aka tashi sannan Nana ta kulata, a tare suka nufi Hostel. Din su Jiddah kasancewar cen aka kaisu fiddy ita kuwa Nana tama gaba d'aya ta koma rayuwa acen in kin ganta a hostel dinsu to saida dalili,
Haka suka k'arasa hostel din Nana na binsu a baya. Bayan sun natsa sun cire School uniform Meenarh ta waiwaya ta kalli Jiddah wacce ta kwanta kan gadonta rik'e da English text book tana dubawa, sanan ta maida dubanta ga Nana
"Wannan Friend din taki bata magana neh? Ni tunda muke hira banji tayi magana bah"
Nana ta tab'e baki tace
"Indai Jiddah ce ba abinda bazaki gani bah, narasa ganeta taki ta waye ta saki jikinta"
Fiddy ta kyalkyale da dariya tana kallan Jiddah sannan tace
"Dani keda kyanki dana more,... kehh! Tab da sauranki"
Ta rik'e hab'a kamar mai tunani
"I will Ronse up wallahi"
Meenarh da Fiddyn sukasa dariya duka.
Haka dai Jiddah ta bisu da kallo har aka kad'ai c exter.
Khairaty ✍🏻
Ummy Abdul 😍
[7/13, 5:49 AM] 0mmer Farouk: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*U. K. Y. For Real*😍
*Dedicated to Mmn Khairy*🤝🏻
*91 to 95*
Basu suka samu zaman hira ba sai washe gari bayan an tafi break, bayan sun gama cin abinci Meenarh ta kalli Jiddah tace
"Jiddah kinada kyau wallahi, dani keda kyanki babu wanda ya isa ya raina ni wallahi"
Jiddah tad'anyi murmushi batace komai bah, Fiddy tadanyi dariya tace
"Kinga mu ada a Dambo intl school muke, Uncle dinmu ne ya chanza mana school ya kawomu nan wai saboda bamajin magana"
Ta kalli Nana wacce ta kafesu da ido tana murmushi kamar wawiya
"Wai dagaske Munada rashin ji?"
Nana tayi saurin girgiza kai Alamar
"Aa"
Fiddy ta juya tana kallasu duka tace
"Kinga a makarantar da mukayi a baya duk da mu yan primary ne amma we have class, sboda kowa ubanta yana biyan kudi mai yawa so ba raini. Kunsan meh?"
Dukansu suka girgiza kai
Fiddy tace
"Akwai yayamu sunanta Suhaima ranan naji tana cewa Sun hada squad itada kawayenta na manyan yara, so nima inaso muyi haka a school din nan"
Meenarh ta doka tsalle tana tafa hannuwanta
"Thats why i like uh Sis, haka wallahi za'ayi"
Jiddah sai binsu da ido take kamar wacce tayi k'arya sannan tana tunanin taya haka zata faru.
********
Abdallah da Nu'aym yawo ranar sukayi a cikin Riyad, Washe gari kuma suka shiga Jiddah, Shopping sosai Abdallah yayi ma Iyayensa da kuma k'annensa bama kamar Jiddah, duk abinda ya gani na mata sai ya daukar mata wani dan Bob short ya gani ya mashi kyau da kad'an yafi pant yayi sauri ya faki idon Nu'aym ya sa a cikin kayan sa . Babban burinsa yanzu bai wuce yaji result dinsa bah, dan hukumar makarantar sun shaida musu bayan Jarabawar da kwana uku result zai fito.
Ranar basu suka koma Madinah ba sai d'ayan dare, tun a k'asa sukayi ma juna sallama Abdallah ya kwashi ledojin dayayi shopping Ya Shiga lift ya nufi apartment dinsa.
Washe gari da wuri suka shirya, yauma sanye Nu'aym yake da bak'ar jallabiya wanda ya fito da kyansa da kuma hasken fatarsa.
Yana tsaye Abdallah ya fito cikin lift, baki Nu'aym ya saki ganinsa da kaftan abinda bai tab'a ganin yasa bah.
Abdallah ya k'araso inda yake yana 'yar murmushi
"Yadai?"
Nu'aym ya mayar masa da murmushin yana cewa
"Ka ganka kuwa? kayi kyau sosai, ban tab'a ganinka da irin kayan nan bah"
Dariya Abdallah Yayi yana kallansa tare da girgiza kai yana tunawa da bomsort din da yasiyama Jiddah wanda idan sunyi aure zatake saka mishi, kuma ya tabbata da Nu'aym yagani da yasha nagana , Nu'aym yadan b'ata fuska yana kallanshi
"What's funny"
Ganin ya b'ata rai yasa ya k'arasa ya rik'e kafadansa yace
"Am sorry toh, mu tafi dan lokaci na tafiya."
Ba musu Nu'aym yayi gaba suka shiga motan suka d'au hanya, waya Abdallah ya zaro ya soma neman layin Abby, Ringing d'aya biyu ya d'auka tare da sallama.
Cike da ladabi ya amsa tare da d'an duk'ar dakai ya gaida shi kamar yana gabansa, Abby ya amsa yana tambayansa ya jarabawa, cikin natsuwa ya soma masa bayanin tun zuwansa har zuwa yau dazasu duba sakamakon jarabawan tasu.
Lokaci lokaci Nu'aym kan juyo yana kallan Abdallahn da d'an murmushi ganin yanda ya natsu yana wayar duk yanda akayi wanda suke wayan yanada matuk'ar muhimmanci da kuma girma a wajansa.
Addu'a sosai Abby ya masa na samun nasara sannan ya mik'ama Ummy wayan suka gaisa itama ta masa addu'a sosai sannan sukayi sallama ya kashe yana murmushi cike da annashuwa.
Har Nu'aym ya bud'e baki zai masa magana sai kuma ya fasa ya cigaba da driving d'insa hankali kwance. Cikin k'ankanin lokaci suka isa makarantar tasu, Direct notice board suka nufa, sun samu d'alibai da dama suna duba result d'insu hakan yasa suka koma gefe har saida aka d'an ragu.
Abdallah ne ya soma ganin masa, ya samu points sosai har yayi yawa, Shima Nu'aym yaga nasa shima yayi nasara dan ya samu abinda yakeso. Hannu suka mik'a ma juna sukayi musabaha saboda murna, A take ya sake kiran Abby ya sanar dashi, sunyi farinciki sosai tare da yi masa Addu'a.
Sai da yanma sannan aka samu attending d'insu, batare da wani b'ata lokaci ba aka basu takardar d'aukansu aiki, a matsayin Malaman Jami'a sai dai Jami'ar da zasu koyar ba d'aya baneh anma yana kusa da juna.
Murna wajan Nu'aym da Abdallah ba'a magana. Murnan su sam yak'i b'oyuwa. Jiddahn shi ce ta fad'o masa a rai, ya saki murmushi a ransa yana ayyana Jiddansa ta kusa zama nasa san don son zata zama tashi cos dama jiran ayki yake.
To dama haka rayuwa take wasu suyi nasara wasu kuma akasin hakan don da dama wasu basuyi nasara ba.
Khairaty😍
[7/13, 5:49 AM] 0mmer Farouk: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Yaa Sheikh*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*U. K. Y. For Real*😍
*Dedicated to Mmn Khairy*🤝🏻
*96 to 100*
Sai da suka fito daga office din sannan suka bubud'e lettern dan karanta abinda ya k'unsa
Bayan Abdallah ya karanta nasa ya d'ago yana kallan Nu'aym wanda shima ya maida hankali kan takardar hannunsa
"Alfaisal University Riyadh zanyi aiki"
Nu'aym ya sake kallan nasa sannan yace
"Ni kuma a Prince Sultan University, Its ok ai duka Riyadh din neh"
Suka mik'a ma juna hannu sukayi musabaha cike da jindad'i. Motan Nu'aym suka nufa suka nufi gida cike da murna. Saida suka isa sannan Abdallah ya Kira Abby ya fad'a masa abinda ke faruwa.
Abby dasu Ummy sunyi matuk'ar farinciki, d'aya d'aya Abby ya mik'a ma su Ummy wayan suka masa murna harda Mamyn Jiddah dan ta shigo gidan. Sun masa fatan Alheri sosai.
A cikin Satin sukayi bikin murnar Kammala makarantar, taro ne wanda ya amsa taro, daga Abdallah har Nu'aym sakin baki sukayi ganin manyan mutane wanda suke gani a tv. Sarkin Saudi Arabia wato Sarki Salman shima ba'a barshi a baya bah tare da tawagarsa harda babban d'ansa dayake matuk'ar ji dashi.
Anyi taro lafiya, Abdallah har kyauta ya samu na First Class daya samu. Hakan yasa tauraronsa ya haska a taron. Anyi an gama kowa ya koma gidansa lafiya. Saboda tsananin gajiya a Apartment d'in Nu'aym suka kwana, washe gari suka soma shirya kayansu dan zuwa Riyadh, Bayan sun isa Masaukin Abdallah Nu'aym ya fara saukeshi dan kowa an basa gidansa kusada makarantar dayake.
Abdallah ya masa godiya sannan shima ya wuce nasa masaukin. Ya samu ya huta asabar da lahadi, Ranar monday k'arfe bakwai a Alfaisal University Riyadh ya masa. Ba tare da b'ata lokaci ba ya nufi department d'inda xai koyar.
Tafiya yake cikin sanyinsa kamar yanda ya saba, yana sanye da Brown Jallabiya da Bak'ar hula, sosai kayan suka amshesa, duk inda ya wulga sai an kallesa har abin na basa mamaki. direct reporting yayi sannan ya aje jakansa a office d'in da aka basa ya wuce Lecture hall dan an sanar dashi yanada Class da safiyar ranar.
Tunda ya shiga ajin wasu mata su biyu dake zaune a gaba suke kallansa kamar zasu cinyesa. Guntun tsaki yaja a hankali sannan yayi musu sallama tare da gabatar da kansa, sunyi murna sosai da kasancewarshi malamin su.
Bai d'au wani lokaci ba ya soma musu darasi. Cikin kwanciyar hankali yake musu karatun, da tsantsar larafci, tunda ya fara daya d'aga kai sai su had'a ido da D'aya daga cikin 'yan matan dake gaban, a haka har ya gama musu tare da tambayansu ko sun gane, duk suka amsa da na'am. Ba b'ata lokaci ya musu sallama ya fita.
Bashi yabar makarantar ba sai K'arfe biyar na yanma, a gajiye ya tari Taxi ya nufi gida tare da kudurin siyan moto saboda irin hakan.
*Bayan Wata Biyu*
Meenarh ce ta shigo class tana yatsine Fuska tana kallan wata d'aliba dake zaune a kan kujeranta da alama sabuwar d'aliba ce. Cikin k'asaita ta k'arasa ta rik'e k'ugu tana jujjuya ido
"Ke! Uban wa yace ki zauna min a kujera"
Cike da tsoro yarinyan tace
"English teacher ce tace na zauna"
Jiddah da Nana suka shigo a tare, Fiddy na biye dasu a baya, a tare suka k'arasa wajan Jiddah ta kalli yarinyan tace
"Ina kuma muka samu wannan"
Meenarh tace
"Wai new student ce, kuma dan iskanci a seat d'ina"
Nana ta galla ma yarinyar harara
"Ke tashi dan ubanki"
Ganin yanda suka zazzare mata ido yasa ta mik'e dasauri ta canza kujera tana kallansu a tsorace.
Jiddah ta fashe da dariya suka tafa itada Meenarh
"Kuna Burgeni wallahi" cewar Jiddah tana cigaba da dariya
"Stay were uh are!"
Abinda sukaji kenan daga bayansu
Ko ba'a fad'aba sun san Social studies teacher neh, a daidai inda suke suka k'ame. Teachern ya shigo yana kallansu, cikin harshen turanci yace
"Dama nasani ku hud'u nan neh tsaye, Come forward and knell down"
Meenarh ta chuno baki tana gaba suna biye da ita har gaban ajin sukayi Knell down sai turo baki suke.
Malamin mai suna Ahmad Yusuf ya kalli Jiddah yana girgiza kai
"Hauwa'u Usman sanda kikazo makarantar nan uh are Calm, why do uh change?"
Jiddah Ta sake tura baki ta kauda kai tana wani jujuya ido, baice komai ba sai girgiza kai dayayi ya cigaba da koyarwa.
A haka suka tsaya har ya gama sannan yace suje su zauna, Fiddy tayi gaba tana wani turo k'irji tana b'ata fuska, baice komai ba ya fita ya koma staff room. Yana fita Nana tace
"Nifah Mr Ahmad Yusuf d'in nan ya takura mana Wallahi"
Meenarh taja tsaki
"Tsiyar Boarding school kenan"
Fiddy tayi saurin cewa
"Wallahi kuwa"
Jiddah ta amshe da cewa
"Ai yafi ma samin ido, baki maji sunana ya kiraba"
Nana tace
"Dallah kyallesu, mu chanza topic dan bansan jin wannan maganar mah"
*******
Salati yayi ya mik'e zaune yana mik'a tare da duba Jikinsa, Gani yayi gaba d'aya ya jik'e. Ya rik'e kansa da hannu biyu yana d'an girgiza kai
Harga Allah yana matuk'ar buk'atar mace a kusa dashi, kuma ba kowa ba sai Jiddah. Kwanakin nan mafarkan dayake yana making love da Jiddah ya soma yawa.
Ya lumshe ido ya bud'e yana d'an murmushi, he really enjoy the moment he had with her on his Dream. A hankali ya furta
"Da dad'i... Balle kuma reality"
Ya saki murmushi mai sauti
"I can't wait"
Dole ya mik'e ya shiga toilet yayi wanka tare da wanke boxern ya fito.
K'arfe Takwas ya Shiga school direct Office d'inshi ya wuce ya bud'e ya shiga. Ya zauna kenan akayi knocking, ya bada izinin shigowa. Yarinyan nan Student d'inshi ce ta shigo cikin b'akar jallabiya har k'asa tayi rolling da farin veil. Tana sanye da Butterfly eye glasses.
Tsaki yaji kad'an, gaba d'aya yarinyar ta soma takura masa, sam baya ra'ayinta shi ko sunanta ma bai saniba.
Cikin harshen larabci tace
"Zan iya zama?"
"Idan kinaso"
Tad'anyi murmushi sannan ta samu guri ta zauna. Agogon azurfan hannunsa ya duba K'arfe takwas da kwata yasan yanzu a nigeria shidda da kwata kenan na safe.
Wayansa ya d'auka ya soma neman layin Abby, bugu biyu ya d'auka tare da masa sallama, Abby ya amsa, cikin ladabi suka gaisa ya tambayi su Abdul ya amsa da lafiya lau.
Jimmm yayi har saida Abby yace
"Akwai wani abu neh?"
Ya sosa k'eya kamar yana ganinsa yace
"Dama yau ne Visiting d'insu Jiddah, Ummm... Shine...Umm"
Abby yad'anyi dariya yace
"Abdallah kenan! Kanadai ji da k'anwar nan taka".
Yad'anyi murmushi, Abby yace
"Ai Ummynku na nan nata shiri gaba d'aya zamu rankaya mu tafi zuwa anjima"
Dad'i ne ya lullub'esa yace
"To Abby, a gaida su mamy"
Abby ya masa sallama ya kashe kiran. Had'a girar sama data k'asa yayi ya maida dubansa ga Yarinyar dake Office d'insa
"How may i help uh"
Khairaty😍
Download Yaa Sheikh Littafi Na Daya Complete
0 Comments
Thank you for this comment