*Y'AR GARUWA........*
_{ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ ơʄ ąmąʑıŋɠ wąɬɛr ۷ɛŋɖơr women}._
*STORY,WRITTEN & EDITING*
*BY*
_HAWWA M.U {®ɛąl $mąʂɧɛr}._
*COPIED BY.*
_HAWWA M.U (REAL $MASHER)._
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*8/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*Da ѕυnayen υвangιjιnмυ tsarkaka naĸe ғara rυвυтa wnn laвarι, wanda ѕнι ya вanι daмa,laғιya,тare da вaιwar da a ĸυllυм nake godiya gareshi....*
*Aminci,tsira su k'ara tabbata ga fiyayyen halitta,Annabi Muhammad (S.A.W) tare da ahalinsa da sahabbansa da wad'anda suka biyosu da kyautatawa har i zuwa ranar sakamako....*
*~___________________________~*
*wannan laвarι ĸ'ιĸ'ιrarѕa nayι,ѕaι daι yana d'auke da darussan rayuwa iri²,ina fata Allah ya bani ikon kammalawa lafiya....*
*ban yarda a juyamin labariba ta kowace fuska,wanda yayi haka na barshi da Allah...*
*Idan kunga kuskure aciki ina fata za kumin uzuri,Allah ya yafe mana baki d'aya, wanda yaga wani abu da yayi dai² da rayuwarsa yamin uzuri badon cin fuska nayi ba....*
*Allah yasa mu dace.... Ameen thumma ameen...*
*~___________________________~*
_YA ALLAH INA ROK'ONKA DA SUNAYENKA TSARKAKA KA BAWA MAHAIFANMU LAFIYA,INGANTACCIYA MAI 'DOREWA,KAJI K'ANSU,KAYI MUSU RAHAMA......._
_WANNAN LITTAFI NA SADAUKAR DASHI GA MAHAIFANMU,NA GIDA DANA ASUBITI......._
*_•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°_*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣1⃣*
*S*allama take tayi tun daga k'ofar gidan,amma ko tari ba ayiba,ga rana dake dukan kanta...
Banda maik'o babu abunda take,jin ank'i ansawa,yasa ta d'aga allonta dake hannunta ta d'ora akanta,don kare ranar da ta addabeta...
Zuwa can ta sake maimaita yin sallamar,nanma dai shiru aka mata babu amsa....
Hakan ne yasata tsugunawa,ta cire silifanta ta zauna akai kamar mai d'aukan darasi.....
Tun daga nesa dattijon dake tahowa,yake kallonta,sauri ya K'arawa k'afarsa dan tabbatar da zatonsa....
Daf da ita ya k'araso,tare da fad'in *"NANA KHADIJATU*, Uwata me kikeyi a cikin wannan ranar da kowa yake gudunta???"
'Dagowa tayi da saurinta jin muryan mahaifinta dake tsaye,da murnarta ta kalli mahaifin nata tana fad'in "Abba na dawo ina sallama,ba a amsaba shi yasa na zauna anan ban saniba ko ba kowa a gida"....
Banda abunki kuma uwata sai kizo cikin wannan ranar ki zauna kamar an miki dole...
"Tashi maza mu shiga ciki,kar kuma ki sake zuwa ki zauna kinji ko,wannan ai sai wani ciwon ya kamaki"...
Fad'in abban *KHADIJATUL KHUBRA*.....
Hannunta ya kama suka kama hanyar shiga gidan....
Tun daga bakin k'ofar gidan yayi sallama,jin shiru ba a amsaba,yasa abban yaci gaba da kutsa kai cikin gidan had'e da sake yin wata sallamar....
Abunda ya matuk'ar bawa abba mamaki bai wuce ganin da mutum a tsakar gidanba.....
K'arasawa yayi yana k'are mata kallo,kafin ya iya furta ‘’ladiyo dama kina zaune muke sallama,amma amsawa ta gagareki‘’.....
Fuska ta yatsina (tamkar kayan miyan da yaso lalacewa).....
kafin ta bashi amsa da cewa ‘’ina ji sai me??
ko kuwa cewa akayi an ajiyeni ne dan na amsa muku sallama?''......
Ganin zata kunyata shi gaban y'arsa yasa yabar maganar ta hanyar fad'in ''Allah ya kyauta''......
Bud'ar bakin ladiyo sai cewa tayi ''ya kyauta abinda yafi haka''.....
Bai kuma tanka mataba,ya juya yana girgiza kai,ya shige d'akinsa.....
Duk wannan budurin da ake a gaban KUBRA ake,kanta na k'asa sai hawaye dake tsiyayowa daga ciki......
Ganin abbanta ya bar gurin itama ta juya da niyyar barin gurin....
Sai dai muryar ladiyo ta rigata k'arasawa bakin k'ofar d'akin,ta hanyar mako mata mula²n zagi......
Da sauri ta k'arasa shigewa,gabanta na dukan 9²....
Can ku'ryar D'akin ta nemi guri ta zauna,tana jiran gawon shanu....
Cikin d'akin da baida wadataccen haske,take zaune,tayi shiru sai kalle² take tamkar wata bak'uwa,ko wacce ta fara rayuwa inda bata saniba,haka taketa fama ita kad'ai,a haka bacci yayi awon gaba da ita.......
Wani k'ayataccen guri ta hango mai kyan gaske....
Sauri take ta k'arasa gurin,amma duk da haka ta kasa k'arasawa gurin,saima gajiya da tayi......
Haka ne yasata neman guri ta zauna,tana k'arewa gurin kallo ko zata hango inda ruwa yake.....
Rashin ganin alamar ruwa yasata,juyawa ta kalli hanyar da ta biyo.....
hanyace mik'ak'kiya wacce ko farkonta bata ganiba,bare k'arshenta,hakan yasata kifa kanta ta fara rera kukan rashin Madafa....
Tun daga nesa ta fara jiyo hayaniyar mutane had'e da wani daddad'an k'amshi da yasata saurin d'ago kai,tana bin hanyar da hancinta.....
Ayarine na mutane da suke da mayuk'ar yawa suke shirin giftawa ta kusa da ita......
Da sauri ta mik'e tabisu duk da suna kan abun hawa,hakan bai hanata shiga gabansuba,tana fad'in
"Dan Allah ku taimakamin"....
Babu wanda ya saurareta,sai zagayeta da sukayi suka ci gaba da tafiya......
Da gudu² ta sake shiga gabansu,tana rok'onsu.....
Wannan karon kam saboda haushi da ta bawa wasu daga cikinsu yasa su yi mata tsawa....
A firgice,jikinta har rawa yake saboda tsoro take kallonsu,wani k'ato da yayiwo kanta d'auke da bulala yasata fara kuka....
tana bashi hak'uri,d'aga bulalar ya d'aga da niyyar sauke mata a jikinta......
Kafin ya k'arasa ida nufinsa,wata siririyar murya daga bayansa take fad'in kada ka kuskura ka aikata abunda kake k'ok'arin yi .....
Da hanzarinsa ya juya don ganin mai magana,sai dai ganin fuskar wanda yayi maganar yasa shi kaucewa daga kusa da ita,jikinsa na kad'awa tamkar Mazari.......
Kyakykyawan matashi ne ya bayyana daga inda ya kauce,yana sanye cikin fararen tufafi,tafiyarsa cike da k'asaita,har ya k'araso Inda suke.....
Kallon k'aton yayi kafin ya bud'e baki,har ya rigashi cikin ladabi da girmamawa yake fad'in ''tuba nake ranka ya dad'e''......
Hannu ya d'aga masa,ba tare da ya sake yunk'urin yin maganaba,ya juya da nufin barin gurin............
*~_KEEP MOVING 😍😍😍……………_~*
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘.._*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*9/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*__________________________*
_Godiya gareki *FATEEY TAMBARIY* tabbas y'an *TIME WRITER'S* muna godiya marar adadi gareki,Allah ya kara baseera,hazaka da kuma daukaka..._
_Ki jima kiyi karko tawan,Allah ya bar zumunci da kauna..._
*__________________________*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣2⃣*
*C*ikin sauri tabi bayansa,tana k`ok`arin tsayar da shi,sai dai hak`anta bai cimma ruwaba…....
Duk da bawai sauri yakeba,haka take binsa tana fad`in *"BAWAN ALLAH* ka tsaya"......
Ganin ta kasa cimmasa,kuma baiyi kokarin tsayawaba,yasa taci gaba da binsa....
Sai dai kamar wanda yake tafiya a cikin iska,haka ta kasa riskarsa,tsayawa tayi,lokacin ne ta hangoshi har ya dad`a mata nisa sosai..…
Zama tayi cike da takaici,gashi ko sunansa bata saniba,a matsayinsa na wanda ya ceci rayuwarta..…
Murmushi ta saki lokacin data tuna cewar zasu sake had'uwa koba wannan lokacinba....…
***************
*LADIYO* dake zaune tsakar gida,wadda tun wucewar *KHUBRA*,take rafka mata kira...…
Jin shiru babu amsa yasata mikewa tayi hanyar d'akin,da niyyar dubawa taga uban me take da har zata kirata tak'i amsawa...…
Shigarta d'akin ta tarar da ida kwance kan dagargazajjiyar tabarmarta,da take kwana kai..……
Ganinta tana bacci ba k'aramin b'acin rai tajiba,Kai ta girgiza,kafin ta koma da baya,tana fad'in da ni kike zancen yarinya...…
K'aton randan k'asa ta d'auka,ta nufi d'akin dashi,bata jira komaiba,ta juyeshi akan *KHUBRA* dake tsaka da dreaming....…
****************
A razane ta mik'e tana duba jikinta da yayi sharkaf da ruwa ga shi duk d'akin ya jik'e ruwan har ya kwanta,a tsakar d'akin...…
'Dagowa tayi ta kalli *LADIYO* dake tsaye tana watsa mata wani mugun kallo...…
Sake juyawa tayi ta kalli d'akin duk wani kaya dake ciki a jik'e yake,saboda ruwan ba kad'an bane...…
Kayanta ta fara tattarawa da niyyar gyarawa...…
*LADIYO* dake tsaye,tana raba ido akanta,ta fizgota tare da wanke mata fuska da mari...…
Gigicewa *KHUBRA* tayi,ta rasa me zatayi,shin kuka za tayi ko kuwa me????
Rashin madafa yasata neman hanyar ficewa daga d'akin...…
Ashar en da *LADIYO* tayi ne ya dakatar da ita,juyowa tayi,cikin ladabi tana fadin
"Kiyi hakuri baba ladiyo,zan gyara gurin ne"…………
''Dan ubanki ni kike fad'awa zaki gyara guri,to billahillaziy baki isaba'' fad'in LADIYO kenan kafin ta d'ora da cewa......
''Maza tun kafin na sab'a miki,ki wuce ki d'ebo ruwa,kin san aiki na nan yana jiranki,kika shigo d'aki kika kwanta ke ga sarauniya koh?''......
Rab'awa tayi ta kusa da ita ta fice,ba tare da ta sake cewa komaiba,sanin irin aikin dake gabanta.....
Tulunta ta d'auka ta kama hanyan rafi,jikinta duk babu dad'i ga kayanta dake jik'e.......
Tafiya take duk kunya ya isheta,saboda surar jikinta dake bayyane ta jikin kayan,duk da bawai banyan ne yake da mutaneba,sai dan kasancewarta mace mai tsanin kunya......
Tana tafe tana tunanin abunda ya faru yanzun,kafin fitowarta daga gida.....
A wani b'arin kuma na zuciyarta tana tunanin mafarkinta,Wanda shi ne kusan zata iya sashi a matsayin silar faruwar komai.......
A haka ta kammala d'iban ruwa,ta sake duk'ufa kan aikin cikin gida,duk da kasancewarta ba mai yawan shekaruba,amma yau da gobe yasata gogewa a fannin aikin gida......
Wuni guda tana aiki,tamkar jaka har kusan almuru ta kai,kafin ta kammala aikin.......
Sai a lokacin ne ta samu kwanciyar hankali,bayan ta je ta watsa ruwa,alwala ta d'auro ta shige d'akinta,da tun fitarta bata sake samun damar komawa cikinsaba sai ynzn.......
***************
Ta jima a tsaye tana kallon yadda k'asar gurin ta tsotse ruwan.....
Haka ta lallab'a ta rab'a gefe ta kabbara sallah...
Kafin wucewar wasu sa'o'i har ta idar....
Kwanciya tayi a gurin duk ta takure guri d'aya......
Sai a lokacin tunanin mafarkinta ya sake dawowa,murmushi tayi,tare da fatan sake ganin fuskarsa ko da a mafarkin ne,duk da dama bata tsammanin ganinsa a zahiri......
*************
Haka rayuwar *KHUBRA* taci gaba da kasancewa,kullum safiyar Allah za taje makarantar allo,daga zarar ta dawo kuma zata fad'a harkar aikace² har goshin maghreb.....
Bata da wajen zuwa,kullum tana gida (kamar daddawa).......
Rayuwarta ita kad'ai,babu k'awaye,bare ta samu abokin shawara......
Babban damuwarta baya wuce rashin zuwa dangin mahaifiyarta,Wanda tun kafin ta girma,shima bawai zata iya tunawa bane.....
Siraran hawayen da suka sakko mata ta goge,tare da tausayawa rayuwarta,irin k'angin da take ciki............
*_~KEEP MOVING..... 😍😍😍~_*
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*10/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
_Ina matuk'ar godiya da addu'anki gareni,ina kuma jinjina gareki bisa k'ok'arinki Allah ya k'ara basira Doughteeyy *AISHA ISAH (MUMMY'S FRIEND)*......._
*~_#DUK WUYA MUNA TARE DA IZININ UBANGIJI.....~_*
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣3⃣*
*D*a sanyin safiyar wata laraba,tana tafe a hanya,tunanin mutumin da ta gani a mafarkinta ya sake dawo mata,ji tayi duk duniya babu abunda take da muradin gani sama da shi......
Wanda rabonta da shi tsawon sati guda kenan......
Sauri ta shiga yi na ganin ta k'arasa gida,burinta bai wuce tayi aikin da ta saba ta k'are ta kwanta ko zatayi dace a yau tayi katarin ganinsaba....
Da haka ta k'arasa,sai dai me zata tarar,zuwanta gidan ta tarar da LADIYO da wata k'anwarta da tazo daga garin KANO suna zaune cikin rumfa banda shewa babu abunda suke,duk sun cika gidan da hayaniya.... .
Tayi sallama yafi a k'irga,amma cikinsu babu Wanda yayi yunk'urin amsawa..
Haka ta wuce ta ajiye allonta.....
Dawowa tayi har k'asa ta durk'usa ta gaida ASMA'U wacce akema lak'ani da MA'U........
Yatsina fuska tayi,kafin ta kalleta had'e da zabga mata wata uwar harara........
Tsakine ya biyo baya,cikin tsawa take fad'in
''ke ni dallah b'acemin anan gurin,kinibabbiya kawai''.....
Cikin sanyin jiki KHUBRA ta mik'e ta bar gurin,ranta duk a b'ace,haka ta Shiva aiki babu ji babu gani......
*°°°°°°°°°°°°°°°*
LADIYO ce ta buga wani uban tsaki,da yasa k'anwarta MA'U kallonta,tana fad'in ''YAYA ince dai lafiya''.......
''Inafa lafiya,wannan shegiyar yarinya tana gidan nan ina naga kwanciyar hankali'',cewar LADIYO..........
Nan MA'U ta samu dama,ta fara magana da cewa
''YAYA aradu nu kaina na tsani tarinyar nan,da nazoma banyi tsammanin tana nanba,amma yanzun ga wata shawara.......
Me zai hana ki bani ita mu tafi birni,a samamata aikatau,duk wata abunda aka biya sai ina aiko miki da shi,kinga kin huta zaman banzan nan,ke ba sana'aba,ko kuwa ya kikace?''
Ta k'are maganar tata da son jin amsar da za a bata.......
Tunanin maganar MA'U ta shiga yi,zuwa can kuma ta ce
''To amma banda abinki MA'U ta ina zaki tafi da ita ba tare da ubanta ya saniba,ni da bani na haifetaba,dama anamin gorin ko kwai na kasa ajiyewa,kuma na tabbatar ba yarda zaiyiba''......
''Haba YAYA ke kam kamar ba mace ba ko da yaushe aka kawo magana bakya saurin amincewa sai kin kawo suka,shi kenan kinga ai sai kiyi ta zama babu sana'a'' ta fad'a tana had'e fuska,da alama bata hi dad'in maganar da y'ar uwar tata ba........
A'a MA'U baki fahimci me nake nufiba,dolefa sai malam BUBA yasan inda zata,kodama ace an tafi da ita babu saninsa saiya tambaya,kuma yana ganin bani na haifetaba ta ina zai amince da abunda zan fad'a.......
''Shi kenan na gane,amma dai kisan yadda za kiyi ki had'a mata kayanta,a kaita aikatau kema kya samu kifi k'arfin wani abun''.......
Yanzun an daina saka y'ay'a a gaba ana kallonsu,barema ke da babu d'a bare jika........
Ki lallab'ashi akan ni zaki bawa aronta,mijina ne baya nan zata tayani zama,zuwa nan da wani d'an lokaci zata dawo.........
Kinga daga nan sai dai yaji kid'a a magwan.......
Nan suka sa shewa,har da tafawa.......
Wunin ranar haka MA'U ta zauna tanata yiwa LADIYO hud'uba,wanda k'arshe sai da ta amince,akan ko Malam en baya so sai ta aikata........
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Kwanakin MA'U uku a k'auyen na KASHIN DILA,tayi niyyar komawa inda ta fito.......
Kayan da KHUBRA ta fito da shi ne ya tabbatarmin da sunyi nasara akan k'udurinsu......
Fuskanta cike da damuwa,haka sukayi sallama,har bakin k'ofar gida LADIYO ta rakosu,tana yiwa y'ar uwarta fatan sauka lafiya......
Nan suka kama hanyan barin garin,mashin d'in achab'a suka hau,daga nan bai saukesu ko inaba sai tashar garin na HAD'EJIA........
Misalin k'arfe d'aya na rana motarsu ta harba kan titi.......
*~#SAFE TRIP KHUBRA...~*
Tafiya ta mik'a,inda KHUBRA dake cikin booth,tsakiyan kaya,tunanin abun duniya duk ya isheta,tana ta sak'a da war-wara bata san lokacin da bacci yayi gaba da itaba.......
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Juyowa yayi ya hangota durk'ushe ta kifa kanta,banda kuka babu abunda take......
Cikin takunsa na k'asaita ya k'araso har gabanta......
Bata san zuwansaba,sai k'amshinsa da ta jiyo daf da ita.....
Cikin hanzari ta d'ago,baki ta bud'e da niyyar magana.......
Hannu ya mik'a ya rufe mata bakin,nan KHUBRA ta zaro ido,ganin abunda yake faruwa.....
Da sauri ta cire hannun nasa daga bakinta,cikin damuwa take fad'in
''Me yasa zaka tab'ani bayan ni ba muharramarka bace?''.......
Kallonta yayi tun daga sama har k'asa kafin ya iya bata amsa
''Kin tab'a jin inda akace idan miji ya tab'a matarsa yayi laifi?''......
"Bud'e baki tayi tana k'are masa kallo,ta ina na zama matarsa?"
Abunda KHUBRA bata saniba a fili tayi maganar.......
Cikin b'acin rai da fushi ya fara magana
''Nayi miki k'arya kenan? tunda kin d'aukeni a mak'aryaci,daga yau bazaki sake ganina ba,zanyi nisa da ke,har zuwa lokacin da zaki fuskanci gaskiya''
Daga haka bai sake yi mata magana ba ya juya yaci gaba da tafiya.........
Hak'uri take bashi akan ya dawo,amma ina haka duk kukan da take bai koda sake waiwayeba.......
Kuka mai tsanani ta keyi,tana fad'in dan Allah karka tafi ka barni,ka dawo dan Allah na yarda............
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Dai² lokacin da take tsaka da dreaming,suka k'araso birnin KANON DABO gari mai tarin albarka.......
Baccinta take shak'a a Booth sai bakinta dake motsi tana juya kai,hawaye sai layi yake akan face enta......
Har aka bud'e booth en bata saniba,sai da MA'U ta k'araso gurin tana masifar rashin fitowar KHUBRA nan ta tarar da ita tana bacci,mari ta zabga mata,a firgice ta tashi,tana dafe da kuncinta,ta sakko ta shiga jidar kayan,suka kama banyan fita daga tashar.......
Sai lokacin ta tabbatar da cewa abunda ya faru duk mafarki ne.....
fuskanta ta shafa,ruwan da taji ta gogo yasata mamakin inda ta sameshi.......
Dallah ni kina b'atamin lokaci,kin wuce mun tafi ko saina zane miki jiki.........
Cikin sanyin jiki ta ja k'afafuwanta suka ci gaba da tafiya...........
*_~KEEP MOVING.... 😍😍😍~_*
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*20/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
_Ina mai baku hak'uri na rashin jina da bakuyi,duk da wasu sunsan uzurina na rashin mahaifina da nayi a safiyar litinin, *12/03/2018* ina fatan zaku tayani addu'ar samun dacewa da rahama a gareshi da sauran al'ummar musulmi baki d'aya, rayayyu daga ciki da kuma matattu,Allah yasa muyi kyakykyawan k'arshe......_
*AMEEN...*
*~__________________________~*
*_INNALILLAHI MAA AKHAZA WALAHU MAA A'A'DA WA KULLI SHAI'IN INDAHU BI AJALIN MUSAMMA FAL TASBER WAL TAHTATHEEB..._*
_Ya Allah Kaine mafi sani da abunda ke b'oye,na zahiri,Wanda zai faru gaba,da Wanda ya faru a baya,Allah kayiwa mahaifanmu rahama,gafara,afuwa,ka sadasu da rahamarka......Ameen thumma ameen._
*~_________________________~*
_Ya Allah ina rok'onka da sunayenka tsarkaka,Allah ka dubi halin da y'ar uwata take ciki,ka bata lafiya,ingantacciya mai d'orewa,Allah ka tashi kafad'unta....._
_Wish u a very quick and speed recovery *MY SISI HUBBEEY.*_ 💔
*~_________________________~*
_Kun nunamin karamci a rayuwa,soyyaya,k'auna,Wanda baki ba zai iya jurar furta kalamai garekuba,hak'ik'a ku en masoyane na asali,ubangiji ya biyaku da mafificin alkhairinsa..._
*ONLINE WRITER'S TARE DA READER'S* daga ko wane gida,ina alfahari da kasancewa tare da ku,ina jinjina gareku musamman wad'anda ke cikin wad'annan gidaje....._
*SMASHER & HUBBEY NOVEL GROUP.* 💔❣
*REAL SMASHER NOVELLA GROUP.* 💔❤💘
*A LAUNI HAUSA NOVEL.*💞
*TIME WRITER'S.* 🕙
*WRITER'S ONLY.* 📚📝
*RAYUWAR BASMA.* 🌹
*WRITER'S VILLAH.* 😘😍
*MUSAN JUNA ONLINE WRITER'S.* 💃🏻🤝🏻
*KANAWAN DABO WRITER'S ROOM.* 🤝🏻
*OUR LADIES OUR PRIDE.* ❤
*PRECIOUS FAMILY.* 👨👩👧👦
*BA NI NAYI KAINABA FAN'S.* 💖
_Ina godiya sosai,wacce bata da limit a zuciyana,bisa ta'aziyyan mahaifina,Allah ya bar k'auna..._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣4⃣*
*T*afiya kawai suke ba tare da *KHUBRA* ta san inda suke nufaba,sai kalle² take a haka har suka fito bakin hanya...
Kafi babur suka tare,MA'U ta tak'ark'are ta hau yi masa bayanin rijiyar lemo zai kaisu......
Kud'in da ya yanko mata zata bayar,ta tsaya wangale da baki,nanfa suka tsaya ciniki,yi take kamar ba za a dainaba,d'an adaidata da yaga bazai iyaba,yaja kekensa yayi gaba.....
Duk Wanda za ta tsayar idan taji bai mata yanda take soba sai dai yaja Babur ensa ya k'ara gaba.......
Son kud'i irin nata ya hana su tafiya.......
Sun jima tsaye ba tare da sun samu abun hawaba.....
Ita MA'U son kud'inta da ganin tsada ya hanata ta biya akaisu inda zasu.....
Haka sukaci gaba da jira,yamma na dad'a kunno kai......
'Bangaren KHUBRA kuwa wata azababbiyar yunwace tafi addabarta ga bakinta da ya bushe saboda tsabar k'ishi da ya dameta.....
Rashin sanin abunyi da kuma hali irin na MA'U yasa ta ja bakinta tayi shiru,sai raba ido da take akan hanya......
Ganin tsaiwa bazai kai musuba,da kyashin biyan kud'in motar yasa MA'U juyawa ta kalli KHUBRA,tana yatsina mummunar fuskarta......
Tunda nake a rayuwata ban ta'ba zuwa na b'ata lokaci a tsaye ba tare da samun abun hawaba sai yau da na d'auko MAI BAK'IN JINI......
Jin furucinta na k'arshe yasa jikin KHUBRA dad'a yin sanyi....
Ba tare da ta kalletaba,haka bata ce uffanba.......
''Yanda kikaimin bak'in ciki na rasa abun hawa haka wallahi saina fanshe kud'ina tare da ke MATSIYACIYA Y'AR MATSIYACI''.......
Maganan da ya fito daga bakin MA'U kenan wanda ba k'aramin sosawa KHUBRA rai yayi ba,take hawayen da bata son fitowansa ya b'alle,ita kam da ita ta zaga babu da zai sa ta damu,abunda yafi komai bak'anta mata rai zagin ABBANTA da MA'U tayi....
Ko ganin girmansa batayiba,bare d'aga masa k'afa a matsayinsa na miji ga yayarta.......
Wannan shi ne abunda ya jawo mata ZUBAR HAWAYE.....
Dad'a sunkui da kanta tayi k'asa,ta shiga goge face nata,dan ta tattabata idan MA'U ta san halin da take ciki tana mai iya jibgarta a gurin tamkar kayan wanki......
Sake tsaida wani tayi,babu ko ciniki ta afka tare da cewa ''idan kinga dama kya taho mu tafi.....
Jan k'afafunta tayi ta shiga,duk da haka bata tsiraba,k'arshema sai cikin booth d'in mashin en ta zauna,tun daga kasuwar ta y'an kaba har zuwa unguwan na rijiyar lemo......
**************
Sun is a unguwan ana sallan Maghreb,yana saukesu ta laluba cikin d'an topinta ta zaro masa kud'insa....
Kud'i sosai KHUBRA ta gani ta fito da shi,nan ta tabbatar matar tana da bak'in hali....
Tunani ta shiga yi,na irin rayuwar da zata fuskanta nan gaba,ko yaya zata kaya tsakaninta da MA'U?........
*_Ni ko nace ai KHUBRA bakiga komaiba......._*
*_~Kumin uzuri fan's in sha Allah next page zaizo ba kamar wannan ba..... ~_*
*_Masoya novel ena na RAYUWAR WANI kuyi hak'uri na jina shiru kwana biyu in sha Allah zanci gaba daga inda na tsaya,na gode sosai_*
*_~IYA WUYA MUNA TARE......~_*
*_~KEEP MOVING.....~_* 😍😍😍
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*21/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AH KAN ABOKIN GABA...*
_ALLAHUMMA ANTA ADHUDHIY,WA-ANTA NASIYRIY,BIKA AHULU,WA-BIKA ASUULU,WA-BIKA UK'ATILU......_
_ALLAHUMMA INNA NAJ'ALUKA FIY NUHURIHIM,WANA-UZHUBIKA MIN SHURIRIHEEM......_
*_~#HISNUL MUSLIM....~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣5⃣*
*B*inta kawai KHUBRA take a baya² har suka k'arasa k'ofar gidan.....
Mukulli ta zaro irin wanda ake kira da (KUBA) en nan ta shiga murd'awa a jikin k'ofan,da kyar ta samu ta bud'e saboda taurin da k'ofan yayi.....
Gidan bak'i k'irin da shi,ga uban daud'a da yayi,kai saika rantse bai tab'a ganin wani abu mai kama da tsintsiyaba.....
Kunna kai tayi ciki ba tare da ta damu da addu'ar shiga gida ba,duk dama dai bana tunanin ta iyata....
KHUBRA dake baya,ta tsaya k'ofar gidan kafin ta shigo....
Sai da tayi addu'ah ta sanya k'afanta cikin gidan,kasancewar mahaifinta yana koyar da ita ilimin FIQHU,AZKAR da sauran abunda ba a rasa ba na zamantakewar duniya......
Bata tarar da MA'U a tsakar gidanba,guri ta samu ta zauna gudun kada tayi laifi,coz ta san yanzun sai ta bi a hankali,tunda tasan halinsu ba k'aunarta sukeba......
Tayi nisa cikin tunani,kan mafarkinta...
Abunda take son fuskanta kan mafarkin ya gazawa tunaninta....
Tashi tayi tana k'ok'arin shiga band'aki danta samu ta rama sallolin da ke kanta,nan ta bar kayan ta shige.....
Ko uzurin da ya kaita bata k'arasaba ta tsinkayo muryan MA'U daga tsakar gida tana surfawa iyayenta zagi....
K'irjinta ta dafe had'e da zaro ido,dan ko ba a fad'a mataba tasan laifinta.....
Addu'ah ta hau yi a zuciyanta,tana me neman tsarin ubangiji tsakaninta da MA'U da kuma zaman da zasuyi nan gaba......
Fitowanta ta tarar da ita tsaye ta rik'e k'ugu kamar wata k'aramar yarinya sai girgiza take.....
Kallo d'aya ta mata ta d'auke idonta a kanta,ta sunkuya ta fara alwala......
''Don ubanki ni zaki mayar mahaukaciya ina magana ki juyamin baya,ko ubanki wannan matsiyacin bai isaba wllh''...
Maganar da ta biyo bayan hucin da take kenan kamar wata KUMURCIN MACIJI.......
K'in magana,duk da kalmomin da tayi amfani dasu sun shigeta,shiru tayi har sai da ta idar da alwalan,sannan ta juya tana bata hak'uri......
Wata uwar harara ta rakata da shi kafin ta figi kayanta tayi cikin d'aki.......
Gajiya da tayi da tsaiwa,ganin ank'i kulata bare ta samu a kirata,kan dole ta nufi hanyan d'akin bakinta na d'auke da addu'ah....
A kwance ta tarar da MA'U,nan ta tsaya tunanin koh wane hali mahaifinta yake ciki a yanzun......
Tsayawan mutum MA'U ta gani kanta cikin sauri ta bud'e idonta,tana zabga mata harara....
Kame² KHUBRA ta fara kafin da kyar ta iya furta
''Dama abun sallah nake so''...
Bata tanka mataba,haka bata tashi ba,saima dad'a rufe idonta da tayi,tana daga kwance kan gadon k'arfe irin na da ennan.....
Ganin tsaiwa bazai kai mataba,ta kabbara sallah daga inda take tsaye.....
Tana sallah tana dafe cikinta da yake ihun yunwa,a haka har ta samu ta idar ba tare da ta kai GA fad'uwaba.....
MA'U kam bacci ne ya kwasheta nan,ba tare da tunanin tashi ta gaida mahaliccinta ba.....
Har bacci ya fara d'aukanta ta tuna da k'ullin kayanta dake waje,cikin hanzari ta fita ta d'auko bata dawo d'akin ba saida ta tabbata ta kulle k'ofar gidan.....
'Dakin ta dawo ta hau bud'ewa,can k'asan kayan ta binciko wani k'ullin leda da ABBANTA ya bata tun jiya....
Bud'ewa ta hau yi,k'uli² ne mai d'an yawa irin wanda ake yinsa da sugar ennan.....
Ci ta fara,kamar wacce ta samu nama,haka ta far masa,sai da taci mai yawa,sannan ta hak'ura ta d'aure ta mayar cikin ledan......
Waje ta sake komawa cikin randa ta d'ebi ruwan da tasan zata iya shanyewa....
Godiya tayiwa Allah,sannan ta koma d'akin ta kwanta a k'asa dai² inda ta idar da sallah.....
Take kuwa bacci yayi gaba da ita......
************
Daf da kiran sallan assalatu ta farka,kasancewar ABBANTA kullum shi yake tashinta idan zashi masallaci sallah da asuba....
Fita tayi ta d'auro alwala,tsakar gidan da duhu sosai,haka ta daurewa zuciyarta tayi sauri ta dawo d'akin.......
Har ta idar da sallan MA'U ko juyin farko batayiba,haka itama KHUBRA batayi gangancin tashintaba.....
Gefe ta koma,ta had'a kai da gwiwa,tana tunanin duniya da makomar zuwanta wannan gari,tasan dai babu komai cikinsa face zallar wahala......
Ganin tunani ba kaimata zai ba,ta shiga karanta AZKAR na safiya,tana zaune har gari ya k'arasa wayewa......
Hijab dake jikinta ta cire ta fita tsakar gida......
Tsintsiya ta d'auka ta hau shara,kafin wani dogon lokaci har ta kammala,sai ga gidan yayi haske daga bak'ar daud'ar da yayi.....
Har tayi wanka MA'U bata san me yake faruwaba...
'Dakin ta dawo,da tunanin ta tasheta ko kuwa......
Tsayawa tayi tana nazarin ta inda zata fara,amma fargaba ya hanata tab'uka komai.....
Kan dole ta hak'ura,ta zubawa sarautar Allah ido......
*************
Sai misalin k'arfe 8:00am ta farka tana ta faman zabga hamma,had'e da mik'a....
Da kyar ta iya tashi tayi waje,ganin tsakar gidan a share tas,ta tab'e baki,ta rarumi buta tayi band'aki,ta jima aciki,tamkar wacce ta sami d'aki,zuwa can kuma ta fito,ta sake d'iban ruwa a bokiti ta koma....
K'arar ruwa kawai kake ji kamar wacce taje suuuu kogi,haka ta shek'ashi a jikinta ta fito,cikin abunda bai wuce minti 5 ba.......
Alwalan ma buji² akayi aka fad'a d'akin.....
Shigarta ta tarar da KHUBRA har ta gyara d'akin tsaf duk ta gyare tarkacen dake cikin d'akin.....
Babu ko sannu bare an gode,saima ladan gaben harara da yatsina da ta shiga yi......
Shiryawa tayi cikin gaggawa,tasa wata atamfa riga da zani,taja gazal a idonta......
Takalminta ta sharfad'a tayi waje ba tare da yin ko da sallan da akayi alwala domin taba......
Babu magana bare KHUBRA ta sa ran ganin abinci tayi waje,tana gaisheta ma ko ta kanta bata biba.....
Ta k'arawa k'afafuwanta mai.......
*_~ALLAH YA SHIRYA.......~_*
*_~KEEP MOVING....~_* 😍😍😍
*_REAL SMASHER🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*22/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾
*APPY APPY BUFDAY*
_Hope your birthday blossoms into lots of dreams come true! May today be filled with laughter and love._
_Happy Birthday and many happy returns of the day._
🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂
*HAPPY BITHDAY 2 U!!*
H B Z
A U
Y A B
A A
T B I
R
A
*(YAYA HAYAT) ADMIN OF ADMINS.......*
_Wannan ranar taka ce,babban Admin mai kundin novels, *WRITER'S* naka *REDER'S* naka,kana k'ok'aree gurin nishad'antar da d'aukacin members enka dake cikin_
*COOL NOVELS GROUP'S 1,2,3,4 & 5, MAKEUP ND KITCHEN GROUP* _Allah ya k'ara 'daukaka,ya k'aro maka shekaru masu albarka,kana mai wadatuwa da imani,kwanciyar hankali........_
_Wannan page en naka ne kai d'aya kayi yadda kaso da shi....._ ✍🏻✍🏻
🍾🍾🎂 *HAPPY BUFDAY WULLNUP ADMIN...* 🎂🍾🍾
*~__________________________~*
*ADDU'AH YAYIN TASHI DAGA BACCI*
_ALHAMDULILLAHIL-LAZIY AHYANA BA'ADA MAA AMATANA WA-ILAIHIN-NUSHUUR..._
_ALHAMDULILLAHIL-LAZIY AFANIY FII JASADIY WARADDA ALAIYYA RUHIY WA-AZINALIY BIZIKHRIY....._
*_~#HISNUL MUSLIM...~_*
*~_________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣6⃣*
*I*ta d'aya zaune tayi shiru,abun duniya duk ya taru ya mata yawa......
Tunanin gida da mahaifinta duk shi yafi damun zuciyanta,ko a wane yanayi yake? Allah shi ne masani......
Ganin babu sarki sai Allah,shi yasa ta bawa zuciyanta hak'uri......
'Daki ta sake komawa,bayan ta tura k'ofan gida,da yake ta san ita kad'ai ke gidan,gudun kuma kada wani abu ya faru......
***********
Tafiya take duk inda ta samu watsa k'afafuwanta take,tamkar wacce zata tashi sama.....
Son kud'i irin nata ya hanata neman abun hawa......
Sai da tsakiyan rana,ganin babu haza yasa ta hak'ura ta nemi keke napep,daga UNGUWAN KURNA zuwa RIJIYAR ZAKI,a ganinta nan ne unguwar masu kud'i,za tafi samun gidan aiki,idan bata samuba kuma,zuwa gobe sai ta nausa cikin gari......
Zafin rana da k'ishi su suka haddasa mata tsaiwa,ta nemi abun hawa,idan yaso sai ta k'arasa,in da ta nufa......
Ta tsayar da masu napep sama da guda goma,amma da sun tsaya suke k'arawa babur en nasu wuta suyi gaba.......
Da kyar ta samu abun hawa,kan neman ragi irin na MA'U......
Yinin ranar yawo ta dungayi gida² take bi a unguwan na rijiyar zaki,kan neman gidan da suke neman Y'AR AIKI.....
Sai da ta sha wahala,kafin ta samu gidan da suka nuna mata suna buk'ata......
Sun gama ciniki kan dubu biyar per month......
Duk iya yinta na su k'ara mata wani abu,hakan ya faskara....
Gudun kada tayi asara gashi wannan d'inma da kyar ta samu,bayan yini da tayi tana GARARIN DUNIYA yasa ta amince,akan zata kawota daga zaran sun gama shiryawa......
Abinci matar ta kawo mata da ruwa mai sanyi.......
Ta gama d'amke cikinta,sannan tayi mata sallama........
Godiya tayi ta tafi da alk'awarin nan da Sati d'aya zata dawo......
***********
Kwance take tana ta faman bacci wanda bata san lokacin da ya d'auketaba,tayi nisa cikin baccinta.......
**************
Tun daga nesa ta hango ingarman dokin wanda akewa lak'ani da KILI ( wato mai fari biyar),kansa mutum ne zaune,cikin farare tas en tufafi......
Matsowa yaci gaba da yi,wanda har sai da yazo daf da ita sannan ne ta iya gane mahayin murmushi d'auke kan fuskansa......
Sai da ya zo gabanta,sannan yaja linzamin dokin ya tsaya.....
Har lokacin tana tsaye fuskanta cike da mamakin ganinsa......
Mutumin daya ce bazai sake dawowaba yau shi ne a gabanta yau.......
Saukowa yayi cikin isa,ya tako har zuwa gabanta....
Cikin wani irin voice da bata tab'a jin irinsa ba tunda take a gaba d'aya tsawon rayuwanta,ta tsinkayo shi yana fad'in
_''Amincin Allah yaci gaba da tabbata agareki''........_
Kasa amsawa tayi saboda tsananin mamaki da yak'i barinta har yanzun......
Hannunta ya kama cikin wani irin salo,ya jata jikinsa.....
_''Haba wifey,ni en ne baki ganeba ko kuwa na zame miki wata sabuwar halitta?''......_
Kuka ne ya kufce mata,jikinta banda rawa babu abunda yake,tsabar tsoro ta kasa magana,sai hawaye dake ta ambaliya a fuskanta.....
Duk k'ok'arinsa da son ganin ta bud'e baki tayi magana abun ya gagara......
Janta yayi ya had'a jikinsu guri d'aya,ganin yanda jikinta yake ta faman b'ari......
Maimakon a samu sauk'i saima k'aruwa da aka samu.........
Kukantane ya sake tsananta,kan dole ya raba jikinta da nasa....
Fuskanta ya kama ya d'ago,tsura mata ido yayi
_''Shin bakiyi farin ciki da ganinaba ne wifey?''...._
Kai ta girgiza masa,alaman
A'a
_''Baby maganafa zakiyi,bana son wannan nodding en''......_
Cikin hanzari ta bud'e baki da niyyan magana
_''A'a,ina mamakin yanda ka dawo gareni ne,alokacin da bantab'a tsammaniba''........_
Fuskanta ya shiga goge mata,yana murmushin jin dad'i......
**********
k'afafuwanta tamkar wacce taje sharan gona,sunyi futu² kamar basu tab'a ganin mai ba.......
Sai murna take na samun gidan aikin da tayi,haka ta sauka a napep en da ya sauketa bakin titi.....
Ta sake ninkawa ta shiga cikin unguwan,a k'ofar gida taja burki,ganin k'ofan a rufe,ta shiga huci.....
Bugun k'ofa ta shiga yi,jin shiru ba a bud'eba,ta shiga dukanta da k'arfi tamkar zata karya.......
************
Cikin baccinta mai dad'i mai cike da mafarkin da a kullum shi ne birinta....
Ta tsinkayo bugun k'ofan da tamkar a tsakiyan kanta ake......
Bud'e idonta tayi,cikin sauri ta mik'e ta nufi k'ofa,har tana had'awa da d'an gudu,wanda saura kad'an ta fad'i,amma haka ta daure ta tunkari k'ofan..........
*_~Uhmmmm ko me KHUBRA zata tarar yau kam.......~_*
*_~KEEP MOVING...~_* 😍😍😍
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*23/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AR SANYA TUFAFI.*
_________________________
_ALHAMDULILLAHIL-LAZIY KASANIY HAZAS-SAUBA,WARAZAK'ANIHI MIN GHAIRI HAULIN MINNIY WALA KUWATTA......._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣7⃣*
*K*okawa ta shiga yi da k'ofan,wanda da kyar ta samu ta bud'e......
K'ofan na gama bud'ewa idanuwanta sukayi arba da MA'U tsaye,idanunta sunyi jajur dasu kamar garwashi.....
Kamar ance ta kalli k'afarta,ai kuwa nan ta hangi k'afar tayi busu²,dan k'ura da daud'a......
Duk k'ok'arinta na ganin ta kaucewa yin dariya abun ya faskara....
Nan ta fara tuntsirar dariya,kamar kwancen mahaukata.......
MA'U dake tsaye tana jiran a bud'e mata k'ofa,taga ta tsaya tana mata dariya.....
Tsaiwa tayi ta dafe saman gini,tana kallonta,sai dariya take,kamar sabuwar kamu.......
Tsabar mugunta irinta KHUBRA har dafe gefen cikinta take,ita bata matsa daga kan hanya,ta bawa MA'U guri ta wuceba,ita kuma bata tsaida dariyan taba......
Kallonta MA'U taci gaba dayi,ganin abun nata ba na k'are bane,kuma ta rasa me KHUBRAN kewa wannan dariyan a tare da ita,abun ya soma bata haushi....
Ga haushin ta rufe mata k'ofa,sannan ta zo tana mata dariyar rainin wayo.......
Hankad'ata tayi cikin soron,ta shigo tare da maida k'ofa ta rufe.....
Wani gigitaccen mari MA'U ta aikawa KHUBRA da shi,wanda ta jishi,babu shiri kuwa ta had'iye dariyarta.......
Gashin kanta ta dank'a ta jata zuwa cikin gidan,sai zage² take kamar y'ar maguzawa......
Babu zato bare tsammani MA'U ta shiga jibgar KHUBRA kamar ta samu jaka ko ince kayan wanki.....
Tun tana dukanta KHUBRA na iya yin ihun neman ceto har ta koma muryanta ma bata iya fita saboda laushi da jikinta yayi.....
Sai da tayi mata dukan sa'a,sannan ta yasar da ita a gurin ta shige d'aki,ba tare da ta furta ko 'A' ba,zuciyarta kamar zata fito waje saboda haushi.....
KHUBRA dake yashe a k'asa babu,abunda ake iya ji na daga sautin muryanta,banda numfashinta dake fita da sauri²......
Ta jima kwance a gurin,wanda ta gagara koda motsin kirki......
***********
Tun tahowar MA'U da KHUBRA birni,hankalin ABBAN KHUBRA yak'i kwanciya.....
Kullum cikin tambayar LADIYO yake yaushe MA'U zata dawo da ita.....
Amsar dai guda d'aya ce kullum,dazaran lokacin da suka d'auka alk'awari yayi zata dawo da ita.....
Shi kam kullum yana jinta ne,don kuwa ya fuskanci idon MA'U bud'e yake da son nera,tsoron sa d'aya kada su cutar masa da ita.....
Abu sai dad'a gaba yake,LADIYO ta shiga tashin hankali ganin yadda malam en yake neman d'aga mata hankali,har bata so ya shigo ya tarar da ita zaune,yanzun zai dasa mata maganar y'ar tasa mai kama da aljanu.....
Yau ma zaune take cikin y'ar rumfar karan dake bakin d'akin nata,wanda daga nan kana iya hango k'ofar shigowa gidan.....
Zafi duk ya addabeta,daga ita sai d'aurin zani iya k'irjinta.....
Malam buba ya kawo kai zai shigo cikin gidan,da sallama a bakinsa....
Ko amsawa bata yiba ta mik'e cikin hanzari zata bar gurin.....
''Dakata LADIYO,na fuskanci kwanan nan nema kike ki mayar dani wani sha ka tafi''.....
''Ko dai yau ki fad'amin inda y'ata take ko kuma aradu ina mai kai k'ararki gurin MAI GARI''.......
Ido waje LADIYO ta juyo,nan ta shiga bashi hak'uri.....
Saboda LADIYO irin matan nan ne masu d'an karen tsoro,ammafa akwai tsokana....
Idan akwai abunda LADIYO take tsoro a duniyarta kuwa baya wuce MAI GARI ko a ambaci mai bak'in kaya wato ('DAN SANDA).....
Har k'asa ta zube tana masa magiya,akan zata kira MA'U ta dawo da KHUBRA idan ma bata sametaba zata je da kanta ta dawo da ita har gida ba sai maganar ta jega HUKUMA ba.....
Girgiza kai MALAM BUBA yayi,ya juya ya nufi d'akinsa
''Da dai yafi miki kwanciyar hankali''......
Yana fad'a ya k'arasa shigewa ciki.....
LADIYO dake durk'ushe a inda MALAM BUBA ya barta ta d'ago tana dafe k'irji....
Ganin babu MALAM en a gurin tayi wuf ta fad'a d'aki....
Nan ta shiga raba ido kamar shege a rabon gado (yo dama me zai kawo shi tunda yasan bashi da ko allura)?.....
Ita kad'ai ta shiga magana da kanta
_''Ya zama dole nayi aron waya na kira MA'U ta dawo da wannan shegiyar yarinyar mai kamar aljana,tun kafin kashina ya bushe''....._
Ko gama tunanin batayi ba ta zara mayafinta ko riga babu ajikinta,tayi waje......
Bata zame ko inaba sai gidan k'awarta mai suna TABAWA.....
******
TABAWA irin matan nan ne y'an duniya,wad'anda suke da bud'ad'd'en ido.....
Da shigarta ta tarar da TABAWA ta cokalo d'an kwalinta sai zabgawa mijinta rashin mutunci take....
Shi kuwa bawan Allah kansa a k'asa kamar wanda ke gaban uwarsa haka jikinsa sai b'ari yake.....
Bata k'arasa shigowa ba ta tsaya daga bakin k'ofa,tana kallon wannan abun aljabi.....
''Dillah can banza kawai,zaka bani ko kuwa sai na cajeka?
Katabbata idan har na laluba na tarar da kud'i a jikinka,wallahi yau kam babu kai babu cin abinci a gidan nan''.....
Ta fad'a tana hak'ik'an cewa....
Rantsuwa ya shiga yi mata,sai kace d'a da uwa,amma hakan bai sa TABAWA ta yarda ba.....
Rigarsa ta kama ta cukuikuyo shi,ta shiga lalube aljihunansa kaf,sai da ta tabbatar da abunda ya fad'a sannan ta kyaleshi tana fad'in
''Allah ya cece ka''.....
''Amma ba kyaleka nayi ba wallahi,zan ranta maka kud'in cefanen yau,kana samu kayi hanzarin biyana idan kuma ba hakaba,zaka had'u da tijarar da tafi wannan''......
Ita kam LADIYO na nan tsaye tamkar an dasa bishiya,ta lula cikin tunani,har bata san lokacin da mijin k'awar tata ya fita ba......
Dogon ajiyan zuciya tayi,kafin jiki a salub'e ta afko gidan ko sallama babu......
Binta kawai TABAWA tayi da ido
A ranta kuma tana fad'in ko lafiya?
*_~NIKO NACE OHO MUKU.........~_*
*_~KEEP MOVING....~_*😍😍😍
*_REAL SMASHER_* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*Viawattpad@realsmasher01.*
*©®2018*
*25/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AR SANYA SABABBIN TUFAFI.*
_ALLAHUMMA LAKAL HAMD ANTA KASAUTA NIHI AS'ALUKA KHAIRAHU WA-KHAIRA MAA SUNI'A LAHU,WA'A'UZU BIKA MIN SHARRIHI WA-SHARRI MAA SUNI'A LAHU..._
*~#HISNUL MUSLIM.~*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣8⃣*
*T*ana nan kwance in da MA'U ta yasar da ita,kamar matacciya,idan ba wai mutum ya kula da yanda chest nata dake shibring ba,za a iya cewa ta jima da mutuwa....
**********
Cikin kwanciyar hankali MA'U tayi kwance kan gadonta,ko kad'an batayi nadamar abunda ta aikataba,bare ta duba taga halin da y'ar mutane ke ciki ba....
Idonta tar kan selling tana nazari kan wannan gidan aiki da ta samu....
Ita kam a nata ganin,da zaran ta samu wani aikin da yafi wannan maik'o zatayi watsi da wannan....
Ko dama ace ba a garin kuwa zatayi aiki ba,ita meye damuwarta,tunda ba ita ta haifeta ba.....
Burinta bai wuce a kawo mata masu gidan rana......
************
Wani uban tsaki TABAWA tayi lokacin da ta kalli LADIYO,da alama tunani take....
Da k'afa ta kai mata hauri...
A firgice LADIYON ta d'ago tana k'ok'arin mai da kallabinta da yake shirin fad'owa....
Jajayen hak'oranta ta bud'e wanda babu abunda ke fitowa daga bakin nata banda wani irin azababben wari,ga su duk sun dafe saboda tsabagen daud'a.....
Kallonta TABAWA tayi tana fad'in
''LADIYO ince dai ko lapia kike irin wannan dogon nazari haka?''.....
''Ke dai bari TABAWA ina cikin tashin hankali wollahi''....
Fuskanta da tsananin mamaki take kallon LADIYON da take koro mata jawabin abunda ya had'o ta da MALAM BUBA akan yarsa......
Dariyar mugunta TABAWA ta hau yi,tana tafe hannunta....
Sai da tayi mai isarta kafin ta saurara,tana k'arema LADIYO kallo,tana tab'e baki....
''Uhmmmm!LADIYO kenan,ni ai a ganina ke kika so,da har kika tsaya MALAM BUBA yake zuba miki irin wannan rashin mutunci,da d'iban albarka haka
Ni baki ganniba,washar da ni,tunda mu ba haihuwa za muyiba,ai gara muyi abunda muke so,kafin dare d'aya suzo mana da maganar k'arin aure''.....
Baki bud'e LADIYO ke kallon TABAWA,da ta tak'ark'are tana koro mata datar......
''Kinga yanzu ba zama ne ya kamacemu ba,abunda kawai za ayi,ki biyo sahuna,mu d'ora daga inda aka tsaya....
Har zamu tsaya ne muna kallonsu,mu tashi a tutar babu,shi kenan munyi ba wan ba k'anin?''.....
Karatun na d'an kama......
"Ina kuma zamu nufa yanzun?"
LADIYO tayi tambayar.....
"Kinga yanzu ba lokacin tsaiwa dogon jawabi bane,idan kina da buk'atar mafita kawai ki taso,bana son dogon sharhi".....
Jiki na b'ari ta mik'e tabi TABAWA a baya,kamar
RAK'UMI DA AKALA......
************
Rashin madafa shi yasa KHUBRA dake kwance,lallab'awa da jan ciki,ta d'ebi ruwa a buta......
Da yake lokacin zafine,ruwan da zafinsa,rana ta gama gasashi....
Haka ta lallab'a ta shige,wanka tayi ta d'aura alwala ko za taji dama²....
Da kyar ta iya mik'ewa tana bin bangon toilet en,ta fito daga ciki,jikinta duk ya mata nauyi....
Haka ta ci gaba da takowa tana d'aga k'afa da kyar,har ta samu ta fito......
'Daki ta shiga da niyyan ta samu ta lallab'a tayi sallah,dan kuwa lokacin har an idar da sallar maghreb......
Ko da ta shiga d'aki da sunan za tayi sallaah......
'Dagowa MA'U tayi,tana K'are mata kallo.....
Cikin tsawa ta hau fad'an da tun d'azun batayiba.....
************
Can cikin wani surk'uk'in hanya suka shiga bi jikin LADIYO sai kyarma yake saboda tsoron hanyan da ko a mafarki bata tab'a tsintar kanta a cikiba....
Bin bayan TABAWA kad'ai take,wacce ita kam ko d'ar bata jin tsoron komai,haka take watsa k'afafuwanta cikin jejin.....
Haka har suka tsinci kansu gaban wata y'ar bukka dake saman wani sand dune hill....
TABAWA da yake tasan kan hanyar yanda ake hawa,haka ta shiga raba k'afafuwanta,har ta ida hawa.....
LADIYO kam ta kasa hawa,sai ta hau sai ta dawo k'asa,jikinta duk ta kurjeshi garin k'ok'arin hawa....
Daga saman dutsen TABAWA ta hango LADIYO yanda take ta faman kaiwa da komawa dariya ta tuntsire da shi,nan ta shiga kokawar komawa k'asa.....
Kokawa suka shiga yi na hawa,in da TABAWA ta rik'e hannun LADIYO kamar wasu k'ananan yara,tana koya mata yanda zata hau,har dai sukayi nasarar hawa saman dutsen.....
Guri suka samu suka zauna kan wasu fatu dake shimfid'e uwa tabarma,suna jiran zuwan mai gurin.....
_KUYI HAK'URI DA WANNAN FAN'S..._
*_REAL SMASHER_* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*Viawattpad@realsmasher01.*
*©®2018*
*27/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AH IDAN KAGA WANI DA SABON KAYA.*
_TUBLIY WAYUKHLIFULLAHU TA'ALA...._
_ILBIS JADIDAN,WA'ISH HAMIDAN,WA-MUT SHAHIDAN._
*_~#HISNUL MUSLIM.~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
_Aradu kuna bani dariya fan's en *Y'AR GARUWA* ,labarin nan gaba d'aya yanzun aka fara har hanzun ba ayi komaiba,kuci gaba da biyoni dan jin yadda za ta kasance.... *LUV U OLL.*_ 💔
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣9⃣*
*B*ayyanarsa kawai LADIYO ta gani wanda ba k'aramin tsorone ya cika mata zuciya ba....
Jikinta sai kyarma yake,duk ta firgita,sai neman b'oyewa da take a bayan TABAWA.....
Dariyar da ya kece da ita,wadda ta haddasawa d'an k'aramin forest en amsawa,mai kama da kukan jaki....
Ita ta sake rud'a LADIYO wadda a sanadin hakan har fitsari ta soma,ta mak'alk'ale TABAWA.....
Wata razananniyar tsawa ya mata yana fad'in
''Shiga hankalinki la'ananniya,b'atacciya,duk wanda yazo nan ya tabbata wakilin shaid'an,bama wa muminai aiki....
Idan kin san da sofanen imani a tare da ke maza ki b'ace anan tun kafin yaran shaid'anu su sauke fushinsu akanku''.....
Ya k'arashe maganar yana zare jaajayen idanunsa,masu kama da garwashi......
''A tafiyarmu babu tsoro,bamu san mene shiba bare muyi shi,idan har kin kiyaye wad'annan sharud'a,muna maraba dake yar jakar uba''.....
Ya sake kecewa da wata dariyar da ta fi ta farko....
Ita kam LADIYO yanda yake magana da dariyarsa shi yafi komai tayar mata da hankali.....
Harara TABAWA ta aika mata wadda tasa ta shiga hankalinta,ta zauna sosai,amma da zaka ce mata kyattttttt to kuwa zaka nemeta ka rasa....
Kafin su kaiga yin magana ya tare su yana fad'in
''Bana buk'atar kuce wani abu,nasan abunda ke tafe daku''.....
KEEE ya nuna LADIYO,kafin ya d'ora daga in da ya tsaya....
''Akan mijinki ne da kuma y'ar kishiyarki wacce mahaifiyarta ta rasu''.....
''Me kike so a yi wa mijin naki?
Kina so a kasheshi ne,ko kuwa a rabashi da y'arsa kamar yanda ya rabu da iyayensa, kar ya sake tambayarki in da take,ko kuwa kina so ya koma jin tsoronki tamkar ke kika haife shi?''...
Gyad'a kai tayi cikin farin cikin samun mafita,sannan ta shiga yi masa bayanin abunda take so ayi musu akan MALAM BUBA.....
Haka bokan nasu ya juya yana mai kecewa da dariya ya shige bukkar tasa......
Wasu uban layu ya fiddo ya mik'a mata...
Kinga wannan ya nuna mata wata k'arama daga ciki,zaki sata a cikin matashin kanki da kike bacci (pillow)....
Wad'annan kuma ki samu dai² bakin k'ofar d'akinsa ki hak'a rami ki binne su,idan kikayi haka kuma aikinki ya kammala,sai ki jira kiga mai zai faru''......
Ku tashi ku bani guri.......
LADIYO da shishshigi sai cewa tayi
''MALAM mene ne kud'in aikin nawa?''.....
Tsawa ya watsa mata yana fad'in
''Kaji y'ar jakar uba,mu nan ba a tab'a biyanmu idan mukayi aiki sai bayan aikinmu ya kammala.....
Maza ku bar nan,kada ku sake ku waiwayo''.....
Cikin sauri ko wacce ta suri takalminta suka kamo hanyar barin jejin,ko da wasa babu wacce ta juya,har suka fito daga ciki.....
**********
A fusace MA'U ta mik'e tana shirin dank'o KHUBRA da tayi tsaye....
Ba shiri tayi waje har tana neman fad'uwa du da dama jikintan ba wani k'wari ne da shiba.....
''Da kin tsaya ai y'ar jakar uba,yau da na nuna miki k'aryarki,dan yau na lahira sai ya fiki jin dad'i''.....
Ta fad'a tana huci,sai jijjiga jiki take,uwa wacce take shirin fad'a da sa'anta....
Komawa tsakar gidan tayi,nan ta shimfid'a d'an kwalinta,tayi sallah,ta ci gaba da jiran gawon shanu.....
Sai da ta raba dare a zaune a gurin ba tare da ta motsa ba....
Lokacin da ta tabbatar da LADIYO tayi nisa a cikin baccinta,ta mik'e ta lallab'a....
Gurin kayanta ta dosa d'an ragowar k'uli²n da ABBANTA ya bata shi ta d'auko ta ci,ta sake d'aurewa ta mayar...
Ta d'ebi ruwa ta sha,tayi godiya ga mahaliccinta....
Har ta gama abunda za tayi a d'akin MA'U bata san ta shiga ba.....
Sake komawa ta sake yi ta d'auko zani a cikin kayanta ta fito tare da jaa mata k'ofan....
A inda tayi sallah ta shimfid'a,hijab en jikinta kuma ta cire shi ta lullub'e jikinta....
Takurewa tayi guri d'aya saboda rashin girman hijab en ba zai kai mata ta rufe jikinta gaba d'ayaba.....
A wannan daren sai dai da yake an ce bacci b'arawo ne,amma da KHUBRA zata iya cewa ba zata iya bacciba...
Duk da baccin nata ya kasance rabi² ne....
Sai bayan da tayi sallan Asubah sannan wani nannauyan bacci yayi gaba da ita.......
************
Shigowar MALAM BUBA gida yana ta kwad'a sallama,yaji shiru ba'a amsa ba....
Nan ya shiga kiran LADIYO,jin shirun yayi yawa,ya shiga nemanta lungu da sak'o na gidan,amma ko mai kama da ita bai ganiba bare kuma itan....
Girgiza kai yayi ransa a b'ace yake fad'in
''Duk inda kikaje zaki dawo ki tarar da ni,kuma xa kiyi bayani,wannan iskancin na gaji da shi''.....
Yana gama bambamin fad'an nasa yayi waje......
***********
Kamar yadda ya musu bayani,direct gidan LADIYO suka nufa....
Gidan babu kowa,kasancewarsa haka kuwa da shigowarsu,suka hau dube²,bayan sun tabbatar babu mutum ciki,suka hau aiwatar da nufinsu......
Sai da TABAWA ta tabbatar sun gama aikata komai kamar yadda aka fad'a musu tukun,ta sake d'orata akan hanyar b'ata,wacce su a ganinsu ita ce dai²......
Sannan tayiwa LADIYO sallama,ta nufi hanyar nata gidan,babu fargabar tayi dare bata dawoba,za ta tarar da fad'a......
*********
Sai da gari ya gama wayewa sannan MA'U ta fito daga d'aki....
Kamar kullum cikin al'adunta,tana hamma had'e da mik'a.....
Mutum ta gani kwance,sai alokacin ta tuna abunda ya faru......
Batayi magana ba ta wuce bakin randa,sai da ta cika bokiti da ruwa,ta d'auko shi da k'yaar....
A dai² kan KHUBRA ta d'aga shi ta juye mata shi a kanta....
A firgice KHUBRA ta mik'e tana dube².........
*_~#TEAM KHUBRA...~_*
*_REAL SMASHER._* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*Viawattpad@realsmasher01.*
*©®2018*
*28/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'A YAYIN CIRE TUFAFI.*
_BISMILLAH!!_
*ADDU'A IDAN ZA A FARA ALWALA.*
_BISMILLAH!!!_
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~_________________________~*
_Sisinah ina miki fatan alkhairi arayuwa,ubangiji ta tashi kafad'unki,ina missing enki sosai na rashin kasancewa tare da juna.._
_Wish u a very quick and speed recovery *MY HUBBEEY* ,I so much heart u cweety.._💔💔💔
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣0⃣*
*T*saye akanta taga MA'U da k'aton bocket,tana ta faman aiko mata da uwar harara....
Mik'ewa tayi tana kama kayan tana matsewa...
Sunkuyawa tayi ta kamo zanin da ta shimfid'a...
Ko kafin ta kai ga d'aukowa MA'U dake tsaye bayanta ta d'irka mata hannunta mai kamar na maza a bayanta....
Lank'washewa tayi a gurin saboda azabar dukan da ya shigeta,ko bata fad'a ba....
Kuka ne ya kufce mata,ta shiga rerawa babu saurarawa...
Kamar mutuniyar arziki haka MA'U ta juya,a bakin randan ta ajiye bocket en ta sake dawowa ta wuce KHUBRA dake faman kuka uwa ranta zai fita...
Sai da ta kalleta kafin ta wuce cikin d'akin,ta d'an jima aciki sannan ta fito...
Hannunta d'aya a goye a bayanta,ta nufo inda KHUBRA take sunkuye ta saka fuskanta a tsakanin laps nata...
KHUBRA da bata san meke faruwa ba bare tasan abunda zai faru nan gaba,sai jin duka tayi ta ko ina yana ratsa jikinta....
K'ok'arin karewa ta shiga yi,amma hakan ya gagara...
Gaba d'aya MA'U ta hanata motsi,ta kama ta nad'eta acikin hijab enta....
K'ok'arin guduwa ta shiga yi,ga MA'U bata daina dukanta ba,ganin azaban yayi mata yawa yasa ta dage ta ingije MA'U ai kuwa nan sai ga MA'U a k'asa timmm....
Da gudu ta nufi hanyan fita daga gidan....
''Kada ki kuskura ki fita daga gidan nan,dan wallahi na lahira sai yafi ki jin dad'i yau,yarinya zaki gane ni kika tura na fad'i''...
Tana daga kwance a inda KHUBRA ta tura ta take koro bayani...
Da k'yar ta mik'e daga gurin tana d'ingishi,haka ta koma d'aki tana duba jikinta...
Hannayenta ta k'urje su,ga d'an yatsanta na k'afa da yake mata rad'ad'i....
MENTHOLATOM ta hau gogawa gurin...
Azabar da yake mata ce ta sata bari babu shiri...
Haka ta kafawa d'an yatsan nata ido,ganin ya soma kumbura ta tabbatar ta samu targad'e...
Dafe kai tayi tana jin rad'ad'in da yatsan ke mata har tsakiyar kanta...
Lallai wannan yarinya koi ja'ira,amma babu komai ta ciji lips enta,
''Zanyi maganinki''
Ta furta ciki².....
*************
Haka ta shige d'aki ko tunanin sallah batayi ba,tana shiga kuwa ta turo k'ofar d'akin nata...
Kwanciyarta tayi take kuwa bacci yayi awon gaba da ita....
K'arfe 9:15pm MALAM BUBA ya nufo gidan nasa,da tunanin ko LADIYO ta ga dama ta dawo?
Tun da ya tunkaro gidan gabansa ke faman fad'uwa...
Bai kawo komai a ransa ba,haka ya shigo gidan,k'ofar dake jingine ya d'aga ya karata a saitin k'ofan...
Juyawa yayi ya shiga da sallamarsa...
Da yake yasan ma koda tana nan ba amsawa za tayi ba,hakan ya sashi wucewa d'akinsa.....
Jiri ne ya fara neman kada shi,da sauri ya dafa wall en d'akin,ya daddafa ya shiga ciki,tun da ya shiga d'akin bai sake sanin inda kansa yake ba......
***********
Lek'owa tayi tana daga soron,jin shiru da tayi,shi ya bata tabbacin bata gurin...
Da sand'a ta shigo ta lallab'a ta kwashe kayanta daga gurin....
Kan wall en toilet en gidan ta kai ta shanya,ta dawo ta nemi guri ta zauna tana jiran gawon shanu,nan ta sake lulawa duniyar tunani...
'Daga labule taga anyi,ai kuwa karaf akan idonta...
zaraf tayi ta mik'e tsaye,tana rab'ewa gefe....
Harara MA'U ta aika mata,ta wuce ta shiga toilet,kamar ko wane lokaci,kafin cikar mintuna biyar har ta fito....
Kallon KHUBRA tayi kafin cikin wata irin murya ta hau fad'in
''Uban meye kike jira a nan?
Ki zo ki wuce ki samo ruwa sannan ki tabbata kin sharemin gidan nan''...
Sum² ta zo ta wuce,haka ta d'auki k'aton bocket en da MA'U ta ajiye,ta jaa silifanta tayi waje...
Lokacin da ta fita rasa ina zata nufa tayi,coz tun da tazo yau ne rana ta farko da ta fara fitowa...
Ta jima tsaye tana tunanin in da ya kamata ta nufa....
Tambaya ta yanke shawaran tayi,amma wa zata tambaya? unguwan shiru,babu kuma masu wucewa....
Haka tayi ta tsaiwa a gurin....
Gajiya tayi da tsaiwan,zuwa wani lokaci har ra fara gumi,haka kan dole tabi ra'ayin zuciyanta..
Gidan dake gefensu ta nufa,sallama tayi ta shiga...
Babu kowa a tsakar gidan,sai wata mata da ta gani tana fitowa daga d'aki...
Da d'an murmushi akan fuskanta ta amsa mata,tana fad'in
''Maraba,k'araso daga ciki''..
Murmushin itama KHUBRAN tayi tana fad'in
''Laa da kin barni ma daga nan''...
Gaidata KHUBRA tayi,kafin ta shiga tambayanta inda zata sami ruwa....
''Laaa kinga ai ba nisa ma,kina fita akwai gida da yake kallon nan,suna da rijiya''-....
Godiya tayiwa matar ta kama hanya ta fice,matar na binta da kallo....
Haka ta shiga gidan,suka gaisa da matar mai kirki,sai jan KHUBRA take da fira,ita kam ta kasa sakin jiki da ita,haka taita kaiwa da kawowa,har ta kammala d'iban ruwan.....
Bayan ta kammala haka ta duk'ufa kan shara,zuwa wanke²...
Lokacin da ta gama tana murna za ta huta,har ta nemi guri ta zauna,MA'U ta lek'o tana fad'in
''To hakima ba zama za kiyi ba,maza duba wancan d'akin akwai kwanuka maza ki tattarosu ki wanke su,idan kin gama kimin magana....
Haka ta shiga tattaro kayan wasuma har sun fara fungi,wani kuwa cikinsa yayi bak'i kamar an shafa kwalta...
da k'yar ta gama wankewa,ko da ta gama haka ta kwashi k'afafunta ta je k'ofar d'akin
''Na gama'' abunda ta iya fad'a kenan...
''To jirani'' MA'U dake d'aki ta fad'a....
Fitowa tayi da uban kaya a hannunta,haka ta watso mata su,ta sake komawa ta d'ebo wasu...
''Ga shinan maza ki tabbatar kin wanke su sun fita tas,dan idanma basu fitaba,zaki sake ne''...
Juyawa tayi tana k'arewa kayan kallo,gasu da uban yawa,ga kuma daud'a,wanda ko kayan d'an goye ba zai nuna musu daud'aba....
Har ta kai bakin k'ofa KHUBRA ta furta ''Sabulun wankin''....
Shigewarta tayi,sai da ta gama b'ata lokaci,sannan ta cillo mata...
Haka tayita gurzarsu,babu iyaka,har dai ta samu ta kammala,lokacin ana kiran sallan ISHAA.....
Ranar gaba d'aya KHUBRA haka ta yini aiki daga wannan sai wancan...
Haka ta tashi jikinta sai kyarma yake,ga ciwo da yake mata,ga tsananin yunwa,ga uban ciwo da kanta yake tamkar zai rabe...
Tashi tayi da k'yar ta tattara kayan da tayi amfani dasu,ta shiga d'akin shirgin nan ta gyara shi,duk da tana cikin wannan halin haka ta share shi...
Ruwa ta d'iba ta shiga ta wanke jikinta,sannan ta d'auro alwala,ta fara jera sallolin da ake binta bashi,dan kuwa MA'U hanata tayi ta motsa ko nan da can...
Tana yi tana ZUBAR HAWAYE,tana rok'on Allah gafara da kuma neman d'auki daga gare shi.....
Ta jima acikin sujudah tana rok'on Allah,kafin ta d'ago tayi tahiya,ta sallame....
Da k'yar ta iya motsawa daga gurin,ta lallab'a ta fito daga d'akin...
'Dakin MA'U ta shiga sai tare kanta take da hannu wanda ke mata barazanar fashewa...
''Dan Allah BABA ki taimakamin da abunda zan ci,wallahi ina tsananin jin yunwa,kuma kaina ciwo yakemun''
Ta fad'a kamar zata fad'i....
''Ke dallah dakata,karki fad'o kaina,dan kina jin yunwa shi ne me?
Malalaciyar kawai,d'an wannan aikin da kikayi kinzo kina min raki''.....
Haka MA'U ta koroto ba tare da ta tausaya mataba...
Kuka ta fashe da ta nemi guri abakin d'akin ta shiga rerawa...
Ashar en da MA'U ta k'unduma ne ya sata tsagaitawa...
Kamar daga sama ta ga MA'U da jakar kayanta a hannu,cillo mata tayi tana fad'in
''Idan zaki iya tafiya bismillah,abincine banga dama ba,kina iya ki nema da k'arfinki sai ki ci......
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER._* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*30/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AR SHIGA BAN'DAKI.*
_BIMILLAHI!!! ALLAHUMMA INNIY A'UZHUBIKA MINAL-KHUBSI WAL-KABA'ISI.._
*ADDU'AR FITOWA DAGA BAN'DAKI.*
_GHUFRANAKA...._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~_________________________~*
_The hole page goes to masoyana kuma masoya novels en *RAYUWAR WANI* da *Y'AR GARUWA* ,iya wuya ina k'aunarku nima kamar yadda kuke k'aunata Allah ya barmin ku aduk in da kuke..._
*_~#REALLY HEART U GUYS..~_* 💔💔💔
*~_________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣1⃣*
*T*ana gama fad'an haka ta juya ta shige d'aki,ba tare da damuwan komai a rantaba...
Sai da ta gama cin kukanta sannan ta tashi,ta tattare kayanta da suka zube,ta mai da su ciki..
'Dakin da ta gama gyarawa ta shiga ta sa kayanta daga gefe...
Nan ta takure guri guda tana mai had'a kai da k'afa,tana tunanin wannan rayuwar da ta tsinci kanta a ciki...
Cizon sauro shi yafi takurata,a d'akin haka suke kawo mata farmaki,ga zafi....
Zaman dirshan ta yi bacci ya gagareta,banda koran sauraye babu abunda take,wanda shima da k'yar take iya d'aga hannunta,daga k'arshe ma kasawa tayi,haka ta bar su tanaji tana gani,suke kawo mata farmaki...
Tana daga zaune ta jingina kanta a wall en d'akin,abun tausayi ga jikinta sai faman ciwo yake,ta rasa inda zata sa kanta,saboda azaba kanta kamar zai fad'o haka take jinsa,yanda take ji yasa ta fara cire tsammani da rayuwar duniyar...
Bakinta banda motsi babu abunda yake,da kallo kasan ba abunda take da ya wuce addu'a...
Idanunta a rufe haka hawaye ke layi ta gefen face enta,kukan ya gagareta.....
Da k'yar ta tashi lokacin da taji kiran sallah da asuba tana bin bango haka tayi alwala,ta sake komawa d'akin...
A daddafe tayi sallah daga zaune,ko addu'ah bata samu daman yi ba,wani wahalallen bacci yayi gaba da ita...
**********
Ba shi ya farka ba sai da gari ya gama yin haske,rana harta faso a garin...
Cikin wani irin yanayi na mutuwar jiki haka ya mik'e ya fita,yayo alwala ya dawo,a d'aki yayi sallah ya idar,haka ya zauna yana tunani amma ya rasa mai zai tuna...
A ganinsa akwai wani abu mai muhimmanci da yake son tunawa da shi,amma ya kasa tuna wannan abun...
Badan ya soba haka ya k'yale kansa,yana mai mik'ewa yayi hanyar fita daga gidan....
***********
Har gari ya gama haske rana ta gama haske garin,MA'U bata farka ba,haka itama KHUBRA,Bacci take a wahale...
Sai wajen k'arfe 12:30pm KHUBRA ta farka...
Idanunta take bud'ewa a hankali,duk sun kumbure saboda bata wani samu isashshen bacciba...
Sai da ta gama bud'esu tar,sannan ta mik'e ta zauna,sai da ta zauna ta huta...
Jikinta ba kamar da dare ba,yanzun har tana iya mik'ewa sosai,kantan kuma ta d'anji sauk'insa...
Kayanta ta tattare tana had'asu guri d'aya...
Tunawa tayi da abunda MA'U ta mata jiya kan dole ta mik'e ko dan kar a maimaita irin jiyan,ta d'auka tsintsiya tayi tsakar gida...
Tsaf ta share gidan ta,d'ebi ruwa tayi wanka,haka ta zauna a tsakar gidan,rana sai sake matsowa inda take.....
MA'U ce ta fito daga d'aki tana mik'a,ta nufi band'aki kamar wacce ake tunkud'awa,haka ta fad'a band'akin kamar an cillata,ko addu'ah babu...
Kamar sakkowar ruwan sama haka ta saki fitsarin da shigarta...
Tab'e baki KHUBRA tayi tana daga wajen,fuskarta duk maik'o...
A ranta take fad'in
''Wama ya sani ko ta fara a kwance ne?''...
***********
Tun fitowar ABBAN KHUBRA daga gida bai koma ba,haka ya yaci gaba da rayuwarsa a waje....
LADIYO an shanya baki sai bacci ake,ba ita ta tashiba sai azhur,ba don ta so tashin ba,sai dan cikinta dake ihun yunwa,fun da ta San babu wanda zai bata tana kwance...
Ba tare da tunanin gaida mahaliccinta ba ta shiga neman abunda za taci, rashin komai a gidan, yasata bazama neman MALAM BUBA haka take cilla fasassun k'afafuwanta...
Kitchen ta sake lek'awa neman duniya tayi aciki babu komai cikinsa sai busashshen k'anzon tuwo ta tsinto...
Haka bbau komai ciki bare mahad'i tayi ta garzarsa kamar akuya har ta cinye,sannan ta fito daga ita sai d'aurin zani iya k'irjinta....
Sai bayan ta samu nutsuwa ta zo mata tukun,wani tsoro ya sakko mata,tunanin abunda ya faru jiya ya dawo mata,nan ta tafi duniyar tunani...
''Shin yanzun idan duka wannan abun ya tashi a tutar babu fa suyi yaya ?''
Tunaninta ya tsaya kan da me zata biya kud'in aikin idan har aikin yayi,nan take wani mummunan tsoro ya sake cika zuciyar LADIYO....
**********
Sai da ta gama yauk'inta a cikin d'aki sannan ta fito tana jan k'afa,coz har yanzun ita kad'ai ta san me take ji saboda azabar da yake mata,k'afar duk ta dad'a hawa tamkar kwab'in bread......
A kan KHUBRA ta ja ta tsaya, #50 ta cillo mata cikin tak'ama tace
''Idan zaki iya ki je ki nemo garin kwaki,a shago''....
Ko gama fad'a KHUBRA bata jira tayi ba tayi waje,da hope en ta take tafiya,tana neman shagon da zata siyo garin....
Tayi tafiya mai nisa sosai sannan da tambaya ta samu ta siyo..
Kamar kowane lokaci haka take tafiya,kanta a k'asa,tafiya take har ta kusa da gida...
Kamar daga sama taga an tsaya gabanta..
Da sauri ta d'ago tana kallonsa kamar zai fad'o kanta saboda yanda yake layi....
Hannunsa da wani cukuikuyayyen tsumma,sai dannashi yake a baki...
Idanunsa sun gama rinewa uwa an watsa musu colour....
Wani dariya yayi yana mik'a hannu da shirin damk'ota,yana fad'in
''Y'an mata zo mana''...
Da sauri KHUBRA ta durk'she a gurin jikinta banda rawa babu abunda yake....
Sunkuyawanta shi ya bashi damar dank'an iska,ya sake mik'o hannu zai sake kamota....
Ai KHUBRA kam kan kace mene wannan ta k'arawa k'afafunta wuta,gudu take tamkar taga naman jeji....
Biyota ya shiga yi,yana maganar da ita kam bata san me yake fad'aba....
Gudu take tamkar k'afanta zata cire kan gudu,tana zuwa k'ofan shiga gidan ta daketa da k'arfi tayi ciki,ko tsayawa ta rufe bataiba...
Tai ciki a guje sai d'akin MA'U wanda tana kwance tana jiran dawowan KHUBRA ta ji an fad'o d'akin,kamar an tsikareta ta mik'e tana dafe chest enta....
Cikin tsoro kamar ita tayi gudun ta hau haki tana fad'in
''Me ya faru?''....
KHUBRA ta kasa magana sai k'ofa da take nunawa MA'U....
Ganin tana neman raina mata hankali shiya sata doka mata wata uwar tsawa,data sa jikinta sake ci gaba da rawa kamar an jona mata shocking....
Zuwa wani lokaci jikinta ya jik'e da gumi kamar an watsa mata ruwa....
Magana MA'U ta jiyo daga zaure,hakan ya sata lek'owa ta ga ko waye.....
Mutum ta gani sai layi yake,tana lek'awa ta dawo tana fad'in
''Caarrr uba dama wai abunda kikema gudu kenan,shegiya y'ar bak'in ciki,kin zo kin wuce ko kuwa sai na b'ab'b'laki.............
*_~#Ido na zare ina fad'in ''ina za ta,ba dai gurin wancan d'an magarunba.....~_*
____________________________
_MASOYA *RAYUWAR WANI* INA BAKU HAK'URI NA RASHIN TYPING DA BANYI BA A YAU,COZ KWANA BIYU INA JINA SAI AHANKALI,BANA JIN DA'DI SOSAI,INA FATAN ZAKUYIMIN UZURI.._
_____________________________
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER_* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*1/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ɛɖıɬɛɖ ცყ*
_HAFSAT M.U {rɛąl ɧą℘cყ}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AH IDAN ZA A FARA ALWALA*
_BISMILLAH!!!_
*ADDU'AH IDAN AN GAMA ALWALA*
_ASH-HADU AN-LAA ILAH ILLAH,WAHDAHU LAA SHARIKALAHU,WA-ASHHADU ANNA MUHAMMADIN ABDUHU WARASULUH..._
_ALLAHUMMA JA'ALNIY MINAT-TAWWABIYNA,WAJA'ALNIY MINAL MUTA'DAHHIRIYNA..._
_SUBHANAKALLAHUMMA WABI HAMDIKA ASHHADU ANLAA ILAHA ILLA ANTA ASTAGHFIRUKA WA-ATUBU ILAIK..._
*_~#HISNUL-MUSLIM~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
_Y'an uwa muna barar addu'ah daga gareku sis ena babu lapia,jikinta ya sake tashi da fatan Allah ya tashi kafad'unta.._
_Wish u a very quick and speed recovery MY HUBBEEY_
*~_________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣2⃣*
"Dan Allah BABA kiyi hak'uri wallahi d'an shaye² ne,sai neman fad'omin yake a ka d'azunma"...
"Ai wallahi yau ko nemanki zaiyi sai kin fita idan kuma ba haka ba na rantse sai jikinki ya fad'a miki"....
Tsaiwa taci gaba dayi jikinta sai rawa yake...
Ganin tana neman raina mata hankali yasa MA'U ta fice ta nufi d'akin shirginta...
Fitowa KHUBRAN tayi daga d'akin dan tun da taga ta fita tasan ba zasu kwashe ta dad'iba..
Karo sukaci da MA'U ta d'auko tab'arya,a guje tayi waje tana rafka ihuu...
Taimakon da Allah yayiwa KHUBRA lokacin da MA'U ta lek'a bayan ta dawo shi kuma ya juya ya fice yana faman tangad'i,ya nemi hanya yaci gaba gara rayuwarsa...
Tana fita ta tarar babu kowa,wannan shi ya bata sauk'i da ta fita bata ganshi ba tayiwa Allah godiya...
Ta d'an jima a tsaye a waje kafin ta juyo ta dawo da k'arfin gwuiwarta...
Wani malalacin kallo MA'U tayi mata wanda yasa ta sha jinin jikinta...
Kanta a k'asa ta gagara d'agowa...
''Munafuka da ana kije kina k'i yanzun daga wane gidan uwar kike?''
Ko tari batayi ba bare ta amsata,hakan yasa ta mik'o mata hannu tana fad'in
''Bani abunda kika samo''...
Idonta a waje take kallon MA'U
''Wallahi BABA banma ganshiba da na fita ''....
''Gidan wace uwar kika zauna da kika tarar bayanan?''....
''Sai ki wuce ki d'auka wancan abun ki ci''...
Sum² ta wuce ta d'auka tana shigewa d'akin shirgin nata....
Jik'awa tayi haka ta k'asumawa cikinta ko isashshen sugar babu a ciki...
Tun zuwanta garin wannan shi ne karo na farko da wani abu ya shiga cikin hanjinta,baya ga k'uli² da tayi ta k'amusa....
Tsaf ta share wanda ta jik'a, ita kuwa gogar spaghetti ta d'auko ta silala jellop akan idon KHUBRA sai k'amshi take ta sa gaba ta ci iya cinta...
Tana gamawa ko mintuna 10 bata k'araba a gidan tak'arawa k'afafunta wuta....
Sai KHUBRA dake faman gadin gidan ita d'aya....
Tana nan zaune tana fama da sana'ar tata,nan wani daddad'an bacci yayi gaba da ita...
**************
''Please Ki tsaya ki saurare ni my princess,nasan dai dawowan da nayi kike mamaki,ya akayi na dawo,fushi da ke bazai kaimuba..
Wannan kukan kuma bana son ganinki kina min asarar wad'annan precious tears en''...
'Dan murmushi sukama juna...
Kafin yaja hannunta yana fad'in
''Muje muyi fira toh''
Ya shiga janta zuwa wani k'ayataccen garden....
Gaba d'aya gurin ya k'awatu da wasu irin green en grasses,baya ga dogayen bishiyu masu tsananin kyau,gefe guda kuma k'orama ce take gudu ta ratsa ta cikin lambun....
Can daga gefe wasu fararen tattabaru ne suke shawagi daga sama zuwa k'asa suna wasansu,sai kukan tsuntaaye da ya dad'a k'awata shirun gurin...
Akan grasses en suka zauna,basu kai ga saman fararen kujerun dake zagaye da gurin ba....
Kansa ya d'ora akan cinyanta,suna firansu mai ban sha'awa...
Sai wasa take da bak'in suman kansa..
Idanunsa a lumshe kamar mai bacci,zuwa can ya mirgina yana kallon fuskanta...
Ganin kallon ba na k'are bane ta sunkuya dai² fuskansa ta hura masa iska,wanda ya sashi wani ajiyan zuciya...
A hankali ya shiga bud'e eyes ensa da suke brown colour tsakiyansu da wani haske tamkar na mage...
Janyota yayi yana mik'ewa zaune..
Fuskanta ya tallafe da hannu,ya dad'a matso da ita yanda suna jin fitar numfashin juna...
Bai jira komaiba ya had'e bakinsu guri d'aya sun jima haka,kafin wasan nasu ya canja salo....
Sunyi nisa acikin wata duniyar,wanda gaba d'aya KHUBRA a tsorace take da al'amuransa...
Turashi ta shiga yi amma ta kasa breaking abunda ke tsakaninsu...
Saboda rik'on da yayi mata ba na wasa bane..
Kuka ta fasa masa,wanda ya sashi cikata babu shiri,yana kallon cikin idonta..
''Haba wifey me kike nufi kuma,nifa naki ne,kuma ke tawa ce..
Yin haka dai² yake da nuna rashin kulawarki a gareni''..
Ita kam kukanta take babu ji...
Tun yana rarrashinta har abun ya soma bashi haushi...
Mik'ewa yayi a fusace yana shirin barin gurin...
Da sauri ta rik'o hannunsa tana girgiza masa kai...
Fisgewa yayi yana ci gaba da jaa baya..
Cikin wani irin murya ya soma fad'in
''Idan har na tafi daga gareki a yau ba zan sake ko da waiwayowaba...
Wancan lokacin na juyo zuwa gareki,amma wannan karon kada kiyi tsammanin sake ganina''..
''Dan Allah kayi hak'uri ka saurareni''....
Ci gaba yayi da tafiya ba tare da ya saurareta ba bare ya ji me zata fad'a....
************
Cikin wani irin firgici ta farka daga nannauyan baccin da yayi gaba da ita...
Dafe saitin zuciyanta tayi saboda wani irin matsanancin bugu da yake mata...
Tsoro duk ya gama bayyana a tare da ita....
Ta kasa fuskantar komai da ya danganci mafarkin nata,hatta kuwa da fuskansa da ta gani,ta kasa tunawa...
Tashi tayi da niyyan yin alwala,sai dai abunda ta gani ya sata fara kuka kamar wadda ake fitarma da rai....
***********
Duk son duniya irinta LADIYO yau itace taci k'anzo abunda bata tab'a tsammaniba ko da a mafarki...
Gidan ta shiga bincikewa ko zata samu d'an wani abun da zata ci da rana..
Tunda ta fuskanci MALAM BUBA baya gidan yau kam,kuma zaiyi wuya ta ganshi....
Kaf ta gama bincika ko ina amma ko k'wayar shinkafa bata samoba...
Haka ta dawo ta zauna a rumfa,kamar wata mutuniyar Allah....
***********
'Bangaren MA'U kuwa yini tayi neman abun duniya,sai sake cigiyan gidajen aiki take dan ita har ga Allah wancan ya mata arha da yawa...
Shi yasa ta yanke shawaran sake neman wani ko za a dace,amma ina haka ta yini tana yawo a gari....
***********
Duk da bawai yau ta fara ganin hakan a tare da ita ba,haka ta zauna tana kukan...
Coz ta san halin MA'U za ta iya cewa yawon iskanci taje....
Kukan da tagani ba shi ne mafita a gareta ba yasa ta bawa zuciyanta hak'uri,ta mik'e....
Cikin kayanta ta laluba nan ta binciko y'an pieces enta da take amfani da shi tunda bata saba da pad ba....
Tsaf ta gyara jikinta ta dawo ta kwanta kamar ba ita ba.....
***********
Sai bayan Maghreb sannan MA'U ta dawo a matuk'ar gajiye kamar wacce akawa duka haka ta shigo tana raba k'afa..
Da yake yawo ne kuma ita tasa kanta,duk da k'afar da take fama dashi,hakan bai hana mata zuwa yawoba.....
************
Shi kuwa ABBAN KHUBRA tunda ya fice daga gidan yaji bazai iya dawowa gidan ba...
Haka yayi ta zamansa a waje,da yaje kasuwa ma k'odagonsa,bayan ya tashi k'in komawa yayi...
sai dare ya koma gidan,shima sai da ya kintaci lokacin tayi bacci sannan ya nufo gidan.....
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*13/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AH YAYIN FITA DAGA GIDA.*
_BISMILLAHI TAWAKKALTU ALALLAH WALA-HAULA WALA-QUWWATA ILLAHBILLAH._
_ALLAHUMMA INNIY A'UZHUBIKA AN-ADILLAH,AU'UDALLAH,AU'AZILLAH,AU'UZALLAH,AU'AZLIMA,AU'UZLIMA,AU'AJHALA,AU'YUJHALA ALAYYA.._
*ADDU'AH YAYIN SHIGA GIDA.*
_BISMILLAHI WALAJNA,WA-BISMILLAHI KHARAJNA, WA-ALALLAHI RABBANA TAWAKKALNA._
*_~#HISNUL_MUSLIM.~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣3⃣*
*T*ana shiga d'akin tayi shirim akan gadon tamkar kayan wanki,irin su MA'U irin matan nan ne da Sam basu da fasali a tsarinsu, bayaga d'an banzan son jiki da take da shi....
Kamar wacce aka mintsina haka tayi saurin mik'ewa tsaye tana raba ido...
Wani durowa ta nufa,daga jikinsa kuma cikin wani d'an sak'o,ta mik'a hannu,poly bag en dake wajen ta janyo ta hau bud'e cikinta,tana fito da kayan dake k'unshe a ciki...
Suphagetti ne da d'an dama dan idan basu fi 10 ba to zasu iya kaiwa hakan...
K'waya d'aya ta d'auka ta nufi hanyan fita daga d'akin,a zuciyanta kuma tana sak'e²,har ta k'idasa ficewa...
*********
Tana zaune ta idar da sallah ta rasa me ke mata dad'i a duniyarta,tunaninma yau kam tama kasa yinsa,duk jinta take kamar wata daban...
Hankalinta gaba d'aya baya tare da ita a wannnan lokaci,tayi zurfi wajen tunaninta,tana son tuno wane garima dangin mahaifiyarta suke?
Shigowar MA'U d'akin shi ya sata dawowa duniyarta babu shiri,cikin wani irin kallo ta jefeta da shi tana mai mik'o mata suphagettin dake hannunta,ba ko bayani ta sa kai ta fice..
Ita kam KHUBRA da ido ta bita dan zuwa yanzun ko dai bata gama sanin halin MA'U ba duka to tabbas ta san mafi yawan kaso daga halayentan..
Cikin sanyinta ta mik'e had'e da zare hijab en dake jikinta,ta fice tana sak'a da warwara...
Har ta kammala bata sake jin ko da motsin MA'U ba,duk da hakan ba bak'on al'amari bane a gurinta,amma sai duk taji kewa na damunta,na rashin wani d'an adam...
Juyewa tayi ta d'auka ta nufi cikin d'akin nata,tana ajiyewa ta juya ta fice...
Hakimar tana kallonta amma ko sannu bare ta sa ran jin wata kalma mai dad'i,haka ta banzatar da ita,mik'ewa tayi ta janyo plask en..
Sai da ta gama k'oshi sannan ta shiga rafka mata kira...
Cikin sauri ta shigo tana sunkuyar da kanta k'asa...
Kwanon ta nuna mata,bata tsaya b'ata lokaciba ta sungumeshi tayi waje,sanin ko ta ce bata ci,kanta zata zalunta...
Sai da ta tabbatar ta tsaftace duk wani abu da tasan tayi amfani da shi kafin ta nufi d'akin shirgi da a yanzun ya zama nata...
Kwanciya tayi cike da son ganin mutumin ta na mafarki,tana wannan tunani har bata san lokacin da bacci yayi gaba da itaba...
**********
Ko da MALAM BUBA ya shiga gidan direct d'akinsa ya nufa yana shiga kamar jiya da k'yar ya iya k'arasawa zuwa shimfid'arsa wanda baima tsaya tunanin ko lafiyaba ya kifa kamar wanda aka hankad'a,take wani nannauyan bacci yayi gaba da shi...
*********
MA'U ce zaune cikin d'akinta,ta rafka tagumi,tunaninta ta yaya zata samu hanyar da kud'i zasu dinga shigo mata,dan kam wannan rayuwa lamarin yana damunta...
Banda sak'a da warwara babu abunda take,zuciyoyinta biyu kowanne tana kawo mata shawaran da a ganinsu shi ne masalaha....
Ta tabbata idan akace zata ta'allak'a ne akan d'an abunda KHUBRA zata samu to tabbas tana cikin wahala,coz ta san halin yayarta da masifar son kud'i _(kunjifa wai kura ce za tace da kare maye)..._
Kafin wani lokaci mai tsayi zuciyarta ta gama rinjayarta,kwanciya tayi tana mai farin cikin samun mafita....
*IN THE MORNING* *******
KHUBRA dake tsaka da shara,ta d'aga kai ta kalli gurin da ta jiyo motsi,tayi matuk'ar mamaki da ta ganta a lokacin da batayi tsammaniba...
''Shin dama tana iya tashi da wuri haka,amma kullum sai ibada ta wuceta?''...
Haka tayi ta tunanin abunda sam bashida wata fa'ida a gareta...
Tana nan tana tunane² har bata san lokacin da MA'U ta gama shiryawaba,sai ganinta tayi ta fito hannunta rik'e da y'ar jakarta wacce akewa lak'abi da *_(JIK'ATA GUMIN HAMMATA)_*...
Hannunta rik'e da leda ta fito tana jaan k'afarta da har yau bata samu an gyaraba...
Naira #50 ta mik'a mata ''ki siyo garin kwaki''...
Daga haka ta wuce ta fice,har tayi nisa ta dawo,KHUBRA dake sunkuye har tsoro abun ya bata dan bata ga lokacin da ta dawo ba,sai magana taji a bayanta....
_''Idan kinga ban dawo da wuri ba kina iya rufe gidan''_
Haka ta shud'a tayi gaba....
********
Ko da ya farka da safe lokacin gari har ya gama haske,rana tana shirin mamaye sararin samaniya...
Istighfari ya shiga yi,coz har aka idar da sallah bai san anayi ba,abunda a iya tsawon rayuwarsa yau ne rana ta farko da yayi rashin sallah a jam'i...
Da matuk'ar k'unar zuciya ya mik'e ya fita don d'auro alwala...
A tsakar gida ya iske LADIYO ta fito banda susar jikinta babu abunda take,kamar wadda tayi wanka da _karara..._
Ta gabanta ya zo zai wuce,cikin rud'ewa dan tasan zai mata fad'an rashin sallah a kan lokaci ne,ta hau fad'in
''MALAM barka da tashi''
Ba tare da tayi tsammanin zai amsa ba...
Yana washe baki ya juyo yana kallonta ''Arrrhhh! hajajju LADIYO an tashi lafiya?''...
Da mugun mamaki ta d'ago tana binsa da ido,sai dai tana yin wani tunani kuma ta waske tana murmushin mugunta _(hak'ansu ya cinma ruwa)_.......
_#PLEASE FAN'S KUMIN UZURI DAN ALLAH NA RASHIN POSTING,UZURI NE YA MIN YAWA,DA YASA KO ONLINE BA NAYI,YAU KUMA NASO YIN TYPING EN BUH CIWON KAI YA HANA NI,IN SHA ALLAH ZA KUJINI ZUWA GOBE,DA YARDAR ALLAH..._
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER._* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*16/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*ADDU'AR TAFIYA MASALLACI.*
_ALLAHUMMAJ'AL FIY K'ALBIY NURAN,WAFIY LISANIY NURAN,WAFIY SAM'IY NURAN,WAFIY BASARIY NURAN,WAMIN FAUQIY NURAN,WAMIN TAHTIY NURAN,WA-ANYAMINIY NURAN,WA-ANSHIMALIY NURAN,WAMIN AMAMIY NURAN,WAMIN KHALFIY NURAN,WAJA'AL FIY NAFSIY NURAN,WA-A'AZIMLIY NURAN,WA-AZZIMLIY NURAN,WAJA'ALLIY NURAN,WAJA'ALNIY NURAN,ALLAHUMMA A'A'DINIY NURAN,WAJA'AL FIY ASABIY NURAN,WAFIY LAHAMIY NURAN,WAFIY DAMIY NURAN,WAFIY SHA'ARIY NURAN,WAFIY BASHARIY NURAN,ALLAHUMMAJ'ALLIY NURAN FIY K'ABARIY,WA-NURAN FIY IZAMIY,WAZIDNIY NURAN,WAZIDNIY NURAN,WAZIDNIY NURAN,WAHABLIY NURAN._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣4⃣*
*B*akinta ta wage mai kama da k'ofar gari,hak'oranta kamar an shafa musu d'orawa...
''Lafiya k'alau MALAM''
Tana yi tana kwarkwasa kamar wata tsohuwar y'ar duniya...
Shi dai binta yake da kallo kamar wani wawa,haka ya sungumi buta yayi band'aki..
Ganin haka yasa itama LADIYON ta nemi guri ta k'ame kamar soja tana jiran ganin me zai kuma biyo baya...
Da mamaki take kallonsa yana alwala,mutumin da sallah bata wuce shi a jam'i amma shi ne zai yi sallah da wannan ranar...
Jikinta taja ta shiga band'aki,har lokacin bai bar gurin ba,itama tayi alwala...
Tana idarwa zata shiga d'aki taga ya biyo bayanta,da mamaki ta sake kallonsa,har ya shige d'akintan,ita kuma ta dafa masa baya...
A kan abun sallah ta tarar da shi yana washe mata baki yace
''Yi sauri kisa hijab muyi jam'i''
Ita dai ido ne nata,haka ya jasu sallan har suka idar...
After sun idar,ya shiga bata hak'urin abubuwan da yake mata,kamar wata uwarsa harda saka guiwoyinsa a k'asa....
Su LADIYO an samu abunda ake so,amma can k'asan zuciyanta tunani take akan yau shene shigowarsa ta k'arshe cikin d'akin nata,sai dai ta kasa tunawa...
Jin da tayi ana shafa jikinta,shi ya dawo da ita duniyarta..
Kallonsa tayi cikin mamakin hakan,ta kasa cewa komi...
''Haba uwar gidan MALAM BUBA kice wani abu mana kinyi shiru''
Ita dai binsa take da kallo,shi kuma sai dad'a shige mata yake...
Su LADIYO da jin haka,bata san lokacin da itama ta biyewa MALAM en suka ci gaba da shafar juna,har zuwa MALAM ya samu damar da yake nema a agurinta na cilla k'wallonsa a kwando....
Ihuuu LADIYO take tana fad'in
''Aradu MALAM kasan takan wanga harka,wayyoo dad'i,MALAM ci gaba''...
Hannu yasa ya rufe mata baki,saboda surutun nata ya soma bashi haushi..
Ita kuwa sai dad'a mak'alo shi take,kamar wata k'wad'uwa.... 😂
********
Duk wani aiki da za tayi sai da ta kammala shi sannan ta saka hijab enta..
Fitowa tayi daga gidan tana tafe cikin nutsuwa kamar yanda ta saba,haka har ta isa shagon,ta mik'a kud'in ya bata abunda zai bata,ta sake kamo hanya ta dawo...
Ko da ta dawo gidan babu ruwa sosai,hakan yasa ta fita da bocket tayi ta faman jido ruwa a mak'otansu har sai da ta cika komai dake gurin...
K'ofar gidan ta je ta kulle ta dawo,d'akin MA'U ta shiga ta kwanta a saman gadon MA'U tayi d'ai²,take kuwa baccin wahala ya d'auketa....
*********
Sai bayan komai ya lafa sannan LADIYO ta cika MALAM BUBA ta koma gefe ta kwanta...
Shi kuwa MALAM sai bayan da ya gama biyan buk'atarsa sannan ya tuna inda yake da kuma k'yamar kusantar LADIYON a yanda take,riga kad'ai ya saka ya nufi band'aki yayi wankan tsarki..
'Dakin ya sake dawowa,bai san dalilin da yasa yake jinsa wani iri ba,kamar mara lafiya...
Kud'i ya zaro ya mik'a mata kan ta samu abinda za ta dafa a gidan,karb'a tayi,shi kuma ya juya ya fice daga gidan....
********
Baccinta take ba tare da tunanin komai ba...
Tayi nisa a baccin,ta hangoshi kamar kowane lokaci cikin fararen tufafi,binsa take amma ta kasa cin masa,hakan ya sa ta durk'ushe tana kuka mai tsanani..
Kiransa take HAYATEEY,amma ko waigowa baiba bare ya kalleta....
Hakan da yayi mata shi yasa ta fasa k'ara ta zube a gurin sumammiya....
**********
Can cikin garin SUMAILA cikin wani k'auye ta sauka ta ci gaba da ratsa hanya har ta billo wani farfajiyar guri...
Gidane guda d'aya wanda ba shi da mak'ota ko k'waya...
Tunkarar gidan tayi ta shiga k'wank'wasawa ganinsa a kulle....
Bud'e mata wata y'ar yarinya tayi,tana mai bata hanya...
Murmushi tayiwa yarinyar ta bita suka shiga ciki...
A wani d'aki aka sauketa ta nemi guri ta zauna tana jiran fitowar MALAMIN...
Sai da ta shafe tsawon awanni 4 sannan mutumin ya shigo,daga shi sai dogon riga,duk ta k'udundune ga daud'a kamar ba jikin bil-adam ba...
Zama yayi yana fuskantar ta...
Ta bud'e baki za tayi magana ya d'aga mata hannu,alamar baya buk'atar tace wani abu.....
''Aikinki ba wani mai wahala bane,sai dai ta wace hanya kike so ta dinga kawo miki kud'in?''....
''Koma mene ne MALAM tayi bai dame ni ba in dai zata dinga kawomin kud'i''....
''An gama, sharad'in aikinki idan kika kuskure a cikin aikin da zan baki komai zai juya kanki''..
Tun bai k'arasaba tace
''Na amince''
Ta fad'a tana jiran ganin,me zai biyo baya...
Nan take ta ciro wasu layu da kuma k'ullin garin magani,ya mik'a mata...
''Wannan ya nuna layun,zaki binnesu a tsakiyar hanyan da jama'a suke bi...
Shi kuma wannan k'ullin ya nuna mata garin maganin,za ki barbad'a a bakin k'ofar d'akin da kija san za ta tsallaka....
Ki tabbatar ta tsallaka shi,saboda shi ne cikon aikin ki,zai sa mata farin jini wajen mutane,sai dai babu wanda zai zo da niyyar aurenta,zaki samu mahaukatan kud'ad'e ta dalilinta''......
Jin an ambaci mahaukatan kud'i ta shiga b'are baki,dan murna....
Kud'i ta fitar a jakar tata ta mik'a masa,ta masa godiya ta kama hanya,tare da alk'awarin dawowa...
********
Firgitan da tayi yasa ta farka,ga sautin k'ara da ya ratsa kunnuwanta wanda bata san daga ina yake ba,sai bayan ta farka ta fuskanci inda k'aran ya fito,ashe da tayi kenan ba iya cikin bacci kad'ai tayi ba har a zahiri tayi...
Addu'ah tayi ta mik'e tad'auro alwala,ta jima tana neman sauk'in al'amura daga ubangiji,tare da kariyarsa a gareta...
Sannan ta mik'e,ta d'auki garin kwakinta tayi waje.....
Ko rabi bata iya ciba taji ta k'oshi,hakan yasa ta maida ragowar ta b'oye.....
Tayiwa Allah godiya,ta sake kwanciya,tana tunani kan wannan rikitaccen mafarkinta.....
Da yamma tana kwance a tsakar gidan,maranta taji tana tsunkulinta kad'an² take ta gane abunda yake shirin faruwa da ita,tashi tayi ta kintsa jikinta,ta dawo ta ci gaba da sauron kukan tsuntsaye dake kan bishiyar mak'otansu,haka har akayi sallan Maghre...
Sai lokacin wani tsoro ya ziyarceta,take kuwa ta sake k'ulewa a d'akin MA'U....
**********
Cikin dare sosai ta iso,k'ofar ta shiga bugawa da iya k'arfinta...
Jin bugun yayi yawa yasa KHUBRA ta fito ta bud'e coz ta gane mai bugun,sai a lokacin ta samu nutsuwa....
Duk wani shiri na MA'U ta gama k'udurce a daren ranar zata aiwatar da komai,hakan ne ma yasa ko gidan bata nufoba sai da ta aiwatar da nufinta...
Lokacin gari ya dad'a yin shiru ta fito ta k'arasa abunda za tayi,ta koma zuciyarta wasai,sai kuma jiran ganin abunda zai biyo baya..........
#UHMMM!KU BIYONI DAN JIN YANDA ZA A K'ARKE..
LUV U.....
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*21/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*ADDU'AR SHIGA MASALLACI.*
_A'UZHUBILLAHIL AZIYM,WABI-WAJHIHIL KHARIM,WASUL'DANIHIL-K'ADIYM,MINASH-SHAI'DANIR RAJIYM,BISMILLAHI WASSALATU WASSALAMU ALAA RASULILLAH ALLAHUMMAFTALIY ABWABA RAHMATIK..._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
_Ina mai bawa d'aukacin masoya wannan novel na *Y'AR GARUWA* hak'urin jina da kukayi shiru kwanaki da yawa,kumin afuwa na jina shiru tsawon wad'annan kwanakin,coz abubuwa sun min yawa shi yasa ban samu nayi posting ba,hope uzurina zai zama karb'ab'b'e..._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣5⃣*
*C*ikin dare ta farka,sanadin mummunan mafarkin da tayi...
Addu'ah ta jima tanayi,duk da babu halin tayi sallah,haka taita kai kukanta ga Allah akan neman sauk'i da sauyin rayuwa, wanda k'arshe sai da takai kusan asuba bata koma baccinba...
Da k'yar ta samu wani nannauyan bacci yayi gaba da ita....
*********
Da misalin k'arfe 10:15am MA'U ta fito tana ta faman murna ta san ko ba komai yanzun kam ai tayi nasara..
'Dakin da KHUBRA ke kwana ta nufa daga inda take a bak'in k'ofan ta lek'a sai dai duk iya hangenta bata gantaba,murna ta koma tana yi har da rawa na samun nasara...
Har za ta koma d'akinta ta dawo tunowa da maganar da MALAMIN ya mata,akan idan har wacce akayi dominta ta tsallaka babu komai dan ta bi ta wajen...
'Dakin ta nufa tana son tabbatarwa,ai kuwa ta kunna kai cikin d'akin,tana ta murna abunta,sai dai abunda ta gani shi ya tsorata ta ta ko zaro idanu waje,ko me ta tuna kuma ta saki ranta...
Cikin salo na bariki ta shiga tashin KHUBRA kamar da can haka take yi idan zata tashe ta....
Ko ita da kanta KHUBRAN sai da abun yaso ya bata tsoro,mamaki shimfid'e a kan fuskarta take kallon MA'U...
''Yar lele tashi maza kiyi wanka,ga abinci can na tanadar miki,maza taso kiyi wanka,zanje kasuwa zan siyo miki kaya,maza yi sauri kinji ko''
Ita maganganun MA'UN ma sun sa ta shiga wani irin shock,aiko haka taita binta da kallo kamar wata doluwa...
Janta MA'U ta shiga yi,kamar k'aramar yarinya,har bakin band'aki ta kaita,tana murmushi ta turara...
Ga KHUBRA kuwa bata gama mamakintaba sai da tasa hannu cikin ruwan wanka,nan taji shi da d'umi,wannan wane irin bak'on al'amari ne wannan kuma?
Haka taita tunane²,tayi wankan ta fito,jikinta duk yayi sanyi..
Dai² lokacin MA'U ta fito daga d'aki tana fad'in
''Kiyi maza ki shirya kinji ko,zani kasuwa na dawo,kada kiyi girkifa,idan na dawo zanyi komai kinji y'ar lele''
Fuskanta a sake take ta faman zuba kamar lalatacciyar mota,har ta fice daga gidan tana magana wanda ita kam KHUBRA batama san me take fad'aba coz tayi nisa cikin duniyar tunani....
'Dakin MA'UN ta shiga ta tarar da abinci a rufe a cikin plate da wani jug na robber mai d'an kyau...
Bata tsaya b'ata lokaciba ta d'auko ta ajiye a k'asa ta shiga bud'ewa...
K'amshi ne ya daki hancinta,tabi abun da ido,indomie ne da wainan k'wai a sama,sai turiri take,take ta shiga had'iyan miyau,haka ta bud'e jug en nan kuwa ta tarar da shi cike da tea mai kauri....
Ci tayi sai da ta tabbatar ta k'oshi tayiwa Allah godiya bisa ni'imar da yayi mata,na azurta ta da irin wannan abincin da tun da tazo garin bata tab'a cin kamarsa a dad'i ba...
Sai da ta gama d'urawa cikinta d'a'aam sannan ta soma tunanin maganar MA'U...
Tambayoyi dayawa taitayiwa kanta,sai dai babu amsa,ta barwa ranta koma mene ne ta tabbata shirin cutarta take,take kuwa ta hau kuka tana addu'ar neman tsari daga dukkan abun sharri....
Haka ta kusan wuni tana tunane²,shigowar MA'U da ta dawo daga kasuwa shi ya katse mata tunani,ta bita da kallon mamaki ganin yadda ta rik'o kaya a hannunta nik'i²....
Tashi tayi za ta karb'a ita kuwa MA'U ta hanata,haka ta k'yaleta,guri ta samu ta zauna nan ta shiga fito da kaya tana d'agawa tana nunawa KHUBRA sai zuba take...
Kayan marabarsu da babu d'aya,ita kuwa sai binsu take da ido daga KAYAN har MA'UN da ta siyo...
*********
Tunda ya fita daga gidan ko waiwayarsa baiba haka ranar yaita uzurinsa a waje...
Ita ko LADIYO tana ganin fitarsa ta zari mayafi sai gidan TABAWA nanfa suka shiga firar abunda ya faru tsakaninta da MALAM BUBA,bata b'oye mata komai ba ko da kuwa wasali haka ta sanar da ita hatta kwanciyar da sukayi sai da ta labarta mata...
_(Gareku matan aure da y'an mata masu niyyar yin aure,ba ko wane sirri ake fad'awa k'awa ba,bare kuma har ki saki baki ki fad'a mata sirrin yadda kuka kwanta ke da mijinki,ko da kuwa ciki d'aya kuka fito,ahir d'inki da fad'in wannan sirri dan gujewa fad'awa a halaka,,,,,Allah yasa mu dace)... ameen....._
Haka ta kusan wuni a gidan LADIYO kafin daga baya ta tashi ta bar gidan...
Ita kuwa TABAWA dad'i ne ya cika ta jin yadda LADIYO ta kwance mata sirrinta,tana rakata da harara tana tab'e baki,dan burinta bai wuce ganin LADIYON a k'asa ba.....
**********
Ita dai kamar mai koyan kallon wani abu,irin wad'anda akayiwa aikin idanu haka ta zama ranar,duk inda MA'U tayi idanunta na kanta kamar zasu fad'o saboda kallo....
Da yamma kuwa tun bayan sallan la'asar MA'U ta sake sa KHUBRA yin wanka,cikin kayan da ta siyo haka ta sa wani riga da siket,da wani d'an siririn gyale,duk kunya ta hana KHUBRA sakewa haka suka fita,ita dai kallon kanta take kamar wata y'ar iska...
Itama cikin shirinta suka fito,da tambaya suka nemi MALAMIN da yake gyaran targad'e...
Ai kuwa sunyi masa bayani,MALAM na kama k'afar MA'U ya soma matsawa,ta shiga kururuwa,bige² take da hannayenta da k'afa...
Amma MALAM bai saki ba,sai da yatabbatar ya gyara sannan ya saketa...
Tun da aka soma gyaran MA'U na fara ihun nan,KHUBRA take ta b'oyayyiyar dariya,har kifawa tayi saboda dariya...
Da k'yar take tafiya a da,sai gashi yanzun ta dawo normal,sai harare² da take uwa wani ya mata laifin....
Sai bayan da suka koma gida,cikin dabara MA'U take tambayan KHUBRA
''Yau kuwa kin fito daga d'aki?''
Kasa gane inda tambayan ya dosa tayi,ta tsaya tana kallonta kawai
''Baki gane ba ko?''
Kai ta d'aga tana jiran k'arin bayani
''Da safe fa nake nufi,kin fito ko kuwa sai da na shiga?''
'Dan murmushi tayi ta kad'a mata kai,kafin tace
''A'a ban tashi da wuriba ai yau,sai lokacin da kika shiga sannan na tashi''...
Ko kafin ta k'arasa MA'U ta mako mata wata uwar ashar da tasa tayi shiru tana k'ara kallonta cike da rashin yarda...
Zagi ba irin wanda MA'U bata yiba a ranar,kamar za tayi hauka haka tayi²,da taga abun bai mataba kuwa k'arshe rufe KHUBRA tayi da duka,ita kuwa tana zaune inda take ko motsi bata yiba,har tayi ta gaji,dan kanta ta rabu da ita,ta koma gefe tana huci...
Rasa dalilin yin hakan KHUBRA tayi mamakin da takeyi kuwa sai yanzun ta gano dalilin MA'UN na kulawar da ta ringa bata da safe...
Abun duniya duk yabi ya dami MA'U,babu shiri ta tashi ta d'auki hanyar komawa k'auyen SUMAILA....
Da isarta kuwa babu b'ata lokaci MALAMIN ya k'araso,MA'U kamar za tayi kuka haka ta labarta masa abunda ya faru...
Shiru yayi har ta gama,sannan ya sake mata bayanin da yayi mata tun farko,aikuwa saiga MA'U tana kuka,hak'uri take bashi kan idan da hali a karya abun...
Shi kuwa yace mata
''Ai aikin gama ya riga da ya gama,sai dai kuma kiyi hak'uri''....
Wata k'arin muguntarma,bayan da MALAMIN ya bawa MA'U wancan aikin cewa tayi
''MALAM ina son a k'ara mata k'arfin sha'awa ta yadda duk wanda yazo mata da buk'atarsa baza ta iya jurewa ba''
Wannan maganar da MA'U ta tuna shi yasa ta b'arkewa da kuka,kamar ranta zai fita..
Shi kuwa MALAMIN take ya bata guri yana fad'in
''Har yanzun kina da damar yi mata wani aikin''
Nan ta shiga tunani,to idan za ayi wani aikin ai yana buk'atar kud'i,ita kuwa yanzu idan ba sata za tayiba ina zata samu kud'in aikin....
A ranta kam ta k'udirce ko za tayi yawo tsirara sai taga bayan KHUBRA...
Nan ta lula duniyar neman mafita..........
*A YAU NE ABBANA YA CIKA KWANAKI 40 DA RASUWA,INA BUK'ATAR DAN ALLAH DUK WANDA YA KARANTA POSTING ENA NA YAU YA SANYA SHI CIKIN ADDU'AH DAN ALLAH..ALLAH YA MASA RAHAMA TARE DA 'DAUKACIN AL'UMMAR MUSULMI DA SUKA RIGAMU CIKAWA,ALLAH YA KYAUTATA K'ARSHENMU...AMEEN...*
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠?💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*22/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*ADDU'O'IN KIRAN SALLAH.*
_IDAN MUSULMI YAJI ANA KIRAN SALLAH,ZAI DINGA MAIMAITA ABUNDA YAJI ANA FA'DA,SAI DAI BANDA *HAYYA ALAS-SALAH* DA *HAYYA ALAL FALAAH*,ZAI CE *LAA-HAULA WALA K'UWWATA ILLA BILLAH*._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
_Ina mai godiya gareku Masoya da irin addu'o'inku ga mahaifinmu,Allah ya bar k'auna da zumunci... *SHUKHRAN OLL* 👏._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣6⃣*
*J*iki babu k'wari ta d'ebi k'afafunta ta kama hanyar komawa gida,a ranta kuwa Allah ya isa take ta jawa KHUBRA,da zaran ta tuna sai ta sunkuya tana share k'wallan da ya tarun mata a ido..
Haka ta dawo gida,ita kuwa KHUBRA duk lokacin da zata tuna abun sai ya bata dariya,yanda MA'U taita fisge² da ana mata gyaran k'afa d'azun,ita ko dukan da ta mata bai sata jin haushin MA'UN ba,saima tayi dariya idan taga gilmawar MA'UN...
Da tasamu sarari kuwa MA'UN ta fita ta zauna taita tuntsira dariya kamar wata sabon kamu...
Shigowar MA'U gidan tana jan k'afafu,duk damuwa ya bayyana a fuskanta..
Kallon KHUBRA tayi da ta sunkuyar da kai k'asa kamar gaske,ae ko ta maka mata wata uwar harara,tana shigewa d'aki...
Tun daga wannan rana MA'U bata sake fita ba,kullum tana d'aki kamar daddawa,sai da ta kai kimanin sati a gida ko zaure bata lek'a ba,abun duniya duk ya dameta ta rasa mafita...
Yau tun data tashi take jin wata irin matsananciyar sha'awa na damunta,ta rasa yadda za tayi,ganin zaman bazai kai mata ba ta mik'e ta shirya cikin wasu riga da zani na wata jaan atamfa,babu laifi atamfan ya d'an mata kyau kad'an...
Tun da ta fito KHUBRA ke k'unshe dariya dan har mantawa take da ita a cikin gidan coz ta san ba zaman gidan take ba...
Ba tare da tayi mata sallama ba ta sa kai ta fice,mayafin jikinta tajaa ta rufe fuskanta da shi tana tafe kamar munafuka...
Mai NAPEP ta samu,tsaf ta masa kwatance,dai² k'ofar gidan ya sauketa,ta shiga da sallamanta...
Matar na zaune ta amsata,tana mata maraba,haka ta saki baki da fad'in
''Ina fatan dai kin ganeni koh?''
''Haba ta ya zan mantaki kuwa''
Nan suka gaisa a mutunce,kafin MA'U tace
''Kinga tunda nace zan dawo Allah bai nufaba,sai yanzun,da yake na d'anyi jinya ne shi yasa kika jini shiru''
''Allah sarki,Allah ya k'ara sauk'i''
Matar ta fad'a tana sauraron MA'U...
''To dama hajiya zuwa nayi na sanar miki,gobe idan Allah ya kaimu zan kawo yarinyar,sai ta fara aikin''
''Allah ya nuna mana da rai da lapia''
MA'U ta amsa da ameen,had'e da yi mata sallama,ta tafi akan sai goben...
《《《》》》
Tun daga wannan ranar MALAM BUBA ya zamana zai kwanta da LADIYO a kullum babu fashi,ita kuma zata kwashe ta sanarwa da TABAWA..
Wasu munanan halaye da ta dad'a bayyanawa MALAM en shi yasa idan ya fice baya ko waiwayen gidan sai dare...
Ko da suka koma wajen bokan,babu tsoron komai a tare da ita har bayyanarsa..
Kamar wancan lokacin ya zayyano musu abunda ya faru tun daga tafiyarsu kawo yau da suka dawo..
Kana ya d'ora da fad'in
''Dalilin dawowarku shi ne,Mijin naki ya fito miki da wani hali,idan yasa k'afa ya fita baya dawowa sai tsakar dare''
Nan taita d'aga kai kamar k'adange tana fad'in
''Haka abun yake''
Wata dariya ya saki mai kama da kukan jaki
''Zai dena da sannu,sai dai ki guji abunda zai had'a ku fad'a,yana da matuk'ar taurin kai,muma da k'yar muka shawo kansa,saboda haka a kiyaye''
Har za tayi sub'ul da baka na tambayan kud'in aiki sai kuma ta dafe bakinta tana tuno irin yadda sukayi wancan karon...
''Ku tashi ku bani guri,y'ay'an shaid'anu sun fara nema na...
Babu shiri suka baro gurin cikin sassarfa,ba tare da kowacce tayi gangancin waiwayawa ba...
A k'ofar gidan TABAWA sukayi sallama kowacce ta nufi gidanta...
《《《》》》
Shaf ta manta bata rufe fuskantaba,saboda tsananin murnan yadda ta samu nasaran taradda matar bata d'auki wata y'ar aikinba..
Burinta a yanzun bai wuce ganin KHUBRA a cikin mawuyacin hali ba,shi yasa ranta fes ta nufo titin da niyyar hawa mota..
Tsaye take tana kallon abubuwan hawa suna gilmawa a titin...
Gani tayi an tsaya a gabanta,da wani mataccen babur,wani matsiyacin kallo ta bishi da shi,cike da jaraba ta d'ago idanu zata zazzage masa,karaf suna had'a ido sha'awa ya motsa mata fiye da ko wane rana da tayi shi a gida...
Shiru tayi ta kasa magana,jikinta har rawa yake,lokacin da ta ganshi
''Hajiya ina zuwa ne?''
Yana magana yana lasar leb'b'ansa kamar maye
''Rijiyar lemo zani''
''Toh Bismillah!hau muje na kaiki''
Ko jira batayi ya k'arasa ba tayi tsalle ta d'afe bayansa,shi kuwa ya figa machine en,tafiya kawai suke,MA'U gaba d'aya ta kasa samun sukuni,sai matsawa take jikinsa,tana ta faman mutsu² take masa a baya,shi kuwa yana jinta yayi shiru dama abunda yake nema kenan tunda d'an bariki ne,kuma abunda ya fito nema kenan,inda zai rage dare ba tare da kwabonsa yayi ciwo ba..
Sha'awanta sai dad'a k'aruwa yake fiye da farkon ganinsa,haka sai da ta kai gaba d'aya sun koma kan tank en machine en,shi dai yana jinta yayi shiru,har suka shiga cikin line en da gidan MA'U yake...
A bakin k'ofa da zata sauka kasancewar maghreb yayi,da k'yar ta sauka shima sai da ta dafa shi sannan ta sauka,idanunta duk sun k'ank'ance saboda masifa...
''To Hajiya sallame ni na tafi,kinga machine en nawa ba wani Fitilar ce ke gare shi ba mai kyau''
K'afafuwanta take matsewa tana tsaye,duk ta shiga damuwa jin zai tafi
Da damuwa take fad'in ''bari na kawo maka kud'in ina zuwa''...
Shigewa tayi cikin gidan tana cije leb'e ta san idan har ya kufce mata wannan ta shiga tarama ba uku ba.....
Kwanciya tayi a d'aki tana k'walawa KHUBRA kira,da gudu ta shigo har tana tuntub'e
Ai kuwa MA'U ta dad'a rashewa a tana fad'in
''Yi sauri ki cewa mai mashin a waje,ya shigo bani da lafiya,ke kuma ba zaki iya d'aga ni ba''
Da damuwa KHUBRA ta tsaya tana mata sannu
Tsawa MA'U ta kwad'a mata da yasa ta fice a guje..
Fitarta daga d'akin yasa MA'U tayi saurin cire kayan jikinta,ta lullub'a da bargo...
Hankalinta a tashe tana fita ta ganshi tsaye ya kafe machine en gefe
Tana haki take fad'in ''dan Allah bawan Allah ka temakamin bata da lapia karta mutu''
Kallon rashin fahimta yayi mata,can kuma yabi bayanta ganin ta riga ta shige..
Har tsakar d'akin MA'U dake k'udundune cikin bargo,tayi shiru kamar gawa
''Fita KHUBRA zamuyi magana''
Umarnin da MA'U ta bata kenan,tuni tasa kai ta fice daga d'akin,ta koma nata tana jimamin halin da take ciki...
Fitarta ke da wuya MA'U ta mik'e,babu komai a jikinta,tana girgiza
Wata dariya yayi irin ta y'an bariki
''Shegiya duniya,yo ae ba sai kinyi haka zaki sameni ba,da kin fad'ama da baki b'atawa kanki lokaci ba''
Ita dai MA'U babu baki,sai ido,take kuwa sabon saurayin nata ya shiga rud'ata da salo iri² kasancewarsa k'wararren d'an tasha..
Sun lula wata duniyar daban,bayan gurnaninsu babu abunda kake jin sautinsa na fita,sai da suka shafe tsawon awanni 5 suna abu d'aya,ba tare da MA'U ta gaji ba,shi kuwa dama haka yake so...
K'arshe ma a gidan ya kwana,inda ya janyo machine ensa ya shigo dashi har cikin gidan...
Tun da safe kafin KHUBRA ta tashi ya bar gidan,da alk'awarin zai dawo anjima tunda ta fad'a masa yau yarinyar zata tafi,amma yazo da wuri...
Tun kafin rana ta take MA'U ta kira KHUBRA akan ta had'a kayanta,baiwar Allah tayi tunanin ko gida za a kaita,tana ta murna...
Sai da taga ba tasha suka nufa ba,tad'an kalli MA'U a kaikaice tace
''BABA MA'U ina zamuje ne?''
''Gidan uwarki da ubanki zamu,shegiya mai bak'in halin tsiya''
Ido KHUBRA ta fiddo waje,me yayi zafi?
Ta tambayi kanta,ba tare da samun amsa ba......
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*23/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*ADDU'AH BAYAN GAMA KIRAN SALLAH.*
_A LOKACIN DA LADANIN YAYI KALMAR SHAHADA SAI MAI SAURARO YACE:-_
_WA-ANA ASH-HADU AN LAA ILAHA ILLALLAH,WAHDAHU LAA SHARIKALAH,WA-ANNA MUHAMMADAN ABDUHU WA-RASULUH,RADHIYTU BILLAHI RABBAN WABI MUHAMMADIN RASULAN WA-BIL ISLAMA DIYNAN.._
*BAYAN YA GAMA SAI YAYI SALATI GA ANNABI (S.A.W),SANNAN YA 'DORA DA FA'DIN...*
_ALLAHUMMA RABBA HAZIHID-DA'AWATITTAAMMAH,WAS-SALATUL K'A'IMA ATIY MUHAMMADANUL WASILATA WAL-FADHIYLAH,WAB'ASHU MAK'AMAN MAHMUDANIL-LAZIY WA'ADTTAH,INNAKA LA TUKHLIFUL MIY'AD.._
*DAGA NAN KUMA SAI MUTUM YAYIWA KANSA ADDU'AH,DOMIN YIN ADDU'AH TSAKANIN KIRAN SALLAH DA IK'AMA KARB'AB'B'IYA CE..*
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣7⃣*
*T*un da tayi shiru bata sake ko da tariba,har suka shiga unguwan tana ta bin ko ina da kallo kamar wacce take fadar shugaban k'asa,haka suka k'araso k'ofar gidan...
Tana tsaye MA'U ta sallami mai NAPEP,tayi gaba ita kuma tana binta a baya har cikin gidan,da sallama suka shiga ita dai KHUBRA kanta na k'asa ta kasa kallon komai,duk kuwa da yanda gidan yake cike da abubuwan kallo..
A parlor suka tarar da ita ta hikimce kamar basarakiya,tana murmushi ta amsa musu,suka shigo suna zama,a k'asa kan rug KHUBRA ta zauna tana gaishe da hajiyan,ita ko MA'U ta hakimce akan sofa,suna gaisawa cikin sakin fuska..
Yanda MA'U ke k'asa da kai,sai ka rantse matar ta girme mata,ta mata bayani tsaf game da KHUBRA,lokacin da MA'U ta ambaci sunan KHUBRA matar ta bita da kallo hakan yayi dai² lokacin da KHUBRAN ta d'ago kanta....
Sai da taji wani mugun fad'uwar gaba,kan tsananin kyau d'an usul da ta gani a tare da KHUBRAN,a hakanma wai dan tana matsayin y'ar k'auye,ina kuma ga ace ta waye?''
Tunani iri daban² haka haka matar da ake kira HAJIYA MURJA take a ranta,a fili kuwa sai murmushin yak'e take uwa an mata dole...
Cikin sakin fuska wanda da gani bai kai zuci ba,haka suka rabu da MA'U,ta mata alheri na Soap ne da su detergents a cewarta tayi wanki...
Cike da murna MA'U ta amshe ta k'arawa k'afafunta wuta,ko sallama bata jira sunyi da KHUBRA ba....
Ga KHUBRA kuwa wannan ba bak'on al'amari bane da zai d'aga mata hankali,hakan da ta riga ta sani shi yasa ko damuwa batayi ba...
Dawowar matar daga rakiyan da tayiwa MA'U tana dad'a mata godiya,tayiwa KHUBRA dake zaune wani wawan kallo,ko me hakan ke nufi? ohoooo....
Tana nan zaune ba tare da HAJIYAN tayi mata magana ba,ta sake hakimcewa a saman sofa tana watching T.V....
Da ihuuuuu suka shigo gidan,maimakon sallama da aka san d'an musulmi da ita,y'an mata ne su uku,sai yara biyu maza...
Duka babbar bazata haura 18 yrs ba,inda mai bi mata nake tunanin zata kai 17 da gani tsakanin ta farko da ta biyu ba a sami wata tazara ba,sai ta ukun mai shekatu 14,sai namijin dake bi mata mai shekaru 12,in da na k'arshe d'an shekara 9 ke tsalle² uwa yaron biri...
''Oyoyo autanah'' HAJIYAN ta fad'a tana bud'e hannu..
Da gudunsa ya nufeta yana tab'ara,ita kuwa ta biye masa
''Kai hajiya dan Allah mu banda mu?''
Fad'in d'aya daga cikin y'an matan
''A'aaaaa ni na isa,haba uwar masu gida,taho nan maza uwata''
Duk abunda suke tana zaune ko tari bataiba,sai da sukai son ransu,sannan hajiyan ta turasu suje suyi wanka,dukansu suka mik'e suna bin hanyoyin d'akunansu....
Wani kallo ta mata cike da tsoro ta juya tana kallon hajiyan a zatontama gamo tayi,baki na rawa take tambayan hajiyan
''Hajiya wace wannan kuma?''
Sai lokacin Hajiyan ta kalli inda take nuna mata
''Oohhh!ASHNA sabuwan housemaid ne da mukayi,yau aka kawota,maza nuna mata inda zata na kwana''
Tana yi tana tana yatsina fuska,duk da fara ce ba zaka sata a sahun masu kyauba,sai dai kawai kud'i da suka hana a gano hakan...
''Tabbb!wallahi hajiya ba dani ba,sai dai ko waccen shashashar,da bata damu da darajarta ba''
''To maza turomin ita,sai ta nuna mata''
Haka ta wuce tana hararar KHUBRA da bata sanma me take yiba
Fitowar d'aya yarinyar alamun ranta a b'ace yake,ta zauna kusa da hajiyan tana fad'in
''Hajiya gani ASHNA tace kina kira na''
''Yawwa yi maza ki nunawa waccan d'akin da y'an aiki ke zama''
Inda hajiyan ta nuna ta kalla,aiko cike da farin ciki ta k'araso kusa da KHUBRA tana mik'a mata hannu
''Suna na ZUHRA kefa y'ar uwa?''
Cikin halin ko in kula take maganarta,murmushi KHUBRA tayi mata tana mik'a mata nata hannun
''KHUBRA suna na''
Ko kafin hannunsu ya had'u da juna,hajiyan ta doke hannun KHUBRA,cike da masifa ta kewa ZUHRA fad'a
''Kinga ZUHRA ki kiyayeni wallahi bana son rawar kai,har zuwa yaushe zaki gane matsayinki?''
''Nifa hajiya ba wani matsayi gareniba,naga dai duk d'aya muke a gurin Allah,wata k'ilama tafini a gurinsa,idan har ta fini kyautata masa''
''To uwar tsari,bazan gaji da nuna miki hanya ba,saboda haka kibi ni a sannu,dan wollahi wata rana sai na b'allaki idan bakiyi a hankali ba''
Ta k'arasa tana zabga mata harara
''Ke kuma ta nuna KHUBRA dake sunkuye,ina son kisan cewa
_BAKIN RIJIYA BA GURIN WASAN MAKAHO BANE_
So ki tsaya iya matsayiki,karki manta mun kawoki ne dan kiyi mana bauta,ina fatan zaki kula da aikinki''..
''Wuce ki rakata d'akin y'an aiki''
Ta fad'a a tsawace
Jiki babu k'wari ZUHRA ta wuce ita kuma KHUBRA na bin bayanta,har b'angaren y'an aikin gidan..
Suna shiga ZUHRA ta dawo kusa da KHUBRA tana fad'in
''Dan Allah kiyi hak'uri da duk abunda hajiyanmu za tayi miki,wallahi haka halinta yake,kaf y'an aikin gidan nan basa jimawa idan ankawo,dalilin halintane suke barin aikin''
Ta d'an saurara tana kallon KHUBRAN
''Kada ki damu in sha Allah zan zama mai hak'uri da duk abunda zan gani,na gode sosai da nuna kulawarki gare ni''
Sukama juna murmushi,daga nan ta taya KHUBRAN suka gyara d'akin tsaff,kamar ba shiba,sannan ta mata sallama ta koma cikin gida...
《《《》》》
Tun data fita daga gidan,take cin karo da maza iri² duk kuwa da yanda take ta rufe fuska,hakan bai hana maza sun biyo ta ba,kamar jiya haka ta samu wani Alhajin k'auye dan kuwa harda y'ar motarsa mai kama da zallan k'arfe,haka da dad'in baki da komai suka k'ulle,sai gidan MA'UN..
Kamar jiya haka yauma suka shek'e ayarsu,sai dariya suke b'ab'akawa,bayan sun gama,dai² lokacin da tasan wannan mutumin na jiya da ko sunansa bata sani ba zai zo,ta sallami alhajin da bawai ya gama kashe mata k'ishirwarta bane..
Har da y'an kud'ad'ensa ya kawo ya bata ita kuwa ganinsu ta dingayi kamar ya bata duniya...
Yana tafiya kuwa mutumin na zuwa,da murnanta ta tare shi,tun daga tsakar gida suka fara watsi da kayan jikinsu,suna shiga d'akin kuwa ya shiga service en ta,tako ina ihunsu kake ji,abun ban haushi,tsawon awanni suka b'ata batare da sun gundiri juna ba,ranar da k'yar yayiwa MA'U dabara ya tafi,kan sai gobe,cike da k'aryar aiki gareshi...
《《《》》》
Tun kan gari ya gama wayewa,ta tashi ta shiga gyara gidan,duk da har lokacin bata san specific aikin ta ba,tsaff ta share ko ina duk kuwa da girma da yake da shi,sai harabar kad'ai da taga wani namiji yana sharewa..
Sakkowanta daga sama,kamar zata rushe matakalar benen,har ta k'idasa sakkowa,a kan sofa ta zauna tana jiran yaran su kammala sakkowa..
ZUHRA ce ta fara sakkowa,har k'asa ta gaida hajiyan,tana amsawa da k'yar kamar ba y'ar cikinta ba...
''Ina FATAHIYYA da ASHNA?''
''Suna d'aki ne hajiya''
''Ok!maza kiramin wannan yarinyar''
Ficewa tayi tana amsa mata
A hanya ta ganta zaune kusa da shuke²n lambu tana ta kallon tsuntsaye dake gurin suna wasa,ita ko abun ya mata dad'i sosai yanayin gurin gwanin sha'awa..
Ta baya ZUHRA ta lallab'o ta rufe mata ido,murmushi tayi tana zare hannunta daga kan fuskanta,ta juyo tana kallonta,gaisawa sukayi ta hanyar musabiha da juna,ta nemi kusa da ita ta zauna suna hira jefi²,tun KHUBRA na murmushi kad'ai har ta soma bata answer,sosai suka saki jiki da juna...
''Laaaa!wallahi na manta''
Kallon ZUHRAN tayi tana fad'in
''Me kika manta?''
''Hajiyace fa tace na kirawoki''
Ai tuni KHUBRA ta d'auki hanya,sai biyota ZUHRA tayi a baya
A parlor ta tarar da Hajiyan da ASHNA na gefenta na dama,FATAHIYYA kuwa tayi pillow da cinyanta,suna zuba sangarta..
Kan rug ta zauna tana gaida Hajiyan,da k'yar ta amsa,kamar ana mata dole ta shiga yiwa KHUBRA bayanin duk wani aiki da zatana yi a gidan,kafin ta bata umarnin fara aikin daga ranan..
Babu musu kuwa KHUBRAN ta nemi a nuna mata kitchen,ZUHRA ce ta raka ta,tana d'an nuna mata wasu abubuwan da bata gane yanda za tayi amfani da shiba,cikin dabara KHUBRAN taita tambayarta abubuwan da suke so da wanda basa so,aiko taita mata bayani...
Tana aiki ZUHRA na mata hiran yanda gidan nasu yake,kamar ta tambayeta,har ta kammala girkin duk da ba wani sanin abincin zamani tayiba tayi k'ok'ari,haka ta jeresu a dinning kamar yadda ZUHRA ta nuna mata,ita kuma tana tayata...
Tare suka fita daga parlorn ASHNA na jin haushin KHUBRA da ta rasa dalilin hakan,ita ko ko ta kantama bata biba,coz bata san tana yiba...
A guarding suka zauna k'afafunsu a cikin ruwan gurin,sai wasa suke suna dariya uwa sun saba dama can...
''Laaaaa!na manta ban baki labarin YAYANMU ba''
ZUHRA ta fad'a tana washe baki
''YAYANKU kuma,dama kuna da wani wa namiji?''
'Ehhh! muna da amma baya k'asarma,karatu ya rabamu da shi,karki so kiga yanda yake sona sosai''
Tayi maganar cike da jin dad'in yanayin da take ciki
''Allah sarki,Allah ya dawo da shi lafiya,suka amsa da ameen oll''
************
Kwanaki sun riski KHUBRA a cikin gidansu ZUHRA wanda bayan ZUHRA babu da wanda take sakewa,bayaga haka kuwa bata wani samun sakin fuska daga sauran y'an gidan bama kamar k'ananan da kana yi musu magana zasu maka rashin kunya komai girmanka kuwa,hakan yasa ko me za suyi KHUBRA bata musu magana.........
Wannan kenan....
_#Haaaaaaa!Kunawa *MA'U* fatar ciwo ko,to maza ta jiku ni ba iya cetonku zanba,karta d'oramun k'afa na kasa tashi,dama bawani k'wari gare niba._
_Naga sak'onninku na addu'ah ina godiya sosai,Allah ya bar zumunci._ 👏👏
*_~#TEAM KHURA.~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*25/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*ADDU'AR BU'DE SALLAH.*
_BAYAN AN YI IK'AMA_
_ALLAHUMMA BA'ID BAINIY WA-BAINA KHA'DAYAYA,KAMA BA'ADTA BAINAL MASHRIK'I WAL-MAGRIBI,ALLAHUMMA NAK'K'INIY MIN KHA'DAYAYA,KAMA YUNAK'K'AS-SAUBUL ABYADU MINAD-DANAS, ALLAHUMMAGHSILNIY MIN KHA'DAYAYA BIS-SALJ,WAL-MAA'I,WAL-BARAD.._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣8⃣*
*K*imanin watanni biyar kenan da fara aikinta a gidan,tun daga ranan da tazo gidan ya zamana ita ke girki duk kuwa da ba wani iya girkin turawa tayi ba,acewarta irin wannan abincin a T.V take ganin ana nunowa kuma turawa keyi...
Duk lokacin da ta fad'a kuwa nan ZUHRA zata sata a gaba tana dariya uwa ta samu shashatau en madina....
Yanda ZUHRA ke janta a jiki,abun har mamaki yake bata,ita ko kulawa da abunda hajiyanta ke mata bata yi,tun tana mata fad'a akan ta dena shiga sabgar KHUBRA har ta gaji,dan kuwa wata shak'uwa ce ta musamman ta shiga tsakaninsu kamar dama can sun san juna....
Duk tsayin wad'annan watanni kuwa ko da yaushe akace k'arshen wata yazo MA'U zata zo ta amshe kud'in aikin, KHUBRAN ko anini ba zata gani ba bare ta sa rai dasu.....
《《》》
Likaffa taci gaba a gurin MA'U danko a kullum a bata samu an tayataba idan ta fita ta yayibo mutum bakwai zuwa sama,d'an shaye²,mai babur ne,dama sauran jama'an gari,manya da k'anana binta suke...
A kullum idan MA'U ta wayi gari takanji uwa k'ara mata sha'awa ake,shi yasa duk wanda ta samu ya biyota bata iya juran rasa shi....
Cikin shirinta ta fito zata gidan da KHUBRA ke aiki,dana kalleta sai da taban tsoro,saboda abun natama k'aruwa yayi,bayaga neman kasuwartata,fuskanta a kwailaye take ta sha mai,tamkar budurwa haka ta koma...
Tana tsaka da rufe k'ofan d'akinta wani mutumi ya shigo gidan babu ko sallama...
Itanma kallonsa tayi dan bata sanshi ba,tana fad'in
''Malam lafiya?''
''Ehhh too lapiar kenan''
Sai da ya gama k'are mata kallo kafin da k'yar ya soma magana muryarshi a shak'e
''Ko kece MA'U motar haya?''
Sunan da ya ambata yasa na fiddo idanu waje ina jiran jin amsar da zata bashi..
''Ehhh!me ya faru kake nemana?''
''Dama nima maigidana ya aikoni na gano masa inda kike,sai kuma nayi sa'a na samekin''
Wani kallon sama da k'asa ta masa kafin tace
''Ban gane ba''
''Hahahaha!ai ba buk'atar ki gane,yanzun dai mu shiga daga ciki kiji bayani tukun''
Ganin bata sanshi ba,zuciyanta kuma sai zarge² take kawo mata yasa tak'i bin umarninsa...
Matsowa ya shiga yi kusa da ita,idanunsa a rine uwa wanda yasha wani abu...
''Ki bani had'in kai na yau,ina mai tabbatar miki idan har na komawa oga da labarin na sameki,zakiji dad'i sosai''
''Wane irin had'in kai kuma kake magana''
Wata dariya yayi ta rainin wayo
''Kina b'atawa kanki lokacifa,mu shiga daga ciki kawai,ko zuwa biyu ne nayi na rage zafi,ina tabbatar miki k'aruwarki ce,dan oga ya iya kyautar girma''
Jin ya ambaci masu gidan rana,wanda kuma dalilin fitar tata kenan yasa ta washe baki tana fad'in
''Aaaaa! yo to ae yanzu naji batu''
Take ta bud'e k'ofan d'akin,suna shiga suka mannewa juna,dama masu jiran k'iris daga shi har itan...
Yanda bai saurara mataba haka itama bata saurara masa ba,sai da suka dirji juna son rai...
Tsawon awa uku sannan suka hak'ura badan sun gajiba,sai don kiran wayarsa da ake ta fama...
Yana d'aukowa kuwa yaga OGA na yawo kan screen en wayan...
Cikin gaggawa ya d'auka...
''Hello! OGA''
Daga d'aya b'arin aka hau fad'a kamar za a tsaga wayan
''Wannan wane irin rashin mutunci ne 'Dan Ladi zaka shuka ni tun d'azun,daga aikenka neman gidan kaje ka zauna''
''Sorry mai gida,wallahi gidan ne ban samu ba,sai da k'yar yanzu hakama ganinan a hanya,kasan oga ba yanda za ayi nayi sanya gurin nemo maka ita a duk inda take kuwa''
Nan kan ogan ya huru,yana ta wani bada fad'i
''To don Allah kayi sauri,ni kaga na k'agu na ganta,saboda masifar k'ishirwarta ke damuna,idan ban sauke yauba da matsala''
''An gama oga,ganinan k'arasowa,ai kamar ka biya buk'atarka ka gama''
Yana fad'an haka suka shek'e da dariya duka suna ajiye wayar...
''Shege oga,idan yaga mace kamar ayu haka yake da son matan tsiya,dan shi har yafi d'an akuya''
Ya saki wata uwar dariya yana kallon MA'U da tayi laga² akan gadontan,duk ta wani bud'e k'afafu...
''Yahhh!ko kina buk'atar k'ari ne? naga kin kasa tashi''
Bata kulashiba tayi shiru,dan kam ita kad'ai tasan me take ji,duk lokacin da akace an gama biyan buk'ata da ita,nan take wata sabuwar sha'awar zata bijiro mata,kai ita kam ma batak'i ta kwana ta yini ana mata service ba....
Haka ya gaji da surutunsa ya fice,baifi minti talatin ba suka k'araso har cikin gidan,da wani k'aton mutum gashi da uban timbi....
Tana daga kwance yanda ya barta haka suka dawo suka tarar da ita,sai mayafi data d'an rufa ajikintan...
Su oga anga gara babu shiri ya kalli yaron nasa
''Dan ladi,zaka iya tafiya ni zan taho daga baya''
Yanayi yana sid'e leb'e,an gama oga,ya fice yana zabga masa harara..
Idanun MA'U a rufe saboda yanda ta jefa kanta a wahala...
Shiko shirgegen k'aton nan ya nemi guri ya kime kayansa,ya shiga aiki ba ji ba gani...
MA'U banda ihu ba abunda take,dan kuwa wannan mutumin maimakon ya nemeta ta gaba,shi biyu ya had'a,sai da ya gamsu son ransa sannan ya kyaleta..
Aiko MA'U ta had'u da gamonta,ta kwanta sai numfashi take fiddawa da k'yar..
Ganin ya samu abunda yake buk'ata,da murnansa ya duma hannu a aljihu..
Naira dubu hamsin ya damk'a mata,wanda tajisu kamar an mata bushara-.....
Shi kuma ya fice da alk'awarin dawowa zuwa dare............
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*28/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_SUBHANA RABBIYAL-AZIYM ׳._
_SUBHANAKALLAHUMMA RABBANA WABI-HAMDIKA ALLAHUMMAGHFIRLIY._
_SUBBUHUN,QUDDUSUN,RABBUL-MALA'IKATI WARRUUH.._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣9⃣*
*T*ana nan kwance kamar kayan wanki,ya fice daga gidan,duk da uwar wahalar da tasha,ko cikakkiyar awa ba ayi ba,ta soma jin wani feeling na dad'a matsarta,tana cikin wannan hali ko 'DAN LADI ya dawo sai sauri yake,har da tuntub'e dan kam shifa ya ga banza irin wannan gara haka,baiga ranar bari ba,a cewarsa ''shi yayi oga yayi''...
A hankali ta d'ago jin takun tafiya,aiko idanunta na arba da shi ta kai masa wata wawar cafka,uwa wacce take tsoron zai kufce mata,shima da dama abunda ya dawo da shi kenan,ya shiga lashe leb'e,take ko suka sake komawa ruwa...
《《》》
Duk wani aiki da tasan ita za tayi shi ta kammala shi da wuri,ta koma wajen lambu tai zamanta,sai kallon tsuntsayen dake sauka gurin take tana ta murmushi abunta...
Lokacin sallah nayi ta nufi tap en gurin,anan tayi alwala ta nufi d'aki tayi sallah,ta sake komawa ta zauna,kasancewar y'ar hirar tata bata nan,tana skul...
Wajejen k'arfe 3 saura ko ta jiyo ihun su HANEEF suna guje² daga ji ko tasan dawowarsu kenan,tana zaune taji an rufe mata ido da hannu da ji ba sai ta tambaya ba,tasan ko wace ta mata haka,saboda sun saba zuwa wannan lokacin...
Murmushi tayi tana fad'in
''Haka dai kullum kike gani,a zatonki ba zan gane ba ko?''
Dariyar itama tayi tana zare hannunta ta zagayo ta zauna kusa da ita,nan ko suka hau hiransu kamar kowane lokaci...
Har kiran sallan asr suna wajen,kafin suka mik'e suna barin gurin dan gabatar da sallah....
Malamin da HAJIYA MURJA tasa a nemo na islamiyya ne ya shigo da sallamarsa ya gaida hajiyan,ita ko KHUBRA lokacin tana kitchen had'a abincin dare,duk maganar da suke tana iya jiyo su,amma ba wai su en take sauraroba,aikinta take kasancewar yanzun takan gwada girkin turawan,saboda yadda ZUHRA ke bata gudunmawar kamo mata tashoshin da ake girkie² idan HAJIYANSU bata nan,aiko da yake tana da basira kuma ZUHRAN kan fassara mata abubuwan da suke da hausa,hakan yasa ta bata littafi da biro da kanta take rubutawa da ajami,saboda KHUBRAN tayi makarantar allo,shi yasa takan iya rubutu da ajami...
Idan ta gama ta kai abunta ta b'oye a cikin kayanta,duk ranar da za tayi girki idan tana son gwadawa haka zata d'auko taita karantawa har sai ta haddace komai,da haka zata shiga kitchen,cikin ikon Allah kuwa idan tayi girkin zaka tarar yayi dai².Ta wannan b'angaren ZUHRA ke mugun yaba mata,kuma takan tsaya tana kallon yadda take tana taimaka mata da mik'o wancan da wannan..
Aikinta take tayi,kasancewar yau ba y'ar tayin nata,har ta kammala bata shigoba,ta gyara komai ta mayar da komai wajen zamansa,ta fito kenan zata fita taga ASHNA ta shigo fuska babu walwala tana ta faman cika,hanya ta bata ta wuce kafin itama ta wuce ta nufi barin parlorn...
''Ke zo nan''
Ta juya taga ita ASHNA ke kallo,hakan ya tabbatar mata da cewa da ita take,kanta a k'asa ta je inda take...
''Kije d'akina zakiga kayan wanki na ki d'ebo ki wankemin,bani da kayan sawa''
''Kiyi hak'uri amma wanki baya cikin aikin da zanyi muku''
''Ke don uwarki har kin isa nasaki abu ki ce baza kiyiba?,wallahi baki isaba,kuma wanki kam sai kinmin''
Tana gama fad'in haka tayi hanyar d'akin HAJIYA MURJA tana rafka mata kira uwa wata sa'arta ba mahaifiyarta ba..
''Ya akayi y'ar lele?''
Ta tambayeta tana fitowa daga toilet..
''Hajiya wai waccan yarinyar ce na ce tamin wanki ta tsaya tana nenan zagina''
Uwa za ta fashe kan haushi...
''Kan uba ita d'in banza tak'i yi miki wanki,y'ar waye ita?dawa take tak'ama? da har zaki sata abu tak'i,maza matsa na je naci mata uwa''
Tafice uwa zata tsaga ginin da take takawa...
Har ta fita ta dawo,ta d'auki ruwa ta sha,tana fitowa ko sukayi arba da hajiyan,
''Ke don ubanki har kin isa a saki aiki a gidan nan kik'i yi?wace ce ke da zaki k'i?''
Sosai taji wani abu na sauka a ranta jin zagin da akayiwa mahaifinta da take tsananin so a duniyarta,duk da ranta ya b'aci da zagin,haka ta daure ta soma bawa hajiyan hak'uri
''Wollahi hajiya ba yi ne bazanba,kawai cewa nayi mata tayi hak'uri wanki baya cikin aikin da zanyi a gidan nan''...
Wani mari da hajiyan ta mata shi ya katse mata magana,take ko ta dafe gurin tana dad'a sunkuyar da kanta..
''Maza ki wuce ki d'ebo kayan,duk da babu shi a yau na k'ara miki dashi acikin aikin naki''
Tana gama fad'a ta juya tayi wucewarta tabar KHUBRA da dafe da kunci...
Ganin babu sarki sai Allah ta rarrashi zuciyarta,ta wuce zuwa d'akin ASHNAR,tattara kayan tayi kaf closet enta babu wani kaya da ba a b'ata ba,haka taita jido su tana fito da su har ta kammala...
A washing machine taita sawa tana wankewa,da yake tana taya ZUHRA wani lokacin,kuma itama takan wanke nata,haka ta b'ata lokaci mai tsawo tana fama da kayan...
Tana cikin wanki ta jiyo muryan ZUHRA na kiranta,tana daga cikin toilet en ta amsata,aiko ta shigo...
Da mamaki ta kalleta tana fad'in
''Me kuma ya had'oki da wanki yau?''
Murmushi kad'ai tayi,bata iya cewa komaiba,haka taita fama da wankin ita kuma ZUHRAN na tayata matse kayan,tsaf ta gama lokacin ana kiran sallan isha..
Sai da sukayi sallah tukun sannan suka shanya kayan,suka ci gaba da fira a d'akin KHUBRAN haka suka raba dare suna fira,sannan ZUHRA tayi mata sallama ta tafi d'aki,itama ko nan ta kulle k'ofa ta kwanta zuciyarta fal tunanin makomar zamanta a gidan....
《《》》
Sai da suka raba dare suna abu d'aya dukansu babu wanda yayi tunanin yin sallah,suna ta faman aikata masha'arsu...
Dan kansu kuma suka hak'ura da juna badon sun gajiba,don dukkaninsu gwanaye ne a harkar,kuma kowa nunawa d'an uwansa yake yafi d'ayan,sai da suka raba dare a haka,sannan kuma bacci yayi gaba dasu suna hakan,ba tare da sun tsarkake jikinsu ba bare gaida mahalicci...
《《》》
Shigowarsa gidan yaji kansa yana sara masa,take ko ya dafe kansa yana mai nufar d'akinsa ya kwanta ba tare da addu'ah ba bayan a da ya saba baya tab'a kwanciya bai yi addu'ar ba...
Tayi nisa cikin baccinta ta ji ana shafata,cikin magagi take magana,amma bai kulata ba yaci gaba da abunda yake jin abun yayi nisa kuma babu halin a daina yasa ta bud'e ido,wa zata gani??
Cikin firgici ta furta ''B...O....BO....K.A.....''
Bakinta har sark'ewa yake gurin maganar,shiko ya d'ora hannunsa a baki yana mata alamar tayi shiru..
Babu shiri ko ta ja baki ta tsuke,bata kuma furta ko a ba,haka ya rabata da ilahirin kayan da ke jikinta ya shiga amfani da ita,duk ilahirin jikinta ya mutu saboda tun da ya zo ya shafata,jikintan ya idasa mutuwa ta gagara tab'uka komai,har ya gama biyan buk'atarsa wanda ba shi ya k'yaleta ba sai gabanin b'illowar alfijr...
Kallonta yayi yana dariya wacce ta cika d'akin
''Kiyi maza kije d'akin mai gidanki,kisan yadda za kiyi ku samu wata alak'a ta shiga tsakaninki da shi a yanzun kafin b'illowar alfijir idan kikayi haka,duka buk'atunki sun gama biya kenan''......
Yana gama maganar ko ya b'ace,ta neme shi ta rasa,take ko ta ja zani tayi waje,tana shiga d'akin MALAM BUBA ta yi karo da shi kwance yana bacci,ai bata jira komai ba,ta sa k'arfi ta mirginashi ta ko hau shafa shi kamar yadda boka ya mata...
Da yake bai da magagi ya bud'e ido,suna yin arba da juna tayi cilli da zanin jikinta...
Wani sara masa kansa yayi,yayi saurin runtse idanunsa yana damk'e kansa,ganin haka LADIYO ta birkice tana fad'in
''Sannu MALAM ciwo kan ke maka?''
Kai ya kad'a mata bai ce komaiba,ita kuma ta fice tana nemo garin magani zata jik'a masa dan burinta bai wuce aiwatar da bayanin boka ba...
Kaf sai da ta hargitse d'akinta kan binciken magani amma bata ganshi ba..
Wani uban tsaki ta doka tana ficewa zuwa d'akin MALAM en...
Shiko tana fita wani bacci ya sake d'aukarsa,duk budirin da take bai sani ba...
Dai² zata shiga d'akinsan taji masallacin dake unguwan ladanin ya fara kiran sallah na biyu,alfijirya keto kenan,tuni LADIYO ta buga wani wawan tsalle tayi cikin d'akin MALAM en....
《《》》
Cikin daren ko a b'angaren KHUBRA haka ta tashi tayi alwala tahau jero nafilfili tana dad'a kai kukanta ga rabbis-samawat..
Har aka kira sallah tana kan abun sallanta,sai da tayi sallah sannan ta d'an kwanta,aiko take bacci mai dad'i ya sake d'aukanta...
A furgice ta farka tana kallon yadda gari ya soma haske,cikin sauri ta watsa ruwa ta fita tayi kitchen,abinci ta d'ora mai sauk'in dahuwa,cikin lokaci k'ank'ani ta kammala komai har girkinsu HANEEF da yake su biyu ne ke tafiya da abinci,ta gama had'a musu a lunch-box ensu..
Sai lokacin nutsuwa tazo mata,ganin ta kammala cikin lokaci k'alilan,tayiwa Allah godiya,sannan ta fita ta shirya musu dinning..
A cikin kitchen en ta ci nata abincin,tana gamawa ta hau wanke²..
Dai² lokacin ZUHRA ta shigo,sad'af² ta biyo ta bayanta ta rufe mata ido...
Murmushi tayi tace
''Habaaa ZUHRA kinma mai dani wata abar tsokanar ki kenan,kina tsammanin bazan gane bane?''
Tayi murmushi itama suka gaisa,a gurguje ta mata sallama ta fice daga kitchen en...
Suna fita ba jimawa itama ta fito ta tafi d'aki,ta kwanta tana tsaka da tunani bacci ya d'auketa dan kuwa dama baccin take ji.......
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*3/mąყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_Masoyana a ko ina kuka kasance bazan iya mantawa da k'auna,halacci tare kuma da kyatatawarku gare niba,tabbas kun nunamin karamci wanda ba zai tab'a gogewa a cikin raina ba har sai bayan bana numfashi,Allah ya bar k'auna tare da zumunci.._
N
A
G
O
D
E
_Sosai da sosai,Allah ya barmin ku,duk inda kuke ina tare da ku da izinin Allah... *#1 luv my peps..*_
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣0⃣*
*K'*afafunta saboda tsabar kid'imewa da tayi har neman kasa d'aukarta suke,kamar an cillota ta fad'o d'akin aiko bata jiraba ta afka kan MALAM dake ta sharara bacci abunsa...
Shafa shi ta shiga yi shi ko maimakon ya farka kamar yadda yayi d'azun saima dad'a gyara kwanciya da yayi,yana sakin numfashi abunsa...
Haushi duk yabi ya cika mata zuciya,haushin rashin farkawarsa yasa ta kirb'a masa wani naushi aiko take ya bud'e ido,murmushi ya mata ya sake kulle idonsa yana mai dad'a gyara kwanciyarsa......
Kamar mahaukaciya ta fice tana sosa jikinta........
《《》》
Tsaf suka gama shek'e ayarsu a daren,har safiya suna mak'ale da juna...
Yanayin kwanciyar da suka yi kai da gani kasan ba shiryawa baccin suka yiba,dan kam da gani kasan suna tsaka da harka baccin yayi awon gaba da su.....
Ko da ta farka lokacin har gari ya gama haske,sannan ta bud'e idanunta da suka mata nauyi...
Jiki ba k'wari ta fita tayi wanka,bata tashe shiba dan kansa ya tashi yayi wanka,lokacin ko a takure ya ganta wanda ita kad'ai tasan halin da take ciki...
Sai da ya gama shirin ficewa tukun ya dawo
''Yahhh!d'an kawo wani abu mana''
Da rinannun idanuwanta ta kalleshi tana neman k'arin bayani...
''Ko zaki cemin oga bai sallamekiba?''
''Ohhh!kuma nufinka ni zan baka wani abu cikin kud'in ne?wato baya ga biyan da na maka har wani sabon tukuicin kake nema?''
Dariya yayi irin tasu ta y'an duniya,kafin ya juya yana nufar hanya yasan kam duk inda ya kai da son duniya MA'U ta fishi,haka ya fice yana fad'in
''Sai kin ganni''
Bata ko d'aga ido ta kalleshi ba bare ta bashi amsa.........
《《》》
Ko da ta farka bata wani b'ata lokaci ba ta koma bakin aikinta,har ta kammala ta fito da niyyan komawa b'angarenta..
A parlor ta tarar da ita tayi shirim cikin sofa,har zata fita ta kwad'a mata wata tsawa,ba shiri KHUBRAN ta dawo dan ita kam a yanzun baza ta so abunda zai rabata da gidan ba,dan ko shi ne rufin asirinta a wannan halin da take ciki...
''Wanki yana nan ya taru,saboda haka kiyi maza ki soma''
Shiru tayi ta kasa magana,zuwa wani lokaci kuma ta mik'e uwa kazar da kwai ya fashewa a ciki.Haka ta jido kayan masu uban yawa sai wari suke uwa masu kayan basu san wani abu mai kama da turare ba,ko da ta kaisu bakin washing machine en gani tayi kayan sam ba zata iya wanke su iya yau ba,dan ko kaya ne har na mutum biyar,bata b'atawa kanta lokaci gurin tunani ba ta hau abunda tasan shi zai fishsheta,tun tana na marmari har ta gaji.A haka su ZAHRA suka dawo suka tarar da ita,ko kallon arzik'i bata samu daga gurin ASHNA da FATAHIYYA ba..
ZAHRA kam dama tuni ta riga kowa shigowa,nan tai ta mata sannu,haka suka shiga ciki...
Ko cikakken mintuna talatin batayi ba ta fito ta dawo gurinta aiko tare suka ci gaba da aikin shanya,har malaminsu na islamiyya ya zo,a nan ne ta barta ta tafi,har suka dawo bata kammala ba,k'arshe dai yinin ranar haka ya shud'e mata tana abu d'aya..
Wajen k'arfe goma na dare ta tattara ta ajiye su akan ta k'arasa idan Allah ya kaimu washe gari........
Rayuwa ta mik'awa KHUBRA cikin wannan gida,wanda iya wannan lokacin babu wani abu dake shiga tsakaninta da y'ay'an gidan,ta kame kanta had'e da rik'e matsayinta na y'ar takala,duk wani aikinta tana gama shi take barin cikinsu ta koma guarding tai zamanta,mafi yawancin lokaci nan ne gurin da ke d'ebe mata kewa,musamman idan ta tuna ABBANTA ko MAMANTA da bata tashi tayi rayuwa da ita ba...
Cikin sauri² ta fito zata shiga cikin gidan,karo suka kusa yi da ZAHRA,da saurinta kuma ta tsaya tana kallonta duk sai murna take uwa wacce akama wata gagarumar kyauta,kallonta ta tsaya yi...
Da sauri ZAHRA ta rik'eta tana jan hannunta suka nufi kitchen,aikinta ta fara suna ta hira,duka yau tana kula da yanayin ZAHRA wani murna take tayi ita kuma tak'i tambayan dalilin,suna ta aikin su,can ZAHRA ta d'ago tana kallon KHUBRA...
''Wai kam sis kin san wani abu?''
Kai kad'ai ta kad'a mata kafin ta bud'e baki tayi magana ZAHRA ta katse ta da fad 'in
''Cikin month ennan YAYANMU zai dawo fa''
''Eeyyahh!Allah dawo da shi lafiya,yasa ya samo abunda yaje nema''
''Ameen dear,aiko zai sha labarinki duk ranan da mukayi waya''
Ita dai KHUBRA bata sake magana ba,ta ci gaba da aikinta,ZAHRA kuwa nan taita bata labarin YAYAN nasu,wanda har zuwa yau bata tab'a tsintar sunansa ba..
Har suka kammala,ZAHRA nata mata surutu,ita ko sai dai tayi murmushi yanayin yanda suke rayuwa da yadda ZAHRA take bata labarin irin rayuwarsu abun sosai yake bata sha'awa,har wani lokaci ma ta kanji inama itama tana da d'an uwa,duk lokacin da ta tuna haka takan yi kuka sosai...
*SOME WEEKS LEAP.*
Da sanyin safiya ta tashi,bata b'ata lokaci ba ta shiga kitchen,tunanin irin girkin da za tayi ta hau yi,dan kam tun jiya HAJIYA MURJA ta sanar da ita suna da babban bak'o,saboda haka tana son tayi girke² kaloli da yawa had'e da drinks na gargajiya,coz ta san bak'on baya son tamalli da kayan gwangwani...
Tana cikin tunanintan ZAHRA ta shigo da saurinta,sis bafa muga ta zama ba,kinga tunda ke kad'aice barin fasa binsu airport,muyi abunda ya kamata,nan ko suka hau aiki ba ji bare gani,suna yi suna hiransu...
Tsawon awanni da dama suna ta aikin kafin suka kammala,ficewa suka yi bayan sun gama shirya table kafin kowa ya kama hanyarsa...
*SOME HOURS LATER...*
Wani bak'in PRADO ne ya Parker a haraban gidan,cikin k'asaita aka bud'e k'ofan ko kafin ya bud'e ya fito sai da ya d'auki lokaci kafin ya ziro k'afarsa ya fito,cikin k'ana nan kaya wanda suka matuk'ar amsarsa uwa bature,gashinsa ya d'an yi tudu ta gaba sai shek'i yake da gani kasan yana shan gyara,idanunsa saye cikin sunglasses bak'i na GUCCI,komai yayi kyau yake masa,cikin takun k'asaita ya soma tafiya,har cikin parlor da ya sha gyara.A baya suka bishi har cikin parlorn sai rawar kai ASHNA da FATAHIYYA suke zubawa,shi kam yana gaba bai ko kula ta kansu ba,a zaune suka tarar da HAJIYAN sai wani dare baki take tana dariya had'e da fad'in
''Oyoyo my son''
Fuskarsa d'auke da murmushi da ya dad'a k'awatar da ita,ya amsa yana zama cikin sofa..
Cike da ladabi uwa ba wanda ya fito daga k'asar turawaba ya gaidata,tana amsawa fuskarta da fara'a wacce ban tab'a zaton tana da ita ba...
'Dakinsa ya nufa cike da gajiya,yana shiga wani sanyayyen k'amshi ya doki hancinsa,take kowace gab'a ta jikinsa ta amsa,jinsa yake uwa an masa duka,da k'yar ya k'arasa kan bed,aiko ya zube saman bed yana dad'a shak'an k'amshin turaren kasala na dad'a saukar masa a jiki,jin abun zai masa yawa yasa ya mik'e da k'yar ya iya nufar toilet,ya jima ciki kafin ya fito,ko minti biyar bai ba ya shirya cikin singlet fari da boxer,ai ko ya haye saman bed take baccin gajiya ya kwashe shi...
Tun bayan da suka gama aikin suka k'ule a guarding sai fira suke suna dariya abunsu uwa ya da k'anwa duk da baza su wuce sa'annin juna ba...
Sam basu ji shigowar motor ensu ASHNA ba,sai shewansu suke KHUBRA na bata labarin k'auyensu,ita ko ZAHRA sai kwasar dariya take...
Three hours ya d'auka yana baccin gajiya kafin ya farka,jin cikinsa fayau yasa cikin sauri² ya sake watsawa jikinsa ruwa,jallabiyya ya zura,sai da yayi sallah sannan ya fito,suna zaune cikin parlorn su HANEEF duk sun cika gurin da hayaniya,ganin fitowansa yasa take suka shiga hankalinsu ba tare da ya furta ko a ba,k'ala bai ceba amma gaba d'ayansu kowa ya k'ame kamar doll...
''MAMA ni kam ina Sis ena?''
Tab'e baki tayi kafin cikin b'acin rai ta iya furta
''Tana can tare da wannan shashashar yarinyar''
''Wace wannan kuma?''
Yayi maganar yana yamutsa fuska...
Saboda tasan halinsa na rashin son magana yasa tace
''Wata ce''
Daga haka ko ta bar maganar ba tare da ta sake furta komai ba ta ja bakinta tayi shiru...
*******
''Laaa!sis kinga lokaci ya tafi nasanma yanzu haka BB ya dawo,taso muje dan Allah''
''A'a y'ar uwa ki je yanzun zan biyoki daga baya ''
''Ba wani nan nasan ba zuwa za kiyi ba''
Murmushi kad'ai tayi,ita kuma tayi saurin barin gurin tana fad'in
''Sai na ganki duk da ba yarda nayi akan za kizo ba''
Tana tafe da d'an gudunta ta shiga parlorn,idanunta na sauka kansa ta fasa wani ihu da gudu kuma ta fad'a jikinsa....
Jin an fad'o jikinsa yasa ya kalleta,sai murmushi take dokawa,shi ko ya had'e fuska yana fad'in
''Matsamin a nan,ai ke kam fushi nake da ke''
''Wayyoo YAYANAH dan Allah kayi sorry kar kayi fushi da ni,kasan duk duniya bana k'aunar naga kayi fushi da ni,ko so kake nayi kuka?''
Ta fad'a tana narke fuska za ta masa kuka
''Haba mana sis ina kika b'oye?ko kije tarona kuma na dawoma ban saki a idona ba why?''
''Ammm!YAYANAH Allah ko aiki mukayi shi yasa kaga banje taroka ba,kaima kasan ba haka kad'ai zan k'i zuwa ba,aiiii dai ka hak'ura ko?''
Tana d'an murmushi had'e da lek'en fuskansa da ya kawar da ita gefe...
Murmushin shima yayi mata,yana kad'a mata kai...
''Yeeehhhh!thnks BB na''
''Laaa!YAYANAH taso kaga abunda muka maka''
Ta kama hannunsa tana jaa zuwa dinning,a hankali ya bita har gurin tarin warmers en ya kallah yana tab'e baki,yasan dai wannan kam sai dai ko idan y'an aiki suka yi amma ba MAMAN ba bare kuma wad'ancan sangartattun biyu...
''Nikam sis kyale ni da wannan shirman masu aikin''
''Laaaa!YAYA fa mu mukayi,zauna kaga Allah yayi sweet sosai,kuma favourite naka mukayi''
Ta jaa masa kujeran tana turashi har sai da ya zauna,shi sam baya jin zai tab'a iya cin abincin masu aiki duk k'azamai dasu su maka wani abinci kuma mutum ya ci,k'amshin da ya ziyarceshi shi ya dakatar da shi daga maganar da yake yabi warmers en da kallo...
Drink en da take tsiyayawa a cup shi yabi da kallo sai k'amshi yake,murmushi yayi mata ganin yadda take ta rawar k'afa a kansa ya juya parlor ya kallesu duk sun zuba musu ido suna jiran ganin abunda zai faru,juyowa yayi ya sake kallonta yanda take masa yasa ya k'udirce a ransa ba zai bata kunya ba,ko da zai ci ya haras da shi zai gwada...
Cup en da ta cika da sob'o ta mik'a masa tana fad'in
''YAH bismillah!''
Karb'a yayi ya d'an d'osana cup en a bakinsa har da runtse ido,duk da yadda yake k'amshi bai gama tabbatarwa a ransa zaiyi dad'i ba sai da ya sha,aiko take ya shanye cup en hannunsa zuciyarsa cike da tunanin waye yayi wannan drink en haka?
Cup en ya mik'a mata,zuciyansa ta lula duniyar tunani.....
《《》》
Tun bayan da ZAHRA ta bar gurin itama ko zaman ya isheta,bata wani jima ba ta bar gurin,inda ta k'ule cikin d'aki tana aikin kuka da ya zame mata abokin rayuwa duk lokacin da ta tuna MAMANTA....
Ta jima a haka kafin da k'yar ta tsaida kukan,ta hanyar d'auro alwala ta tada sallah......
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER. 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*4/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_íղɑ ʍɑԵմҡ'ɑɾ ցօժíվɑ ՏօՏɑí ʍɑՏօվɑ,Տɑҡ'օղҡմ ɑ ҡմӀӀմʍ վɑղɑ ɾíՏҡɑԵɑ,ղɑ ցօժҽ ɑժժմ'օ'íղҡմ,ɑӀӀɑհ վɑ ҍɑɾ ҡ'ɑմղɑ.._ *ɾҽɑӀӀվ ӀմѵՏ մ ʍվ ԹҽԹՏ..💓💓*
*~________________________~*
_Tabbas ba dan bak'ar addu'ah babu kyaubaa da babu abunda zai hanani kwana yi miki addu'ar da sai kin gwammace baki zo duniyarba, amma kam tabbas mun barki da Allah shi kad'ai zai nuna miki ishara, Allah ya isar mana....._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣1⃣*
*T*un kafin ta idar ko bacci ya fara fisganta,da sauri tayi sallama da rarrafe ta haye kan katifan ko addu'anma idanunta a kulle suke kan bacci haka tayi addu'an kwanciya bacci,ko ninke abun sallan bata yiba bare hijab en da ta cillar a k'asa...
Cikakken mintuna uku sun yi mata yawa take bacci mai nauyi ya d'auketa......
《《》》
Zuba masa ta sake yi,shi ko sai dad'a kafa kai yake yana shanyewa a haka har sai da ya sha rabin jug en,sam bai sani ba yana can duniyar tunani,dariyan da ta saka ne ya dawo da shi diniyarsa yana mai binta da kallo,hannunsa ya sake sauke idanunsa har lokacin cup en na mak'ale a hannunsa,d'an murmushi yayi yana shafa kansa...
''YAH me zan sa maka?''
Tambayanta ya katse mishi tunani
''Anything ma sis''
Murmurshi tayi tana jin dad'in yadda yake nuna kulawa kan komai da take yi...
Wani warmer ta bud'e take ko ta zaro faifan sinasir,aiko yana gani ya hau murmushi coz yana sonsa sosai MAMA ce dai da yake ba wani iya girkin gargajiya tayi ba,ko da yake na zamaninma dai da sauk'i,(auu kada ta jiyo ni) ☺.......
Ai ko take ya dakatar da ita ta hanyar fad'in
''Sisnah bar shi haka ai kin gamamin komai tunda kikamin favourite nawa,sauran ki kyauta idan na gama abunda nake''
Sosai ya dage yaci sinasir en da miyan agusi,sukam su ASHNA suna cikin parlor duk abunda ke faruwa tsakanin ZAHRA da YAYAN NASU sun zuba ido ne suga ya zasu k'arke shi da ba cin abincin masu aiki yake ba,sai dai kuma kash abunda suka zata bai faruba,duk kuwa da sun san suna shiri sosai da ZAHRA a kan abuncin masu aiki komai zai iya faruwa hatta kuwa ita kanta ZAHRAN,sosai ya basu mamaki,sai da yaji uwa bazai iya tashiba sannan ya hak'ura tas ya shanye sob'on,fuskansa d'auke da fara'a ya kalli ZAHRA yana fad'in
''Thnks Lil sis''
Murmushin itama ta mayar masa kafin suka koma parlor da yake tsit uwa ba mutane...
Tabbatarwa da sukayi ya gama MAMA da muk'arrabanta suka dira a dinning en,har suna rige² gurin bud'e warmer en sinasir aiko dai² lokacin ya juya ya kallesu a hankali ya furta
''Lil sis maza ki adanamin sinasir ennan,coz da safe shi nake son ci''
''Laaaaa!BB ya maka ne?''
Kai ya kad'a mata
''To ai muna da garin,da safen sai ayi maka sabo''
Bai ce komaiba zuwa wani lokaci kuma ya soma tambayanta
''Lilly a ina kika koyi girki ne?''
''Laaaa!BB bafa ni nayiba,kawai dai ina taimaka mata,kuma ina ganin yadda take yi''
''Kin kyauta sosai da kike koyo kin fi wancan sakarkarun''
Har yayi shiru kuma sai ya tuna maganarta da take cewa ''ba ita tayi ba'',kenan waye yayi?
Yama kansa tambayan,aiko take ya d'ago yana kallonta
''Waye ne yayi lil sis?''
''Uhmmm YAYA wata ce''
''Aiko ta burgeni sosai da ta iya kalolin abunda nake so''
''Da gaske YAH?''
Kai ya sake kad'a mata,aiko sai murna take tace
''Ai kam kama tunamin ta ce zata zo maka sannu da dawowa,amma har yanzun shiru''
Shi dai yana saurarenta sai firan take masa tana ta bashi labarin irin kirkinta sai dai har lokacin bata ambaci sunanta ba,tunda suke bata tab'a masa maganar wani ba sai yau,har ta soma jin bacci,k'arshe kam sallama sukama sauran har bakin k'ofan d'akinta ya rakara ya mata sai da safe,sannan ya wuce nasa room en....
Bai jima da shigaba ko shima yabi lafiyan bed dama gajiyan bawai ya gama sakinsa bane aiko bacci ya d'aukesa babu b'ata lokaci......
《《》》
Duk duniyar a yau kam haushin kowa take ji,haka ta wuni ranan takaici duk ya cika mata zuciya....
Ko da dare yayi,tana shiga d'akinta ta ganshi zaune kan gadonta ita kam ma har tsoro abun ya bata dan kam ta san bata bar kowa ciki ba,taya zata ga mutum kuma zaune yanzun...
Har ta juya zata kwasa da gudu, ya dakatar da ita ta hanyar nuni zuwa k'afafunta,take ko tajita uwa wacce aka d'aure,bakinta har rawa yake gurin magana,sai dai ta kasa furta ko (A)....
Ta kowa yayi har gabanta ganinsa ne yasa jikinta ya dad'a yin sanyi,danko tasan zasu maimaita jiya ne....
Bata gama tunanitanba ya shek'e da wata irin dariya da ta cika d'akin ita kam jikinta duk ya saki,daga nan kuma labari ya chanza salo......
Kamar waccan ranar ba shi ya k'yaleta ba sai gabanin b'illowar alfijr......
Haka ya tafi ya barta duk bak'in ciki ya dabaibayeta,tana tunane tunanenta bacci yayi gaba d ita....
《《》》
Tun da ta farka ta d'auro alwala tana kan abun sallah har aka kira sallah,sannan ta saurara tayi sallan subh,tana zaune tana lazimi,garin ya soma haske ci gaba tayi har gari ya gama yin haske tukun ta mik'e..
Wanka tayi ta shirya cikin dogon riga cikin irin kayan da ZAHRA ke bata,ta zura hijab en sallahnta ta fice....
Karafniyarta a kitchen ZAHRA ta jiyo,aiko itama ta kamo hanya ta fito,after sun gaisa ZAHRA ta kalli KHUBRA ta fad'in
''Shi ne kika cemun zaki zo amma naji ki shiru ko?''
'Dan murmushi tayi ba tare da ta ce komai ba ta ci gaba da aikinta
''Aiko sis ban baki labari ba,wollah jiya BB ya ban mamaki,kin san ba abincin kowa yake ciba,kuma wallahi ciki har da na MAMA,in fad'a miki sob'on da kika had'a fa tas ya shanye bai rage komai ba''
'Yar dariyanta ta sake yi,tana shirin d'ora gyad'anta a wuta dan yau kam kunun gyad'a ta tashi da niyyan yi.....
''Laaaaa!sis ban fad'a miki ba,wallahi BB cewa yayi na ajiye masa sinasir en jiya ni kuma nace mishi ya bari a yi masa wani da safe''
Ta tak'aice maganar tana kallon KHUBRA tana kuma sauraron taji me za tace,dafe kanta KHUBRA tayi kafin ta kalleta
''Kin san kuwa sauran garin kenan jiya mukayi amfani da shi?''
Zaro ido ZAHRA tayi tana dafe kai
''Wayyo Allah na,yanzun gashi na bari sun ciye masa,da na sani na adana masa,amma yanzun mene abunyi sis?''
Fuskanta uwa za tayi kuka take kallon KHUBRA,d'an murmushi tayi na k'arfafa mata guiwa
''Hak'uri za ki bashi,amma kam baki kyauta ba''
''Wallahi sis sam na manta sauran garin kenan,shi yasa na ce za ayi masa wani''
''Shi kenan ki bar damuwa,yanzun kawai muyi FUNKASO in yaso sai ki kai masa shi,ki kumayi masa bayanin abunda ya faru,in ba jaka ba zai d'aukeki a mak'aryaciya idan har kika jira ya fara tambaya''
''To sis na gode sosai''
Jikinta a salub'e haka suka ci gaba da aikinsu''
Juya baya KHUBRA tayi ta ci gaba da aikin kwab'in funkasonta....
Tun da ya tashi wanka kad'ai yayi ya zura jallabiya milk colour,silifas en wanka ya zura ya fito,a hankali yake tafiya ko wata macen baza ta gaya masa tafiya a nutse ba...
K'amshin girkin ya biyo,har kusa da kitchen en,nan ne ya soma jin magana k'asa²,a bakin k'ofan ya tsaya yana kallon yadda suka zage suna aiki,ya dai ga ZAHRA kam da yake tana gefe sai surutu take zubawa...
Ita ko d'ayar sam baya iya hango fuskanta,saboda haka bai wani damu da sanin wace ba...
Juywa yayi zai bar gurin dai² ZAHRA ta d'an waigo ai ko ta ganshi,da suri ta biyo shi parlor tana fad'in
''YAYANAH barka da safiya''
Fuskarsa da y'ar fara'a ya kalleta yana amsata,nan kuma tayi shiru kafin cikin d'an tsoro² ta ce
''YAYANAH idan na fad'a maka wata magana baza kaji haushi ba?''
''No princess bazan ji ba,ai bakya laifi a gurina''
''Ammmm!dama ko YAH garin shinkafan da za muyi maka sinasir ne ya k'are,na manta jiya nace maka akwai,amma dan Allah kayi hak'uri kaji''
''Nooo!Princess kar ki damu,babu komai maza jeki ku ci gaba da aikin''
''To YAYANAH na gode sosai''
Murmushi ya mata kafin da d'an gudunta ta bar gurin ta nufi kitchen en.....
Tana shiga ta tarar da KHUBRA har ta gama kwab'in,tana juya kununta da ta dama,da y'ar murnanta ta juyo ta kalleta
''Wato ko sis ina fad'a miki kin san baimin fad'a ba kuma Allah bai damu ba''
''Ai na fad'a miki dama gara da kika fad'a masa yanzun kafin ya tambayeki,da shi ya riga tambaya Allah sai ya ji haushinki''
''Ai kuwa dai wallahi yanzun dad'i nake ji da na fad'a masa kuma bai nunamin damuwa ba''
Ita kam sai murmushi take tana aikinta,haka har ta k'are komai tana k'ok'arin soma suyan funkason,mutiyar tana gefe zaune kan stool tana mata fira...
Sai da suka gama gyara komai na kitchen en kafin KHUBRA ta zari hijab enta dake kan k'ofa inda ta sak'ale shi
''Yawwa sis muje ku gaisa da BB kinga sai ki masa barka da dawowa tunda jiya baki zo ba''
Tana gama fad'in hakan ta hau jaan hannun KHUBRA,ita kam kanta ta saukar k'asa a haka suka fita cikin parlorn,suna tafiya duk jinta take wani iri uwa wacce aka yiwa duka,sai dad'a sinne kai take yi......
《《》》
Tun bayan fitar 'DAN LADI take nan kwance duk idanunta sun gagara komawa ainihin kalarsu...
Haka ta yini ita kad'ai a cikin gidan sam ta kasa tab'uka komai,tana tsaka da tunanin mafita Ogan d'an ladi ya fad'o gidan
Mad'aurin............. a hannunsa ya shigo d'akin,ko sallama babu ya k'arasa har gaban MA'U dake kwance idanunta rufe,sam ta kasa bud'e idanunta bare ta ga waye ya shigo,dan ba buk'atarta kenan ba....
Jin mutum tayi kawai yana juyata,cikin kasala ta d'an soma bud'e idanuntan a hankali hoton face ensa suka yi arba da k'wayar idanta,take ta maidasu ta rufe,aiko nan take suka fad'a harka wacce bata da tsayayyen lokacin da za su daina sai lokacin da suka yi ra'ayi......
Sam a yanzu MA'U ta manta da babin wata halitta mai kama da KHUBRA wacce iya tsawon watanni hud'u (4) kenan bata sake bi ta kan kud'in aikin KHUBRAN ba,dan ko itama tana kan samun nata na k'ashin kanta,dan ko dama can fatara ce tasa take damuwa da samun su,to yanzun nata k'ofofin samun sun bud'e shi yasa sam ta manta da ita.....
《《》》
A tsakiyar parlorn suka ja burki sai dai babu kowa cikin parlorn,waige² ZAHRA take yi amma tabbas idanunta ba k'arya suke mata ba baya nan..
Har lokacin ko idanun KHUBRA na k'asa bata d'agoba bare tasan halin da ake ciki...
Zaunar da ita ZAHRA tayi tana fad'in
''Sis zauna nan ina dawowa,barin kirashi ku gaisa''
Tana gama fad'a tayi hanyan corridor da zai sada ta da bedroom ensa...
A hankali ta d'ago kanta ta kalli cikin parlorn sai da ta tabbatar ZAHRA tayi nisa sannan ta mik'e cikin sand'a ta fice daga parlorn,ganinta a waje tayiwa Allah godiya,take ko ta kwasa a guje,ba ita ta dakata ba sai da ta tsinci kanta cikin d'akinta sannan ta mai da k'ofan tayi locking nata,ta shiga mai da uwa wacce ta shiga gasar there ta duniya............
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*Viawattpad@realsmasher01.*
*©®2018*
*6/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*հҽհҽհҽհҽհҽ!!*
_ժɑɾíվɑɾ ɾɑíղíղ աɑվօ ҡҽղɑղ,ցɑ աɑղժɑ վɑ ԵՏɑɾցմ..._
_íղɑ ʍíҡ'օ ցɑíՏմաɑ վ'ɑղ ɑʍɑղɑ ʍմԵaղҽղɑ,abօҡan tsoҡana,sarɑkan riҡici.աղղ Տհí ղҽ Եɑҡҽղҡմ._
*DURLING SIS MY HUBBEEY*
*MY LEEMA*
*AUNTY MAIMOUNATH (O.G)*
*AUNTY MEELAT*
*HASEENA OGANNIYA ND D REST...*
_Aɾɑժմ íղɑ վíղҡմ íɾíղ ҍɑՀɑ ɑ ɾɑҍմҍɑ ҽղղɑղ AӀӀɑհ վɑ ҍɑɾ Հմʍմղcí ժɑ ҡ'ɑմղɑ,վɑ ҡմʍɑ ҡɑɾҽʍմ Տհɑɾɾíղ ʍɑՏմ Տհɑɾɾí..._
*~________________________~*
_íղɑ ʍɑԵմҡ'ɑɾ ցօժíվɑ ՏօՏɑí ժմɾӀíղց ҍɾօԵհҽɾ ժɑ ցվɑɾɑղ ժɑ ҡɑʍíղ,AӀӀɑհ վɑ ҍɑɾ Հմʍմղcí.._
_ցɑíՏմաɑ ժɑ faԵan ɑӀҡհɑíɾí ցɑɾҽҡɑ *Տɑժҽҽզ ɑʍíղմ վɑհվɑ (ԹíӀօԵ)* աօӀӀɑհ ɑղɑ ʍմցմղ Եɑɾҽ ʍվ ҍɾօ.._
*~________________________~*
_Aradu sai dai idon mak'iya ya fad'o k'asa,ka sha gabansu,ka wuce gaban kwatance duk mak'iyinka sai dai ya sadda kansa k'asa idan akace ga kanan,OUR SURUKI ka wuce da saninsu,yara baza su jaa da kaiba dan ko kafi k'arfinsu......Yeahhhh kai kad'ai nake nufi *(HASSAN ATK)* Allah ya bar zumunci ya maka nisan kwana mai amfani,mu da kai mutu ka raba (takalmin kaza) k'aryar mak'iya su shiga tsakaninmu,na jinjina maka OUR SURUKI,Allah jaa da ranka...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣2⃣*
*Nɑվí ʍíՏԵɑҡҽ աɑյҽղ sunan ZUHRA íղɑ ʍɑí ժɑՏհí ZAHRA, Տօ ZUHRA ղҽ վղՀղ ҍɑ ZAHRA ҍɑ,ɑʍíղ ɑƒմաɑ,ԵհղҡՏ ҍɾօԵհҽɾ ƒօɾ cօɾɾҽcԵíօղ..*
*C*hest enta ta dafe saboda yadda take jin zuciyanta na skipping uwa zai faso ya fito,duk ta gama tsorata kanta,da k'yar ta ja k'afafunta ta zauna bakin katifanta,hijab en dake jikinta ta cire duk ta had'a gumi uwa wacce tayi gudun kilometer's....
Kumatunta ta tallafe tana faman mai da numfashi,a fili ta shiga magana ita d'aya
''Wai Allah ya soni,ai gara da na gudu tun basu zo sun tarar da ni ba''
Can kuma ta sa dariya uwa tab'ab'b'iya,kun san KHUBRA dama gwana ce gurin dariyar mugunta tun bama akan MA'U ba,ita kam haka halinta yake.....
《《》》
Ko da ZUHRA ta bi corridor en direct bedroom en sa ta nufa,handle en k'ofan ta shiga k'ok'arin murd'awa amma a rufe yake,knocking ta shiga yi amma shiru,hakan yasa ta juya ta koma parlor gurin KHUBRA...
Sai dai me tana zuwa taga wayam ba KHUBRA babu dalilinta,kitchen ta koma ta gani ko tana can aiko tana zuwa nan ma fayau bata nan....
Fitowa tayi ta nufi hanyan side enta,sai da ta biya ta guarding coz tasan nan ne gurin zamansu ganin bata nan ta kama hanyan d'akinta zuciyanta fal mamakin KHUBRAN
''Ko mene yasa ta tafi kuma ohooo?''
Ita kad'ai tana tafiya tana surutu har ta k'araso k'ofan d'akin......
A kulle ta ga k'ofan har zata koma,sai kuma ta juyo a bakin k'ofan ta tsaya ta d'ora hannunta akan k'ofan ta shiga knocking....
KHUBRA dake zaune ta tallafe kumatu da hannayenta duka biyu tana faman sana'ar tunani taji ana knocking,da uwa bara ta bud'e ba,sai kuma ta tashi tana bud'ewa sukayi arba da ZUHRA,kallonta kad'ai tayi kafin ta shigo ciki....
Kanta a k'asa ta k'i yarda su had'a ido da ZUHRA,ita kuma ta kasa magana tun da ta shigo sai bin KHUBRAN take da kallo,da k'yar dai ZUHRA tayi k'ok'arin dakatar da shirun nasu...
''To meye na wani guduwa,kina gani ma na je k'ofan nasa anyi locking enta ta ciki''
Cike da jin haushi take yin maganar,sai cuno baki take yi gaba...
Ajiyan heart KHUBRA tayi nan ko ta soma kame²n abunda za tace,ZUHRAN ta katseta da fad'in
''Maybe ko akwai abunda yake amma gaskiya BB baya kulle k'ofa hakanan''
Fira suka soma kamar kowane lokaci sunata dariya abunsu,tuni sukayi fatali da wancan zancen...
Suna tsaka da dariyan ne HANEEF ya fad'o d'akin ba tare da Sallama ba yana haki ya hau fad'in
''YAH ZUHRA wai ki zo inji YAYA''
''Ok!muje gani nan zuwa yanzun''
Ficewa yayi a guje,tun kafin ta juyo KHUBRA tayi tsalle tana nufan hanyan toilet,juyowa tayi tana kallonta
''Ina kuma zaki yanzu,ki zo muje sai mu dawo tare''
''Eyyahhh!sis yi gaba zan biyoki kinga wanka zanyi,Allah yau zafi nake ji''
Duk ta wani marairaice fuska uwa za tayi kuka take maganar
Y'ar dariya ZUHRA tayi kafin ta mik'e tana tafiya
''Ke dai kya fad'i gaskiya dan kam tsaf na harbo jirginki,YAYANAH ne baki son gaisawa da shi,ai shi kenan ba komai dama duniya ta gaji haka''
Tana gama fad'in maganar tata tayi waje da d'an gudunta ta bar gurin...
Kafad'a KHUBRA ta d'age sama,alaman ko a jikina sannan ta shige toilet en.....
Tana shiga parlorn ta tarar da shi ya shirya tsaf cikin wasu k'ananan kaya sun matuk'ar amsar fatarsa,da sauri ta isa kusa da shi ta zauna
''BB nah gani''
''Waye yaje yanamin knocking k'ofa d'azun?''
''Laaaa! BB nice fa''
''Ok!nayi tunanin ko wad'ancan fitsararrun ne''
''Uhmmm!a'a,dama k'awata na kawo maka ku gaisa,wacce na fad'a maka ennan to ita cefa,kuma ko da baka nan tana yi maka add'uah idan ina bata labarinka''
Murmushi kad'ai ya mata kafin ya furta
''Ok na gode sosai''
''Yawwa BB ga breakfast enka can,amma koh sai ka canki mene mukayi''
''Uhmmm!ZUHRA Allah ya shiryamin ke kin cika shirme,muje ni kam''
Har sun nufi dinning area en wayansa ya fara ring da yake cikin parlor ya barosu,ZUHRA ce ta koma ta d'auko masa,aiko ta mik'o masa dai² time en wayan ya yanke...
Yana shirin dubawa wani kiran ya sake shigowa,d'an murmushi yayi kafin ya dai²ta fuskansa uwa ba shi yayi murmushinba,yana d'aukan kiran....
''Hello!yane da wannan safiyan zaka kirani?''
Banji me aka fad'a daga d'ayan side enba,kawai dai naji ya furta
''Ok!sai ka shigo en''
Tuni yayi hanging kiran sai kace shi ya kira...
'Dan juyawa yayi ya kalli ZUHRA da take tsaye har lokacin tana raba eyes uwa mara gaskiya
''UHUMMM!ke kuma tsaiwan mene kike haka ?''
Murya k'asa² yake maganar kamar baison magana,ko da yake na fuskanci haka d'abi'arsace....
Kujera ta janyo tana daga tsaye ta shiga serving ensa,yana can yana pressing phone baima san me take ba har ta kammala,ta zauna tana k'ok'arin soma cin nata,ya d'ago yana bin plates en da kallo....
Wani arnen smile ya saki lokacin da yayi arba da plate nasa,ko uffan bai ce ba sai da ya tabbatar ya k'oshi,tukun ya kalleta....
''Kai sis gaskiya ko wace ce tayi girkin nan ta burgeni coz ta gama sanin favourite nawa''
''Aaaaaa!BB mun iya dai''
''A'a fa ita dai ke ai aikin surutu kad'ai kike yi,bayan na gani da idona''
''Uhmmm!kawai dai BB santi kake yi,laaaaa!na manta k'awar nan tawace fa da na gama baka labari yanzun''
''Uhmmm!wai kam Sis a ina take ne,da har ta iya baro nasu gidan da safiyar nan tazo taya ki aiki?''
Sai da tayi dariya son ranta sannan ta iya magana
''BB a nan gidanfa take da zama''
Da sauri ya kalleta,coz bai gane inda maganarta ta dosa ba
''Ehh pha!a nan gidan take''
Nan ta kwashe komai na alak'arta da KHUBRAN ta sanar masa...
Ajiyan heart yayi,a ransa ko fad'i yake
''Tabbbb gaskiya tunda nake ban tab'a ganin housemaid kamar ta ba,gaskiya wannan ta daban ce''
''BB barin je gurinta na barota ita kad'ai''
Tun kafin ya bata amsa har ta fice daga parlorn,bayanta yabi da kallo yana jinjina al'amarin a zuciyansa,ko me ya tuna ya d'age kafad'ansa yana fad'in
''To ni mene ma na damuwa,da zan tsaya tunani''.....
Dafe kai yayi yana fad'in
''Ohh!God na manta ban sanarma Sisnah ba zanyi bak'o''
Dai² lokacin ASHNA ta shigo parlorn taci wasu k'ananan kaya duk sun d'ameta,wani kallo ya mata cike da harara,take ko zuciyarsa ta dad'a tunziro shi aiko ya hauta da fad'a
''Ke don kin raina mutane,uban waye ya sa kike irin wannan shigan a gidan nan,saboda kinga bana nan koh?to wallahi ki maida hankalinki jikinki in ba haka ba ina mai b'allaki,wawuya kawai kina girma kina dad'a cin k'asa,Allah ya sa na k'ara ganinki da irin wad'annan kayan kiga yadda zanyi da ke...........Kin b'ace min anan ko sai jikinki ya gaya miki?''
Yi yayi uwa zai tashi,aiko ba shiri ASHNAR ta kwasa a guje sai bedroom nata,bata sake fitowa ba,ta ci gaba da zama ciki....
FATAHIYYA ce ta fito idonta uwa na aljanu duk ya sha hauka,shi da ya kalletama dariya taso bashi,amma ya doje yak'i yi
''Ke je ki kiramun AUNTYNKI''
''YAYA wacce AUNTYN?''
kanta a k'asa uwa munafuka tayi tambayar,d'agowa yayi ya kalleta
''Wacce kika san ina nufi''
Ya bata amsa a d'an hasale,ba shiri ta fice dan tasan bata cikin gidan kam,d'akin KHUBRA ta nufa direct,sun rashe saman katifa sunata faman dariya ta shigo ,ko kallon arzik'i bata musuba su duka ta furta
''Ki zo inji YAYA''
Daga haka ta juya,ba tare da ta jira amsar ta ba...
"To barin je inji me kuma BB zai ce yanzun,yaukam ina shan kira gurinsa''
Kai KHUBRA ta sunkuyar k'asa dan yanzun kam bata san me zata yiba wanda zai ceceta don ma kada ZUHRA tace ta zo su tafi tare.....
Cikin ikon Allah da sauri ZUHRAN ta fita bata ko neme ta kan su tafi tare ba....
Godiya tayiwa Allah da hakan ta faru,aiko ta d'auko littafinta na da take rubutu cikinsa,nan ta shiga (bahas) kan girkin da za tayi yau.....
ZUHRA ce ta shigo tana tsalle,a hankali ta janye littafin daga kan fuskanta tana kallonta...
''Maza ta so sis,yau akwai aiki a gabanmu,dan BB ya sanarmin zaiyi bak'o yau kam,so yanzun ya kamata musan abun yi''
''Tohh!muje kada mu b'ata lokaci''
Da sauri ta zari hijab enta,ita kuma ZUHRA ta kama hannunta suka fice suna rufe d'akin....
A kitchen suka yada zango,nan kuwa suka kachame a kitchen en sai aiki suke suna hirarsu duk da mafi yawanci surutun na ZUHRA ne....
Misalin k'arfe 1:30 suka jiyo maganansu k'asa²,da yake lokacin sun kusa kammalawa,aiko nan suka dad'a bada himma......
Sun d'an jima da shigowa sannan HAJIYA MURJA da muk'arrabanta suka fito,ASHNA tana ganin bak'on aka chanza tafiya sai kwarkwasa take,aiko FATAHIYYA ma na ganin haka itama ta shiga gyara tafiyarta,ko wajen magana ma sai ta sirance murya tana gaida shi.....
A hankali ya d'ago yana kallonsu,gaye ajin farko a kyau,iya kwaliyya,tsafta,gayu,ya had'e cikin wasu k'ananan kaya sam banyi tunanin yana jin yaren da suka masa ba,take ko ya musu wani kallon k'asan ido yana amsawa da k'yar....
Duk bidirin da ake babu ZUHRA a gurin,suna can suna fama a kitchen....
Sun kammala komai setting teble kad'ai ya rage musu,aiko nan ZUHRA ta hau tsokanar KHUBRA kan sai dai ta fita da kayan,dan ta san da wuya ta fitan,coz ta fuskanci tun da YAYAN nata ya dawo bata tab'a gigin barin sun had'uba,ko mene hakan ke nufi ohhoo???....
Da kyar ZUHRAN ta soma kwasar kayan tana fita da shi dan tasan kam KHUBRAN ba zataba,tun da ta jiyo muryansu ASHNA da MAMA....
Drink en da take had'awa ne kad'ai ya rage basu fita da shiba,jin parlorn shiru yasa KHUBRAN zura hijab enta ta nufi hanyan fita a tunaninta tana ajiyewa sai tayi waje ba tare da sun had'u da kowa ba....
Sam bata yi tsammaniba,kanta a k'asa take tafiya har dinning arean,k'asa² taji magana wanda yasa ta d'ago a d'an tsorace,suna zaune dukansu a gurin wata harara HAJIYAN ta aiko mata da yasa ta dad'a sadda kanta k'asa still tayi a gurin har sai da HAJIYAN tayi magana....
''Me kike jira a nan gurin,kina b'atawa mutane lokaci''
A hankali ta ci gaba da tafiya har dinning en,sai dad'a janyo hijab enta take tana rufe fuskanta....
Ajiyewa tayi zata bar gurin,HAJIYAN ta sake dakatar da ita
''Waye zaiyi servings da kike k'ok'arin barin gurin?''
Dawowa tayi jikinta a sanyaye jikinta sai rawa yake,plate na farko da tayi serving ta mik'a gaban HAJIYAN saboda tafi kusa da HAJIYAN...
Duk su biyun sun tsaya kallonta yanda ta wani k'udundune kanta cikin hijab...
Shi dai BB tab'e baki yayi yana pressing wayansa,shima dai abokin nasa bakin ya tab'e ya koma yana duba wrist watch en sa....
Ta side ensu ta zagayo ta shiga serving nasu,tsaf ta kammala ta janyo cup's ta zuba drink ciki....
Hannu ya mik'a zai d'auka,ita kuma tana k'ok'arin ajiye d'ayan na hannunta,hannunsa ne ya tankwab'e nata aiko take suka zube masa a jiki,cikin sauri ya furta
''Ya salaam!''
Da saurin itama ta soma bashi hak'uri,still hijab enta na a yanda ta sashi,sweetest voice nata shi ya dokesu su biyun suka bita da kallo,ko kafin suyi aune tuni suka tsinkayo muryan HAJIYA MURJA tana fad'a cikin kaushin murya....
''Amma wannan kwoi sha³ kin rufe fuska dama uwa wata munafuka taya zaki san me kike?''
Dukkansu basu ji dad'in abunda tayi ba,hayaniyan da ZUHRA ta jiyo ne yasa ta fito da sauri daga kitchen,lokacin da ta k'araso gurin a lokacin ita kuma KHUBRA ta juya tana kuka ta nufi hanyan fita ko gabanta bata iya gani sosai....
*KHUBRA!!!*
ZUHRA ta shiga kiranta da d'an k'arfi,a tare suka d'ago suna masu bin hanyan da tabi da kallo,basu ga kowa ba lokacin ne kuma ZUHRAN ta bita,hakan ya tabbatar musu da sunan wacce ta fita kenan......
Har suka gama babu wanda ya sake magana,sun d'an jima suna hira kafin ya ta shi tafiya....
BB ne ya kira HAJIYANSU,sallama yayi mata yana fad'in zai tafi sai an kwana biyu kuma.....
''Toh *KHALEEL* ka gaida gida da HAJIYAN ka dan Allah,kace mata zan shigo cikin wani satin''
Amsa mata yayi,suka nufi hanyan fita.....
《《》》
Tun da ta fita bata tsaya ko inaba sai guarding a can taja breke aiko take ZUHRA ta k'araso nan ta rungumeta tana bata hak'uri,har tayi shiru,nan suka ci gaba da firansu....
Dariya KHUBRA take kan labarin da ZUHRA ke bata,aiko me za tayi banda dariya,nan ko ZUHRAN ta shiga tsokanarta "Mai kuka tana dariya........ai mata d'an kwad'on daddawa",guje² suka hau yi cikin guarding en,sam ta kasa kamata haka sukayi ta yi har sai da suka fito waje,kwata² basu kula da fitowan mutum ba sai gudun suke lokacin KHUBRA ta zo giftawa sukayi karo,take gefen hijab enta tayi ta tafi tana shirin fad'uwa.................
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*7/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
_Gaisuwa tare da fatan alkhairi gareku y'an uwa,masoya *KHADIJA IBRAHIM YUSUF (KHADEEY)* da bestei en ki *NUSAIBA IBRAHIM ISSAH (NUSEEY)* ,Allah ya k'ara muku k'aunar juna,Allah kuma ya k'arawa sis *KHADEEY* lafiya mai d'orewa,tabbas *SMASHER* taga sak'onku,ina godiya wacce bata da iyaka,Y'an group en *SMASHER ND HUBBEEY* suna godiya,Allah ya bar zumunci.._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣3⃣*
*J*ikinta gaba d'aya banda rawa babu abunda yake,yayin da idanuwanta ke a kulle coz ta gama saddak'arwa sai ta sha k'asa.....
Ita kanta ZUHRA sai da ta tsorata bama kamar kallon da BB yake watso mata,sukam sun k'ame uwa poster,shi bai saketa ba,ita kuma bata yi k'ok'arin kwacewaba,jin abu ya tare ta yasa ta soma bud'e ido a hankali.....
KHALEEL dake gefensa time en sun jero ya juya ya kalli BB dake rik'e da ita.......
Gaba d'aya idanunsa na kanta,coz babu abunda ya b'uyan masa na daga fuskanta,kallonta suke like no other,wanda yanda take bud'e idanun tama ya bada wani style na daban....
Arba da tayi da fuskan mutum shi yasa tayi k'ok'arin mik'ewa daga rik'on da yayi mata,sassauta mata rik'on yayi ta mik'e da kanta....
Tafiya suka ci gaba da yi suna masu waiwayowa dukansu suka sake binta da kallo,kowa da abunda yake sak'awa a ransa....
BB ne ya fara janye eyes ensa daga kanta,zuciyarsa fal tunanin
''Ina Sis ta samo wannan shuwa-arab en?''
Dan kam shi dai ya tabbatar sai an tona kafin a samo mai kyau irin nata,dan shi kam a cewarsa wannan batayi ruwa da nan ba sai dai ko UNITED ARAB.....
Shi ko KHALEEL zuciyarsa taff take da tambayoyi,wanda yake jin ba zai iya barin ya tafi da su ba tare da ya amayarba...
BB ya kallah dake gefensa yana fad'in
*KHALEED!*
''yaushe kukayi bak'uwa,dama kuna da y'an uwa wata k'asar ban tab'ajin ko a labariba?''
Rasa abun cewa *KHALEED* en yayi wato *(BBN ZUHRA)* ,yana can kogin tunani,bai sanma *KHALEEL* na masa magana ba,har sai da ya dafa shi...
''Wannan k'anwace a gurinka ba?''
'Dan murmushi yayi yana nodding kansa.....
Rasa abun fad'a KHALEEL en yayi,kawai sai ya hak'ura yayi shiru,amma a zuciyarsa yana godiya ga Allah da KHUBRAN ta kasance k'anwa a gurinsa kuma y'ar gidan,duk da dai bai san ya alak'arsu take ba....
Haka suka yi sallama ya shige motor ensa ya fice daga gidan suna waving wa junansu....
Tun da ta samu ya saketa,ta sunkuyar da kai k'asa ganin irin kallon da suke mata,bata sake d'agowaba har sai da suka bar wajen tukun,shima tsokanarta ZUHRA take shi ne dalilin da yasa ta d'ago,sai da ta gama k'arewa gurin kallo tukun suka sake d'orawa daga inda suka tsaya.......
''Yarinya kinga kallon da mazaje suke miki kuwa,Allah na fad'a miki kina da kyau kink'i yarda,soon zaki tabbatar''
Tana gama fad'a ta shek'a a guje,nan ko KHUBRAN ta bita (niko cewa nayi baki daddaraba kenan).....
Dan kansu suka zube cikin guarding suna dariya,ba kuma su fasa tsokanar junanba.....
Tun da ya samu KHALEEL ya tafi,ya juyo kallon sides na gidan ya shiga yi ko zai sake arba da fuskanta,amma kamar aljana,haka yaita kalle² a gidan ko mai kama da ita bai gani ta b'illoba bare itan......
Hak'ura yayi ya shige bedroom ensa,kwanciya yayi fuskanta ta shiga yi masa gizo,shi kad'ai sai dai yayi murmushi,haka yaita juyi saman bed (Uhmnmm!BB ayi a hankali kar a fad'o k'asafa inji HUBBEEY☺)......
《《》》
Driving yake amma tunani duk ya dame shi,shi kad'ai yake magana a motern
''Gaskiya zan sanarma UMMI gara ta nemomin mafita,tun kafin wani ya rigani gara tayi magana''
Wannan tunanin da yayi shi ya bashi nutsuwa da murnansa ya isa gida......
Ko bari ya isa perking lot baiba a haraban gidan ya percker,da d'an saurinsa ya fito ya nufi cikin gidan....
Sai da ya gama bulayinsa a parlor zuwa kitchen amma baiga UMMIN nasa ba,d'akinta ya nufa direct,aiko nan ya tarar da ita tana ta duba closet enta kayan ciki duk ta fiddo shi...
Sallama yayi mata,jin maganar KHALEEL en ne yasa ta juyo da murmushi a fuskarta take kallonsa
''A'a SON har ka dawo?''
Kansa ya d'an shafa yana murmushin shima
''Ehh wollah na dawo,duk suna gaishe kima''
''Aiko ina amsawa,ka baro su lafiya?''
''Lafiya k'alau''
Har yayi shiru kuma,can dai ya ga hakan ba zai fishshe shi ba,aiko tuni ya bud'e baki
''Ammmm!UMMI dama wata magana nazo muyi,amma na ga kina aiki''
''Wace magana ce SON?''
Nan kuma ya tsaya kame²,hakan da yake yi ne yasa ta bar abunda take,kusa da shi ta dawo ta zauna tana fuskantarsa
''Ka ce magana kuma kayi shiru,akwai abunda yake damunka ne?''
K'eyansa ya sosa kafin ya bud'e baki,uwa wanda maganarma take masa wahala
''UMMI dama fa''......
Sai kuma yayi shiru,kallonsa ta tsaya yi
''Yau naga ikon Allah,SON yau kuma kunyata kake jine ko me?''
''No UMMI kawai dai ban san mesa na kasa fad'a ba kuma''
''To sai ka ficemin anan tunda ba fad'a za kayi ba''
''A'a UMMI zan fad'a wallahi''
''Oyahh!to ina saurarenka''
Sai da ya sake yin jimmm kafin ya soma magana
''Ammm!UMMI dama fa wata yarinya na gani ne,to kuma''....
Ya sake yin shiru yana d'an sosa k'eyansa....
'Dan murmushi tayi,tana kallonsa
''Uhmm!SON kenan wato kan maganar nan ne kake jin kunyata kuma yau?''
Kwanciya yayi kan cinyanta,yana b'oye fuska
''Ohh!ni FATIMA yau na ga abunda ya isheni mamaki''
''Uhmmm!nifa UMMI so nake kiyi magana da ABBA tun kafin lokaci ya k'ure,kada wani ya''.....
K'eyarsa ta doke,aiko ba shiri ya hantsilo k'asa yana dafe kai,da d'an murmushi ya nufi hanya zai fice
''Kai dawo nan,baka ma fad'amin a inda ka ga yarinyarba''
''UMMI a gidansu KHALEED fa na ganta''
''Jimin ja'iri cikin y'an gidan waye baka sani ba,da zaka bani zance a rufe''
''No UMMI bafa cikin wad'annan fitsararrun bane,wannan daban take,Allah ko UMMI saima kin ganta''
''Idan ba suba to wace kuma take zaune gidan?''
''Ni dai yacemin sister ensu ce itama''
''Ok duk koma mene ne zanji bakin HAJIYA MURJA''
''Yawwa UMMINA na gode irin sosai ennan''
Ya fad'a yana dunk'ule hannu,kallon da ta masa ne yasa ya fice babu shiri yana dariya....
Kai ta girgiza itama tana jinjina al'amarin d'an nata.....
《《》》
Wuni guda yana cikin d'akin sallah kad'ai ke fito da shi,bayan haka ko sai dai ko idan tunani ya dame shi ya fito,haka zai ta zagaye a cikin gidan tun daga kitchen har harabar gidan amma sam ya neme ta ya rasa,shi kad'ai ya soma magana da kansa
''Anya kuwa wannan mutum ce? to amma da aljana ce ai baran ganta tare da sis ena ba,to wai nikam me yasa ma na damu da son ganinta?''
Shi kad'ai yaita fama da zancensa,sis en nasa ma ya rasa ina ta shige da ya mata tambayoyi kan yarinyar da ya gansu tare....
Hak'uri ya bama kansa ya koma parlor ya zauna,amma sam ya gagara samun sukuni,haka ya koma bedroom ya kwanta....
《《》》
Kamar kullum yauma haka suka yi zamansu cikin guarding en,lokacin da aka kira sallan asr da gudu kamar yara sa'annin HANEEF haka suka shiga tsere zuwa bakin tap en,kafin suyi alwalanma sai da suka yita watsawa juna ruwa,da kyar suka gama suka bar gurin,a d'akinta suka yi sallah,sannan suka fito,ita KHUBRA tana haramar zuwa had'a dinner,ita kuma ZUHRA zata shirya kafin malaminsu ya k'araso,har kitchen ta raka KHUBRAN ko kafin ta tafi sai da ta taimaka mata da wasu ayyukan kafin ta mata sallama ta fice....
Aikinta taci gaba da yi ita d'aya,da yake ma ta saba da aikin,nan da nan ta kusa kammalawa......
《《》》
Wayanta dake kuka ta kalla,duk kuwa da yadda take kusa da wayan sai da ta lek'a kafin ta d'auka daf da zata tsinke,sunan HAJIYA FATEE data gani shi yasa ta d'auka tana dariya,bayan sun gaisa HAJIYA MURJA ke sanar da UMMIN KHALEEL
''HAJIYA ina fatan sak'ona ya iskoki?''
''Sak'o kuma na me?''
''Na ce a sanar miki zuwa wani satin zan shigo in Allah ya kaimu''
''Tohh Allah kuwa ya kawo ki lafiya,ammm!HAJIYA dama d'anki ne ya zo min da wani labari''
''Labari kan me kenan?''
Cikin son jin zancen HAJIYA MURJA tayi maganar
''Ammm!dama cemin yayi ya ga yarinya a gidanki,to shi ne daga zuwansa yake sanarmin kan a nema masa izinin gurinku shi dai yana so''
''Aarrhh!ai abu yayi kyau,amma baki bambancemin wacce daga ciki yake nufi ba ASHNA ko ZUHRA yake nufi?''
''Gaskiya yacemin duk basu bane,amma dai ya tabbatarmin a gidanki yarinyar take''
Take ko zuciyar HAJIYA MURJA ta soma skipping,ranta duk ya b'aci da wannan maganar,daga jin wannan zancen babu alkhairi cikinsa,dan ko bata raba d'ayan biyu wannan shegiyar y'ar mai kama da aljanu yake so...
Zuciyarta ta danne kafin cikin kissa ta furta
''Aiihhhooo!KHUBRA yake nufi ba...........Ai ko tabbas gidana take,sai dai wani hanzari ba guduba,gaskiya HAJIYA kiyi hak'uri da abunda za kiji yanzun..
Ita dai wannan yarinya da ake magana kanta babu wata alak'a tsakaninmu da ita face matsayinta na 'YAR AIKI,inama laifin ya duba cikin k'annen nasa ko Allah zai sa a dace''
Ita dai HAJIYA FATEE shiru tayi tana mamakin lamarin,a zuciyarta ko fad'i take
''Aiko bari SON en ya dawo,sam baza ta sab'uba(wai akace bindiga a ruwa)''........
Haka sukayi sallama,take bata jiraba ta dokawa KHALEEL waya,katsewa yayi ya kirata coz dama al'adarsa ce hakan...
Bata jira tajima me zai ceba ta hau fad'in
''Maza kazo ina son ganinka''
Tana gama fad'in uzurinta ta katse kiran,sai safa da marwa take a parlor ita kad'ai....
Shigowansa parlorn ya tarar da ita a tsaye,hankalinsa har ya soma tashi ganin yanayinta...
''UMMI lafiya naga hankalinki a tashe?''
''Dakata SON'' ta d'aga masa hannu
''Dama yarinyar da ka dameni akanta *HOUSEMAID* ce?''
''UMMI amma fa''...........
''Bana buk'atar jin komai daga bakinka,magana d'aya zan fad'a maka ka shafe babin wannan maganar a rayuwarka,ko dai cikin k'annenka ka duba wata ko kuma ka nemo wata,amma banda wannan''
INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN
Yake maimaitawa,kafin ya kalli mahaifiyar tasa
''UMMI mene laifinta,yanzun ita ba mutum bace da baza a sota ba,kuma tana da iyaye......Ni gaskiya da in auri wannan yarinyar Allah gara na k'are rayuwata babu aure''.........
Kafin ya k'arasa ta wanke shi da mari tana nuna shi da hannu
''Wallahi SON baza ka kunya tani ba ASHNA ce baka so,to ka sa aranka kai da ita anyi an gama sha³''.......
Dafe da kumatunsa yake kallonta,tsawon tasowansa bata tab'a masa fad'a ba,amma yau har da mari,shi kam a ransa a k'udurce shi da ASHNA sai dai kallo,me zaiyi da wannan ballagazar?
Jin kalamanta na k'arshe ya tsorata,take hawaye ya shiga biyo kumatunsa,yasa hannu ya goge kallon UMMIN nasa kawai yayi ya fice....
Hawayen da ta gani a fuskarsa shi ya bata tsoro,da girmansa yake mata kuka,tabbas tasan bai tab'a ce mata ga wata mace da yake soba,lallai ko wannan yarinya duk inda ta fito ta daban ce.....
Tunani duk ya addabeta,haka ta zauna duk kuma sai taji babu dad'i,tasan gaskiya ya fad'a,to wai kam ita ya za tayi ne????
Yana fita daga parlorn direct gidan ya bari dan yasan hakan kad'ai shi ne solution,idan ta nemeshi ta rasa a gidan zata sakko....
Shi kad'ai yayi wani murmushin takaici,lokaci guda kuma wata tsanar ASHNA ta diro masa,aiko nan ya lashi takobin wallahi ko me za ayi bazai tab'a aurenta ba,da haka ya d'auki hanya wanda baima san inda zai nufa ba.....
《《》》
Tsawon kwanaki uku kenan bai sake sata a idonsa ba,duk inda ya so da ya ganta kamar wacce tasha sab'ani haka suke ta bugawa,da zaran ta shigo shi kuma yana d'aki,lokacin kuma da ta fita zai fito....
Yana kwance kamar wanda aka tsikara da allura ya mik'e parlor ya fito ya kwanta babu kowa cikin parlorn...
K'amshin da yake jiyowa daga kitchen shi ya sa ya mik'e fuskarsa ta dad'a kyau saboda yanda tayi fayau uwa wanda yayi jinya,a bakin k'ofan ya tsaya ya jima yana kallonta,sam bata san da mutum a bayanta ba,ya jima a haka hannayensa a hard'e kan k'irjinsa.....
MAMA ce ta fito cikin shirin fita da yake gidan ba kowa duk suna skul,kallon hanyan kitchen en tayi saboda ta ga kamar da mutum a tsaye,mamaki fal zuciyarta yanda ta ganshi yayi a gurin....
''SON zan fita''
Tayi maganar cike da k'ulewa,aiko ya juyo a d'an firgice yana kame² ya dawo cikin parlorn,sam ya rasa wace kalma zaiyi amfani da ita gurin kare kansa,kansa ya d'an kawar gefe
''Allah ya kiyaye hanya''
Ya furta a hankali,da harara ta rakashi ta fice,nan ya kwanta yana d'an murmushi,duk wani shige da ficenta akan idonsa take yinsa,zuciyansa fal far in ciki....
*********
''Tabbbb tun kafin wannan al'amarin ya afku gara nayiwa tufkar hanci''
Fad'in HAJIYA MURJA kenan da suke tafiya cikin motor
''Taya ma za ayi da raina maza biyu su nuna suna son wannan kuchakar yarinyar,ni kuma nawa suna zaune,ai sam haka ba zai tab'a faruwa ba,duk cikin su babu rabonki yarinya''
Wata k'awarta ta tuno take ko ta hau binciken number enta a wayanta...............
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*8/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣4⃣*
*D*a k'yar ta iya lalubo number matar,wata dariya tayi ita kad'ai tana sak'a abubuwa da dama cikin ranta,bata jira ta b'ata lokaci ba ta danna mata kira....
Ta jima tana ring ba a d'aukaba,haka ta ci gaba da mai²ta kiran kusan sau uku tana kira wayan na katsewa,har wata zuciyar ta bata shawaran kar ta sake kiran ta ji ba zata iya hak'uri ba,kiran ta sake yi,cikin sa'a wannan karon aka d'auka,zuciyarta tayi kar saboda murna,sai dai me tana d'auka taji an ce
''Hello! wa ke magana,naga an dameni da kira tun d'azun''
Baki ta sake tana mamakin lamarin dama akwai ranar da HAJIYA LAURA zata manta da ita haka,matar da tun k'uruciya suke tare...
Zuciyarta ta danne tana fad'in
''HAJIYA LAURA amma alk'awari baice haka ba,yanzu a kwai ranar da zaki manta da ni k'awarki da muka tashi tun yarinta?''
''Laaaa!HAJIYA MURJA kin san Allah wannan kalaman naki su suka sa nayi saurin ganewa,da yake sim card en nawa ya sha welcome back ne,saboda ana yawan sacemin waya ko na yar,to ke kuma ba gwanar kiran mutum ba bare na samu numbrki''
''Eyyahh!Allah ya maida alkhairi''
''Ameen''...........
Nan suka gaisa,kafin HAJIYA MURJA ta soko mak'asudin kiran da tayiwa ita HAJIYA LAURAN,bata b'oye mata ko da wasali ba kan abunda ke shirin faruwa.....
Dogon numfashi ta sauke,kafin ta cema da HAJIYAN
''Gaskiya HAJIYA yanzun bana so muyi saurin yanke hukunci,amma abunda ya kamata muyi shi KHALEED tunda gida d'aya kuke da shi da kanki zaki sa masa ido kan al'amuransa,tunda kinga har yanzun bamu gane sonta yake ko kuwa,shi kuma wancan KHALEEL kika ce sunan sa ko?''
''Ehh!haka ne''
''Yawwa to abunda za kiyi shi ne duk hanyar da zai ganta idan ya zo gidanki ki tosheta,sam kada ki ba shi wannan damar,idan yaso sai ki dinga tura su ASHNAR ko ita ZUHRA,idan kuma ya tambayi yarinyar kawai kice ai ta koma gidansu aure za su mata,fak'attt magana ta k'are kinga an yiwa tufkar hanci''
Shiru tayi tana sauraren k'awar tata,take ko tayi na'am da shawarar tata,sun jima suna magana kafin suka yi sallama kan sai kuma sun had'u ko ta sake kiranta.....
《《》》
Da ihuu su HANEEF suka shigo kamar kullum,sai dai suna shigowa parlor suka yi d'iff saboda ganin OGA a kwance,babu wanda yayiwa magana suka b'ace kowa yayi hanyan d'akinsa....
Allah sarki ZUHRA ko da ta shigo cikin parlorn waige² tai tayi coz sai da ta biya d'akin KHUBRAN bata ganta ba,hanyan kitchen tayi nan ta hangota ta juya baya,hakan yasa ta lallab'a bata sani ba sai ji tayi an rufe mata ido,y'ar dariya tayi mai sauti,itama ZUHRAN dariyan tayi kafin kuma ta zare hannunta daga fuskan KHUBRA,juyowa tayi ta kalleta
''Har kun dawo?''
''Lallaima wai har,ina fa har,kina gani tun safe fa muka futa bamu dawo ba sai yanzun''
''Ai kuwa dai kam,Allah ya bada sa'a''
''Ameen kam,barin shiga na fito''
''Toh!a fito lafiya''
Ta juya tana tafiya had'e da murmushi,har ta fice ita kuma ta ci gaba da aikinta.....
Dai² ta zo giftawa ta parlor BB dake kwance ya d'an bud'e ido saboda yaji maganarta a kitchen
''My SIS idan kin fito ki zo ina nemanki''
''To BBNAH''
Da sauri tayi ciki,cikin sauri² tayi wanka ta shirya,a parlorn ta tarar da shi,kusa da shi ta nemi guri ta zauna,parlorn daga ita sai shi
''Aaamm!MY SIS kin san me zan tambayeki?''
''A'a YAYANAH''
''Yawwa dama kan wannan k'awar taki ce,me kika sani dangane da ita?''
Yanayin tambayar ya d'an d'aure mata kai,ganin bata gane ba yasa ya mata bayani,y'ar dariya tayi kafin ta sake maimaita masa abunda ta sani game da KHUBRAN kamar lokacin farko da ta tab'a bashi labarinta......
''Ok ba komai jeki na gode''
Yana gama fad'in hakan ta mik'e ta nufi kitchen,kasancewar ZUHRA yarinyace amma akwai basira ta harbo inda maganar BB ta dosa,dan tafi kowa sanin halayyarsa ta rashin shiga abunda babu ruwansa,idan ko har kaga yayi magana kan abu to da walakin (Goro a cikin miya).......
Kitchen en ta koma ta tarar har ta gama abunda take,da murnanta ko ta hau tsokanarta
''Matar YAYA har kin kammala ne,dan nifa da yunwa na dawo''
Da sauri KHUBRA ta kalleta tana mata alamar neman k'arin bayani
''Wane YAYA kuma?''
''Nawa mana ko zan fad'i wani ne ba shiba?''
''Uhmmm!rufamin asiri matsayina bai je nanba''.....
''Tabbb ai wollah har kin wuce nanma,ke wollah da izinin Allah ke rabon YAYANA ce dan ko naga alama''.......
Maganar ce ta mak'ale saboda shigowar ASHNA cikin kitchen,kallon da ta yiwa ZUHRAN da ita kanta KHUBRAN shi ya tabbatar musu ta ji abunda suke magana akai....
Sai da ta gama d'aukan abunda ta zo nema sannan ta kalli ZUHRA
''Ke kam koi banza,ta ina ma zaki had'a YAYA da wannan matsiyaciyar,wacce iyayenta basu damu da sanin inda take ba,sun turota aikatau saboda neman abun duniya,ki rasa da wacce zaki had'a shi sai wannan,to wallahi yafi k'arfinta,banza sha³ kawai''
''Eeehh!an fad'a en naga itama ai mutum ce,ke har kina da bakin magana,wannan en da kike gani kina rainawa naga dai ta fiki duk wani abu da kike tak'ama da shi,k'ark'ari ki nuna mata gidanku suna da wadata, bayan wannan babu abunda zaki gwada mata''......
Bata k'arasa ba ASHNA ta kwasheta da mari da yasa tayi shiru tana binta da kallon mamaki
''Ni kika mara kan na baki amsa?''
''Duk ranar da kika sake min irin wannan maganar wallahi sai nayi miki wanda yafi wannan''
''Tabbbb to wallahi baki isa ba,Allah yau babu abunda zai hanani ramawa''
Nan tayi kan ASHNA suka hau kokawa,ita kam KHUBRA sai hak'uri take basu,duk da maganar da ASHNA tayi kanta ranta ya sosu ganin suna fad'an kuma ta shiga k'ok'arin rabasu amma ina sunk'i rabuwa....
Hayaniyar da ya jiyo daga kitchen en shi yasa ya taso yana zuwa ya tarar dasu suna kokawa,tsawa ya kwad'a musu duka
''Uban me ya had'aku da zaku sa mutane a gaba kuna rigima?''
''YAYA wai fa kan muna maganarmu shi ne daga zuwanta ta sa mana baki,dan nayi mata magana shi ne ta mareni''
''Ai ke dama baki da hankali kullum girma kike kina dad'a cin k'asa,wawiya kawai zo ki b'acemin a nan ko na b'alaki''
Fitowa tayi tana turo baki k'asa² ta hau k'unk'uni,duk abunda take idanunsa na kanta,sai da ya bari ta zo zata gifta ta kusa da shi ya fizgota aiko nan ya shiga knocking kanta
''Ni nake miki magana kikema k'unk'uni ko?''
Ta kasa magana saboda azaba,ta sa hannayenta tana son k'are kanta ganin yak'i barinta ta hau masa ihuuu,k'afa yasa ya ture ta gefe
''Gobe ma idan na miki magana ki sake min irin wannan kiga yadda zanyi da ke sha³''
Da gudu ta bar gurin tayi d'aki sai kwala ihu take uwa wacce akace uwarta ta mutu.....
Kallon ZUHRA yayi ''Ke kuma ki ci gaba da fitsara kinji,da dai ban sanki da wannan halinba,amma yanzun kin sauya hali''
Kanta a k'asa har ya gama abunda zaiyi ya bar gurin,kuka ZUHRA ta sa,matsowa tayi ta kamata ta zaunar da ita tana bata hak'uri itama kamar za tayi kukan
''Kinga kiyi shiru kije ki bashi hak'uri kar yayi fushi da ke,kina ganin dai yanda ya bar nan''
Shiru tayi ta hau goge fuskanta,bin bayansa tayi a parlor ta tarar da shi ya dafe kansa da hannu,a k'asa ta zauna dai² kusa da k'afafunsa
''Pardon please BB''
Shiru tayi tana neman kalmomin da za tayi amfani da su
''Allah YAYA ka yadda ni ba rashin kunya nayi mata ba''
Shiru yayi mata baice komai ba,ita kuma hakan da yayi yak'i mata magana tasa masa kuka....
A hankali ya bud'e fuskansa,tashi yayi ya zauna
''Ya isa haka,amma abunda bana so ki dena biye mata kuna wannan shirmen kinji ko?''
''In Allah ya yarda bazan sake ba''
''Yawwa to goge fuskanki''
Goge fuskanta tayi,kafin ta mik'e
''Na gode YAYANA''
Murmushi ya mata,ita kuma ta juya ta bar gurin........
《《》》
Tun da ya fice bai koma gidan ba sai dare sannan ya shigo gidan,babu kowa a parlor haka ya lallab'a ya shige bed room ensa,yana shiga ya rufe door en ko light en d'akin bai kunna ba haka ya gama abunda zaiyi ya kwanta....
Da safe ko bai bari sun had'u da UMMI ba yayi saurin ficewa....
Yau kwana uku kenan UMMI bata sa KHALEEL a idonta ba,abun duniya duk ya dameta,tun safe ta fito amma tana duba d'akinsan ta tarar har ya fice,kuma ta tabbatar a gidan yake kwana,yau kam ta k'udurce duk tsayin lokacin da zai shafe zata jira don magance matsala....
Tun da ta nemi guri ta zauna bata ko tashiba,duk abun da yayi ya dameta,ko sallah za tayi a nan cikin parlor take yi duk dan kada ya shigo ba ta saniba.....
《《》》
Shigowarta kenan cikin gidan,aiko muryanta kad'ai ASHNA ta jiyo tayo waje tana kuka uwa yanzun ne abun ya faru....
Tana zuwa ta fad'a jikin MAMA tana gunjin kuka,kallonta MAMAN tayi tana fad'in
''Me aka miki?me ya faru?maza sanar da ni''
Kasa yin magana tayi sai kuka take kamar ana zarar ranta,rarrashinta MAMAN tayi har sai da tayi shiru sannan ta hau fad'in k'arya da gaskiya duk ta sanar mata,aiko ranta iyayi million ya b'aci
''Yi shirunki dama abunda nake hasashe kenan amma ba komai yi shiru karki damu kinji y'ar lele''
Dariyar kissa tayi tana fad'in
''MAMA dan Allah ina YAH KHALEEL,yaushe zaki je gidan su?''
''Uhmmm!ASHNATA kenan mene kike tambayarsa?''
''Babu komai MAMA kawai tambaya nayi''
''Fad'amin dai in da wani abu''
Da gudu ta bar gurin tana dariya,ita ko MAMA dariya kawai tayi tana kallonta.......
《《》》
K'arfe 1:00am ya shigo gidan,tafiya ya ci gaba da yi a cikin parlorn,sai da yazo tsakiya yaga haske ya gauraye cikin parlorn,juyowa yayi yana kallon cikin parlorn.Tsaye yaga UMMIN nasa wani kallo da ta yi masa shi yasa shi sunkuyar da kai k'asa
''Yanzu SON abunda kayi ka kyauta kenan?akan wannan maganar za kayi fushi da ni?shi kenan duk abunda kaga ya dace da kai kayi kaji?''
Ji yayi gaba d'aya jikinsa yayi sanyi,sam ya kasa motsawa daga gurin,har tayi ta gama fad'an da zatayi masa,kansa a k'asa ya fara tafiya da k'yar har ya zo gabanta,durk'usawa yayi har k'asa ya rik'e k'afafunta.Gafaranta ya shiga nema da yake ba ta da rik'o ta yafe masa...
''SON maza je ka kwanta gobe in sha Allah zamu je gidan HAJIYA MURJA duk abunda kake so nima ina sonsa matukar bai kaucewa hanya ba,kuma bai sab'awa addini ba''....
''Yawwa UMMINA na gode sosai,shi yasa nake sonki''
Ya bata peck a kumatu ya fice yana mata sai da safe,farin cikin dake kwance kan fuskarsa shi ya bata nutsuwa tayi murmushi,kafin ta bar parlorn ta nufi bed room enta.....
11:45am ya fito cikin shirinsa,k'ananan kaya ne a jikinsa tun daga parlor yake kiran UMMI dai² ta fito daga d'akin take fad'in
''Kai SON ban sankafa da fitsara ba,irin wannan kira haka kamar wanda zai bar garin,saurin me kake yine?''
''Uhmmm!Allah UMMI bana son rana tayi mana ne''
''Za dai ka fad'i gaskiyama''
Dariya yayi yana yin gaba,ba tare da ya furta komaiba,cikin minti goma sha biyar suka iso gidan...
A parlor suka tarar da yaran,nan ko suka shiga gaida su,ASHNA sai kallon KHALEEL take wanda baima san me take yi ba,da sauri HAJIYA MURJA ta fito tana fad'in
''Maraba da zuwa,ina fad'in zanzo ashema zaki rigani zuwa''
''Uhmm!ai kuwa dan ko d'anki ne ya tasoni ba zuwana bane wannan zuwansa ne''
Y'ar dariya ta yi suka shiga d'akinta,sun gaisa a mutunce,kafin HAJIYA FATEE ta sanar mata da dalilin zuwan nasu.A ranta kam sam bata ji dad'in maganar ba,amma a fili sai ta nuna mata babu komai,nan suka ci gaba da fira kamar babu komai a ranta....
'Ban garen KHALEEL da BB kuwa,a bed room ya tarar da shi yana kwance,shigowansa yasa ya tashi ya nufi hanyan toilet yana shirin shiga wanka,sun gaisa ya juya zai shige KHALEEL ya dakatar da shi ta hanyar fad'in
''Yeahhh!ka fara tayani murna kafin ka wuce mana ko so kake ka barni nan da kad'aici?''
'Dan juyowa yayi ya kalleshi,wucewa yayi zai shige kalaman KHALEEL suka dakatar da shi
''Haba mana YAYANMU ai sai ka''.......
Bai k'arasa ba ya juyo ya kalleshi
''Ai kai kam baka da girma,mene kuma na wani cemin YAYANKU banda iskanci irin naka YAYANKU kai da wa?''
''Ni da abar k'aunata mana''
'Dan dawowa yayi ya zauna kusa da shi
''Ka ce mene,wa ce kuma haka?''
''Wannan k'anwar taka fa nake nufi''
Yayi maganar yana kwanciya da baya saman bed en,yana rufe ido
''Ai kam ban san me kake fad'a ba''
''Da Allah wannan balabiyar nake nufi''
Ido ya fito waje coz ya gane inda maganar tasa ta dosa,mik'ewa yayi baiyi maganaba,ya sake tafiya zai shiga toilet en coz ya d'an fara jin haushin maganar
''Banza ne kai ai idanma baka so to barin sanar da kai tunda ba kai zaka bani ba.....Yauma dalilin da yasa kaga UMMI kan maganar ne''........
Cikin tsawa ya juyo yana fad'in
''What?''
Tambayar ce ta sa KHALEEL d'agowa ya kalleshi yanayin da yagan shi ciki shi ya bashi tsoro,kasa magana yayi kawai ya juya a fusace ya shige toilet en had'e da turo k'ofan da k'arfi,abunda yayi ne ya bawa KHALEEL mamaki ya bi k'ofan da kallo zuciyansa fal tunani...........
*#Huh! Don't imaging coz yanzun aka soma,chakwakiya na gaba....*
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*10/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣5⃣*
*K'*asan shower yayi still ruwa sai sauka yake a jikinsa yana zubewa,sam ya kasa samun nutsuwa,gaba d'aya haushin KHALEEL en yake kan wannan maganar da ya zo masa da ita,shi kam duk da yasan abunda zai faru kenan a zuwansu gidan da yayi fatanma bai ga wannan ranar ba,tunani duk ya dame shi,kusan mintuna ashirin ya d'auka a haka hannayensa dafe jikin wall en toilet en....
Da k'yar yayi wankan,bakinsa yaji kamar yana masa d'aci saboda b'acin rai,zuciyarsa ko uwa za ta fito,haka ya b'ata lokaci cikin toilet en kafin ya fito d'aure da towel,jikinsa kad'ai ya goge ya saka kayansa,car key ensa ya zara kan mirror face ensa a murtuk'e yayi hanyan ficewa daga bed room en ba tare da ya san inda zai nufaba......
Duk abunda yake yi idanun KHALEEL na kansa,sam ya kasa ganema kansa dalilin da yasa ya zuba masa na mujiya kenan,sai da yaga yana shirin fita tukun ya furta
''Ina kuma zaka je kabarni nan?''
A d'an fusace ya juyo ya kalleshi
''Ka aikeni ne da zaka tambayeni?''
''No!Allah ya baka hak'uri,amma banyi da niyyan b'ata maka rai ba''
Juyawa yayi zai fice har ya murd'a handled na door en KHALEEL ya taso ya biyo bayansa
''Man wai me yake faruwa,na ganka ba kamar yadda na sameka ba''
Yana tafiya yake fad'in
''Mene ka gani?''
''Please tsaya muyi magana kafin ka wuce''
''Bani da time yanzun letter ma had'u''
Yana gama maganar ya sa kai ya fice,da mamaki a fuskan KHALEEL ya raka shi da ido,shi dai yasan lafiya k'alau ya tarar da shi amma bai san me ya jawo chanjin da aka samu ba..
Phone ensa ya duba sai dai ya tuna ya barota cikin mota,haka ya zauna cikin parlor yana hasashen laifin da yayiwa KHALEED en da yasa ya canza masa lokaci guda...
Yana zaune ZUHRA suka shigo sai dariya suke da yake basu san ya zoba sai yanzun da suka shigo,a ladabce suka gaisheshi kafin sukayi kitchen..
Kallonsu yayi lokacin suna wucewa,a zuciyarsa ko yana sak'a abubuwa da dama game da KHUBRAN,sai yanzun zuciyarsa tayi sanyi ko dan arba da yayi da ita,duk da bata bari ya k'are mata kallo ba,har suka b'acewa ganinsa,sannan ya juyo....
ASHNA dake zaune duk abunda yake hankalinta na kansa,duk ji tai tana jin haushin ZUHRA da KHUBRAN ko dan kallon da taga KHALEEL en nayi musu,musamman ma KHUBRA da taga yafi tsananta kallonta....
Duk ta gama kumbura uwa zata fashe kan haushin da take ji,kawai dai dan bata da yadda za tayi ne,shi yasa take zaune har yanzun cikin parlorn.....
Zaman gurin duk ya isheshi bama kamar zamansu da wad'annan halittun,da ko kad'an bai son ganinsu kusa da shi,fuskarsa ya dad'a tamkewa yana ta spinning car keys....
Fitowar UMMI ne yasa ya d'anji sauk'i dan kam dama zaman ya isheshi haka,mik'ewa yayi yana jiran k'arasowarta,da zuwanta gurin ko suka yiwa MAMA sallama suka fice....
Wani banzan kallo MAMA ta rakasu da shi,tana fad'in da ni kuke zancen,wallahi bazan tab'a barin wannan al'amarin ya faruba....
《《》》
Suna tafe a motan duk sunyi shiru,shi da abunda yake tunani,ita kuma UMMI shirun da tayi nemo hanyan da zata sanar da SON en nata matsalar da ake ciki take sonyi...
''Ammm!SON kasan me nake so da kai?''
Nodding kansa yayi
''Yawwa abunda nake so da kai,duk abunda za kaji yanzun,ka d'aukeshi a matsayin k'addara kaji ko?nasan ka da hak'uri amma ina so ka k'ara''
Gaba d'aya hankalinsa yana kanta ya rasa dalilin da yasa take masa wannan maganar
''Ka nutsu tukun muje gida zan maka bayanin komai kaji koh''
Kai ya sake kad'awa,yana driving amma hankalinsa sam baya tare da shi,driving en kawai yake haka har suka k'arasa gida....
《《》》
Fitowarsa daga cikin gidan ransa duk a jagule,hakan yasa ya rasa ina zai nufa,rashin sanin madafa shi ya haddasa masa fasa fitan,direct ya nufi guarding duk ji yake garin ya d'aure masa wani zafi yake ji a jikinsa wanda bai san dalilinsa ba,sam ya kasa tunanin komai baya ga tuk'uk'i da yake jin zuciyarsa ke masa babu abunda yake ji,haushin kowa yake ji a yanzun......
Kasa zama yayi take ko ya kwanta saman grasses en da ke wajen,duk da rana da ta bud'e sosai a garin sai dai kuma guarding en bishiyu sun masa rumfa ta hakane kad'ai yasa babu rana cikin gurin....
Addu'ah yake kada Allah ya nuna masa irin wannan ranar mai cike da tarin k'unci,tsawon lokaci yana kwance a gurin bai sanma lokacin da su KHALEEL suka bar gidan ba,idanunsa ya kulle da suka sauya launi zuwa jaa saboda jin kansa da yayi tamkar zai tsage......
《《》》
A parlor suka yada zango,kansa a k'asa duk damuwarsa bai wuce sanin abunda UMMI ke shirin fad'a masa ba,maganarta ce ta dawo da shi cikin duniyarsa...
''SON abunda yasa nace maka ka nutsu maganace da ta fito daga bakin HAJIYA MURJA wanda bana tsammanin akwai k'arya cikinta,kuma ban son b'oye maka,nafi son kasan gaskiyar zancen''
'Dan kallonta yayi jin ta ambaci sunan HANIYAN KHALEED
''A halin da ake ciki kuma a yadda ita HAJIYAN ta sanarmin shi ne,yarinyar da kamin magana akanta ta riga ta koma garinsu,dan ta cemin iyayenta suka nemi ta koma za suyi mata aure cikin wannan satin''........
A tsorace ya kalli UMMIN nasa yana fad'in
''Wallahi UMMI k'arya ne''
Tsawa ta buga masa wadda tasa ya shiga hankalinsa ba shiri yayi shiru
''A gaban idona kake k'aryata ta,ko babu aminci tsakaninmu ya kamata ka fad'i wannan mummunar kalmar a kanta,idan na sake jin ka furta irin wannan maganar sai ranka yayi mummunan b'aci''
Cikin fusata take maganar wanda yasa shi sunkuyar da kai yana fad'in
''Ki gafarce ni UMMINA amma wallahi sam wannan maganar ba haka take ba,dan kuwa da idona na ganta yanzun,kawai dai a kwai wata manufa tata da yasa ta fad'a miki haka''....
Zuciyarsa fal b'acin rai dan shi kam wallahi shi kad'ai yasan me yake ji,taya ma za ace wani za ayi mata aure kuma cikin wannan satin amma kuma tana zaune cikin gidan bata koma nasu ba,tabbas shi kam ya san shiri ne da wata a k'asa...
Kalamai masu taushi UMMI ta shiga fad'a masa tana masa nasiha,har ya samu yaji zuciyarsa tayi masa sauk'i,kafin ya mata sallama ya fice daga gidan......
《《》》
Guri ta samu ta zauna bayan sun b'acewa ganinta,lokacin ne kuma muryan ASHNA ta dawo da ita daga kogin tunanin da ta tsunduma duk kan neman mafita ta wannan al'amarin dake shirin jagule mata.....
Tana shirin magana BB ya shigo da ganin yanayinsa ba sai ka tambaya ba za kasan yana tattare da matsananciyar damuwa....
Kallonsa MAMA tayi a tsorace take binsa da kallo danko ba k'aramin firgita tayiba da ganin yanayin nasa,kiransa tayi babu musu ya nemi guri ya zauna yana dafe kansa dake barazanar fashewa....
''SON me yake damunka,kaga kuwa yanda halittarka ta sauya lokaci k'ank'ani,maza sanarmin me yake faruwa''
''Babu komai''
Ya fata cikin cool voice nasa
''A kwai abunda kake b'oyewa SON''
''Babu fa,kawai ina jin headache ne''
''Eyyahh!Allah ya sawak'a maza ASHNA duba kawo masa magani idan ya sha sai ya kwanta ciwon zai sauka''
A zuciyarsa yake fad'in
''Tabbb!ai duk duniya yanzu kam ciwona baida maganin da ya wuce jin gaskiyar maganar da KHALEEL ya fad'amin''
''Wace magana kenan SON?''
MAMA ta tambaye shi,sai lokacin ya d'ago baki ya sake, kenan a fili yayi maganar ko me?
''Babu komaifa MAMA''
''Toh shi kenan ai kai kam dama haka kake da masifar zurfin ciki ba a tab'a gane kanku kai da ZUHRA sai kuyi tayi wata rana sai ciwo ya hallakaku''
Shi kam kallonta kawai yake ya kasa magana,harara ta cilla masa shi abun na MAMA wani lokacin har dariya yake bashi,sai dai wannan lokacin babu halin yi saboda baya cikin mood en da zai yin......
''Ko ka fad'a ko kada ka fad'a magana KHALEEL ya fad'a maka kan waccan yarinyar nasan dai bazai wuce haka ba,to wannan maganarma ba mai yiwuwa bace,dan ko na fad'a musuma aurenta za ayi a garinsu cikin satin nan''
Maganarta ta k'arshe ce ta dakatar da shi daga nutsuwar da ya fara samu,da sauri ya kalleta da jajayen idanunsa
''Dagaske MAMA?''
Yanayin da ya mata tambayar yasa ta tsaya tana wani nazari a kan fuskarsa,shi kuma ganin ta k'ureshi da ido yasa ya tashi ya bar wajen ba tare da ya sake kallon kowa cikin parlorn ba....
ASHNA ce ta kalli MAMA
''Kin gani ko MAMA dama wallahi na fad'a miki akwai abunda yake nufi da yarinyar can,tun ranar da ya dakeni akan maganar da naji ZUHRA sunayi da ita,Allah MAMA kada ki barima wannan abun kunyar ya faru.....
Numfasawa tayi tana kallon ASHNAR tana kad'a mata kai ba tare da ta furta komaiba ta bar parlorn.....
《《》》
Tun da ya fita ya barta take tunanin maganganunsa....
Wane dalili ne zai sa HAJIYA MURJA tayi mata k'arya kan wannan maganar,tunani iri daban-daban sai bijiro mata suke wanda ta rasa amsar su....
Idan ko abunda KHALEEL ya fad'a mata haka yake tabbas akwai manufar da yasa HAJIYA MURJAN tayi mata haka,sai dai koma mene ne ita ta sani,babu damuwar komai a ranta ta kauda tunanin wannan lamarin tana barin parlorn.....
《《》》
Shigowansa bed room en ya kwanta yana pacing ceiling...
Ta wani b'arin na zuciyarsa yana jin nutsuwa na saukar masa,sai dai kuma ta wani gefen yana jin tsoro wanda ya rasa dalilinsa,yana wannan tunanin bacci ya d'aukesa.....
《《》》
Can ta k'ule a bed room enta,number HAJIYA LAURA ta shiga kira,bugu biyu aka d'auka,a daddafe ta tsaya suka gaisa,aiko nan ta shiga koro mata jawabai na abunda ke shirin faruwa,yanayin da ta ga KHALEED a yanzun,da maganar da UMMIN KHALEEL ta zo mata da shi,bata rage mata komaiba ta sanar da ita......
Dogon ajiyar zuciya ta sauke,tana fad'in
''Ni kam na rasa me yaran nan suka gani jikin k'aramar yarinya da suka rud'e haka,kome take da shi ai muma y'ay'anmu nada''
''Uhmmm!HAJIYA LAURA kenan kawai dai ayi sha'ani(wai akace na birni ya zagi na k'auye),wallahi dan baki ga yarinyar bane,ni kaina yarinyar na bani tsoro duk lokacin dana kalleta,bama kamar yanzun a hakama wollahi bata fita ko ina nasan da na wajenma haka za suyita biyota mukuma namu suna jibge a gida (uwa ragunan layya)''
''Bari ke dai maganinsu za muyi cikin lokaci kad'anma kuwa,amma ki bar komai a hannuna,duk abunda ake ciki zan sanar miki zuwa dare''....
Da haka sukayi sallama,wani murmushin mugunta tayi tana bin wayan da kallo.....
Suna gama wayan ta shiga contact enta wani number tayi dialing,tana yin ring aka d'auka
''Allah ya taimaki HAJJAJU''
''Ammmm!BIGGY ba lokacin wannan wasan yanzun so nake kayi maza ka zo ina son ganinka''
''An gama ranki shi dad'e......
K'it ta datse kiran.......
In less-than fifteen minute's ya k'araso gidan cikin wani k'aton jeep black colour,baka iya hango komai na cikinta,motan na gama tsayuwa aka bud'e back seat na motan,wani zabgegen mutum ne ya fito kakkaura,da ganinshi kaga manyan basawa....
Cikin gidan ya nufa fuskarsa babu annuri a samanta,yana shiga y'ar aikinta dake parlor ya kalla yana fad'in
''HAJIYA fa''
''Tana ciki barin kirata''
Ta mik'e da sauri ta nufi hanyan d'akinta
''HAJIYA kinyi bak'o''
''Ina zuwa''
Ta fad'a ita kuma yarinyar tayi waje,bayan yarinyar ta biyo tana tafiya irinta hamshak'an mata,a tsaye ta tarar da shi ya juya baya
''Yawwa BIGGY aiki ne zan sa ka,amma nasan ba mai wahala bane a irin aikinku,a kwai yarinyar da nake son ku d'auke nisanta nake so kuyi da ita daga garin nan,koma inane ku kaita ba ruwana,wannan shi ne aikin''
Wata mahaukaciyar dariya yayi saboda raina aikin da yayi
''Yo HAJIYA wannan aiko yarana za suyi ba sai niba''
''Nasan da haka BIGGY ai shi yasa bana wasa da lamarinka,zan turo maka address na inda gidan yake''
''An gama,sai na jiki''
Da haka ya sa kai ya fice....
Yana tafiya ko ta tura masa komai,take kuma ta kira HAJIYA MURJA
''Toh na gama nawa sauran aiki yana hannunki,duk yanda za ayi anjima bayan Maghreb ki aiketa,zan miki bayani bayan kinyi hakan''
Tana gama fad'in haka ta kashe wayan,tana wani makirin murmushi........
*7:30pm*
KHUBRA ta shigo parlorn HAJIYA MURJA ita kad'ai ta tarar a parlorn,wani leder bak'i ta mik'o mata k'unshe da wani abu da ni kaina ban san mene a ciki ba,amsa tayi kafin HAJIYA ta soma magana
''Maza karb'i wannan kije waje zaki ga wani a bak'in mota ki kai masa injini''
Cike da ladabi ta amsa,har ta mik'e ZUHRA ta fito daga corridor en bed room nasu,kallon KHUBRAN tayi itama tana kallonta tana d'an murmushi kamar wanda basu saba ganin junaba suka k'urawa juna ido,fitowan BB ta waiga ta kalle shi,rana ta farko kenan da ta k'ure shi da kallo a iya zamanta a gidan,tsananin fad'uwa taji gabanta yanayi,a hankali ta waiwaya za ta fita,haka kawai taji idanunta sun kawo ruwa,da sauri ta sa hannu ta goge...
''SIS tsaya na rakaki''
Bata jira amsanta ba ta biyo bayanta,da sauri ta rik'e hannunta har suka fita daga gidan,KHUBRAN ce ta k'arasa kusa da window en motern tayi knocking,ZUHRA kuma tana jikin get,k'ofan aka zuge....
Gaisheshi tayi duk bashi da kad'ai ne a motanba,amma ita kam shi ta gani ta mik'o masa abunda ke hannunta aiko take ya mik'a hannu kamar zai amsa kawai ya fizgota cikin motan take ya datse k'ofan suka figi motan a 360...............................
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA........*
_{ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ ơʄ ąmąʑıŋɠ wąɬɛr ۷ɛŋɖơr women}._
*STORY,WRITTEN & EDITING*
*BY*
_HAWWA M.U {®ɛąl $mąʂɧɛr}._
*COPIED BY.*
_HAWWA M.U (REAL $MASHER)._
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*8/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*Da ѕυnayen υвangιjιnмυ tsarkaka naĸe ғara rυвυтa wnn laвarι, wanda ѕнι ya вanι daмa,laғιya,тare da вaιwar da a ĸυllυм nake godiya gareshi....*
*Aminci,tsira su k'ara tabbata ga fiyayyen halitta,Annabi Muhammad (S.A.W) tare da ahalinsa da sahabbansa da wad'anda suka biyosu da kyautatawa har i zuwa ranar sakamako....*
*~___________________________~*
*wannan laвarι ĸ'ιĸ'ιrarѕa nayι,ѕaι daι yana d'auke da darussan rayuwa iri²,ina fata Allah ya bani ikon kammalawa lafiya....*
*ban yarda a juyamin labariba ta kowace fuska,wanda yayi haka na barshi da Allah...*
*Idan kunga kuskure aciki ina fata za kumin uzuri,Allah ya yafe mana baki d'aya, wanda yaga wani abu da yayi dai² da rayuwarsa yamin uzuri badon cin fuska nayi ba....*
*Allah yasa mu dace.... Ameen thumma ameen...*
*~___________________________~*
_YA ALLAH INA ROK'ONKA DA SUNAYENKA TSARKAKA KA BAWA MAHAIFANMU LAFIYA,INGANTACCIYA MAI 'DOREWA,KAJI K'ANSU,KAYI MUSU RAHAMA......._
_WANNAN LITTAFI NA SADAUKAR DASHI GA MAHAIFANMU,NA GIDA DANA ASUBITI......._
*_•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°_*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣1⃣*
*S*allama take tayi tun daga k'ofar gidan,amma ko tari ba ayiba,ga rana dake dukan kanta...
Banda maik'o babu abunda take,jin ank'i ansawa,yasa ta d'aga allonta dake hannunta ta d'ora akanta,don kare ranar da ta addabeta...
Zuwa can ta sake maimaita yin sallamar,nanma dai shiru aka mata babu amsa....
Hakan ne yasata tsugunawa,ta cire silifanta ta zauna akai kamar mai d'aukan darasi.....
Tun daga nesa dattijon dake tahowa,yake kallonta,sauri ya K'arawa k'afarsa dan tabbatar da zatonsa....
Daf da ita ya k'araso,tare da fad'in *"NANA KHADIJATU*, Uwata me kikeyi a cikin wannan ranar da kowa yake gudunta???"
'Dagowa tayi da saurinta jin muryan mahaifinta dake tsaye,da murnarta ta kalli mahaifin nata tana fad'in "Abba na dawo ina sallama,ba a amsaba shi yasa na zauna anan ban saniba ko ba kowa a gida"....
Banda abunki kuma uwata sai kizo cikin wannan ranar ki zauna kamar an miki dole...
"Tashi maza mu shiga ciki,kar kuma ki sake zuwa ki zauna kinji ko,wannan ai sai wani ciwon ya kamaki"...
Fad'in abban *KHADIJATUL KHUBRA*.....
Hannunta ya kama suka kama hanyar shiga gidan....
Tun daga bakin k'ofar gidan yayi sallama,jin shiru ba a amsaba,yasa abban yaci gaba da kutsa kai cikin gidan had'e da sake yin wata sallamar....
Abunda ya matuk'ar bawa abba mamaki bai wuce ganin da mutum a tsakar gidanba.....
K'arasawa yayi yana k'are mata kallo,kafin ya iya furta ‘’ladiyo dama kina zaune muke sallama,amma amsawa ta gagareki‘’.....
Fuska ta yatsina (tamkar kayan miyan da yaso lalacewa).....
kafin ta bashi amsa da cewa ‘’ina ji sai me??
ko kuwa cewa akayi an ajiyeni ne dan na amsa muku sallama?''......
Ganin zata kunyata shi gaban y'arsa yasa yabar maganar ta hanyar fad'in ''Allah ya kyauta''......
Bud'ar bakin ladiyo sai cewa tayi ''ya kyauta abinda yafi haka''.....
Bai kuma tanka mataba,ya juya yana girgiza kai,ya shige d'akinsa.....
Duk wannan budurin da ake a gaban KUBRA ake,kanta na k'asa sai hawaye dake tsiyayowa daga ciki......
Ganin abbanta ya bar gurin itama ta juya da niyyar barin gurin....
Sai dai muryar ladiyo ta rigata k'arasawa bakin k'ofar d'akin,ta hanyar mako mata mula²n zagi......
Da sauri ta k'arasa shigewa,gabanta na dukan 9²....
Can ku'ryar D'akin ta nemi guri ta zauna,tana jiran gawon shanu....
Cikin d'akin da baida wadataccen haske,take zaune,tayi shiru sai kalle² take tamkar wata bak'uwa,ko wacce ta fara rayuwa inda bata saniba,haka taketa fama ita kad'ai,a haka bacci yayi awon gaba da ita.......
Wani k'ayataccen guri ta hango mai kyan gaske....
Sauri take ta k'arasa gurin,amma duk da haka ta kasa k'arasawa gurin,saima gajiya da tayi......
Haka ne yasata neman guri ta zauna,tana k'arewa gurin kallo ko zata hango inda ruwa yake.....
Rashin ganin alamar ruwa yasata,juyawa ta kalli hanyar da ta biyo.....
hanyace mik'ak'kiya wacce ko farkonta bata ganiba,bare k'arshenta,hakan yasata kifa kanta ta fara rera kukan rashin Madafa....
Tun daga nesa ta fara jiyo hayaniyar mutane had'e da wani daddad'an k'amshi da yasata saurin d'ago kai,tana bin hanyar da hancinta.....
Ayarine na mutane da suke da mayuk'ar yawa suke shirin giftawa ta kusa da ita......
Da sauri ta mik'e tabisu duk da suna kan abun hawa,hakan bai hanata shiga gabansuba,tana fad'in
"Dan Allah ku taimakamin"....
Babu wanda ya saurareta,sai zagayeta da sukayi suka ci gaba da tafiya......
Da gudu² ta sake shiga gabansu,tana rok'onsu.....
Wannan karon kam saboda haushi da ta bawa wasu daga cikinsu yasa su yi mata tsawa....
A firgice,jikinta har rawa yake saboda tsoro take kallonsu,wani k'ato da yayiwo kanta d'auke da bulala yasata fara kuka....
tana bashi hak'uri,d'aga bulalar ya d'aga da niyyar sauke mata a jikinta......
Kafin ya k'arasa ida nufinsa,wata siririyar murya daga bayansa take fad'in kada ka kuskura ka aikata abunda kake k'ok'arin yi .....
Da hanzarinsa ya juya don ganin mai magana,sai dai ganin fuskar wanda yayi maganar yasa shi kaucewa daga kusa da ita,jikinsa na kad'awa tamkar Mazari.......
Kyakykyawan matashi ne ya bayyana daga inda ya kauce,yana sanye cikin fararen tufafi,tafiyarsa cike da k'asaita,har ya k'araso Inda suke.....
Kallon k'aton yayi kafin ya bud'e baki,har ya rigashi cikin ladabi da girmamawa yake fad'in ''tuba nake ranka ya dad'e''......
Hannu ya d'aga masa,ba tare da ya sake yunk'urin yin maganaba,ya juya da nufin barin gurin............
*~_KEEP MOVING 😍😍😍……………_~*
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘.._*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*9/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*__________________________*
_Godiya gareki *FATEEY TAMBARIY* tabbas y'an *TIME WRITER'S* muna godiya marar adadi gareki,Allah ya kara baseera,hazaka da kuma daukaka..._
_Ki jima kiyi karko tawan,Allah ya bar zumunci da kauna..._
*__________________________*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣2⃣*
*C*ikin sauri tabi bayansa,tana k`ok`arin tsayar da shi,sai dai hak`anta bai cimma ruwaba…....
Duk da bawai sauri yakeba,haka take binsa tana fad`in *"BAWAN ALLAH* ka tsaya"......
Ganin ta kasa cimmasa,kuma baiyi kokarin tsayawaba,yasa taci gaba da binsa....
Sai dai kamar wanda yake tafiya a cikin iska,haka ta kasa riskarsa,tsayawa tayi,lokacin ne ta hangoshi har ya dad`a mata nisa sosai..…
Zama tayi cike da takaici,gashi ko sunansa bata saniba,a matsayinsa na wanda ya ceci rayuwarta..…
Murmushi ta saki lokacin data tuna cewar zasu sake had'uwa koba wannan lokacinba....…
***************
*LADIYO* dake zaune tsakar gida,wadda tun wucewar *KHUBRA*,take rafka mata kira...…
Jin shiru babu amsa yasata mikewa tayi hanyar d'akin,da niyyar dubawa taga uban me take da har zata kirata tak'i amsawa...…
Shigarta d'akin ta tarar da ida kwance kan dagargazajjiyar tabarmarta,da take kwana kai..……
Ganinta tana bacci ba k'aramin b'acin rai tajiba,Kai ta girgiza,kafin ta koma da baya,tana fad'in da ni kike zancen yarinya...…
K'aton randan k'asa ta d'auka,ta nufi d'akin dashi,bata jira komaiba,ta juyeshi akan *KHUBRA* dake tsaka da dreaming....…
****************
A razane ta mik'e tana duba jikinta da yayi sharkaf da ruwa ga shi duk d'akin ya jik'e ruwan har ya kwanta,a tsakar d'akin...…
'Dagowa tayi ta kalli *LADIYO* dake tsaye tana watsa mata wani mugun kallo...…
Sake juyawa tayi ta kalli d'akin duk wani kaya dake ciki a jik'e yake,saboda ruwan ba kad'an bane...…
Kayanta ta fara tattarawa da niyyar gyarawa...…
*LADIYO* dake tsaye,tana raba ido akanta,ta fizgota tare da wanke mata fuska da mari...…
Gigicewa *KHUBRA* tayi,ta rasa me zatayi,shin kuka za tayi ko kuwa me????
Rashin madafa yasata neman hanyar ficewa daga d'akin...…
Ashar en da *LADIYO* tayi ne ya dakatar da ita,juyowa tayi,cikin ladabi tana fadin
"Kiyi hakuri baba ladiyo,zan gyara gurin ne"…………
''Dan ubanki ni kike fad'awa zaki gyara guri,to billahillaziy baki isaba'' fad'in LADIYO kenan kafin ta d'ora da cewa......
''Maza tun kafin na sab'a miki,ki wuce ki d'ebo ruwa,kin san aiki na nan yana jiranki,kika shigo d'aki kika kwanta ke ga sarauniya koh?''......
Rab'awa tayi ta kusa da ita ta fice,ba tare da ta sake cewa komaiba,sanin irin aikin dake gabanta.....
Tulunta ta d'auka ta kama hanyan rafi,jikinta duk babu dad'i ga kayanta dake jik'e.......
Tafiya take duk kunya ya isheta,saboda surar jikinta dake bayyane ta jikin kayan,duk da bawai banyan ne yake da mutaneba,sai dan kasancewarta mace mai tsanin kunya......
Tana tafe tana tunanin abunda ya faru yanzun,kafin fitowarta daga gida.....
A wani b'arin kuma na zuciyarta tana tunanin mafarkinta,Wanda shi ne kusan zata iya sashi a matsayin silar faruwar komai.......
A haka ta kammala d'iban ruwa,ta sake duk'ufa kan aikin cikin gida,duk da kasancewarta ba mai yawan shekaruba,amma yau da gobe yasata gogewa a fannin aikin gida......
Wuni guda tana aiki,tamkar jaka har kusan almuru ta kai,kafin ta kammala aikin.......
Sai a lokacin ne ta samu kwanciyar hankali,bayan ta je ta watsa ruwa,alwala ta d'auro ta shige d'akinta,da tun fitarta bata sake samun damar komawa cikinsaba sai ynzn.......
***************
Ta jima a tsaye tana kallon yadda k'asar gurin ta tsotse ruwan.....
Haka ta lallab'a ta rab'a gefe ta kabbara sallah...
Kafin wucewar wasu sa'o'i har ta idar....
Kwanciya tayi a gurin duk ta takure guri d'aya......
Sai a lokacin tunanin mafarkinta ya sake dawowa,murmushi tayi,tare da fatan sake ganin fuskarsa ko da a mafarkin ne,duk da dama bata tsammanin ganinsa a zahiri......
*************
Haka rayuwar *KHUBRA* taci gaba da kasancewa,kullum safiyar Allah za taje makarantar allo,daga zarar ta dawo kuma zata fad'a harkar aikace² har goshin maghreb.....
Bata da wajen zuwa,kullum tana gida (kamar daddawa).......
Rayuwarta ita kad'ai,babu k'awaye,bare ta samu abokin shawara......
Babban damuwarta baya wuce rashin zuwa dangin mahaifiyarta,Wanda tun kafin ta girma,shima bawai zata iya tunawa bane.....
Siraran hawayen da suka sakko mata ta goge,tare da tausayawa rayuwarta,irin k'angin da take ciki............
*_~KEEP MOVING..... 😍😍😍~_*
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*10/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
_Ina matuk'ar godiya da addu'anki gareni,ina kuma jinjina gareki bisa k'ok'arinki Allah ya k'ara basira Doughteeyy *AISHA ISAH (MUMMY'S FRIEND)*......._
*~_#DUK WUYA MUNA TARE DA IZININ UBANGIJI.....~_*
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣3⃣*
*D*a sanyin safiyar wata laraba,tana tafe a hanya,tunanin mutumin da ta gani a mafarkinta ya sake dawo mata,ji tayi duk duniya babu abunda take da muradin gani sama da shi......
Wanda rabonta da shi tsawon sati guda kenan......
Sauri ta shiga yi na ganin ta k'arasa gida,burinta bai wuce tayi aikin da ta saba ta k'are ta kwanta ko zatayi dace a yau tayi katarin ganinsaba....
Da haka ta k'arasa,sai dai me zata tarar,zuwanta gidan ta tarar da LADIYO da wata k'anwarta da tazo daga garin KANO suna zaune cikin rumfa banda shewa babu abunda suke,duk sun cika gidan da hayaniya.... .
Tayi sallama yafi a k'irga,amma cikinsu babu Wanda yayi yunk'urin amsawa..
Haka ta wuce ta ajiye allonta.....
Dawowa tayi har k'asa ta durk'usa ta gaida ASMA'U wacce akema lak'ani da MA'U........
Yatsina fuska tayi,kafin ta kalleta had'e da zabga mata wata uwar harara........
Tsakine ya biyo baya,cikin tsawa take fad'in
''ke ni dallah b'acemin anan gurin,kinibabbiya kawai''.....
Cikin sanyin jiki KHUBRA ta mik'e ta bar gurin,ranta duk a b'ace,haka ta Shiva aiki babu ji babu gani......
*°°°°°°°°°°°°°°°*
LADIYO ce ta buga wani uban tsaki,da yasa k'anwarta MA'U kallonta,tana fad'in ''YAYA ince dai lafiya''.......
''Inafa lafiya,wannan shegiyar yarinya tana gidan nan ina naga kwanciyar hankali'',cewar LADIYO..........
Nan MA'U ta samu dama,ta fara magana da cewa
''YAYA aradu nu kaina na tsani tarinyar nan,da nazoma banyi tsammanin tana nanba,amma yanzun ga wata shawara.......
Me zai hana ki bani ita mu tafi birni,a samamata aikatau,duk wata abunda aka biya sai ina aiko miki da shi,kinga kin huta zaman banzan nan,ke ba sana'aba,ko kuwa ya kikace?''
Ta k'are maganar tata da son jin amsar da za a bata.......
Tunanin maganar MA'U ta shiga yi,zuwa can kuma ta ce
''To amma banda abinki MA'U ta ina zaki tafi da ita ba tare da ubanta ya saniba,ni da bani na haifetaba,dama anamin gorin ko kwai na kasa ajiyewa,kuma na tabbatar ba yarda zaiyiba''......
''Haba YAYA ke kam kamar ba mace ba ko da yaushe aka kawo magana bakya saurin amincewa sai kin kawo suka,shi kenan kinga ai sai kiyi ta zama babu sana'a'' ta fad'a tana had'e fuska,da alama bata hi dad'in maganar da y'ar uwar tata ba........
A'a MA'U baki fahimci me nake nufiba,dolefa sai malam BUBA yasan inda zata,kodama ace an tafi da ita babu saninsa saiya tambaya,kuma yana ganin bani na haifetaba ta ina zai amince da abunda zan fad'a.......
''Shi kenan na gane,amma dai kisan yadda za kiyi ki had'a mata kayanta,a kaita aikatau kema kya samu kifi k'arfin wani abun''.......
Yanzun an daina saka y'ay'a a gaba ana kallonsu,barema ke da babu d'a bare jika........
Ki lallab'ashi akan ni zaki bawa aronta,mijina ne baya nan zata tayani zama,zuwa nan da wani d'an lokaci zata dawo.........
Kinga daga nan sai dai yaji kid'a a magwan.......
Nan suka sa shewa,har da tafawa.......
Wunin ranar haka MA'U ta zauna tanata yiwa LADIYO hud'uba,wanda k'arshe sai da ta amince,akan ko Malam en baya so sai ta aikata........
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Kwanakin MA'U uku a k'auyen na KASHIN DILA,tayi niyyar komawa inda ta fito.......
Kayan da KHUBRA ta fito da shi ne ya tabbatarmin da sunyi nasara akan k'udurinsu......
Fuskanta cike da damuwa,haka sukayi sallama,har bakin k'ofar gida LADIYO ta rakosu,tana yiwa y'ar uwarta fatan sauka lafiya......
Nan suka kama hanyan barin garin,mashin d'in achab'a suka hau,daga nan bai saukesu ko inaba sai tashar garin na HAD'EJIA........
Misalin k'arfe d'aya na rana motarsu ta harba kan titi.......
*~#SAFE TRIP KHUBRA...~*
Tafiya ta mik'a,inda KHUBRA dake cikin booth,tsakiyan kaya,tunanin abun duniya duk ya isheta,tana ta sak'a da war-wara bata san lokacin da bacci yayi gaba da itaba.......
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Juyowa yayi ya hangota durk'ushe ta kifa kanta,banda kuka babu abunda take......
Cikin takunsa na k'asaita ya k'araso har gabanta......
Bata san zuwansaba,sai k'amshinsa da ta jiyo daf da ita.....
Cikin hanzari ta d'ago,baki ta bud'e da niyyar magana.......
Hannu ya mik'a ya rufe mata bakin,nan KHUBRA ta zaro ido,ganin abunda yake faruwa.....
Da sauri ta cire hannun nasa daga bakinta,cikin damuwa take fad'in
''Me yasa zaka tab'ani bayan ni ba muharramarka bace?''.......
Kallonta yayi tun daga sama har k'asa kafin ya iya bata amsa
''Kin tab'a jin inda akace idan miji ya tab'a matarsa yayi laifi?''......
"Bud'e baki tayi tana k'are masa kallo,ta ina na zama matarsa?"
Abunda KHUBRA bata saniba a fili tayi maganar.......
Cikin b'acin rai da fushi ya fara magana
''Nayi miki k'arya kenan? tunda kin d'aukeni a mak'aryaci,daga yau bazaki sake ganina ba,zanyi nisa da ke,har zuwa lokacin da zaki fuskanci gaskiya''
Daga haka bai sake yi mata magana ba ya juya yaci gaba da tafiya.........
Hak'uri take bashi akan ya dawo,amma ina haka duk kukan da take bai koda sake waiwayeba.......
Kuka mai tsanani ta keyi,tana fad'in dan Allah karka tafi ka barni,ka dawo dan Allah na yarda............
*°°°°°°°°°°°°°°°*
Dai² lokacin da take tsaka da dreaming,suka k'araso birnin KANON DABO gari mai tarin albarka.......
Baccinta take shak'a a Booth sai bakinta dake motsi tana juya kai,hawaye sai layi yake akan face enta......
Har aka bud'e booth en bata saniba,sai da MA'U ta k'araso gurin tana masifar rashin fitowar KHUBRA nan ta tarar da ita tana bacci,mari ta zabga mata,a firgice ta tashi,tana dafe da kuncinta,ta sakko ta shiga jidar kayan,suka kama banyan fita daga tashar.......
Sai lokacin ta tabbatar da cewa abunda ya faru duk mafarki ne.....
fuskanta ta shafa,ruwan da taji ta gogo yasata mamakin inda ta sameshi.......
Dallah ni kina b'atamin lokaci,kin wuce mun tafi ko saina zane miki jiki.........
Cikin sanyin jiki ta ja k'afafuwanta suka ci gaba da tafiya...........
*_~KEEP MOVING.... 😍😍😍~_*
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*20/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
_Ina mai baku hak'uri na rashin jina da bakuyi,duk da wasu sunsan uzurina na rashin mahaifina da nayi a safiyar litinin, *12/03/2018* ina fatan zaku tayani addu'ar samun dacewa da rahama a gareshi da sauran al'ummar musulmi baki d'aya, rayayyu daga ciki da kuma matattu,Allah yasa muyi kyakykyawan k'arshe......_
*AMEEN...*
*~__________________________~*
*_INNALILLAHI MAA AKHAZA WALAHU MAA A'A'DA WA KULLI SHAI'IN INDAHU BI AJALIN MUSAMMA FAL TASBER WAL TAHTATHEEB..._*
_Ya Allah Kaine mafi sani da abunda ke b'oye,na zahiri,Wanda zai faru gaba,da Wanda ya faru a baya,Allah kayiwa mahaifanmu rahama,gafara,afuwa,ka sadasu da rahamarka......Ameen thumma ameen._
*~_________________________~*
_Ya Allah ina rok'onka da sunayenka tsarkaka,Allah ka dubi halin da y'ar uwata take ciki,ka bata lafiya,ingantacciya mai d'orewa,Allah ka tashi kafad'unta....._
_Wish u a very quick and speed recovery *MY SISI HUBBEEY.*_ 💔
*~_________________________~*
_Kun nunamin karamci a rayuwa,soyyaya,k'auna,Wanda baki ba zai iya jurar furta kalamai garekuba,hak'ik'a ku en masoyane na asali,ubangiji ya biyaku da mafificin alkhairinsa..._
*ONLINE WRITER'S TARE DA READER'S* daga ko wane gida,ina alfahari da kasancewa tare da ku,ina jinjina gareku musamman wad'anda ke cikin wad'annan gidaje....._
*SMASHER & HUBBEY NOVEL GROUP.* 💔❣
*REAL SMASHER NOVELLA GROUP.* 💔❤💘
*A LAUNI HAUSA NOVEL.*💞
*TIME WRITER'S.* 🕙
*WRITER'S ONLY.* 📚📝
*RAYUWAR BASMA.* 🌹
*WRITER'S VILLAH.* 😘😍
*MUSAN JUNA ONLINE WRITER'S.* 💃🏻🤝🏻
*KANAWAN DABO WRITER'S ROOM.* 🤝🏻
*OUR LADIES OUR PRIDE.* ❤
*PRECIOUS FAMILY.* 👨👩👧👦
*BA NI NAYI KAINABA FAN'S.* 💖
_Ina godiya sosai,wacce bata da limit a zuciyana,bisa ta'aziyyan mahaifina,Allah ya bar k'auna..._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣4⃣*
*T*afiya kawai suke ba tare da *KHUBRA* ta san inda suke nufaba,sai kalle² take a haka har suka fito bakin hanya...
Kafi babur suka tare,MA'U ta tak'ark'are ta hau yi masa bayanin rijiyar lemo zai kaisu......
Kud'in da ya yanko mata zata bayar,ta tsaya wangale da baki,nanfa suka tsaya ciniki,yi take kamar ba za a dainaba,d'an adaidata da yaga bazai iyaba,yaja kekensa yayi gaba.....
Duk Wanda za ta tsayar idan taji bai mata yanda take soba sai dai yaja Babur ensa ya k'ara gaba.......
Son kud'i irin nata ya hana su tafiya.......
Sun jima tsaye ba tare da sun samu abun hawaba.....
Ita MA'U son kud'inta da ganin tsada ya hanata ta biya akaisu inda zasu.....
Haka sukaci gaba da jira,yamma na dad'a kunno kai......
'Bangaren KHUBRA kuwa wata azababbiyar yunwace tafi addabarta ga bakinta da ya bushe saboda tsabar k'ishi da ya dameta.....
Rashin sanin abunyi da kuma hali irin na MA'U yasa ta ja bakinta tayi shiru,sai raba ido da take akan hanya......
Ganin tsaiwa bazai kai musuba,da kyashin biyan kud'in motar yasa MA'U juyawa ta kalli KHUBRA,tana yatsina mummunar fuskarta......
Tunda nake a rayuwata ban ta'ba zuwa na b'ata lokaci a tsaye ba tare da samun abun hawaba sai yau da na d'auko MAI BAK'IN JINI......
Jin furucinta na k'arshe yasa jikin KHUBRA dad'a yin sanyi....
Ba tare da ta kalletaba,haka bata ce uffanba.......
''Yanda kikaimin bak'in ciki na rasa abun hawa haka wallahi saina fanshe kud'ina tare da ke MATSIYACIYA Y'AR MATSIYACI''.......
Maganan da ya fito daga bakin MA'U kenan wanda ba k'aramin sosawa KHUBRA rai yayi ba,take hawayen da bata son fitowansa ya b'alle,ita kam da ita ta zaga babu da zai sa ta damu,abunda yafi komai bak'anta mata rai zagin ABBANTA da MA'U tayi....
Ko ganin girmansa batayiba,bare d'aga masa k'afa a matsayinsa na miji ga yayarta.......
Wannan shi ne abunda ya jawo mata ZUBAR HAWAYE.....
Dad'a sunkui da kanta tayi k'asa,ta shiga goge face nata,dan ta tattabata idan MA'U ta san halin da take ciki tana mai iya jibgarta a gurin tamkar kayan wanki......
Sake tsaida wani tayi,babu ko ciniki ta afka tare da cewa ''idan kinga dama kya taho mu tafi.....
Jan k'afafunta tayi ta shiga,duk da haka bata tsiraba,k'arshema sai cikin booth d'in mashin en ta zauna,tun daga kasuwar ta y'an kaba har zuwa unguwan na rijiyar lemo......
**************
Sun is a unguwan ana sallan Maghreb,yana saukesu ta laluba cikin d'an topinta ta zaro masa kud'insa....
Kud'i sosai KHUBRA ta gani ta fito da shi,nan ta tabbatar matar tana da bak'in hali....
Tunani ta shiga yi,na irin rayuwar da zata fuskanta nan gaba,ko yaya zata kaya tsakaninta da MA'U?........
*_Ni ko nace ai KHUBRA bakiga komaiba......._*
*_~Kumin uzuri fan's in sha Allah next page zaizo ba kamar wannan ba..... ~_*
*_Masoya novel ena na RAYUWAR WANI kuyi hak'uri na jina shiru kwana biyu in sha Allah zanci gaba daga inda na tsaya,na gode sosai_*
*_~IYA WUYA MUNA TARE......~_*
*_~KEEP MOVING.....~_* 😍😍😍
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*21/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AH KAN ABOKIN GABA...*
_ALLAHUMMA ANTA ADHUDHIY,WA-ANTA NASIYRIY,BIKA AHULU,WA-BIKA ASUULU,WA-BIKA UK'ATILU......_
_ALLAHUMMA INNA NAJ'ALUKA FIY NUHURIHIM,WANA-UZHUBIKA MIN SHURIRIHEEM......_
*_~#HISNUL MUSLIM....~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣5⃣*
*B*inta kawai KHUBRA take a baya² har suka k'arasa k'ofar gidan.....
Mukulli ta zaro irin wanda ake kira da (KUBA) en nan ta shiga murd'awa a jikin k'ofan,da kyar ta samu ta bud'e saboda taurin da k'ofan yayi.....
Gidan bak'i k'irin da shi,ga uban daud'a da yayi,kai saika rantse bai tab'a ganin wani abu mai kama da tsintsiyaba.....
Kunna kai tayi ciki ba tare da ta damu da addu'ar shiga gida ba,duk dama dai bana tunanin ta iyata....
KHUBRA dake baya,ta tsaya k'ofar gidan kafin ta shigo....
Sai da tayi addu'ah ta sanya k'afanta cikin gidan,kasancewar mahaifinta yana koyar da ita ilimin FIQHU,AZKAR da sauran abunda ba a rasa ba na zamantakewar duniya......
Bata tarar da MA'U a tsakar gidanba,guri ta samu ta zauna gudun kada tayi laifi,coz ta san yanzun sai ta bi a hankali,tunda tasan halinsu ba k'aunarta sukeba......
Tayi nisa cikin tunani,kan mafarkinta...
Abunda take son fuskanta kan mafarkin ya gazawa tunaninta....
Tashi tayi tana k'ok'arin shiga band'aki danta samu ta rama sallolin da ke kanta,nan ta bar kayan ta shige.....
Ko uzurin da ya kaita bata k'arasaba ta tsinkayo muryan MA'U daga tsakar gida tana surfawa iyayenta zagi....
K'irjinta ta dafe had'e da zaro ido,dan ko ba a fad'a mataba tasan laifinta.....
Addu'ah ta hau yi a zuciyanta,tana me neman tsarin ubangiji tsakaninta da MA'U da kuma zaman da zasuyi nan gaba......
Fitowanta ta tarar da ita tsaye ta rik'e k'ugu kamar wata k'aramar yarinya sai girgiza take.....
Kallo d'aya ta mata ta d'auke idonta a kanta,ta sunkuya ta fara alwala......
''Don ubanki ni zaki mayar mahaukaciya ina magana ki juyamin baya,ko ubanki wannan matsiyacin bai isaba wllh''...
Maganar da ta biyo bayan hucin da take kenan kamar wata KUMURCIN MACIJI.......
K'in magana,duk da kalmomin da tayi amfani dasu sun shigeta,shiru tayi har sai da ta idar da alwalan,sannan ta juya tana bata hak'uri......
Wata uwar harara ta rakata da shi kafin ta figi kayanta tayi cikin d'aki.......
Gajiya da tayi da tsaiwa,ganin ank'i kulata bare ta samu a kirata,kan dole ta nufi hanyan d'akin bakinta na d'auke da addu'ah....
A kwance ta tarar da MA'U,nan ta tsaya tunanin koh wane hali mahaifinta yake ciki a yanzun......
Tsayawan mutum MA'U ta gani kanta cikin sauri ta bud'e idonta,tana zabga mata harara....
Kame² KHUBRA ta fara kafin da kyar ta iya furta
''Dama abun sallah nake so''...
Bata tanka mataba,haka bata tashi ba,saima dad'a rufe idonta da tayi,tana daga kwance kan gadon k'arfe irin na da ennan.....
Ganin tsaiwa bazai kai mataba,ta kabbara sallah daga inda take tsaye.....
Tana sallah tana dafe cikinta da yake ihun yunwa,a haka har ta samu ta idar ba tare da ta kai GA fad'uwaba.....
MA'U kam bacci ne ya kwasheta nan,ba tare da tunanin tashi ta gaida mahaliccinta ba.....
Har bacci ya fara d'aukanta ta tuna da k'ullin kayanta dake waje,cikin hanzari ta fita ta d'auko bata dawo d'akin ba saida ta tabbata ta kulle k'ofar gidan.....
'Dakin ta dawo ta hau bud'ewa,can k'asan kayan ta binciko wani k'ullin leda da ABBANTA ya bata tun jiya....
Bud'ewa ta hau yi,k'uli² ne mai d'an yawa irin wanda ake yinsa da sugar ennan.....
Ci ta fara,kamar wacce ta samu nama,haka ta far masa,sai da taci mai yawa,sannan ta hak'ura ta d'aure ta mayar cikin ledan......
Waje ta sake komawa cikin randa ta d'ebi ruwan da tasan zata iya shanyewa....
Godiya tayiwa Allah,sannan ta koma d'akin ta kwanta a k'asa dai² inda ta idar da sallah.....
Take kuwa bacci yayi gaba da ita......
************
Daf da kiran sallan assalatu ta farka,kasancewar ABBANTA kullum shi yake tashinta idan zashi masallaci sallah da asuba....
Fita tayi ta d'auro alwala,tsakar gidan da duhu sosai,haka ta daurewa zuciyarta tayi sauri ta dawo d'akin.......
Har ta idar da sallan MA'U ko juyin farko batayiba,haka itama KHUBRA batayi gangancin tashintaba.....
Gefe ta koma,ta had'a kai da gwiwa,tana tunanin duniya da makomar zuwanta wannan gari,tasan dai babu komai cikinsa face zallar wahala......
Ganin tunani ba kaimata zai ba,ta shiga karanta AZKAR na safiya,tana zaune har gari ya k'arasa wayewa......
Hijab dake jikinta ta cire ta fita tsakar gida......
Tsintsiya ta d'auka ta hau shara,kafin wani dogon lokaci har ta kammala,sai ga gidan yayi haske daga bak'ar daud'ar da yayi.....
Har tayi wanka MA'U bata san me yake faruwaba...
'Dakin ta dawo,da tunanin ta tasheta ko kuwa......
Tsayawa tayi tana nazarin ta inda zata fara,amma fargaba ya hanata tab'uka komai.....
Kan dole ta hak'ura,ta zubawa sarautar Allah ido......
*************
Sai misalin k'arfe 8:00am ta farka tana ta faman zabga hamma,had'e da mik'a....
Da kyar ta iya tashi tayi waje,ganin tsakar gidan a share tas,ta tab'e baki,ta rarumi buta tayi band'aki,ta jima aciki,tamkar wacce ta sami d'aki,zuwa can kuma ta fito,ta sake d'iban ruwa a bokiti ta koma....
K'arar ruwa kawai kake ji kamar wacce taje suuuu kogi,haka ta shek'ashi a jikinta ta fito,cikin abunda bai wuce minti 5 ba.......
Alwalan ma buji² akayi aka fad'a d'akin.....
Shigarta ta tarar da KHUBRA har ta gyara d'akin tsaf duk ta gyare tarkacen dake cikin d'akin.....
Babu ko sannu bare an gode,saima ladan gaben harara da yatsina da ta shiga yi......
Shiryawa tayi cikin gaggawa,tasa wata atamfa riga da zani,taja gazal a idonta......
Takalminta ta sharfad'a tayi waje ba tare da yin ko da sallan da akayi alwala domin taba......
Babu magana bare KHUBRA ta sa ran ganin abinci tayi waje,tana gaisheta ma ko ta kanta bata biba.....
Ta k'arawa k'afafuwanta mai.......
*_~ALLAH YA SHIRYA.......~_*
*_~KEEP MOVING....~_* 😍😍😍
*_REAL SMASHER🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*22/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾
*APPY APPY BUFDAY*
_Hope your birthday blossoms into lots of dreams come true! May today be filled with laughter and love._
_Happy Birthday and many happy returns of the day._
🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂🍾🎂
*HAPPY BITHDAY 2 U!!*
H B Z
A U
Y A B
A A
T B I
R
A
*(YAYA HAYAT) ADMIN OF ADMINS.......*
_Wannan ranar taka ce,babban Admin mai kundin novels, *WRITER'S* naka *REDER'S* naka,kana k'ok'aree gurin nishad'antar da d'aukacin members enka dake cikin_
*COOL NOVELS GROUP'S 1,2,3,4 & 5, MAKEUP ND KITCHEN GROUP* _Allah ya k'ara 'daukaka,ya k'aro maka shekaru masu albarka,kana mai wadatuwa da imani,kwanciyar hankali........_
_Wannan page en naka ne kai d'aya kayi yadda kaso da shi....._ ✍🏻✍🏻
🍾🍾🎂 *HAPPY BUFDAY WULLNUP ADMIN...* 🎂🍾🍾
*~__________________________~*
*ADDU'AH YAYIN TASHI DAGA BACCI*
_ALHAMDULILLAHIL-LAZIY AHYANA BA'ADA MAA AMATANA WA-ILAIHIN-NUSHUUR..._
_ALHAMDULILLAHIL-LAZIY AFANIY FII JASADIY WARADDA ALAIYYA RUHIY WA-AZINALIY BIZIKHRIY....._
*_~#HISNUL MUSLIM...~_*
*~_________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣6⃣*
*I*ta d'aya zaune tayi shiru,abun duniya duk ya taru ya mata yawa......
Tunanin gida da mahaifinta duk shi yafi damun zuciyanta,ko a wane yanayi yake? Allah shi ne masani......
Ganin babu sarki sai Allah,shi yasa ta bawa zuciyanta hak'uri......
'Daki ta sake komawa,bayan ta tura k'ofan gida,da yake ta san ita kad'ai ke gidan,gudun kuma kada wani abu ya faru......
***********
Tafiya take duk inda ta samu watsa k'afafuwanta take,tamkar wacce zata tashi sama.....
Son kud'i irin nata ya hanata neman abun hawa......
Sai da tsakiyan rana,ganin babu haza yasa ta hak'ura ta nemi keke napep,daga UNGUWAN KURNA zuwa RIJIYAR ZAKI,a ganinta nan ne unguwar masu kud'i,za tafi samun gidan aiki,idan bata samuba kuma,zuwa gobe sai ta nausa cikin gari......
Zafin rana da k'ishi su suka haddasa mata tsaiwa,ta nemi abun hawa,idan yaso sai ta k'arasa,in da ta nufa......
Ta tsayar da masu napep sama da guda goma,amma da sun tsaya suke k'arawa babur en nasu wuta suyi gaba.......
Da kyar ta samu abun hawa,kan neman ragi irin na MA'U......
Yinin ranar yawo ta dungayi gida² take bi a unguwan na rijiyar zaki,kan neman gidan da suke neman Y'AR AIKI.....
Sai da ta sha wahala,kafin ta samu gidan da suka nuna mata suna buk'ata......
Sun gama ciniki kan dubu biyar per month......
Duk iya yinta na su k'ara mata wani abu,hakan ya faskara....
Gudun kada tayi asara gashi wannan d'inma da kyar ta samu,bayan yini da tayi tana GARARIN DUNIYA yasa ta amince,akan zata kawota daga zaran sun gama shiryawa......
Abinci matar ta kawo mata da ruwa mai sanyi.......
Ta gama d'amke cikinta,sannan tayi mata sallama........
Godiya tayi ta tafi da alk'awarin nan da Sati d'aya zata dawo......
***********
Kwance take tana ta faman bacci wanda bata san lokacin da ya d'auketaba,tayi nisa cikin baccinta.......
**************
Tun daga nesa ta hango ingarman dokin wanda akewa lak'ani da KILI ( wato mai fari biyar),kansa mutum ne zaune,cikin farare tas en tufafi......
Matsowa yaci gaba da yi,wanda har sai da yazo daf da ita sannan ne ta iya gane mahayin murmushi d'auke kan fuskansa......
Sai da ya zo gabanta,sannan yaja linzamin dokin ya tsaya.....
Har lokacin tana tsaye fuskanta cike da mamakin ganinsa......
Mutumin daya ce bazai sake dawowaba yau shi ne a gabanta yau.......
Saukowa yayi cikin isa,ya tako har zuwa gabanta....
Cikin wani irin voice da bata tab'a jin irinsa ba tunda take a gaba d'aya tsawon rayuwanta,ta tsinkayo shi yana fad'in
_''Amincin Allah yaci gaba da tabbata agareki''........_
Kasa amsawa tayi saboda tsananin mamaki da yak'i barinta har yanzun......
Hannunta ya kama cikin wani irin salo,ya jata jikinsa.....
_''Haba wifey,ni en ne baki ganeba ko kuwa na zame miki wata sabuwar halitta?''......_
Kuka ne ya kufce mata,jikinta banda rawa babu abunda yake,tsabar tsoro ta kasa magana,sai hawaye dake ta ambaliya a fuskanta.....
Duk k'ok'arinsa da son ganin ta bud'e baki tayi magana abun ya gagara......
Janta yayi ya had'a jikinsu guri d'aya,ganin yanda jikinta yake ta faman b'ari......
Maimakon a samu sauk'i saima k'aruwa da aka samu.........
Kukantane ya sake tsananta,kan dole ya raba jikinta da nasa....
Fuskanta ya kama ya d'ago,tsura mata ido yayi
_''Shin bakiyi farin ciki da ganinaba ne wifey?''...._
Kai ta girgiza masa,alaman
A'a
_''Baby maganafa zakiyi,bana son wannan nodding en''......_
Cikin hanzari ta bud'e baki da niyyan magana
_''A'a,ina mamakin yanda ka dawo gareni ne,alokacin da bantab'a tsammaniba''........_
Fuskanta ya shiga goge mata,yana murmushin jin dad'i......
**********
k'afafuwanta tamkar wacce taje sharan gona,sunyi futu² kamar basu tab'a ganin mai ba.......
Sai murna take na samun gidan aikin da tayi,haka ta sauka a napep en da ya sauketa bakin titi.....
Ta sake ninkawa ta shiga cikin unguwan,a k'ofar gida taja burki,ganin k'ofan a rufe,ta shiga huci.....
Bugun k'ofa ta shiga yi,jin shiru ba a bud'eba,ta shiga dukanta da k'arfi tamkar zata karya.......
************
Cikin baccinta mai dad'i mai cike da mafarkin da a kullum shi ne birinta....
Ta tsinkayo bugun k'ofan da tamkar a tsakiyan kanta ake......
Bud'e idonta tayi,cikin sauri ta mik'e ta nufi k'ofa,har tana had'awa da d'an gudu,wanda saura kad'an ta fad'i,amma haka ta daure ta tunkari k'ofan..........
*_~Uhmmmm ko me KHUBRA zata tarar yau kam.......~_*
*_~KEEP MOVING...~_* 😍😍😍
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*23/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AR SANYA TUFAFI.*
_________________________
_ALHAMDULILLAHIL-LAZIY KASANIY HAZAS-SAUBA,WARAZAK'ANIHI MIN GHAIRI HAULIN MINNIY WALA KUWATTA......._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣7⃣*
*K*okawa ta shiga yi da k'ofan,wanda da kyar ta samu ta bud'e......
K'ofan na gama bud'ewa idanuwanta sukayi arba da MA'U tsaye,idanunta sunyi jajur dasu kamar garwashi.....
Kamar ance ta kalli k'afarta,ai kuwa nan ta hangi k'afar tayi busu²,dan k'ura da daud'a......
Duk k'ok'arinta na ganin ta kaucewa yin dariya abun ya faskara....
Nan ta fara tuntsirar dariya,kamar kwancen mahaukata.......
MA'U dake tsaye tana jiran a bud'e mata k'ofa,taga ta tsaya tana mata dariya.....
Tsaiwa tayi ta dafe saman gini,tana kallonta,sai dariya take,kamar sabuwar kamu.......
Tsabar mugunta irinta KHUBRA har dafe gefen cikinta take,ita bata matsa daga kan hanya,ta bawa MA'U guri ta wuceba,ita kuma bata tsaida dariyan taba......
Kallonta MA'U taci gaba dayi,ganin abun nata ba na k'are bane,kuma ta rasa me KHUBRAN kewa wannan dariyan a tare da ita,abun ya soma bata haushi....
Ga haushin ta rufe mata k'ofa,sannan ta zo tana mata dariyar rainin wayo.......
Hankad'ata tayi cikin soron,ta shigo tare da maida k'ofa ta rufe.....
Wani gigitaccen mari MA'U ta aikawa KHUBRA da shi,wanda ta jishi,babu shiri kuwa ta had'iye dariyarta.......
Gashin kanta ta dank'a ta jata zuwa cikin gidan,sai zage² take kamar y'ar maguzawa......
Babu zato bare tsammani MA'U ta shiga jibgar KHUBRA kamar ta samu jaka ko ince kayan wanki.....
Tun tana dukanta KHUBRA na iya yin ihun neman ceto har ta koma muryanta ma bata iya fita saboda laushi da jikinta yayi.....
Sai da tayi mata dukan sa'a,sannan ta yasar da ita a gurin ta shige d'aki,ba tare da ta furta ko 'A' ba,zuciyarta kamar zata fito waje saboda haushi.....
KHUBRA dake yashe a k'asa babu,abunda ake iya ji na daga sautin muryanta,banda numfashinta dake fita da sauri²......
Ta jima kwance a gurin,wanda ta gagara koda motsin kirki......
***********
Tun tahowar MA'U da KHUBRA birni,hankalin ABBAN KHUBRA yak'i kwanciya.....
Kullum cikin tambayar LADIYO yake yaushe MA'U zata dawo da ita.....
Amsar dai guda d'aya ce kullum,dazaran lokacin da suka d'auka alk'awari yayi zata dawo da ita.....
Shi kam kullum yana jinta ne,don kuwa ya fuskanci idon MA'U bud'e yake da son nera,tsoron sa d'aya kada su cutar masa da ita.....
Abu sai dad'a gaba yake,LADIYO ta shiga tashin hankali ganin yadda malam en yake neman d'aga mata hankali,har bata so ya shigo ya tarar da ita zaune,yanzun zai dasa mata maganar y'ar tasa mai kama da aljanu.....
Yau ma zaune take cikin y'ar rumfar karan dake bakin d'akin nata,wanda daga nan kana iya hango k'ofar shigowa gidan.....
Zafi duk ya addabeta,daga ita sai d'aurin zani iya k'irjinta.....
Malam buba ya kawo kai zai shigo cikin gidan,da sallama a bakinsa....
Ko amsawa bata yiba ta mik'e cikin hanzari zata bar gurin.....
''Dakata LADIYO,na fuskanci kwanan nan nema kike ki mayar dani wani sha ka tafi''.....
''Ko dai yau ki fad'amin inda y'ata take ko kuma aradu ina mai kai k'ararki gurin MAI GARI''.......
Ido waje LADIYO ta juyo,nan ta shiga bashi hak'uri.....
Saboda LADIYO irin matan nan ne masu d'an karen tsoro,ammafa akwai tsokana....
Idan akwai abunda LADIYO take tsoro a duniyarta kuwa baya wuce MAI GARI ko a ambaci mai bak'in kaya wato ('DAN SANDA).....
Har k'asa ta zube tana masa magiya,akan zata kira MA'U ta dawo da KHUBRA idan ma bata sametaba zata je da kanta ta dawo da ita har gida ba sai maganar ta jega HUKUMA ba.....
Girgiza kai MALAM BUBA yayi,ya juya ya nufi d'akinsa
''Da dai yafi miki kwanciyar hankali''......
Yana fad'a ya k'arasa shigewa ciki.....
LADIYO dake durk'ushe a inda MALAM BUBA ya barta ta d'ago tana dafe k'irji....
Ganin babu MALAM en a gurin tayi wuf ta fad'a d'aki....
Nan ta shiga raba ido kamar shege a rabon gado (yo dama me zai kawo shi tunda yasan bashi da ko allura)?.....
Ita kad'ai ta shiga magana da kanta
_''Ya zama dole nayi aron waya na kira MA'U ta dawo da wannan shegiyar yarinyar mai kamar aljana,tun kafin kashina ya bushe''....._
Ko gama tunanin batayi ba ta zara mayafinta ko riga babu ajikinta,tayi waje......
Bata zame ko inaba sai gidan k'awarta mai suna TABAWA.....
******
TABAWA irin matan nan ne y'an duniya,wad'anda suke da bud'ad'd'en ido.....
Da shigarta ta tarar da TABAWA ta cokalo d'an kwalinta sai zabgawa mijinta rashin mutunci take....
Shi kuwa bawan Allah kansa a k'asa kamar wanda ke gaban uwarsa haka jikinsa sai b'ari yake.....
Bata k'arasa shigowa ba ta tsaya daga bakin k'ofa,tana kallon wannan abun aljabi.....
''Dillah can banza kawai,zaka bani ko kuwa sai na cajeka?
Katabbata idan har na laluba na tarar da kud'i a jikinka,wallahi yau kam babu kai babu cin abinci a gidan nan''.....
Ta fad'a tana hak'ik'an cewa....
Rantsuwa ya shiga yi mata,sai kace d'a da uwa,amma hakan bai sa TABAWA ta yarda ba.....
Rigarsa ta kama ta cukuikuyo shi,ta shiga lalube aljihunansa kaf,sai da ta tabbatar da abunda ya fad'a sannan ta kyaleshi tana fad'in
''Allah ya cece ka''.....
''Amma ba kyaleka nayi ba wallahi,zan ranta maka kud'in cefanen yau,kana samu kayi hanzarin biyana idan kuma ba hakaba,zaka had'u da tijarar da tafi wannan''......
Ita kam LADIYO na nan tsaye tamkar an dasa bishiya,ta lula cikin tunani,har bata san lokacin da mijin k'awar tata ya fita ba......
Dogon ajiyan zuciya tayi,kafin jiki a salub'e ta afko gidan ko sallama babu......
Binta kawai TABAWA tayi da ido
A ranta kuma tana fad'in ko lafiya?
*_~NIKO NACE OHO MUKU.........~_*
*_~KEEP MOVING....~_*😍😍😍
*_REAL SMASHER_* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*Viawattpad@realsmasher01.*
*©®2018*
*25/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AR SANYA SABABBIN TUFAFI.*
_ALLAHUMMA LAKAL HAMD ANTA KASAUTA NIHI AS'ALUKA KHAIRAHU WA-KHAIRA MAA SUNI'A LAHU,WA'A'UZU BIKA MIN SHARRIHI WA-SHARRI MAA SUNI'A LAHU..._
*~#HISNUL MUSLIM.~*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣8⃣*
*T*ana nan kwance in da MA'U ta yasar da ita,kamar matacciya,idan ba wai mutum ya kula da yanda chest nata dake shibring ba,za a iya cewa ta jima da mutuwa....
**********
Cikin kwanciyar hankali MA'U tayi kwance kan gadonta,ko kad'an batayi nadamar abunda ta aikataba,bare ta duba taga halin da y'ar mutane ke ciki ba....
Idonta tar kan selling tana nazari kan wannan gidan aiki da ta samu....
Ita kam a nata ganin,da zaran ta samu wani aikin da yafi wannan maik'o zatayi watsi da wannan....
Ko dama ace ba a garin kuwa zatayi aiki ba,ita meye damuwarta,tunda ba ita ta haifeta ba.....
Burinta bai wuce a kawo mata masu gidan rana......
************
Wani uban tsaki TABAWA tayi lokacin da ta kalli LADIYO,da alama tunani take....
Da k'afa ta kai mata hauri...
A firgice LADIYON ta d'ago tana k'ok'arin mai da kallabinta da yake shirin fad'owa....
Jajayen hak'oranta ta bud'e wanda babu abunda ke fitowa daga bakin nata banda wani irin azababben wari,ga su duk sun dafe saboda tsabagen daud'a.....
Kallonta TABAWA tayi tana fad'in
''LADIYO ince dai ko lapia kike irin wannan dogon nazari haka?''.....
''Ke dai bari TABAWA ina cikin tashin hankali wollahi''....
Fuskanta da tsananin mamaki take kallon LADIYON da take koro mata jawabin abunda ya had'o ta da MALAM BUBA akan yarsa......
Dariyar mugunta TABAWA ta hau yi,tana tafe hannunta....
Sai da tayi mai isarta kafin ta saurara,tana k'arema LADIYO kallo,tana tab'e baki....
''Uhmmmm!LADIYO kenan,ni ai a ganina ke kika so,da har kika tsaya MALAM BUBA yake zuba miki irin wannan rashin mutunci,da d'iban albarka haka
Ni baki ganniba,washar da ni,tunda mu ba haihuwa za muyiba,ai gara muyi abunda muke so,kafin dare d'aya suzo mana da maganar k'arin aure''.....
Baki bud'e LADIYO ke kallon TABAWA,da ta tak'ark'are tana koro mata datar......
''Kinga yanzu ba zama ne ya kamacemu ba,abunda kawai za ayi,ki biyo sahuna,mu d'ora daga inda aka tsaya....
Har zamu tsaya ne muna kallonsu,mu tashi a tutar babu,shi kenan munyi ba wan ba k'anin?''.....
Karatun na d'an kama......
"Ina kuma zamu nufa yanzun?"
LADIYO tayi tambayar.....
"Kinga yanzu ba lokacin tsaiwa dogon jawabi bane,idan kina da buk'atar mafita kawai ki taso,bana son dogon sharhi".....
Jiki na b'ari ta mik'e tabi TABAWA a baya,kamar
RAK'UMI DA AKALA......
************
Rashin madafa shi yasa KHUBRA dake kwance,lallab'awa da jan ciki,ta d'ebi ruwa a buta......
Da yake lokacin zafine,ruwan da zafinsa,rana ta gama gasashi....
Haka ta lallab'a ta shige,wanka tayi ta d'aura alwala ko za taji dama²....
Da kyar ta iya mik'ewa tana bin bangon toilet en,ta fito daga ciki,jikinta duk ya mata nauyi....
Haka ta ci gaba da takowa tana d'aga k'afa da kyar,har ta samu ta fito......
'Daki ta shiga da niyyan ta samu ta lallab'a tayi sallah,dan kuwa lokacin har an idar da sallar maghreb......
Ko da ta shiga d'aki da sunan za tayi sallaah......
'Dagowa MA'U tayi,tana K'are mata kallo.....
Cikin tsawa ta hau fad'an da tun d'azun batayiba.....
************
Can cikin wani surk'uk'in hanya suka shiga bi jikin LADIYO sai kyarma yake saboda tsoron hanyan da ko a mafarki bata tab'a tsintar kanta a cikiba....
Bin bayan TABAWA kad'ai take,wacce ita kam ko d'ar bata jin tsoron komai,haka take watsa k'afafuwanta cikin jejin.....
Haka har suka tsinci kansu gaban wata y'ar bukka dake saman wani sand dune hill....
TABAWA da yake tasan kan hanyar yanda ake hawa,haka ta shiga raba k'afafuwanta,har ta ida hawa.....
LADIYO kam ta kasa hawa,sai ta hau sai ta dawo k'asa,jikinta duk ta kurjeshi garin k'ok'arin hawa....
Daga saman dutsen TABAWA ta hango LADIYO yanda take ta faman kaiwa da komawa dariya ta tuntsire da shi,nan ta shiga kokawar komawa k'asa.....
Kokawa suka shiga yi na hawa,in da TABAWA ta rik'e hannun LADIYO kamar wasu k'ananan yara,tana koya mata yanda zata hau,har dai sukayi nasarar hawa saman dutsen.....
Guri suka samu suka zauna kan wasu fatu dake shimfid'e uwa tabarma,suna jiran zuwan mai gurin.....
_KUYI HAK'URI DA WANNAN FAN'S..._
*_REAL SMASHER_* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*Viawattpad@realsmasher01.*
*©®2018*
*27/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AH IDAN KAGA WANI DA SABON KAYA.*
_TUBLIY WAYUKHLIFULLAHU TA'ALA...._
_ILBIS JADIDAN,WA'ISH HAMIDAN,WA-MUT SHAHIDAN._
*_~#HISNUL MUSLIM.~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
_Aradu kuna bani dariya fan's en *Y'AR GARUWA* ,labarin nan gaba d'aya yanzun aka fara har hanzun ba ayi komaiba,kuci gaba da biyoni dan jin yadda za ta kasance.... *LUV U OLL.*_ 💔
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*0⃣9⃣*
*B*ayyanarsa kawai LADIYO ta gani wanda ba k'aramin tsorone ya cika mata zuciya ba....
Jikinta sai kyarma yake,duk ta firgita,sai neman b'oyewa da take a bayan TABAWA.....
Dariyar da ya kece da ita,wadda ta haddasawa d'an k'aramin forest en amsawa,mai kama da kukan jaki....
Ita ta sake rud'a LADIYO wadda a sanadin hakan har fitsari ta soma,ta mak'alk'ale TABAWA.....
Wata razananniyar tsawa ya mata yana fad'in
''Shiga hankalinki la'ananniya,b'atacciya,duk wanda yazo nan ya tabbata wakilin shaid'an,bama wa muminai aiki....
Idan kin san da sofanen imani a tare da ke maza ki b'ace anan tun kafin yaran shaid'anu su sauke fushinsu akanku''.....
Ya k'arashe maganar yana zare jaajayen idanunsa,masu kama da garwashi......
''A tafiyarmu babu tsoro,bamu san mene shiba bare muyi shi,idan har kin kiyaye wad'annan sharud'a,muna maraba dake yar jakar uba''.....
Ya sake kecewa da wata dariyar da ta fi ta farko....
Ita kam LADIYO yanda yake magana da dariyarsa shi yafi komai tayar mata da hankali.....
Harara TABAWA ta aika mata wadda tasa ta shiga hankalinta,ta zauna sosai,amma da zaka ce mata kyattttttt to kuwa zaka nemeta ka rasa....
Kafin su kaiga yin magana ya tare su yana fad'in
''Bana buk'atar kuce wani abu,nasan abunda ke tafe daku''.....
KEEE ya nuna LADIYO,kafin ya d'ora daga in da ya tsaya....
''Akan mijinki ne da kuma y'ar kishiyarki wacce mahaifiyarta ta rasu''.....
''Me kike so a yi wa mijin naki?
Kina so a kasheshi ne,ko kuwa a rabashi da y'arsa kamar yanda ya rabu da iyayensa, kar ya sake tambayarki in da take,ko kuwa kina so ya koma jin tsoronki tamkar ke kika haife shi?''...
Gyad'a kai tayi cikin farin cikin samun mafita,sannan ta shiga yi masa bayanin abunda take so ayi musu akan MALAM BUBA.....
Haka bokan nasu ya juya yana mai kecewa da dariya ya shige bukkar tasa......
Wasu uban layu ya fiddo ya mik'a mata...
Kinga wannan ya nuna mata wata k'arama daga ciki,zaki sata a cikin matashin kanki da kike bacci (pillow)....
Wad'annan kuma ki samu dai² bakin k'ofar d'akinsa ki hak'a rami ki binne su,idan kikayi haka kuma aikinki ya kammala,sai ki jira kiga mai zai faru''......
Ku tashi ku bani guri.......
LADIYO da shishshigi sai cewa tayi
''MALAM mene ne kud'in aikin nawa?''.....
Tsawa ya watsa mata yana fad'in
''Kaji y'ar jakar uba,mu nan ba a tab'a biyanmu idan mukayi aiki sai bayan aikinmu ya kammala.....
Maza ku bar nan,kada ku sake ku waiwayo''.....
Cikin sauri ko wacce ta suri takalminta suka kamo hanyar barin jejin,ko da wasa babu wacce ta juya,har suka fito daga ciki.....
**********
A fusace MA'U ta mik'e tana shirin dank'o KHUBRA da tayi tsaye....
Ba shiri tayi waje har tana neman fad'uwa du da dama jikintan ba wani k'wari ne da shiba.....
''Da kin tsaya ai y'ar jakar uba,yau da na nuna miki k'aryarki,dan yau na lahira sai ya fiki jin dad'i''.....
Ta fad'a tana huci,sai jijjiga jiki take,uwa wacce take shirin fad'a da sa'anta....
Komawa tsakar gidan tayi,nan ta shimfid'a d'an kwalinta,tayi sallah,ta ci gaba da jiran gawon shanu.....
Sai da ta raba dare a zaune a gurin ba tare da ta motsa ba....
Lokacin da ta tabbatar da LADIYO tayi nisa a cikin baccinta,ta mik'e ta lallab'a....
Gurin kayanta ta dosa d'an ragowar k'uli²n da ABBANTA ya bata shi ta d'auko ta ci,ta sake d'aurewa ta mayar...
Ta d'ebi ruwa ta sha,tayi godiya ga mahaliccinta....
Har ta gama abunda za tayi a d'akin MA'U bata san ta shiga ba.....
Sake komawa ta sake yi ta d'auko zani a cikin kayanta ta fito tare da jaa mata k'ofan....
A inda tayi sallah ta shimfid'a,hijab en jikinta kuma ta cire shi ta lullub'e jikinta....
Takurewa tayi guri d'aya saboda rashin girman hijab en ba zai kai mata ta rufe jikinta gaba d'ayaba.....
A wannan daren sai dai da yake an ce bacci b'arawo ne,amma da KHUBRA zata iya cewa ba zata iya bacciba...
Duk da baccin nata ya kasance rabi² ne....
Sai bayan da tayi sallan Asubah sannan wani nannauyan bacci yayi gaba da ita.......
************
Shigowar MALAM BUBA gida yana ta kwad'a sallama,yaji shiru ba'a amsa ba....
Nan ya shiga kiran LADIYO,jin shirun yayi yawa,ya shiga nemanta lungu da sak'o na gidan,amma ko mai kama da ita bai ganiba bare kuma itan....
Girgiza kai yayi ransa a b'ace yake fad'in
''Duk inda kikaje zaki dawo ki tarar da ni,kuma xa kiyi bayani,wannan iskancin na gaji da shi''.....
Yana gama bambamin fad'an nasa yayi waje......
***********
Kamar yadda ya musu bayani,direct gidan LADIYO suka nufa....
Gidan babu kowa,kasancewarsa haka kuwa da shigowarsu,suka hau dube²,bayan sun tabbatar babu mutum ciki,suka hau aiwatar da nufinsu......
Sai da TABAWA ta tabbatar sun gama aikata komai kamar yadda aka fad'a musu tukun,ta sake d'orata akan hanyar b'ata,wacce su a ganinsu ita ce dai²......
Sannan tayiwa LADIYO sallama,ta nufi hanyar nata gidan,babu fargabar tayi dare bata dawoba,za ta tarar da fad'a......
*********
Sai da gari ya gama wayewa sannan MA'U ta fito daga d'aki....
Kamar kullum cikin al'adunta,tana hamma had'e da mik'a.....
Mutum ta gani kwance,sai alokacin ta tuna abunda ya faru......
Batayi magana ba ta wuce bakin randa,sai da ta cika bokiti da ruwa,ta d'auko shi da k'yaar....
A dai² kan KHUBRA ta d'aga shi ta juye mata shi a kanta....
A firgice KHUBRA ta mik'e tana dube².........
*_~#TEAM KHUBRA...~_*
*_REAL SMASHER._* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*Viawattpad@realsmasher01.*
*©®2018*
*28/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'A YAYIN CIRE TUFAFI.*
_BISMILLAH!!_
*ADDU'A IDAN ZA A FARA ALWALA.*
_BISMILLAH!!!_
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~_________________________~*
_Sisinah ina miki fatan alkhairi arayuwa,ubangiji ta tashi kafad'unki,ina missing enki sosai na rashin kasancewa tare da juna.._
_Wish u a very quick and speed recovery *MY HUBBEEY* ,I so much heart u cweety.._💔💔💔
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣0⃣*
*T*saye akanta taga MA'U da k'aton bocket,tana ta faman aiko mata da uwar harara....
Mik'ewa tayi tana kama kayan tana matsewa...
Sunkuyawa tayi ta kamo zanin da ta shimfid'a...
Ko kafin ta kai ga d'aukowa MA'U dake tsaye bayanta ta d'irka mata hannunta mai kamar na maza a bayanta....
Lank'washewa tayi a gurin saboda azabar dukan da ya shigeta,ko bata fad'a ba....
Kuka ne ya kufce mata,ta shiga rerawa babu saurarawa...
Kamar mutuniyar arziki haka MA'U ta juya,a bakin randan ta ajiye bocket en ta sake dawowa ta wuce KHUBRA dake faman kuka uwa ranta zai fita...
Sai da ta kalleta kafin ta wuce cikin d'akin,ta d'an jima aciki sannan ta fito...
Hannunta d'aya a goye a bayanta,ta nufo inda KHUBRA take sunkuye ta saka fuskanta a tsakanin laps nata...
KHUBRA da bata san meke faruwa ba bare tasan abunda zai faru nan gaba,sai jin duka tayi ta ko ina yana ratsa jikinta....
K'ok'arin karewa ta shiga yi,amma hakan ya gagara...
Gaba d'aya MA'U ta hanata motsi,ta kama ta nad'eta acikin hijab enta....
K'ok'arin guduwa ta shiga yi,ga MA'U bata daina dukanta ba,ganin azaban yayi mata yawa yasa ta dage ta ingije MA'U ai kuwa nan sai ga MA'U a k'asa timmm....
Da gudu ta nufi hanyan fita daga gidan....
''Kada ki kuskura ki fita daga gidan nan,dan wallahi na lahira sai yafi ki jin dad'i yau,yarinya zaki gane ni kika tura na fad'i''...
Tana daga kwance a inda KHUBRA ta tura ta take koro bayani...
Da k'yar ta mik'e daga gurin tana d'ingishi,haka ta koma d'aki tana duba jikinta...
Hannayenta ta k'urje su,ga d'an yatsanta na k'afa da yake mata rad'ad'i....
MENTHOLATOM ta hau gogawa gurin...
Azabar da yake mata ce ta sata bari babu shiri...
Haka ta kafawa d'an yatsan nata ido,ganin ya soma kumbura ta tabbatar ta samu targad'e...
Dafe kai tayi tana jin rad'ad'in da yatsan ke mata har tsakiyar kanta...
Lallai wannan yarinya koi ja'ira,amma babu komai ta ciji lips enta,
''Zanyi maganinki''
Ta furta ciki².....
*************
Haka ta shige d'aki ko tunanin sallah batayi ba,tana shiga kuwa ta turo k'ofar d'akin nata...
Kwanciyarta tayi take kuwa bacci yayi awon gaba da ita....
K'arfe 9:15pm MALAM BUBA ya nufo gidan nasa,da tunanin ko LADIYO ta ga dama ta dawo?
Tun da ya tunkaro gidan gabansa ke faman fad'uwa...
Bai kawo komai a ransa ba,haka ya shigo gidan,k'ofar dake jingine ya d'aga ya karata a saitin k'ofan...
Juyawa yayi ya shiga da sallamarsa...
Da yake yasan ma koda tana nan ba amsawa za tayi ba,hakan ya sashi wucewa d'akinsa.....
Jiri ne ya fara neman kada shi,da sauri ya dafa wall en d'akin,ya daddafa ya shiga ciki,tun da ya shiga d'akin bai sake sanin inda kansa yake ba......
***********
Lek'owa tayi tana daga soron,jin shiru da tayi,shi ya bata tabbacin bata gurin...
Da sand'a ta shigo ta lallab'a ta kwashe kayanta daga gurin....
Kan wall en toilet en gidan ta kai ta shanya,ta dawo ta nemi guri ta zauna tana jiran gawon shanu,nan ta sake lulawa duniyar tunani...
'Daga labule taga anyi,ai kuwa karaf akan idonta...
zaraf tayi ta mik'e tsaye,tana rab'ewa gefe....
Harara MA'U ta aika mata,ta wuce ta shiga toilet,kamar ko wane lokaci,kafin cikar mintuna biyar har ta fito....
Kallon KHUBRA tayi kafin cikin wata irin murya ta hau fad'in
''Uban meye kike jira a nan?
Ki zo ki wuce ki samo ruwa sannan ki tabbata kin sharemin gidan nan''...
Sum² ta zo ta wuce,haka ta d'auki k'aton bocket en da MA'U ta ajiye,ta jaa silifanta tayi waje...
Lokacin da ta fita rasa ina zata nufa tayi,coz tun da tazo yau ne rana ta farko da ta fara fitowa...
Ta jima tsaye tana tunanin in da ya kamata ta nufa....
Tambaya ta yanke shawaran tayi,amma wa zata tambaya? unguwan shiru,babu kuma masu wucewa....
Haka tayi ta tsaiwa a gurin....
Gajiya tayi da tsaiwan,zuwa wani lokaci har ra fara gumi,haka kan dole tabi ra'ayin zuciyanta..
Gidan dake gefensu ta nufa,sallama tayi ta shiga...
Babu kowa a tsakar gidan,sai wata mata da ta gani tana fitowa daga d'aki...
Da d'an murmushi akan fuskanta ta amsa mata,tana fad'in
''Maraba,k'araso daga ciki''..
Murmushin itama KHUBRAN tayi tana fad'in
''Laa da kin barni ma daga nan''...
Gaidata KHUBRA tayi,kafin ta shiga tambayanta inda zata sami ruwa....
''Laaa kinga ai ba nisa ma,kina fita akwai gida da yake kallon nan,suna da rijiya''-....
Godiya tayiwa matar ta kama hanya ta fice,matar na binta da kallo....
Haka ta shiga gidan,suka gaisa da matar mai kirki,sai jan KHUBRA take da fira,ita kam ta kasa sakin jiki da ita,haka taita kaiwa da kawowa,har ta kammala d'iban ruwan.....
Bayan ta kammala haka ta duk'ufa kan shara,zuwa wanke²...
Lokacin da ta gama tana murna za ta huta,har ta nemi guri ta zauna,MA'U ta lek'o tana fad'in
''To hakima ba zama za kiyi ba,maza duba wancan d'akin akwai kwanuka maza ki tattarosu ki wanke su,idan kin gama kimin magana....
Haka ta shiga tattaro kayan wasuma har sun fara fungi,wani kuwa cikinsa yayi bak'i kamar an shafa kwalta...
da k'yar ta gama wankewa,ko da ta gama haka ta kwashi k'afafunta ta je k'ofar d'akin
''Na gama'' abunda ta iya fad'a kenan...
''To jirani'' MA'U dake d'aki ta fad'a....
Fitowa tayi da uban kaya a hannunta,haka ta watso mata su,ta sake komawa ta d'ebo wasu...
''Ga shinan maza ki tabbatar kin wanke su sun fita tas,dan idanma basu fitaba,zaki sake ne''...
Juyawa tayi tana k'arewa kayan kallo,gasu da uban yawa,ga kuma daud'a,wanda ko kayan d'an goye ba zai nuna musu daud'aba....
Har ta kai bakin k'ofa KHUBRA ta furta ''Sabulun wankin''....
Shigewarta tayi,sai da ta gama b'ata lokaci,sannan ta cillo mata...
Haka tayita gurzarsu,babu iyaka,har dai ta samu ta kammala,lokacin ana kiran sallan ISHAA.....
Ranar gaba d'aya KHUBRA haka ta yini aiki daga wannan sai wancan...
Haka ta tashi jikinta sai kyarma yake,ga ciwo da yake mata,ga tsananin yunwa,ga uban ciwo da kanta yake tamkar zai rabe...
Tashi tayi da k'yar ta tattara kayan da tayi amfani dasu,ta shiga d'akin shirgin nan ta gyara shi,duk da tana cikin wannan halin haka ta share shi...
Ruwa ta d'iba ta shiga ta wanke jikinta,sannan ta d'auro alwala,ta fara jera sallolin da ake binta bashi,dan kuwa MA'U hanata tayi ta motsa ko nan da can...
Tana yi tana ZUBAR HAWAYE,tana rok'on Allah gafara da kuma neman d'auki daga gare shi.....
Ta jima acikin sujudah tana rok'on Allah,kafin ta d'ago tayi tahiya,ta sallame....
Da k'yar ta iya motsawa daga gurin,ta lallab'a ta fito daga d'akin...
'Dakin MA'U ta shiga sai tare kanta take da hannu wanda ke mata barazanar fashewa...
''Dan Allah BABA ki taimakamin da abunda zan ci,wallahi ina tsananin jin yunwa,kuma kaina ciwo yakemun''
Ta fad'a kamar zata fad'i....
''Ke dallah dakata,karki fad'o kaina,dan kina jin yunwa shi ne me?
Malalaciyar kawai,d'an wannan aikin da kikayi kinzo kina min raki''.....
Haka MA'U ta koroto ba tare da ta tausaya mataba...
Kuka ta fashe da ta nemi guri abakin d'akin ta shiga rerawa...
Ashar en da MA'U ta k'unduma ne ya sata tsagaitawa...
Kamar daga sama ta ga MA'U da jakar kayanta a hannu,cillo mata tayi tana fad'in
''Idan zaki iya tafiya bismillah,abincine banga dama ba,kina iya ki nema da k'arfinki sai ki ci......
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER._* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*30/mąrcɧ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AR SHIGA BAN'DAKI.*
_BIMILLAHI!!! ALLAHUMMA INNIY A'UZHUBIKA MINAL-KHUBSI WAL-KABA'ISI.._
*ADDU'AR FITOWA DAGA BAN'DAKI.*
_GHUFRANAKA...._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~_________________________~*
_The hole page goes to masoyana kuma masoya novels en *RAYUWAR WANI* da *Y'AR GARUWA* ,iya wuya ina k'aunarku nima kamar yadda kuke k'aunata Allah ya barmin ku aduk in da kuke..._
*_~#REALLY HEART U GUYS..~_* 💔💔💔
*~_________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣1⃣*
*T*ana gama fad'an haka ta juya ta shige d'aki,ba tare da damuwan komai a rantaba...
Sai da ta gama cin kukanta sannan ta tashi,ta tattare kayanta da suka zube,ta mai da su ciki..
'Dakin da ta gama gyarawa ta shiga ta sa kayanta daga gefe...
Nan ta takure guri guda tana mai had'a kai da k'afa,tana tunanin wannan rayuwar da ta tsinci kanta a ciki...
Cizon sauro shi yafi takurata,a d'akin haka suke kawo mata farmaki,ga zafi....
Zaman dirshan ta yi bacci ya gagareta,banda koran sauraye babu abunda take,wanda shima da k'yar take iya d'aga hannunta,daga k'arshe ma kasawa tayi,haka ta bar su tanaji tana gani,suke kawo mata farmaki...
Tana daga zaune ta jingina kanta a wall en d'akin,abun tausayi ga jikinta sai faman ciwo yake,ta rasa inda zata sa kanta,saboda azaba kanta kamar zai fad'o haka take jinsa,yanda take ji yasa ta fara cire tsammani da rayuwar duniyar...
Bakinta banda motsi babu abunda yake,da kallo kasan ba abunda take da ya wuce addu'a...
Idanunta a rufe haka hawaye ke layi ta gefen face enta,kukan ya gagareta.....
Da k'yar ta tashi lokacin da taji kiran sallah da asuba tana bin bango haka tayi alwala,ta sake komawa d'akin...
A daddafe tayi sallah daga zaune,ko addu'ah bata samu daman yi ba,wani wahalallen bacci yayi gaba da ita...
**********
Ba shi ya farka ba sai da gari ya gama yin haske,rana harta faso a garin...
Cikin wani irin yanayi na mutuwar jiki haka ya mik'e ya fita,yayo alwala ya dawo,a d'aki yayi sallah ya idar,haka ya zauna yana tunani amma ya rasa mai zai tuna...
A ganinsa akwai wani abu mai muhimmanci da yake son tunawa da shi,amma ya kasa tuna wannan abun...
Badan ya soba haka ya k'yale kansa,yana mai mik'ewa yayi hanyar fita daga gidan....
***********
Har gari ya gama haske rana ta gama haske garin,MA'U bata farka ba,haka itama KHUBRA,Bacci take a wahale...
Sai wajen k'arfe 12:30pm KHUBRA ta farka...
Idanunta take bud'ewa a hankali,duk sun kumbure saboda bata wani samu isashshen bacciba...
Sai da ta gama bud'esu tar,sannan ta mik'e ta zauna,sai da ta zauna ta huta...
Jikinta ba kamar da dare ba,yanzun har tana iya mik'ewa sosai,kantan kuma ta d'anji sauk'insa...
Kayanta ta tattare tana had'asu guri d'aya...
Tunawa tayi da abunda MA'U ta mata jiya kan dole ta mik'e ko dan kar a maimaita irin jiyan,ta d'auka tsintsiya tayi tsakar gida...
Tsaf ta share gidan ta,d'ebi ruwa tayi wanka,haka ta zauna a tsakar gidan,rana sai sake matsowa inda take.....
MA'U ce ta fito daga d'aki tana mik'a,ta nufi band'aki kamar wacce ake tunkud'awa,haka ta fad'a band'akin kamar an cillata,ko addu'ah babu...
Kamar sakkowar ruwan sama haka ta saki fitsarin da shigarta...
Tab'e baki KHUBRA tayi tana daga wajen,fuskarta duk maik'o...
A ranta take fad'in
''Wama ya sani ko ta fara a kwance ne?''...
***********
Tun fitowar ABBAN KHUBRA daga gida bai koma ba,haka ya yaci gaba da rayuwarsa a waje....
LADIYO an shanya baki sai bacci ake,ba ita ta tashiba sai azhur,ba don ta so tashin ba,sai dan cikinta dake ihun yunwa,fun da ta San babu wanda zai bata tana kwance...
Ba tare da tunanin gaida mahaliccinta ba ta shiga neman abunda za taci, rashin komai a gidan, yasata bazama neman MALAM BUBA haka take cilla fasassun k'afafuwanta...
Kitchen ta sake lek'awa neman duniya tayi aciki babu komai cikinsa sai busashshen k'anzon tuwo ta tsinto...
Haka bbau komai ciki bare mahad'i tayi ta garzarsa kamar akuya har ta cinye,sannan ta fito daga ita sai d'aurin zani iya k'irjinta....
Sai bayan ta samu nutsuwa ta zo mata tukun,wani tsoro ya sakko mata,tunanin abunda ya faru jiya ya dawo mata,nan ta tafi duniyar tunani...
''Shin yanzun idan duka wannan abun ya tashi a tutar babu fa suyi yaya ?''
Tunaninta ya tsaya kan da me zata biya kud'in aikin idan har aikin yayi,nan take wani mummunan tsoro ya sake cika zuciyar LADIYO....
**********
Sai da ta gama yauk'inta a cikin d'aki sannan ta fito tana jan k'afa,coz har yanzun ita kad'ai ta san me take ji saboda azabar da yake mata,k'afar duk ta dad'a hawa tamkar kwab'in bread......
A kan KHUBRA ta ja ta tsaya, #50 ta cillo mata cikin tak'ama tace
''Idan zaki iya ki je ki nemo garin kwaki,a shago''....
Ko gama fad'a KHUBRA bata jira tayi ba tayi waje,da hope en ta take tafiya,tana neman shagon da zata siyo garin....
Tayi tafiya mai nisa sosai sannan da tambaya ta samu ta siyo..
Kamar kowane lokaci haka take tafiya,kanta a k'asa,tafiya take har ta kusa da gida...
Kamar daga sama taga an tsaya gabanta..
Da sauri ta d'ago tana kallonsa kamar zai fad'o kanta saboda yanda yake layi....
Hannunsa da wani cukuikuyayyen tsumma,sai dannashi yake a baki...
Idanunsa sun gama rinewa uwa an watsa musu colour....
Wani dariya yayi yana mik'a hannu da shirin damk'ota,yana fad'in
''Y'an mata zo mana''...
Da sauri KHUBRA ta durk'she a gurin jikinta banda rawa babu abunda yake....
Sunkuyawanta shi ya bashi damar dank'an iska,ya sake mik'o hannu zai sake kamota....
Ai KHUBRA kam kan kace mene wannan ta k'arawa k'afafunta wuta,gudu take tamkar taga naman jeji....
Biyota ya shiga yi,yana maganar da ita kam bata san me yake fad'aba....
Gudu take tamkar k'afanta zata cire kan gudu,tana zuwa k'ofan shiga gidan ta daketa da k'arfi tayi ciki,ko tsayawa ta rufe bataiba...
Tai ciki a guje sai d'akin MA'U wanda tana kwance tana jiran dawowan KHUBRA ta ji an fad'o d'akin,kamar an tsikareta ta mik'e tana dafe chest enta....
Cikin tsoro kamar ita tayi gudun ta hau haki tana fad'in
''Me ya faru?''....
KHUBRA ta kasa magana sai k'ofa da take nunawa MA'U....
Ganin tana neman raina mata hankali shiya sata doka mata wata uwar tsawa,data sa jikinta sake ci gaba da rawa kamar an jona mata shocking....
Zuwa wani lokaci jikinta ya jik'e da gumi kamar an watsa mata ruwa....
Magana MA'U ta jiyo daga zaure,hakan ya sata lek'owa ta ga ko waye.....
Mutum ta gani sai layi yake,tana lek'awa ta dawo tana fad'in
''Caarrr uba dama wai abunda kikema gudu kenan,shegiya y'ar bak'in ciki,kin zo kin wuce ko kuwa sai na b'ab'b'laki.............
*_~#Ido na zare ina fad'in ''ina za ta,ba dai gurin wancan d'an magarunba.....~_*
____________________________
_MASOYA *RAYUWAR WANI* INA BAKU HAK'URI NA RASHIN TYPING DA BANYI BA A YAU,COZ KWANA BIYU INA JINA SAI AHANKALI,BANA JIN DA'DI SOSAI,INA FATAN ZAKUYIMIN UZURI.._
_____________________________
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER_* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*1/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
*ɛɖıɬɛɖ ცყ*
_HAFSAT M.U {rɛąl ɧą℘cყ}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AH IDAN ZA A FARA ALWALA*
_BISMILLAH!!!_
*ADDU'AH IDAN AN GAMA ALWALA*
_ASH-HADU AN-LAA ILAH ILLAH,WAHDAHU LAA SHARIKALAHU,WA-ASHHADU ANNA MUHAMMADIN ABDUHU WARASULUH..._
_ALLAHUMMA JA'ALNIY MINAT-TAWWABIYNA,WAJA'ALNIY MINAL MUTA'DAHHIRIYNA..._
_SUBHANAKALLAHUMMA WABI HAMDIKA ASHHADU ANLAA ILAHA ILLA ANTA ASTAGHFIRUKA WA-ATUBU ILAIK..._
*_~#HISNUL-MUSLIM~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
_Y'an uwa muna barar addu'ah daga gareku sis ena babu lapia,jikinta ya sake tashi da fatan Allah ya tashi kafad'unta.._
_Wish u a very quick and speed recovery MY HUBBEEY_
*~_________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣2⃣*
"Dan Allah BABA kiyi hak'uri wallahi d'an shaye² ne,sai neman fad'omin yake a ka d'azunma"...
"Ai wallahi yau ko nemanki zaiyi sai kin fita idan kuma ba haka ba na rantse sai jikinki ya fad'a miki"....
Tsaiwa taci gaba dayi jikinta sai rawa yake...
Ganin tana neman raina mata hankali yasa MA'U ta fice ta nufi d'akin shirginta...
Fitowa KHUBRAN tayi daga d'akin dan tun da taga ta fita tasan ba zasu kwashe ta dad'iba..
Karo sukaci da MA'U ta d'auko tab'arya,a guje tayi waje tana rafka ihuu...
Taimakon da Allah yayiwa KHUBRA lokacin da MA'U ta lek'a bayan ta dawo shi kuma ya juya ya fice yana faman tangad'i,ya nemi hanya yaci gaba gara rayuwarsa...
Tana fita ta tarar babu kowa,wannan shi ya bata sauk'i da ta fita bata ganshi ba tayiwa Allah godiya...
Ta d'an jima a tsaye a waje kafin ta juyo ta dawo da k'arfin gwuiwarta...
Wani malalacin kallo MA'U tayi mata wanda yasa ta sha jinin jikinta...
Kanta a k'asa ta gagara d'agowa...
''Munafuka da ana kije kina k'i yanzun daga wane gidan uwar kike?''
Ko tari batayi ba bare ta amsata,hakan yasa ta mik'o mata hannu tana fad'in
''Bani abunda kika samo''...
Idonta a waje take kallon MA'U
''Wallahi BABA banma ganshiba da na fita ''....
''Gidan wace uwar kika zauna da kika tarar bayanan?''....
''Sai ki wuce ki d'auka wancan abun ki ci''...
Sum² ta wuce ta d'auka tana shigewa d'akin shirgin nata....
Jik'awa tayi haka ta k'asumawa cikinta ko isashshen sugar babu a ciki...
Tun zuwanta garin wannan shi ne karo na farko da wani abu ya shiga cikin hanjinta,baya ga k'uli² da tayi ta k'amusa....
Tsaf ta share wanda ta jik'a, ita kuwa gogar spaghetti ta d'auko ta silala jellop akan idon KHUBRA sai k'amshi take ta sa gaba ta ci iya cinta...
Tana gamawa ko mintuna 10 bata k'araba a gidan tak'arawa k'afafunta wuta....
Sai KHUBRA dake faman gadin gidan ita d'aya....
Tana nan zaune tana fama da sana'ar tata,nan wani daddad'an bacci yayi gaba da ita...
**************
''Please Ki tsaya ki saurare ni my princess,nasan dai dawowan da nayi kike mamaki,ya akayi na dawo,fushi da ke bazai kaimuba..
Wannan kukan kuma bana son ganinki kina min asarar wad'annan precious tears en''...
'Dan murmushi sukama juna...
Kafin yaja hannunta yana fad'in
''Muje muyi fira toh''
Ya shiga janta zuwa wani k'ayataccen garden....
Gaba d'aya gurin ya k'awatu da wasu irin green en grasses,baya ga dogayen bishiyu masu tsananin kyau,gefe guda kuma k'orama ce take gudu ta ratsa ta cikin lambun....
Can daga gefe wasu fararen tattabaru ne suke shawagi daga sama zuwa k'asa suna wasansu,sai kukan tsuntaaye da ya dad'a k'awata shirun gurin...
Akan grasses en suka zauna,basu kai ga saman fararen kujerun dake zagaye da gurin ba....
Kansa ya d'ora akan cinyanta,suna firansu mai ban sha'awa...
Sai wasa take da bak'in suman kansa..
Idanunsa a lumshe kamar mai bacci,zuwa can ya mirgina yana kallon fuskanta...
Ganin kallon ba na k'are bane ta sunkuya dai² fuskansa ta hura masa iska,wanda ya sashi wani ajiyan zuciya...
A hankali ya shiga bud'e eyes ensa da suke brown colour tsakiyansu da wani haske tamkar na mage...
Janyota yayi yana mik'ewa zaune..
Fuskanta ya tallafe da hannu,ya dad'a matso da ita yanda suna jin fitar numfashin juna...
Bai jira komaiba ya had'e bakinsu guri d'aya sun jima haka,kafin wasan nasu ya canja salo....
Sunyi nisa acikin wata duniyar,wanda gaba d'aya KHUBRA a tsorace take da al'amuransa...
Turashi ta shiga yi amma ta kasa breaking abunda ke tsakaninsu...
Saboda rik'on da yayi mata ba na wasa bane..
Kuka ta fasa masa,wanda ya sashi cikata babu shiri,yana kallon cikin idonta..
''Haba wifey me kike nufi kuma,nifa naki ne,kuma ke tawa ce..
Yin haka dai² yake da nuna rashin kulawarki a gareni''..
Ita kam kukanta take babu ji...
Tun yana rarrashinta har abun ya soma bashi haushi...
Mik'ewa yayi a fusace yana shirin barin gurin...
Da sauri ta rik'o hannunsa tana girgiza masa kai...
Fisgewa yayi yana ci gaba da jaa baya..
Cikin wani irin murya ya soma fad'in
''Idan har na tafi daga gareki a yau ba zan sake ko da waiwayowaba...
Wancan lokacin na juyo zuwa gareki,amma wannan karon kada kiyi tsammanin sake ganina''..
''Dan Allah kayi hak'uri ka saurareni''....
Ci gaba yayi da tafiya ba tare da ya saurareta ba bare ya ji me zata fad'a....
************
Cikin wani irin firgici ta farka daga nannauyan baccin da yayi gaba da ita...
Dafe saitin zuciyanta tayi saboda wani irin matsanancin bugu da yake mata...
Tsoro duk ya gama bayyana a tare da ita....
Ta kasa fuskantar komai da ya danganci mafarkin nata,hatta kuwa da fuskansa da ta gani,ta kasa tunawa...
Tashi tayi da niyyan yin alwala,sai dai abunda ta gani ya sata fara kuka kamar wadda ake fitarma da rai....
***********
Duk son duniya irinta LADIYO yau itace taci k'anzo abunda bata tab'a tsammaniba ko da a mafarki...
Gidan ta shiga bincikewa ko zata samu d'an wani abun da zata ci da rana..
Tunda ta fuskanci MALAM BUBA baya gidan yau kam,kuma zaiyi wuya ta ganshi....
Kaf ta gama bincika ko ina amma ko k'wayar shinkafa bata samoba...
Haka ta dawo ta zauna a rumfa,kamar wata mutuniyar Allah....
***********
'Bangaren MA'U kuwa yini tayi neman abun duniya,sai sake cigiyan gidajen aiki take dan ita har ga Allah wancan ya mata arha da yawa...
Shi yasa ta yanke shawaran sake neman wani ko za a dace,amma ina haka ta yini tana yawo a gari....
***********
Duk da bawai yau ta fara ganin hakan a tare da ita ba,haka ta zauna tana kukan...
Coz ta san halin MA'U za ta iya cewa yawon iskanci taje....
Kukan da tagani ba shi ne mafita a gareta ba yasa ta bawa zuciyanta hak'uri,ta mik'e....
Cikin kayanta ta laluba nan ta binciko y'an pieces enta da take amfani da shi tunda bata saba da pad ba....
Tsaf ta gyara jikinta ta dawo ta kwanta kamar ba ita ba.....
***********
Sai bayan Maghreb sannan MA'U ta dawo a matuk'ar gajiye kamar wacce akawa duka haka ta shigo tana raba k'afa..
Da yake yawo ne kuma ita tasa kanta,duk da k'afar da take fama dashi,hakan bai hana mata zuwa yawoba.....
************
Shi kuwa ABBAN KHUBRA tunda ya fice daga gidan yaji bazai iya dawowa gidan ba...
Haka yayi ta zamansa a waje,da yaje kasuwa ma k'odagonsa,bayan ya tashi k'in komawa yayi...
sai dare ya koma gidan,shima sai da ya kintaci lokacin tayi bacci sannan ya nufo gidan.....
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*13/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~__________________________~*
*ADDU'AH YAYIN FITA DAGA GIDA.*
_BISMILLAHI TAWAKKALTU ALALLAH WALA-HAULA WALA-QUWWATA ILLAHBILLAH._
_ALLAHUMMA INNIY A'UZHUBIKA AN-ADILLAH,AU'UDALLAH,AU'AZILLAH,AU'UZALLAH,AU'AZLIMA,AU'UZLIMA,AU'AJHALA,AU'YUJHALA ALAYYA.._
*ADDU'AH YAYIN SHIGA GIDA.*
_BISMILLAHI WALAJNA,WA-BISMILLAHI KHARAJNA, WA-ALALLAHI RABBANA TAWAKKALNA._
*_~#HISNUL_MUSLIM.~_*
*~__________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣3⃣*
*T*ana shiga d'akin tayi shirim akan gadon tamkar kayan wanki,irin su MA'U irin matan nan ne da Sam basu da fasali a tsarinsu, bayaga d'an banzan son jiki da take da shi....
Kamar wacce aka mintsina haka tayi saurin mik'ewa tsaye tana raba ido...
Wani durowa ta nufa,daga jikinsa kuma cikin wani d'an sak'o,ta mik'a hannu,poly bag en dake wajen ta janyo ta hau bud'e cikinta,tana fito da kayan dake k'unshe a ciki...
Suphagetti ne da d'an dama dan idan basu fi 10 ba to zasu iya kaiwa hakan...
K'waya d'aya ta d'auka ta nufi hanyan fita daga d'akin,a zuciyanta kuma tana sak'e²,har ta k'idasa ficewa...
*********
Tana zaune ta idar da sallah ta rasa me ke mata dad'i a duniyarta,tunaninma yau kam tama kasa yinsa,duk jinta take kamar wata daban...
Hankalinta gaba d'aya baya tare da ita a wannnan lokaci,tayi zurfi wajen tunaninta,tana son tuno wane garima dangin mahaifiyarta suke?
Shigowar MA'U d'akin shi ya sata dawowa duniyarta babu shiri,cikin wani irin kallo ta jefeta da shi tana mai mik'o mata suphagettin dake hannunta,ba ko bayani ta sa kai ta fice..
Ita kam KHUBRA da ido ta bita dan zuwa yanzun ko dai bata gama sanin halin MA'U ba duka to tabbas ta san mafi yawan kaso daga halayentan..
Cikin sanyinta ta mik'e had'e da zare hijab en dake jikinta,ta fice tana sak'a da warwara...
Har ta kammala bata sake jin ko da motsin MA'U ba,duk da hakan ba bak'on al'amari bane a gurinta,amma sai duk taji kewa na damunta,na rashin wani d'an adam...
Juyewa tayi ta d'auka ta nufi cikin d'akin nata,tana ajiyewa ta juya ta fice...
Hakimar tana kallonta amma ko sannu bare ta sa ran jin wata kalma mai dad'i,haka ta banzatar da ita,mik'ewa tayi ta janyo plask en..
Sai da ta gama k'oshi sannan ta shiga rafka mata kira...
Cikin sauri ta shigo tana sunkuyar da kanta k'asa...
Kwanon ta nuna mata,bata tsaya b'ata lokaciba ta sungumeshi tayi waje,sanin ko ta ce bata ci,kanta zata zalunta...
Sai da ta tabbatar ta tsaftace duk wani abu da tasan tayi amfani da shi kafin ta nufi d'akin shirgi da a yanzun ya zama nata...
Kwanciya tayi cike da son ganin mutumin ta na mafarki,tana wannan tunani har bata san lokacin da bacci yayi gaba da itaba...
**********
Ko da MALAM BUBA ya shiga gidan direct d'akinsa ya nufa yana shiga kamar jiya da k'yar ya iya k'arasawa zuwa shimfid'arsa wanda baima tsaya tunanin ko lafiyaba ya kifa kamar wanda aka hankad'a,take wani nannauyan bacci yayi gaba da shi...
*********
MA'U ce zaune cikin d'akinta,ta rafka tagumi,tunaninta ta yaya zata samu hanyar da kud'i zasu dinga shigo mata,dan kam wannan rayuwa lamarin yana damunta...
Banda sak'a da warwara babu abunda take,zuciyoyinta biyu kowanne tana kawo mata shawaran da a ganinsu shi ne masalaha....
Ta tabbata idan akace zata ta'allak'a ne akan d'an abunda KHUBRA zata samu to tabbas tana cikin wahala,coz ta san halin yayarta da masifar son kud'i _(kunjifa wai kura ce za tace da kare maye)..._
Kafin wani lokaci mai tsayi zuciyarta ta gama rinjayarta,kwanciya tayi tana mai farin cikin samun mafita....
*IN THE MORNING* *******
KHUBRA dake tsaka da shara,ta d'aga kai ta kalli gurin da ta jiyo motsi,tayi matuk'ar mamaki da ta ganta a lokacin da batayi tsammaniba...
''Shin dama tana iya tashi da wuri haka,amma kullum sai ibada ta wuceta?''...
Haka tayi ta tunanin abunda sam bashida wata fa'ida a gareta...
Tana nan tana tunane² har bata san lokacin da MA'U ta gama shiryawaba,sai ganinta tayi ta fito hannunta rik'e da y'ar jakarta wacce akewa lak'abi da *_(JIK'ATA GUMIN HAMMATA)_*...
Hannunta rik'e da leda ta fito tana jaan k'afarta da har yau bata samu an gyaraba...
Naira #50 ta mik'a mata ''ki siyo garin kwaki''...
Daga haka ta wuce ta fice,har tayi nisa ta dawo,KHUBRA dake sunkuye har tsoro abun ya bata dan bata ga lokacin da ta dawo ba,sai magana taji a bayanta....
_''Idan kinga ban dawo da wuri ba kina iya rufe gidan''_
Haka ta shud'a tayi gaba....
********
Ko da ya farka da safe lokacin gari har ya gama haske,rana tana shirin mamaye sararin samaniya...
Istighfari ya shiga yi,coz har aka idar da sallah bai san anayi ba,abunda a iya tsawon rayuwarsa yau ne rana ta farko da yayi rashin sallah a jam'i...
Da matuk'ar k'unar zuciya ya mik'e ya fita don d'auro alwala...
A tsakar gida ya iske LADIYO ta fito banda susar jikinta babu abunda take,kamar wadda tayi wanka da _karara..._
Ta gabanta ya zo zai wuce,cikin rud'ewa dan tasan zai mata fad'an rashin sallah a kan lokaci ne,ta hau fad'in
''MALAM barka da tashi''
Ba tare da tayi tsammanin zai amsa ba...
Yana washe baki ya juyo yana kallonta ''Arrrhhh! hajajju LADIYO an tashi lafiya?''...
Da mugun mamaki ta d'ago tana binsa da ido,sai dai tana yin wani tunani kuma ta waske tana murmushin mugunta _(hak'ansu ya cinma ruwa)_.......
_#PLEASE FAN'S KUMIN UZURI DAN ALLAH NA RASHIN POSTING,UZURI NE YA MIN YAWA,DA YASA KO ONLINE BA NAYI,YAU KUMA NASO YIN TYPING EN BUH CIWON KAI YA HANA NI,IN SHA ALLAH ZA KUJINI ZUWA GOBE,DA YARDAR ALLAH..._
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER._* 🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*16/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*ADDU'AR TAFIYA MASALLACI.*
_ALLAHUMMAJ'AL FIY K'ALBIY NURAN,WAFIY LISANIY NURAN,WAFIY SAM'IY NURAN,WAFIY BASARIY NURAN,WAMIN FAUQIY NURAN,WAMIN TAHTIY NURAN,WA-ANYAMINIY NURAN,WA-ANSHIMALIY NURAN,WAMIN AMAMIY NURAN,WAMIN KHALFIY NURAN,WAJA'AL FIY NAFSIY NURAN,WA-A'AZIMLIY NURAN,WA-AZZIMLIY NURAN,WAJA'ALLIY NURAN,WAJA'ALNIY NURAN,ALLAHUMMA A'A'DINIY NURAN,WAJA'AL FIY ASABIY NURAN,WAFIY LAHAMIY NURAN,WAFIY DAMIY NURAN,WAFIY SHA'ARIY NURAN,WAFIY BASHARIY NURAN,ALLAHUMMAJ'ALLIY NURAN FIY K'ABARIY,WA-NURAN FIY IZAMIY,WAZIDNIY NURAN,WAZIDNIY NURAN,WAZIDNIY NURAN,WAHABLIY NURAN._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~__________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣4⃣*
*B*akinta ta wage mai kama da k'ofar gari,hak'oranta kamar an shafa musu d'orawa...
''Lafiya k'alau MALAM''
Tana yi tana kwarkwasa kamar wata tsohuwar y'ar duniya...
Shi dai binta yake da kallo kamar wani wawa,haka ya sungumi buta yayi band'aki..
Ganin haka yasa itama LADIYON ta nemi guri ta k'ame kamar soja tana jiran ganin me zai kuma biyo baya...
Da mamaki take kallonsa yana alwala,mutumin da sallah bata wuce shi a jam'i amma shi ne zai yi sallah da wannan ranar...
Jikinta taja ta shiga band'aki,har lokacin bai bar gurin ba,itama tayi alwala...
Tana idarwa zata shiga d'aki taga ya biyo bayanta,da mamaki ta sake kallonsa,har ya shige d'akintan,ita kuma ta dafa masa baya...
A kan abun sallah ta tarar da shi yana washe mata baki yace
''Yi sauri kisa hijab muyi jam'i''
Ita dai ido ne nata,haka ya jasu sallan har suka idar...
After sun idar,ya shiga bata hak'urin abubuwan da yake mata,kamar wata uwarsa harda saka guiwoyinsa a k'asa....
Su LADIYO an samu abunda ake so,amma can k'asan zuciyanta tunani take akan yau shene shigowarsa ta k'arshe cikin d'akin nata,sai dai ta kasa tunawa...
Jin da tayi ana shafa jikinta,shi ya dawo da ita duniyarta..
Kallonsa tayi cikin mamakin hakan,ta kasa cewa komi...
''Haba uwar gidan MALAM BUBA kice wani abu mana kinyi shiru''
Ita dai binsa take da kallo,shi kuma sai dad'a shige mata yake...
Su LADIYO da jin haka,bata san lokacin da itama ta biyewa MALAM en suka ci gaba da shafar juna,har zuwa MALAM ya samu damar da yake nema a agurinta na cilla k'wallonsa a kwando....
Ihuuu LADIYO take tana fad'in
''Aradu MALAM kasan takan wanga harka,wayyoo dad'i,MALAM ci gaba''...
Hannu yasa ya rufe mata baki,saboda surutun nata ya soma bashi haushi..
Ita kuwa sai dad'a mak'alo shi take,kamar wata k'wad'uwa.... 😂
********
Duk wani aiki da za tayi sai da ta kammala shi sannan ta saka hijab enta..
Fitowa tayi daga gidan tana tafe cikin nutsuwa kamar yanda ta saba,haka har ta isa shagon,ta mik'a kud'in ya bata abunda zai bata,ta sake kamo hanya ta dawo...
Ko da ta dawo gidan babu ruwa sosai,hakan yasa ta fita da bocket tayi ta faman jido ruwa a mak'otansu har sai da ta cika komai dake gurin...
K'ofar gidan ta je ta kulle ta dawo,d'akin MA'U ta shiga ta kwanta a saman gadon MA'U tayi d'ai²,take kuwa baccin wahala ya d'auketa....
*********
Sai bayan komai ya lafa sannan LADIYO ta cika MALAM BUBA ta koma gefe ta kwanta...
Shi kuwa MALAM sai bayan da ya gama biyan buk'atarsa sannan ya tuna inda yake da kuma k'yamar kusantar LADIYON a yanda take,riga kad'ai ya saka ya nufi band'aki yayi wankan tsarki..
'Dakin ya sake dawowa,bai san dalilin da yasa yake jinsa wani iri ba,kamar mara lafiya...
Kud'i ya zaro ya mik'a mata kan ta samu abinda za ta dafa a gidan,karb'a tayi,shi kuma ya juya ya fice daga gidan....
********
Baccinta take ba tare da tunanin komai ba...
Tayi nisa a baccin,ta hangoshi kamar kowane lokaci cikin fararen tufafi,binsa take amma ta kasa cin masa,hakan ya sa ta durk'ushe tana kuka mai tsanani..
Kiransa take HAYATEEY,amma ko waigowa baiba bare ya kalleta....
Hakan da yayi mata shi yasa ta fasa k'ara ta zube a gurin sumammiya....
**********
Can cikin garin SUMAILA cikin wani k'auye ta sauka ta ci gaba da ratsa hanya har ta billo wani farfajiyar guri...
Gidane guda d'aya wanda ba shi da mak'ota ko k'waya...
Tunkarar gidan tayi ta shiga k'wank'wasawa ganinsa a kulle....
Bud'e mata wata y'ar yarinya tayi,tana mai bata hanya...
Murmushi tayiwa yarinyar ta bita suka shiga ciki...
A wani d'aki aka sauketa ta nemi guri ta zauna tana jiran fitowar MALAMIN...
Sai da ta shafe tsawon awanni 4 sannan mutumin ya shigo,daga shi sai dogon riga,duk ta k'udundune ga daud'a kamar ba jikin bil-adam ba...
Zama yayi yana fuskantar ta...
Ta bud'e baki za tayi magana ya d'aga mata hannu,alamar baya buk'atar tace wani abu.....
''Aikinki ba wani mai wahala bane,sai dai ta wace hanya kike so ta dinga kawo miki kud'in?''....
''Koma mene ne MALAM tayi bai dame ni ba in dai zata dinga kawomin kud'i''....
''An gama, sharad'in aikinki idan kika kuskure a cikin aikin da zan baki komai zai juya kanki''..
Tun bai k'arasaba tace
''Na amince''
Ta fad'a tana jiran ganin,me zai biyo baya...
Nan take ta ciro wasu layu da kuma k'ullin garin magani,ya mik'a mata...
''Wannan ya nuna layun,zaki binnesu a tsakiyar hanyan da jama'a suke bi...
Shi kuma wannan k'ullin ya nuna mata garin maganin,za ki barbad'a a bakin k'ofar d'akin da kija san za ta tsallaka....
Ki tabbatar ta tsallaka shi,saboda shi ne cikon aikin ki,zai sa mata farin jini wajen mutane,sai dai babu wanda zai zo da niyyar aurenta,zaki samu mahaukatan kud'ad'e ta dalilinta''......
Jin an ambaci mahaukatan kud'i ta shiga b'are baki,dan murna....
Kud'i ta fitar a jakar tata ta mik'a masa,ta masa godiya ta kama hanya,tare da alk'awarin dawowa...
********
Firgitan da tayi yasa ta farka,ga sautin k'ara da ya ratsa kunnuwanta wanda bata san daga ina yake ba,sai bayan ta farka ta fuskanci inda k'aran ya fito,ashe da tayi kenan ba iya cikin bacci kad'ai tayi ba har a zahiri tayi...
Addu'ah tayi ta mik'e tad'auro alwala,ta jima tana neman sauk'in al'amura daga ubangiji,tare da kariyarsa a gareta...
Sannan ta mik'e,ta d'auki garin kwakinta tayi waje.....
Ko rabi bata iya ciba taji ta k'oshi,hakan yasa ta maida ragowar ta b'oye.....
Tayiwa Allah godiya,ta sake kwanciya,tana tunani kan wannan rikitaccen mafarkinta.....
Da yamma tana kwance a tsakar gidan,maranta taji tana tsunkulinta kad'an² take ta gane abunda yake shirin faruwa da ita,tashi tayi ta kintsa jikinta,ta dawo ta ci gaba da sauron kukan tsuntsaye dake kan bishiyar mak'otansu,haka har akayi sallan Maghre...
Sai lokacin wani tsoro ya ziyarceta,take kuwa ta sake k'ulewa a d'akin MA'U....
**********
Cikin dare sosai ta iso,k'ofar ta shiga bugawa da iya k'arfinta...
Jin bugun yayi yawa yasa KHUBRA ta fito ta bud'e coz ta gane mai bugun,sai a lokacin ta samu nutsuwa....
Duk wani shiri na MA'U ta gama k'udurce a daren ranar zata aiwatar da komai,hakan ne ma yasa ko gidan bata nufoba sai da ta aiwatar da nufinta...
Lokacin gari ya dad'a yin shiru ta fito ta k'arasa abunda za tayi,ta koma zuciyarta wasai,sai kuma jiran ganin abunda zai biyo baya..........
#UHMMM!KU BIYONI DAN JIN YANDA ZA A K'ARKE..
LUV U.....
*_~#TEAM KHUBRA.~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*21/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*ADDU'AR SHIGA MASALLACI.*
_A'UZHUBILLAHIL AZIYM,WABI-WAJHIHIL KHARIM,WASUL'DANIHIL-K'ADIYM,MINASH-SHAI'DANIR RAJIYM,BISMILLAHI WASSALATU WASSALAMU ALAA RASULILLAH ALLAHUMMAFTALIY ABWABA RAHMATIK..._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
_Ina mai bawa d'aukacin masoya wannan novel na *Y'AR GARUWA* hak'urin jina da kukayi shiru kwanaki da yawa,kumin afuwa na jina shiru tsawon wad'annan kwanakin,coz abubuwa sun min yawa shi yasa ban samu nayi posting ba,hope uzurina zai zama karb'ab'b'e..._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣5⃣*
*C*ikin dare ta farka,sanadin mummunan mafarkin da tayi...
Addu'ah ta jima tanayi,duk da babu halin tayi sallah,haka taita kai kukanta ga Allah akan neman sauk'i da sauyin rayuwa, wanda k'arshe sai da takai kusan asuba bata koma baccinba...
Da k'yar ta samu wani nannauyan bacci yayi gaba da ita....
*********
Da misalin k'arfe 10:15am MA'U ta fito tana ta faman murna ta san ko ba komai yanzun kam ai tayi nasara..
'Dakin da KHUBRA ke kwana ta nufa daga inda take a bak'in k'ofan ta lek'a sai dai duk iya hangenta bata gantaba,murna ta koma tana yi har da rawa na samun nasara...
Har za ta koma d'akinta ta dawo tunowa da maganar da MALAMIN ya mata,akan idan har wacce akayi dominta ta tsallaka babu komai dan ta bi ta wajen...
'Dakin ta nufa tana son tabbatarwa,ai kuwa ta kunna kai cikin d'akin,tana ta murna abunta,sai dai abunda ta gani shi ya tsorata ta ta ko zaro idanu waje,ko me ta tuna kuma ta saki ranta...
Cikin salo na bariki ta shiga tashin KHUBRA kamar da can haka take yi idan zata tashe ta....
Ko ita da kanta KHUBRAN sai da abun yaso ya bata tsoro,mamaki shimfid'e a kan fuskarta take kallon MA'U...
''Yar lele tashi maza kiyi wanka,ga abinci can na tanadar miki,maza taso kiyi wanka,zanje kasuwa zan siyo miki kaya,maza yi sauri kinji ko''
Ita maganganun MA'UN ma sun sa ta shiga wani irin shock,aiko haka taita binta da kallo kamar wata doluwa...
Janta MA'U ta shiga yi,kamar k'aramar yarinya,har bakin band'aki ta kaita,tana murmushi ta turara...
Ga KHUBRA kuwa bata gama mamakintaba sai da tasa hannu cikin ruwan wanka,nan taji shi da d'umi,wannan wane irin bak'on al'amari ne wannan kuma?
Haka taita tunane²,tayi wankan ta fito,jikinta duk yayi sanyi..
Dai² lokacin MA'U ta fito daga d'aki tana fad'in
''Kiyi maza ki shirya kinji ko,zani kasuwa na dawo,kada kiyi girkifa,idan na dawo zanyi komai kinji y'ar lele''
Fuskanta a sake take ta faman zuba kamar lalatacciyar mota,har ta fice daga gidan tana magana wanda ita kam KHUBRA batama san me take fad'aba coz tayi nisa cikin duniyar tunani....
'Dakin MA'UN ta shiga ta tarar da abinci a rufe a cikin plate da wani jug na robber mai d'an kyau...
Bata tsaya b'ata lokaciba ta d'auko ta ajiye a k'asa ta shiga bud'ewa...
K'amshi ne ya daki hancinta,tabi abun da ido,indomie ne da wainan k'wai a sama,sai turiri take,take ta shiga had'iyan miyau,haka ta bud'e jug en nan kuwa ta tarar da shi cike da tea mai kauri....
Ci tayi sai da ta tabbatar ta k'oshi tayiwa Allah godiya bisa ni'imar da yayi mata,na azurta ta da irin wannan abincin da tun da tazo garin bata tab'a cin kamarsa a dad'i ba...
Sai da ta gama d'urawa cikinta d'a'aam sannan ta soma tunanin maganar MA'U...
Tambayoyi dayawa taitayiwa kanta,sai dai babu amsa,ta barwa ranta koma mene ne ta tabbata shirin cutarta take,take kuwa ta hau kuka tana addu'ar neman tsari daga dukkan abun sharri....
Haka ta kusan wuni tana tunane²,shigowar MA'U da ta dawo daga kasuwa shi ya katse mata tunani,ta bita da kallon mamaki ganin yadda ta rik'o kaya a hannunta nik'i²....
Tashi tayi za ta karb'a ita kuwa MA'U ta hanata,haka ta k'yaleta,guri ta samu ta zauna nan ta shiga fito da kaya tana d'agawa tana nunawa KHUBRA sai zuba take...
Kayan marabarsu da babu d'aya,ita kuwa sai binsu take da ido daga KAYAN har MA'UN da ta siyo...
*********
Tunda ya fita daga gidan ko waiwayarsa baiba haka ranar yaita uzurinsa a waje...
Ita ko LADIYO tana ganin fitarsa ta zari mayafi sai gidan TABAWA nanfa suka shiga firar abunda ya faru tsakaninta da MALAM BUBA,bata b'oye mata komai ba ko da kuwa wasali haka ta sanar da ita hatta kwanciyar da sukayi sai da ta labarta mata...
_(Gareku matan aure da y'an mata masu niyyar yin aure,ba ko wane sirri ake fad'awa k'awa ba,bare kuma har ki saki baki ki fad'a mata sirrin yadda kuka kwanta ke da mijinki,ko da kuwa ciki d'aya kuka fito,ahir d'inki da fad'in wannan sirri dan gujewa fad'awa a halaka,,,,,Allah yasa mu dace)... ameen....._
Haka ta kusan wuni a gidan LADIYO kafin daga baya ta tashi ta bar gidan...
Ita kuwa TABAWA dad'i ne ya cika ta jin yadda LADIYO ta kwance mata sirrinta,tana rakata da harara tana tab'e baki,dan burinta bai wuce ganin LADIYON a k'asa ba.....
**********
Ita dai kamar mai koyan kallon wani abu,irin wad'anda akayiwa aikin idanu haka ta zama ranar,duk inda MA'U tayi idanunta na kanta kamar zasu fad'o saboda kallo....
Da yamma kuwa tun bayan sallan la'asar MA'U ta sake sa KHUBRA yin wanka,cikin kayan da ta siyo haka ta sa wani riga da siket,da wani d'an siririn gyale,duk kunya ta hana KHUBRA sakewa haka suka fita,ita dai kallon kanta take kamar wata y'ar iska...
Itama cikin shirinta suka fito,da tambaya suka nemi MALAMIN da yake gyaran targad'e...
Ai kuwa sunyi masa bayani,MALAM na kama k'afar MA'U ya soma matsawa,ta shiga kururuwa,bige² take da hannayenta da k'afa...
Amma MALAM bai saki ba,sai da yatabbatar ya gyara sannan ya saketa...
Tun da aka soma gyaran MA'U na fara ihun nan,KHUBRA take ta b'oyayyiyar dariya,har kifawa tayi saboda dariya...
Da k'yar take tafiya a da,sai gashi yanzun ta dawo normal,sai harare² da take uwa wani ya mata laifin....
Sai bayan da suka koma gida,cikin dabara MA'U take tambayan KHUBRA
''Yau kuwa kin fito daga d'aki?''
Kasa gane inda tambayan ya dosa tayi,ta tsaya tana kallonta kawai
''Baki gane ba ko?''
Kai ta d'aga tana jiran k'arin bayani
''Da safe fa nake nufi,kin fito ko kuwa sai da na shiga?''
'Dan murmushi tayi ta kad'a mata kai,kafin tace
''A'a ban tashi da wuriba ai yau,sai lokacin da kika shiga sannan na tashi''...
Ko kafin ta k'arasa MA'U ta mako mata wata uwar ashar da tasa tayi shiru tana k'ara kallonta cike da rashin yarda...
Zagi ba irin wanda MA'U bata yiba a ranar,kamar za tayi hauka haka tayi²,da taga abun bai mataba kuwa k'arshe rufe KHUBRA tayi da duka,ita kuwa tana zaune inda take ko motsi bata yiba,har tayi ta gaji,dan kanta ta rabu da ita,ta koma gefe tana huci...
Rasa dalilin yin hakan KHUBRA tayi mamakin da takeyi kuwa sai yanzun ta gano dalilin MA'UN na kulawar da ta ringa bata da safe...
Abun duniya duk yabi ya dami MA'U,babu shiri ta tashi ta d'auki hanyar komawa k'auyen SUMAILA....
Da isarta kuwa babu b'ata lokaci MALAMIN ya k'araso,MA'U kamar za tayi kuka haka ta labarta masa abunda ya faru...
Shiru yayi har ta gama,sannan ya sake mata bayanin da yayi mata tun farko,aikuwa saiga MA'U tana kuka,hak'uri take bashi kan idan da hali a karya abun...
Shi kuwa yace mata
''Ai aikin gama ya riga da ya gama,sai dai kuma kiyi hak'uri''....
Wata k'arin muguntarma,bayan da MALAMIN ya bawa MA'U wancan aikin cewa tayi
''MALAM ina son a k'ara mata k'arfin sha'awa ta yadda duk wanda yazo mata da buk'atarsa baza ta iya jurewa ba''
Wannan maganar da MA'U ta tuna shi yasa ta b'arkewa da kuka,kamar ranta zai fita..
Shi kuwa MALAMIN take ya bata guri yana fad'in
''Har yanzun kina da damar yi mata wani aikin''
Nan ta shiga tunani,to idan za ayi wani aikin ai yana buk'atar kud'i,ita kuwa yanzu idan ba sata za tayiba ina zata samu kud'in aikin....
A ranta kam ta k'udirce ko za tayi yawo tsirara sai taga bayan KHUBRA...
Nan ta lula duniyar neman mafita..........
*A YAU NE ABBANA YA CIKA KWANAKI 40 DA RASUWA,INA BUK'ATAR DAN ALLAH DUK WANDA YA KARANTA POSTING ENA NA YAU YA SANYA SHI CIKIN ADDU'AH DAN ALLAH..ALLAH YA MASA RAHAMA TARE DA 'DAUKACIN AL'UMMAR MUSULMI DA SUKA RIGAMU CIKAWA,ALLAH YA KYAUTATA K'ARSHENMU...AMEEN...*
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠?💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*22/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*ADDU'O'IN KIRAN SALLAH.*
_IDAN MUSULMI YAJI ANA KIRAN SALLAH,ZAI DINGA MAIMAITA ABUNDA YAJI ANA FA'DA,SAI DAI BANDA *HAYYA ALAS-SALAH* DA *HAYYA ALAL FALAAH*,ZAI CE *LAA-HAULA WALA K'UWWATA ILLA BILLAH*._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
_Ina mai godiya gareku Masoya da irin addu'o'inku ga mahaifinmu,Allah ya bar k'auna da zumunci... *SHUKHRAN OLL* 👏._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣6⃣*
*J*iki babu k'wari ta d'ebi k'afafunta ta kama hanyar komawa gida,a ranta kuwa Allah ya isa take ta jawa KHUBRA,da zaran ta tuna sai ta sunkuya tana share k'wallan da ya tarun mata a ido..
Haka ta dawo gida,ita kuwa KHUBRA duk lokacin da zata tuna abun sai ya bata dariya,yanda MA'U taita fisge² da ana mata gyaran k'afa d'azun,ita ko dukan da ta mata bai sata jin haushin MA'UN ba,saima tayi dariya idan taga gilmawar MA'UN...
Da tasamu sarari kuwa MA'UN ta fita ta zauna taita tuntsira dariya kamar wata sabon kamu...
Shigowar MA'U gidan tana jan k'afafu,duk damuwa ya bayyana a fuskanta..
Kallon KHUBRA tayi da ta sunkuyar da kai k'asa kamar gaske,ae ko ta maka mata wata uwar harara,tana shigewa d'aki...
Tun daga wannan rana MA'U bata sake fita ba,kullum tana d'aki kamar daddawa,sai da ta kai kimanin sati a gida ko zaure bata lek'a ba,abun duniya duk ya dameta ta rasa mafita...
Yau tun data tashi take jin wata irin matsananciyar sha'awa na damunta,ta rasa yadda za tayi,ganin zaman bazai kai mata ba ta mik'e ta shirya cikin wasu riga da zani na wata jaan atamfa,babu laifi atamfan ya d'an mata kyau kad'an...
Tun da ta fito KHUBRA ke k'unshe dariya dan har mantawa take da ita a cikin gidan coz ta san ba zaman gidan take ba...
Ba tare da tayi mata sallama ba ta sa kai ta fice,mayafin jikinta tajaa ta rufe fuskanta da shi tana tafe kamar munafuka...
Mai NAPEP ta samu,tsaf ta masa kwatance,dai² k'ofar gidan ya sauketa,ta shiga da sallamanta...
Matar na zaune ta amsata,tana mata maraba,haka ta saki baki da fad'in
''Ina fatan dai kin ganeni koh?''
''Haba ta ya zan mantaki kuwa''
Nan suka gaisa a mutunce,kafin MA'U tace
''Kinga tunda nace zan dawo Allah bai nufaba,sai yanzun,da yake na d'anyi jinya ne shi yasa kika jini shiru''
''Allah sarki,Allah ya k'ara sauk'i''
Matar ta fad'a tana sauraron MA'U...
''To dama hajiya zuwa nayi na sanar miki,gobe idan Allah ya kaimu zan kawo yarinyar,sai ta fara aikin''
''Allah ya nuna mana da rai da lapia''
MA'U ta amsa da ameen,had'e da yi mata sallama,ta tafi akan sai goben...
《《《》》》
Tun daga wannan ranar MALAM BUBA ya zamana zai kwanta da LADIYO a kullum babu fashi,ita kuma zata kwashe ta sanarwa da TABAWA..
Wasu munanan halaye da ta dad'a bayyanawa MALAM en shi yasa idan ya fice baya ko waiwayen gidan sai dare...
Ko da suka koma wajen bokan,babu tsoron komai a tare da ita har bayyanarsa..
Kamar wancan lokacin ya zayyano musu abunda ya faru tun daga tafiyarsu kawo yau da suka dawo..
Kana ya d'ora da fad'in
''Dalilin dawowarku shi ne,Mijin naki ya fito miki da wani hali,idan yasa k'afa ya fita baya dawowa sai tsakar dare''
Nan taita d'aga kai kamar k'adange tana fad'in
''Haka abun yake''
Wata dariya ya saki mai kama da kukan jaki
''Zai dena da sannu,sai dai ki guji abunda zai had'a ku fad'a,yana da matuk'ar taurin kai,muma da k'yar muka shawo kansa,saboda haka a kiyaye''
Har za tayi sub'ul da baka na tambayan kud'in aiki sai kuma ta dafe bakinta tana tuno irin yadda sukayi wancan karon...
''Ku tashi ku bani guri,y'ay'an shaid'anu sun fara nema na...
Babu shiri suka baro gurin cikin sassarfa,ba tare da kowacce tayi gangancin waiwayawa ba...
A k'ofar gidan TABAWA sukayi sallama kowacce ta nufi gidanta...
《《《》》》
Shaf ta manta bata rufe fuskantaba,saboda tsananin murnan yadda ta samu nasaran taradda matar bata d'auki wata y'ar aikinba..
Burinta a yanzun bai wuce ganin KHUBRA a cikin mawuyacin hali ba,shi yasa ranta fes ta nufo titin da niyyar hawa mota..
Tsaye take tana kallon abubuwan hawa suna gilmawa a titin...
Gani tayi an tsaya a gabanta,da wani mataccen babur,wani matsiyacin kallo ta bishi da shi,cike da jaraba ta d'ago idanu zata zazzage masa,karaf suna had'a ido sha'awa ya motsa mata fiye da ko wane rana da tayi shi a gida...
Shiru tayi ta kasa magana,jikinta har rawa yake,lokacin da ta ganshi
''Hajiya ina zuwa ne?''
Yana magana yana lasar leb'b'ansa kamar maye
''Rijiyar lemo zani''
''Toh Bismillah!hau muje na kaiki''
Ko jira batayi ya k'arasa ba tayi tsalle ta d'afe bayansa,shi kuwa ya figa machine en,tafiya kawai suke,MA'U gaba d'aya ta kasa samun sukuni,sai matsawa take jikinsa,tana ta faman mutsu² take masa a baya,shi kuwa yana jinta yayi shiru dama abunda yake nema kenan tunda d'an bariki ne,kuma abunda ya fito nema kenan,inda zai rage dare ba tare da kwabonsa yayi ciwo ba..
Sha'awanta sai dad'a k'aruwa yake fiye da farkon ganinsa,haka sai da ta kai gaba d'aya sun koma kan tank en machine en,shi dai yana jinta yayi shiru,har suka shiga cikin line en da gidan MA'U yake...
A bakin k'ofa da zata sauka kasancewar maghreb yayi,da k'yar ta sauka shima sai da ta dafa shi sannan ta sauka,idanunta duk sun k'ank'ance saboda masifa...
''To Hajiya sallame ni na tafi,kinga machine en nawa ba wani Fitilar ce ke gare shi ba mai kyau''
K'afafuwanta take matsewa tana tsaye,duk ta shiga damuwa jin zai tafi
Da damuwa take fad'in ''bari na kawo maka kud'in ina zuwa''...
Shigewa tayi cikin gidan tana cije leb'e ta san idan har ya kufce mata wannan ta shiga tarama ba uku ba.....
Kwanciya tayi a d'aki tana k'walawa KHUBRA kira,da gudu ta shigo har tana tuntub'e
Ai kuwa MA'U ta dad'a rashewa a tana fad'in
''Yi sauri ki cewa mai mashin a waje,ya shigo bani da lafiya,ke kuma ba zaki iya d'aga ni ba''
Da damuwa KHUBRA ta tsaya tana mata sannu
Tsawa MA'U ta kwad'a mata da yasa ta fice a guje..
Fitarta daga d'akin yasa MA'U tayi saurin cire kayan jikinta,ta lullub'a da bargo...
Hankalinta a tashe tana fita ta ganshi tsaye ya kafe machine en gefe
Tana haki take fad'in ''dan Allah bawan Allah ka temakamin bata da lapia karta mutu''
Kallon rashin fahimta yayi mata,can kuma yabi bayanta ganin ta riga ta shige..
Har tsakar d'akin MA'U dake k'udundune cikin bargo,tayi shiru kamar gawa
''Fita KHUBRA zamuyi magana''
Umarnin da MA'U ta bata kenan,tuni tasa kai ta fice daga d'akin,ta koma nata tana jimamin halin da take ciki...
Fitarta ke da wuya MA'U ta mik'e,babu komai a jikinta,tana girgiza
Wata dariya yayi irin ta y'an bariki
''Shegiya duniya,yo ae ba sai kinyi haka zaki sameni ba,da kin fad'ama da baki b'atawa kanki lokaci ba''
Ita dai MA'U babu baki,sai ido,take kuwa sabon saurayin nata ya shiga rud'ata da salo iri² kasancewarsa k'wararren d'an tasha..
Sun lula wata duniyar daban,bayan gurnaninsu babu abunda kake jin sautinsa na fita,sai da suka shafe tsawon awanni 5 suna abu d'aya,ba tare da MA'U ta gaji ba,shi kuwa dama haka yake so...
K'arshe ma a gidan ya kwana,inda ya janyo machine ensa ya shigo dashi har cikin gidan...
Tun da safe kafin KHUBRA ta tashi ya bar gidan,da alk'awarin zai dawo anjima tunda ta fad'a masa yau yarinyar zata tafi,amma yazo da wuri...
Tun kafin rana ta take MA'U ta kira KHUBRA akan ta had'a kayanta,baiwar Allah tayi tunanin ko gida za a kaita,tana ta murna...
Sai da taga ba tasha suka nufa ba,tad'an kalli MA'U a kaikaice tace
''BABA MA'U ina zamuje ne?''
''Gidan uwarki da ubanki zamu,shegiya mai bak'in halin tsiya''
Ido KHUBRA ta fiddo waje,me yayi zafi?
Ta tambayi kanta,ba tare da samun amsa ba......
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*23/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*ADDU'AH BAYAN GAMA KIRAN SALLAH.*
_A LOKACIN DA LADANIN YAYI KALMAR SHAHADA SAI MAI SAURARO YACE:-_
_WA-ANA ASH-HADU AN LAA ILAHA ILLALLAH,WAHDAHU LAA SHARIKALAH,WA-ANNA MUHAMMADAN ABDUHU WA-RASULUH,RADHIYTU BILLAHI RABBAN WABI MUHAMMADIN RASULAN WA-BIL ISLAMA DIYNAN.._
*BAYAN YA GAMA SAI YAYI SALATI GA ANNABI (S.A.W),SANNAN YA 'DORA DA FA'DIN...*
_ALLAHUMMA RABBA HAZIHID-DA'AWATITTAAMMAH,WAS-SALATUL K'A'IMA ATIY MUHAMMADANUL WASILATA WAL-FADHIYLAH,WAB'ASHU MAK'AMAN MAHMUDANIL-LAZIY WA'ADTTAH,INNAKA LA TUKHLIFUL MIY'AD.._
*DAGA NAN KUMA SAI MUTUM YAYIWA KANSA ADDU'AH,DOMIN YIN ADDU'AH TSAKANIN KIRAN SALLAH DA IK'AMA KARB'AB'B'IYA CE..*
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣7⃣*
*T*un da tayi shiru bata sake ko da tariba,har suka shiga unguwan tana ta bin ko ina da kallo kamar wacce take fadar shugaban k'asa,haka suka k'araso k'ofar gidan...
Tana tsaye MA'U ta sallami mai NAPEP,tayi gaba ita kuma tana binta a baya har cikin gidan,da sallama suka shiga ita dai KHUBRA kanta na k'asa ta kasa kallon komai,duk kuwa da yanda gidan yake cike da abubuwan kallo..
A parlor suka tarar da ita ta hikimce kamar basarakiya,tana murmushi ta amsa musu,suka shigo suna zama,a k'asa kan rug KHUBRA ta zauna tana gaishe da hajiyan,ita ko MA'U ta hakimce akan sofa,suna gaisawa cikin sakin fuska..
Yanda MA'U ke k'asa da kai,sai ka rantse matar ta girme mata,ta mata bayani tsaf game da KHUBRA,lokacin da MA'U ta ambaci sunan KHUBRA matar ta bita da kallo hakan yayi dai² lokacin da KHUBRAN ta d'ago kanta....
Sai da taji wani mugun fad'uwar gaba,kan tsananin kyau d'an usul da ta gani a tare da KHUBRAN,a hakanma wai dan tana matsayin y'ar k'auye,ina kuma ga ace ta waye?''
Tunani iri daban² haka haka matar da ake kira HAJIYA MURJA take a ranta,a fili kuwa sai murmushin yak'e take uwa an mata dole...
Cikin sakin fuska wanda da gani bai kai zuci ba,haka suka rabu da MA'U,ta mata alheri na Soap ne da su detergents a cewarta tayi wanki...
Cike da murna MA'U ta amshe ta k'arawa k'afafunta wuta,ko sallama bata jira sunyi da KHUBRA ba....
Ga KHUBRA kuwa wannan ba bak'on al'amari bane da zai d'aga mata hankali,hakan da ta riga ta sani shi yasa ko damuwa batayi ba...
Dawowar matar daga rakiyan da tayiwa MA'U tana dad'a mata godiya,tayiwa KHUBRA dake zaune wani wawan kallo,ko me hakan ke nufi? ohoooo....
Tana nan zaune ba tare da HAJIYAN tayi mata magana ba,ta sake hakimcewa a saman sofa tana watching T.V....
Da ihuuuuu suka shigo gidan,maimakon sallama da aka san d'an musulmi da ita,y'an mata ne su uku,sai yara biyu maza...
Duka babbar bazata haura 18 yrs ba,inda mai bi mata nake tunanin zata kai 17 da gani tsakanin ta farko da ta biyu ba a sami wata tazara ba,sai ta ukun mai shekatu 14,sai namijin dake bi mata mai shekaru 12,in da na k'arshe d'an shekara 9 ke tsalle² uwa yaron biri...
''Oyoyo autanah'' HAJIYAN ta fad'a tana bud'e hannu..
Da gudunsa ya nufeta yana tab'ara,ita kuwa ta biye masa
''Kai hajiya dan Allah mu banda mu?''
Fad'in d'aya daga cikin y'an matan
''A'aaaaa ni na isa,haba uwar masu gida,taho nan maza uwata''
Duk abunda suke tana zaune ko tari bataiba,sai da sukai son ransu,sannan hajiyan ta turasu suje suyi wanka,dukansu suka mik'e suna bin hanyoyin d'akunansu....
Wani kallo ta mata cike da tsoro ta juya tana kallon hajiyan a zatontama gamo tayi,baki na rawa take tambayan hajiyan
''Hajiya wace wannan kuma?''
Sai lokacin Hajiyan ta kalli inda take nuna mata
''Oohhh!ASHNA sabuwan housemaid ne da mukayi,yau aka kawota,maza nuna mata inda zata na kwana''
Tana yi tana tana yatsina fuska,duk da fara ce ba zaka sata a sahun masu kyauba,sai dai kawai kud'i da suka hana a gano hakan...
''Tabbb!wallahi hajiya ba dani ba,sai dai ko waccen shashashar,da bata damu da darajarta ba''
''To maza turomin ita,sai ta nuna mata''
Haka ta wuce tana hararar KHUBRA da bata sanma me take yiba
Fitowar d'aya yarinyar alamun ranta a b'ace yake,ta zauna kusa da hajiyan tana fad'in
''Hajiya gani ASHNA tace kina kira na''
''Yawwa yi maza ki nunawa waccan d'akin da y'an aiki ke zama''
Inda hajiyan ta nuna ta kalla,aiko cike da farin ciki ta k'araso kusa da KHUBRA tana mik'a mata hannu
''Suna na ZUHRA kefa y'ar uwa?''
Cikin halin ko in kula take maganarta,murmushi KHUBRA tayi mata tana mik'a mata nata hannun
''KHUBRA suna na''
Ko kafin hannunsu ya had'u da juna,hajiyan ta doke hannun KHUBRA,cike da masifa ta kewa ZUHRA fad'a
''Kinga ZUHRA ki kiyayeni wallahi bana son rawar kai,har zuwa yaushe zaki gane matsayinki?''
''Nifa hajiya ba wani matsayi gareniba,naga dai duk d'aya muke a gurin Allah,wata k'ilama tafini a gurinsa,idan har ta fini kyautata masa''
''To uwar tsari,bazan gaji da nuna miki hanya ba,saboda haka kibi ni a sannu,dan wollahi wata rana sai na b'allaki idan bakiyi a hankali ba''
Ta k'arasa tana zabga mata harara
''Ke kuma ta nuna KHUBRA dake sunkuye,ina son kisan cewa
_BAKIN RIJIYA BA GURIN WASAN MAKAHO BANE_
So ki tsaya iya matsayiki,karki manta mun kawoki ne dan kiyi mana bauta,ina fatan zaki kula da aikinki''..
''Wuce ki rakata d'akin y'an aiki''
Ta fad'a a tsawace
Jiki babu k'wari ZUHRA ta wuce ita kuma KHUBRA na bin bayanta,har b'angaren y'an aikin gidan..
Suna shiga ZUHRA ta dawo kusa da KHUBRA tana fad'in
''Dan Allah kiyi hak'uri da duk abunda hajiyanmu za tayi miki,wallahi haka halinta yake,kaf y'an aikin gidan nan basa jimawa idan ankawo,dalilin halintane suke barin aikin''
Ta d'an saurara tana kallon KHUBRAN
''Kada ki damu in sha Allah zan zama mai hak'uri da duk abunda zan gani,na gode sosai da nuna kulawarki gare ni''
Sukama juna murmushi,daga nan ta taya KHUBRAN suka gyara d'akin tsaff,kamar ba shiba,sannan ta mata sallama ta koma cikin gida...
《《《》》》
Tun data fita daga gidan,take cin karo da maza iri² duk kuwa da yanda take ta rufe fuska,hakan bai hana maza sun biyo ta ba,kamar jiya haka ta samu wani Alhajin k'auye dan kuwa harda y'ar motarsa mai kama da zallan k'arfe,haka da dad'in baki da komai suka k'ulle,sai gidan MA'UN..
Kamar jiya haka yauma suka shek'e ayarsu,sai dariya suke b'ab'akawa,bayan sun gama,dai² lokacin da tasan wannan mutumin na jiya da ko sunansa bata sani ba zai zo,ta sallami alhajin da bawai ya gama kashe mata k'ishirwarta bane..
Har da y'an kud'ad'ensa ya kawo ya bata ita kuwa ganinsu ta dingayi kamar ya bata duniya...
Yana tafiya kuwa mutumin na zuwa,da murnanta ta tare shi,tun daga tsakar gida suka fara watsi da kayan jikinsu,suna shiga d'akin kuwa ya shiga service en ta,tako ina ihunsu kake ji,abun ban haushi,tsawon awanni suka b'ata batare da sun gundiri juna ba,ranar da k'yar yayiwa MA'U dabara ya tafi,kan sai gobe,cike da k'aryar aiki gareshi...
《《《》》》
Tun kan gari ya gama wayewa,ta tashi ta shiga gyara gidan,duk da har lokacin bata san specific aikin ta ba,tsaff ta share ko ina duk kuwa da girma da yake da shi,sai harabar kad'ai da taga wani namiji yana sharewa..
Sakkowanta daga sama,kamar zata rushe matakalar benen,har ta k'idasa sakkowa,a kan sofa ta zauna tana jiran yaran su kammala sakkowa..
ZUHRA ce ta fara sakkowa,har k'asa ta gaida hajiyan,tana amsawa da k'yar kamar ba y'ar cikinta ba...
''Ina FATAHIYYA da ASHNA?''
''Suna d'aki ne hajiya''
''Ok!maza kiramin wannan yarinyar''
Ficewa tayi tana amsa mata
A hanya ta ganta zaune kusa da shuke²n lambu tana ta kallon tsuntsaye dake gurin suna wasa,ita ko abun ya mata dad'i sosai yanayin gurin gwanin sha'awa..
Ta baya ZUHRA ta lallab'o ta rufe mata ido,murmushi tayi tana zare hannunta daga kan fuskanta,ta juyo tana kallonta,gaisawa sukayi ta hanyar musabiha da juna,ta nemi kusa da ita ta zauna suna hira jefi²,tun KHUBRA na murmushi kad'ai har ta soma bata answer,sosai suka saki jiki da juna...
''Laaaa!wallahi na manta''
Kallon ZUHRAN tayi tana fad'in
''Me kika manta?''
''Hajiyace fa tace na kirawoki''
Ai tuni KHUBRA ta d'auki hanya,sai biyota ZUHRA tayi a baya
A parlor ta tarar da Hajiyan da ASHNA na gefenta na dama,FATAHIYYA kuwa tayi pillow da cinyanta,suna zuba sangarta..
Kan rug ta zauna tana gaida Hajiyan,da k'yar ta amsa,kamar ana mata dole ta shiga yiwa KHUBRA bayanin duk wani aiki da zatana yi a gidan,kafin ta bata umarnin fara aikin daga ranan..
Babu musu kuwa KHUBRAN ta nemi a nuna mata kitchen,ZUHRA ce ta raka ta,tana d'an nuna mata wasu abubuwan da bata gane yanda za tayi amfani da shiba,cikin dabara KHUBRAN taita tambayarta abubuwan da suke so da wanda basa so,aiko taita mata bayani...
Tana aiki ZUHRA na mata hiran yanda gidan nasu yake,kamar ta tambayeta,har ta kammala girkin duk da ba wani sanin abincin zamani tayiba tayi k'ok'ari,haka ta jeresu a dinning kamar yadda ZUHRA ta nuna mata,ita kuma tana tayata...
Tare suka fita daga parlorn ASHNA na jin haushin KHUBRA da ta rasa dalilin hakan,ita ko ko ta kantama bata biba,coz bata san tana yiba...
A guarding suka zauna k'afafunsu a cikin ruwan gurin,sai wasa suke suna dariya uwa sun saba dama can...
''Laaaaa!na manta ban baki labarin YAYANMU ba''
ZUHRA ta fad'a tana washe baki
''YAYANKU kuma,dama kuna da wani wa namiji?''
'Ehhh! muna da amma baya k'asarma,karatu ya rabamu da shi,karki so kiga yanda yake sona sosai''
Tayi maganar cike da jin dad'in yanayin da take ciki
''Allah sarki,Allah ya dawo da shi lafiya,suka amsa da ameen oll''
************
Kwanaki sun riski KHUBRA a cikin gidansu ZUHRA wanda bayan ZUHRA babu da wanda take sakewa,bayaga haka kuwa bata wani samun sakin fuska daga sauran y'an gidan bama kamar k'ananan da kana yi musu magana zasu maka rashin kunya komai girmanka kuwa,hakan yasa ko me za suyi KHUBRA bata musu magana.........
Wannan kenan....
_#Haaaaaaa!Kunawa *MA'U* fatar ciwo ko,to maza ta jiku ni ba iya cetonku zanba,karta d'oramun k'afa na kasa tashi,dama bawani k'wari gare niba._
_Naga sak'onninku na addu'ah ina godiya sosai,Allah ya bar zumunci._ 👏👏
*_~#TEAM KHURA.~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*25/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*ADDU'AR BU'DE SALLAH.*
_BAYAN AN YI IK'AMA_
_ALLAHUMMA BA'ID BAINIY WA-BAINA KHA'DAYAYA,KAMA BA'ADTA BAINAL MASHRIK'I WAL-MAGRIBI,ALLAHUMMA NAK'K'INIY MIN KHA'DAYAYA,KAMA YUNAK'K'AS-SAUBUL ABYADU MINAD-DANAS, ALLAHUMMAGHSILNIY MIN KHA'DAYAYA BIS-SALJ,WAL-MAA'I,WAL-BARAD.._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣8⃣*
*K*imanin watanni biyar kenan da fara aikinta a gidan,tun daga ranan da tazo gidan ya zamana ita ke girki duk kuwa da ba wani iya girkin turawa tayi ba,acewarta irin wannan abincin a T.V take ganin ana nunowa kuma turawa keyi...
Duk lokacin da ta fad'a kuwa nan ZUHRA zata sata a gaba tana dariya uwa ta samu shashatau en madina....
Yanda ZUHRA ke janta a jiki,abun har mamaki yake bata,ita ko kulawa da abunda hajiyanta ke mata bata yi,tun tana mata fad'a akan ta dena shiga sabgar KHUBRA har ta gaji,dan kuwa wata shak'uwa ce ta musamman ta shiga tsakaninsu kamar dama can sun san juna....
Duk tsayin wad'annan watanni kuwa ko da yaushe akace k'arshen wata yazo MA'U zata zo ta amshe kud'in aikin, KHUBRAN ko anini ba zata gani ba bare ta sa rai dasu.....
《《》》
Likaffa taci gaba a gurin MA'U danko a kullum a bata samu an tayataba idan ta fita ta yayibo mutum bakwai zuwa sama,d'an shaye²,mai babur ne,dama sauran jama'an gari,manya da k'anana binta suke...
A kullum idan MA'U ta wayi gari takanji uwa k'ara mata sha'awa ake,shi yasa duk wanda ta samu ya biyota bata iya juran rasa shi....
Cikin shirinta ta fito zata gidan da KHUBRA ke aiki,dana kalleta sai da taban tsoro,saboda abun natama k'aruwa yayi,bayaga neman kasuwartata,fuskanta a kwailaye take ta sha mai,tamkar budurwa haka ta koma...
Tana tsaka da rufe k'ofan d'akinta wani mutumi ya shigo gidan babu ko sallama...
Itanma kallonsa tayi dan bata sanshi ba,tana fad'in
''Malam lafiya?''
''Ehhh too lapiar kenan''
Sai da ya gama k'are mata kallo kafin da k'yar ya soma magana muryarshi a shak'e
''Ko kece MA'U motar haya?''
Sunan da ya ambata yasa na fiddo idanu waje ina jiran jin amsar da zata bashi..
''Ehhh!me ya faru kake nemana?''
''Dama nima maigidana ya aikoni na gano masa inda kike,sai kuma nayi sa'a na samekin''
Wani kallon sama da k'asa ta masa kafin tace
''Ban gane ba''
''Hahahaha!ai ba buk'atar ki gane,yanzun dai mu shiga daga ciki kiji bayani tukun''
Ganin bata sanshi ba,zuciyanta kuma sai zarge² take kawo mata yasa tak'i bin umarninsa...
Matsowa ya shiga yi kusa da ita,idanunsa a rine uwa wanda yasha wani abu...
''Ki bani had'in kai na yau,ina mai tabbatar miki idan har na komawa oga da labarin na sameki,zakiji dad'i sosai''
''Wane irin had'in kai kuma kake magana''
Wata dariya yayi ta rainin wayo
''Kina b'atawa kanki lokacifa,mu shiga daga ciki kawai,ko zuwa biyu ne nayi na rage zafi,ina tabbatar miki k'aruwarki ce,dan oga ya iya kyautar girma''
Jin ya ambaci masu gidan rana,wanda kuma dalilin fitar tata kenan yasa ta washe baki tana fad'in
''Aaaaa! yo to ae yanzu naji batu''
Take ta bud'e k'ofan d'akin,suna shiga suka mannewa juna,dama masu jiran k'iris daga shi har itan...
Yanda bai saurara mataba haka itama bata saurara masa ba,sai da suka dirji juna son rai...
Tsawon awa uku sannan suka hak'ura badan sun gajiba,sai don kiran wayarsa da ake ta fama...
Yana d'aukowa kuwa yaga OGA na yawo kan screen en wayan...
Cikin gaggawa ya d'auka...
''Hello! OGA''
Daga d'aya b'arin aka hau fad'a kamar za a tsaga wayan
''Wannan wane irin rashin mutunci ne 'Dan Ladi zaka shuka ni tun d'azun,daga aikenka neman gidan kaje ka zauna''
''Sorry mai gida,wallahi gidan ne ban samu ba,sai da k'yar yanzu hakama ganinan a hanya,kasan oga ba yanda za ayi nayi sanya gurin nemo maka ita a duk inda take kuwa''
Nan kan ogan ya huru,yana ta wani bada fad'i
''To don Allah kayi sauri,ni kaga na k'agu na ganta,saboda masifar k'ishirwarta ke damuna,idan ban sauke yauba da matsala''
''An gama oga,ganinan k'arasowa,ai kamar ka biya buk'atarka ka gama''
Yana fad'an haka suka shek'e da dariya duka suna ajiye wayar...
''Shege oga,idan yaga mace kamar ayu haka yake da son matan tsiya,dan shi har yafi d'an akuya''
Ya saki wata uwar dariya yana kallon MA'U da tayi laga² akan gadontan,duk ta wani bud'e k'afafu...
''Yahhh!ko kina buk'atar k'ari ne? naga kin kasa tashi''
Bata kulashiba tayi shiru,dan kam ita kad'ai tasan me take ji,duk lokacin da akace an gama biyan buk'ata da ita,nan take wata sabuwar sha'awar zata bijiro mata,kai ita kam ma batak'i ta kwana ta yini ana mata service ba....
Haka ya gaji da surutunsa ya fice,baifi minti talatin ba suka k'araso har cikin gidan,da wani k'aton mutum gashi da uban timbi....
Tana daga kwance yanda ya barta haka suka dawo suka tarar da ita,sai mayafi data d'an rufa ajikintan...
Su oga anga gara babu shiri ya kalli yaron nasa
''Dan ladi,zaka iya tafiya ni zan taho daga baya''
Yanayi yana sid'e leb'e,an gama oga,ya fice yana zabga masa harara..
Idanun MA'U a rufe saboda yanda ta jefa kanta a wahala...
Shiko shirgegen k'aton nan ya nemi guri ya kime kayansa,ya shiga aiki ba ji ba gani...
MA'U banda ihu ba abunda take,dan kuwa wannan mutumin maimakon ya nemeta ta gaba,shi biyu ya had'a,sai da ya gamsu son ransa sannan ya kyaleta..
Aiko MA'U ta had'u da gamonta,ta kwanta sai numfashi take fiddawa da k'yar..
Ganin ya samu abunda yake buk'ata,da murnansa ya duma hannu a aljihu..
Naira dubu hamsin ya damk'a mata,wanda tajisu kamar an mata bushara-.....
Shi kuma ya fice da alk'awarin dawowa zuwa dare............
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*28/ąpril,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_SUBHANA RABBIYAL-AZIYM ׳._
_SUBHANAKALLAHUMMA RABBANA WABI-HAMDIKA ALLAHUMMAGHFIRLIY._
_SUBBUHUN,QUDDUSUN,RABBUL-MALA'IKATI WARRUUH.._
*_~#HISNUL-MUSLIM.~_*
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*1⃣9⃣*
*T*ana nan kwance kamar kayan wanki,ya fice daga gidan,duk da uwar wahalar da tasha,ko cikakkiyar awa ba ayi ba,ta soma jin wani feeling na dad'a matsarta,tana cikin wannan hali ko 'DAN LADI ya dawo sai sauri yake,har da tuntub'e dan kam shifa ya ga banza irin wannan gara haka,baiga ranar bari ba,a cewarsa ''shi yayi oga yayi''...
A hankali ta d'ago jin takun tafiya,aiko idanunta na arba da shi ta kai masa wata wawar cafka,uwa wacce take tsoron zai kufce mata,shima da dama abunda ya dawo da shi kenan,ya shiga lashe leb'e,take ko suka sake komawa ruwa...
《《》》
Duk wani aiki da tasan ita za tayi shi ta kammala shi da wuri,ta koma wajen lambu tai zamanta,sai kallon tsuntsayen dake sauka gurin take tana ta murmushi abunta...
Lokacin sallah nayi ta nufi tap en gurin,anan tayi alwala ta nufi d'aki tayi sallah,ta sake komawa ta zauna,kasancewar y'ar hirar tata bata nan,tana skul...
Wajejen k'arfe 3 saura ko ta jiyo ihun su HANEEF suna guje² daga ji ko tasan dawowarsu kenan,tana zaune taji an rufe mata ido da hannu da ji ba sai ta tambaya ba,tasan ko wace ta mata haka,saboda sun saba zuwa wannan lokacin...
Murmushi tayi tana fad'in
''Haka dai kullum kike gani,a zatonki ba zan gane ba ko?''
Dariyar itama tayi tana zare hannunta ta zagayo ta zauna kusa da ita,nan ko suka hau hiransu kamar kowane lokaci...
Har kiran sallan asr suna wajen,kafin suka mik'e suna barin gurin dan gabatar da sallah....
Malamin da HAJIYA MURJA tasa a nemo na islamiyya ne ya shigo da sallamarsa ya gaida hajiyan,ita ko KHUBRA lokacin tana kitchen had'a abincin dare,duk maganar da suke tana iya jiyo su,amma ba wai su en take sauraroba,aikinta take kasancewar yanzun takan gwada girkin turawan,saboda yadda ZUHRA ke bata gudunmawar kamo mata tashoshin da ake girkie² idan HAJIYANSU bata nan,aiko da yake tana da basira kuma ZUHRAN kan fassara mata abubuwan da suke da hausa,hakan yasa ta bata littafi da biro da kanta take rubutawa da ajami,saboda KHUBRAN tayi makarantar allo,shi yasa takan iya rubutu da ajami...
Idan ta gama ta kai abunta ta b'oye a cikin kayanta,duk ranar da za tayi girki idan tana son gwadawa haka zata d'auko taita karantawa har sai ta haddace komai,da haka zata shiga kitchen,cikin ikon Allah kuwa idan tayi girkin zaka tarar yayi dai².Ta wannan b'angaren ZUHRA ke mugun yaba mata,kuma takan tsaya tana kallon yadda take tana taimaka mata da mik'o wancan da wannan..
Aikinta take tayi,kasancewar yau ba y'ar tayin nata,har ta kammala bata shigoba,ta gyara komai ta mayar da komai wajen zamansa,ta fito kenan zata fita taga ASHNA ta shigo fuska babu walwala tana ta faman cika,hanya ta bata ta wuce kafin itama ta wuce ta nufi barin parlorn...
''Ke zo nan''
Ta juya taga ita ASHNA ke kallo,hakan ya tabbatar mata da cewa da ita take,kanta a k'asa ta je inda take...
''Kije d'akina zakiga kayan wanki na ki d'ebo ki wankemin,bani da kayan sawa''
''Kiyi hak'uri amma wanki baya cikin aikin da zanyi muku''
''Ke don uwarki har kin isa nasaki abu ki ce baza kiyiba?,wallahi baki isaba,kuma wanki kam sai kinmin''
Tana gama fad'in haka tayi hanyar d'akin HAJIYA MURJA tana rafka mata kira uwa wata sa'arta ba mahaifiyarta ba..
''Ya akayi y'ar lele?''
Ta tambayeta tana fitowa daga toilet..
''Hajiya wai waccan yarinyar ce na ce tamin wanki ta tsaya tana nenan zagina''
Uwa za ta fashe kan haushi...
''Kan uba ita d'in banza tak'i yi miki wanki,y'ar waye ita?dawa take tak'ama? da har zaki sata abu tak'i,maza matsa na je naci mata uwa''
Tafice uwa zata tsaga ginin da take takawa...
Har ta fita ta dawo,ta d'auki ruwa ta sha,tana fitowa ko sukayi arba da hajiyan,
''Ke don ubanki har kin isa a saki aiki a gidan nan kik'i yi?wace ce ke da zaki k'i?''
Sosai taji wani abu na sauka a ranta jin zagin da akayiwa mahaifinta da take tsananin so a duniyarta,duk da ranta ya b'aci da zagin,haka ta daure ta soma bawa hajiyan hak'uri
''Wollahi hajiya ba yi ne bazanba,kawai cewa nayi mata tayi hak'uri wanki baya cikin aikin da zanyi a gidan nan''...
Wani mari da hajiyan ta mata shi ya katse mata magana,take ko ta dafe gurin tana dad'a sunkuyar da kanta..
''Maza ki wuce ki d'ebo kayan,duk da babu shi a yau na k'ara miki dashi acikin aikin naki''
Tana gama fad'a ta juya tayi wucewarta tabar KHUBRA da dafe da kunci...
Ganin babu sarki sai Allah ta rarrashi zuciyarta,ta wuce zuwa d'akin ASHNAR,tattara kayan tayi kaf closet enta babu wani kaya da ba a b'ata ba,haka taita jido su tana fito da su har ta kammala...
A washing machine taita sawa tana wankewa,da yake tana taya ZUHRA wani lokacin,kuma itama takan wanke nata,haka ta b'ata lokaci mai tsawo tana fama da kayan...
Tana cikin wanki ta jiyo muryan ZUHRA na kiranta,tana daga cikin toilet en ta amsata,aiko ta shigo...
Da mamaki ta kalleta tana fad'in
''Me kuma ya had'oki da wanki yau?''
Murmushi kad'ai tayi,bata iya cewa komaiba,haka taita fama da wankin ita kuma ZUHRAN na tayata matse kayan,tsaf ta gama lokacin ana kiran sallan isha..
Sai da sukayi sallah tukun sannan suka shanya kayan,suka ci gaba da fira a d'akin KHUBRAN haka suka raba dare suna fira,sannan ZUHRA tayi mata sallama ta tafi d'aki,itama ko nan ta kulle k'ofa ta kwanta zuciyarta fal tunanin makomar zamanta a gidan....
《《》》
Sai da suka raba dare suna abu d'aya dukansu babu wanda yayi tunanin yin sallah,suna ta faman aikata masha'arsu...
Dan kansu kuma suka hak'ura da juna badon sun gajiba,don dukkaninsu gwanaye ne a harkar,kuma kowa nunawa d'an uwansa yake yafi d'ayan,sai da suka raba dare a haka,sannan kuma bacci yayi gaba dasu suna hakan,ba tare da sun tsarkake jikinsu ba bare gaida mahalicci...
《《》》
Shigowarsa gidan yaji kansa yana sara masa,take ko ya dafe kansa yana mai nufar d'akinsa ya kwanta ba tare da addu'ah ba bayan a da ya saba baya tab'a kwanciya bai yi addu'ar ba...
Tayi nisa cikin baccinta ta ji ana shafata,cikin magagi take magana,amma bai kulata ba yaci gaba da abunda yake jin abun yayi nisa kuma babu halin a daina yasa ta bud'e ido,wa zata gani??
Cikin firgici ta furta ''B...O....BO....K.A.....''
Bakinta har sark'ewa yake gurin maganar,shiko ya d'ora hannunsa a baki yana mata alamar tayi shiru..
Babu shiri ko ta ja baki ta tsuke,bata kuma furta ko a ba,haka ya rabata da ilahirin kayan da ke jikinta ya shiga amfani da ita,duk ilahirin jikinta ya mutu saboda tun da ya zo ya shafata,jikintan ya idasa mutuwa ta gagara tab'uka komai,har ya gama biyan buk'atarsa wanda ba shi ya k'yaleta ba sai gabanin b'illowar alfijr...
Kallonta yayi yana dariya wacce ta cika d'akin
''Kiyi maza kije d'akin mai gidanki,kisan yadda za kiyi ku samu wata alak'a ta shiga tsakaninki da shi a yanzun kafin b'illowar alfijir idan kikayi haka,duka buk'atunki sun gama biya kenan''......
Yana gama maganar ko ya b'ace,ta neme shi ta rasa,take ko ta ja zani tayi waje,tana shiga d'akin MALAM BUBA ta yi karo da shi kwance yana bacci,ai bata jira komai ba,ta sa k'arfi ta mirginashi ta ko hau shafa shi kamar yadda boka ya mata...
Da yake bai da magagi ya bud'e ido,suna yin arba da juna tayi cilli da zanin jikinta...
Wani sara masa kansa yayi,yayi saurin runtse idanunsa yana damk'e kansa,ganin haka LADIYO ta birkice tana fad'in
''Sannu MALAM ciwo kan ke maka?''
Kai ya kad'a mata bai ce komaiba,ita kuma ta fice tana nemo garin magani zata jik'a masa dan burinta bai wuce aiwatar da bayanin boka ba...
Kaf sai da ta hargitse d'akinta kan binciken magani amma bata ganshi ba..
Wani uban tsaki ta doka tana ficewa zuwa d'akin MALAM en...
Shiko tana fita wani bacci ya sake d'aukarsa,duk budirin da take bai sani ba...
Dai² zata shiga d'akinsan taji masallacin dake unguwan ladanin ya fara kiran sallah na biyu,alfijirya keto kenan,tuni LADIYO ta buga wani wawan tsalle tayi cikin d'akin MALAM en....
《《》》
Cikin daren ko a b'angaren KHUBRA haka ta tashi tayi alwala tahau jero nafilfili tana dad'a kai kukanta ga rabbis-samawat..
Har aka kira sallah tana kan abun sallanta,sai da tayi sallah sannan ta d'an kwanta,aiko take bacci mai dad'i ya sake d'aukanta...
A furgice ta farka tana kallon yadda gari ya soma haske,cikin sauri ta watsa ruwa ta fita tayi kitchen,abinci ta d'ora mai sauk'in dahuwa,cikin lokaci k'ank'ani ta kammala komai har girkinsu HANEEF da yake su biyu ne ke tafiya da abinci,ta gama had'a musu a lunch-box ensu..
Sai lokacin nutsuwa tazo mata,ganin ta kammala cikin lokaci k'alilan,tayiwa Allah godiya,sannan ta fita ta shirya musu dinning..
A cikin kitchen en ta ci nata abincin,tana gamawa ta hau wanke²..
Dai² lokacin ZUHRA ta shigo,sad'af² ta biyo ta bayanta ta rufe mata ido...
Murmushi tayi tace
''Habaaa ZUHRA kinma mai dani wata abar tsokanar ki kenan,kina tsammanin bazan gane bane?''
Tayi murmushi itama suka gaisa,a gurguje ta mata sallama ta fice daga kitchen en...
Suna fita ba jimawa itama ta fito ta tafi d'aki,ta kwanta tana tsaka da tunani bacci ya d'auketa dan kuwa dama baccin take ji.......
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*3/mąყ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_Masoyana a ko ina kuka kasance bazan iya mantawa da k'auna,halacci tare kuma da kyatatawarku gare niba,tabbas kun nunamin karamci wanda ba zai tab'a gogewa a cikin raina ba har sai bayan bana numfashi,Allah ya bar k'auna tare da zumunci.._
N
A
G
O
D
E
_Sosai da sosai,Allah ya barmin ku,duk inda kuke ina tare da ku da izinin Allah... *#1 luv my peps..*_
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣0⃣*
*K'*afafunta saboda tsabar kid'imewa da tayi har neman kasa d'aukarta suke,kamar an cillota ta fad'o d'akin aiko bata jiraba ta afka kan MALAM dake ta sharara bacci abunsa...
Shafa shi ta shiga yi shi ko maimakon ya farka kamar yadda yayi d'azun saima dad'a gyara kwanciya da yayi,yana sakin numfashi abunsa...
Haushi duk yabi ya cika mata zuciya,haushin rashin farkawarsa yasa ta kirb'a masa wani naushi aiko take ya bud'e ido,murmushi ya mata ya sake kulle idonsa yana mai dad'a gyara kwanciyarsa......
Kamar mahaukaciya ta fice tana sosa jikinta........
《《》》
Tsaf suka gama shek'e ayarsu a daren,har safiya suna mak'ale da juna...
Yanayin kwanciyar da suka yi kai da gani kasan ba shiryawa baccin suka yiba,dan kam da gani kasan suna tsaka da harka baccin yayi awon gaba da su.....
Ko da ta farka lokacin har gari ya gama haske,sannan ta bud'e idanunta da suka mata nauyi...
Jiki ba k'wari ta fita tayi wanka,bata tashe shiba dan kansa ya tashi yayi wanka,lokacin ko a takure ya ganta wanda ita kad'ai tasan halin da take ciki...
Sai da ya gama shirin ficewa tukun ya dawo
''Yahhh!d'an kawo wani abu mana''
Da rinannun idanuwanta ta kalleshi tana neman k'arin bayani...
''Ko zaki cemin oga bai sallamekiba?''
''Ohhh!kuma nufinka ni zan baka wani abu cikin kud'in ne?wato baya ga biyan da na maka har wani sabon tukuicin kake nema?''
Dariya yayi irin tasu ta y'an duniya,kafin ya juya yana nufar hanya yasan kam duk inda ya kai da son duniya MA'U ta fishi,haka ya fice yana fad'in
''Sai kin ganni''
Bata ko d'aga ido ta kalleshi ba bare ta bashi amsa.........
《《》》
Ko da ta farka bata wani b'ata lokaci ba ta koma bakin aikinta,har ta kammala ta fito da niyyan komawa b'angarenta..
A parlor ta tarar da ita tayi shirim cikin sofa,har zata fita ta kwad'a mata wata tsawa,ba shiri KHUBRAN ta dawo dan ita kam a yanzun baza ta so abunda zai rabata da gidan ba,dan ko shi ne rufin asirinta a wannan halin da take ciki...
''Wanki yana nan ya taru,saboda haka kiyi maza ki soma''
Shiru tayi ta kasa magana,zuwa wani lokaci kuma ta mik'e uwa kazar da kwai ya fashewa a ciki.Haka ta jido kayan masu uban yawa sai wari suke uwa masu kayan basu san wani abu mai kama da turare ba,ko da ta kaisu bakin washing machine en gani tayi kayan sam ba zata iya wanke su iya yau ba,dan ko kaya ne har na mutum biyar,bata b'atawa kanta lokaci gurin tunani ba ta hau abunda tasan shi zai fishsheta,tun tana na marmari har ta gaji.A haka su ZAHRA suka dawo suka tarar da ita,ko kallon arzik'i bata samu daga gurin ASHNA da FATAHIYYA ba..
ZAHRA kam dama tuni ta riga kowa shigowa,nan tai ta mata sannu,haka suka shiga ciki...
Ko cikakken mintuna talatin batayi ba ta fito ta dawo gurinta aiko tare suka ci gaba da aikin shanya,har malaminsu na islamiyya ya zo,a nan ne ta barta ta tafi,har suka dawo bata kammala ba,k'arshe dai yinin ranar haka ya shud'e mata tana abu d'aya..
Wajen k'arfe goma na dare ta tattara ta ajiye su akan ta k'arasa idan Allah ya kaimu washe gari........
Rayuwa ta mik'awa KHUBRA cikin wannan gida,wanda iya wannan lokacin babu wani abu dake shiga tsakaninta da y'ay'an gidan,ta kame kanta had'e da rik'e matsayinta na y'ar takala,duk wani aikinta tana gama shi take barin cikinsu ta koma guarding tai zamanta,mafi yawancin lokaci nan ne gurin da ke d'ebe mata kewa,musamman idan ta tuna ABBANTA ko MAMANTA da bata tashi tayi rayuwa da ita ba...
Cikin sauri² ta fito zata shiga cikin gidan,karo suka kusa yi da ZAHRA,da saurinta kuma ta tsaya tana kallonta duk sai murna take uwa wacce akama wata gagarumar kyauta,kallonta ta tsaya yi...
Da sauri ZAHRA ta rik'eta tana jan hannunta suka nufi kitchen,aikinta ta fara suna ta hira,duka yau tana kula da yanayin ZAHRA wani murna take tayi ita kuma tak'i tambayan dalilin,suna ta aikin su,can ZAHRA ta d'ago tana kallon KHUBRA...
''Wai kam sis kin san wani abu?''
Kai kad'ai ta kad'a mata kafin ta bud'e baki tayi magana ZAHRA ta katse ta da fad 'in
''Cikin month ennan YAYANMU zai dawo fa''
''Eeyyahh!Allah dawo da shi lafiya,yasa ya samo abunda yaje nema''
''Ameen dear,aiko zai sha labarinki duk ranan da mukayi waya''
Ita dai KHUBRA bata sake magana ba,ta ci gaba da aikinta,ZAHRA kuwa nan taita bata labarin YAYAN nasu,wanda har zuwa yau bata tab'a tsintar sunansa ba..
Har suka kammala,ZAHRA nata mata surutu,ita ko sai dai tayi murmushi yanayin yanda suke rayuwa da yadda ZAHRA take bata labarin irin rayuwarsu abun sosai yake bata sha'awa,har wani lokaci ma ta kanji inama itama tana da d'an uwa,duk lokacin da ta tuna haka takan yi kuka sosai...
*SOME WEEKS LEAP.*
Da sanyin safiya ta tashi,bata b'ata lokaci ba ta shiga kitchen,tunanin irin girkin da za tayi ta hau yi,dan kam tun jiya HAJIYA MURJA ta sanar da ita suna da babban bak'o,saboda haka tana son tayi girke² kaloli da yawa had'e da drinks na gargajiya,coz ta san bak'on baya son tamalli da kayan gwangwani...
Tana cikin tunanintan ZAHRA ta shigo da saurinta,sis bafa muga ta zama ba,kinga tunda ke kad'aice barin fasa binsu airport,muyi abunda ya kamata,nan ko suka hau aiki ba ji bare gani,suna yi suna hiransu...
Tsawon awanni da dama suna ta aikin kafin suka kammala,ficewa suka yi bayan sun gama shirya table kafin kowa ya kama hanyarsa...
*SOME HOURS LATER...*
Wani bak'in PRADO ne ya Parker a haraban gidan,cikin k'asaita aka bud'e k'ofan ko kafin ya bud'e ya fito sai da ya d'auki lokaci kafin ya ziro k'afarsa ya fito,cikin k'ana nan kaya wanda suka matuk'ar amsarsa uwa bature,gashinsa ya d'an yi tudu ta gaba sai shek'i yake da gani kasan yana shan gyara,idanunsa saye cikin sunglasses bak'i na GUCCI,komai yayi kyau yake masa,cikin takun k'asaita ya soma tafiya,har cikin parlor da ya sha gyara.A baya suka bishi har cikin parlorn sai rawar kai ASHNA da FATAHIYYA suke zubawa,shi kam yana gaba bai ko kula ta kansu ba,a zaune suka tarar da HAJIYAN sai wani dare baki take tana dariya had'e da fad'in
''Oyoyo my son''
Fuskarsa d'auke da murmushi da ya dad'a k'awatar da ita,ya amsa yana zama cikin sofa..
Cike da ladabi uwa ba wanda ya fito daga k'asar turawaba ya gaidata,tana amsawa fuskarta da fara'a wacce ban tab'a zaton tana da ita ba...
'Dakinsa ya nufa cike da gajiya,yana shiga wani sanyayyen k'amshi ya doki hancinsa,take kowace gab'a ta jikinsa ta amsa,jinsa yake uwa an masa duka,da k'yar ya k'arasa kan bed,aiko ya zube saman bed yana dad'a shak'an k'amshin turaren kasala na dad'a saukar masa a jiki,jin abun zai masa yawa yasa ya mik'e da k'yar ya iya nufar toilet,ya jima ciki kafin ya fito,ko minti biyar bai ba ya shirya cikin singlet fari da boxer,ai ko ya haye saman bed take baccin gajiya ya kwashe shi...
Tun bayan da suka gama aikin suka k'ule a guarding sai fira suke suna dariya abunsu uwa ya da k'anwa duk da baza su wuce sa'annin juna ba...
Sam basu ji shigowar motor ensu ASHNA ba,sai shewansu suke KHUBRA na bata labarin k'auyensu,ita ko ZAHRA sai kwasar dariya take...
Three hours ya d'auka yana baccin gajiya kafin ya farka,jin cikinsa fayau yasa cikin sauri² ya sake watsawa jikinsa ruwa,jallabiyya ya zura,sai da yayi sallah sannan ya fito,suna zaune cikin parlorn su HANEEF duk sun cika gurin da hayaniya,ganin fitowansa yasa take suka shiga hankalinsu ba tare da ya furta ko a ba,k'ala bai ceba amma gaba d'ayansu kowa ya k'ame kamar doll...
''MAMA ni kam ina Sis ena?''
Tab'e baki tayi kafin cikin b'acin rai ta iya furta
''Tana can tare da wannan shashashar yarinyar''
''Wace wannan kuma?''
Yayi maganar yana yamutsa fuska...
Saboda tasan halinsa na rashin son magana yasa tace
''Wata ce''
Daga haka ko ta bar maganar ba tare da ta sake furta komai ba ta ja bakinta tayi shiru...
*******
''Laaa!sis kinga lokaci ya tafi nasanma yanzu haka BB ya dawo,taso muje dan Allah''
''A'a y'ar uwa ki je yanzun zan biyoki daga baya ''
''Ba wani nan nasan ba zuwa za kiyi ba''
Murmushi kad'ai tayi,ita kuma tayi saurin barin gurin tana fad'in
''Sai na ganki duk da ba yarda nayi akan za kizo ba''
Tana tafe da d'an gudunta ta shiga parlorn,idanunta na sauka kansa ta fasa wani ihu da gudu kuma ta fad'a jikinsa....
Jin an fad'o jikinsa yasa ya kalleta,sai murmushi take dokawa,shi ko ya had'e fuska yana fad'in
''Matsamin a nan,ai ke kam fushi nake da ke''
''Wayyoo YAYANAH dan Allah kayi sorry kar kayi fushi da ni,kasan duk duniya bana k'aunar naga kayi fushi da ni,ko so kake nayi kuka?''
Ta fad'a tana narke fuska za ta masa kuka
''Haba mana sis ina kika b'oye?ko kije tarona kuma na dawoma ban saki a idona ba why?''
''Ammm!YAYANAH Allah ko aiki mukayi shi yasa kaga banje taroka ba,kaima kasan ba haka kad'ai zan k'i zuwa ba,aiiii dai ka hak'ura ko?''
Tana d'an murmushi had'e da lek'en fuskansa da ya kawar da ita gefe...
Murmushin shima yayi mata,yana kad'a mata kai...
''Yeeehhhh!thnks BB na''
''Laaa!YAYANAH taso kaga abunda muka maka''
Ta kama hannunsa tana jaa zuwa dinning,a hankali ya bita har gurin tarin warmers en ya kallah yana tab'e baki,yasan dai wannan kam sai dai ko idan y'an aiki suka yi amma ba MAMAN ba bare kuma wad'ancan sangartattun biyu...
''Nikam sis kyale ni da wannan shirman masu aikin''
''Laaaa!YAYA fa mu mukayi,zauna kaga Allah yayi sweet sosai,kuma favourite naka mukayi''
Ta jaa masa kujeran tana turashi har sai da ya zauna,shi sam baya jin zai tab'a iya cin abincin masu aiki duk k'azamai dasu su maka wani abinci kuma mutum ya ci,k'amshin da ya ziyarceshi shi ya dakatar da shi daga maganar da yake yabi warmers en da kallo...
Drink en da take tsiyayawa a cup shi yabi da kallo sai k'amshi yake,murmushi yayi mata ganin yadda take ta rawar k'afa a kansa ya juya parlor ya kallesu duk sun zuba musu ido suna jiran ganin abunda zai faru,juyowa yayi ya sake kallonta yanda take masa yasa ya k'udirce a ransa ba zai bata kunya ba,ko da zai ci ya haras da shi zai gwada...
Cup en da ta cika da sob'o ta mik'a masa tana fad'in
''YAH bismillah!''
Karb'a yayi ya d'an d'osana cup en a bakinsa har da runtse ido,duk da yadda yake k'amshi bai gama tabbatarwa a ransa zaiyi dad'i ba sai da ya sha,aiko take ya shanye cup en hannunsa zuciyarsa cike da tunanin waye yayi wannan drink en haka?
Cup en ya mik'a mata,zuciyansa ta lula duniyar tunani.....
《《》》
Tun bayan da ZAHRA ta bar gurin itama ko zaman ya isheta,bata wani jima ba ta bar gurin,inda ta k'ule cikin d'aki tana aikin kuka da ya zame mata abokin rayuwa duk lokacin da ta tuna MAMANTA....
Ta jima a haka kafin da k'yar ta tsaida kukan,ta hanyar d'auro alwala ta tada sallah......
*_~#TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER. 🤞🏻😘_*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*4/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
_íղɑ ʍɑԵմҡ'ɑɾ ցօժíվɑ ՏօՏɑí ʍɑՏօվɑ,Տɑҡ'օղҡմ ɑ ҡմӀӀմʍ վɑղɑ ɾíՏҡɑԵɑ,ղɑ ցօժҽ ɑժժմ'օ'íղҡմ,ɑӀӀɑհ վɑ ҍɑɾ ҡ'ɑմղɑ.._ *ɾҽɑӀӀվ ӀմѵՏ մ ʍվ ԹҽԹՏ..💓💓*
*~________________________~*
_Tabbas ba dan bak'ar addu'ah babu kyaubaa da babu abunda zai hanani kwana yi miki addu'ar da sai kin gwammace baki zo duniyarba, amma kam tabbas mun barki da Allah shi kad'ai zai nuna miki ishara, Allah ya isar mana....._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣1⃣*
*T*un kafin ta idar ko bacci ya fara fisganta,da sauri tayi sallama da rarrafe ta haye kan katifan ko addu'anma idanunta a kulle suke kan bacci haka tayi addu'an kwanciya bacci,ko ninke abun sallan bata yiba bare hijab en da ta cillar a k'asa...
Cikakken mintuna uku sun yi mata yawa take bacci mai nauyi ya d'auketa......
《《》》
Zuba masa ta sake yi,shi ko sai dad'a kafa kai yake yana shanyewa a haka har sai da ya sha rabin jug en,sam bai sani ba yana can duniyar tunani,dariyan da ta saka ne ya dawo da shi diniyarsa yana mai binta da kallo,hannunsa ya sake sauke idanunsa har lokacin cup en na mak'ale a hannunsa,d'an murmushi yayi yana shafa kansa...
''YAH me zan sa maka?''
Tambayanta ya katse mishi tunani
''Anything ma sis''
Murmurshi tayi tana jin dad'in yadda yake nuna kulawa kan komai da take yi...
Wani warmer ta bud'e take ko ta zaro faifan sinasir,aiko yana gani ya hau murmushi coz yana sonsa sosai MAMA ce dai da yake ba wani iya girkin gargajiya tayi ba,ko da yake na zamaninma dai da sauk'i,(auu kada ta jiyo ni) ☺.......
Ai ko take ya dakatar da ita ta hanyar fad'in
''Sisnah bar shi haka ai kin gamamin komai tunda kikamin favourite nawa,sauran ki kyauta idan na gama abunda nake''
Sosai ya dage yaci sinasir en da miyan agusi,sukam su ASHNA suna cikin parlor duk abunda ke faruwa tsakanin ZAHRA da YAYAN NASU sun zuba ido ne suga ya zasu k'arke shi da ba cin abincin masu aiki yake ba,sai dai kuma kash abunda suka zata bai faruba,duk kuwa da sun san suna shiri sosai da ZAHRA a kan abuncin masu aiki komai zai iya faruwa hatta kuwa ita kanta ZAHRAN,sosai ya basu mamaki,sai da yaji uwa bazai iya tashiba sannan ya hak'ura tas ya shanye sob'on,fuskansa d'auke da fara'a ya kalli ZAHRA yana fad'in
''Thnks Lil sis''
Murmushin itama ta mayar masa kafin suka koma parlor da yake tsit uwa ba mutane...
Tabbatarwa da sukayi ya gama MAMA da muk'arrabanta suka dira a dinning en,har suna rige² gurin bud'e warmer en sinasir aiko dai² lokacin ya juya ya kallesu a hankali ya furta
''Lil sis maza ki adanamin sinasir ennan,coz da safe shi nake son ci''
''Laaaaa!BB ya maka ne?''
Kai ya kad'a mata
''To ai muna da garin,da safen sai ayi maka sabo''
Bai ce komaiba zuwa wani lokaci kuma ya soma tambayanta
''Lilly a ina kika koyi girki ne?''
''Laaaa!BB bafa ni nayiba,kawai dai ina taimaka mata,kuma ina ganin yadda take yi''
''Kin kyauta sosai da kike koyo kin fi wancan sakarkarun''
Har yayi shiru kuma sai ya tuna maganarta da take cewa ''ba ita tayi ba'',kenan waye yayi?
Yama kansa tambayan,aiko take ya d'ago yana kallonta
''Waye ne yayi lil sis?''
''Uhmmm YAYA wata ce''
''Aiko ta burgeni sosai da ta iya kalolin abunda nake so''
''Da gaske YAH?''
Kai ya sake kad'a mata,aiko sai murna take tace
''Ai kam kama tunamin ta ce zata zo maka sannu da dawowa,amma har yanzun shiru''
Shi dai yana saurarenta sai firan take masa tana ta bashi labarin irin kirkinta sai dai har lokacin bata ambaci sunanta ba,tunda suke bata tab'a masa maganar wani ba sai yau,har ta soma jin bacci,k'arshe kam sallama sukama sauran har bakin k'ofan d'akinta ya rakara ya mata sai da safe,sannan ya wuce nasa room en....
Bai jima da shigaba ko shima yabi lafiyan bed dama gajiyan bawai ya gama sakinsa bane aiko bacci ya d'aukesa babu b'ata lokaci......
《《》》
Duk duniyar a yau kam haushin kowa take ji,haka ta wuni ranan takaici duk ya cika mata zuciya....
Ko da dare yayi,tana shiga d'akinta ta ganshi zaune kan gadonta ita kam ma har tsoro abun ya bata dan kam ta san bata bar kowa ciki ba,taya zata ga mutum kuma zaune yanzun...
Har ta juya zata kwasa da gudu, ya dakatar da ita ta hanyar nuni zuwa k'afafunta,take ko tajita uwa wacce aka d'aure,bakinta har rawa yake gurin magana,sai dai ta kasa furta ko (A)....
Ta kowa yayi har gabanta ganinsa ne yasa jikinta ya dad'a yin sanyi,danko tasan zasu maimaita jiya ne....
Bata gama tunanitanba ya shek'e da wata irin dariya da ta cika d'akin ita kam jikinta duk ya saki,daga nan kuma labari ya chanza salo......
Kamar waccan ranar ba shi ya k'yaleta ba sai gabanin b'illowar alfijr......
Haka ya tafi ya barta duk bak'in ciki ya dabaibayeta,tana tunane tunanenta bacci yayi gaba d ita....
《《》》
Tun da ta farka ta d'auro alwala tana kan abun sallah har aka kira sallah,sannan ta saurara tayi sallan subh,tana zaune tana lazimi,garin ya soma haske ci gaba tayi har gari ya gama yin haske tukun ta mik'e..
Wanka tayi ta shirya cikin dogon riga cikin irin kayan da ZAHRA ke bata,ta zura hijab en sallahnta ta fice....
Karafniyarta a kitchen ZAHRA ta jiyo,aiko itama ta kamo hanya ta fito,after sun gaisa ZAHRA ta kalli KHUBRA ta fad'in
''Shi ne kika cemun zaki zo amma naji ki shiru ko?''
'Dan murmushi tayi ba tare da ta ce komai ba ta ci gaba da aikinta
''Aiko sis ban baki labari ba,wollah jiya BB ya ban mamaki,kin san ba abincin kowa yake ciba,kuma wallahi ciki har da na MAMA,in fad'a miki sob'on da kika had'a fa tas ya shanye bai rage komai ba''
'Yar dariyanta ta sake yi,tana shirin d'ora gyad'anta a wuta dan yau kam kunun gyad'a ta tashi da niyyan yi.....
''Laaaaa!sis ban fad'a miki ba,wallahi BB cewa yayi na ajiye masa sinasir en jiya ni kuma nace mishi ya bari a yi masa wani da safe''
Ta tak'aice maganar tana kallon KHUBRA tana kuma sauraron taji me za tace,dafe kanta KHUBRA tayi kafin ta kalleta
''Kin san kuwa sauran garin kenan jiya mukayi amfani da shi?''
Zaro ido ZAHRA tayi tana dafe kai
''Wayyo Allah na,yanzun gashi na bari sun ciye masa,da na sani na adana masa,amma yanzun mene abunyi sis?''
Fuskanta uwa za tayi kuka take kallon KHUBRA,d'an murmushi tayi na k'arfafa mata guiwa
''Hak'uri za ki bashi,amma kam baki kyauta ba''
''Wallahi sis sam na manta sauran garin kenan,shi yasa na ce za ayi masa wani''
''Shi kenan ki bar damuwa,yanzun kawai muyi FUNKASO in yaso sai ki kai masa shi,ki kumayi masa bayanin abunda ya faru,in ba jaka ba zai d'aukeki a mak'aryaciya idan har kika jira ya fara tambaya''
''To sis na gode sosai''
Jikinta a salub'e haka suka ci gaba da aikinsu''
Juya baya KHUBRA tayi ta ci gaba da aikin kwab'in funkasonta....
Tun da ya tashi wanka kad'ai yayi ya zura jallabiya milk colour,silifas en wanka ya zura ya fito,a hankali yake tafiya ko wata macen baza ta gaya masa tafiya a nutse ba...
K'amshin girkin ya biyo,har kusa da kitchen en,nan ne ya soma jin magana k'asa²,a bakin k'ofan ya tsaya yana kallon yadda suka zage suna aiki,ya dai ga ZAHRA kam da yake tana gefe sai surutu take zubawa...
Ita ko d'ayar sam baya iya hango fuskanta,saboda haka bai wani damu da sanin wace ba...
Juywa yayi zai bar gurin dai² ZAHRA ta d'an waigo ai ko ta ganshi,da suri ta biyo shi parlor tana fad'in
''YAYANAH barka da safiya''
Fuskarsa da y'ar fara'a ya kalleta yana amsata,nan kuma tayi shiru kafin cikin d'an tsoro² ta ce
''YAYANAH idan na fad'a maka wata magana baza kaji haushi ba?''
''No princess bazan ji ba,ai bakya laifi a gurina''
''Ammmm!dama ko YAH garin shinkafan da za muyi maka sinasir ne ya k'are,na manta jiya nace maka akwai,amma dan Allah kayi hak'uri kaji''
''Nooo!Princess kar ki damu,babu komai maza jeki ku ci gaba da aikin''
''To YAYANAH na gode sosai''
Murmushi ya mata kafin da d'an gudunta ta bar gurin ta nufi kitchen en.....
Tana shiga ta tarar da KHUBRA har ta gama kwab'in,tana juya kununta da ta dama,da y'ar murnanta ta juyo ta kalleta
''Wato ko sis ina fad'a miki kin san baimin fad'a ba kuma Allah bai damu ba''
''Ai na fad'a miki dama gara da kika fad'a masa yanzun kafin ya tambayeki,da shi ya riga tambaya Allah sai ya ji haushinki''
''Ai kuwa dai wallahi yanzun dad'i nake ji da na fad'a masa kuma bai nunamin damuwa ba''
Ita kam sai murmushi take tana aikinta,haka har ta k'are komai tana k'ok'arin soma suyan funkason,mutiyar tana gefe zaune kan stool tana mata fira...
Sai da suka gama gyara komai na kitchen en kafin KHUBRA ta zari hijab enta dake kan k'ofa inda ta sak'ale shi
''Yawwa sis muje ku gaisa da BB kinga sai ki masa barka da dawowa tunda jiya baki zo ba''
Tana gama fad'in hakan ta hau jaan hannun KHUBRA,ita kam kanta ta saukar k'asa a haka suka fita cikin parlorn,suna tafiya duk jinta take wani iri uwa wacce aka yiwa duka,sai dad'a sinne kai take yi......
《《》》
Tun bayan fitar 'DAN LADI take nan kwance duk idanunta sun gagara komawa ainihin kalarsu...
Haka ta yini ita kad'ai a cikin gidan sam ta kasa tab'uka komai,tana tsaka da tunanin mafita Ogan d'an ladi ya fad'o gidan
Mad'aurin............. a hannunsa ya shigo d'akin,ko sallama babu ya k'arasa har gaban MA'U dake kwance idanunta rufe,sam ta kasa bud'e idanunta bare ta ga waye ya shigo,dan ba buk'atarta kenan ba....
Jin mutum tayi kawai yana juyata,cikin kasala ta d'an soma bud'e idanuntan a hankali hoton face ensa suka yi arba da k'wayar idanta,take ta maidasu ta rufe,aiko nan take suka fad'a harka wacce bata da tsayayyen lokacin da za su daina sai lokacin da suka yi ra'ayi......
Sam a yanzu MA'U ta manta da babin wata halitta mai kama da KHUBRA wacce iya tsawon watanni hud'u (4) kenan bata sake bi ta kan kud'in aikin KHUBRAN ba,dan ko itama tana kan samun nata na k'ashin kanta,dan ko dama can fatara ce tasa take damuwa da samun su,to yanzun nata k'ofofin samun sun bud'e shi yasa sam ta manta da ita.....
《《》》
A tsakiyar parlorn suka ja burki sai dai babu kowa cikin parlorn,waige² ZAHRA take yi amma tabbas idanunta ba k'arya suke mata ba baya nan..
Har lokacin ko idanun KHUBRA na k'asa bata d'agoba bare tasan halin da ake ciki...
Zaunar da ita ZAHRA tayi tana fad'in
''Sis zauna nan ina dawowa,barin kirashi ku gaisa''
Tana gama fad'a tayi hanyan corridor da zai sada ta da bedroom ensa...
A hankali ta d'ago kanta ta kalli cikin parlorn sai da ta tabbatar ZAHRA tayi nisa sannan ta mik'e cikin sand'a ta fice daga parlorn,ganinta a waje tayiwa Allah godiya,take ko ta kwasa a guje,ba ita ta dakata ba sai da ta tsinci kanta cikin d'akinta sannan ta mai da k'ofan tayi locking nata,ta shiga mai da uwa wacce ta shiga gasar there ta duniya............
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*Viawattpad@realsmasher01.*
*©®2018*
*6/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*հҽհҽհҽհҽհҽ!!*
_ժɑɾíվɑɾ ɾɑíղíղ աɑվօ ҡҽղɑղ,ցɑ աɑղժɑ վɑ ԵՏɑɾցմ..._
_íղɑ ʍíҡ'օ ցɑíՏմաɑ վ'ɑղ ɑʍɑղɑ ʍմԵaղҽղɑ,abօҡan tsoҡana,sarɑkan riҡici.աղղ Տհí ղҽ Եɑҡҽղҡմ._
*DURLING SIS MY HUBBEEY*
*MY LEEMA*
*AUNTY MAIMOUNATH (O.G)*
*AUNTY MEELAT*
*HASEENA OGANNIYA ND D REST...*
_Aɾɑժմ íղɑ վíղҡմ íɾíղ ҍɑՀɑ ɑ ɾɑҍմҍɑ ҽղղɑղ AӀӀɑհ վɑ ҍɑɾ Հմʍմղcí ժɑ ҡ'ɑմղɑ,վɑ ҡմʍɑ ҡɑɾҽʍմ Տհɑɾɾíղ ʍɑՏմ Տհɑɾɾí..._
*~________________________~*
_íղɑ ʍɑԵմҡ'ɑɾ ցօժíվɑ ՏօՏɑí ժմɾӀíղց ҍɾօԵհҽɾ ժɑ ցվɑɾɑղ ժɑ ҡɑʍíղ,AӀӀɑհ վɑ ҍɑɾ Հմʍմղcí.._
_ցɑíՏմաɑ ժɑ faԵan ɑӀҡհɑíɾí ցɑɾҽҡɑ *Տɑժҽҽզ ɑʍíղմ վɑհվɑ (ԹíӀօԵ)* աօӀӀɑհ ɑղɑ ʍմցմղ Եɑɾҽ ʍվ ҍɾօ.._
*~________________________~*
_Aradu sai dai idon mak'iya ya fad'o k'asa,ka sha gabansu,ka wuce gaban kwatance duk mak'iyinka sai dai ya sadda kansa k'asa idan akace ga kanan,OUR SURUKI ka wuce da saninsu,yara baza su jaa da kaiba dan ko kafi k'arfinsu......Yeahhhh kai kad'ai nake nufi *(HASSAN ATK)* Allah ya bar zumunci ya maka nisan kwana mai amfani,mu da kai mutu ka raba (takalmin kaza) k'aryar mak'iya su shiga tsakaninmu,na jinjina maka OUR SURUKI,Allah jaa da ranka...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣2⃣*
*Nɑվí ʍíՏԵɑҡҽ աɑյҽղ sunan ZUHRA íղɑ ʍɑí ժɑՏհí ZAHRA, Տօ ZUHRA ղҽ վղՀղ ҍɑ ZAHRA ҍɑ,ɑʍíղ ɑƒմաɑ,ԵհղҡՏ ҍɾօԵհҽɾ ƒօɾ cօɾɾҽcԵíօղ..*
*C*hest enta ta dafe saboda yadda take jin zuciyanta na skipping uwa zai faso ya fito,duk ta gama tsorata kanta,da k'yar ta ja k'afafunta ta zauna bakin katifanta,hijab en dake jikinta ta cire duk ta had'a gumi uwa wacce tayi gudun kilometer's....
Kumatunta ta tallafe tana faman mai da numfashi,a fili ta shiga magana ita d'aya
''Wai Allah ya soni,ai gara da na gudu tun basu zo sun tarar da ni ba''
Can kuma ta sa dariya uwa tab'ab'b'iya,kun san KHUBRA dama gwana ce gurin dariyar mugunta tun bama akan MA'U ba,ita kam haka halinta yake.....
《《》》
Ko da ZUHRA ta bi corridor en direct bedroom en sa ta nufa,handle en k'ofan ta shiga k'ok'arin murd'awa amma a rufe yake,knocking ta shiga yi amma shiru,hakan yasa ta juya ta koma parlor gurin KHUBRA...
Sai dai me tana zuwa taga wayam ba KHUBRA babu dalilinta,kitchen ta koma ta gani ko tana can aiko tana zuwa nan ma fayau bata nan....
Fitowa tayi ta nufi hanyan side enta,sai da ta biya ta guarding coz tasan nan ne gurin zamansu ganin bata nan ta kama hanyan d'akinta zuciyanta fal mamakin KHUBRAN
''Ko mene yasa ta tafi kuma ohooo?''
Ita kad'ai tana tafiya tana surutu har ta k'araso k'ofan d'akin......
A kulle ta ga k'ofan har zata koma,sai kuma ta juyo a bakin k'ofan ta tsaya ta d'ora hannunta akan k'ofan ta shiga knocking....
KHUBRA dake zaune ta tallafe kumatu da hannayenta duka biyu tana faman sana'ar tunani taji ana knocking,da uwa bara ta bud'e ba,sai kuma ta tashi tana bud'ewa sukayi arba da ZUHRA,kallonta kad'ai tayi kafin ta shigo ciki....
Kanta a k'asa ta k'i yarda su had'a ido da ZUHRA,ita kuma ta kasa magana tun da ta shigo sai bin KHUBRAN take da kallo,da k'yar dai ZUHRA tayi k'ok'arin dakatar da shirun nasu...
''To meye na wani guduwa,kina gani ma na je k'ofan nasa anyi locking enta ta ciki''
Cike da jin haushi take yin maganar,sai cuno baki take yi gaba...
Ajiyan heart KHUBRA tayi nan ko ta soma kame²n abunda za tace,ZUHRAN ta katseta da fad'in
''Maybe ko akwai abunda yake amma gaskiya BB baya kulle k'ofa hakanan''
Fira suka soma kamar kowane lokaci sunata dariya abunsu,tuni sukayi fatali da wancan zancen...
Suna tsaka da dariyan ne HANEEF ya fad'o d'akin ba tare da Sallama ba yana haki ya hau fad'in
''YAH ZUHRA wai ki zo inji YAYA''
''Ok!muje gani nan zuwa yanzun''
Ficewa yayi a guje,tun kafin ta juyo KHUBRA tayi tsalle tana nufan hanyan toilet,juyowa tayi tana kallonta
''Ina kuma zaki yanzu,ki zo muje sai mu dawo tare''
''Eyyahhh!sis yi gaba zan biyoki kinga wanka zanyi,Allah yau zafi nake ji''
Duk ta wani marairaice fuska uwa za tayi kuka take maganar
Y'ar dariya ZUHRA tayi kafin ta mik'e tana tafiya
''Ke dai kya fad'i gaskiya dan kam tsaf na harbo jirginki,YAYANAH ne baki son gaisawa da shi,ai shi kenan ba komai dama duniya ta gaji haka''
Tana gama fad'in maganar tata tayi waje da d'an gudunta ta bar gurin...
Kafad'a KHUBRA ta d'age sama,alaman ko a jikina sannan ta shige toilet en.....
Tana shiga parlorn ta tarar da shi ya shirya tsaf cikin wasu k'ananan kaya sun matuk'ar amsar fatarsa,da sauri ta isa kusa da shi ta zauna
''BB nah gani''
''Waye yaje yanamin knocking k'ofa d'azun?''
''Laaaa! BB nice fa''
''Ok!nayi tunanin ko wad'ancan fitsararrun ne''
''Uhmmm!a'a,dama k'awata na kawo maka ku gaisa,wacce na fad'a maka ennan to ita cefa,kuma ko da baka nan tana yi maka add'uah idan ina bata labarinka''
Murmushi kad'ai ya mata kafin ya furta
''Ok na gode sosai''
''Yawwa BB ga breakfast enka can,amma koh sai ka canki mene mukayi''
''Uhmmm!ZUHRA Allah ya shiryamin ke kin cika shirme,muje ni kam''
Har sun nufi dinning area en wayansa ya fara ring da yake cikin parlor ya barosu,ZUHRA ce ta koma ta d'auko masa,aiko ta mik'o masa dai² time en wayan ya yanke...
Yana shirin dubawa wani kiran ya sake shigowa,d'an murmushi yayi kafin ya dai²ta fuskansa uwa ba shi yayi murmushinba,yana d'aukan kiran....
''Hello!yane da wannan safiyan zaka kirani?''
Banji me aka fad'a daga d'ayan side enba,kawai dai naji ya furta
''Ok!sai ka shigo en''
Tuni yayi hanging kiran sai kace shi ya kira...
'Dan juyawa yayi ya kalli ZUHRA da take tsaye har lokacin tana raba eyes uwa mara gaskiya
''UHUMMM!ke kuma tsaiwan mene kike haka ?''
Murya k'asa² yake maganar kamar baison magana,ko da yake na fuskanci haka d'abi'arsace....
Kujera ta janyo tana daga tsaye ta shiga serving ensa,yana can yana pressing phone baima san me take ba har ta kammala,ta zauna tana k'ok'arin soma cin nata,ya d'ago yana bin plates en da kallo....
Wani arnen smile ya saki lokacin da yayi arba da plate nasa,ko uffan bai ce ba sai da ya tabbatar ya k'oshi,tukun ya kalleta....
''Kai sis gaskiya ko wace ce tayi girkin nan ta burgeni coz ta gama sanin favourite nawa''
''Aaaaaa!BB mun iya dai''
''A'a fa ita dai ke ai aikin surutu kad'ai kike yi,bayan na gani da idona''
''Uhmmm!kawai dai BB santi kake yi,laaaaa!na manta k'awar nan tawace fa da na gama baka labari yanzun''
''Uhmmm!wai kam Sis a ina take ne,da har ta iya baro nasu gidan da safiyar nan tazo taya ki aiki?''
Sai da tayi dariya son ranta sannan ta iya magana
''BB a nan gidanfa take da zama''
Da sauri ya kalleta,coz bai gane inda maganarta ta dosa ba
''Ehh pha!a nan gidan take''
Nan ta kwashe komai na alak'arta da KHUBRAN ta sanar masa...
Ajiyan heart yayi,a ransa ko fad'i yake
''Tabbbb gaskiya tunda nake ban tab'a ganin housemaid kamar ta ba,gaskiya wannan ta daban ce''
''BB barin je gurinta na barota ita kad'ai''
Tun kafin ya bata amsa har ta fice daga parlorn,bayanta yabi da kallo yana jinjina al'amarin a zuciyansa,ko me ya tuna ya d'age kafad'ansa yana fad'in
''To ni mene ma na damuwa,da zan tsaya tunani''.....
Dafe kai yayi yana fad'in
''Ohh!God na manta ban sanarma Sisnah ba zanyi bak'o''
Dai² lokacin ASHNA ta shigo parlorn taci wasu k'ananan kaya duk sun d'ameta,wani kallo ya mata cike da harara,take ko zuciyarsa ta dad'a tunziro shi aiko ya hauta da fad'a
''Ke don kin raina mutane,uban waye ya sa kike irin wannan shigan a gidan nan,saboda kinga bana nan koh?to wallahi ki maida hankalinki jikinki in ba haka ba ina mai b'allaki,wawuya kawai kina girma kina dad'a cin k'asa,Allah ya sa na k'ara ganinki da irin wad'annan kayan kiga yadda zanyi da ke...........Kin b'ace min anan ko sai jikinki ya gaya miki?''
Yi yayi uwa zai tashi,aiko ba shiri ASHNAR ta kwasa a guje sai bedroom nata,bata sake fitowa ba,ta ci gaba da zama ciki....
FATAHIYYA ce ta fito idonta uwa na aljanu duk ya sha hauka,shi da ya kalletama dariya taso bashi,amma ya doje yak'i yi
''Ke je ki kiramun AUNTYNKI''
''YAYA wacce AUNTYN?''
kanta a k'asa uwa munafuka tayi tambayar,d'agowa yayi ya kalleta
''Wacce kika san ina nufi''
Ya bata amsa a d'an hasale,ba shiri ta fice dan tasan bata cikin gidan kam,d'akin KHUBRA ta nufa direct,sun rashe saman katifa sunata faman dariya ta shigo ,ko kallon arzik'i bata musuba su duka ta furta
''Ki zo inji YAYA''
Daga haka ta juya,ba tare da ta jira amsar ta ba...
"To barin je inji me kuma BB zai ce yanzun,yaukam ina shan kira gurinsa''
Kai KHUBRA ta sunkuyar k'asa dan yanzun kam bata san me zata yiba wanda zai ceceta don ma kada ZUHRA tace ta zo su tafi tare.....
Cikin ikon Allah da sauri ZUHRAN ta fita bata ko neme ta kan su tafi tare ba....
Godiya tayiwa Allah da hakan ta faru,aiko ta d'auko littafinta na da take rubutu cikinsa,nan ta shiga (bahas) kan girkin da za tayi yau.....
ZUHRA ce ta shigo tana tsalle,a hankali ta janye littafin daga kan fuskanta tana kallonta...
''Maza ta so sis,yau akwai aiki a gabanmu,dan BB ya sanarmin zaiyi bak'o yau kam,so yanzun ya kamata musan abun yi''
''Tohh!muje kada mu b'ata lokaci''
Da sauri ta zari hijab enta,ita kuma ZUHRA ta kama hannunta suka fice suna rufe d'akin....
A kitchen suka yada zango,nan kuwa suka kachame a kitchen en sai aiki suke suna hirarsu duk da mafi yawanci surutun na ZUHRA ne....
Misalin k'arfe 1:30 suka jiyo maganansu k'asa²,da yake lokacin sun kusa kammalawa,aiko nan suka dad'a bada himma......
Sun d'an jima da shigowa sannan HAJIYA MURJA da muk'arrabanta suka fito,ASHNA tana ganin bak'on aka chanza tafiya sai kwarkwasa take,aiko FATAHIYYA ma na ganin haka itama ta shiga gyara tafiyarta,ko wajen magana ma sai ta sirance murya tana gaida shi.....
A hankali ya d'ago yana kallonsu,gaye ajin farko a kyau,iya kwaliyya,tsafta,gayu,ya had'e cikin wasu k'ananan kaya sam banyi tunanin yana jin yaren da suka masa ba,take ko ya musu wani kallon k'asan ido yana amsawa da k'yar....
Duk bidirin da ake babu ZUHRA a gurin,suna can suna fama a kitchen....
Sun kammala komai setting teble kad'ai ya rage musu,aiko nan ZUHRA ta hau tsokanar KHUBRA kan sai dai ta fita da kayan,dan ta san da wuya ta fitan,coz ta fuskanci tun da YAYAN nata ya dawo bata tab'a gigin barin sun had'uba,ko mene hakan ke nufi ohhoo???....
Da kyar ZUHRAN ta soma kwasar kayan tana fita da shi dan tasan kam KHUBRAN ba zataba,tun da ta jiyo muryansu ASHNA da MAMA....
Drink en da take had'awa ne kad'ai ya rage basu fita da shiba,jin parlorn shiru yasa KHUBRAN zura hijab enta ta nufi hanyan fita a tunaninta tana ajiyewa sai tayi waje ba tare da sun had'u da kowa ba....
Sam bata yi tsammaniba,kanta a k'asa take tafiya har dinning arean,k'asa² taji magana wanda yasa ta d'ago a d'an tsorace,suna zaune dukansu a gurin wata harara HAJIYAN ta aiko mata da yasa ta dad'a sadda kanta k'asa still tayi a gurin har sai da HAJIYAN tayi magana....
''Me kike jira a nan gurin,kina b'atawa mutane lokaci''
A hankali ta ci gaba da tafiya har dinning en,sai dad'a janyo hijab enta take tana rufe fuskanta....
Ajiyewa tayi zata bar gurin,HAJIYAN ta sake dakatar da ita
''Waye zaiyi servings da kike k'ok'arin barin gurin?''
Dawowa tayi jikinta a sanyaye jikinta sai rawa yake,plate na farko da tayi serving ta mik'a gaban HAJIYAN saboda tafi kusa da HAJIYAN...
Duk su biyun sun tsaya kallonta yanda ta wani k'udundune kanta cikin hijab...
Shi dai BB tab'e baki yayi yana pressing wayansa,shima dai abokin nasa bakin ya tab'e ya koma yana duba wrist watch en sa....
Ta side ensu ta zagayo ta shiga serving nasu,tsaf ta kammala ta janyo cup's ta zuba drink ciki....
Hannu ya mik'a zai d'auka,ita kuma tana k'ok'arin ajiye d'ayan na hannunta,hannunsa ne ya tankwab'e nata aiko take suka zube masa a jiki,cikin sauri ya furta
''Ya salaam!''
Da saurin itama ta soma bashi hak'uri,still hijab enta na a yanda ta sashi,sweetest voice nata shi ya dokesu su biyun suka bita da kallo,ko kafin suyi aune tuni suka tsinkayo muryan HAJIYA MURJA tana fad'a cikin kaushin murya....
''Amma wannan kwoi sha³ kin rufe fuska dama uwa wata munafuka taya zaki san me kike?''
Dukkansu basu ji dad'in abunda tayi ba,hayaniyan da ZUHRA ta jiyo ne yasa ta fito da sauri daga kitchen,lokacin da ta k'araso gurin a lokacin ita kuma KHUBRA ta juya tana kuka ta nufi hanyan fita ko gabanta bata iya gani sosai....
*KHUBRA!!!*
ZUHRA ta shiga kiranta da d'an k'arfi,a tare suka d'ago suna masu bin hanyan da tabi da kallo,basu ga kowa ba lokacin ne kuma ZUHRAN ta bita,hakan ya tabbatar musu da sunan wacce ta fita kenan......
Har suka gama babu wanda ya sake magana,sun d'an jima suna hira kafin ya ta shi tafiya....
BB ne ya kira HAJIYANSU,sallama yayi mata yana fad'in zai tafi sai an kwana biyu kuma.....
''Toh *KHALEEL* ka gaida gida da HAJIYAN ka dan Allah,kace mata zan shigo cikin wani satin''
Amsa mata yayi,suka nufi hanyan fita.....
《《》》
Tun da ta fita bata tsaya ko inaba sai guarding a can taja breke aiko take ZUHRA ta k'araso nan ta rungumeta tana bata hak'uri,har tayi shiru,nan suka ci gaba da firansu....
Dariya KHUBRA take kan labarin da ZUHRA ke bata,aiko me za tayi banda dariya,nan ko ZUHRAN ta shiga tsokanarta "Mai kuka tana dariya........ai mata d'an kwad'on daddawa",guje² suka hau yi cikin guarding en,sam ta kasa kamata haka sukayi ta yi har sai da suka fito waje,kwata² basu kula da fitowan mutum ba sai gudun suke lokacin KHUBRA ta zo giftawa sukayi karo,take gefen hijab enta tayi ta tafi tana shirin fad'uwa.................
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*7/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
_Gaisuwa tare da fatan alkhairi gareku y'an uwa,masoya *KHADIJA IBRAHIM YUSUF (KHADEEY)* da bestei en ki *NUSAIBA IBRAHIM ISSAH (NUSEEY)* ,Allah ya k'ara muku k'aunar juna,Allah kuma ya k'arawa sis *KHADEEY* lafiya mai d'orewa,tabbas *SMASHER* taga sak'onku,ina godiya wacce bata da iyaka,Y'an group en *SMASHER ND HUBBEEY* suna godiya,Allah ya bar zumunci.._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣3⃣*
*J*ikinta gaba d'aya banda rawa babu abunda yake,yayin da idanuwanta ke a kulle coz ta gama saddak'arwa sai ta sha k'asa.....
Ita kanta ZUHRA sai da ta tsorata bama kamar kallon da BB yake watso mata,sukam sun k'ame uwa poster,shi bai saketa ba,ita kuma bata yi k'ok'arin kwacewaba,jin abu ya tare ta yasa ta soma bud'e ido a hankali.....
KHALEEL dake gefensa time en sun jero ya juya ya kalli BB dake rik'e da ita.......
Gaba d'aya idanunsa na kanta,coz babu abunda ya b'uyan masa na daga fuskanta,kallonta suke like no other,wanda yanda take bud'e idanun tama ya bada wani style na daban....
Arba da tayi da fuskan mutum shi yasa tayi k'ok'arin mik'ewa daga rik'on da yayi mata,sassauta mata rik'on yayi ta mik'e da kanta....
Tafiya suka ci gaba da yi suna masu waiwayowa dukansu suka sake binta da kallo,kowa da abunda yake sak'awa a ransa....
BB ne ya fara janye eyes ensa daga kanta,zuciyarsa fal tunanin
''Ina Sis ta samo wannan shuwa-arab en?''
Dan kam shi dai ya tabbatar sai an tona kafin a samo mai kyau irin nata,dan shi kam a cewarsa wannan batayi ruwa da nan ba sai dai ko UNITED ARAB.....
Shi ko KHALEEL zuciyarsa taff take da tambayoyi,wanda yake jin ba zai iya barin ya tafi da su ba tare da ya amayarba...
BB ya kallah dake gefensa yana fad'in
*KHALEED!*
''yaushe kukayi bak'uwa,dama kuna da y'an uwa wata k'asar ban tab'ajin ko a labariba?''
Rasa abun cewa *KHALEED* en yayi wato *(BBN ZUHRA)* ,yana can kogin tunani,bai sanma *KHALEEL* na masa magana ba,har sai da ya dafa shi...
''Wannan k'anwace a gurinka ba?''
'Dan murmushi yayi yana nodding kansa.....
Rasa abun fad'a KHALEEL en yayi,kawai sai ya hak'ura yayi shiru,amma a zuciyarsa yana godiya ga Allah da KHUBRAN ta kasance k'anwa a gurinsa kuma y'ar gidan,duk da dai bai san ya alak'arsu take ba....
Haka suka yi sallama ya shige motor ensa ya fice daga gidan suna waving wa junansu....
Tun da ta samu ya saketa,ta sunkuyar da kai k'asa ganin irin kallon da suke mata,bata sake d'agowaba har sai da suka bar wajen tukun,shima tsokanarta ZUHRA take shi ne dalilin da yasa ta d'ago,sai da ta gama k'arewa gurin kallo tukun suka sake d'orawa daga inda suka tsaya.......
''Yarinya kinga kallon da mazaje suke miki kuwa,Allah na fad'a miki kina da kyau kink'i yarda,soon zaki tabbatar''
Tana gama fad'a ta shek'a a guje,nan ko KHUBRAN ta bita (niko cewa nayi baki daddaraba kenan).....
Dan kansu suka zube cikin guarding suna dariya,ba kuma su fasa tsokanar junanba.....
Tun da ya samu KHALEEL ya tafi,ya juyo kallon sides na gidan ya shiga yi ko zai sake arba da fuskanta,amma kamar aljana,haka yaita kalle² a gidan ko mai kama da ita bai gani ta b'illoba bare itan......
Hak'ura yayi ya shige bedroom ensa,kwanciya yayi fuskanta ta shiga yi masa gizo,shi kad'ai sai dai yayi murmushi,haka yaita juyi saman bed (Uhmnmm!BB ayi a hankali kar a fad'o k'asafa inji HUBBEEY☺)......
《《》》
Driving yake amma tunani duk ya dame shi,shi kad'ai yake magana a motern
''Gaskiya zan sanarma UMMI gara ta nemomin mafita,tun kafin wani ya rigani gara tayi magana''
Wannan tunanin da yayi shi ya bashi nutsuwa da murnansa ya isa gida......
Ko bari ya isa perking lot baiba a haraban gidan ya percker,da d'an saurinsa ya fito ya nufi cikin gidan....
Sai da ya gama bulayinsa a parlor zuwa kitchen amma baiga UMMIN nasa ba,d'akinta ya nufa direct,aiko nan ya tarar da ita tana ta duba closet enta kayan ciki duk ta fiddo shi...
Sallama yayi mata,jin maganar KHALEEL en ne yasa ta juyo da murmushi a fuskarta take kallonsa
''A'a SON har ka dawo?''
Kansa ya d'an shafa yana murmushin shima
''Ehh wollah na dawo,duk suna gaishe kima''
''Aiko ina amsawa,ka baro su lafiya?''
''Lafiya k'alau''
Har yayi shiru kuma,can dai ya ga hakan ba zai fishshe shi ba,aiko tuni ya bud'e baki
''Ammmm!UMMI dama wata magana nazo muyi,amma na ga kina aiki''
''Wace magana ce SON?''
Nan kuma ya tsaya kame²,hakan da yake yi ne yasa ta bar abunda take,kusa da shi ta dawo ta zauna tana fuskantarsa
''Ka ce magana kuma kayi shiru,akwai abunda yake damunka ne?''
K'eyansa ya sosa kafin ya bud'e baki,uwa wanda maganarma take masa wahala
''UMMI dama fa''......
Sai kuma yayi shiru,kallonsa ta tsaya yi
''Yau naga ikon Allah,SON yau kuma kunyata kake jine ko me?''
''No UMMI kawai dai ban san mesa na kasa fad'a ba kuma''
''To sai ka ficemin anan tunda ba fad'a za kayi ba''
''A'a UMMI zan fad'a wallahi''
''Oyahh!to ina saurarenka''
Sai da ya sake yin jimmm kafin ya soma magana
''Ammm!UMMI dama fa wata yarinya na gani ne,to kuma''....
Ya sake yin shiru yana d'an sosa k'eyansa....
'Dan murmushi tayi,tana kallonsa
''Uhmm!SON kenan wato kan maganar nan ne kake jin kunyata kuma yau?''
Kwanciya yayi kan cinyanta,yana b'oye fuska
''Ohh!ni FATIMA yau na ga abunda ya isheni mamaki''
''Uhmmm!nifa UMMI so nake kiyi magana da ABBA tun kafin lokaci ya k'ure,kada wani ya''.....
K'eyarsa ta doke,aiko ba shiri ya hantsilo k'asa yana dafe kai,da d'an murmushi ya nufi hanya zai fice
''Kai dawo nan,baka ma fad'amin a inda ka ga yarinyarba''
''UMMI a gidansu KHALEED fa na ganta''
''Jimin ja'iri cikin y'an gidan waye baka sani ba,da zaka bani zance a rufe''
''No UMMI bafa cikin wad'annan fitsararrun bane,wannan daban take,Allah ko UMMI saima kin ganta''
''Idan ba suba to wace kuma take zaune gidan?''
''Ni dai yacemin sister ensu ce itama''
''Ok duk koma mene ne zanji bakin HAJIYA MURJA''
''Yawwa UMMINA na gode irin sosai ennan''
Ya fad'a yana dunk'ule hannu,kallon da ta masa ne yasa ya fice babu shiri yana dariya....
Kai ta girgiza itama tana jinjina al'amarin d'an nata.....
《《》》
Wuni guda yana cikin d'akin sallah kad'ai ke fito da shi,bayan haka ko sai dai ko idan tunani ya dame shi ya fito,haka zai ta zagaye a cikin gidan tun daga kitchen har harabar gidan amma sam ya neme ta ya rasa,shi kad'ai ya soma magana da kansa
''Anya kuwa wannan mutum ce? to amma da aljana ce ai baran ganta tare da sis ena ba,to wai nikam me yasa ma na damu da son ganinta?''
Shi kad'ai yaita fama da zancensa,sis en nasa ma ya rasa ina ta shige da ya mata tambayoyi kan yarinyar da ya gansu tare....
Hak'uri ya bama kansa ya koma parlor ya zauna,amma sam ya gagara samun sukuni,haka ya koma bedroom ya kwanta....
《《》》
Kamar kullum yauma haka suka yi zamansu cikin guarding en,lokacin da aka kira sallan asr da gudu kamar yara sa'annin HANEEF haka suka shiga tsere zuwa bakin tap en,kafin suyi alwalanma sai da suka yita watsawa juna ruwa,da kyar suka gama suka bar gurin,a d'akinta suka yi sallah,sannan suka fito,ita KHUBRA tana haramar zuwa had'a dinner,ita kuma ZUHRA zata shirya kafin malaminsu ya k'araso,har kitchen ta raka KHUBRAN ko kafin ta tafi sai da ta taimaka mata da wasu ayyukan kafin ta mata sallama ta fice....
Aikinta taci gaba da yi ita d'aya,da yake ma ta saba da aikin,nan da nan ta kusa kammalawa......
《《》》
Wayanta dake kuka ta kalla,duk kuwa da yadda take kusa da wayan sai da ta lek'a kafin ta d'auka daf da zata tsinke,sunan HAJIYA FATEE data gani shi yasa ta d'auka tana dariya,bayan sun gaisa HAJIYA MURJA ke sanar da UMMIN KHALEEL
''HAJIYA ina fatan sak'ona ya iskoki?''
''Sak'o kuma na me?''
''Na ce a sanar miki zuwa wani satin zan shigo in Allah ya kaimu''
''Tohh Allah kuwa ya kawo ki lafiya,ammm!HAJIYA dama d'anki ne ya zo min da wani labari''
''Labari kan me kenan?''
Cikin son jin zancen HAJIYA MURJA tayi maganar
''Ammm!dama cemin yayi ya ga yarinya a gidanki,to shi ne daga zuwansa yake sanarmin kan a nema masa izinin gurinku shi dai yana so''
''Aarrhh!ai abu yayi kyau,amma baki bambancemin wacce daga ciki yake nufi ba ASHNA ko ZUHRA yake nufi?''
''Gaskiya yacemin duk basu bane,amma dai ya tabbatarmin a gidanki yarinyar take''
Take ko zuciyar HAJIYA MURJA ta soma skipping,ranta duk ya b'aci da wannan maganar,daga jin wannan zancen babu alkhairi cikinsa,dan ko bata raba d'ayan biyu wannan shegiyar y'ar mai kama da aljanu yake so...
Zuciyarta ta danne kafin cikin kissa ta furta
''Aiihhhooo!KHUBRA yake nufi ba...........Ai ko tabbas gidana take,sai dai wani hanzari ba guduba,gaskiya HAJIYA kiyi hak'uri da abunda za kiji yanzun..
Ita dai wannan yarinya da ake magana kanta babu wata alak'a tsakaninmu da ita face matsayinta na 'YAR AIKI,inama laifin ya duba cikin k'annen nasa ko Allah zai sa a dace''
Ita dai HAJIYA FATEE shiru tayi tana mamakin lamarin,a zuciyarta ko fad'i take
''Aiko bari SON en ya dawo,sam baza ta sab'uba(wai akace bindiga a ruwa)''........
Haka sukayi sallama,take bata jiraba ta dokawa KHALEEL waya,katsewa yayi ya kirata coz dama al'adarsa ce hakan...
Bata jira tajima me zai ceba ta hau fad'in
''Maza kazo ina son ganinka''
Tana gama fad'in uzurinta ta katse kiran,sai safa da marwa take a parlor ita kad'ai....
Shigowansa parlorn ya tarar da ita a tsaye,hankalinsa har ya soma tashi ganin yanayinta...
''UMMI lafiya naga hankalinki a tashe?''
''Dakata SON'' ta d'aga masa hannu
''Dama yarinyar da ka dameni akanta *HOUSEMAID* ce?''
''UMMI amma fa''...........
''Bana buk'atar jin komai daga bakinka,magana d'aya zan fad'a maka ka shafe babin wannan maganar a rayuwarka,ko dai cikin k'annenka ka duba wata ko kuma ka nemo wata,amma banda wannan''
INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN
Yake maimaitawa,kafin ya kalli mahaifiyar tasa
''UMMI mene laifinta,yanzun ita ba mutum bace da baza a sota ba,kuma tana da iyaye......Ni gaskiya da in auri wannan yarinyar Allah gara na k'are rayuwata babu aure''.........
Kafin ya k'arasa ta wanke shi da mari tana nuna shi da hannu
''Wallahi SON baza ka kunya tani ba ASHNA ce baka so,to ka sa aranka kai da ita anyi an gama sha³''.......
Dafe da kumatunsa yake kallonta,tsawon tasowansa bata tab'a masa fad'a ba,amma yau har da mari,shi kam a ransa a k'udurce shi da ASHNA sai dai kallo,me zaiyi da wannan ballagazar?
Jin kalamanta na k'arshe ya tsorata,take hawaye ya shiga biyo kumatunsa,yasa hannu ya goge kallon UMMIN nasa kawai yayi ya fice....
Hawayen da ta gani a fuskarsa shi ya bata tsoro,da girmansa yake mata kuka,tabbas tasan bai tab'a ce mata ga wata mace da yake soba,lallai ko wannan yarinya duk inda ta fito ta daban ce.....
Tunani duk ya addabeta,haka ta zauna duk kuma sai taji babu dad'i,tasan gaskiya ya fad'a,to wai kam ita ya za tayi ne????
Yana fita daga parlorn direct gidan ya bari dan yasan hakan kad'ai shi ne solution,idan ta nemeshi ta rasa a gidan zata sakko....
Shi kad'ai yayi wani murmushin takaici,lokaci guda kuma wata tsanar ASHNA ta diro masa,aiko nan ya lashi takobin wallahi ko me za ayi bazai tab'a aurenta ba,da haka ya d'auki hanya wanda baima san inda zai nufa ba.....
《《》》
Tsawon kwanaki uku kenan bai sake sata a idonsa ba,duk inda ya so da ya ganta kamar wacce tasha sab'ani haka suke ta bugawa,da zaran ta shigo shi kuma yana d'aki,lokacin kuma da ta fita zai fito....
Yana kwance kamar wanda aka tsikara da allura ya mik'e parlor ya fito ya kwanta babu kowa cikin parlorn...
K'amshin da yake jiyowa daga kitchen shi ya sa ya mik'e fuskarsa ta dad'a kyau saboda yanda tayi fayau uwa wanda yayi jinya,a bakin k'ofan ya tsaya ya jima yana kallonta,sam bata san da mutum a bayanta ba,ya jima a haka hannayensa a hard'e kan k'irjinsa.....
MAMA ce ta fito cikin shirin fita da yake gidan ba kowa duk suna skul,kallon hanyan kitchen en tayi saboda ta ga kamar da mutum a tsaye,mamaki fal zuciyarta yanda ta ganshi yayi a gurin....
''SON zan fita''
Tayi maganar cike da k'ulewa,aiko ya juyo a d'an firgice yana kame² ya dawo cikin parlorn,sam ya rasa wace kalma zaiyi amfani da ita gurin kare kansa,kansa ya d'an kawar gefe
''Allah ya kiyaye hanya''
Ya furta a hankali,da harara ta rakashi ta fice,nan ya kwanta yana d'an murmushi,duk wani shige da ficenta akan idonsa take yinsa,zuciyansa fal far in ciki....
*********
''Tabbbb tun kafin wannan al'amarin ya afku gara nayiwa tufkar hanci''
Fad'in HAJIYA MURJA kenan da suke tafiya cikin motor
''Taya ma za ayi da raina maza biyu su nuna suna son wannan kuchakar yarinyar,ni kuma nawa suna zaune,ai sam haka ba zai tab'a faruwa ba,duk cikin su babu rabonki yarinya''
Wata k'awarta ta tuno take ko ta hau binciken number enta a wayanta...............
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*8/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣4⃣*
*D*a k'yar ta iya lalubo number matar,wata dariya tayi ita kad'ai tana sak'a abubuwa da dama cikin ranta,bata jira ta b'ata lokaci ba ta danna mata kira....
Ta jima tana ring ba a d'aukaba,haka ta ci gaba da mai²ta kiran kusan sau uku tana kira wayan na katsewa,har wata zuciyar ta bata shawaran kar ta sake kiran ta ji ba zata iya hak'uri ba,kiran ta sake yi,cikin sa'a wannan karon aka d'auka,zuciyarta tayi kar saboda murna,sai dai me tana d'auka taji an ce
''Hello! wa ke magana,naga an dameni da kira tun d'azun''
Baki ta sake tana mamakin lamarin dama akwai ranar da HAJIYA LAURA zata manta da ita haka,matar da tun k'uruciya suke tare...
Zuciyarta ta danne tana fad'in
''HAJIYA LAURA amma alk'awari baice haka ba,yanzu a kwai ranar da zaki manta da ni k'awarki da muka tashi tun yarinta?''
''Laaaa!HAJIYA MURJA kin san Allah wannan kalaman naki su suka sa nayi saurin ganewa,da yake sim card en nawa ya sha welcome back ne,saboda ana yawan sacemin waya ko na yar,to ke kuma ba gwanar kiran mutum ba bare na samu numbrki''
''Eyyahh!Allah ya maida alkhairi''
''Ameen''...........
Nan suka gaisa,kafin HAJIYA MURJA ta soko mak'asudin kiran da tayiwa ita HAJIYA LAURAN,bata b'oye mata ko da wasali ba kan abunda ke shirin faruwa.....
Dogon numfashi ta sauke,kafin ta cema da HAJIYAN
''Gaskiya HAJIYA yanzun bana so muyi saurin yanke hukunci,amma abunda ya kamata muyi shi KHALEED tunda gida d'aya kuke da shi da kanki zaki sa masa ido kan al'amuransa,tunda kinga har yanzun bamu gane sonta yake ko kuwa,shi kuma wancan KHALEEL kika ce sunan sa ko?''
''Ehh!haka ne''
''Yawwa to abunda za kiyi shi ne duk hanyar da zai ganta idan ya zo gidanki ki tosheta,sam kada ki ba shi wannan damar,idan yaso sai ki dinga tura su ASHNAR ko ita ZUHRA,idan kuma ya tambayi yarinyar kawai kice ai ta koma gidansu aure za su mata,fak'attt magana ta k'are kinga an yiwa tufkar hanci''
Shiru tayi tana sauraren k'awar tata,take ko tayi na'am da shawarar tata,sun jima suna magana kafin suka yi sallama kan sai kuma sun had'u ko ta sake kiranta.....
《《》》
Da ihuu su HANEEF suka shigo kamar kullum,sai dai suna shigowa parlor suka yi d'iff saboda ganin OGA a kwance,babu wanda yayiwa magana suka b'ace kowa yayi hanyan d'akinsa....
Allah sarki ZUHRA ko da ta shigo cikin parlorn waige² tai tayi coz sai da ta biya d'akin KHUBRAN bata ganta ba,hanyan kitchen tayi nan ta hangota ta juya baya,hakan yasa ta lallab'a bata sani ba sai ji tayi an rufe mata ido,y'ar dariya tayi mai sauti,itama ZUHRAN dariyan tayi kafin kuma ta zare hannunta daga fuskan KHUBRA,juyowa tayi ta kalleta
''Har kun dawo?''
''Lallaima wai har,ina fa har,kina gani tun safe fa muka futa bamu dawo ba sai yanzun''
''Ai kuwa dai kam,Allah ya bada sa'a''
''Ameen kam,barin shiga na fito''
''Toh!a fito lafiya''
Ta juya tana tafiya had'e da murmushi,har ta fice ita kuma ta ci gaba da aikinta.....
Dai² ta zo giftawa ta parlor BB dake kwance ya d'an bud'e ido saboda yaji maganarta a kitchen
''My SIS idan kin fito ki zo ina nemanki''
''To BBNAH''
Da sauri tayi ciki,cikin sauri² tayi wanka ta shirya,a parlorn ta tarar da shi,kusa da shi ta nemi guri ta zauna,parlorn daga ita sai shi
''Aaamm!MY SIS kin san me zan tambayeki?''
''A'a YAYANAH''
''Yawwa dama kan wannan k'awar taki ce,me kika sani dangane da ita?''
Yanayin tambayar ya d'an d'aure mata kai,ganin bata gane ba yasa ya mata bayani,y'ar dariya tayi kafin ta sake maimaita masa abunda ta sani game da KHUBRAN kamar lokacin farko da ta tab'a bashi labarinta......
''Ok ba komai jeki na gode''
Yana gama fad'in hakan ta mik'e ta nufi kitchen,kasancewar ZUHRA yarinyace amma akwai basira ta harbo inda maganar BB ta dosa,dan tafi kowa sanin halayyarsa ta rashin shiga abunda babu ruwansa,idan ko har kaga yayi magana kan abu to da walakin (Goro a cikin miya).......
Kitchen en ta koma ta tarar har ta gama abunda take,da murnanta ko ta hau tsokanarta
''Matar YAYA har kin kammala ne,dan nifa da yunwa na dawo''
Da sauri KHUBRA ta kalleta tana mata alamar neman k'arin bayani
''Wane YAYA kuma?''
''Nawa mana ko zan fad'i wani ne ba shiba?''
''Uhmmm!rufamin asiri matsayina bai je nanba''.....
''Tabbb ai wollah har kin wuce nanma,ke wollah da izinin Allah ke rabon YAYANA ce dan ko naga alama''.......
Maganar ce ta mak'ale saboda shigowar ASHNA cikin kitchen,kallon da ta yiwa ZUHRAN da ita kanta KHUBRAN shi ya tabbatar musu ta ji abunda suke magana akai....
Sai da ta gama d'aukan abunda ta zo nema sannan ta kalli ZUHRA
''Ke kam koi banza,ta ina ma zaki had'a YAYA da wannan matsiyaciyar,wacce iyayenta basu damu da sanin inda take ba,sun turota aikatau saboda neman abun duniya,ki rasa da wacce zaki had'a shi sai wannan,to wallahi yafi k'arfinta,banza sha³ kawai''
''Eeehh!an fad'a en naga itama ai mutum ce,ke har kina da bakin magana,wannan en da kike gani kina rainawa naga dai ta fiki duk wani abu da kike tak'ama da shi,k'ark'ari ki nuna mata gidanku suna da wadata, bayan wannan babu abunda zaki gwada mata''......
Bata k'arasa ba ASHNA ta kwasheta da mari da yasa tayi shiru tana binta da kallon mamaki
''Ni kika mara kan na baki amsa?''
''Duk ranar da kika sake min irin wannan maganar wallahi sai nayi miki wanda yafi wannan''
''Tabbbb to wallahi baki isa ba,Allah yau babu abunda zai hanani ramawa''
Nan tayi kan ASHNA suka hau kokawa,ita kam KHUBRA sai hak'uri take basu,duk da maganar da ASHNA tayi kanta ranta ya sosu ganin suna fad'an kuma ta shiga k'ok'arin rabasu amma ina sunk'i rabuwa....
Hayaniyar da ya jiyo daga kitchen en shi yasa ya taso yana zuwa ya tarar dasu suna kokawa,tsawa ya kwad'a musu duka
''Uban me ya had'aku da zaku sa mutane a gaba kuna rigima?''
''YAYA wai fa kan muna maganarmu shi ne daga zuwanta ta sa mana baki,dan nayi mata magana shi ne ta mareni''
''Ai ke dama baki da hankali kullum girma kike kina dad'a cin k'asa,wawiya kawai zo ki b'acemin a nan ko na b'alaki''
Fitowa tayi tana turo baki k'asa² ta hau k'unk'uni,duk abunda take idanunsa na kanta,sai da ya bari ta zo zata gifta ta kusa da shi ya fizgota aiko nan ya shiga knocking kanta
''Ni nake miki magana kikema k'unk'uni ko?''
Ta kasa magana saboda azaba,ta sa hannayenta tana son k'are kanta ganin yak'i barinta ta hau masa ihuuu,k'afa yasa ya ture ta gefe
''Gobe ma idan na miki magana ki sake min irin wannan kiga yadda zanyi da ke sha³''
Da gudu ta bar gurin tayi d'aki sai kwala ihu take uwa wacce akace uwarta ta mutu.....
Kallon ZUHRA yayi ''Ke kuma ki ci gaba da fitsara kinji,da dai ban sanki da wannan halinba,amma yanzun kin sauya hali''
Kanta a k'asa har ya gama abunda zaiyi ya bar gurin,kuka ZUHRA ta sa,matsowa tayi ta kamata ta zaunar da ita tana bata hak'uri itama kamar za tayi kukan
''Kinga kiyi shiru kije ki bashi hak'uri kar yayi fushi da ke,kina ganin dai yanda ya bar nan''
Shiru tayi ta hau goge fuskanta,bin bayansa tayi a parlor ta tarar da shi ya dafe kansa da hannu,a k'asa ta zauna dai² kusa da k'afafunsa
''Pardon please BB''
Shiru tayi tana neman kalmomin da za tayi amfani da su
''Allah YAYA ka yadda ni ba rashin kunya nayi mata ba''
Shiru yayi mata baice komai ba,ita kuma hakan da yayi yak'i mata magana tasa masa kuka....
A hankali ya bud'e fuskansa,tashi yayi ya zauna
''Ya isa haka,amma abunda bana so ki dena biye mata kuna wannan shirmen kinji ko?''
''In Allah ya yarda bazan sake ba''
''Yawwa to goge fuskanki''
Goge fuskanta tayi,kafin ta mik'e
''Na gode YAYANA''
Murmushi ya mata,ita kuma ta juya ta bar gurin........
《《》》
Tun da ya fice bai koma gidan ba sai dare sannan ya shigo gidan,babu kowa a parlor haka ya lallab'a ya shige bed room ensa,yana shiga ya rufe door en ko light en d'akin bai kunna ba haka ya gama abunda zaiyi ya kwanta....
Da safe ko bai bari sun had'u da UMMI ba yayi saurin ficewa....
Yau kwana uku kenan UMMI bata sa KHALEEL a idonta ba,abun duniya duk ya dameta,tun safe ta fito amma tana duba d'akinsan ta tarar har ya fice,kuma ta tabbatar a gidan yake kwana,yau kam ta k'udurce duk tsayin lokacin da zai shafe zata jira don magance matsala....
Tun da ta nemi guri ta zauna bata ko tashiba,duk abun da yayi ya dameta,ko sallah za tayi a nan cikin parlor take yi duk dan kada ya shigo ba ta saniba.....
《《》》
Shigowarta kenan cikin gidan,aiko muryanta kad'ai ASHNA ta jiyo tayo waje tana kuka uwa yanzun ne abun ya faru....
Tana zuwa ta fad'a jikin MAMA tana gunjin kuka,kallonta MAMAN tayi tana fad'in
''Me aka miki?me ya faru?maza sanar da ni''
Kasa yin magana tayi sai kuka take kamar ana zarar ranta,rarrashinta MAMAN tayi har sai da tayi shiru sannan ta hau fad'in k'arya da gaskiya duk ta sanar mata,aiko ranta iyayi million ya b'aci
''Yi shirunki dama abunda nake hasashe kenan amma ba komai yi shiru karki damu kinji y'ar lele''
Dariyar kissa tayi tana fad'in
''MAMA dan Allah ina YAH KHALEEL,yaushe zaki je gidan su?''
''Uhmmm!ASHNATA kenan mene kike tambayarsa?''
''Babu komai MAMA kawai tambaya nayi''
''Fad'amin dai in da wani abu''
Da gudu ta bar gurin tana dariya,ita ko MAMA dariya kawai tayi tana kallonta.......
《《》》
K'arfe 1:00am ya shigo gidan,tafiya ya ci gaba da yi a cikin parlorn,sai da yazo tsakiya yaga haske ya gauraye cikin parlorn,juyowa yayi yana kallon cikin parlorn.Tsaye yaga UMMIN nasa wani kallo da ta yi masa shi yasa shi sunkuyar da kai k'asa
''Yanzu SON abunda kayi ka kyauta kenan?akan wannan maganar za kayi fushi da ni?shi kenan duk abunda kaga ya dace da kai kayi kaji?''
Ji yayi gaba d'aya jikinsa yayi sanyi,sam ya kasa motsawa daga gurin,har tayi ta gama fad'an da zatayi masa,kansa a k'asa ya fara tafiya da k'yar har ya zo gabanta,durk'usawa yayi har k'asa ya rik'e k'afafunta.Gafaranta ya shiga nema da yake ba ta da rik'o ta yafe masa...
''SON maza je ka kwanta gobe in sha Allah zamu je gidan HAJIYA MURJA duk abunda kake so nima ina sonsa matukar bai kaucewa hanya ba,kuma bai sab'awa addini ba''....
''Yawwa UMMINA na gode sosai,shi yasa nake sonki''
Ya bata peck a kumatu ya fice yana mata sai da safe,farin cikin dake kwance kan fuskarsa shi ya bata nutsuwa tayi murmushi,kafin ta bar parlorn ta nufi bed room enta.....
11:45am ya fito cikin shirinsa,k'ananan kaya ne a jikinsa tun daga parlor yake kiran UMMI dai² ta fito daga d'akin take fad'in
''Kai SON ban sankafa da fitsara ba,irin wannan kira haka kamar wanda zai bar garin,saurin me kake yine?''
''Uhmmm!Allah UMMI bana son rana tayi mana ne''
''Za dai ka fad'i gaskiyama''
Dariya yayi yana yin gaba,ba tare da ya furta komaiba,cikin minti goma sha biyar suka iso gidan...
A parlor suka tarar da yaran,nan ko suka shiga gaida su,ASHNA sai kallon KHALEEL take wanda baima san me take yi ba,da sauri HAJIYA MURJA ta fito tana fad'in
''Maraba da zuwa,ina fad'in zanzo ashema zaki rigani zuwa''
''Uhmm!ai kuwa dan ko d'anki ne ya tasoni ba zuwana bane wannan zuwansa ne''
Y'ar dariya ta yi suka shiga d'akinta,sun gaisa a mutunce,kafin HAJIYA FATEE ta sanar mata da dalilin zuwan nasu.A ranta kam sam bata ji dad'in maganar ba,amma a fili sai ta nuna mata babu komai,nan suka ci gaba da fira kamar babu komai a ranta....
'Ban garen KHALEEL da BB kuwa,a bed room ya tarar da shi yana kwance,shigowansa yasa ya tashi ya nufi hanyan toilet yana shirin shiga wanka,sun gaisa ya juya zai shige KHALEEL ya dakatar da shi ta hanyar fad'in
''Yeahhh!ka fara tayani murna kafin ka wuce mana ko so kake ka barni nan da kad'aici?''
'Dan juyowa yayi ya kalleshi,wucewa yayi zai shige kalaman KHALEEL suka dakatar da shi
''Haba mana YAYANMU ai sai ka''.......
Bai k'arasa ba ya juyo ya kalleshi
''Ai kai kam baka da girma,mene kuma na wani cemin YAYANKU banda iskanci irin naka YAYANKU kai da wa?''
''Ni da abar k'aunata mana''
'Dan dawowa yayi ya zauna kusa da shi
''Ka ce mene,wa ce kuma haka?''
''Wannan k'anwar taka fa nake nufi''
Yayi maganar yana kwanciya da baya saman bed en,yana rufe ido
''Ai kam ban san me kake fad'a ba''
''Da Allah wannan balabiyar nake nufi''
Ido ya fito waje coz ya gane inda maganar tasa ta dosa,mik'ewa yayi baiyi maganaba,ya sake tafiya zai shiga toilet en coz ya d'an fara jin haushin maganar
''Banza ne kai ai idanma baka so to barin sanar da kai tunda ba kai zaka bani ba.....Yauma dalilin da yasa kaga UMMI kan maganar ne''........
Cikin tsawa ya juyo yana fad'in
''What?''
Tambayar ce ta sa KHALEEL d'agowa ya kalleshi yanayin da yagan shi ciki shi ya bashi tsoro,kasa magana yayi kawai ya juya a fusace ya shige toilet en had'e da turo k'ofan da k'arfi,abunda yayi ne ya bawa KHALEEL mamaki ya bi k'ofan da kallo zuciyansa fal tunani...........
*#Huh! Don't imaging coz yanzun aka soma,chakwakiya na gaba....*
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*
🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹
*©®2018*
*10/ʍɑվ,2018*
*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*
*_ALLAHUMMAGFIR LII HAYYINA,WA-MAYYITINI,WASHAHIDNA,WA GHA'IBINA,WA-SAGHIRANA,WA-KABIRANA,WA-ZAKHARINA,WA-UNSANA,ALLAHUMMA MAN AHYAYTAHU MINNA FA AHYIHI ALAL ISLAM,WAMAN TAWAFFAITAHU MINNA FATAWAFFAHU ALAL IYMAN,ALLAHUMMA LAA TAHRIMNA AJRAHU,WALA-TUDILLANA BA'ADAHU........_*
_ALLAHUMMAGFIR LI ABIIY WA KULLI JAMI'I MAUTAL MUSLIMIYN,AL-AHYA'U MINHUM WAL-AMWAT...._
*~________________________~*
*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_
*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._
*AND*
_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._
*2⃣5⃣*
*K'*asan shower yayi still ruwa sai sauka yake a jikinsa yana zubewa,sam ya kasa samun nutsuwa,gaba d'aya haushin KHALEEL en yake kan wannan maganar da ya zo masa da ita,shi kam duk da yasan abunda zai faru kenan a zuwansu gidan da yayi fatanma bai ga wannan ranar ba,tunani duk ya dame shi,kusan mintuna ashirin ya d'auka a haka hannayensa dafe jikin wall en toilet en....
Da k'yar yayi wankan,bakinsa yaji kamar yana masa d'aci saboda b'acin rai,zuciyarsa ko uwa za ta fito,haka ya b'ata lokaci cikin toilet en kafin ya fito d'aure da towel,jikinsa kad'ai ya goge ya saka kayansa,car key ensa ya zara kan mirror face ensa a murtuk'e yayi hanyan ficewa daga bed room en ba tare da ya san inda zai nufaba......
Duk abunda yake yi idanun KHALEEL na kansa,sam ya kasa ganema kansa dalilin da yasa ya zuba masa na mujiya kenan,sai da yaga yana shirin fita tukun ya furta
''Ina kuma zaka je kabarni nan?''
A d'an fusace ya juyo ya kalleshi
''Ka aikeni ne da zaka tambayeni?''
''No!Allah ya baka hak'uri,amma banyi da niyyan b'ata maka rai ba''
Juyawa yayi zai fice har ya murd'a handled na door en KHALEEL ya taso ya biyo bayansa
''Man wai me yake faruwa,na ganka ba kamar yadda na sameka ba''
Yana tafiya yake fad'in
''Mene ka gani?''
''Please tsaya muyi magana kafin ka wuce''
''Bani da time yanzun letter ma had'u''
Yana gama maganar ya sa kai ya fice,da mamaki a fuskan KHALEEL ya raka shi da ido,shi dai yasan lafiya k'alau ya tarar da shi amma bai san me ya jawo chanjin da aka samu ba..
Phone ensa ya duba sai dai ya tuna ya barota cikin mota,haka ya zauna cikin parlor yana hasashen laifin da yayiwa KHALEED en da yasa ya canza masa lokaci guda...
Yana zaune ZUHRA suka shigo sai dariya suke da yake basu san ya zoba sai yanzun da suka shigo,a ladabce suka gaisheshi kafin sukayi kitchen..
Kallonsu yayi lokacin suna wucewa,a zuciyarsa ko yana sak'a abubuwa da dama game da KHUBRAN,sai yanzun zuciyarsa tayi sanyi ko dan arba da yayi da ita,duk da bata bari ya k'are mata kallo ba,har suka b'acewa ganinsa,sannan ya juyo....
ASHNA dake zaune duk abunda yake hankalinta na kansa,duk ji tai tana jin haushin ZUHRA da KHUBRAN ko dan kallon da taga KHALEEL en nayi musu,musamman ma KHUBRA da taga yafi tsananta kallonta....
Duk ta gama kumbura uwa zata fashe kan haushin da take ji,kawai dai dan bata da yadda za tayi ne,shi yasa take zaune har yanzun cikin parlorn.....
Zaman gurin duk ya isheshi bama kamar zamansu da wad'annan halittun,da ko kad'an bai son ganinsu kusa da shi,fuskarsa ya dad'a tamkewa yana ta spinning car keys....
Fitowar UMMI ne yasa ya d'anji sauk'i dan kam dama zaman ya isheshi haka,mik'ewa yayi yana jiran k'arasowarta,da zuwanta gurin ko suka yiwa MAMA sallama suka fice....
Wani banzan kallo MAMA ta rakasu da shi,tana fad'in da ni kuke zancen,wallahi bazan tab'a barin wannan al'amarin ya faruba....
《《》》
Suna tafe a motan duk sunyi shiru,shi da abunda yake tunani,ita kuma UMMI shirun da tayi nemo hanyan da zata sanar da SON en nata matsalar da ake ciki take sonyi...
''Ammm!SON kasan me nake so da kai?''
Nodding kansa yayi
''Yawwa abunda nake so da kai,duk abunda za kaji yanzun,ka d'aukeshi a matsayin k'addara kaji ko?nasan ka da hak'uri amma ina so ka k'ara''
Gaba d'aya hankalinsa yana kanta ya rasa dalilin da yasa take masa wannan maganar
''Ka nutsu tukun muje gida zan maka bayanin komai kaji koh''
Kai ya sake kad'awa,yana driving amma hankalinsa sam baya tare da shi,driving en kawai yake haka har suka k'arasa gida....
《《》》
Fitowarsa daga cikin gidan ransa duk a jagule,hakan yasa ya rasa ina zai nufa,rashin sanin madafa shi ya haddasa masa fasa fitan,direct ya nufi guarding duk ji yake garin ya d'aure masa wani zafi yake ji a jikinsa wanda bai san dalilinsa ba,sam ya kasa tunanin komai baya ga tuk'uk'i da yake jin zuciyarsa ke masa babu abunda yake ji,haushin kowa yake ji a yanzun......
Kasa zama yayi take ko ya kwanta saman grasses en da ke wajen,duk da rana da ta bud'e sosai a garin sai dai kuma guarding en bishiyu sun masa rumfa ta hakane kad'ai yasa babu rana cikin gurin....
Addu'ah yake kada Allah ya nuna masa irin wannan ranar mai cike da tarin k'unci,tsawon lokaci yana kwance a gurin bai sanma lokacin da su KHALEEL suka bar gidan ba,idanunsa ya kulle da suka sauya launi zuwa jaa saboda jin kansa da yayi tamkar zai tsage......
《《》》
A parlor suka yada zango,kansa a k'asa duk damuwarsa bai wuce sanin abunda UMMI ke shirin fad'a masa ba,maganarta ce ta dawo da shi cikin duniyarsa...
''SON abunda yasa nace maka ka nutsu maganace da ta fito daga bakin HAJIYA MURJA wanda bana tsammanin akwai k'arya cikinta,kuma ban son b'oye maka,nafi son kasan gaskiyar zancen''
'Dan kallonta yayi jin ta ambaci sunan HANIYAN KHALEED
''A halin da ake ciki kuma a yadda ita HAJIYAN ta sanarmin shi ne,yarinyar da kamin magana akanta ta riga ta koma garinsu,dan ta cemin iyayenta suka nemi ta koma za suyi mata aure cikin wannan satin''........
A tsorace ya kalli UMMIN nasa yana fad'in
''Wallahi UMMI k'arya ne''
Tsawa ta buga masa wadda tasa ya shiga hankalinsa ba shiri yayi shiru
''A gaban idona kake k'aryata ta,ko babu aminci tsakaninmu ya kamata ka fad'i wannan mummunar kalmar a kanta,idan na sake jin ka furta irin wannan maganar sai ranka yayi mummunan b'aci''
Cikin fusata take maganar wanda yasa shi sunkuyar da kai yana fad'in
''Ki gafarce ni UMMINA amma wallahi sam wannan maganar ba haka take ba,dan kuwa da idona na ganta yanzun,kawai dai a kwai wata manufa tata da yasa ta fad'a miki haka''....
Zuciyarsa fal b'acin rai dan shi kam wallahi shi kad'ai yasan me yake ji,taya ma za ace wani za ayi mata aure kuma cikin wannan satin amma kuma tana zaune cikin gidan bata koma nasu ba,tabbas shi kam ya san shiri ne da wata a k'asa...
Kalamai masu taushi UMMI ta shiga fad'a masa tana masa nasiha,har ya samu yaji zuciyarsa tayi masa sauk'i,kafin ya mata sallama ya fice daga gidan......
《《》》
Guri ta samu ta zauna bayan sun b'acewa ganinta,lokacin ne kuma muryan ASHNA ta dawo da ita daga kogin tunanin da ta tsunduma duk kan neman mafita ta wannan al'amarin dake shirin jagule mata.....
Tana shirin magana BB ya shigo da ganin yanayinsa ba sai ka tambaya ba za kasan yana tattare da matsananciyar damuwa....
Kallonsa MAMA tayi a tsorace take binsa da kallo danko ba k'aramin firgita tayiba da ganin yanayin nasa,kiransa tayi babu musu ya nemi guri ya zauna yana dafe kansa dake barazanar fashewa....
''SON me yake damunka,kaga kuwa yanda halittarka ta sauya lokaci k'ank'ani,maza sanarmin me yake faruwa''
''Babu komai''
Ya fata cikin cool voice nasa
''A kwai abunda kake b'oyewa SON''
''Babu fa,kawai ina jin headache ne''
''Eyyahh!Allah ya sawak'a maza ASHNA duba kawo masa magani idan ya sha sai ya kwanta ciwon zai sauka''
A zuciyarsa yake fad'in
''Tabbb!ai duk duniya yanzu kam ciwona baida maganin da ya wuce jin gaskiyar maganar da KHALEEL ya fad'amin''
''Wace magana kenan SON?''
MAMA ta tambaye shi,sai lokacin ya d'ago baki ya sake, kenan a fili yayi maganar ko me?
''Babu komaifa MAMA''
''Toh shi kenan ai kai kam dama haka kake da masifar zurfin ciki ba a tab'a gane kanku kai da ZUHRA sai kuyi tayi wata rana sai ciwo ya hallakaku''
Shi kam kallonta kawai yake ya kasa magana,harara ta cilla masa shi abun na MAMA wani lokacin har dariya yake bashi,sai dai wannan lokacin babu halin yi saboda baya cikin mood en da zai yin......
''Ko ka fad'a ko kada ka fad'a magana KHALEEL ya fad'a maka kan waccan yarinyar nasan dai bazai wuce haka ba,to wannan maganarma ba mai yiwuwa bace,dan ko na fad'a musuma aurenta za ayi a garinsu cikin satin nan''
Maganarta ta k'arshe ce ta dakatar da shi daga nutsuwar da ya fara samu,da sauri ya kalleta da jajayen idanunsa
''Dagaske MAMA?''
Yanayin da ya mata tambayar yasa ta tsaya tana wani nazari a kan fuskarsa,shi kuma ganin ta k'ureshi da ido yasa ya tashi ya bar wajen ba tare da ya sake kallon kowa cikin parlorn ba....
ASHNA ce ta kalli MAMA
''Kin gani ko MAMA dama wallahi na fad'a miki akwai abunda yake nufi da yarinyar can,tun ranar da ya dakeni akan maganar da naji ZUHRA sunayi da ita,Allah MAMA kada ki barima wannan abun kunyar ya faru.....
Numfasawa tayi tana kallon ASHNAR tana kad'a mata kai ba tare da ta furta komaiba ta bar parlorn.....
《《》》
Tun da ya fita ya barta take tunanin maganganunsa....
Wane dalili ne zai sa HAJIYA MURJA tayi mata k'arya kan wannan maganar,tunani iri daban-daban sai bijiro mata suke wanda ta rasa amsar su....
Idan ko abunda KHALEEL ya fad'a mata haka yake tabbas akwai manufar da yasa HAJIYA MURJAN tayi mata haka,sai dai koma mene ne ita ta sani,babu damuwar komai a ranta ta kauda tunanin wannan lamarin tana barin parlorn.....
《《》》
Shigowansa bed room en ya kwanta yana pacing ceiling...
Ta wani b'arin na zuciyarsa yana jin nutsuwa na saukar masa,sai dai kuma ta wani gefen yana jin tsoro wanda ya rasa dalilinsa,yana wannan tunanin bacci ya d'aukesa.....
《《》》
Can ta k'ule a bed room enta,number HAJIYA LAURA ta shiga kira,bugu biyu aka d'auka,a daddafe ta tsaya suka gaisa,aiko nan ta shiga koro mata jawabai na abunda ke shirin faruwa,yanayin da ta ga KHALEED a yanzun,da maganar da UMMIN KHALEEL ta zo mata da shi,bata rage mata komaiba ta sanar da ita......
Dogon ajiyar zuciya ta sauke,tana fad'in
''Ni kam na rasa me yaran nan suka gani jikin k'aramar yarinya da suka rud'e haka,kome take da shi ai muma y'ay'anmu nada''
''Uhmmm!HAJIYA LAURA kenan kawai dai ayi sha'ani(wai akace na birni ya zagi na k'auye),wallahi dan baki ga yarinyar bane,ni kaina yarinyar na bani tsoro duk lokacin dana kalleta,bama kamar yanzun a hakama wollahi bata fita ko ina nasan da na wajenma haka za suyita biyota mukuma namu suna jibge a gida (uwa ragunan layya)''
''Bari ke dai maganinsu za muyi cikin lokaci kad'anma kuwa,amma ki bar komai a hannuna,duk abunda ake ciki zan sanar miki zuwa dare''....
Da haka sukayi sallama,wani murmushin mugunta tayi tana bin wayan da kallo.....
Suna gama wayan ta shiga contact enta wani number tayi dialing,tana yin ring aka d'auka
''Allah ya taimaki HAJJAJU''
''Ammmm!BIGGY ba lokacin wannan wasan yanzun so nake kayi maza ka zo ina son ganinka''
''An gama ranki shi dad'e......
K'it ta datse kiran.......
In less-than fifteen minute's ya k'araso gidan cikin wani k'aton jeep black colour,baka iya hango komai na cikinta,motan na gama tsayuwa aka bud'e back seat na motan,wani zabgegen mutum ne ya fito kakkaura,da ganinshi kaga manyan basawa....
Cikin gidan ya nufa fuskarsa babu annuri a samanta,yana shiga y'ar aikinta dake parlor ya kalla yana fad'in
''HAJIYA fa''
''Tana ciki barin kirata''
Ta mik'e da sauri ta nufi hanyan d'akinta
''HAJIYA kinyi bak'o''
''Ina zuwa''
Ta fad'a ita kuma yarinyar tayi waje,bayan yarinyar ta biyo tana tafiya irinta hamshak'an mata,a tsaye ta tarar da shi ya juya baya
''Yawwa BIGGY aiki ne zan sa ka,amma nasan ba mai wahala bane a irin aikinku,a kwai yarinyar da nake son ku d'auke nisanta nake so kuyi da ita daga garin nan,koma inane ku kaita ba ruwana,wannan shi ne aikin''
Wata mahaukaciyar dariya yayi saboda raina aikin da yayi
''Yo HAJIYA wannan aiko yarana za suyi ba sai niba''
''Nasan da haka BIGGY ai shi yasa bana wasa da lamarinka,zan turo maka address na inda gidan yake''
''An gama,sai na jiki''
Da haka ya sa kai ya fice....
Yana tafiya ko ta tura masa komai,take kuma ta kira HAJIYA MURJA
''Toh na gama nawa sauran aiki yana hannunki,duk yanda za ayi anjima bayan Maghreb ki aiketa,zan miki bayani bayan kinyi hakan''
Tana gama fad'in haka ta kashe wayan,tana wani makirin murmushi........
*7:30pm*
KHUBRA ta shigo parlorn HAJIYA MURJA ita kad'ai ta tarar a parlorn,wani leder bak'i ta mik'o mata k'unshe da wani abu da ni kaina ban san mene a ciki ba,amsa tayi kafin HAJIYA ta soma magana
''Maza karb'i wannan kije waje zaki ga wani a bak'in mota ki kai masa injini''
Cike da ladabi ta amsa,har ta mik'e ZUHRA ta fito daga corridor en bed room nasu,kallon KHUBRAN tayi itama tana kallonta tana d'an murmushi kamar wanda basu saba ganin junaba suka k'urawa juna ido,fitowan BB ta waiga ta kalle shi,rana ta farko kenan da ta k'ure shi da kallo a iya zamanta a gidan,tsananin fad'uwa taji gabanta yanayi,a hankali ta waiwaya za ta fita,haka kawai taji idanunta sun kawo ruwa,da sauri ta sa hannu ta goge...
''SIS tsaya na rakaki''
Bata jira amsanta ba ta biyo bayanta,da sauri ta rik'e hannunta har suka fita daga gidan,KHUBRAN ce ta k'arasa kusa da window en motern tayi knocking,ZUHRA kuma tana jikin get,k'ofan aka zuge....
Gaisheshi tayi duk bashi da kad'ai ne a motanba,amma ita kam shi ta gani ta mik'o masa abunda ke hannunta aiko take ya mik'a hannu kamar zai amsa kawai ya fizgota cikin motan take ya datse k'ofan suka figi motan a 360...............................
*_~TEAM KHUBRA~_*
*_REAL SMASHER._*🤞🏻😘
💠💠💠💠💠
Download Ýar Garuwa Littafi Na Daya Complete
0 Comments
Thank you for this comment