Compiled by Princess Aysha Muhammad (Humaira)
Copied by Umar Dalha

💙💜💚💛❤
ZAKISAN KONI WAYE
💜💚💛❤💙
®zuwairat(ummu maryam)
1⃣
   
Ahamdulillah. Ya rabbi ya amshi ibadunmu. Happy sallah to all muslims.

Ban yarda wata ko wani ya maida wannan novel din document ba saida izinina.

Wata babe ce zaune cikin wani katafare falo wanda girmanta zai yi 100by100, fadin tsarin falon is a waste of time amman kuyi imagining kyawun falon masu hannu da shuni, budurwan sai kada kafa take da alaman ba gidan ta bane, kaman mai gidan take jira. Wasu hadaddun designer english wears ne jikinta, sai kamshi take, da ganin ta kaga wayayyun babe masu aji.

Bayan kaman minti talatin aka bude kofa, wata kyakyawa babe ta shigo, aikam afusace wacce ke zaune afalon tamike fuskanta daure, ta nuna wacce ta shigo  da dan yatsa sannan tace
"wato mimi baki ji ko.." bata karasa ba wacce aka kira da mimi ta tuntsure da dariya sanna tace
"ke uban wacece da zaki nuna ni da dan yatsa...ko kin manta ni fina na fiki tunda ubana ba hannun efcc yakeba..banza karuwa.." bata karasaba taji saukan mari
"dan uwarki ni mate dinkice dazaki gayamin magana?...sau nawa nake gaya maki ki rabu da slim...
." itama bata karasaba aka dauke ta da mari
"ke har kin isa ki rabani da slim..uban wa ke baisan ke kike binshiba?..kuma kowa yasan duk big boys din abujan nan ke kadai ke binsu ...kariya" haba nan suka shake junasu.

Sunfi minti biyar suna dukan junansu at the same time suna gayawa junansu bakaken magagganu. Ni kam mamaki nake wanene wannan guy din da kyawawa yanmata ke dukan junansu sabodashi. Fina rike gashin mimi tayi da niyyan janta waje amman weavon din dake kanta ya cire, afusace mimi ta juyo tare da cire designer shoe din dake kafanta ta wullawa fina, da sauri ta kauce ya sami wani katon canema dake jikin bango nan take ta tsage. Itama fina cire nata takamin tayi ta wullawa mimi itama ta kauce ya sami wasu glass decor dake kan dinning nan take suma sauka tarwase, dukkansu babu wacce ta kalli barnan datayi suka cigaba da fadansu fina na cewa
"wallahi bari slim ya dawo....yau sai ya zaba tsakanina dake.." mimi da kanta babu wani gashin kirki kuma fina ta  cire karin datayi ta rike a hannunta gam, mimi sai kokarin amsan brazilian hair dinta take tana cewa
"dalla bani weavon dina, don kudinta ya fi karfinki...."
"bazan badaba..ki tsaya ahaka har slim ya dawo ya ga kwalkwalin kanki". Itama mimi kaman kan fina tayi ta fixge nata karin gashin. Nan  take itama kanta ya bayyana. Dukkansu biyu babu mai gashin kirkin amman kansu kyare suke . Da weavon mai suna brazilian hair wanda kudinta yakai 600k suke amfani. Kowannesu klokarin amsan karin gashinta take.

Afarfajiyan gidan wani katafaren gate ya bude, wasu manyan motoci kiran bentley guda uku suka shigo gidan, wurin parking suka nufa, suna gama parking da sauri wasu guys guda uku suka fito daga cikin motan gaban at the same time guys biyu suka fito daga cikin motan baya suka nufi motan tsikiya, ahankali daya daga cikin guys din ya bude murfin motan tsakiya. Wani hadadden kafa  nagani sannan  mai kafan ya fito, wooooow, kawai nace don fina da mimi basuyi laifiba da suke cin abun junansu sabodashi, don guy din tamkar shi ya hallici kanshi, wani suitmai tsada ne kwance jikinshi , ahankali ya mika hannu ya amshi  briefcase din dake hannun daya daga  cikin guards dinshi sannan ya sakar masu murmushiai bayyana hakora, wow nasake cewa don wasu fararen hakora nagani tare da wushirya tsakiyansu. Nikam ban taba ganin mutum mai kyau har cikin hakoraba don komai nashi wonderful
"alhajis na gode" naji yace, nikam wooow na kara cewa don muryanshi so cool and gentle. Suma guys din murmushi suka sakar mashi,  juyawa yayi yafara tafiya, yana daga kai yaga wani range rover sport tare da hummer tsaye, nan take ya hada giran kasa dana sama, don yasan masu motocin. Girman gidan yayi hecter daya, da akwai manyan flat a farfajiyan gidan, amman wanda yafisu girma ya nufa, su kuma guys din sukayi wani bangare daban. 

Yana zuwa bakin kofan falonshi ya taddata bude,  afusace ya shiga falon,  adaidai lokacin da su mimi da fina sukayi wa karin gashinsu kacakaca a falon,  suna ganin shi kowa yasha jinin jikinshi
"kam babban burouban nan!!!!! " saurayin ya fada a fusace,  wanda yasani rasana don yanda yayi magana sai ya firgita duk wanda ke saurarenshi, yacigaba dacewa
"who the fuck gave you bitchies permission to enter my house? " dukansu shuru sukayi, ahankali mimi tace
"slim ni kake kira bitch? " ta fada tana nuna kanta, a fusace yace
"aa sugar badake nakeba da uwarki nake... I said uban waye ya bude maku falona? " fina na gani ya watsawa mimi bakar magana ta saki murmushi tare da nufoshi tana cewa
" habibi welcome " harara ya watsa mata tare dacewa
"gidan ubanki nazo?  Banza yayan barayi" itama fina cewa tayi
"are referring to me" dan girgiza kanshi yayi sannan yace "da lankwaceccen ubanki nake... Bazaku gayamin ubanda ya baku izinin shigowa gidanaba kafin insa guys dina suci uban da ya haifeku? " fina tace
"ni na bude"
"who gave you my password? " ya kara daka mata tsawa
"last weekend  da mukazo b day dinka na rike passwords din... Kasan am smart "
"kika rike passwords dina don in bana nan  kizo kiyimin sata ko" ido mimi ta bude
"sata kuma slim... Ni kake cima mutunci haka? "
"eh mana... Ba sata ubanki yayi efcc suka kamashiba?  Nasan ko kin gada?"  fina bata kara cewa komaiba ta koma baya, takalminta ta dauka da niyyan sakawa, itama mimi designer hand bag dinta ta dauka, ajiye briefcase dinshi yayi gefen inda yake tsaye tare da harde hannuwanshi kan kirjinshi yan kallon yanda fina ta duka ta saka takalminta, mimi zuwa tayi zata wuceshi, ya fixgeta tare da wullata cikin falon
"where did you think you are going?... Ubanwa kuka barwa gashin doki chan" ya nuna weavon din dake sakar falon sannan ya kara cewa
"in kun bar gidan nan sai kun gama gyaramun falona... Banzaye second hand bitchies" irin fixgan da yayiwa mimi yasa batayi gardamaba ta koma tafara kwace karin gashinta tare da maida tro pillows din da suka wullawa junansu. Magananshi kara batawa fina rai yayi, bata kalleshiba tazo zata wuce inda yake, wani irin damka yayi mata tare da turata baya
"safina kina son nuna min taurin kai ko?... To wallahi in baki gyaramin falonaba dukan tsiya zansa ayi miki  kuma kisan nothing will happen " murtuke fuska tayi kafin tace
" gaskiya ko agidanmu ban aiki so yanzu ma bazanyiba" wani irin dariyan rainin hankali yayi wanda ya kara bayyana kyauwunshi
"ai yarinya kwanda ki fara koya don satan da ubanki minister yayi aka kamashi...bailing shi zai maidaku matsiyata..." bai karasaba ta yaji tace
"dadin abun ba ubanmu kowai ke barawon government ba.... " dauketa yayi da mari.
" kio ubanki baya magana in inayi balleke...." bai karasaba ya daga kai yaga cinema dinshi fashe,  wani ashar ya kara saki sannan yace
" wacece ta fasamin plasma! " ya fada afusace, fuskan fina murtuke tace
" nice ko abiyakane....tunda kasan ba matsiyaciya bace"
"abinda ya zama dolema..ai comfirm sai kin sa an kawo zaki bar gidan nan" batace kara cewa komaiba ta kira bodyguard dinta dake waje ta sanar dashi yayi amfani da ATM  dake hannunshi ya sayo mata the largest plasma.

Fina kallon mimi dake tsaye tayi sannan tace
"malama kema ki kisa akawo mashi glass decor dinshi" sai lokacin slim. Ya kalli wurin dinning dinshi yaga barna da sukayi mashi, still cewa yayi sai mimi ta biyashi, itama bodyguard dinta takira yazo. Ciki ta bashi ATM dinta tare da nuna mashi abinda zai sayo.

Har lokacin salem bai bar inda yake tsayeba, mimi da fina zuwa sukayi zasu wuce ta inda yake,   rike masu hannu yayi  tare da kallon fuskan ko waccensu sannan yace
"meyasa kuke fada sabodani? " dukkansu babu wacce tace komaiba, yacigaba dacewa
" ko dan kudi da neman connection?" ahankali mimi tace
" haba slim why are you saying this.. Kasan ni badan wani abu naka nakesonka... " itama fina cewa tayi 
"kaima kasan i love you" dan tabe baki yayi don yasan karya suke
" naji...amman kuna iya fada saboda security ko  wani mara hali? " dukansu shuru sukayi sannan yakara cewa
".kuna iya bin mai gadin gidanku gidanshi?..." kaman hadin baki sukace
" i love you!! " suka juya tare dawullawa junasu harara, shi abinma dariya ya bashi
" naji...muje bedroom dina in nuna maku wani abu" su biyu kallionshi sukayi alaman yana son kwanciya dasu lokaci. Babu kunya fina tace
"gaskiya slim i can't share you with her" ta fada tana nuna mimi, shidai baice komai ba yacigaba da tafiya dasu har bakin wani katon kofa,  daidai wani scanner dake jikin bango ya tsaya tare da dukawa, abun yayi scanning idonshi, nan take kofan yayi sliding gafe daya sanna ya shiga rike da hannun ko waccensu.

💜💚♥❤💙
ZAKISAN KONI WAYE
💚💙❤♥💛
®zuwaira(ummu maryam)
2⃣
Suna shiga dukansu suka bude baki don tunda suke basu tabha ganin bedroom mai girma da kyau irin nashibha don ana iya gina katon three bedroom flat da filin bedroom dinshi. Sakin hannunsu yayi ya shiga bathroom dinshi ya daure alwallah ya fice daga dakin ba tare daya kallesuba
Bayan sun dawo daga daga masjid direct inda cook  ya shirya masu dinner kan carpet suka wuce.  Suna cin abinci suna hira,  inkazo wurin baka gane waye oga don sai dariya suke.
Around 8pm suka gama dinner still masjid suka koma don sallan ishai.  Shidai salem kullum bashi da aduan da yawuce Allah ya bashi mata tagari.

Suna dawowa suka zauna tsakar gidan wanda ke da haske tamkar rana. Su shida ne tare da salem su bakwai.  Hira suke suna daria, bayan kaman minti 30 daya daga cikin guard dinshi mai suna Jibril yace
"sir in babu abinda zanyi maka ni zan tafi wurin madam,," dukkansu daria sukayi
"kaji masu iyali" inji daya daga cikinsu mai suna abdul. 
"ai sunji dadinsu...inama ni" inji Salem, dukkamsu kallonshi sukayi sanna Jibril yace
"sir ai kai ke bakason auren..don don nasan ko mata hudu kakeso kana iya aurensu rana daya...tunda ga naira ga kudi" dan tabe baki Salem yayi sannan yace
" ai abinda bana so kenan...so nake in aure macen da zata soni don allah ba don connection ko kudinaba" dan daria sukayi sannan daya daga cikinsu mai suna majid yace
"ai sir da wahala ka gane macen dake sonka don Allah yanzu tunda ko wacce mace pretending zatayi tana sonka don abin hannunka"
"kaji problem din" ya fada sannan ya kalli Jibril
" alh Jibril yaushe ka auri matanka" yace mashi don haka yake kiransu ALH kasancewan dukkansu sunje hajj a sanadiyanshi.  Ahankali Jibril yace
"Yanzu shekaranmu biyar da aure...dukda dai nasan mata kudi sukeso gaskiya sir banda matata... Don sanda mukayi aure teaching nake a private school kuma albashina 15k.. " bai gamaba Salem ya kwalo ido waje tare dacewa
"alh Jibril 15k fa kace?:" ya fada with disbelieving voice " daga mashi kai Jibril yayi tare dacewa
"yes sir.. " da sauri salem ya sake cewa
"ya mutum zai yi surviving da 15k balle har da mata? " dan murmushi Jibril yayi sannan yace
"sir shi yasa nace matata is different don a wannan lokacin ita ke karfafa mani gwaiwa...wallahi sir da akwai lokacin da zamu kwana babu abincin kirki...amman she stands beside me with love" duk jikin Salem da sauran guys din yayi sanyi, ahankali Salem yace
"inama ni.. " da sauri Jibril ya katseshi dacewa
"sir kar kayi fatan shan wahalan da ni da matata muka sha" ahankali Salem yace
"but you have true love..and it's among what matters most in life...i wish ina iya samu macen da zata soni.. I can do anything for true love..don gaskiya ban iya aure sai na sami true love " dukkan guys din shuru sukayi suna tunanin maganan ogansu.

Few seconds later abdul yace
"sir kaman yanda majid yace da kyar ka gane mai sonka, don ina tabbatar maka babu macen dazata ki ka" yadan tsaya sannan yacigaba dacewa
"sir tunda kana neman true love... Ina da shawara... " dukkansu harda Salem suka maida hankalinsu kan abdul
"am all ears" Salem ya fada mashi. Abdul shiru yayi ya kasa magana, don yasan Salem baya daukan rubbish,
"kaifa nake jira... " Salem ya sake cewa. Shuru Abdul yayi for a while sannan yace
"sir abar maganan kawai" don yana tsoron abinda zai faru in har ya fadi abinda yayi niyya
"ai baka isaba... Am listening " Salem ya ce mashi.
Sadakarwa Abdul yayi yafara cewa
"sir.. Da cewa nayi why not ka dan maida kanka talaka for a while.... " darian guys din ya hanashi karasa abinda zaice,  shi kam salem kallon Abdul yake ba kiftawa, daga kai yayi ya kalli guys din, nan take sukayi shuru sannnan ya kara maida kanshi wurin ABDUL din da yayi tsuru2  sannan yace
"alh Abdul taya zan maida kaina talaka bayan ni ba talakan bane... Please explain your self " ahankali Abdul ya ce
"sir..ina nufin kayi disguising kanka... I mean kana iya maida kanka taxi driver...." wani irin dariya dukkansu suka sakeyi, banda Salem daya hada giran sama dana kasa, a hankali ya mike ya taka zuwa gaban Abdul sannan  ya dafa gaban goshinshi don tabbatar ba zazzabi yakeba. Jiya yayi temperature dinshi normal,  shi kam Abdul  gabanshi sai disco yake.

Salem bai ce komaiba ya wuce side dinshi.  Dukkan guys din kallon Abdul sukayi suna cewa
"you fucked up... Yanzu kasa ran sir ya baci..."
Salem kam tunani yake ya sakar wa bodyguard dinshi jiki da yawa tunda abun ya fara kawo raini tsakaninsu...
"wai ni taxi driver...hmmm i will treat your fuckup" ya fada yana bude kofan falonshi,  yana shiga agogon hannjunshi ya fara ringing cos waya ce, dan murmushi yayi kasancewan yasan mai kiran don wakan sweet mother ne kawai ke tashi daga agogon hannunshi, ahankali ya  yi picking tare dacewa
"good evening first love... " bai karasaba naji wata irin sweet mature female voice tana cewa
"son ka rainani ko?.. " da sauri yace
"first love kiyi hakuri..." matan ta katseshi da cewa
"keep quiet silly child...kullum am sorry.. Yanzu where are you?" Salem kan kujera ya zauna yana shafa kanshi irin na mara gaskiya sannan yace
"first love ina ABUJA.. "
" me ka gayamin da safe? "" matan ta tambayeshi, ahankali yace
" umma cewa nayi zanzo yola yau... "
"to yanzu a yola kake? " matan ta sake tambayanshi,  dan girgisza kanshi yayi sannan yace
"no... Umma sai karfe eight na tashi daga off... "
"yimin shuru makaryaci... Nasanj dalilin dayasa bakason zuwa...don't worry zansa abbanka ya zaba maka mata cikin family ko cikin yayan friends dinshi.... " sanin halin ummanshi yasa shi saurin cewa
"wayyo Allah first love kiyi hakuri na kusa kawo mata...please don't talk to abbah.. " ahankali matan tafara cewa
"love why are you treating me like this?... Ko don ka san you are my only son?...sisters dinka suna chan gidan mazajensu kai kuma bazaka kawo min yarinyaba?... "
"first love give me a little more time... Inshort ki bani maximum of five months... In ban kawo mataba ki auramin kuturuwa..." darian ummanshi ya katseshi , shima murmushi yayi
"habibi ka maidani kakanka ko.."
"no first love am serious.. Kibani wata biyar kawai...kinji please " 
"naji..amman let your five months be five months.." da sauri yace
"yes umma" dan hira sukayi for about 20 minutes sannan sukayi sallama. Dan ajiyan zuciya ya saki sannan yace
"atleast zan dan huta da fadan mom na wata biyar... " relaxing yayi yana lumshe ido ahankali yana tunanin ya Allah kabani mata and  she will be the luckiest girl.
💛💙♥💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💜💚💛♥💙
®zuwairat(ummu maryam)

3⃣

Su mimi suna ganin ya fita suka kalli junansu sannan suka fara kallon dakin,  komai na dakin golden color ne,  wani irin makeken gado ne a tsakiyan dakin wanda ke kamada baa kwanvciya samanshi don komai very neat,  mimi dan matsawa tayi kusa da dressing mirror taga kayan shafa kaman da mace don ko a mata sai masu hali zasu iya siyan irin kayan shafanshi cos ko su da suke yayan minister basu da yawan kayan shafanshi,  perfume kam tamkar nan ake saidasu, itakam fina wani kiofa da aka rubuta my wardrobe ta bude sai taga dakine amman abin mamaki duk girman wurin suturanshi ne shake da wurin,  suit sunfi kala dari da hamsin kuma dukkansu designer ne like wise takalma ma basu irguwa suma yawancinsu daga companin prada ne,  juyawa tayi ta kalli inda yake ajiye agogo da glass suma sunfi kala 40 suma designer, itama mimi dakin tabi fina, itama tana shiga ta bude baki
" the guy is beyond our expectations.." fina juyawa tayi ta kalli mimi tare dacewa
"ni tunda nake zuwa shopping abroad ban taba ganin boutique dake dauke da yawan designer clothes waje daya kaman na slim ba... Kalli vallantino pijamas..  Babe mu ajiye fadamu waje daya mu dangwali arziki..wallahi this guy is loaded " murmushi mimi tayi tana tunanin ai ko a ta hudu tana iyan ajiye pride dinta ta aureshi,  itama fina tunanin da take kenan don salem ya fi duk yanda take tunani,  wata koface suka gani mai cikin wardrobe room din, ahankali mimi ta bude wurin, wani irin wagegen bathroom suka gani,
"shidai slim komai nashi extra large.." inji fina.

Girman bathroom din abin mamakine don wani katon swimming pool ne wurin sai wata plasma a tsakiyan ceiling din.  Daga gefe kuma wani mirror ne wanda shake yake da bath perfume kala2 sai shower gel suma kala2  , daga dayan gefen kuma wani rank ne mai dauke da towel manya da kanana.

Wata kofa suka bi sai gasu a bedroom, wani fridge duka bude sai ga exotic wine amman ba mai giyaba, daya suka dauka tare da cup guda biyu,  kan wani mini dinning mai dauke da kujera biyu suka kioma suka zauna suna shan wine din kiowacce tana tunanin yanda zatayi slim ya zama mallakinta.

Shidai salem dan tsohon shugaban kasane amman baya cikin yara masu dogara da arzikin iyayensu don yanzu shine shugaban NGO na Africa gabaki daya,  shine  babba agidansu sai kannenshi biyu mata wanda yansu suna gidan mazajensu.
Salem yana da kirki sosai don duk shekara sai ya biya mutane dari kudin hajj sannan yana da kungiyan tallafawa talakawa a garuruwan arewa sanna duk begger daya cikaro da slim kaman yanda friends suke ce mashi saboda yanayin jikinshi ya warke ko da a gidansu talaucin duniya ta kare. Shidai Salem yana daga cikin the most eligible bachelor da muke dasu a duniya don yan mata da suke sonshi basu irguwa amman abinda basu saniba shine babu abinda yafi damunshi kaman true love.
Bashi da babban aboki sai Khalifa dan governor na garinsu wato Adamawa, sannan ya dauki bodyguards dinshi tankar abokai don yawanshisu zasuyi shekaru daya.
Saidai wani hanzari ba guduba baya tolerating immorality don mutune mai tsanani amman in ka gane zama dashi yana da saukin kai sosai. Yanzu dai he's 35 years old. Wanna shine short and brief history na Salem.

Bayan ya gama waya da ummanshi yayi relaxing, kaman an sunkuereshi ya mike yana cewa
"subhanallahi!!" donshi ya manta da su mimi a bedroom dinshi, da sauri ya kama hanyan bedroom din yana cewa
"those abuja girls with evil character.. " yana shiga dakin ya hangesu zaune feeling at home har sun kusa shanye wine kwalba daya. Suna ganinshi suka mike tare da nufoshi,  kallonsu yayi
" wai ku in dare yayi baku san hanyan gidajenkuba?" yace masu,  ahankali mimi tace
"slim ba sauri mukeba..sannan ai dazun kai kace zamuyi maka wani abu ko ka manta?"wani irin kallo ya wasta mata sannan yace
"oh... Na mance,..daman inners dina naso ku wanke min... Amman tunda dare yayi ku tafi" wani irin lustful look suka dinga jefa mashi, yasan maanan kallon amman ya basar yana cewa
"kuyi sauri ku tafi... "mimi da fina kallon junansu sukayi sannan suka nufoshi.  Bayanshi mimi ta tsaya, itakuma fina ta zagayo gabanshi, tsayawa takayi daf dashi don boobs dinta yana taba kirjinshi,  nan take tsigan jikinshi ta tashi amman sai yayi karfin halin cewa
"meye haka... " bai karasaba fina ta zagaya hannuwanta biyu bayan keyanshi tare da kai bakinta saitin kunnenshi sannan tace
"sli.. You can have us both... " tafada muryanta na fita ahankali, itama mimi tafara shafa gadon bayanshi itakuma fina ta kai bakinta saitin bakinshi ta fiddo harshenta ta lasan bakinshi,  nan take ya chafke bakinta yana kissing dinta kaman his life depends on it. Mimi sai shafa gefen cikinshi take, with out wasting of time ya fita hayyacinshi,  hannuwanshi biyu ya zagaya kugun fina dasu, yana nishi kaman wanda yayi hour daya yana gudu.bai ankaraba yaji hannun fina kan joystick dinshi.
Nan take ya turata tare da ingiza mimi yayi sannan yayisaurin zama kan kujera, mimi da fina kallon juna sukayi sannan mimi tace
"what's wrong Slim...." ahankali ya daga red eyes dinshi ya watsa masu disgusting look sannan yace
"you both should get out of my house " dan murmushi fina tayi sannan tace
"common slim... Let's have fun " Salem lumshe idanuwanshi yayi sannan yace
"i can't " sake kallon juna sukayi snnan fina tace
" haba slim.. You can't ko you won't.. Nasan you are not impotent don yanzu na taba joystick dinka. .." bata karasa ba  ya katseta dacewa
" ban taba zina ba... Kuma bazan faraba yau. Kuma ko ina zina nafi karfin inci leftover irinku...so leave my house before I call my guard to force you out..." tsayawa sukayi suna nuna mashi boobs dinsu, afusace ya mike yana tafiya yana rike gaban jallabiyan dake jikinshi don kar suga girmanshi.

Wani intercom dake jikin bhango ya dannja sannan yace
"guys come and bundle those second hand bitchies fr... " bai karasabha kowacce ta dauki hanbag dinta don a ganinsu abun kunyane suna yayan ministers asa bodyguard su fiddasu.

Suna fita ya tafi wajen wani cabinet ya bhude ya dauki wata magani, wajen fridge ya nufa ya dauki foreign juice yasha maganin sannan ya koma kan kujera, lumshe ido yayi yana tunanin halin matan yanzu,  yanda suka koma basu da wani tunani sai na yin mugun abu saboda connection 
"anya mu da bamuyi aureba zamu sami matan aure kuwa..don 99% na matan yanzu are bitchies..ya rabbi ina kara rokonka, yanda ban tabha kusanta zinabha kar kabani mata mazinaciya...ya allah yanda nake da tawakali ka bani mata mai tawakali... Ya azizu yanda nake son talakawa kabani mata waccfe zata soni don ni bha dan wani abu nawaba.. " haka ya dinga adua kamar yanda ya saba donshi babu abinda yakeso kaman aure cos yana samun matsalan hornyness.

Ahankali ya mike yashiga bathroom tare dayin bubble bath sanna yafito sanye da kayan bacci. Kwanciya yayi tare da rage hasken dakin.  Har ya mance da maganan da Abdul ya fada mashi.

Around 3am yayi firgit ya tashi da adua bakinshi da alaman mafarki yayi, ji nayi yana cewa
"ya Allah ka sauwake wannan mafarkin... Me taxi driver... Kuma ina kuka..." kunna hasken dakin yayi ya dauki wayanshi kaman zaiyi waya kuma kome ya tuna oho ya maida wayan sannan ya mike  yashiga bathroom ya dauro alwallah yafara sallan nafila.
💛♥❤💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚💛♥💜
®zuwairat(ummu maryam)

4⃣

Wacegari baiyi breakfast da guards dinshi ba. Aside dinshi yasa cook ya kai mashi abinci, bodyguard dinshi sai tsoro suke don basu san abinda zai biyo bayaba mussanman Abdul don gani yake ya riga ya rasa aikinshi.

Kaman kullum yafito, cikin girmamawa sukà gaidashi, ya amsa masu a takaice. Ba kaman yanda ya saba ba.

A office kam sai ya tsinci kanshi da tunanin abinda Abdul yace, shuru yayi for a while sannan yace
" it can't be possible.. It's only possible in movie ". Aranan  baiyi aikin kirkiba don banda tunani babu abinda yake yi Amman abinda yafi bashi haushi shine yanda Abdul ya rasa abinda zaice yayi sai taxi driver. Kaman ya kira Khalid Amman yasan shegenta babu abinda zaiyi mashi.

Atakaice dai bayan kwana uku abun ya zame mashi kaman disturbia, don tunda Abdul yayi wannan maganan bai Iya bacci batare dayayi marfarkin yana tukin taxi ba. Wani lokacin ya ganshi zaune cikin mota da wata cute lady amman baya ganin fuskanta, kuma tun ranan yabar zama da bodyguard dinshi  balle yakara jin abinda Abdul zaice.

Dazun ya kira Khalid yana gaya mashi abinda ke faruwa amman daria ban haushi ya dinga yi mashi yana cewa nasha gaya maka ka bar bari bodyguard dinka suna ganin girmanka don irin wannan amman bakaji. Maganan Khalid haushi ya bashi don basu gama maganaba ya kashe wayanshi.

Yau yayi daidai da sati daya da maganan, ji yayi kaman he's going insane. Bayan ya dawo daga sallan ishai ya zauna falonshi sannan ya kira Abdul,
" meet me now!" Yace MASHI bayan ya dauki wayan.

Jikin ba kwari Abdul ya shiga falon kasancewan yasan password din kofan. Da sallama yashiga Salem ya amsa Mashi, bayan ya zauna Salem ya kalleshi sannan yace
" Abdul wane irin charm kasa abakinka kafin ka bani shawaran kwanaki baya?..." Da sauri Abdul yace
"Sir wallahi babu wani asiri...sir am sorry..." Daga mashi hannu Salem yayi sannan yace
"Yanzu ba lokacin bada hakuri bane...inason ka yimin bayanin plan din..." Dan girgiza kai Abdul yayi before saying
"Sir da ka bar maganan kawai..."
"Abdul am not a patient person so don't play dumb with me..." Ya fada afusace, jikin Abdul na rawa yafara cewa
" sir... Gani nayi tunda kanason samun mata dazata soka don Allah...shine nace ahaka bazaka gane masoyiyarka na gaskiyaba...." Salem ya katseshi dacewa
"Nasan wannan part din...I want you to hit the nail at head and stop beating around the bush" Abdul dan gyaran muryan yayi sanna  yace
"Sir cewa nayi kayi pretending kai  talakane for a while..." Salem ya sake katseshi da cewa
"Abdul banda abinka kawai daga nayi pretending ni talakane said in gane mai sona?..." Dan girgiza kai Abdul yayi sannan yace
" ai sir ba haka nake nufiba...Ina nufin kayi pretending ka maida kanka taxi driver.... " daga kai yayi ya kalli reactions din Salem sannan yacigaba dacewa
" na Dan lokaci nasan insha Allah zaka hadu na mai sonka ba don abinda hannunkaba" Salem kura Mashi ido  yayi for a while sannan yace
"Yanzu Abdul kasan cikin kasan nan daidaikune basu sanni ba sannan kasan in na fita ko hour day a bazanyiba zaayi kidnapping dina...ko ka manta saboda tsaro nake daku?" Ahankali Abdul yace
"Sir...ai ba a haka zaka fitaba dolene zaka danyi disguising kanka yanda bazaa ganekaba tunda kasan in har kafita a haka ko ba mota babu Wanda zaiyi maka kallon talaka cos everything about you look rich.." Maganan Abdul dariya tabashi don saida yadan dara
"Wai everything about me look rich..." Shima Abdul dan daria yayi, Salem shuru yayi acikin ranshi yana tunanin this might be fun cos sauran sati biyu ya fara annual leave dinshi kuma wata uku zaiyi, da yayi niyyan zaije yola yayi masu sati daya sannan ya wuce San Francisco daga nan ya wuce ummura Amman yanzu zaibi shawaran Abdul at least ko bai samu mataba zai samu more experience akan rayuwa.

Kallon Abdul yayi sannan yace
"Alh Abdul wane gari zamu..." Da Sauri Abdul yayi murmushi tare dacewa
"Sir duk garin da kakeso..."
"Ka bar cewa duk garin da nakeso cos kaima you are involved... So ka zabamana inda zamu" shuru Abdul yayi kaman mai tunanin sannan yace
"Sir muje Adamawa garinku tunda suna da beautiful ladies..." Dasauri Salem y girgiza Mashi kai
"Kai alh forget about beauty wane dare jemage bai ganiba...sannan kasan ba disguise ba ko ubanme zanyi bai hana first love sanin ina garin...so choose again" shuru Abdul yasakeyi for a moment sannan yace
"Muje garinmu" kallonshi Salem yayi sannan yace
"Na mance wane garinema?" 
"Kano" Abdul ya amsa mashi, I do Salem ya kwalo sannan yace
"KANO?!!"
"Yes sir"  Salem shuru yayi kaman mai tunanin wani Abu
"Kaima alh Abdul ina zan Iya taxi a garin Kano tunda ba sanin garin nayiba ...wait a second meyasa ka nacewa taxi driving alhalin dakwai wasu aikinyi kaman ...." Sai yayi shuru don baisan example din da zai badaba,  cikin zolaya Abdul yace
"Kaman sharan titi..." Dariya suka farayi sannan abdul ya cigaba dacewa
"Ko kwasan toilet...." Bai karasabha Salem ya jefeshi da pillow da ke kusa dashi yana daria, saida suka sami nutsuwa sannan Abdul yace
"Sir abinda yasa ka ga na nacewa taxi driving shine yana bawa mutum daman samun address dinmutum sannan karka damu wurin gane garin cos I will be besides you all through the way"
💚♥💜💛💙
ZAKISAN KONI WAYE
💚💛💙♥💜
®zuwairat(ummu maryam)

5⃣


"Subhanallahi" wata beautiful mata dake zaune  balcony din saman bene ta fada lokacin da ta ga abinda ke faruwa cikin tsakar gidanta.
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun" ta kara fada tana mikewa tana komawa daga bakin balcony don kara tabbatar da abinda idonta ya gane mata, don akasan benen wata yarinya ce wacce bazata wuce shekara 18 ba ta watsa wani mutum dake wanke wani jeep ruwa ajiki.

Afusace Matan tace
"Me nake gani haka...what's happening?" Tambayan data jero masu kenen Amman yarinyan bata juyo ba balle ta amsa mata sai nuna mutum da ta watsawa ruwan take tana cewa
"Yanzu ya kaji ajikinka?...don dabbanci Ashe karasa abinda zaka wanke sabon murano dina sai detergent?. …" ahankali mutum Wanda zaiyi shekara 40 yace
"Allah ya huci zuciyanki...wallahi car wash ne ya kare...Ku..." Bai karasa ba ta katseshi da  cewa
"To sarkin jahilai data kare agidan nan sai ya kare a kasuwa ko?..to wallahi...." Bata karasaba Matan saman bene ta kara cewa
"Wai badaku nakeba?!" Tafada atsawace. Mutum Wanda sai rawan sanyi yake a sanadiyan ruwan sanyin da aka zuba mashi ya daga kanshi ya kalli Matan dake saman bene sannan yace
" Hajiya don na wanke motanta da klin shine ta watsamin ruwan klin din a jikina" yafada kaman zaiyi kuka, Matan komawa baya tayi da alaman kasan bene zata sauko , yarinyan tana juyawa taga babu Matan saitayi saurin komawa cikin don kar matan tarisketa, itama matan sauri take don tasan halin yarta, lokacin daga suka hadu afalo
"Ameera da gaskene abinda umar yafada?" Ta tambayi yarinyan fuskanta babu alaman wasa, Dan matsawa baya tayi sannan tace
"Mummy he wash my brand new jeep with..." Bata karasaba Matan ta sharara mata mari Wanda yasa kunnenta tsaya jin, yarinyan dafa kunnenta tayi tana kuka tana kiran daddy.Matan tacfigaba dacewa
"Maimaita abinda kikace..." Yarinyan batace komaiba sai kiran daddy take
"I said repeat what you said" ta daka mata tsawa, da sauri tafara cewa
"Mommy kiyi hakuri...ruwan klin na watsa mashi..." Wani Marin Matan ta kara mata, wani irin rikitaccen ihu ta saki still tana kiran daddy
"Ameera kika zubawa age mate din ubanki ruwa?..ameera rashin hankalinki ya kai haka? ...ni like son jawa zagi a garin?...." Cikin kuka tace
"Ni ba saan ubana bane..." Wani irin mutum duka matan ta kaimata, aikam nan yarinyan ta kwanta kasan ta rolling tana kuka tana kiran daddy na...ihunta yasa wani mutum tahowa daga saman bene da gudu don har neman silbewa yake don sauri
"Ameera daddy meya faru?" Ya tambayeta, tana ganinshi ta tashi da gudu ta fada jikinshi, riketa yayi ya sake cewa
"Ki gayamin abinda ke damunki" dakaji yanda yake magana kasan yana cikin tension kuma kasan bai hada wannan yarinyan da kowaba. Matan bata kalleshiba tashigaba dacewa
"Ameera ba baki nayi makiba Amman ke macece kuma in har baki bar wannan halin ba shi zai jamaki wahala" wani dan saurayi ne Wanda bazai fi shekara 12 ba  dake zaune kan dinning da alaman yana homework Yayi saurin cewa
"Mommy jiya ma dan tace ya siya mata Mtn na 1k ya sayo na 5 hundred guda biyu tayi ta zaginshi tana cewa jakki jahili..." Ran Matan kara baci yayi ta nufe, ameera bayan daddy ta boye, shikam daddy ya hada rai sannan ya kara cewa
"Wai me kika yi take dukkanki kaman jakka?" Ya fada  afusace, cikin kuka ameera tafada cewa
"Daddy wai dan umar mai wankin mota ya wanke motata da klin na zuba mashi ruwan ajikinshi shine mommy take dukana" afusace babanta yace
"Wai dan ki nunawa mai aiki Laifinshi take dukanki?" Cikin shagwaba ta dagawa ubanta kai, mutumin jiyawa yayi ya kalli Matan , itakam Matan ko kallonshi batayiba ta banbare ameera daga jikinshi zata kara dukanta mutumin yayi saurin rike mata, yana cewa
"Wai meye haka...ki bar dukanmi daughter don ta nuna..." Bata bari ya karasa ba tafara cewa
"Wallahi alh ka barni in hukunta yata tunda bakai zaa zagaba...nice uwa kuma nice zaa zaga..haka wannan yar iskan yarinyan tajtaza zana tattoo kaman wata karuwa amman ka hanani hukunta..." Mutumin Dan daria yayi sannan yace
"Hajiya banda Africa mentality.. Daga tattoo sai yarinya tazama yar iska?..kullum INA gayamiki yarainta ke damunta...watarana ko ance tayi bazata yiba...so...." Cikin fada Matan tace
"Ba wani yarinta...kawai kana goya mata baya..yanzu Aisha bata ganin uban kowa da gashin arziki...to wallahi gidan nan ni dakene..ko ki chanza ways dinki ko kuma in hallakaki dan wallahi bazan haifi yar dazata jamin tsinuwa ba..." Tana kaiwa nan ta hau stairs tabarsu, ameera cikin kuka tafara cewa
"Daddy ka kaini gidan anty Safiya...mommy bata sona" dan rarrashinta daddy yayi sannan ya haura daita dakinta, wani irin harara ta watsawa yaron
" affan zan kamaka" tacewa yaron.

Ameera dai irin yanmatan nan ne dabasu ganin kowa da gashin arziki mussaman in kana karkashinsu, daka ganta saika rantse yar barikice don komai nata irin nayan bariki, don har tattoo gareta abayan wuyanta, a bangaren samari kam babu namijin dazai ganta ya kauda kai, amman wulankanci kam kaman daita aka hallinceta don zagi kwando2 taiya kuma dad dinta is hundred percent behind her, kyakyawa ce na gidan karshe . Tana 200 level a b.u.k She's the first born sai kaninta affan Wanda Sam ba halinsu dayaba

💛♥💙💜💛💛♥

"Ma-mi am going.. Kuma insha Allah in aka bani kudi yay zan sayo maki inhaler dinki" inji wata yarinyan da ke tsaye ratayi da dan tsohon handbag, da ka kanta kasan ba bahaushiya bace, yarinyan tana da kyau Iya gwargwado don bakace, Amman inda zata sami hutu zatayi kyau fiye da yanda take, mata dake zaune kan wata tsohuwar kujera tace
"Tawakaltu..." Yarinyan ta amsa tana rusunawa kusa da Matan sannan Matan tasake cewa
"Ki dawo lafiya" ahankali yarinyan yace
"Ameen mami" yanda take maganan ya nuna tana da respect, dan rungume matan tayi sannan ta  fita daga dakin room and parlour, tana fita tsakar gidan naga ashe gidan mutane ne dayawa don dakunan dake gidan zasuyi takwas kuma da ganin duk ciki da falone, wata mata  dake wankeke ta gaida cikin girmamawa sai naji matan tace
"Toyin ..zaki tafi" sunan da aka kirata ya tabbatar min cewa yorubace, amsawa yayi sannan ta fita, duk   yaran gidan sai bye bye sukeyi mata.


♥💛💙💙💚

Abangaren slim kam ana sauran sati daya tafiya yasa aka gyara gidanshi na Kano tare da zuba mashi sabon furniture, awurin parking kayan sawanshi kam suka samu matsala da Abdul, don Abdul cewa yayi dole ya sake siyan   kaya Nigeria made tunda dukkan kayanshi designers ne, kememe slim yaki, da kyar Abdul Abdul ya shawo kanshi ya yarda    aka kawo mashi kaya daga wani classic boutique suma saida Abdul ya sakasu a cikin washing machine yayi masu wanki kusan sau biyar suka dan koke sannan  ya linkesu cikin watan katuwan traveling bag batare da angogesu ba, shikam Salem shuru yayi don Abdul is now the boss kaman yanda yake cewa.

💚💜💛♥💙
ZAKISAN KONI WAYE
💜💛♥💚💙
®zuwairat(ummu Maryam)

6⃣

Sauran kwana uku da tafiya Salem ya tafi yola ya shirgawa ummanshi gaskiya da karya amman ya gayawa abbanshi gaskiyan abinda zaiyi kuma ya bashi full support don abbanshi yafi ummanshi saukin kai.

Dukkan guards dinshi sunce zasu bishi Amman yace su zauna su jirashi har yadawo, da Abdul kawai zashi.

Ranar Thursday suka isa kano,kuma agidanshi na Kano suka sauka dukda Abdul nada babban gida a kano Salem cewa yayi I need my space.,

 bayan kwana biyu Salem na zaune yana tunanin anya wannan ba stupid idea bane? Ya zaiyi kamanshi ace yayi descending so low don yana son true love.
"You can just back down" wata zuciya tace mashi
"No..not now.. I know it will be fun" ya fadawa kanshi, yana cikin tunanin ne Abdul yayi sallam yashigo tare da wani good looking guy. Ahankali ya amsa masu sallaman tare da daga kanshi yana kallonsu, cikin respect guy da suka shigo da Abdul ya gaida Salem cos yasan shi waye.

Bayan sun zauna Abdul yace
"Sir wannan guy din shine zai dan chanza maka kammanni da cosmetics" kallonsu Salem ya tsayayi for a moment sannan yace
"OK"  guy din ya dan runtsuna sannan yace
"Alh zamu fara yanzu" ya fadawa Salem
"OK" ya sake ce mashi. Wata katuwan bag gayen ya dauko ya fiddo wasu abubuwa kaman kayan kwalliya , kallon kayan Salem yayi sannan yace
"Me zaayi da wannan cosmetic din?" Ya tambayi gayen
"Dasu zan dan chanza maka kamanninka.." Ya amsa mashi
"Hope basu da side effects" ya sake tambayanshi, dan murmushi guy din yayi sannan yace
"Not at all sir"
"OK then..let's begin" Salem yace mashi.

Kayan ya kawo  gabanshi sannan ya fara dan shafa mashi kayan, Abdul kam zai kallonsu yake, da sun hada ido sai ya galla mashi harara.
Sunfi minti ashirin suna abu daya sannan guy din ya dauko gemu, mara tsawo, kallon beard din Salem yayi sannan yace
"Is this necessary?" Ya tambaya yana kallon gemun with disgust
"Yes sir...wannan zai kara badda kamanninka" Abdul ya amsa mashi, Salem baice komaiba ya mike ya dauki iPad dinshi sannan ya kunna mirror cikin, kallon kanshi yayi, sai yaga an rage mashi haske sosai, amman still duk Wanda yasanshi daya ganshi zai ganeshi, kallon guys din yayi sannan yace
"Zan koma original color dina kuwa?" Daga mashi kai yayi
"Yes sir...da akwai  wani makeup remover da zan baka Wanda zakayi amfani dasdashi kullum kafin ka kwanta"
"Are you telling me kullum zaka dinga yaba min wannan abun a fuskata?" Ya tambayeshi sounding so inquisitive,
"Yes sir..kasan in kayi amfani da makeup remover komai zai goge har sai mun sake wani" guy din yayi mashi bayani
"Ni dai babu abinda zai sami fuskata ko?" Ya kara tambayan gayen
"Sir kar ka damu" yakara jaddada mashi. Sannan Salem ya koma ya zauna aka saka mashi gemun. Daya kalli madubi yaga kamanninshi ta Dan sauya.

Bayan guy din ya tafi suka fita da Abdul cikin wata old modern Toyota corolla,  yana tuki Abdul na nuna mashi gari sannan yana gaya mashi sunayen wuraren.

Ko 30 minutes basuyi da fitaba Salem ya sami parking space yayi parking sannan ya kalli Abdul yace
" alh Abdul kadawo driver seat " kallonshi Abdul yayi yana murmushi sannan yace
"Sir har ka gaji?"
"Yeah" daria Abdul yayi
"Sir a haka zamu samu biyan bukata?" Abdul ya tambayeshi, Salem yayi relaxing tare da lumshe idanuwa sannan yace
"I am excusted.. Inajin kaina yana son iyimin ciwo sannan am not use to hayaniya" ya fada yana mikewa zaune
"Sorry sir very soon zaka dan saba"  ya fada yana fita daga cikin  motan, zagayawa yayi wurin Salem sannan ya bude motan Salem yafito shikuma ya koma driver seat. Abdul yana tuki yana tambayan Salem sunan inda ya nuna mashi dazun amman yayi banza ya kyaleshi,
Suna komawa gida direct wajen first aid box ya wuce ya Balli aspirin yasha. Sannan ya wuce bedroom dinshi,

Aranan duk yanda Abdul yaso su kara fita ko kallonshi Salem baiyiba balle ya bashi amsa.

Wace garima makeup artist din ya kara zuwa ya chanza mashi fuska Amman ki fita Salem yayi wai the sun is very hot, sai bayan sallan asar suka fita, suna cikin yawo, mutane sai tsaida taxi suke amman ko kallonsu bayayi balle ya tsaya.

Around six Salem ya hangi wata babe tsaye, ta ci gayu cikin fitted gown,gata beauty, Salem kallon  Abdul yayi sannan yace
"Alh kalli wata yarinya chan..she look cute" sai lokacin Abdul ya lura da yarinyan.
"Sir ka tsaya kayi toasting dinta mana tunda tayi maka" Salem dan rage gudun motan yayi sannan yace
"Ya zanyi toasting dinta...kasan ban taba woeing yarinya ba.." Ido Abdul ya zaro
"Sir what about all the girls?.."
"Su suke nuna interest a kaina..." Bai gamaba yaga yarinyan tana tsaidasu, Dan murmushi yayi sannan yayi parking yana cewa
"Allah gani gareka" da sauri Abdul yace
"duk inda tace kanuna kasan wurin" yarinyan Dan takawa yayi saitin Salem sannan tace
"Mallam sharada zaka kaini" wani kamshin turare Salem yaji sannan ga muryan yarinyan so  melodious
"OK" ya amsa mataa shiga motan tayi suka kama hanya.

Da taimakon Abdul suka isa sharada, sai yarinyan ta cigaba da nuna mashi inda zai kaita har suka isa kofar gidansu, 1k ta fiddo ta mika mashi, kallon kudin Salem yayi sannan yace
"Bani da chanji"
"Keep the change" yarinyan ta fada mashi, Dan girgiza kai yayi sannan yace
"No...you keep the money" yarinyan hada gidan sama Dana.kasan tayi
"Malan kallanni da kyau ka kalli kanka wayafi wani bukatan kudin" ahankali Salem yace
"Nafiki bukata... Amman haka nan nakeson bar maki kudin" yarinya tsoki taja tare da wulla mashi kudin sannan tace
"Kaji matsiyaci da iya yii...dalla take your money" tana kaiwa nan ta shige gidansu. Salem kam dariya ya dingayi kaman mara hankali
"Wai kaji matsiyaci da Iya yi" yafada cikin daria. Shima Abdul daria yake, Salem kallon Abdul yayi sannan yace
"Ashe mata sun iya rashin mutunci " ya fada yana rike cikin don tsananin daria
"Sir indai wulakancin matane kadan  ka gani...don wallahi suna dashi kwando2" Salem kara tuntsurewa yayi da dariya
"Ai sai yanzu na lura da haka ...anyway nasan wannan adventure namu zai zama fun cos am feeling it already"

💙♥💜💛💚
ZAKISAN KONI WAYE
♥💜💚💛❤
®zuwairat(ummu maryam)

7⃣

Har suka kai gida Salem bai bar dariyba,
"Ni ake cewa matsiyaci...gaskiyana tausayawa samari marasa money.. Don gaskiya da gani suna shan wulakanci" daria Abdul dake zaune yayi sannan yace
"Ai sir kadan ne wannan.." Dan tabe baki Salem yayi sannan yace
"Amman wasu yanmata basu da tarbiya..haduwa babu kunya babu tsoro ka zagi mutum"
"Ai sir wasu yanmata har marin samarin suke..." Bai karasaba Salem ya katseshi dacewa
"Kai alh Abdul ..ka bar karya mana...daga inasonka sai mari...ya rabbi kasa incikaro da irin wannan wallahi sai na taya ko waye daukan fansa" shidai Abdul daria kawai yayi don yasan irin wahalan dayasha hannun yanmata kafin ya gama degree dinshi yasami aiki a NGO kuma amatsayin bodyguard din Salem.

ONE WEEK LATER

cikin sati daya Salem ya gane abubuwa da dama game da mata don cikin sati dayan kullum sai yaga cool babes amman duk wacce yayiwa maganan so sai su wulakantashi , wasu har da zagi, Amman abun bai bashi haushi don duk sanda mace ta zageshi ko tayi mashi kallon banza sai ya wuni yana daria don dadin abun yakeji cos yanzu zai gane wacce zata soshi don Allah, yasan duk yanmatan dayayi toasting dasun San koshi waye da gudu zasu amsheshi hannu bibbiyu. Kuma yanmatan rashin kula garesu don fuskanshi da kayanshi mara guga  kawai suke kallon Amman dazasu kuramashi ido su kalli agogon hannunshi, Rolex watch ne sannan inda zasu kalli zoben azurfan dake hannunshi costumise ne sannan da zasuyi hakuri su kalli kafanshi designer Prada ne kuma inda zasu kalli.hannunshi da kafanshi fari kal suke kaman ka taba jini yafito abunka da bafulatanin cikin daula.

Tunda suka fara fita kullum Salem cikin ciwon kai yake sannan tafin hanninshi yayi ja saboda dan tukin dayake cos rabonda yayi tuki har ya mance sai yanzu.

Duk wacce yadauka sai sun biyashi kudi koda yace baya amsa sai sun tillasa shi ya amsa amman suna bashi yana badawa.

Kuma wannan fitan ya kara wayar mashi da kai don yanzu yasan yakamata masu hali su dinga Dan fita don hakan zaisa su san halin da talakawa suke ciki cos yanzu ya kara sanin da akwai masu wahalan rayuwa sosai.  Kullum sai yafita da akalla raw cash na 1million amman bai dawowa dako sisi saboda duk mai baran  daya gani sai yabashi rabonshi.
Tunda yake bai taba fita koda abroad yaji it in dadin da yake ji ba cos he's having lots of fun. Haka yasan yayi deciding koda Allah yasa ya samu biyan bukatanshi, duk shekara zai dinga dan fita yana ganin abinda ke faruwa.

💛💚💜♥💙💛❤

Ameera ce tsaye cikin wata kayattacen daki, daka gan dakin kasan na yayan hutune, komai na dakin pink sannan ga wata madaidaiciyan plasma jikin bango da decoder,  tashar boom TV take kallo don sai wata wakan Stanley enow ke tashi itakuma sai rawanta take, daga ita sai pant da bra sai rasa take kaman ance kiyi rawan zaa baki award. Duk ilahirin jikinta sai shaking yake, bayan wannan wakan aka sawakan sekem aikam nan rawa ya chanza, yanda take rawan tamkar daita akayi  rawan sannan kaman itace tayi wakan don babu part din wakan da bata iyaba.

Wayan ta dake kan dan mini bed dinta sai ringing take amman bataji, sai bayan anyi mata 3 miss call sannan daga baya taji da sauri ta rage volume din decoder tare da picking wayan
"Babe ya kike?" Daga daya side din  akace
"Haba ameera INA kika ajiye wayanki naketa kiranki ba amsa..." Ameera dake nishi saboda rawan datayi tace
" sorry sis wallahi ina nan INA practicing dance step dina ne...." Bata karasaba yarinyan ta tuntsure da dariya sannan tace
 "Practicing kaman dole ko kuma ince kaman za a baki award?"
"Dalla malama what's your reason for calling"
"Daman ummace ta aikeni zoo road shine nace inzo  ki rakani?" Ameera kaman jira take 
"Yes kizo daman nagaji da gidan nan kuma mom ta hanani fita"
"OK..gani nan zuwa Amman please ki shirya don nasan halinki"
"Don't worry yanzu nan zan shirya" suka katse wayan. Da sauri ameera tabude katon wardrobe dinta Wanda ke shake da kayan sawanta,wash purple Arabian gown ta fiddo tare da  Dan figigin Vail din kayan.
Dagudu tashiga bathroom ta watsa ruwa sannan tafito, cikin sauri ta shirya cikin kayan sannan ta dauko makeup kit dinta ta zauna gaban mirronta ta tsara kwalliyanta looking so breathtaking, sannan   ta fesa turuka masu kamshin gaske. Wurin shoe rank dinta  ta nufa ta dauki wasu light purple high heels sannan ta zauna bakin gadonta tana jiran zuwan kawarta mai suna zeenat.

Batafi minti 20 dazamaba zeenat tazo, taganinta ta window taga batazo da motaba
"Kambu ..badai da motata take son mujeba..." Bata karasaba zeenat tashigo
"Babe ina motanki.." Ameera ta tambayeta
"Tana wurin gyara wallahi...muje da naki..." Da sauri ameera ta girgiza kanta sannan tace
"Babu fuel kinsan daddy yana abuja kuma kona gayawa mom bazata bani ba..so yanzu meye abunyi?"
"To zai mu hau taxi..." Dan table baki ameera tayi sannan tace
"Amman fa kinsan banson hawan public car...mutum na  iya kamuwa da wani communicable disease.. Balle bakasan ubanwa da uwarwa suka taba hawaba...." Tunda tafara maganan zeenat ke kallon ta, saida ta gama sannan tace
"Ke dai kullum halinki bai chanzawa...kawai daga hawan taxi sai my kamu da disease?... Dalla taso mu tafi time is not on our side" tafada tana fita daga dakin.
Zeenat kyakyawace Amman ko kadan bata kama kafan ameera ba...Amman when it come to character she's an angel.

Itama ameera fita tayi tabi bayanta Amman saida ta dauki dettol disinfectant spray tasaka cikin handbag dinta.

Dakin mom dinta suka tafi tana ganin ameera ta hada giran kasan dana sama, zeenat na shiga dakin ta saki fuskanta, bayan sun gama gaisawa  ameera tace
"Mom zan raka Zainab zoo road" Matan shuru tayi kaman bataso sannan ta daga kai ta kalli agogn dake jikin bangon dakinta 
"Kunga this is after 4, Ku tabbatar kun dawo kafin 7" da sauri suka amsa
"da yes mommy" sannan suka fita

❤💚💜♥💛
ZAKISAN KONI WAYE
♥💚💛❤💛
®zuwairat(ummu maryam)

8⃣

Suna fita suka tsaida taxi amman mutum in na tsayawa ameera ta kalleshi sannan tace
"Malam ka wuce" mutum kallon ta yayi 
"Malama ai bake kika tsaidaniba " mutum ya amsa mata, ameera tabe baki tayi sannan tace
"Kayita tsayuwa nan" ta gayamashi a tsiwace, itakam zeenat ta saba da halin  ameera, mutum ya watsa mata mugun kallo sannan yace
"Shegiya mai kama da aljannu" itama ta kalli mutum Wanda akalla ya girmi ubanta tace
"Shege mai kama da shaidanu"  mutum fixgan motan yayi yabar wurin yana cewa
"Banza mara tarbiya" dukda mutumin ya tafi bai hana ameera cewan
"Uwar data haifekace mara tarbiya" kallonta zeenat tayi tare dacewa
"Haba shekira ai wannan mutumin ya girmi daddy fa?.." Harara ta ballawa zeenat sannan tace
"Daddy ki ya girma..don ni kam bai kai ubanaba balle ya girmeshi" Dan tsoki zeenat taja kafin tace
"Wata rana sai kin ja ruwan dafa kanki wallahi...nonsense kawai" itama ameera tsaki taja sannan tace
"Kema kinsan baa haifi mutum ba wallahi..kuma kika kara cemin nonsense sai injuya gidan ubana ai ba dole bane in rakaki" haka suka dan taba chan2 baki kaman yanda suka saba kafin kowa tayi shuru.

Sunfi minti ashirin tsaye, duk dan taxi din da suka tsaida sai ameera ta kare mashi kallon sannan tace ya wuce,saida suka tsaida taxi yafi biyar, suna tsaida na shiddan zeenat tayi sauri ta shige.

Itakam ameera saida ta fesa dettol disinfectant spray a inda zata zauna, mai motan juyawa yayi ya kalleta, itama ta kalleshi tare dacewa
"Non entity". Ko kallon zeenat batayiba har suka isa zoo road.

Karfe shida da rabi suka fita daga gidan yayan zeenat, dan takawa sukayi kafin su karasa bakin titi, kaman dazunma duk mai taxi din da suka tsaida sai tace suna kama da kazamai ko kuma tace sun cika muni

❤💛💛💚💙💙💙

Salem kam har ya mikawa Abdul car ya daga kai sai ya hangi wasu yanmata su biyu tsaye, maida key din yayi Wanda hakan yasa Abdul cewa
" sir ya akayi kuma"  ya tambayi Salem, dan murmushi yayi sannan yace
"Kalli wasu babe chan.bari muje don wancan mai purple gown din tayimin.." Dan daria Abdul yayi sannan yace
" sir ai magrub ya gabato..." Salem ya katseshi da cewa
"Don't worry...in har suka tsadamu to zamu san gidansu, gobe sai muje"
Rage gudun motanshi yayi lokacin daya kusa zuwa inda suke tsaye, aikam zeenat na ganin taxi sai ta tsaidashi, dadi Salem yaji cikinranshi don ya gagara yaji muryan budurwan dake sanye da purple gown. Yana tsayawa ameera ta zubawa Salem ido, shima zuba mata ido yayi yana kallon ta bako kiftawa, bai ankaraba yaji dayan budurwan tayi saurin bude motan tashiga, itakam saida taga gama kallon Salem sannan ta ja wani irin dogon tsoki tare da kauda kanta gefe
"Please babe ki shigo mu tafi kinga magrub ta gabato" yaji budurwan da tashiga motanshi tace, itakam ameera tafi minti biyar sannan ta bude handbag dinta ta dauko dettol disinfectant spray ta fesa inda zata zauna, Abdul da Salem juyawa sukayi suna kallonta, itama kallonsu tayi da sexy eyes dinta kafin tace
"Malan wannan kallonfa..ko Baku taba ganin disinfectant bane?" Tafada tana gyara zamanta, Salem kam beautiful mouth dinta ya kurawa ido yana imagining yanda zasuyi tasting. Juyawa yayi ya tada motan lokacin da zeenat tace
"Malan GRA zaka kaimu" .
Yana tafiya yana kallon ameera ta mirror,    Abdul nuna mashi hanya yake amman dukan hankalinshi ya tafi ga ameera data fiddo iPhone 7 tana danne2, kaman ance ta daga kai, sukayi 4 eyes, wata irin mugun harara ta balla mashi tare dacewa
"Malam ijn idonka yayi maka ya ka ciro mu raba ...village monger" Salem sauke idonshi yayi tare da yin murmushi, cikin ranshi yana cewa
" wai ne take cewa bakauye alhalin nasan inda naje aduniya da kyar taje kafin ta mutu"

Zeenat matsawa tayi kusa da ameera sannan cikin rada tace
" babe kalli hannun wannan mutumin tare da agogon hannunshi" baki ameera ta tabe  sannan tace
"For what?" Salem yaji suna magana ahankali  yadan saci kallonsu ta mirror, yaga zeenat nayiwa ameera rada, Amman bayajin abinda suke cewa
"Babe please ki kalla mama"zeenat ta sake cewa ameera, sai lokacin ameera ta daga kanta ta kalli hannunshi.

Gani tayi hannunshi farin kal sannan ga Rolex kwance kan fatan hannunshi, baki ta tabe kafin tace
" kilan barawo ne...INA taxi driver INA Rolex watch " Salem da Abdul Dan kallon juna sukayi dan sunji abinda tace cos baa ahankali tayi maganan ba. Abdul kam murmushi yayi cos yasan they don't know who they are dealing with.

Cikin minti 50 suka isa gra, a wani katafaren gida suka tsaya
"Babe ki shiga gida kawai su wuce dani" zeenat tafadawa ameera,
"Sai munyi waya" ameera ta amsa mata kafin tafita, Salem bayanta yabi da kallo
"Angel" ya furta ahankali

💜💛💙♥💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛💙💜💚♥
®zuwairat(ummu maryam)

9⃣

Bayan su ajiye zeenat, suka samu wani masjid sukayi sallan magrub sannan suka koma gida.
Suna isa aspirin yafara sha kafin akawo mashi abinci, abin mamaki sai ya tsinci kanshi da tunani yarinyan daya sauke, daya kai loman abinci sai yayi murmushi, Abdul kallonshi yayi
"Sir meke saka daria?" Ya tambayeshi cikin girmamawa
"Wallahi yarinyan dazun ce...halinta ya bani mamaki.." Ya gayawa Abdul, shima Abdul daria yayi
"Ai sir yarinyan ta iya ban daria, ga tsiwa"  Salem ajiye spoon din hannunshi yayi yana daria
"Wai baku taba ganin dettol disinfectant spray bane?" Salem ya fada cikin irin muryan ameera, daria suka sake yi,
"Wai village monger" Abdul ya fada, Salem kam daria har da rike ciki,.

Wace gari Salem har Allah2 yake mai makeup dinshi yazo yayi mashi don kwana yayi tunanin yarinyan, musamman yanda take tafiya sannan har lokacin bai bar jin kamshi turarenta ba. Har karfe biyu artist din bai zoba, yana kwance kan wani lafiyayyen gado ya dauki wayanshi ya kira Abdul, bayan ringing biyu Yadaga yana cewa
"Sir me kake bukata?" 
"Alh ka kira artist din nan yazo mana" dam murmushi Abdul yayi kafin yace
"Sir yau da wuri zamu fitane?"
"Eh" kawai ya fada a takaice

Wajen karfe uku yazo yayi mashi chanjin kala sannan ya fiddo kayan sawa jeans da riga polo, baa taba sa kayanba Amman sun Dan koke saboda wankin da Abdul yayi masu, dagasu yayi yaga sunyi over squeezing, daukosu yayi yaje wajen Abdul
"Alh ka gogemin wannan kayan" ya fadawa Abdul
"Sir...talaka Nada lokacin guga?" Dan daria Salem yayi sannan yace
"Ai ba talakan bane, kuma gaskiya bazan iya tsayawa gaban wannan yarinyan babu gugaba "
"But..." Abdul tafara cewa bai karasaba Salem ya katseshi dacewa
"No but...am commanding you as your boss" da sauri Abdul ya amshi kayan ya gogesu.

Bayan sallan asar suka tafi pizza hut suka danyi eating sannan suka kama hanya gidansu ameera dake sultan road,
Around 5 suka isa gidan, haka nan Salem ya tsinci kanshi da fadiwan gaba ko dan bai taba zuwa gidan budurwa zance bane oho. Wani wuri Abdul yayi parking kasancewan shike tuki,  bayan yayi parking Salem yafito, ya nufi bakin gate din gidansu, yafi minti biyar tsaye kafin ya daga gorgeous hannunshi yayi knocking a katon gate din gidan.
Wani mutum ya bude da alaman shine mai gadin gidan ne,
"Lafia?" Yaji mutumin ya watsa mashi tambaya, ahankali Salem yace
"Ina wuni" ya gaida mutumin, saiya ga yanayin mutumin ya sauya zuwa na murmushi
"Lafia lau dan nan..wa kake nema?"
"Budurwan gidan nan nake nema" Salem ya amsa mashi kuma saida yagama furta maganan yaji ba haka ya kamata yace ba.
"Ya sunanta" mutumin ya tambayeshi, dan shafa silken hair dinshi yayi
"Hmmmm...ban san sunantaba...jiya ta manta wani abu cikin taxi na shine nakeson bata" yafada kaman Mara gaskiya, mutumin kura mashi ido yayi for a while kafin yabude mashi kofan
"Shigo" yace mashi, Dan juyawa yayi ya kalli Abdul tare da kanne mashi ido daya shikuma kuma Abdul ya daga mashi hannu alaman good luck, yana shiga ya daga kai ya kalli katon gidan mai shegen kyau amman is not compared to gida daya cikin slim estate, wasu kujeru ya gani gefen parking lot din gidan.

Kan daya daga cikin kujeran ya zauna yayi balancing kaman gidanshi while mai gadin ya shiga cikin don kiran ameera.

Afalo ya tadda ameera da affan zaune suna kallon geet, sallama yayi yashiga gabanshi na disco saboda sanin halin ameera, bata daga kai ta kalleshiba tace
"Ya akayi?" Ahankali yace
"hajiya...wani mutumne yake nemanki.."
"Go and tell him to call me" don kaidanta kenan, duk Wanda zaizo wurin ta sai tabashi appointments, mai gadin baijin turanci, jikinshi na rawa yace
"Hajiya...banji..."
"Kai illiterate.. Cewa nayi kace mashi ya kirani...misfit kawai" ta fada tana wulla mashi irritating look, dan kara runtsunawa yayi kafin yace
"Hajiya cewa yayi wani abu kika mance cikin taxi dinshi.." Bai karasaba ta katseshi dacewa
"Je ka gaya mashi na bar mashi ko menene" mai gadin yafito da sauri don yanda ameera take mulkasu ko mom albarka, direct inda Salem ke zaune ya nufa, Salem upright ya zauna yana jiran abinda mutumin zaice.

"Malam tace tabar maka" Salem kurawa tsohon ido yayi for a moment kafin yace
"Kace mata its important..tazo bazan bata mata lokaciba" mutumin kaman bazai jeba, Amman sai yajuya.

Sallam yakariyi yashiga falon, afusace tace
"Wai ya akayine?" Dan runtsunawa ya karayi sannan yace
"Hajiya yace bazai bata maki lokaciba .."
"Wai baka da common sense ne...cewa nayi kace mashi nabar mashi" jikin na rawa ya fita, Salem kallon yanda mutumin ke tafiya jikinshi da bari yayi,
"Malam dan Allah kayi hakuri kar kajamin..tace tabar maka" ahankali Salem yafara cewa
"Kayi hakuri dan Allah..ba wani abu ta manta ba...kawai inason ganintane...please kaje ka gaya mata...nayi maka alkawarin  bazan kara aikenkaba..." Jim mutumin yayi sannan yayi shahada ya koma.

Sallama yayi yashiga
"Hajiya..." bai karasaba ameera tacire room slippers din dake kafanta ta jefeshi.

Salem dake zaune ya hangi tsohon ya fito da gudu yana shafa keyanshi
"Dan girman Allah ka tafi" yafadawa Salem sannan ya juya ya koma bakin gate har lokacin bai bar shafa inda ameera ta jefeshiba.

Salem kam mamaki yake, Amman baisan abinda ya sami tsohon ba Amman tunani yake killan hajiyan gidance ta yimashi wani abu sam baiyi tunanin ameera ba.

💜💛💙💚♥
ZAKISAN KONI WAYE
💚💙💜💛♥
®zuwairat(ummu maryam)

🔟

"Dan Allah Malam kayi hakuri" yagayawa maigadin lokacin daya karasa bakin gate ,
"Bakomai" ya amsa mashi.
Salem fita yayi jiki ba kwari amman bai fidda niyyanshi na san ganintaba,
"I will not give up" ya fadawa kansa, yana fita ya hangi Abdul tsaye jikin motan, yana ganin Salem yagane basu daidaitaba, takawa Abdul yayi ya karasa wurin Salem dake tafiya kaman Wanda kwai ya fashewa aciki.
"Sir how far" Abdul ya tambayeshi, ahankali Salem yace
"Ban gantaba"
"No yawa...zamu dawo gobe" ya cewa Salem, daga mashi kai Salem yayi, Abdul yayi mamaki chanjin yanayin Salem cos tunda suka baro abuja sukazo Kano baitaba bin yarinya gidansu ba ,kawai daya sauke yarinya zai nuna yanasonta amman dasun disgashi bai kara takansu amman wannan karin gashi yazo gidan yarinya kuma bai samu ganintaba Amman ya yarda su dawo.

Bakin mota suka isa Abdul yayi saurin bude mashi baya ya zauna,sannan shi yazoma ya zauna driver seat suka bar wajen.

Har suka bar wajen bai bar tunanin abinda yafaruba, kuma shi bai tabajin yanason ganin mace sau biyu kaman yanda yakeson ganintaba
"Ohhh..I don't even know her name" yadawa kanshi ahankali,
"Sir kayimin magana ne?" Abdul yajuyo tare da tambayanshi, kai kawai Salem ya girgiza mashi.

Ahaka suka isah gida babu mai cewa komai. look
Wacegari tunda wuri akayi mashi chanjin fuskata sannan aka kawo masu lunch daga  cilantro Indian restaurant. Suna gamawa suka kama hanya gidansu ameera, still yau ma Abdul ne ke tukin motan, suna zuwa yayi parking inda yayi jiya Salem ya fito yana aduan Allah yasa ya samu ganinta.

Bakin gate yaje yayi knocking, still tsohon jiya ya bude mashi, yana ganin Salem yanayin fuskanshi ya sauya
"Malam kai kuma..."
"Ina wuni" Salem ya   gaiceshi, mitumin irin  mutanen nan ne masu son yara masu girmama manyansu, ahankali yace
"Lafiya lau..." Kafin ya kara magana Salem yayi saurin cewa
"Baba dan Allah kayi hakuri ka kiramin yarinya nan.." Mutumin shuru yayi yana tunanin wai meyasa wannan dan arzikin yake zuwa Neman wannan shaidaniyan yarinyan, kaman yacewa Salem ka bar yarinyan nan bata da halin kirki Amman sai yayi shuru don ba abinda aka kawoshi yi bane
"Malam so kake in rasa hanyar bawa yarana abinci?" Girgiza mashi kai Salem yayi
"To indai bakason in rasa aikina kar kara aikena kiran yarinyan nan" Dan jinginawa Salem yayi da gate din sannan yace
"Baba...nawa ne albashinka?" Kallonshi  mutumin ya danyi sannan yace
"Dubu hamsin" Dan murmushi Salem yayi kafin yace
"To in na biyaka albashinka na wata hudu zaka ..." Bai karasaba mutumin ya zaro ido tare dacewa
"Ban ganeba " yafada yana kallon Salem
"Ina na baka 200k zaka kiramin ita?" Washe hakori mitumin yayi
"Ai sai in kawo maka kanta ma" dariya Salem yayi don furucinshi,Salem komawa yayi wurin Abdul yaamshi wrapper na dubu2 guda biyu, kallonshi Abdul yayi
"Sir in kabashi wannan kudin baka ganin zaka nuna identify dinka?"
"Ai nasan bazai gaya masuba"
"Are you sure?... Don banason a gane ka"
"Don't worry..I will make sure of that" ya juya yakoma wurin mutumin,
Mika mashi kudin yayi kafin yace
"Amman yazama sirri tsakanin mu" washe hokara mutumin yayi
"Nikam wa zan gayawa ... Da ganin ka asan mai naira ne kai dan ko kadan kirarka bata kama dana talaka" shikam Salem banda daria babu abinda yake yi, bude  mashi gate din yayi
"Shigo" ya fadawa Salem, yana daria yashiga ya zauna inda ya zauna jiya, sauri ya maida gate din sannan yayi hanyan falo dagudu.

Abinka da Wanda ya saba da hutu yayi relaxing kaman gidanshi yake zaune.

Shika mutumin yana shigan falo ya hangi ameera zaune kan dinning ita kadai,daga ita sai bump short sai shimi Mara kauri, sallama yayi Amman ameera bata daga kaiba balle ta kalleshi ko kuma ta amsa mashi sallaman, ahankali ya kara matsawa kusa daita tare da karfin gwaiwan 200k dake aljihunshi, sallam yakara yi sai lokacin ameera ta daga kanta fuskanta kaman wacce akayi wa albishir da jahannama
"Ya akayi you disgusting creature.." Ahankali yace
"Hajiya wani ne yace in kira..." Wani irin dirty look ta yi mashi kafin tace
" koma waye ya kirani..in kuma bashi da number ta yasan inda dare yayi mashi" tafada tare da maida hankalinta kan abinda take ci, juyawa yayi ya fita.
Salem da  yayi balancing kan kujera  yana lumshe lulu eyes dinshi ya mike zaune yana jiran yaji abinda tsohon zai ce.
"Alh yace ka kirata...$" tsohon ya fadawa Salem,
"Baba ka bani number ta mana " ido tsohon ya zaro kafin yace
"Alh INA zan samu number ta...gaskiya babu mai number ta cikin maaikatan gidan nan"  shuru Salem yayi yana tunanin me zaiyi don gani yake in bai sata a ido  ba bacci zai   gagareshi
"Baba dan Allah kace mata tabaka number ta" dan murmushi tsohon yayi yana tunanin wannan bawan Allah bai san wancan yar iskan yarinyan ba, don yasan ko duniya zasu taru a kanta bazata bashi number ba Amman bayan son yi mashi gardama 
"To " kawai ya amsa wa Salem sannan ya koma.

Ya shiga falo da sallam, ran ameera in yayi dubu to duka sun baci, bata daga kaiba Amman tana tunanin abinda zata yimashi yaji dadi
"Hajiya yace ki bashi numberki" yafada babu tsoro a muryanshi don gani yake tunda yana da 200k cash daidai yake da uban kowa,  ameera daga kanta tayi kafin tace
"You creepy being me nayi maka...jiya ka hanani kallon program dina yau kuma ka hanani Cin abincina...any way number yace ka amsar mashi ko?"
" eh " ya amsa mata, mikewa tayi daga kan dinning sannan tace
"Ka jirani" tafada mashi kaman wani abun kirki, saman bene ta hau, direct dakinta ta shiga ta dauko pepper spray wato turare mai yaji ta zauko, hannunta daya rike da turaren dayan kuma rike da takarda, tana zuwa tayi kaman zata bashi takardan, yana miko mata hannun ta fesa mashi turaren direct cikin idonshi, da gudu yafara tsale2 yana ihu
"Wayyo idona!!..idona! ..idona...na shiga uku na lalace...ta kashemin ido...wayyo..idona" ihu kawai yake, ameera kallon hanyan stairs tayi  don kar mom ta ji muryan shi taci uwarta , shikam mai gadin ya rasa hanyar fita don idonshi basu buduwa, da sauri ameera ta fara Ingizashi har suka fita waje.

Salem dake zaune ya hangeta daga nesa ta wani turo tsohon waje kuma kaman walkiya takoma ciki tare da rufe kofan falon. Har lokacin tsohon baibar ihunba
"Shikenan idona basu gani..." Da sauri Salem ya taso yazo wurin tsohon, shikam tsohon kokarin bude idonshi yake amman daya bude sai ya kara fashewa da ihu, cikin hanzari Salem ya karasa wurin tsohon
"Baba lafia... Me yasameka..." Cikin kuka tsohon yace
"Alh ka tafi...."  Salem rikeshi yayi
"Kayi hakuri...laifina ne... Bari intafi da kai hospital.." Tsohon da har lokacin bai bar kukaba  saboda azaban da yakeji cikin idonshi yace
"Ba laifinka bane dana..kwadayina yajamin...kawai ka tafi..." Hankalin Salem yayi mugun tashi cos tunda aka haifeshi bai taba ganin babban mutum yana zubda hawaye hakaba.
"Ko kadan baka da laifi baba..." Bai karasaba tsohon yace
"kai kawai ka tafi ...inkuma kudin ka kake so sai in baka..."
"Aa kar kabani Amman dan Allah ka amsamin tambayata...waya zuba maka wani abu cikin ido?" Tsohon yadan yi kokarin bude idonshi, duk da azaban dayake ji yayi halin maza ya barsu bude
"Subhanallahi... Please baba ka bari in kaika hospital kar idonka ya sami matsala" yafada lokacin da yaga yanda idon tsohon suka koma ja sosai, kai tsohon ya girgiza mashi tare dacewa
"Ka tafi dan son annabi" Salem bai kara cewa komaiba ya tafi.


Mommy su ameera kam bata San abinda ke faruwaba cos tana dakinta tana bacci shikuma sarkin rahoto affan yana dakinshi yana video game.

Salem na fita Abdul ya bude mashi kofan mota, yanayin shi ya nuna babu nasara
"Sir halan yauma baka samu ganintaba"Abdul ya tambayeshi, shuru Salem yayi for a moment kafin yace
" eh bangantaba..Amman am not coming back... Ina tunanin da akwai abinda ke faruwa cikin gidan da bai kamataba ...they is something weird about the family "
"OK sir" Kawai ya amsa mashi don bayason yiwa oganshi shishigi.

Salem kam tunanin tsohon yake, don gani yake kaman da kar idon tsohon su dawo daidai, aranan bai samu sukunin kirkiba don daya tuna yanda idon tsohon yakoma sai tsigan jikinshi ya tashi.
Around 9pm yakira Khalid yabashi labarin abinda yafaru, Khalid cewa yayi
"Slim kana tunanin yarinyan ce ta zuba mashi wani abu a ido?"   Salem dake kwance daure da towel yace
"That's what am thinking don na tabbatar ita ce ta ingizo tsohon" dariya Khalid yayi kafin yace
"Taxi driver kodai inzo Kano ka kaini gidansu yarinya mu dan koyawa dukkan gidansu respect?" Salem tsoki yayi tare da katse wayanshi

💛♥💙💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💜💙💚💛❤
®zuwairat(ummu maryam)

1⃣1⃣

Aranan Salem baiyi dinner ba don tunani kawai yake, amman abinda ya bashi mamaki shine yanda zuciyanshi bai daina son zuwa gidanba,
"Ya Allah... Why is my heart forcing me to a bad place?" Ya tambayi kanshi, Haka ya kwana da tunani iri2 cikin zuciyanshi.

Wacegari bai fitaba, Abdul ya tambayeshi ko lafia bazasu fitaba? Amman ko juyawa baiyiba balle ya bashi amsa.

Atakaice saida sukayi kwana uku basu fitaba,   abin takaici Shine acikin kwana ukun zuciyan Salem bai daina shaawan komawa gidanba, yayi2 amman ina ya kasan don anashi tunanin ko baije dan yarinyan ba ya kamata ya koma saboda tsohon da ya jawa wulakanci.
Bayan an chanja mashi fuskah ya fita,  shiryawa Abdul yayi Amman sai Salem yace mashi ya zauna gida tunda ba nesa zashiba, Abdul baisoba tunda yasan Salem bai gane gari da zai fita shi kadaiba amman ko kadan bayason yiwa Salem gardama, yana fita direct gidansu ameera ya nufa. Karfe hudu da rabi yaisa gidan, parking yayi sannan ya fito.

Knocking yayi kaman yanda ya saba,tsohon ya dan bude kofa ta yanda zai ga mai knocking
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun" Salem ya fada lokacin dayaga yanda idon tsohon ya kara ja yana ruwa kaman zai tsiyaye,
"Baba am so sorry... " tsohon Wanda run randa ameera ta fesa mashi pepper spray ya bar gani sosai Amman yanajin muryan Salem ya gane shine
"Haba dan nan..." Salem ya katseshi dacewa
"Bari zan kaika hospital yanzu nan.." Tsohon ya katseshi dacewa
"Aa...kar ka kara sakani cikin matsala... Wlh Hajiya  karama tace zata hallakani in har ka kara zuwa bada appointment ba" shuru Salem yayi kaman mai tunani sannan yace
"To Amman ka budemin in shiga, bazan saka ka kirataba , zan shiga da kaina..kuma nayi maka alkawarin in na fito zamu tafi tare kuma zan baka kudin da zaka iya fara Sana'a". Shuru tsohon ya bude kofan, Salem nashiga ya hangi  wani cute handsome boy yana kwallo kan dan field din dake gidan, yaron yana ganin Salem ya tsaya yana kallonshi, ajiye ball dinshi yayi ya ya nufo Salem, yana zuwa gurin Salem yace.
" good evening " murmushi Salem yayi don yaron ya burgeshi
"Evening.. How are you"
"Am fine thank you sir..who are you looking for.. Don in daddy ne yana abuja amma anjuma zai dawo cos yana hanya...and in mom kake nema tana falo inkuma anty kake nema tana dakinta tana rawa" dariya ne ya kufcewa Salem sannan yace
"Anty nake nema.."
"OK...bari in kirata" yafada sannan ya kama hanyan falonsu, yana shiga falo ya hangi mom Amman baice mata komaiba yanufi upstairs, bakin kofan dakin ameera da wakan beautiful liars  na Beyonce ke tashi ya tsaya tare dayin knocking
"Come in"  ta fada, affan shiga dakin yayi
"Anty wani na nemanki" ya fada mata, hada giran sama Dana kasan tayi 
"Waye?"  Ta tambayeshi
"Nima ban sanshiba" dan matsawa tayi bakin window ta cos ana ganin komai na compound din, wani ta gani tsaye jikin motanta, juyawa tayi ta kalli affan kafin tace
"Go and tell him to fuck off.." Affan bata fuska yayi
"Anty ba mommy tace ki bar Koran..." Bai karasaba ta turashi waje tana cewa
"Je ka gayamashi ban zuwa" tana kaiwa nan ta maida kofanta ta rufe.

Affan sauka kasan yayi tare da zuwa wajen mommy
"Mom kin ga wani ya aikeni kiran anty ameera Amman tace inje in gayamashi bata zuwa ko?" Matan ajiye remote control dake hannuta tayi kafin ta mike, direct dakin ameera ta tafi don Matan bata da matsalan ko kuma ince gurin daya wuce ameera tayi aure ba Dan komaiba illah don ganin hakan yana Iya kawo chanji a rayuwan ameera, tana bude kofan ameera dake zaune sanye Da bump short tare da half vest tayi saurin mikewa ,
"Wai bake ake dema ba?" Tafada fuskanta daure, da Sauri ameera tace
"Nice"
"Then why are you not dressed.." Bata gamaba ameera ta yi saurin bude wardrobe tare da dauko wasu pink gown da dan karamin Vail blue, Matan tafita tanacewa
"Kiyi sauri ki fito kar ranki yayi mugun baci" .
Da sauri ameera ta saka kayanta don bata tsoron mutuwa yanda take tsoron mommy ba kaman in dad dinta bayanan.

Tana zuwa kasa ta kalli affan tace
"Go and tell him tana zuwa" da sauri affan ya fita waje yana tsale2, Salem na ganin shi yayi tunanin same old story ne Amman sai yaji  yaron yace
"Sir gata nan zuwa"
"Thanks" Salem yace mashi, yaron yacigaba dacewa
"Da tace you should fuck off....sai na gayawa mom" daria Salem yayi
"Stop using that f**k word..babu kyau ga yara "
"OK sir"  yaron yace sannan ya juya da niyyan tafiya amman sai yakara juyowa sannan yace
"Sir kana dan kama da wani dake cikin photo din dad dina dake office dinshi" Salem dan shuru yayi sannan ya girgiza mashi kai
"Gaskiya bani bane... Shiyasa kake kirana sir?"
"No sir...wata antymu mai suna Mrs adeoye tace indai mutum ya girmemu mu dinga kiran su da sir ko mam"
"Good boy..keep it up"
"Yes sir" yafada kafin yabar wurin da gudu ya koma kan field.

Ameera kam da sauri tafito kaman wata mutuniyar kirki, har zata wuce mom takira
"Haka zaki tafi hannu rabbana?..dalla wuce kitchen ki dauki drink ki kaiwa bakonki, ameera kaman ta hadiyi zuciya ta mutu don bakin ciki  gashi babu daman gardama mom ta suburbudeta,
Kitchen ta shiga ta dauki juice da ruwa tare da cup ta ajiye kan tray, har ta fito sai wani mugun tunani ya fado mata cikin rai ta kara komawa cikin kitchen ta dauki cup din ta zuba barkono sannan ta zuba juice saman shi tare da rufewa da saucer ta fito.

Salem da har lokacin yake jingine jikin motanta ya hangota ta taho, haka nan sai ya tsinci kanshi da faduwan gaba, kura mata ido yayi yana tunanin Allah yasa ba wannan yarinyan ke muguwarba
" Allah yasa su biyu ne..." Yafada Cikin zuciyanshi, kara daga kai yayi ya kalli yanda take tafiya kaman tana runway show, tamkar tana modeling cos duk step dinta is marvelous, fuskanta ya kalla yaga tamkar anyi mata albishir da mutuwan Wanda tafiso aduniya, tafiya da takeyi a ahankali ya bashi daman kallon kafanta don  gown dake jikinta bai kai kasaba, wasu silver ankle lace ya gani kafanta sannan  da ganin fingers dinta fixing tayi, bai ankaraba yaji kaman daga sama ance
"Malan wane bashi naci wurin ka ban biyaba?" Sai lokacin Salem ya dawo hayyacinsa, kallonta ya sake yi
"Kiyi...." Bai karasaba tace
"Kaman kaine taxi driver din da ya daukomu last week ko.." Ahankali Salem yace
"Nine...." Still bai karasaba ta kara katseshi da wani irin daria rainin hankali tana cewa
"Halan aiki kake nema...don gaskiya gidan nan babu vacancy" Dan murmushi karfin halin Salem yayi before saying
"Ba aiki nake nema ba...wajen ki nazo" kallonshi tayi from head to toe sannan ta kalli kanta sannan tace
"Ina jinka...low classer" still murmushi Salem ya sake yi
"Na ganki kuma kinyi..."
"Wow..what a courage.. Dan Allah Malam ka kalleni...ko ban shafawata kana Iya saye?.." Salem zaiyi maganan tadaga mashi hannu tare dacewa
"Shut your pit toilet am not don talking.." Gira daya Salem ya daga don tunda yake bai tabajin zagin daya tsotsa mashi rai kaman wannan ba
"For your information.. I don't mingle with low life pest..bana harka da non entity.. Bana magana da mutane that a from gutta... Bana harka da mutane da basu da hope don da ganinka you look hopeless...and ina warning dinka ...."
"Hey!!!" ya daka mata wani razannen tsawa
"What do you think you are... Kina ganin kinada chance awurin high class babes?..well for your information Iyakanki nan kano..shiyasa you are so arrogant..." Clapping ameera tafarayi
"Ashe matsiyacin ya Iya speaking..kace who am I ..any way ni ba kowa bace amman nafin uwarka da ubanka.." Nan take idon Salem ya koma ja don tunda aka haifeshi babu Wanda ya tana kaishi makura kaman wannan yarinyan
"Sam ban gan laifinkiba....ammn you are not worth my precious time.. Sannan bani da lokaci...da time gareni danayi maganinki koda na dan lokacine"
"Look at this bastard..uban WAYE kai!!?" Ran Salem Kara baci yayi
"Baki chanchanci kisan KONI WAYE ba.." Yana kaiwa nan ya juya ya fara tafiya, ameera daukan juice mai yajin tayi 
"Jimana" tace mashi Amman yayi banza ya shigaba da tafiyanshi, kawai baiankaraba yaji saukan ruwa bayanshi, allah ya taimakeshi bai shiga idonshiba, tsayawa yayi kaman dutse don tunda yake baitaba zama so humiliated kaman yauba , kasa juyawa yayi ita kuma ameera tacigaba dacewa
"Wash up you son of a bitch" at that moment Salem jiyake yana iya shake ta ,dukkan masu gadinsu da driver da mai wankin motansu Salem suke kallo suna magana ahankali
"What can you do?" Ta sake cewa adaidai lokacin da akayi horn a bakin gate , da gudu mai gadi ya bude gate wata babban jeep ya shiga gidan ,affan dake kwallo ya taho da gudu ,sai lokacin ya lura da abinda ya faru maimakon yaje wurin dad dinshi dake fitowa daga cikin mota sai yayi cikin falonsu da gudu yana kiran mommy, daddy ameera  na fitowa ya kurawa Salem ido yana tunanin wannan kaman sir Salem amman yasan wannan bashi bane don salem din dayasani is filthy billonare , shima Salem yana  daga kan shi ya ga mutumin ya ganeshi  sai dai baisan sunanshiba amman yasan suna haduwa a board meeting
"Waye wannan?" Dad ameera ya tambaya cikin shagwaba ameera ta fara cewa
"Dad Wai wannan low class bastard din ne yace yana sona" dad ameera dirty look ya watsawa Salem sannan yace
"Haba dan nan ina kai ina ameeran daddy..." shi kam Salem baice komaiba yafara tafiya, ita kuma  ameera da  dad dinta suka shiga falo, bai kai bakin gate ba yafara Jin ihun ameera, Salem tafiya yake kaman kazan da ruwan sama ya doka. Saida Yazo bakin gate ya tsinci muryan mai gadi nacewa
"Dan nan kayi hakuri..daman naso in fada maka amman nace kar inyi shishigi...Sam yarinyan bata ganin kowa gashin arziki... Hajiya da affan kawai ke da mutunci amman alhaj da yarinyan nan halin su iri daya ..." Salem ba idajin abinda tsohon ke cewa ba ya fita  yana rawan sanyi ga bayanshi yana yi mashi zafi saboda barkono cikin lemon. Yana tafiya yana cewa
"ZAKISAN KONI WAYE

💙💚💛❤💜
ZAKISAN KONI WAYE
💚💙💛💜❤
®zuwairat(ummu maryam)


1⃣2⃣

Mom ameera dukanta take kaman an aikota, duk yanda dad ke son kwatan ameera kasawa yayi don tunda yake bai taba ganin bacin ran matanshi kaman yau ba, don kaman bai mitanen boye ta koma, tana dukan ameera tana cewa.
"Me nayi maki kikeson sa jinina ya hau,..me nayi maki kikeson jamin zagi da shaidan banza wurin jamaa...irin tarbiyan danayi maki kenan?..yau mai amsanki hannuna sai Allah" haka ta shigaba da dukanta har Allah yabawa dad saa ya amsheta daga hannun mommy.

Salem kam yana fita yana rawan sanyi don sam bai wanka da ruwan sanyi balle abinda ameera ta zuba mashi direct daga cikin fridge yake, bayan shi wani irin zafi yake yimashi kaman ansa mashi garwashin wuta, Salem yana tafiya yana tunanin abinda yafaru,  yau dashi talakkane da ya hadiyi zuciya ya mutu don bakin ciki,  yana zuwa inda ya ajiye motanshi yabude ya shiga, zama yayi yana tunanin abinda zaiyiwa ameera da zai huce don alokacin gani yake koda zaa yankata gabanshi bazai tausaya mataba
"She called me a bastard...non entity... Ta zagi uwata..oh gossh..me zan wa family dinki?...wane irin fansa zan dauka kanki?...I will deal with you and am going to enjoy every bit of it...you and your hopeless father are going to eat your vomit..you will beg for mercy.." Maganan tsohon ya dawo mashi
"Karshen rashi kunyaki da rashin tarbiyanki yazo...filthy bitch"  Haka shi kada ya dinga surutu, yafi hour daya zaune wurin yana tunanin, ringing wayanshi ya farayi ya dauko wata costurmise phone Wanda baifi guda goma  a duniyab ya amsa wayan, daga chan bangaren Abdul yace
"Sir are you alright? "
"Yes..just ka nemo min the best doctor kafin in dawo gidan..." Cikin tension Abdul yace
"Sir are alright?... What's wrong with you sir?" Ahankali Salem yace
"Am ok...just get me a doctor" Abdul zai sake magana ya katse wayan.

Still Salem zaune yayi wurin yana tunani, don har lokacin bai san abinyiba amman yasan ko me zaiyi ba abu bane mai kyau.
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun" ya dinga maimaitawa  don ji yake kaman zuciyanshi zai bude kirjinshi abinka da mai zuciya.

Sai bayan sallan magrub ya koma gidan yana tuki yana tunani, yana zuwa gida ya tadda Abdul zaune da wani mutum a falo, Abdul na ganin shi yayi saurin mikewa yana cewa
"Sir me ya sameka?"
"Nothing" ya amsa masa atakaice, Abdul kallon yanda fararen idanuwanshi suka koma ja yayi sannan yace
"Sir something is wrong..."
"I said am fine!!!!" Ya daka mashi tsawa sannan ya kwantar da murya yace
"Where is the Doctor?"
"Gashi nan" ya nuna mashi  wanda ke zaune,
"Follow me" ya umarshi doctor, yayi hanyar bedroom dinshi, yana juyawa Abdul yaga bayan riganshi da jirwaye,Abdul yasan wani abune ya sameshi Amman baisan meye ba kuma yasan duk abinda ya sameshi shine sanadi don shine ya bashi shawaran suyi abinda yakeyi. Duk sai yaji ya tsani kanshi, yasan in har wani abu ya sami Salem shi zaayi holding responsible, ahankali yace
"Sir am sorry.." Juyawa Salem yayi ya kalleshi
"For what?" Shuru yayi baisan abinda zai ce ba.
Suna zuwa bedroom dinshi yacire rikanshi ya kwanta kan gado tare dayin rub da ciki sannan yace
"Doc dubamin bayana da akwai wani ciwone?" Dukawa doc yayi tafara observing bayan shi
"Sir da akwai abinda  ya sami bayan ka ne?" Ya tambayi Salem, kai Salem ya daga mashi sannan yace
"Eh...dazu nazo wucewa mistakingly wani ya zubamin juice ajiki...kuma naji wurin yana yimin zafi" kara kallon wurin doc yayi sannan yace
"Sir bayan ka ba ciwo...Amman inajin juice din da aka zuba maka yana da wani Abu ciki shiyasa kake jin zafi ...zan rubuta maka  magani yanzu" kai kawai Salem ya daga mashi, cikin ranshi yana cewa
"Har wani abu lta zuba ciki don ta illatani...daga cewa ina sonta" yana cikin tunani wayanshi ya fara ringing, yana dubawa yaga Khalid ne, saida yace.
"The person I need.." Sannan yayi picking, daga dayan bangaren Khalid yace
"Driver what's up..." Salem shuru yayi baice mashi komai ba, Khalid yacigaba dacewa
"Na yanka mana ticket din zuwa kallon kwallon man united...ko taxi driving bazai barka kajeba.."  Salem dan murmushi karfin hali yayi sannan yace
"Bazanje...." Bai karasaba Khalid ya katseshi dacewa
"Kan uban nan...dan taxi driving sai ka ruguza mana aladanmu da muka saba..." Ahankali Salem yace
"Ba laifinka bane..." Khalid kara katseshi yayi
"Guy ya akayi naji muryan ka kasa...kodai yan matan Kano sun cima uwane?"
"Ba kadanba" Salem ya amsa mashi, wani irin daria rainin hankali Khalid yafara yi yana cewa
"Me sukayi maka" yafada har lokacin bai bar daria ba, ahankali Salem yafada mashi abinda yafaru, shima Khalid ranshi yayi mugun bashi, Salem yacigaba dacewa
"Kuma abin haushi shine har yanzu bansan abinda zanyiwa yarinyan nan in huceba...don nayi tunani har nagaji.." Shuru Khalid yayi na dan lokaci sannan yace
"Guy ko insa ayi kidnapping dinta muci mata uwa..." Kai Salem ya girgiza kafin yace
"Mom da brother dinta are nice.. Kawai inason abinda zanyi in bata  mata da dad dinta..." Shuru suka sakeyi kafin Khalid yace
"Kaima matsala gareka...yanzu wake ta wani true love.. Kawai kasamu mace mai kyau ciki da waje ka aura, ka biya mata bukatunta da rana itakuma ta biya maka bukatanka da dare..that's life now... Amman true love no longer exists,..." Bai gamaba Salem yace
"Best kasan I want a  woman that can sacrifice her self for me.. Nasan there is a woman out there for me..."
"Kana nufin bazaka yi giving up ba kenan... Ko sai ansumu yarinyan da  ta watsa maka acid a handsome face dinka zaka hakura....." Tsoki Salem yaja kafin yace
"Dalla yimin shuru...kawai ka gayamin abinda zai yiwa yarinyan nan I huce"
"Nace muyi kidnapping dinta kaki...to bari inda a dauko maka ita kayi raping..." Wani dogon tsoki yayi sannan yace
"Amman bestie baka da hankali..ai ko ina mazinaci bazan kusanci wannan yarinyan ba balle kasan ba halinabane..kawai inason in gan yarinyan nan under my control... I want her to beg for my mercy... Wallahi guy yarinyan sam batayiba....killan shiyasa Allah ya turani gidan don in koya mata hankali" shuru suka danyi sannan Khalid yace
"Yanzu meye abinyi?"
"I don't know.."
"To marry her...tunda kanason ta zauna karkashinka...sai kayi yanda ka gandama daita.." Salem bai karasa jin  abinda Khalid zaice ba ya kashe wayanshi.

Bayan hour daya Abdul ya kawo mashi magaggunan da akayi mashi prescribing, still Abdul tambayan shi yayi abinda yafaru Amman  still Salem ce mashi yayi bakomai.

Tundaga wannan ranan Salem ya rufe fita, daga bedroom sai masjid, kullum cikin tunanin abinda zaiyiwa ameera yake Amman still bai samu solution ba daga baya ya bawa kanshi hakurin ya kyaleta Allah ya hadata da daidai daita tunda shi ba abinda yazoyi ba kenan.

Bayan sati daya da faruwan abun Wanda yayi daidai da satinsu uku a garin Kano, Salem yasa Abdul ya kira mashi makeup artist ya gyara mashi fuska.

Gidan Salem a zoo road yake , kuma duk Wanda yasan zoo road yasan hanyarta busy road ne, saboda da akwai masu business kala2 a wurin , bayan sun fito, basu   dade da barin gidaba wani dan almajiri yazo tsallake titi garin Salem ya kaushe mashi mistakenly ya Dan gogi wata murano, da sauri yayi parking don bawa mai motan hakuri shima mai motan parking tayi tafito, Salem da Abdul na fitowa, Salem ya gane Ashe mai motan ameera ce, da sauri ameera ta dubi motan bayan motanta da Salem ya goga, wani irin ashar ta saki sannan ta daga kai ta kalli Wanda ya goge motanta, tana ganin Salem ne tanufeshi gadan2, tana zuwa gabanshi ta sharara mashi wani wawan mari, nan take ya dafa cheeks dinshi, cikin zafin nama Abdul yazo wucewa  da sauri Salem ya rikeshi da hannu daya still hannunshi daya rike da cheeks dinshi,
Ameera kallon Abdul tayi sannan tace
"Oh kana son tabani?..please bring it on...da saina koya maka hankali..." Sannan ta juya wurin Salem da har lokacin bai saki kuncinshiba tace
"Kai kuma ka bar bina kuma motata da kayi scratching saiya sayi uwarka da ubanka" Salem tsayawa yayi kaman bara lakka, muryan wata yarinyan ya tsinta tanacewa
"Ke Allah ya wadar halinki..." Bata idaba  ameera tace
"Daga ke harshi kunci uban da ya haifeku banzaye matsiyata..." Yarinyan ta sake cewa
"Kece matsiyaciya tunda har  zaki iya daga hannu ki mari Wanda  ya girmeki  saboda wannan motan..." Salem ji yayi wata tace
"Tawa..amebo watin concern you"

❤💚💙💜💛
ZAKISAN KONI WAYE
❤💙💜💛💚
®zuwairat(ummu maryam)

1⃣3⃣

Yarinyan da aka kira da Tawa ta kalli Salem taga kaman da jini hancinshi, bata ce komai ba ta nufi wani chemist dake kusa da wurin, Salem na kallonta ta cire kudi cikin apron din dake jikin ta don da alaman abinci suke saidawa awajen, ba da dadewaba ta dawo rike  da cotton wool, tana zuwa ta mikewa Abdul, ahankali Abdul yace
"Me zanyi dashi?" Yarinyan nuna Salem tayi da yatsa kafin tace
"Habo yake.." Sai lokacin Abdul ya lura da jinin dake hancin Salem, da sauri Abdul ya amshi cotton wool din yafara goge mashi hanci, har lokacin Salem bai dawo daidai ba, don tunda uwar da ta haifeshi baa taba taba mashi lafiyan jikiba, sannan daga nursery school zuwa secondary school Turkish international school yayi kuma ko kadan baa dukan yara, amman shine yau Mace ta mareshi yau, duk da yasan yana da saukin zuciya yasan he can't let this go.
Itakam ameera tana ganin yafara habo ta dauki motanta ta bar wurin Amman fa har lokacin bata bar zaginshi ba.

Abdul yafara Goge mashi hanci, shima sai lokacin Salem yasan yana nasal bleeding, cikin ran Abdul kam ji yake in shi aka mara zai fi mashi sauki sau dubu, don zuciyanshi tafasa yake kuma abinda yafi bashi haushi shine yanda Salem ya hanashi ya Koya mata hankali, Salem ya ji wata babban mace nacewa
"Tawa..na my money you use buy cotton wool?" Ahankali tajuya wurin matan sannan tace
"Zan biya ki cikin kudin da zaki bani anjuma " Mata da ganintaba mutunci kuma da alama ita Tawa takewa aiki
"Ai dole ki biyani..makulmaciya...ko wa ya kiraki oho..oya wuce ki bawa mutane abinci" nafa wayanda suke aiki tare suka fara yi mata dariya, itakam juyawa tayi wurin Salem sannan tace
"Oga sorry..Allah zai sak maka...kuma insha Allah kaima watarana Allah zai baka motan daya fi nata..." Salem tsaya kallonta yayi sannan yace
"Thank you"
"Bakomai..." Ta juya ta tafi tana cewa
"Daman masu kudi basu ganin talaka as anything... Allah zai saka mana".

Salem kallon Abdul dake ta goge  mashi hanci yayi yace
" take me to the hospital " kai kawai ya daga mashi don kunyan hada ido da Salem yake,
Cikin mota suka koma Abdul yafara tuki shi kuma Salem har lokacin hannunshi rike da cotton wool a hancinshi cos jinin ba  bar zuba ba, Abdul dan kallonshi yayi
"Sir ka kwantar da kanka baya kadan" babu musu ya kwantar da kanshi baya.

Free hand dinshi yasaka cikin aljihunshi ya dauko wayanshi, wata number da aka rubuta Nigeria head of NGO yayi dialling, cikin kankanin lokaci akayi picking tare dacewa
"Sir..good afternoon.. How is your holidays"
"Fine" kawai Salem ya amsa atakaice sannan yacigaba dacewa
"Ka turo min Pictures da details na yan northern NGO"
"Sir yaushe kake bukatanshi?"
"Right now" yana kaiwa nan ya katse wayan shi, tare da lumshe idanuwanshi,
"Allah nasan kanason in koyawa yarinyan nan hankali... Don nasan haduwata da ita ba coincidence bane destiny ne" yafada cikin ranshi.

Suna zuwa hospital aka nubashi doc yace abinda ya sameshi ya zo mashi unexpected ne shiyasa yake bleeding, ice block aka sa agaban goshinshi for a moment jinin ya tsaya sannan suka bashi magunguna.

Suna kan hanyan dawowa emails suka shigo mashi, bai budeba har suka isa gida. Suna zuwa gida ya dauki makeup remover ya goge fuskanshi nan ya kara ganin hannun ameera kwance kan fuskanshi, wayan shi ya dauka ya dauki photon fuskanshi ya turawa Khalid nan take Khalid ya kirashi
"Guy meye wannan?"
"Same yarinyan nan ta mareni..."
"What... Karshen mari kenan... She really have to be taught an unforgettable lessons.. If you are not doing anything kawai ka barni in sa aiyi maganinta.."  Ahankali Salem yace
"I have a plan... Zanbi shawaran ka..." Nan ya kwace abinda yayi niyyan yi ya gayawa Khalid, shewa kawai Khalid yayi yana cewa
"Best ko shaidan zai jinjina maka.."
"Ai friend nasan ba haka nan Allah yake ta hada ni daita ba...yanason in koyamata rayuwa..and am not let him down.." Cikin daria Khalid yace
"Yanzu zaka hakura da taxi driving ko?" Shuru Salem yayi for a moment kafin yace
"No.." Cikin zolaya Khalid ya kara cewa
"Haba ango gashi zakayi aure?" Salem katse wayan shi yayi ya dauki iPad dinshi ya ya bude emails dinshi.

Nan ya ga emails da shugaban NGO na Nigeria ya tura mashi,hotuna ya fara kallon don tantance dad ameera, yana cikin dubawa yaga alh umar Adam gezawa
"Yes wannan shine Wanda na ganin gidan su wannan shaidaniyan yarinyan" yafada wa kanshi, budewa yayi yafara karanta details dinshi, Ashe shine head na Kano zone,
" mere state head shine yarka take yanda ta gandama kaman yar Aliko dangote..let's see what happens... " wayanshi ya dauka ya kara kiran head na Nigeria, mutumin na picking yace mashi
"Terminate umar Adam gezawa's appointment... In yayi complain ka bashi details din da zansa secretary dina ta turo maka...ka gaya mashi ina Kano Kuma gidana nada GPS so yayi searching location dina..am sure motnashi yana da navigation"
"Yes sir " kawai mutum ya fada sannan Salem yayi hanging off.
Mikewa yayi yana cewa
"Am going to enjoy this" bathroom yashiga ya dauro alwallah sannan ya fito falo, yana shiga Abdul dake zaune yasha jinin jikinshi , ahankali Abdul ya daga kai ya kalli fuskan Salem, yaga gefen fuskanshi jajur kauda kanshi yayi, kallon shi Salem yayi
"Alh Abdul let's go to masjid" yayi maganan kaman babu abinda ke damunshi, Kallonshi Abdul yayi
"Sir am very sorry.. Ni na kawo silly idea dake jamaka wulakanci...dan Allah in ranka bazai baciba mu bar wannan hunting..." Karasaba Salem ya katseshi dacewa
"Tausayamin kake?..to for your information banason self pity sannan bani bane abin tausayi..wannan shegiyar yarinyan ce abin tausayi...kuma kaga wannan quest din yanzu muka farata don ya koyamin abubuwa da dama and most especially ya koyamin ba duk abu mai kyalli keda kyauba wato not all that glitter is gold..ka ga tafiya ta masjid" ya fita ya bar Abdul nan zaune, yana fita Abdul yabi bayan shi da sauri.


💛💙💚💜❤💜❤💛

"Mami kin san abinda ya faru wajen aikina yau?" Tawa ta tambayi mamanta, Matan girgiza kanta tayi sannan tace
"Ya zaayi in sani tunda ba wurin aikimki nakeba" Matan ta amsa mata da yarensu itakuma tawa tana magana da hausa kasancewan tanajin yarensu Amman bata Iya yinshi itakuma Maman bata Iya hausaba sosai, tawa ta cigaba dacewa
"Mami wata yarinyce ta mari wani babban mutum a gaban restaurant dinmu..wai  dan ya dan gogi motanta da taxi dinshi... Wallahi mami mutum saida jini ya fita a hancinshi... Ni kuma nayita zagin yarinyan...." Da sauri mami ta katseta dacewa
"Kini...meye ruwan ki ?..kinason ki ja manako?" Dan turo baki tayi
"Mami mutum zai girme brother tajudeen fa..."
"Ina ruwanki koya girmi babanki...please karki jamana matsala... Kinga ta abinci muke ..." Ahankali tawa tace
"Yes mami.. Gobe zan saya maki inhaler ki don madam ta cire daribiyu cikin kudin aikina don na sayawa mitumin da aka Mara cotton wool... Kuma mami cotton wool din ashirin na tsaya Amman Dan zalunci ta cire min Dari biyu" ahankali Matan tace
"Naji Allah ya saka maki..Amman karki kara shiga abinda ba ruwanki"
"Yes mami" tafada sannan ta mike ta sauke abinci dake kan stove cikin Dan karamin tukunya ta zubawa mami  sannan ta dauki mafici tana hurawa mami suna labari kaman yanda suka saba.


💙💚💜💛❤💚💛❤

Aranar da ameera ta mari Salem taje office din babanta take bashi labarin  abinda yafaru da kuma yanda ta maka mashi mari, dad dinta jinjina mata yayi yana cewa
"That's daddy's angel" wuri ta samu ta zauna acikin daya daga cikin wasu relaxing sofa dake office din dad, sannan ta kurawa photo Salem da dad dinta dake manne jikin bango. Da alaman Salem baisan ana daukanshi photon ba Amman still he's looking breathtaking. Kurawa photo ido tayi tana tunanin
"Wannan mijin mai rabone" tafada tana lumshe idanuwanta

💚❤💛💜💙
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚❤💛💜
®zuwairat(ummu maryam)

1⃣4⃣

Sai tunani take tana cewa
"Duk wacce Allah ya zaba amatsayin matan wannan bawan Allah ta huta...imagine being married to the most handsome and the richest guy in africa...kam kome kakeso a hannunka..ka hau the latest car...ka saka the latest version of clothes and kaci abinci daga the best cook in Nigeria sannan ka zauna in the best house Kuma ka maida kasashen waje kaman  zuwa toilet..." Tana cikin tunanin wata zuciya tace mata
"Ameera ki farka daga mafarkin da kike...don sam baki da chance... Kilan bazaki taba ganin shi ba har ki mutu" bakinta ta tabe tare da gyara kwaciyanta, sai dab da magrub suka koma gida, motan dad dinta gaba nata bayan nashi.

Bayan sun gama dinner wayan dad yayi ringing, yana ganin mai kira ya gwalo idanuwanshi tare dacewa
"Allah ya sa lafia.." Yafada yana picking wayanshi
"Hello sir..good evening.." Shuru dad yayi yana sauraron abinda oganshi yake cewawa sannan yace
"Sir ban bude emails dinava " mutum magana yayi kafin dad yace
"OK sir ..bari in duba emails din" sannan ya kashe wayan.
Ameera ya kira ta dauko mashi laptop dinshi, emails dinshi yafara dubawa, nanfa yaga takardan sallama
"inna lillahi waina ilaihi rajuun..." Ya fara maimaitawa da karfi, mom da ameera sai affan suka nufeshi da tension,
"Lafiya?" Ko wannensu ke tambayanshi.. Amman
"Inna lillahi.." Kawai yake ta maimaitawa... Da kyar ya samu cewa
An koreshi daga aikinshi, ko waccensu salati ta saki, ameera kam hannu ta dora bisa kai tana kuka. Mom kam neman hawaye tayi tarasa, shikam affan kallonsu kawai yake dukda yasan rashin aiki matsalane, hannu dad na rawa ya dauki wayanshi yayi dialing number oganshi, bayan ringing kaman biyar ya amsa
"Me nayi kuka yimin haka...meye laifina?...ple..." Bai gamaba mutum ya katseshi dacewa
"Calm down.. Sir Salem ne ya bada umarni...kuma yace yana kano..so zansa secretary dina ya turo maka details sai kayi amfani da car navigation ka nemi gidan shi..." Da sauri dad ameera yace
"My car don't have a navigation... " 
"OK don't worry.. Bari in kirashi..in ya bada address dinshi zan baka sai ka sameshi"
"Thank you... Thank you.." Kawai dad ameera keta maimaitawa ayayinda zufa ke ta keto mashi.

💜💛❤❤💚💙

Salem kam bayan sallan ishai ya zauna yana jiran abinda zai biyo baya, bai Dade da zamaba wayanshi yafa ringing, yana dubawa yaga Nigeria head ne ke kiran shi, ajiye wayan yayi bhai dagaba, saida yayi mashi kusan 3 miss call sannan ya daga tare dacewa
"Ya akayi kuma?" Ahankali mutum yace
"Sir..wannan alh umar Adam din yace motan shi baida navigation.. So sir in babu stress ka dan bani address dinka..." Bai karasaba Salem ya katseshi dacewa
"Listen to me...bani da lokacin raba address dina...in bashi da navigation then ya samo ma kanshi sabon aiki...and tell him zan bar Kano jibi..in har na bar Kano kar ya nemeni..." Kas ya katse wayan shi yana murmushi mugunta..Abdul dake zaune a falon yanajin abinda Salem ke cewa yasan ba abu arziki bane.

Abangaren dad ameera kam oganshi na gaya mashi yanda sukayi da Salem ya dora hannu bisa kai yanacewa
"Ina zan samu kudin siyan mota mai navigation... OK bari inkira kB mai motoci.." Yafada kaman wani Mara hankali, kiran kB yayi bayan ya daga yake gaya mashi ko suna da babban mota mai navigation, mutum yace da akwai, dad ameera ya tambayeshi nawa, kB yace 70millions,baki dad ameera ya bude kafin yace
"KB in na kawo jeep dina dana Hajiya sai  murano ameera nawa zaka saya?" Daga dayan bangaren kB yace
"Gaskiya alh..tunda Kaine zan sayi jeep dinka dana hajiya million 12 each sannan na ameera million 2..."
"Haba kB wurinkafa nasayi nawa dana Hajiya million 20 each..."
"To alh ai kasuwane..." dad yaga ko an sayi dukkan motaccin gidan bazai saya mashi motan da yake bukata ba,
"To kB don Allah alfarma nake nema...zan baka million 1 ka aramin motan...gobe kawai zanyi amfani dashi sai in maido maka..." Shuru kB yayi kaman mai tunanin wani Abu sannan yace
"To alh Amman million 2 zaka bada..kasan in ba kaiba babu Wanda zan yarda inyiwa wannan alfarman..." Ba musu dad ameera ya amince.

Wacegari tun gari bai wayeba dad ya tafi wurin da kB ke saida exotic car a sharada. Yana nan zaune har karfe tara kafin yaranshi su bude wajen, suna budewa kB yasa yaranahi suka karbi jeep din dad sannan suka bashi wani dunkullen jaguar, da agreement din cewan dad zai kawo million 2 inzai dawo.

KB ya taimaka mashi sukayi activating navigation din motan, cikin kankanin lokaci ya nuna mashi address din Salem, babu bata lokaci dad ya hau motan ya fara tahowa, yana tafiya motan na nuna mashi inda zaibi har ya iso wani makeken gida, horn yayi, mai gadin gidan ya dan bude, rufewa yayi yashiga cikin gidan , falo ya tarda Abdul nan ya fada ga wani mutum chan waje yanason shigowa, Abdul mikewa yayi yaje side din Salem, a lokacin Salem na zaune yana waya da first love dinshi , Salem dan kauda wayan yayi
"Alh Abdul ya akayi?"
"Sir wani mutum ne yake son shigowa..da alaman  wurinka yazo..." Salem yasan alh umar ne don babu Wanda yasan address dinshi
"Go and tell him...bani da lokaci yanzu..." Yana kaiwa nan ya cigaba da waya da ummanshi.
Abdul komawa yayi ya fadawa maigadi sakon shikuma mai gadi ya fadawa dad ameera
"Ai kam ba inda zani...zan jirashi har sai ya sami time din" ya fada cikin ranshi.

Salem kam bai fitaba kuma baisa aka kiramashi dad ameera ba, har lokacin sallan zuhr  sannan ya fita, shida Abdul, dad ameera na ganin an bude gate ya fito daga cikin mota da sauri ya nufeshi da sauri shima Abdul ya tare oganshi, Salem na daga kai ya ganeshi bata fuska yayi kaman baitaba dariyaba, cikin girmamawa dad ameera yace
"Good after noon s...."
"Who are you?" Salem ya watsa mashi tambaya batare da ya amsa gaisuwanshiba. Dan runtsunawa dad ameera yayi kafin yace
"Sir nine umar adam ..."
"And so?"
"Sir kaikace inzo..."
"Katafi gobe ka dawo am busy..."  yana kaiwa nan ya juya ya barshi nan tsaye. Jikin ba kwari dad ameera ya juya yabar wurin, Salem dan juyawa yayi yaga yanda jikinshi yayi sanyi
"Don't give up...cos yanzu na fara treating dinku" ya fada ciki ranshi.

Haka dad ameera yaje ya biya million biyu bai samu biyan bukata ba.
Wacegari ma ya koma Amman da motan shi kasancewan ya riga yasan gidan, kaman jiya ma Salem cewa yayi bashi da time ya tafi  gobe ya dawo.
Atakaice saida dad ameera yayi sati daya yana zuwa sannan Salem ya bashi daman shiga falo, yafi hour uku zaune kafin Salem yafito, fuskanshi Sam babu walwala. Zama yayi ya dora kafa daya kan daya yana kadasu ahankali
"What can I do for you.. Don yan kwana kin nan ka hanani sakewa.." Ahankali dad ameera ya dan rutsuna sannan yace
"Sir..aikina..."
"Please mister man...bani da time..talk fast" yafada babu alaman wasa amuryanshi
"Sir ban yi komai ba kuma an aikomin da emails wai anyi firing dina...."
"Bakayi komaiba...kana kirana mara adalci kenan..."
"No sir ba abinda nak...." Salem ya kara katseshi dacewa
"Yes mana...you are telling me ban san aikinaba tunda bakayi komaiba na koreka...anyway nazo garin nan kuma na duba ayyukanka sam batayiba...sannan abubuwan daya kamata abawa local hospitals kyauta saida masu akeyi..." Dasauri dad ameera yace
"Sir ba haka bane...."
"Mr umar are you by any means calling me a liar?..." Da sauri dad ameera ta girgiza kai
"No sir...am sorry.."
"Sorry for your self" yafada yana daria cikin ranshi don yanda mutumin ya zama abin tausayi cikin dan kankanin lokaci
"As I was saying before you interrupted... In na gayawa Bill Gates abinda akeyi azone dinka INA tabbatar maka da komai naka zaa amshe..." Da sauri dad ameera ya runtsuna
"Sir ka rufamin asiri kaman yanda Allah ya rufa maka asiri.."
"Zan rufa maka asiri on one condition..." Da sauri dad ameera ya kara cewa
"Anything sir..." Salem balance yayi kan sofa sannan ya fara cewa
"Na san kasani bani da mata...kuma daga ganinka kana kama da mutanen arziki..so inason acikin family dinka koma yanuwanka ka nema min yarinyan da zsan aura batare da bata lokaciba...and dana so auren yarka saidai bansan ko kanada yarinyan data isa aureba" tunda yafara magana dad ameera ke murnan cikin zuciyanshi.. Imagine ace sir Salem surukinshi ne
"Sir ina da yarinyan data isa aure mana.."
"Really?.." Yafada yana tunanin
"Nasan zaayi hakan" dad ameera yacigaba dacewa
"Yes sir..na baka ita...kuma bana bukatan sisinka..." Cikin ranshi yace
"Daman bani da niyyan kashe sisina kan lalatacciyan yarka..." Dariya karfin hali Salem yayi kafin yace
"That's wonderful of you...Amman wani hanzari ba guduba...bata da Wanda take so?...kar a samu matsala"
"Babu kowai..yanzu yaushe kake bukatan akawo maka mata?" Shuru Salem yayi for a moment sannan yace
"Zan gaya maka..ka amshi number ta wajen guard dina sai ka kirani"
"OK sir" dad ameera har ya mike sai kuma juyowa
"Sir yanzu ina iya komawa bakin aikina?"
"I will let you know" ya amsa mashi atakaice. Dad ameera fita yayi ranshi fal don anashi tunanin ko da bashi da aikinyi ba zaiyi talaushiba muddin yana da Salem amatsayin surukinshi. Sai Allah Allah yake yaje gida ya bawa angel dinshi labarin.

Yana fita Salem ya kira agent dinshi, bayan sun gaisa Salem ya fara cewa
"Inason ka samomin fili a kauyen abuja.."
"Karami ko babba?"
"Girmanta yayi 100by100 sannan kasa afara ginashi right away...sannan ka tabbatar fence din yayi tsawo kaman na prison... Kuma ayi ginin ciki da pure kasa no cement.."
"Sir no cement kuma?"
"Are you deaf?...nace banda cement ko kadan..."
"OK sir...daki nawa?" Shuru Salem yayi kaman bai tunani sannan yace
"Daki biyu sai very small kitchen sannan bathroom da toilet waje daya"
"Alright sir" mutumin yafada sannan Salem ya katse wayanshi.
Dariya ya farayi yancewa
"This is going to be marvelous..."

💜💛💚💙❤
 *ZAKISAN KONI WAYE
* 💙💚💛💜💛
®zuwairat(ummu maryam)

1⃣5⃣

Dad ameera sauri yake don ya isa gida, yana shiga gidan ko parking kirki baiyiba ya shiga ciki.

Direct dakin mom ya shiga, mom juyowa tayi ta kalleshi kafin tace
"Alh lafia? Ko yauma baka samu ganin shi ba?" Hulan kanshi ya cire yana cewa
"Hajiya.. Ameera ta tayi goshi..." Mom na jin ya kira sunan ameera ta dan bata fuska kaman ba ita ta haifetaba.
"Me akayi kuma?" Dad cire babban riganshi yayi yana cewa
" ameera ta tayi goshi wallahi... Saidai yan bakincik su mutu" dan tabe baki mom tayi
"Wai me yafaru?"
"Ai naga kin bata fuska daga kiran sunan ameera.. To albishirinki"
"Ni ka gayamin abinda ke faruwa" zama dad yayi kusa da mom tare da dora hannunshi kan kafadan mom sannan ya fara cewa
" sir Salem yace yanason ameera da aure kuma na bashi..." Zumbur ta mike
"Haba alh..yace yanasonta ko ka kaimashi tallanta...kuma yarinyan da ba ganin kowa da gashin arziki zaka bawa shugabanku gaba daya ta jawo mana zagi?" Ta danyi shuru ta hadiyi wani abu sannan ta cigaba dacewa
"Gaskiya alh ka sake shawara.." Shima mikewa yayi
"Daman nasan haka zakice...wallahi da ba gabana kika haifeta ba da sai ince bake kika haifetaba...to aure anyi angama...cewa  yayi zai kirani..yana kirana yau zansa a daura masu aure a tafi da ita gidan Hutu...ban taba ganin inda uwa take bakin ciki da karuwan yarta ba sai a kanki...rubbish" mom baki ta tabe  kafin tace
"Ni ina ruwana...daman tsutsun daya ja ruwa kanshi yake karewa....ayi lafiya" dad baice mata komai ba ya fice, direct dakin ameera ya tafi ,nan ya zaiyana mata yanda sukayi da Salem, dad bata gamaba tayi daka tsalle ta fada jikin dad dinta, shima rungumeta yayi.

Bayan dad yafita, kwantawa ameera tayi kan gado tana cewa
"Daman haka Allah yake biyawa bawanshi bukata? Daman duk abinda mutum ke in har kasa abun cikin ranka zaka samu?.. Imagine me as Salem wife , imagine me as surukin former President... Woowww" tafada da karfi tana tsalle kan gado, wayanta ta dauka tafara dailing number zeenat.

❤💜💙💚💛

Bangaren Salem kam hankalishi kwance don yanzu kwana uku da maganan shi da dad ameera, gini kam ana chan anayinta abinka da mai naira har an gama fence din kuma da aka turowa Salem hoton cewa yayi yayi kadan akara tsawon fence din, wani irin dogon fence mai kama da tower akayi sannan aka fara ginin ciki, shima har sunkai tsakiya aka turawa Salem hoton,  shima cewa yayi dakunan sunyi girma a ragesu.

Yau yana kwance murmushi ne kwance a fuskanshi.. Kona meye oho, wayan shi ya dauka yasa Abdul ya kira Makeup artist dinshi.

Around 5pm suka bar gidan, suna zuwa daidai inda ameera ta mareshi ya fara kallon wurin kawai sai ya hangi kaman yarinyan data siya mashi cotton wool lokacin da yake nasal bleeding, kallon Abdul yayi kafin yace
"Alh wancan kaman yarinyan data siyamin auduga ko..." Shima Abdul kallon wurin yayi
"Yes sir..itace kuma kaman abun hawa take jira...kilan ta tashi daga wurin aiki" Salem rage gudun abun hwanshi yayi yana cewa
"Wane aiki take?" Abdul murmushi yayi
"Sir bakaji sanda madam din datakewa aiki tana zaginta wai ta kashe mata kudi har  da cewa saita biyata..." Shuru Salem yayi kaman mai tunanin wani abu  sannan yace
"Sam banjiba ai yarinyan nan tana marina wuta ya daike min Amman naga sanda ta sayi auduga ta baka...Amman baka gayamin aikn datake ba" suna zuwa daidai inda take Abdul nacewa
"Inajin abinci suke saidawa don naji matan nacewa tawuce ta bawa mutane abinci" Salem tsaida taxi yayi inda take, tawa na ganin taxi ya tsaya sai tadanyi baya kadan, Salem dan fiddo kanshi yayi ita kuma ta kura mashi ido tana tunanin ina nasan wannan mutum, Salem zai bude baki yayi magana ta fara cewa
"Lah...Ashe kaine..ina wuni"
"Lafia lau...kinyi tunanin na mutune?" Dan murmushi tayi Wanda ya bayyana one side dimple dinta
"Aa..kawai banyi tunanin kai bane"
"To naji..zo in baki lift"
"Aa nagode..." Kura mata ido yayi for a moment kafin yace
"I insist.. Ko kina tsoron kar..." Dan daria tayi ya dan saci kallon hakoranta
"Meye na tsoro.. Kawai dai nagode.." Shima Salem Dan daria yayi itama tawa tadan kalleshi tayi saurin kauda kanta
"Please ki shigo in ajiyeki" kallon Abdul tayi kafin tace
"wannan passenger da ka dauko fa..kar mu shiga hakkinshi..." Abdul murmushi yayi
"Kar ki damu ni abokinshi ne..." Tawa Dan tsayawa ta yi kaman batason shiga kuma da ka ganta da akwai Dan alaman tsoro tare daita, kara daga kai tayi ta kallesu suka hada ido da Salem, cikin ranshi cewa yayi
"Wannan yarinyan da akwai manyan idanuwa kaman na mage" ahankali ta bude bayan motan tashiga , tana shiga ta dan kwantar da kanta bayan seat da alaman gajiye take, Salem juyawa yayi ya kalleta
"Hajiya ina zaa kaiki?" 
"Oh sorry...tukuntawa zaa kaini"
"Babu nisa ma" inji Abdul, Salem fara tuki yayi, yana cikin tafiya yadan saci kallon ta ta mirror yaga sai lumshe  ido take ahankali,  cigaba da kallonta yayi har ya mance da tuki yake,  saida ya kusa bige wani sannan yadawo hankalinshi, bai dade ba yakara kallon ta wannan karin itama ta daga kanta sukayi ido hudu dashi, murmushi yasakar mata kafin yace
"Nagode da taimakonki fa..."
"Haba ba komai...Amman kabani mamaki..." Daga kanshi yayi ya kalleta
"Da nayi me?" Cikin irin jin haushin nan tace
"Da baka rama marin datayi makaba...mazan hausawa da akwai hakuri wallahi da mazan yarenmune da yarinyan nan bata kara marin mace yaruwanta balle namiji" Salem Dan murmushi yayi yana tunanin
"Bakisan abinda ke faruwa don ina tabbatar maki when am done with her ko dabba bazata iya tabawaba balle mutum" dan murmushi yayi
"To ya zanyi tunda ni talaka ne...wai ke wace yaraece?" Ya tambayeta, Ahankali tace
"Yoruba" ido Salem ya kwalo don sam bata kama da yare
"Kambu " yace cikin ranshi sannan yace
"Yoruba? Amman meyasa kike Hausa kaman bahaushiya?"
"Nan aka haifeni"
"Wow..ya ake cewa kina da kyau da yarenku?" Dan daria tayi shima Abdul yayi
"Ni ban iyaba Amman inaji"
"Baki iyaba kwata2? " Dan girgiza kanta tayi sannan tace
"Naiya few words" Dan daria yayi sanda Abdul ya nuna mashi hanyan dazasu bi, saida yabi hanyan sannan yacigaba dacewa
"To ya ake cewa  my friend da yarenku?" Ahankali tace
"Ore mi" dan daria yayi kafin yace.
" zaki zama oro mi?" Cikin daria tace
"Ba oro mi naceba...I said ore mi" dukkansu daria sukayi kaman sun wani dade na sanin nuna
"To naji..zaki zama ore mi?" Shuru tayi kaman bada ita yakeba.
Saida ya kara cewa
"Baki bani amsaba?" Kallon shi tayi ta mirror suka hada ido tayi murmushi tare da kauda kanta
"Cewa nayi will you be my ore mi" ahankali tace
"You are funny.. Ka taba ganin inda mace da namiji sukayi abota?"
"Eh mana in kuma babu sai mu zama na farko" tawa shuru tayi bAtace komaiba ba salem ya sake cewa
"So zaki zama ore mi?" Batace komaiba har suka zo gidansu,
"Nan zan sauka" tace mashi, tsayawa yayi ta bude ta sauka sannan tace
"Sakallahu akhaairan..." Murmushi yayi
"Ameen nagode" juyawa tayi ta fara tafiya, Salem yabi bayan ta da kall, cikin ranshi yana
"See hips" Salem da akwai san hips, binta yayi da kallo har saida ta kusa shiga gida sannan yace
"Ore mi..baki gayamin sunan kina?"  Ahankali tawa tace
"Tawakaltu"
"Lovely name for a beautiful owner" tawa daria tayi  tare da dan  girgiza kanta sannan ta shiga gida.
Tun waje Salem kejinmuryan yara suna anty tawa oyoyo. Salem kallon yanayin unguwan yayi sannan yace
"Alhamdulillah" kallon Abdul yayi sanda yake juyawa da motan yace
"Alh yau nasamu mace ta farko da tayi min daria" shima Abdul cewa
"Gaskiya kam..ko mun samu amarya?" Hararan Abdul yayi
"Kanason first love taci ubana kenan" Abdul murmushi yayi
"Sir ai bakasan ikon Allah ba" Dan daga kai Salem yayi kafin yace
"Gaskiya kam Amman kada Allah yabamu abinda yafi karfinmu"
"Ameen" Abdul ya amsa mashi,  wuri ya samu yayi parking
"Alh kadawo nan ni nagaji da wannan driving din" ba musu Abdul yafita ya barwa Salem wurin bude Salem ya koma driver seat suka bar wajen, dan yawo suka danyi duk wacce ta tsaida su sai Salem yace kar su tsaya yana cewa
"Alh mu wuce kawai banason shan zagi da yamman nan.

Bayan kwana uku Salem ya stinci kanshi da tunanin tawa ,duk yanda yake kokarin kaudata daga cikin ranshi ya kasa , kwance yake tunanin duniya ya isheshi
" ya Allah koda nafito Neman mata ban fito da niyyan Neman wata kabila ba...why do I want to see her again... Why is my heart always remembering her?...ya rabbi choose the right path for all Muslims " aduan dayake kenan cikin ranshi
"Tawakaltu... Trust in Allah.." Juya kwaciyanshi yayi tare da daukan wayanshi, Khalid yakira, bayan sun gaisa Salem yafara cewa
"Guy wallahi am falling... " da sauri Khalid yace
"From were" daria Salem yayi sannan yace
"In love.. And I think it's love at first sights" ihu Khalid yafara yi yana cewa
"Yeyyy..mission accomplish.. Sai kadawo gida musha  shagali..." Dariya Salem yayi, Khalid yakara cewa
"Friend gayamin ya take" ahankali Salem yafara cewa
"Guy bakace, tana da dan tsawo Amman ba sosai ba, sannan tana manyan idanuwa kaman na mage..." Khalid yayi saurin cewa
"Kaman naka kenan"  daria Salem yayi sannan yacigaba dacewa
"Tana da dimple sannan ga round face.. In short guy kaman kanwar rihanna" daria Khalid yayi sosai, Salem bai saurareshiba yacigaba dacewa
"Wallahi guy she has the perfect ass..." Wani irin ihu Khalid yayi
"Slim ayya ita kake so...hope ba ass din kawai ya burgeka ba?" Da sauri Salem yace
"Wallahi dukkansu nakeso..dukda hijjab dinta bai bani daman ganin boobs daita ba Amman nasan da akwaisu..wallahi guy the lady is endoured.." Cikin daria Khalid yace
"Wannan kwatancen daka bada bansan yarinyan kake so ko jikinta kakesoba..." Da sauri Salem yace
"wallahi guy I have never wanted something so bad...inason yarinyan nan... I just meet her three days back but am missing her badly"
"Naji...gayamin..yar wacece a garin..." Ahankali Salem yace
"Gaskiya inaji ba yar kowa bace..asalima she's not an Hausa..." Da sauri Khalid yace
"Wace yarece"
"Yoruba" wani irin mugun ashar Khalid ya saki sannan yace
"Shike nan ansamaka wani abu aruwa kasha"

💛❤💚💙💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛💜💚💙❤
®zuwairat(ummu maryam)

1⃣6⃣

Salem lumshe idanuwa yayi, daman yasan hakan zai faru, Khalid yacigaba dacewa
"Friend am disappointed in you...ace duk Matan duniya ka rasa wacce kakeso sai wata Yoruba?...daman muggan masu asirine, kilan sun baka wani abukaci..."
"Please stop screaming... Kar ka kashe min kunne dalla...don na gaya maka damuwata sai ka tsaya yimin maganan banza?...get off my phone!!!" Salem ya fada cikin fada. Da saurin Khalid yace
"It's not like that... Amman Salem ina kai Fulani ina Yoruba?..."
"Please...ka bar magana kaman jahili mana...Yoruba ba mutum bace..ko matanmu finsu sukayi....wallahi tunda nafito she's the first person da bata yimin rashin mutunciba..."
"Haba slim saboda yarinyan kake kirana jahili?...gaskiya sun kamaka" afusace Salem yace
"Wallahi Khalid ka kara cemin sun kamani zamu bata da kai..wallahi ko maganan ban gaya mataba...kawai nagaya maka don Neman shawaran ka Amman you getting me upset" Khalid kwantar da murya yayi
"Slim am sorry... Amman ka duba wannan lamarin..kana ganin Umma zata yarda?..gaskiya ni ashawarata kar ka gaya mata..." Shima Salem ahankali yace
"Am trying not to say anything.. Amman cikin kwana uku nan Kaman shekara uku..." Ahankali Khalid yace
"Yanzu Salem yanda ka tsani tara mata shine kake shirin yin mata biyu..."
"Kaman ya mata biyu?" Salem ya tambayeshi, cikin zolaya Khalid yace
"Ga wata chan zaka aura kuma gashi har yanzu baka daina neman Matan aureba.." Dan daria Salem yayi
"Ai ita wancan ba aurenta zanyi dan muyi zaman aureba..kaima kasan dalilin dayasa zan aureta...dana gama daita zan  maidata wurin ubanta..."
"Karfa daga karshe muji chanjin labari..."
"Kaima kasan ba haka nakeba..I always keep my word...yanzu please best meye abinyi.. Wallahi I think I love that gal" Dan daria Khalid yayi
"Hmmm..ni dai yanzu ban abun cewaba sai ince Allah ya zaba mana abinda ya fi alkhairi" haka suka Dan taba hira kafin suyi sallama.

Salem gyara kwanciyanshi yayi yacigaba da tunani, shi kanshi yasan da kyar ummanshi zata amince da abinda ke faruwa.

💛💜💚💙❤

Abangaren su ameera kam babanta yayi mata order kaya na gani na fada, kuma yar uwan dad mai suna anty safiya ta dauko nauyin gyara ameera don mom kam ko kallo basu ishetaba, da sai gayawa mutane yake zai aurar da yarshi da ance gawa sai yace ga dan tsohon shugaban kasa, da an tambayeshi yaucene bikin sai sai yace jira yake su bashi rana, ko tunanin rashin aikinshi baya yi.

❤💙💚💜💛
Tawa kam tun ranar da Salem ya ajiye ta bata kara tunashi ba sai yau da take kwance gaman maminta tanayi mata ta tanayi mata tausa kasancewan kullum mami sai tayi mata tausa in dare yayi saboda yawan gajiya, zumbur ta mike zaune kaman wacce ta tuna abu ta jiya wajen mami tafara cewa
"Mami kin san wannan mutumin da nake baki labarin shi kwana kin baya?" Cikin magana irin ta wayanda basu jin dadi sosai mami tace
"Wane mutum kenan" da sauri tawa tace
"Wannan mutum da wata yarinya ta Mara..."
"Eh na tunashi..me ya sameshi kuma?" "Ba komai..jekaranjiya na ganshi har ya bani lift..."
"Meye lift?" Mami ta tambayeta
"Ya maido gida kyauta..." Baki mami ta bude tana
"Ah..ah..ah..toyin... Kina hawan motan Wanda baki Sani bako?..." Da sauri tawa tace
"Mami ban taba hawan motan kowaba...shima rokona yayi..." Cikin fada mami yacigaba dacewa
"Rokonki din banza...salan a yanke maki kai?...in badan yaran yanzu Baku da tsoro ba ina ke ina hawan motan Wanda baki saniba..."
"Mami..yi hakuri...bazan karaba.."
"Ke kullum cikin bada hakuri kike..." Tafada cikin fada sannan ta sassauta murya tafara cewa
"Omomi...bawai ina hanaki samun sauki bane..Amman irin abubuwan dake faruwa yanzu ya kamata ko wacce yarinya ta guji mutanen da bata saniba.."
"Mami sorry..."/
" naji..kar ki kara" kai Tawa ta gyadawa mami
"Kwanta in cigaba dayi maki tausan" ba musu tawa ta kwanta tayi rubda ciki, acikin ranta tana tunanin
"Da ganin wannan mutumin ba mugubane..wai oromi...shi dole sai yayi yarenmu" mami sai ganin tawa tayi tadan yi murmushi
"Kini?" Mami ta tambayeta, girgiza kanta tayi sannan tace
"Ba komai"

❤💙💚💜💛

Salem kam yana zaune yana video call da agent dinshi yana nuna mashi yanda gidan yake, daya kalli yanayin gidan sai yayi murmushi don babu abinda yakeyi mashi dadi irin ya tuna ameera zai kai  gidan.
"Gaskiya kunyi kokari tunda with in sati daya har kunyi rufi"
"Yes sir...Amman inason in tambayeka" agent din yafada
"Am listening" Salem ya amsa mashi sannan agent din yacigaba dacewa
"Sir a toilet din water system zaa saka? Ko ayishi pit toilet"
"Wane irin water system.. Kawai pit...sannan tunda an kusa gamawa inason..
Forget kawai" yafada kaman Wanda ya tuna wani abu.
Yanzu rabonshi da ganin tawa sati daya kuma shikadai yasan irin kokarin da yake, don so kawai yake ya kara sakata ido koda saudaya ne, kullum in yakira Khalid babu abinda yake kara gaya mashi illah kar ya kuskura ya cemata komai, kawai with time zai mance ta Amman ya lura hakan ba mai yuwa bane
Around 4pm aka chanza mashi fuska ya fita shi kadai, don restaurant din da tawa ke aiki kusa yake da gidan shi.
Bayan ya isawurin yayi parking wani wuri sai ya taka da kafa zuwa restaurant din. Daga nesa ya hangi tawa tana amsan kudi daga hannun wani mutum, hannu tasa cikin apron din dake jikin ta ta fiddo chanji tabawa mutumin tare da Dan runtsunawa. Kallon tayi, sanye take cikin lace Wanda kudin ta bazaifi 3k ba sai dan hijjab Wanda bai wuce kuguntaba,batayiba kwalliyaba Amman fuskanta babu laifi, Dan kara matsawa yayi kusa da wurin , kallon yanda bakinta ke magana ahankali yayi da alaman waka take ji, ahankali ya zo kusa daita, daga kan datayi sai sukayi ido hudu, murmushi ta sakar mashi shima ya mayar mata martani, da sauri ta mike tare da saka hannunta cikin hijjab dinta ta fiddo earpiece sannan tace
"Lah..ina wuni" ta gaidashi
"Oremi ya kike?" Dan daria tayi sannan tace
"Baka mance ba kenan.." Shima daria yayi
"Ya zaayi in mance"
"Inawuni" takara kara cewa wannan Karin har da dan runtsunawa
"Lafiya lau..ya aiki?"
"Alhamdulillah ..zauna " tafada tana nuna mashi inda ta tashi, cikin zolaya yace
"In zauna?..in mai wurin tazo ta tadani fa?" Cikin daria tace
"Sha kuruminka..batanan tayi tafiya" wurin data tashi ya zauna, tawa ta ajiye Wayanta kusa dashi ta shiga cikin inda suke ajiye abincinsu na sayarwa, Salem kallon wayan yayi yaga techno ce Wanda ko 1k bazai iya sayanta ba, earpiece din yadan dauka ya saka cikin kunneshi yaji anacewa
"Dani dake mun dace" da sauri yacire earpiece din daga kunnenshi don kara wayan zata Iya  kashe mashi kunne, baijin wakan hausa Amman wakan tayi mashi dadi,
"Dani dake mun dace kam" ya maimaita cikin ranshi, bai ankaraba yaji tace
"Malam bisimillah" sai lokacin ya dawo hankalinshi, daga kai yayi sukayi ido hudu sai yaji tsigan jikinshi na tashi at the same time gabanshi ya fadi, itama tawa Dan daga kirjinta tayi, kuma tayi saurin dauke hannunta, sai yayi karfin halin cewa
"Oremi sunana ba Malam ba..sunana..." Ahankali tace
"Sorry.. Meye sunan ka?" Dan shuru yayi yana tunanin yayi mata karyan sunan shi sai kuma yayi tunanin kar karyan yayi yawa
"Sunana Salem"
"Oga sa..."
"Meye oga kuma...gaskiya banason sunan."
"To sorry...sir Salem" gabanshi faruwa yayi don tunanin ko tasan shi waye yayi, don yasan dukkan maaikatanshi haka suke ce mashi
"Meye kuma sir Salem?" Yayi karfIn halin cemata, Dan murmushi tayi kafin tace
"Ai bazan iya kiran sunanka direct ba.."
"Nima ki kirani da oremi mana" zatayi magana yace
"Please"
"OK..OK..OK...naji oremi kazo kaci abinci" ido Salem ya gwalo
"Ai ba abinci nazo ciba..bani da ko sisi" Dan daria tayi
"Kar ka damu zan saka kudin da kudina..so please kazo kaci" kallon environment din yayi, tunda aka haifeshi bai taba cin abinci a public place ba sannan yasan ko ruwa yayi gigin sha sai ya amayar da dukkan abinci dayaci don shi asalima kyaman wajen yake
"Na koshi" Marairacewa tayi
"Please fa kaci..kaga last time ka rokeni nashiga taxi dinka to nima ina rokonka kaci abinci" shidai yasan yarinya nan is perfect for him
"In na gaya mik gaskiya zaki yarda?" Kai ta daga mashi alaman eh sannan yace
"Azumi nake" Dan hararan zolaya tayi mashi sannan tace
"To shikenan" abinci ta maida sannan ta dawo ta dauki kujera ta zauna Dan nesa dashi, kallonta yayi sannan yace
"Oremi wani taimako nakeso kiyi min"
"Ok...oremi"
"Ance nan Kano da akwai saukin kaya shine nakeson ki taimakamin ki rakani kasuwa inason zan siyawa kanwata kayan boarding school" shuru tawa tayi kaman mai yin tunani sannan tace
"Ok...Amman zan gayawa mami in ta yarda zan rakaka"

G ❤💙💚💜💛
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚💜💛❤
®zuwairat(ummu maryam)

1⃣7⃣

Kallon ta yayi for a moment sannan yace
"To in mami ta kifa?"
"Shikenan.. Bazan rakaka ba"
"Allah yasa ta yarda"
"Ameen" shuru yayi yana tunanin abinda zai ce mata don bayan son tafiya yanzu shikuma ba gwanin fira da mata bane,
"To in mami ta yarda nan zanzo sai mu tafi?" Kai ta girgiza mashi
"Aa..sai kazo gidansu mutafi.."
"Ya zaayi in gane mami ta yarda..ko nan zanzo amsan amsata.." Kai ta kara girgiza mashi
"Gaskiya kar kakara yuwa nan tunda madam gobe zata dawo..kawai kazo gidanmu muyi list kar mu shiga kasuwa mu rasa abinda zamu siya..."
"To shikenan" mikewa yayi 
"Ni zan tafi" daga zaune ta danyi waving dinshi tare dacewa
"Bye.." Kura mata ido yayi
"Ko in tsaya in ajiye ki?"
"Aa nagode"
"Please.." Yafada cikin muryan yan mata, daria tayi
"No..nima dana baka abinci kinci kayi"
"Bhaki yarda ina azumiba kenan"
"Wane irin azumi akeyi ranar laraba?" Shuru yayi baisan abin cewaba, yafara takawa yana cewa
"Shikenan.. Sai nazo" waving dinshi takarayi sannan ta maida earpiece dinta cikin kunnenta.

Salem yana tafiya yana tunanin halin tawa...wai shi zata siyawa abinci... Dan murmushi yayi sannan yace
"You are kind and generous.." Haka ya koma gida yana tunanin inama bahaushiya ce da yanda yake jin kaunanta acikin ranshi ajiye karyan identity dinshi zaiyi ya aureta cikin sati daya koda kowa batasonshi, Amman in ya tuna yarenta sai hankalinshi ya tashi don yasan da kyar ummanshi zata yarda,dan abbanshi kam bashi da matsala don da akwaishi da understanding saidai ko kadan baya son abinda zai batawa first love dinshi rai.

💙💚❤💜💛
Tawa tana zuwa gidan ta gayawa mami abinda Salem tace mata, mami rufe ido tayi tace
"Aa..babu inda zaki.."
"Mami dan Allah" cikin fada mami tace
"Aa..wai baki da tsoro ne?..baki tsoron a kashe min ke?..."da sauri tawa tafara girgiza kanta tana cewa
" mami da ganinshi ba mugu bane..."
"Dalla rufemin baki..mugu lamba gareshi?..." Mami ta daka mata tsawa. Wiwi tawa ta fashe da kuka, tana cewa
"Mami wallahi nasan ba mugu bane... Kuma nayi mashi alkawarin zan rakashi...haka nan sai ya dinga ganina makaryaciya?" Mami bude baki tayi tana ganin ikon rabbi.
"Meye abun kuka...anya Tawa kasuwa zaki rakashi?" Cikin kuka tace
"Wallahi mami.. Kasuwa zan rakashi... Kuma baisan garin ba yace in rakashi" tafada har lokacin bata bar kukaba, mami zuba mata ido tayi na dan lokaci sannan tace.
"Toyin tsakanin ki da Allah meye sakaninki da mutumin?" Da sauri tawa tace
"Mami babu komai.."
"Babu komai.. Amman daga nace baki rakashi kasuwa shine kike kuka?...tawa...tawa..sau nawa na kiraki?" Da sauri tace
"sau biyu" don tasan dukda mami ba lafiyayya bace bata daukan rainin hankali, mami ta sake cewa
"Zan kara tambayan ki..meye tsakanin ki da mutumin?"  Cikin kuka tawa ta sake cewa
"Mami bakom...." Mami ta katseta dacewa
"Tawa kar kisa raina  ya baci...ki gayamin gaskiya abinda ke tsakanin ki da wannan mutumin?"  Tawa shuru tayi tana kuka, gani tayi mami ta mike, ta fara cewa
"Wallahi mami nima ban saniba...Amman duk sanda na tunashi gabana na faduwa..." Tayi shuru, mami ta kara cewa
"Inajinki..kuma ki gayamin gaskiya banason karya.." Tawa Dan share hawayenta tayi sannan tacigaba dacewa
"Kuma mami inayawa tunanin shi.. Sannan ina son in ganshi kullum" baki mami ta bude
"Tawa..Ashe soyayya kike zuwa yi?...don kin gan bani da lafiyan dazan yi aiki in nema mana  abinci shine kike fita kina abinda kika gandama?.." Tawa sabon kuka tafara tana cewa
"Mami ni ba soyayya nake.."
"Rufemin baki..wato ke bakisan sonshi kikeba?...yanzu wane yareneshi?" Ahankali tace
"Mami bahaushene" baki mami takara budewa
"Tawa Hausa...Hausa kikeso?.. Hausan da abu kadan sun saki Matan su?...baki ganin wasila da akayi bikinta wata uku dasuka har an saketa?..to ita bahaushiya ma kenan balleke wata yaren..."
"Mami ni ba soyayya nake dashi ba"
"Matsalarki...nidai bazan hanakiba tunda ban taba ganin ki da waniba..Amman kibi  a hankali.." Still itadai tawa nacewa tayi kan ba sonshi take ba, abinda bata saniba shine abinda babba yagani zaune to ko yaro zai hau mountain bazai ganshiba. Goge hawayenta tayi sannan tace
"Mami kin yarda in rakashi kasuwa?" Mami dan hararanta tayi sannan ta bude hannuwanta
"Zo" tawa rarrafawa tayi gurin mami, mami ta rungume ta sannan tace
"Ifemi..kinsan inasonki...banason abinda zai saki cikin bakinciki..hausawa basu rike aure..." Cikin shagwaba tawa ta katseta dacewa
"Nifa ba sonshi nakeba.."
"Ai shikenan..zanga abinda zai biyo baya.. Kwanta inyi maki tausa" tawa kwantawa tayi mami tafara yimata tausa, chan kuma Tawa ta karacewa
"Mami kin amince in rakashi kasuwan?" Dan daria mami tayi
"Na yarda" tawa lumshe ido tayi cikin ranta tana aduan Allah yasa sir Salem yazo gobe.

💙💚❤💜💛

Bangaren Salem kam kaman ana huramashi son tawa don kullum daita yake kwana yake tashi, cikin kwana biyun da bai gantaba kaman ya mutu hakan yasa yayi niyyan zuwa gidansu, tunawa yayi da dazun ankirashi angama gidan ameera, Dan mikewa yayi yakoma bakin window abinda zai yi next, wasu haddadun Porsche Cayenne dake parking tsakar gidanshi ya  kalla yayi murmushi tare da shafa sajenshi dake sheki kaman ana shafa masu relaxer.

Da sauri yashiga wanka yana cewa
"Bari inje ingan ikon Allah" bai dau lokaci ba ya fito daure da towel, gaban mirror ya tsaya ya fesa turare sun kala goma jikinshi sannan ya dauki wata armani tuxedo shirt ya saka da wando shi. Nan take yafito kaman ba  taxi driver da yan mata ke ciwa uwaba. Yana fita falon koina ya bade da kamshin turare shi masu tsadan gaske, Abdul juyawa yayi dasauri yana cewa.
"Sir ina zamu?" Mukullin motan ya mikawa Abdul sannan yace
"G,R,A sultan road" Abdul baki ya bude zaiyi magana Salem ya hade giran kasa dana sama, shuru yayi ya dauki car keys ya fita da sauri ya budewa Salem gidan baya ya zauna sannan shima yashiga suka bar gidan Abdul sai tunanin yau Salem yayi switching copporate mode.

Daidai gidansu ameera Abdul yayi horning, maigadin na budewa Salem ya tuna da alkawarin da yayi wa tsohon, nan take ya fiddo check book dinshi ya rubuta mashi check na 3m ya bawa Abdul
"In ka shiga ciki ka kiramin uban yarinyan ka bawa wancan tsohon wannan check din" ya fadawa Abdul lokacin dayake parking a farfayiyan gidan.

Da sauri Abdul yafito ya nufi balcony dinsu ameera, knocking yayi affan ya bude mashi koda, kallon yaron yayi sannan yace
"Kaje ja kagayawa dad dinka sir Salem na sallama..." Bai gamaba dad ameera dake kallon CNN ya mike da sauri yana
"Da gaske ne sir Salem a gidana?" Kai Abdul ya daga mashi, da sauri ameera dake zaune ta mike ta hau upstairs da gudu, dad ameera bangaje Abdul yayi ya nufi inda motan Salem ke tsaye, Salem dake kallon abinda ke faruwa ya kauda kanshi tare da yin daria na yan second sannan ya kara daure fuskanshi kaman bashi bane, da gudu dad ameera ya karasa gurin motan Salem yana cewa.
"Sir yau kaine a gidana?...ka shigo ciki mana" Dan girgiza kai Salem yayi
"Aa nan ma ya isa...." Da sauri dad ameera ya kara katseshi
"Sir please ka shigo mana...sai ka tsaya waje kaman wani bako...please come in" yafada yana budewa Salem mota, ahankali Salem ya fito da cikin mota, dad ameera gaba yana yimashi jagora shikuma Salem na biye dashi yana tuna irin zagin da ameera ta yimashi da kuma irin maganan da dad ameera yayi mashi.
Ameera kam tanajin ance sir Salem ta Haura sama, direct dakinta ta tafi ,hannunta na rawa ta dauko makeup kit dinta tafara shafawa , cikin sauri ta gama shafawa sannan ta dauki wani dogonhijj ta sumbula sasnnan ta dauki turare ta kusa karar daita jikinta sanna ta nufidownstairs tana tafiya kaman kazan da kwai ta fashema aciki.
Salem na shiga falo ya gaisa da mom sannan sukayi shaking hannu da affan, wuri ya samu ya zauna, bai ankaraba yaji ance
"Ina wuni" cikin wata irin sanyi murya, Salem daga kai yayi yaga ameera, sai ka rantse ba itaba don durkusshe take gabanshi kanta kasa kaman wata salaha, inda bai taba ganintaba zai rantse mutuniyan kirkice
"Haka kuke zaluntan samari in sun zo neman aurenku...sai dagabaya kalanku ta gaskiya ta baiyyana" ya fada azuciyashi a zahari yace
"Lafiya" ahankali ameera ta mike ta nufi hanyan kitchen, dad ameera kam kaman anyi mashi albishir da aljanna, Salem mikewa yayi yana cewa
"Mommy sai anjuma..." Zatayi magana dad yayi sauri
"Sir ka tsaya kaci abinci"
"Aa nagode" yafada har ya kai bakin koda, dad binsu yayi shikam Abdul kallon ikon Allah kawai yake , suna fita Salem ya juya ya kalli dad
"Daman nazo inji in kuna bukatan wani abu don next week nakeson a daura aure..." Baki dad ameera ya bude zaiyi magana Salem yayi saurin cewa
"Oh sorry kace baka bukatan ko sisi...Amman abinda ke nan shine daga nan Spain nayi so ranar asabar by 4 zan turo private jet akaita airport na Lagos sai ta sameni chan...inyaso in tazo zan kaita shopping to make up for the rashin lefe...hope hakan yayi" dad ameera banda daga  mashi kai babu abinda yakeyi
"Yanzu sir ranar asabar mai zuwa zaayi daurin auren kenan.."
"Eh...ko da matsala?.." Da sauri dad ameera ya girgiza mashi kai
"Aa wallahi....sir yanzu yaushe zan fara zuwa aiki" Salem shuru yayi yana tunanin yanason ya wahalal da ameera da dad dinta Amman yasan da zaran ya hanashi aikinshi zai dau alhalin mom da affan, hannu yasa cikin aljihunshi ya dauki wayanshi yakira Nigeria head ya bashi umarnin ya maidawa umar Adam aikinshi. Murna wurin dad baa magana, kofa aka bude ameera tafito tana tafiya kaman batason taka kasa, dad ameera barin wurin yayi, shikam Abdul kurawa ameera ido yayi yagane itace yarinyan data mari Salem, jin hiran da dad da Salem keyi ya tabbatar mashi rashin mutunci Salem zaiyi.
Kallon ameera Abdul ya karayi sai ya tsinci kanshi da tausaya mata, don yasan halin Salem.

Salem na ganin yafito ya juya baya ya shiga motan shi, da sauri Abdul ya shiga, sai ji yayi tace
"Allah ya kiyaye" kallon ta yayi suka hada, da sauri ta kauda kanta tare da sunkuyar da kanta kasa kaman mai jin kunya, acikin ranshi yace
"Monster in disguise" Abdul ya ja mota suka bar gidan, ahankali Abdul yace.
"Sir what's happening?" Murmushin gefen baki Salem yayi sannan yace
"So nake in gaya mata KONI WAYE"

💛💜❤💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
❤💚💙💛💜
®zuwairat(ummu maryam)

1⃣8⃣

"Haba..alh. Wane irin aurene wannan?.. Ya zaayi mu aurar da yarmu ga wanda baa zauna akayi magana da magabatan shiba?..gaskiya am smelling something fishy.." Mom ta fada lokacin da dad ya fada mata yanda sukayi da Salem. Dad tabe baki yayi
"Ina ruwanki..yarinyan da baki damu daitaba? ..ai ko saida tanayi ba damuwanki bane"
"Ya zaayi kace ban damu daitaba..ai ko bakomai ni na haifeta..kawai halin da takeyi ke banso Amman ba wai banason yataba.." Dad banza yayi daita ya fiddo wayanshi yafara kiran yan gidan radio station ayi mashi sanarwan bikin yarshi, sannan ya kira yan gidan TV ya gaya masu ayi mashi sanarwa. Mom baki ta bude tana kallon shi, yana gama wayan ya mike zai fita mom tayi saurin tare gabanshi tana cewa
"Yanzu alh baka tunanin wannan abun ba yanda ya kamata bane?..ya zaayi auren yata kwara daya babu wedding event.. Babu lefe....babu miji wurin daurin auren..sannan the most annoying part of all ace yan uwa bazasu rakata gidanta don su san mazaunin taba?..gaskiya something is wrong" dad dirty look ya watsa mata sannan yace
"Aniyanki ya biki..." Yana kaiwa nan ya fice ya nufi dakin ameera.
Ameera kam tunda tayi ido hudu da Salem tazama speechless, don kyaunshi ya wuce yanda take tunani, cos yaune ranar farko da ta taba ganin shi atunaninta , daman tana yawan ganishi cikin news sannan tana following dinshi a social Media, Amman sam photo baya yi mashi adalci don a kasa yafi cikin photo kyau sau dubu.
Dad ameera yashiga ya gaya mata yanda sukayi da Salem, ko kadan ameera batayi tunanin wani abuba, asalima farincikine cikin ranta don bata taba hawan jirgiba Amman yanzu tata zataje Spain tare da the most handsome guy amatsayin mijinta.
Nikam nace ameera you better stop dream cos they is no chance in hell.

💚💙💜💛❤

Tawa kam wacegari ta zuba ido don ganin Salem Amman baizoba, duk sai ta tsinci kanta da bakin cikin rashin ganinshi. Ranan wajen aikinta saida suka gane wani abu na damun ta, Amman dasun tambayeta saitace bakomai. Wacegari ma which is Friday ta zuba ido zuwanshi Amman babu shi.
Yau asabar, dawuri tawa ta dawo daga restaurant don basu yin abinci dayawa. Tana zaune dakin su tayi tagumi duk abin duniya ya isheta, banda tunanin Salem babu abinda takeyi ita kanta abin tsoro yake bata don tunda take bata taba jin mutum na yawan fado mata a raiba sai yanzu, kallon agogon wayanta tayi taga karfe 4 sannan tace
"Allah yasa lafiya wannan sir Salem din baizoba...Allah kasashi yazo yau...inason ganinshi.." Karaf sai kunnen mami dake dawowa daga bathroom
"Me kike cewa?" Mami ta tambayeta, da sauri tawa ta dawo hankalinta,
"Mami ba komai" mami kallon ta tayi tare da tabe bakinta sannan ta wuce cikin kuryan dakin.

💛❤💜💙💚
Akan hanyan dawowan Salem daga gidansu ameera  ya cewa  Abdul ya bi ta hanyan restaurant din su Tawakaltu, ba masu Abdul yabi ta hanyan
"Sir wurin kaman a rufe yake.." Abdul yafada yana kallon wurin daga nesa, Salem kallon wurin yayi, ranshi batcewa yayi don niyyan shi ya tsaya cikin motan shi ya ganta ko yadan samu jin dadi cikin zuciyanshi. Haka suka tafi gida ranshi babu dadi don banda tawa babu wacce yake son gani.
Kallon agogon hannunshi yayi yaga har 5pm dan guntun tsaki yaja don yasan makeup artist dinshi bazai iya zuwa ya chanza mashi fuska ba har yaje gidansu tawa.

Wacegari which is Sunday tun 11 aka chanzawa Salem fuska, 11:30 daidai ya isa gidansu tawa kasancewan babu nesa tsakanin tukuntawa da zoo road, ya zuwa Salem yayi parking a inuwan wani bushiyan neem, sannan ya fita yana neman yaron dazai aika kiranta, bai dade da tsayuwaba saiga wani almajiri yazo wucewa, kirashi Salem yayi yace mashi yakira mashi tawa.
Tawa data gama wankin ta dana mami tare da yin wanke da gyara dakinsu cos basu zuwa aiki ranar lahadi saboda Matan da take saidawa abinci Christian ne, tana kwance tana sauraron sanarwan auren dan tsohon shugaban kasa dazaayi sati mai zuwa aka aiko kiran ta, da sauri ta mike  tsaye dukda ta fidda ran zuwa Salem, almajiri na sallama ranta ya bata shine, mami dake kwance kurya tace
"tawa tani?" Maana waye?
"Mami ban saniba bari in leka in gani" ta amsawa mami tana fita daga dakin ko gyale babu jikin ta don Allah 2 take taga mai kiran ta, sanye take da atampha wax dinkin skirt da blouse, fuskanta ko powder babu Amman she's not looking bad, dankwali kawai ne kanta, already almajirin ya fita, ahankali tayi sadaf2 ta taho ta tsaya bayan kofan su tana leken mai kiran ta, a lokacin Salem na tsaye jikin motan hannunshi biyu cikin aljihunshi yana sauraren abinda almajiri ke gaya mashi, tawa na ganin shi ne ta saki wani kayattacen murmushi, shikam Salem baisan tana tsaye wurin, juyawa dazaiyi kofan gidansu sai sukayi ido hudu daita, da sauri ta maida kanta tare da jinginawa jikin bango hannunta dafe  da kirjinta dake harbawa da karfi, idanuwa ta lumshe at the same time tana murmushi.
Shima Salem murmushi yayi don yaga irin kallon datakeyi mashi
"You also love me.." Ya fadawa kanshi sannan ya taka zuwa kofar gidan, itakam tawa har lokacin tana tsaya bayan kofan still hannunta kan kirjinta sai cizon lebenta na kasa take tana fidda numfashi ahankali, Salem Dan lekawa yayi yaganta, idanuwanta rufe don haka batasan yana wurin ba , kallon ta yayi from head to toe
"Beauty in disguise.." Ya fada cikin ranshi, tawa bude ido tayi ahankali aikam suka karayi four eyes aikam da gudu ta shiga gida tare da   shigewa dakin su,  yabi bayan ta da kallon sannan ya sake cewa
 _"Perfect shape_ ".

"tani?" Mami ta karacewa, ahankali tawa dakenishi tace "mami mutumin da zan raka kasuwane " tawa ta amsawa mami, kurya dakin ta shiga ta bude wata katuwan ghana most go ta fiddo hijjab Amman ba mai tsawo ba, ta saka sannan ta saka wani flat shoes Wanda kudin ta bazai wuce 1500 ba ta saka, batare da shafa wani abu afuskantaba ta fito tare dacewa mami bari inje
"wurin shi", da sauri mami tace
" kice mashi ya shigo ciki ke ba bahaushiya bace dazaki tsaya rabe2 a waje"
"Yes mami" ta amsa mata sannan ta fita.
Har lokacin Salem bai bar wajen ba, tana fitowa ta durkusa har kasa sannan tace
"Ina kwana?" Mamaki ne ya kama Salem don tunda yake bai taba ganin budurwan da zata kai akalla 18 ta durkusawa saurayiba, da sauri Yafara kalle2 kar mutane su gansu sannan yace
"Oremi tashi mana" yafada ahankali,
"Ai baka amsaba" ta fada muryan ta na rawa
"Lafia lau..please tashi" sai lokacin ta mike Amman kanta kasa tace
"Sir kashigo ciki" cikin zolaya yace
"Ya mukayi dake?..banace banason kina kirana sir ba?" Dan murmushi tawa tayi Amman still bata daga kanta ba tace
"Sorry.. Oremi ka shigo ciki" tsaya kallon inda take avoiding gaze dinshi yayi sannan yace
"Yau tawa kunya ta kikeji ne..kodan na kamaki kina lekena?" Ya fada cikin funny tune,
"Ni ba lekenka nekeba.." Tafada still muryan ta bai bar rawaba, ya gane dalilin rawan muryan ta, yasan hakan na faruwa in mutum yayi maka kwarjini,
"Please ka shigo ciki" ta kara gaya mashi,
"OK" ya amsa mata, juyawa tayi tashiga shikuma ya bayan ta yana tunanin abubuwa daban2 cikin zuciyanshi, yanayin gidan ya kalla yaga gidan talakawane sosai don mutane dake gidan duk talakawane da ganinsu, yarane ke tawasa gidan, daki tawa tashiga shima ya shiga, kallon dakin yayi yaga bakomai sai kujerun roba guda uku sai ledan daki, Amman dakin ko kadan babu  kazanta, daya daga cikin kujerun ya zauna, daki tawa tashiga yaji tana kuskus sannan ta fito ta kara fita waje, Salem kam tunani yake
 _"Anan princess dina ta rayu...ranakun wahalanki a numbered"_yafada cikin ranshi, gani yayi wata mata tafito daga cikin dakin, sauka yayi daga kan kujrean dayake  ya durkusa ya gaidata cikin girmamawa amsawa tayi da murmushi fuskanta har iyayenshi ta tambaya ,sannan ta juya zata koma ciki Dan kara juyawa tayi ta kalleshi sai ta lurada yanda hannuwanshi da kafafunshi suke fari kal sai tayi tunanin kilan wahalan rayuwa ne yasa fuskanshi baki.
Bata dade da shiga dakiba tawa ta dawo, maltina yaga ta ta fiddo daga cikin ledan hanunta, Dan murmushi yayi sannan yace
"Irin wannan tarban haka.." Murmushi kawai tawa tayi tashiga kurya ta dauko wani plastic cup ta Juye maltinan sannan ta durkusa ta mika mashi, amsan cup din yayi tare da hadawa da hannunta, da sauri ta janye hannunta saboda wani taushi da shocking dataji.

💚💜💙❤💛
ZAKISAN KONI WAYE
💚💜💛💙❤
®zuwairat(ummu maryam)

1⃣9⃣

Tawa komawa tayi ta zauna har lokacin bata dainajin shocking ba, Salem murmushi yayi ya kai cupin bakin shi, wani irin daci yaji don tunda yake wannan ne karo na farko daya sha maltina, hadiyewa yayi, sai yaji makogaron shi nayi mashi zafi, cikin ranshi yafara cewa
"Allah yasa kada wannan abun ya zama ajalina" da kyar ya kara sha akaro na biyu fuskanshi kaman na mai shan giya. Gefe ya ajiye, tawa kallon shi tayi
"Sir ka shanyeshi.."
"Indai bakison daukan gawata kin barni haka nan" yafada cikin ranshi sannan yadan harareta
"Nagode"  saida ya Dan goge bakin shi da bayan hannunshi sannan yace
"Oremi dauko pen Muyi list din" mikewa tayi tashiga ciki, few minutes later ta dawo da pen da paper. Zama tayi kasa a gabanshi zata fara rubutawa yadan taba kafadanta ta daga kai, alama yayi mata dasu tafi waje, girgiza mashi kai tayi , shikuma yace
"Please" da ba kowa zaijiba, mikewa ta karayi tashiga ciki tacewa mami sun tafi kasuwan
"Ku dawo lafiya" yaji mami tace cikin hausanta mara fita, tawa tafito
"Mu tafi" ta fada mashi murya chan kasa, kaman yana jira ya mike har ya rigata fita tabi bayanshil.
Yana fita ya bude mata murfin mota Amman taki shiga
"Ki shiga mana" ya umarceta,Dan girgiza mashi kai tayi
"Ka rufe in bude da kaina" Dan daria yayi
"Laifine mutum ya budewa budurwan shi mota.."
"Ni ba budurwan ka bace.." Ta katseshi tana murmushi
"To laifine mutum ya budewa friend dinshi mota?"
"Ai ka girmeni.."
"Nasani Amman inason bude maki cos you are a lady" gyara tsayuwanta tayi
"To mu kwana anan"   bashi da choice dole ya maida ya rufe ya zagaya yashiga cikin ranshi yana tunanin
"Daman haka suke kodai she's just kidding with him" shiganta cikin motan ya katse mashi tunani.
Kallon ta yayi
"Oremi please taimakamin zakiyi..kiyimin list din abubuwan da mace kamanki zata bukata in ita kadai ke zaune kuma bata fita" tawa kallon tuhuma tayi mashi sannan tace
"Ban gane ba?" Dan murmushi yayi
"Sister ta nakeson yiwa siyayya"
"But kace boarding school zata" dan shafa keyanshi yayi don ya mance daya fada mata hakan,
"Oh sorry..Ashe hakana gayamaki..daman aure zatayi to mijin bashi da ko sisi so sai nayi niyyan siya duk abubuwa dazata bukata" baki tawa ta bude don sai ya burgeta
"Amman gaskiya kana da kirki".
" kafin kisanabinda zanyi da kayan kenan" yafada cikin ranshi
"Meyasa kika fadi hakan"  ya tambayeta, ahankali tace
"Ai naga kaima hustling kake Amman kasan ciwon yan uwanka" murmushi yayi tawa yacigaba dacewa
"To kayan abinci kawai zamu rubuta?.."
"Aa..dukkan kaya harda nasawa..Amman masu sauki na talaka"
"OK" kawai tawa tace sannan tasake cewa
"Bari mu fara da kayan sawa..atampa bawa zan rubuta" Salem shuru yayi kaman mai tunani
"To..ki rubuta shida..Amman kar kudin su yawuce
2k" ba musu tawa ta rubuta sannan tace undie nawa
"Uku each" tawa ta rubuta pant da bra uku,
"Gyale fa" ta tambayeshi, Dan girgiza kai Salem yayi
"Ai cikin gida take babu inda zata"
"Ok..zaka saya da shadda da lace ko materials?"
"Gaskiya bani da kudin.."
"Turare fa?" Tasake tambayanshi
"Matan kauye basu shafa turare sai Ku Matan birni" yafada
"Matan birnin ma sai masu halin" tawa tafada cikin ranta
"Kayan kwalliya fa?"
"Bandasu"
"Amman at least ka sayamata man shafawa ko?"
"To rubuta mata Wanda kike shafawa indai bashi da tsada"
"Cocobutter ne kuma karamin 600"
"Rubuta mata babban" ta rubuta
"Yan kunnefa?" Ta sake tambayanshi
"Nawa kudin na kunnenki?" Ya tambayeta yana nuna bariman dake kunnenta
"250"
"Babu Wanda kudin ta bai kai hakaba?"
"Da akwai mana..har na 70 naira da akwai"
"Kirubuuta na 70 guda biyu" ta rubuta.
"Mun gama da kayan sawa now kayan aikin gida..set din tukunya zamu rubuta?"   Ido Salem ya zaro
"Me zatayi da set..kawai rubuta kwano, cup , spoon, pot, knife,.. Hmmm saime kuma..rubuta bibbiyu " duka tawa ta rubuta su
"Yarda broom da dustbin ko?"
"Eh yauwa na mance su..".
Haka tawa ta dinga lissafa mashi kayan aikin gida suna rubutawa,
"Sai su gado da kayan daki" inji tawa
"Wane irin gado..kawai rubuta student foam sai ledan daki sai curtains masu sauki don ba kudin gareniba" ta rubutasu
"Sai abinci" tawa ta fada mashi
"The fun part" ya fada cikin ranshi, kallon ta yayi sannan yace
"Kaman ke kina iya cinye buhun shinkafa cikin wata hudu?" Ya tambayeta, ido ta zaro
"Kam ina hauka?..gaskiya bazan iyaba...why do you ask?" Dan jinginawa yayi sannan yace
"Ai don insan irin yawan rice din da zan saya mata,..lissafamin kayan abinci in gani..ki dinga rubuta su"
"OK" ta amsa mashi sannan ta fara rubutawa tana cewa
"Rice, macaroni, spaghetti, indomie.." Da sauri Salem ya katseta dacewa "banda indomie...ni ban ciba balle in sayawa wani...cigaba" Dan murmushi tawa tayi sannan tacigaba
"Garin tuwo, kuskus,.." Salem ya kara katseta
"Nifa ba kayan birni nace ki rubuta ba..kawai rubuta irin garin danwake, alkubus.." Kayan gargajiya Salem ya dinga lissafawa kaman yana cinsu itakuma sai rubutawa take.
"Sai kayan miya..." Ta fada mashi bayan ta kammala rubuta kayan abinci
"To ki fadesu inji" Salem ya amsa mata yana kallon bayan wuyanta da ya dana bayyana, wasu kananun gashi yagani kwance har bisa gadon bayan ta, sai yaji tana cewa
"Kuka, egusi..tasshi, maggi, gishiri,albasa..." Suma haka ta rubuta su, data rubuta mai tsada Salem yace ta gogeshi don bashi da kudin siyansu.
"Mun gama..." Ta fada mashi,
"Kawo su in gani" ya fada mata yana lumshe sexy eyes dinshi kaman mai jin bacci, mika mashi tayi, amsa yayi ya kara hadawa da hannunta, wannan karinma janyewa tayi da sauri, saiyaga ta hada giran sama sana kasa
"Sorry..mistake nayi" yace mata, batace komaiba, kallon list din yayi
"Wow..kina da fine handwriting..ki gama uni ne..?" Kallon shi tayi for few seconds sannan ta sada kanta kasa
"Ka taba gani degree holder yana saida abinci a restaurant?" Shuru yayi bai bata amsa ba tacigaba dacewa
"Ka taba ganin talaka yayi degree?" Salem saiyaji jikinshi a mutu
"Nayi maki alkawarin zaki gaji da karatu" ya fada cikin ranshi sannan yace.
"Ai with Allah komai ma is possible" yafada ahankali
"Hakane" ta amsa mashi sannan ta kara cewa
"Amman kai kayi karatu sosai" dan murmushi yayi sannan yace
"Kin taba ganin degree holder yana tukin taxi?" Tawa dan daria tayi
"Ai Nigeria kenan everything is possible..Amman seriously kayi karatu"
"Meyasa kike ganin kaman nayi karatu?" Ya tambayeta
"Ai naga turancin ka mai dadi" nikam nace dan baki ganshi a office ba.
"Ai yau da gobe..yanzu lissafamin kudin kayan nan da wayanki" yafada mata don abar maganan cos shi mutum ne Mara son karya kuma in ya fada mata baiyi karatuba karyan kara yawa zaiyi tunda doctorate gareshi.

Kara amsa tayi tafara calculating da wayanta don dukkan kayan ta rubuta harda kudin su, bayan kaman minti goma ta daga ta gan yanda ya kurawa bayan wuyanta ido, ahankali ta maida gyalenta daya fadi daga kanta sannan tace
"Gaskiya kudin dayawa" ahankali Salem yace
"Nawa" yafada kaman mai rada
"72k" wara idanuwa Salem yayi kaman Wanda bai taba ganin irin wayannan kudin ba
"Gaskiya oremi.. Duka kudina 70k..suma na kusa shekara ina tarasu" ahankali tawa tace
"Yanzu me zamuyi?" Ta tambayeshi kaman its her problem
"Mu rage wasu kayan.." Dan daria tayi
"Ai dukkan kayan are important.. Wane kake ganin zamu rage" kallon ta yayi eyeball to eyeball sannan yace.
"Underwears" da sauri tawa ta kauda kanta
"anya wannan mutumin ba dan iskabane?..."
"I heard you" ya fada mata ido tawa ta zaro don atunaninta maganan zuci tayi,
"Kasan basai mun rage komaiba..ina da kudin da nake tarawa saboda kudin hayanmu...zan baka  2k sai ka kara.." Mamaki ne kwance kan fuska Salem don kasa boyewa yayi
"In lokacin biyan kudin yayi kuma ban baki bafa?" Ya tambayeta yana karajin sonta cikin ranshi
"Ai insha Allah zan samu wasu kafin time din..." Shuru yayi yana tunani kala2 cikin zuciyanshi
"OK" yace mata.

Fita tayi daga cikin motan ta shiga gida, bayan kaman minti biyar ta fito da kudin, saida ta shiga motan sannan ta mika mashi, amsan kudin yayi yaga yan Dari bibbiyu ne guda goma
"Thanks... Zan biyaki..I promise"
"Ba sai ka biyaniba...so yanzu zamu tafi kasuwane ko yaya?" Shuru yayi ya kalli waje yaga yanda rana ke shining yasan ko kashe shi zaayi bazai Iya shiga rana ba
"Kawai ki barshi da yamma zan shiga kasuwa tunda yanzu zuhr ya kusa"
"Amman cemin kayi bakasan kasuwa ba" kara shafa kanshi yayi
"This gal is smart" yafada cikin ranshi
"Ai wannan abokin nawa zansa ya rakani"
"To shikenan" ta fada feeling disappointed don har lokacin bata gaji da ganinshi ba.
"Rubuta min number ki bayan takardan" yafada mata don yasan da zaran ya fidda wayanshi asirinshi zai tonu. Ba masu ta rubuta mashi kasan list din sannan sukayi sallama, ko wannensu da tunanin dayake.

💚💜💛💙❤
Ranar da Salem yabar gidansu ameera dad ya maidata gidan kanwanahi dake sharada, duk yanda mom tayi yabar ameera gidan ki yayi
"Bari in kai yata inda zaa  bata kulawan da amare ke bukata" yafadawa mom. Suna isa gidan dad ya ajiye ameera ya koma, kanwa dad irin wayyanyun Matan nan ne, don tun ranar tafara durawa ameera kayan mata masu kyau da tsada sabanin wayanda tasha abaya,
"Yarinya kisha kiyi tatul don daya dandanaki bazai kara shaawan wata ya mace" inji anty Sadiya kanwar dadi.

💚💜💛💙❤
Salem dawowa daga gidansu tawa, Abdul ya kira ya mikawa list din tare da cewa
"Alh inaso kayi typing din wannan ka turawa agent dina...ka gaya mashi ya sayi dukan kayanan ya ajiyesu cikin wannan gida...and tell him ban yarda akara ko arage wani abu ba"
"Yes sir" abdul ya amsa mashi.  masjid ya wuce, yana dawowa yashiga shiga bedroom dinshi wayanshi yafara ringing, murmushi yayi don yasan ummanshi ce
Yana picking yaji tana cewa
"Son what's happening??" Ahankali yace.
"First love ban ganeba..meya faru?"  Cikin fada Umma tace
"So you are asking me ko?" Ahankali yakara cewa
"Umma bansan abinda nayiba ko" yafada cikin shagwaba,
"Mutane nata kirana da abbanka sunayi mana congrats wai zaayi aurenka this coming Saturday!?" Salem baki ya rike sannan yafara kalle2 cikin dakin kaman mara gaskiya.



 _Nagode kwarai da irin kulawanku, Allah yasaka maku da alkhairi_

💚💜💛💙❤
ZAKISAN KONI WAYE
❤💛💙💜💚
®zuwairat(ummu Maryam)

2⃣0⃣

Dan daria karfin hali yayi
"Umma aurena kuma?..."
"Kai wallahi kasa na sauka garin Kano yau ranka sai yafi nakowa baci...wato maganan daria na fada maka..." Tafada cikin fada, daka ji muryan ta kasan ciki tension take kuma dajin muryan ta kasan Matan nan ne masu tsiwa, ahankali Salem yace
"am sorry first love.. Amman in zanyi aure baku zakuyimin aureba?...ta yaya zanyi aure bada saninkuba?..please Umma ina kika samu wannan labarin?" Ya fada yana kwalo idanuwa, daka ganshi kasan ko kadan bashi da gaskiya, Umma Dan ajiyan zuciya tayi sannan tace
"Habibi nasan its impossible,..tunda safe mutanen Kano ke ta kiranmu sukayi mana murna ...cewa suke anata sanarwan auren Salem Yusuf sulaiman..."
"Amman Umma mutane da gulma suke...ni kadai ne Salem Yusuf sulaiman? Ai Umma da akwai masu irin sunana da yawa..so just relax" yafada yasauraron abinda ummanshi zata ce next
"I know don abbanku ma baudamu ba..Amman son kazo yola wannan week end" shuru yayi yana tunanin tawa don yanzu ya dauki aniyan zuwa wurin ta kullum har sai ya gama gwadata
"Kaji habibi..I want you in yola Friday night" yaji muryan ummanshi nacewa
"Amman first love ina da aiki dayawa fa.."
"I said I want you here Friday night... You can go back to your duties by Monday?" Ta daka mashi tsawa
"Yes Umma" yafada, Amman da jin muryan shi kasan bayaso. Katse wayanshi yayi , yana kumbure2 kaman agaban ummanshi yake, yana ajiye wayan yafara wani ringing, dauka yayi yaji ana cewa
"Congratulations sir...." Bai ce komai ba ya katse wayanshi, bai gama katsewaba dayan wayan yafara ringing, dubawa yayi yaga Khalid
"Guy how far" yafada bayan yayi picking
"Ango.. Ango..zancen aurenka ya bade Nigeria harda ketare..."
"Wai wake yadawa?" Salem ya tambayi Khalid
"Wai a gidan radio...wasu course mate dinmu suka kirani suna son jin party da zamuyi..." Dariya Salem yayi
"Ashe party.." Shima Khalid dariya yayi
"Eh mana..at least kabamu dama mu girgiza waist da yanmatan mu..."
"Wallahi ka sake kayi organising wani party to karshen friendship dinmu..." Wani darian rainin hankali Khalid ya karayi
"Dalla haka kake magana kaman bazaka yi sex da yarinyan ba..." Murmushi Salem yayi tare da cije lebenshi na kasa
"Ai gara dakace sex don kasan da akwai banbamci tsakanin sex da love making.. Kuma ina tabbatar maka.. Ko itace karshen mata..."
"Haba kana fadi ne kawai...yanda kake fama da shan magunguna sai kasamu mace kaki biyan bukatanka?" Salem banza yayi dashi Khalid yacigaba dacewa
"Wallahi guy ai babu abinda zakayi mata ta dinga kuka sai sex every now and then.."
"Dalla in baka da abun cewa get off my phone... Yarinya data kirani son of a bitch zan taba...yarinyan datacemim motanta zai sayi uwata da ubana zan taba..Ni kasan ba Mara zuciya bane...wallahi ban da niyyan auren ta kawai narasa hanyan mallakanta ne..." Shuru Khalid yayi sannan yace
"Ai yarinyan nan bakai kadai ta taba ba..Ni ma haushinta nakeji...let's forget about her and say something important... Ya yar Yoruba" dariya Salem yayi sosai don wani sanyi yaji cikin ranshi
"Yanzu na baro gidansu..munyi list din abubuwan da wannan shaidaniyan yarinyan zata bukata...kasan guy in bansami Tawakaltu ba sai rijiya.." Cikin daria Salem yace
"Really in love ko?" Salem kwantawa yayi tare da lumshe idanuwa, yafara bawa Khalid labarin yanda tawa ta bashi 2k, daria kawai Khalid yake Salem yacigaba dacewa
"guy inason biyan yarinyan nan in cash and in kind...guy oremi is so beautiful... Bansan da akwai beauty cikin bakaken mataba sai yanzu.." Shuru yayi Khalid yace.
"Yace daman black beauty special suke..." Salem ya kara cewa
"Best duka jikin ta da akwai wasu gashi kwantattu..." Daria Khalid yayi da karfi
"Guy ya akayi ka gan gashin jikin ta.. Kodai kana shan minti.."/
" kai Aa Amman gaskiya yarinyan tana tadani dayawa..ban tabaji ina bukatan aureba sosai sai yanzu.. " ahankali Khalid yace
"Allah yasa su Umma su yarda"
"Hmmm in basu yardaba ai sai dai su dauki gawata...she's the best part of me"
"Nidai mu bawa malamai kudi sufara yimana aduan amincewan Umma don kasan yanda Umma take.." Salem shuru yayi da dan lokaci sannan yayi ajiyan zuciya
"Nima itakadai nake tsoro... Nasan Abba bashi da case...Amman zanji yola this weekend.. Zanyi mata maganan inji abinda zatace.."
"Am wishing you best of luck" ahankali Salem yace
"I will need it" katse wayanshi yayi sannan ya saka hannu cikin aljihunshi ya fiddo kudin da tawa tabashi ya bude wani briefcase mai dauke da mint na 1k  da dollars ya saka kudin daga gefen jakkan.
Fita yayi daga dakin ya koma waje ya samu Abdul yana typing din list din daya bashi, amsan list din yayi ya rubuta number tawa cikin wayanshi sannan yace
"Alh. Kar ka rubuta atampopin..anjuma zan baka 12k ka shiga kasuwa ka sayomin yan 2k kusa 6"
"OK sir " Abdul yace mashi sannan ya koma ciki.

Kwantawa yayi tare dayin rub daciki sannan yafara dailing number tawa.

💛💚💜❤💙

Ameera ce zaune cikin wasu kawayenta da suka ziyarce ta gidan anty Sadiya, shewa kawai suke
"Amman ameera na tausayawa  Salem yanda baki da mutuncin..." Zeenat bata gamaba ameera ta tari numfashinta
"Ke banson kutumar burouba...ubanme nayi na rashi mutunci...wallahi..." Bata idaba anty Sadiya ta kawo mata wani magani cikin cup, amsa tayi ta shanye, dariya kawayenta sukayi wata tace
"Shegiya ameera sai  zukan magani kike ko tsoron abinda zai biyo baya bakiyi" baki ameera ta tabe
"Me zai biyo baya...banda first
  night" daria zeenat tayi
"Ke irin tsoron da amare keyi sam bakiyi...kuma ance first night wahala akesha" dan lumshe idanuwa ameera tayi tana imagining yanda ranan zai kasance cos kaman ta jawo ranar take ji, don tunjiya da antyn ta tafara bata wasu special magani takejin kaman wani abu na yawo cikin wandon ta, ahankali tace
"Karku damu angona will be romantic.."
"Yanzu  ya zancen karatunki?" Daya daga cikin kawayanta ta tambayeta,
"Wane karatu zanyi bayan ga already made guy...daman dan kudi ake karatu  nikuma yanzu am the wife of the richest man in Africa...so to hell with school" wata cikin kawayenta dan hararanta tayi, irin kawayen nan masu bakin ciki da karuwan dan uwansu. Saida ta gama wulla mata dirty look sannan tace
"aini abinda ke bani haushi wajen wannan auren shine babu wani party ko shagalin da zaayi..." Wani irin disgusting look ameera ta watsa mata
"Meye najin haushi kaman auren uwarki zaayi..."
"Ke ballagaza karki zageni dan nazo wurin ki.."
"Naje na zageki kuma wallahi kiyi min maganan banza in kulleki da uwarki da ubanki don ba ameera da kika Sani bace...an for information events dinmu a Spain zaa yishi duk shegiyan dake da kudin jirgi ta biyo mu" dukansu shuru sukayi sai budurwan data zaga ta mike tare da daukan handbag dinta sannan tace
"Duk wulakancin da kika gandama kiyi min tunda ni nazo wurin ki.. Kunga tafiyata ...Allah yabada zaman lafiya.." Wani irin tsoki ameera taja sannan tace
"Ko baki ce ba"

💙❤💜💛💚

"Oremi am missing you already" yafada lokacin da tawa tayi picking wayanta, dan kashe muryan tayi
"Allah?" Dan daria yayi
"Ni kike kashewa murya?..so kike ki tamin..." Abinka da wacce ba bahausaba sai tace
"In tada maka me?" Salem daria yayi ahankali Kaman maijin bacci yace
"Ni muryan ki is driving me insane...please ki daga muryan ki ko zan barjin yanda nakeji.." Dan daria tayi
"Ni ba kashe maka murya nakeba...ina magana ne ahankali don kada in tada mami dake ciester"
"kinsan komai nake yana driving dina to insanity ..tawa wallahi I think am falling for you..kuma gashi Ni talaka ne..yan Matan yanzu basu son talaka" Dan murmushi tayi tare da lumshe idanuwa
"Ai money is not everything... Happiness, kwanciyan hankali, respect... Matters" Salem kwantar da kanshi yayi kan wani cotton wool pillow mai taushin gaske sannan yace
"Yanzu dukda ina talaka in nace ki aureni zaki amince ?" Tawa shuru tayi sannan tafara cewa
"Ni ban auren bahaushe..." Daria Salem yayi
"Saboda me?" Ahankali tafara cewa
"Bahaushe saurin saki mata, bahaushe saurin Karin aure..gaskiya na kwammace in auri yarenmu.."
"Kawai kice bazaki aureniba saboda banda kudi...Amman ai ba duka aka taru aka zama dayaba..."
"Hmmm...Ni dai banson inzama bazawara" dariya Salem yayi
"Kinsan kamanki bazata zama bazawaraba cos you are ravishing...kin same in kika aureni dagani sai ke"
"Alkawarin karya...nidai ka gayamin abinda yasa ka kirani." Salem dan cije lebe yayi
"Don in tambayeki gashin dake bayan wuyanki haka yake a dukan jikinki?..."
"In kana yimin irin wannan maganan zan bar daukan wayanka..."
"Sorry.. Daman inason tambayan ki inda kike kai dinkinki da tsada?"
"Anayimin na 700 sai kuma na 1k"
"OK please in nakawo dinki kanwata zata yimin kafin ranar Thursday?"
"Gaskiya ban saniba  Amman tunda cikin gida take kuma ba customer garetaba dayawa kilan ka samu...ya zaayi agane size dinta" Dan daria yayi
$"sai a auna dake...saidai kinfita hips da boobs don kanwata kaman an mike akuya tsaye take.." Dariya tawa tafara yi sannan tace
"Kafara ko?" Shima dariya yayi
"Sorry.. So please inzo anjuma bayan sallan ishai zaki rakani gurin?"
"Allah yasa mami ta yarda..?"
"Ameen... Wait baki tambayeni abinda nakeso ki ajiye min ba?" Ahankali tace
"Me zan ajiye maka?" Dariya rainin hankali yayi
"Kanki.." Bai karasaba ta katse wayan ta.
Ajiye wayan yayi gefe daya ya rungume pillow yana daria
"Ai sai na kwada ki don nasan yanmatan yare virgins dinsu ba yawa"

💛💜💙❤💚
ZAKISAN KONI WAYE
💜💙❤💚💛
®zuwairat(Ummu Maryam)

2⃣1⃣

Bayan sallan ishai ya kama hanyan gidansu tawa da atampopin da Abdul ya sayo daga kasuwa, yana tuki yana daria in yaga atampan, don kaman atampan yan kauye suke. Duk cikin motan sai kamshin turare shi yake.

Wurin dayayi parking da rana ya kara tsayawa, saidai wurin yayi duhu sosai don babu wutan NEPA da sauri ya ja glass din motan shi saboda sauro. Waya ya dauka ya bugamata ya sanar daita isowanshi.

Da kyar tawa tashawo kan mami ta barta ta fita, kuma cewa tayi kar ta dade, powder banquet ta shafa fuskanta tare da wet lips, fuskanta yayi kyau sosai abinka da baka ta shafa farar powder
"Kwalliya me kike?" Mami ta tambayeta, da sauri ta dan goge fuskanta sama2
"Mami ba kwalliya nakeba" ta amsa mata
"Mami na tafi"
"To". Fita tayi ta hangi motan cikin duhu. Tana zuwa wurin motan ta dan kwankwasa glass din motan, dan bude motan yayi
" oremi come in " yafa yana kallon ta, makale kafada tayi don har cikin ranta tsoron shi take don yanda yake magana  yasa take tunanin shi rikkeken dan iskane
"Ka fito waje" tafada mashi, dan murmushi yayi
"Kiyi hakuri ki shigo mu fara kai dinkin sai mudawo mu tsaya cikin sauron" Tawa tsaya tayi kaman mai tunani sannan ta ida budewa ta shiga, dan runtsunawa tayi sannan tace
"Good evening" kallon ta ya tsaya yi na dan lokaci sannan yace
"Evening.. Kiyi hakuri inata damunki.."
"Bakomai"
"Shall we?" Ya tambayeta
"Eh..dan mikewa zakayi kadan gidan babu nisa" tafada batare da ta kalleshiba, wani irin kwarjini yakeyi mata,
"To..nagode oremi" tada motan yayi ya bi inda tace.

Haka ya dinga bin hanyan data nuna mashi har suka isa kofan gidan mai dinki,
"Ya isa" tace mashi ahankali, Dan wuri ya samu yayi parking sannan yafito itama ta fito, bayan motan ya bude ya dauko atampopin cikin wata babban Leda ya mika mata tare dacewa
"Gasu" amsa tayi ya kara hadawa da hannunta,
"Ka fara kuma ko?" Tafada tana dan hararanshi," murmushi kawai yayi, ta kara cewa
"Bari inshiga inji yanda zaayi"
"OK love" tawa batace komaiba ta shiga gidan tare da sallama.

Bayan kaman minti sha biyar ta fito tayi mashi sallama ya amsa sannan tace
"Tace duka riga da skirts ko da zani?" Dukda cikin duhu suke bai hanashi kurawa lips dinta idoba, imagining bakinta cikin nashi kawai yake
"Wane iri kike so ayi mata?" Ya tambayeta
"Duk Wanda kakeso, saidai riga da skirt yafi riga da zani tsada.."
"To kawai ayimata riga da zani" naga ameera tana daure zani. Batace komaiba ta koma cikin gidan, few minutes later ta fito
"Tace each zaayi 500 Amman tunda na sauri ne 600 zaka bada.."
"Haba daga yau zuwa alhamis dinne emergency?.. Gaskiya ki gayamata tadan rangwanta.."
"Ai da 700 tace da kyar ta yarda ta rage naira Dari".
" to naji nawa dukan kudin? "
"3600" hannu yasa cikin aljihunshi kaman zai fiddo kudi dukda shi kanshi yasan baya ajiye kudi cikin aljihu
"Babu kudin.. Bari in shiga induba cikin motan in gani" yafada yana shiga motan ,wani wuri yabude ya dauki rap din 1k ya zari guda biyu yanayi yana kallon ko ta ganshi. Fitowa yayi ya mika mata kudin
"Ga abinda ke gareni ranar Thursday zan kawo saura sai mu amshi dinkin" tawa tsawa tayi tana kallon kudin
"Daganin kudin nan suna da yawa inda kafiddo su..kawai ka bada sauran ka huta "Dan daria yayi
" agurin Wanda ya bani kudin ba ?Amman Ni dukan su kenan"
"To shikenan" tafada tare da komawa cikin gidan.

Tana fitowa Suka fara dawowa, kin gudu yayi don mai tafiyan kafa yafi motan shi gudu, kallon ta yayi sannan ya kalli hannuwanta daka kan cinyanta, ahankali ya kai hannunshi daya ya kama mata hannu, daga kai tayi ta kalleshi shima ya kalle ta tare da daga mata gira daya, ahankali ta zare hannunta daga nashi, mai makon ya dauke hannunshi sai ya dora matashi kan cinyanta suma tureshi tayi,
"Haba tawa..meyasa kike yimin haka... Kawai dan na dan tabaki kike turemin hannu?... Kodai baki sona yanda nake sonki..." Tawa galla mashi harara tayi,
"In ina sonka sai ka dinga taba?...haka ya kamata kenan?.." Dan murmushi yayi
"Please ki dan kara harara ta..don idanuwanki is making me horny."  Tawa kara tamke idanuwa tayi, yacigaba dacewa
"Nidai kawai baki sona...don nasan yanzu masoya har romancing juna sukeyi...hakan zan kara dankon soyayyansu.." Tawa kauda kanta tayi tare da dan tabe bakinta
"Duk halin maza daya...dukan su kokarin su su shiga cikin pant dinmu mussanman mu da ba yarensu ba" tafada cikin ranta.
"Ai yau sai naga halinki" shima ya fada cikin ranshi. Kallon ta yakari ya dan shafa hannunshi bayan wuyanta, da sauri ta dauke mashi hannun
"Please banson irin wannan wasan kabari"
"Haba kiyi hakuri, sonki kesani hakan..please feel my heart beat" yafada yana kama hannunta, kan kirjinshi  ya dora hannunta
"Kinji yanda heart dina yake gudu saboda ke?" Tawa kokarin cire hannunta tayi Amman ya riketa gam.. Sai taji da gaske zuciya shi harbi yake da sauri, Amman tantirin maimakon yabar hannunta kan kirjinshi sai yafara gangarawa da hannunta kan cikin shi, tawa tsayawa tayi tana kallon ikon Allah, shima kallon ta yake yama mance tuki yake, yaga tsoro kwance kan fuskanta Amman bai bar kasa da hannunta ba, yana zuwa wurin belt dinshi Tawa tayi saurin fixge hannunta
"Ka tsayar da Mota" tafada da sauri kaman mara hankali,
"Why?" Ya tambayeta yanayi mata lustful look, shi da niyyan wasa yake mata Amman har ga Allah jikinshi na amsawa
"I said stop the car!" Ta kara fada cikin tsawa, Salem Dan murmushi yayi batare daya tsayar da motanba yace
"Haba oremi... Sai kace wata yar kauyen?..don kin dan tabani wani abune?..yanmata har sucking sukeyiwa samarinsu..its nothing..common sweetheart we are in the 21 century.." Tawa bata saurareshiba
"Nidai nace ka tsaida motan.." Dan wurin da babu kowa yayi parking Amman sai ya kulle kofan. Tawa naganin yayi parking tayi kokarin fita Amman kofan kulle, kalle2 tafayi taga wurin babu kowa
"Me haka please" tafada kaman zatayi kuka. Salem kara kashe murya yayi
"Minti zamu sha" yafada tare da kwantar da seat din kujeranta, Ido tawa ta zaro
"Please kayi hakuri.." Bata gamaba taji Hannunshi kan boobs dinta sannan fuskanshi daidai nata, zata bude baki tayi Magana ya hade bakin su waje daya, shure 2 tafarayi, Salem kam dake cewa gwadata zaiyi sai yafara fita hiyyacinshi, nan take yaji kaman ya cire kayan jikin ta yayi abinda bai taba yiba, don tunda yake bai taba jin ya fita hayyacin shi kaman yauba. Tureshi kawa tawa take, Amman banda kara romancing dinta babu abinda yake, kuka tawa tafarayi don gani take yariga ya gama daita, hannu yafara turawa cikin pant dinta, kaman zaki ta  tureshi ya koma baya, kallon idanuwanta dake subda hawaye yayi, har lokacin bai bar kantaba Amman yacire hannunshi daga jikinta, sai nishi yake ahankali yana kallon tawa dake kuka kaman ranta zai fita,
"Am sorry... Ba halina bane..please forgive me" yafada kaman baison magana,  tawa bata saurareshiba ta cigaba da kuka, ahankali Salem ya koma kan seat dinshi, tawa gyara skirt dinta tayi tacigaba da kuka, Salem haushin kanshi yafara ji don sai ya tsinci zuciyanshi yana yi mashi zafi
"Please stop crying.. Am sorry" yakara fada sannan ya tada motan, bai tsaya koina ba sai kofan gidansu. Yanayin parking ya fito ya bude mata murfin din mota, har lokacin tawa bata bar kuka ba kuma idanuanta rufe gam, tanajin ya bude kofa tayi saurin fitowa, saida taga tafito sannan ta Dan goge hawayenta tafara cewa
"Allah yaisa tsakani na da kai..sannan Allah yaisa tsakanina da zuciya ta data kamu da sonka sannan ta yarda dakai...abinda ka yimin bazan taba yafe makaba...kumani ba irin ka bace kaje chan ka nemi irin ka..daga yau kar kakara zuwa gidanmu and don't call me again" tafada cikin kuka sannan ta kama hanyan shiga cikin gida
"Please am sorry.. I don't mean anything I did .." Tawa bata saurareshiba ta shige abinta, ahankali Salem yakoma cikin motan shi, magagganun tawa sai dawo mashi suke, yasan tunda yake bai taba yunkurin tabawa yarinya pant ba, yasan kullum yana da control kan irin wannan case din don sau dayawa shike takawa yanmata birki in yaga suna wuce gona da irin
"Amman nice yau nake niyyan saka hannu cikin pant din yar mutane... Tawa kina da control over me...ban taba jin abinda najiba yau...ya Allah kabani tawa amatsayin matata..." Yafadawa kanshi, yafi minti ashirin wajen sannan ya koma gida. Direct first aid box ya bude ya sha Maganin shi sannan ya kwanta don wani irin ciwo maranshi ke yi mashi, wayan shi ya dauka yayi dailing number tawa  Amman ringing ya dinga yi ba ta dauka ba. Sake dailing yayi Amman yajita switch off. Kwantawa yayi duk ranshi babu dadi, da kyar ya samu bacci yayi gaba dashi.

Bangaren tawa kukan zuci kawai take don bata Iya yi mami tajita, bakin ciki kaman ya kashe ta, wai ita yau mutum yazo har kofar gidansu yayi molesting dinta, hawaye kawai take, mami taji tana shessheka ta tambayeta Amman tace babu komai.

Wacegari Monday, tunda wurin aka chanzawa Salem fuska ya tafi restaurant din da tawa ke aiki, wuri yasamu yayi parking yadan gangara, daya daga cikin masu aiki wurin ya kira tambayi tawa Amman akace mashi yau batazo aikiba, jiki ba kwari ya bar wajen ya tafi gidansu.

Tawa da matsanacin ciwon kai ta tashi, idanuwanta sun kumbura sosai, da mami ta tambayeta abinda ya samu idonta sai tace ciwon kan da takene ya jawo mata kumburin idanuwa.
  Mami tace tayi zamanta kar taje aiki dukda tasan suna bukatan kudin. Yan plates ta dauko zata wanke mami ta hanata, tana cikin ajiye plate din hawaye ya zubo mata, baki mami ta bude
"Tawa ...INA kika bi mutumin jiya?...tawa hala kinje ki yarda mutunci ki?" Tawa kara fashewa tayi da kuka
"Aa mami.. Kaina ke yimin ciwo sosai"
"Karya kike..tun jiya na lura da yanayin ki..oya shiga ciki" tafada tana nuna mata kurya, Tawa  tasan abinda zatayi.
"Mami wallahi ba abinda akayimin..wallahi bai yimin komai ba..."
"Shiga ciki nace?!" Mami ta daka mata tsawa, ba musu ta shiga ta kwanta ta cire pant dinta don tasan abinda mami zatayi. Mami dukawa tayi ta buda kafafunta ta dubi gabanta kaman wata nurse sannan ta koma gefe.

Hmmm Aladan mami kenan
"Tawa me akayi maki kike kuka tunjiya?"
"Mami ba komai...kaina ke ciwo" ahankali mami ta jata jikin ta tafara rarrashin ta 
"Kbele...ki kwanta zan dafa maki abinci kici sai in baki magani".

Salem nazuwa ya aika yaro a kira mashi tawa. Baa dadeba yaron ya dawo yace mashi bata nan. Yasan karyane, kara trying number ta yayi Amman still kashe. Komawa yayi jikinshi a mace.

Still da yamma dawowa yayi still akace mashi bata nan, wani yaro yagani yafito daga cikin gidan, kiran yaron yayi
" abokina ina tawa take" 
"Anty tawa ta nan bata da lafiya.." Yaron yana kaiwa nan yakara gaba.

💙❤💛💚💜

Abangaren ameera kam suna chan suna dilka da gyaran jiki har na over, yau Monday suka ciki wani babban eleganza
💛❤💜💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
💛❤💜💙💚

®zuwairat(Ummu maryam)

2⃣2⃣

Wanda ake saida kayan masu tsada, ameera da kawayenta guda goma shiga suka sayi English wear kala daya su duka wai zasu dan hada dan karamin party. Sun kashe kudi sosai don kowanne skirt da riga 25k yake banda takalma.

Mom ameera kam haka nan tadan gayyaci family suzo ranar Friday da Saturday adanyi gathering don ita bata taba ganin wedding irin wannan ba.

💚💙💜💜💛❤

Haka Salem ya kare tsayuwanshi yabar gidan ya koma, duk kammanin shi ya chanza
"Sir are you alright?" Abdul ya tambayeshi sanda ya shiga falo yana tafiya kaman kazan dakwai ya fashewa
"Do I look sick to you?..." Ya tambayeshi yana yimashi wani irin kallo, da sauri Abdul ya girgiza mashi kai, Salem nuna Abdul yayi da dan makullin motan dake hannunshi sannan yace
"Wallahi kayi aduan in samu abinda nake nema...inba hakaba yanda ka kawoni wannan forsaking town din da koma haka nan... Consider your self unemployed!" Ya na kaiwa nan ya wullawa Abdul key din yayi hanyan Bedroom. Abdul bude baki yayi yana kallon Salem kuma at the same time gabanshi na faruwa don yasan karamin aikin Salem ne.

Salem kwantawa yayi yana tunanin tawa. Wayanshi ya dauka ya kara shiga  trying number ta, am still bata kunnaba. Test ya rubuta mata kaman haka
"Habibty am so sorry, please forgive me, I promise I won't touch your finger nails again until its legal, please  am missing you.. We need to talk" ya tura mata. Kwanciya yayi yana jiran reply dinta Amman shuru har 10 na dare, juye2 ya dinga yi don jiyake in bai ji muryan taba bazai Iya bacci ba.
"Its difficult to be in love.. Duk tabi ta takuramin zuciya..hmm wai dan na Dan taba boobs dinta..." Dan daria yayi daya tuna abinda ya faru daren jiya, cije lebenshi na kasa ya dan lasa yana daria shi kadai kaman Mara sense
"Ni da mata ke so in ketasu...ni akeyiwa fushi dan na taba..." Dariya ya karayi
"At least yanzu nasan da akwai mata masu class." Haka ya dinga surutu kaman mara hankali har bacci barawo yayi gaba dashi.

Wacegari gari Tuesday tawa ta shirya ta tafi wajen aikinta Amman har lokacin bata bar takaicin abinda Salem yayi mata ba, data tuna sai idanuwanta sun ciki da kwalla.
"Me ke damunki ne naga kaman kina tunanin wani abu" wata mai suna Zara ta tambayi tawa,  kaman mai jira nan take idanuwa ta suka kara cikowa
"Wallahi Zara kaman in kashe kaina nake ji.."
"Me ya sameki?" Ta kara tambayan ta , ahankali tawa tafara cewa
"Wai wannan taxi driver din dana baki labari kwana kin baya yakusa ..." Tana kaiwa nan ta goge hawayen dake gangaro mata
"Tawa meya faru?..please ki goge hawayenki kar madam ta ganki" tawa ta cigaba dacewa
"Mutumin ya kusa raping dina!" Idanuwa Zara ta zaro
"How?"  Nan tawa ta bata labarin abinda ya faru sannan tacigaba dacewa
"Zara he touched my boobs..he squeeze my precious boobs...Zara boobs din da nake kokarin karewa...Zara har pant dina ya ..." Kuka yaci karfinta tayi shuru, matsawa kusa daita Zara tayi
"Kiyi hakuri.. Daman nagaya maki mazan hausawa nan babu abinda suke so kaman su batamu...mussanman mu da ba yarensuba..gani suke mu lalatattune..alhalin kowa da irin halin shi..please stop crying he's not worth it..." Zara hannu ta saka ta goge mata hawayen fuskanta
"Kaman shine yazo nan nemanki jiya..." Zara ta fada mata, Tawa tsaki taja
"Jiya sau biyu yana zuwa gidanmu"
$"ki rabu dashi kawai " Zara ta gaya mata, ahankali tawa tace
"Zara he's my first love.. Zara bani da luck..Wanda nafara so Dan iskane...komai nawa  babu saa.." Kuka ya kara cin karfinta
"Please don't say that.. Ko kina son nima kisani kuka" girgiza mata kai tawa tayi
"Then stop crying..goge hawayenki kiyi murna da bai samu abinda yake nemaba...please tashi muje mu gama kwace abinci kafin madam tafara fada" ba musu tawa ta goge hawayenta tamike suka fara aiki Amman daka gan yanda take aiki kasan da akwai abinda ke damunta.

Tunda Salem yadawo daga masjid ya koma ya kwanta, bai tashiba sai 10:15, a hargitse  ya tashi yashiga bathroom yayi wanka, fitowa yayi daure da towel ya nufi palour fuskanshi babu walwaka ko kadan, Abdul dake zaune ya kalla
"Get that crippy  makeup artist here in 30 minutes" yana kaiwa nan ya koma ya shirya ya kwanta yana jiran zuwan mai gyara mashi fuska, guy din bai zoba sai 11:20, balai Salem ya dinga yi kaman su suka aikeshi ya tabawa tawa boob da pant. Ana gama mashi ya dauki makkulin mota zai fita
"sir bakayi breakfast ba..the dinning is set..." Abdul ya fada mashi Amman Salem wani mugun harara ya bishi dashi sannan ya fita , still yau restaurant ya fara zuwa ya tambayi wata ko tawa tazo
"Eh..amma tana chan bayan restaurantl..bari in kirawo ta.." Da sauri Salem yace
"No please.. Ana bari ashiga wurin?"
"Eh" budurwan ta amsa mashi. Dan zagayawa yayi ya hangi tawa zaune tayi tagumi tana wasa da kwaran tsuntsiyan dake hannunta. Dan nesa da ita ya zauna, har lokacin batasan yana wurin ba,
"Sallam.." Bai idaba yaga tayi tsale ta tashi, tana ganin shi ta hada rai batare data ce komai ba ta bar gurin
"Tawa..please wait..am sorry.." Bata saurareshiba ta shigaba da tafiyanta shikuma sai binta yake yana kiranta  Amman ko juyawa batayiba ta shige cikin restaurant. Duk ya mance da mutane wurin, har cikin restaurant zai bita wata gingimemiyar mata ta tareshi
"Oga what do you want?" Da alaman mai wurin ce, kallon cikin restaurant yayi yana cewa
"I want to buy food"
"Go inside costumer" ta fada mashi, yana shiga ya ga tawa zaune bayan wani canter sai goge hawaye take, kallon koina yayi yaga ba kowa yakarasa inda take, ahankali yace
"Habibty am so sorry.. In dukana zakiyi kiji sauki please hit me..Amman wannan silent mood is killing me.." bai karasa ba tawa ta goge hawayenta sannan ta mike, gabanta ya tare
"Amman kilan da akwai wani abu dake damunki...cos dan abinda nayi maki bai isa ya saki hakaba.." Maganan shi kara batwa tawa rai yayi ta bi ta gefen shi ta fita. Salem tsayawa yayi aka jera mashi abinci, har lokacin bai bar kallon kofan da tawa ta fitaba.
Hada fuska yayi ya tsaki tsoki sannan yace
"Fuck you" yana kaiwa Nan ya bar restaurant din ya koma gida.

💚💙💛❤💜
Yau alhamis aka fara shagalin biki gidansu ameera, ba laifi family sun hallara, don gidansu cike yake da mutanen arziki don yawancinsu don mom ameera sukazo, su ameera kam ta kara fayyau don ba karamin gyara akayi mataba, duk Wanda ya ganta sai yakara kallon ta don yanda take sheki. Suma ameera shasu suke gidan anty Sadiya don yan mata banda girgiza ukwu babu abinda sukeyi.

💚💙💜💛❤
Tundaga wannan ranan bai kara zuwa gidan ko restaurant dinba Amman badon bayason ganintaba don kullum da tunanin ta yake kwana yake tashi.
Abdul ba karamin fada yake shaba kuma shi baisan hawaba bai san sauka ba Amman kanshi Salem ke sauke fushinshi.
 
Yau Thursday kuma gobe zai tafi yola gani yake in bai samu ganintaba da akwai matsala. Saida ya tabbatar sun tashi daga restaurant sannan ya wuce gidansu, yau bai tsaya tura wani ba yashiga da kanshi, sallama yayi a tsakar gidan Amman babu Wanda ya amsa mashi cos gidan irin kato gidan hayan nan ne, direct bakin kofansu ya nufa yadan kwankwasa don bayason yayi magana ta gane shine .
 Tawa dake zaune kusa da mami agajiye take, kanta bisa cinyan mami take ko dan kwalli babu, gashinta daure baya Amman da gani bata taba shafa mashi relaxer ba. Tana jin anyi knocking batayi tunanin komai ba tace
"Shigo" don a tunanin ta yaran neighbors dinsune.
Salem najin tace shigo ya yaye labulen sannan yayi sallam. Mami Dan murmushi tayi sannan ta amsa mashi, durkusawa yayi ya gaida mami, tawa hada rai tayi wuri ya samu ya zauna, ji yayi mami ta fara fada da yarensu, nan take tawa ta mike ta durkusa ta gaidashi sannan ta bashi ruwan sha, banda kallon ta babu abinda Salem ke yi, don yaune rana ta farko daya ganta babu dankwali kanta, kara ganin kyaunta yayi, mami mikewa tayi ta shiga kurya, itama tawa bayan ta tabi, ta dauki Dan gyale ta yafa, sannan ta kara fitowa, ajiye cup ruwan yayi ya kalleta
"Please tawa I need to talk to you.." Kanta kasa don wani irin kunyanshi takeji
"Am listening" ahankali yakara cewa
"Please can we go outside?" Batace komaiba ta mike shima yamike suka fita, cikin tsakar gidan in babu dakin kowa suka tsaya har lokacin fuskan tawa babu faraa.
"please am sorry.. Wallahi bazan gigin kara tabakiba..until it's halal..please da akwai abinda nakeson fada maki..can I continue?" Dan harara kasan ido tayi mashi sannan ta daga mashi kai, Salem yayi shuru tare da danyi ajiya zuciya sannan yafara cewa
"Tawakaltu.. Zan fada maki abinda ban taba fadawa kowacce ya mace ba..I love you! I love you so much...u are special.. I love you with all my heart... Please abinda nayi maki is unfair.. Forgive me" tawa shuru tayi tana jin wani irin dadi kasan ranta, ahankali tace
"Ya wuce..Amman promise me..." Da sauri Salem yace
"Anything for you" tacigaba dacewa
"Bazaka Kara zuwa gidanmu da dareba" Dan daria Salem yayi
"I promise" itama murmushi tayi
"Kayi hakuri I over reacted."
"No problem.. I love it.. Baki fada min how you feel about me ba" tawa shuru tayi kanta kasa sai murmushi take
"Please say something...you are my second love..." Gani yayi ta hade rai , daria yayi
"You are jealous ko...don't worry Ummata is my first love" sai lokacin tawa ta saki ranta.
"I love you too" ta fada ahankali, dadi kaman ya kashe shi
"I promise you won't regret it.." Hira suka sha kaman babu abindaya taba hadasu, daga karshen suka amso dinki sannan ya sanar daita zaiyi tafiya.
💚💙💜💛❤
ZAKISAN KONI WAYE
💚💙💜💛❤

®zuwairat(Ummu maryam).

2⃣3⃣

Aranan Salem da kyar suka rabu da tawa don dayazo tafiya sai ta marairace tace
"Please don't go" sai ya kara gyara tsayuwa su cigaba da hiransu, har bayan magrub suna tare, kallon gari yayi yace
"Habibty kalli dare yayi.." Dan turo baki tayi
"To ka tafi " tafada Amman badan ranta yasoba, daria yayi sannan yayi mata bakwana ya tafi.

Yana zuwa gida ya bawa Abdul dinki daya amso, hankali Abdul kwantawa yayi don yaga yanayin shi yayi kyau.
"Ka ajiye wannan kayan bayan boot din taxi din da zaku kai shaidaniyan yarinyan nan abuja"
Yafadawa Abdul
"OK sir " Abdul ya amsa mashi sannan ya mike ya ajiye kayan bayan mota. Salem yaso yaga sanda zaisa guards dinshi su fixgi ameera daga cikin jet dinshi su turata cikin taxi din data tsana suyi Abuja daita, yaso ya tsaya da hannunshi cikin aljihunshi yana kallon reaction dinta
"Bai bace ba..." Ya fadawa kanshi lokacin dayake Alwalla.

Aranan kwana yayi waya da abin kaunanshi, sai wajen 1 am yaji muryan mami tana yiwa tawa fada, dukda baijin abinda take cewa yasan fadawa tajeyiwa tawa ta kwanta. Ba kara bata lokaci ba ya kashe wayan tare da busa mata kiss.
Jiyake inama yana da right kanta, da babu abinda zai hanashi romancing dinta har sai ya tabbatar ta gamsu dashi sannan shima ya gamsu, kwantawa yayi tare da rungume pillow
"Love is sweet.. Love is wonderful.. I love you my heart desire..I can't imagine life without you"

Karfe 11 na safe jet dinshi ya iso kano, cikin nutsuwa ya shirya cikin wasu tsadaddun farar shadda, banda kam shi babu abinda ke tashi.

Umarnin yanda gobe zai kasance ya bawa Abdul da majid sannan ya hau jet pilot dinshi yayi gaba dashi.

Ko hour daya baiyiba naga jet ya sauka ciki wani makeken gida, komai na gida exotic, dukkan masu aikin gidan waje suka fito suna
"Alh Salem..alh Salem" Daka gan yanda sukeyi kasan da akwai so da kauna tsakanin su, dukan mazan musabaha sukayi sannan suka gaisa da Matan, gidane gari guda kaman bazaa mutuba, daga kai nayi nayi naga wata gareran mata my shegen kyau don da gani ita ta haifi Salem, sanye take cikin wasu expensive Arabian gown, daka ganta kaga bafulatan gaske don har tsagansu gareta, da gudu Salem ya nufe zai rungume ta Amman ta daga mashi hannu ya tsaya chak gabanta, cheek dinta na dama ta nunawa Salem, ahankali ya duka yayi kissing wajen, na hagu ta nuna mashi ya kara dukawa yayi kissing wajen sannan ta nuna mashi goshinta shima yayi kiss a wurin sannan ta bude mashi hannuwa ya fada jikinta
"Umma I miss you so much.." Keyanshi ta buga
"Karya kake" shafa keyanshi yayi yana yi kaman saiyi kukan shawagba, Matan tsayawa tayi tana kurawa danta ido, banda so da kauna babu abinda ke fita idonta.
"Son ka rame kayi baki..me ke damunka?" Tafada lokacin tana sakale da hannunshi sunyi hanyan wani makeken apartment.
"Umma aikine"
"Ko wa kake wa wannan wahalan oho..kai ba mata ba balle yara Amman you are working your ass off" daria Salem yayi
"Ai first love ko bani da iyali ba gaku..."
"Yimin shuru tunda sanin kankane babu mai bukatan kudin ka.." Salem daria ya kara yi cikin zolaya yace
"Amman kinsan am richer than dad.." Kara dukan shi tayi adaidai lokacin da suka wani irin babban falo,
"Ai kudin ban gan amfaninsu ba tunda babu maici" Umma ta fada mashi,hannunta cikin nashi ta kaishi kan wani golden dinning Wanda yake daukan mutane shabiyu, abinci ne jere kala2, in ka kalli kan dinning din sai kayi tunanin President ake tarba.
With out wasting of time ya zauna don tunda suka samu matsala da tawa ya rage cin abinci, Umma da kanta tayi mashi serving favorite, ya nade hannu riganshi yafara cin abinci kaman yayi wata baici abinci ba, daya daga kai sai su hada ido da ummanshi, banda kallon danta babu abinda take, shima dasu hada ido sai ya sakar mata murmushi. Saida yayi nat sannan yayi relaxing kan kujeran dinning
"Umma ina Abba?" Daria tayi
"Jairi..sai yanzu ka tuna da babanka?...anyway ya tafi rukanshi Amman bada dadewaba zai dawo"
"Abbah da rugah.." 
"Oya je kayi relaxing kafin lokacin sallah yayi"
"Umma barni kawai in zauna nan..na kwanta yanzu bacci zanyi kuma its not good for my health.."
"Dalla rufemin baki...go an have some rest." Ba musu ya mike yana balla button din wuyan riganshi. Fita yayi daga side dinta ya koma nashi personal part, Wanda baa budewa sai in zai dawo abude a gyaramashi.

Bayan sallan jumaa Abba ya dawo, side dinshi Salem ya wuce bayan ya dawo daga masjid, gaisawa sukayi cikin so da kauna, kasa ya zauna gefen abbanshi
"Ya Kano?" Abba ya tambayeshi
"Abba Kano lafiya lau..."
"Ya abinda kaje nema?..da nasara ko har yanzu baka gama shiriritanba?" Salem shuru yayi yana shafa keyanshi
"Baka amsa minba" Abba ya kara cewa
"Abba.. Na samu nasara..Amman ban saniba ko zan samu goyon bayan Ku.."
"Me zai hana...tunda shekara nawa muje jiran kayi aure..." Salem shuru yayi yana tunanin ta yanda zai fara gayawa Abba abinda ke zuciyanshi
"Meyasa kake ganin bazamu baka goyan bayaba?" Abba ya tambayeshi, ahankali Salem yafara cewa
"Abba ba yarenmu..."
"Kaji min shashancin banza..yare yana hana aurene?...da mutumin ke zuwa wata kasa yayi aure fa?..ai wannan ba matsala bane...hope muslima ce?" Salem wani sanyi yaji cikin ranshi, daman yasan abbanshi bashi da case
"Eh Abba"
"Wace yarece?" Ahankali ya kara cewa
"Yoruba" baki Abba ya bude
"Yan gidan abokina obasonjo kenan.. Waye babban ta?" Salem murmushi yayi
"Abba yar talaka ce..abbanta ya rasu"
"To Allah ya jikanshi..its good..haka zai baka access ka kara taimakawa talakawa tunda ga kudin babu abinyi da su" Salem daria yayi
"Eh mana tunda kullum cikin aiki kake..at least ko yan gidan matanka ka kara taimakawa zaka samu lada" Salem lumshe idanuwa yayi yana tunanin
"I wish such word is coming from first love mouth" yafada cikin ranshi, don ummanshi irin Matan nan masu mulki, masu ganin uwa tafi karfi cikin decisions din yayansu.
"Abba nagode.. You have always supported me...all ya saka maka da jannatul Firdausi.."
"Ameen habibi..kaima Allah yasa kar kayi Dana sanin zabinka"
"Ameen the best father in the world" Abba daria yayi, ahankali Salem yafara cewa.
"Abba kana ganin Umma zata amince?"
"Kunfi kusa"
"Please Abba katayani fada mata..." Ahankali Abba yace
"Aa..kasan yanda ummanka take...tana iyacewa ni na zaba maka yarinyan... Tell her ni kuma will be there to support you in case an samu matsala"
"Please Abba kayi min aduan kar a samu matsala.. Wallahi Abba I love her...Abba dukan mata danayiwa magana zagina suke..wallahi Abba wata har marina tayi..."
"what! Mari kuma?"
"Yes Abba.. Abba Tawakaltu kadaice ta saurareni..har kudi take bani"
"Tawakaltu.. Its a lovely name" inji Abba, lumshe ido Salem yayi yana daria, Dan shafa bayanshi Abba yayi
"Salem unlove" daria ya dinga yi Abba na tayashi.
 
Haka suka sha hiransu har lokacin sallan asar sannan sukaje tare suka dawo, suna dawowa sukaci abinci, side din ummanshi ya wuce cos ba tare sukaci abinci ba, falon ta ya taddata zaune wata yarinya na massaging kafanta, tana Ganin Salem ta sallami yarinyan,
"My handsome son"
"Yes Umma"
"The richest guy in Africa"
"Yes Umma"
"The most eligible bachelor in Africa"
"Yes Umma"
"Umma's only son..."
"Umma kirarin ya isa hakanan" ya fadawa ummanshi don inda sabo yasaba da kirarin Umma. Zama yayi kusa daita suka fara labarin duniya, hira suke Amman yarasa ta inda zai fada mata abinda ke zuciyanshi. Ahankali ya daga kai ya kalleta
"Umma albishirinki?"
"Goro"
"Umma na samu Matan aure" da sauri Umma ta tallabo fuskanshi
"Son  are serious.. Ko you are just pulling my legs"
"No Umma.. Am serious"
"Yar gidan wacece?" Ahankali Salem yace
"Yar talakawace.." Shuru Umma tadanyi sannan tace
"No problem.. There is enough money to go round" Salem murmushi yayi sannan yace
"One more thing"
"Meye kuma?" Salem shuru yayi for a moment tare da gyara zamanshi sannan yace
"She's not Fulani or Hausa.." Surprise look Umma ta watsa mashi
"Then wace yarece?"
"Yorubace..."
"What!!!!"

💜💚💙💛❤
Yau Friday akayi yinin biki gidansu ameera, dukda baa  gayyaci mutane da yawaba bai hana gidan shika da mutane ba, don inkazo gidan  babu masakan tsinke, aranan aka maido ameera gidansu, tasha ado cikin wani tsadadded  code lace, fuskanta yasha heavy makeup, ko rashin waya da Wanda zata aura bai dametaba, kawayenta duk suna kusa daita sai iskancin su suke, ameera kam bata ki a dauketa yanzu akaiwa Salem ba, cikin zuciyanta sai Allah yaisa takewa anty Sadiya saboda banda sexual desire babu abinda ke damunta, ganitake gobe in Salem bai nemetaba zata fidda kunya ta nemeshi
💛❤💜💙💚
ZAKISAN KONI WAYE
💜💛💙❤💚

®zuwairat(ummu Maryam)
2⃣4⃣

Tawa sai trying number Salem take, yana ringing Amman baya dauka, duk ta tada hankalin ta, tana wajen aiki Amman hankalinta baya wajen don gani take kaman wani abu ya samu Salem
"Wai wani abu ke damunki naga sai tsoki kike" Zara ta tambayi tawa
"Tunda safe nake trying number sir Salem yana ringing Amman bai dauka,..Allah yasa lafiya" tawa tafada kaman zatayi kuka, daria Zara tayi
"Har kin shirya da wanfa ya taba maki precious boobs dinki?.."
"Ohhh...Zara stop it ina maganan abin sona kina maganan boobs" daria Zara ta karayi wanda yasa tawa kara kuluwa, tsoki taja ta bar wajen, komawa tayi waje ta zauna tare dayin tagumi.

💚❤💜💛💙

"What's today's date?" Umma ta tambayi Salem
"18 November" Salem ya amsa mata gabanshi na faduwa,
"Today is not first April.. So what sought of joke is that?" Umma ta tambayeshi muryan ta babu alaman wasa, ahankali Salem yace
"Umma.. Am not joking.. Am in love with a Yoruba..."
"Shut up!!!" Umma ta daka mashi tsawa, mikewa tayi tayi tsaye kanshi
"Daman haka kake ban saniba?..you look matured..but you are stupid.. Ina Fulani ina wata yare waishi Yoruba?.. To tunda bakason samu matan aure zan samo maka..this discussion is over.." Tana kaiwa nan tafara tafiya, tunda tafara magana Salem ya had kanshi da kwaiwa, yanajin Umma tabar wajen ya mike da sauri ya bi bayan ta
"Umma am sorry I disappointed you...but she's the one my heart choose.. I love her..in ban same taba zan rasa raina" afusace Umma tajuyo
"Then get ready to die..don bazan iyazama wata yare ta haifamani jikokiba..ta koyawa jikokina aladan da ba namuba..sam hakan bazai taba yuwaba..if you are dreaming wake up" juyawa tayi ta fara shiga bedroom Salem yakara binta da sauri
"Umma yarinyan bata ma iya yarensuba balle Ashe zata koyawa jikokinki...please Umma support me this once...I love her..please" Umma bata saurareshiba ta shige bedroom dinta, har lokacin Salem bai bar binta ba, abakin gado ta zauna ta dora kafa daya kan daya, gabanta Salem yayi kneeling
"Umma ban taba so ya mace ba sai yarinyan.. Umma in har kina sona ki so Tawakaltu.. Please" har lokacin Umma bata ce komaiba sai karkada kafa take, Amman fuskanta babu alaman amincewa
"Please first love help me..ina bin umarnin ki...ban taba yi maki gardama ba..nima dan Allah kiyi min wannan.."
"Kai kar ka yimin maganan banza!!" Ta daka mashi tsawa
"Yazaayi dana ya auri Yoruba?..me kakeso in gayawa family?...me kakeso mutane suce.. So kake adinga ganin mu kaman bamu isa da yaranmu ba?...to indai nice saidai ka mutu ba mata Amman bazaka kawo min Yoruba amatsayin surukaba...this discussion is over" Salem sunkuyar da kanshi kasa yayi, bai ankaraba yaji hawaye na zubowa daga idanuwanshi, ahankali ya mike sannan yafara cewa
"Umma I thought you love me..but am wrong don nasan inda kinason ko mahaukaciya nace inaso kema zaki sota..." Dan goge hawayen fuskanshi yayi sannan yacigaba dacewa
"Umma ban taba ketara umarnin kiba...banson karanta doctor kika yi forcing dina..I never complaint.. Banson karatu a Europe..har na samu admission a Oxford Amman kika ce dole sai peacock still I don't complain... Umma banason rayuwa a Nigeria Amman kika yi forcing dina na zauna...you choose friends for me...You choose everything for me...but am not going to let you choose my life partner...no problem tunda kinfi son family fiye dani...Amman let me make one thing crystal clear... Nobody will stop me from marrying Tawakaltu.. I love her and she's my choice.." Yana kaiwa nan ya fice daga cikin dakin
"Salem come back here now" Umma ta fada a tsawace , Amman bai juyawa ba yacigaba da tafiya, hannu yasa cikin aljihunshi yafara Neman wayoyinshi Amman bai gansuba, tsakar gidan ya tsaya ya kwallawa pilot dinshi kira sai ga guy din ya fito daga cikin wani party da gudu
"Get your things.. We are leaving.. Kuma check if my phones are  in the jet" Da sauri guy din ya koma ciki ya shirya cikin sauri, shima Salem part din abbanshi ya koma ya gayamashi yanda sukayi da Umma sannan ya kara dacewa
"So Abba zan wuce abuja..I will call you"
"Amman I wish you can stay more" Abba ya fada mashi, ban kwana sukayi sannan ya fito, direct cikin jet ya wuce ya zauna sai yaga Ashe nan ya bar wayoyinshi, family phone ya dauka sai yaga 46 miss calls. Budewa yayi yaga duka tawace ta kirashi, lumshe idanuwa yayi wasu sabbin hawaye na taruwa idanuwanshi, pilot din tada jet din yayi.
Umma najin antada jet ta fito da sauri, kafin ta fito waje har sun tashi sama, ranta kara baci yayi
"Wace yarinya CE dana yakeson fifita ta kaina?..Salem always obeys me...dole in san yarinyan" tafada sannan ta koma ciki rai bace, Abba yana kallon ta ta window, Abba irin mutanen nan ne masu sanyi don Umma kadai ke making 80% of the family decisions, don ko kannen Salem biyu ita ta zaba masu miji.

"Sir where are we going?" Pilot ya tambayeshi
"Abuja" ya amsa mashi har lokacin muryan shi bai dawo daidai, waya ya daga zai kira tawa Amman yasan daya kirata zatasan da abinda ke damunshi, dole ya ajiye wayan, baiyi 15 second da ajiyewa ba tafara ringing, dubawa yayi yaga itace, dan murmushi yayi sannan yayi gyaran murya yayi picking
" my choice how far?", wani irin ajiyan zuciya yaji tayi
"Ya akayine?" Ya sake tambayan ta, ahankali tace
"Wallahi oremi hankalina ya tashi, tundazu inata kiranka ba amsa..so..."
"Sai kikayi tunanin na mutu..? Dariya tayi, yacigaba dacewa
" in wani abu ya sameni ya kenan" ahankali tace
"Sai in kashe kaina...I can imagine life with you.." Salem lumshe idanuwa yayi
"I love you.. And no obstacles will stand in the way of our love.." Yafada muryan shi na rawa
"Oremi what's the problem?" Dan daria karfi hali yayi
"Haba habibty ban fi karfin oremi wajen kiba?...Gaskiya ki chanzamin suna" yafada don ta bar maganan
"Ifemi...what's the problem..your voice is down" darian karfi hali ya karayi
"What's the meaning of ifemi" shuru tayi for a moment sannan tace
"Abin sirrine"
"Please tell me"
"I said sirri ne..har yanzu baka fada min abinda ke damunka ba" ahankali yace
"Missing dinki nake..my choice in har ban samekiba. Zan hadiye zuciya in mutu.."
"Hmmm"
"Is that all you could say...hmmm?" Daria tayi
"To me kakeso ince...anyway yasu first love da sauran yan gidan?"
"Suna lafiya..habibty anya zan Iya kaiwa Monday ban ganiba..yau Friday and am missing you die.."
"Nima jinake kaman  nayi wata ban gankaba"
"Zan dawo gobe..."
"Aa...kar ka dawo..wahalan zama mota zaiyi maka yawa..sannan su first love zasu iya fushi da kai..."
"Alright.. Zan kiraki later"
"OK...bye" kiss yayi blowing cikin wayan sannan ya katse wayan.
Relaxing yayi yana tunanin abin duniya.

Suna zuwa abuja yayi sallan magrub, sannan ya koma gida, sai yaga Sam gidan baya yi mashi dadi,gidan sai yayi mashi mugun girma,
"Allah kabani tawa ta shikamin gidan nan da joy and happiness.."
Guys dinshi murna wurin su baa magana. Amman Salem baibi ta Kansu ba. Direct bedroom dinshi yawuce ya kwanta yana tunanin maganan Umma.

Yauma kusan kwana sukayi suna waya da tawa, duk yanda yaso tawa ta fada mashi maanan ifemi ki tayi, wani manager dinshi ya kira ya tambayeshi meye ifemi sai mutumin ya gayamashi my love kasancewan mitumin Yoruba ne.

Wacegari Saturday yaso yayi surprising tawa ya koma Kano don kwata2 abuja batayi mashi dadi Amman sai ya tunani yau zaa kawo ameera, tunda wuri agent dinshi ya rakashi ya gano gidan, yafi minti 30 yana daria don exactly yanda yakeson gidan haka yake, don ko cement baa shafa cikin gidan ba, kuma dubawa yayi yaga anzuba dukan abubuwan daya ce azuba, wani gefen gidan ya kalla yaga itace lode da murhu, wani sabon daria ya karayi, kallon agent din yayi
"Kasamo min guys guda biyu suyi guarding gate din nan.. And make sure you get them before 4pm"
"Yes sir"

💙💛❤💜💚
💜💚💙💛❤
ZAKISAN KONI WAYE
💜💙💚💛❤
®zuwairat(ummu maryam )

2⃣5⃣

Yau Friday da misalin karfe biyu aka daura auren ameera da Salem kan sadakin 100k Wanda dad dinta ne ya bada, duk wurin babu wani dangin ango ko daya amma still wurin ya shika sosai, Amman yan gulma sai magana suke wai aure ba dangin ango ko daya acikinsu har yanuwan dad wanda basu shiri, shikam dad cewa yake
"Yan bakin ciki saidai Ku mutu"

Around 4pm jet yaisa gidansu ameera, yan gidan baki suka bude suna kallon ikon Allah, ameera tasha gayu cikin Arabian gown mai duwatsu from head to toe, tana wurin mom tana bata shawara kan zaman aure Amman tanajin ance jet yazo babu kunya babu tsoron Allah ta mike, kallon mamaki  mom tayi mata
"Saurin meye haka?" Mom ta tambayeta, karaf anty Sadiya dake gefen ameera tace
"Ki kyaleta...ta biye maki dare yayi masu?..ki tunafa Lagos zasu daga nan su wuce" haka anty Sadiya ta rike mata hannu ta fidda ta daga cikin dakin. Wani daki suka shiga sai sauri take ta hada mata wani Maganin jaraban ta bata, kafa kai tayi ta shanye, sannan suka fita wajen jet, agaban jet Abdul da pilot ne sai aka budewa ameera bayan ta zauna, Abdul kallon ta yayi ta cikin madubi
"Anya wannan kyau sir yana Iya aikata abinda yayi niyyan kusa?" Yafada cikin ranshi. Mutane sai bye sukewa ameera Amman don girma kai ko kallon inda suke bata yiba, bakin kofan affan ya tsaya daga nesa, suna hada ido da ameera sai yayi mata gwalo, nace affan ko kasan abinda zai faru ne. Pilot daga jet yayi sakuyi sama.
Mom dake kallo ta window ta fashe da kuka, don tamkar ta yarda yarta takeji gashi bata da bakin magana.

Baa bata lokaci ba sukazo gidan Salem na Kano akayi landing, ameera sai kallon ikon Allah take don atunaninta straight to lasgidi, su Abdul na fitowa suka bude mata kofa ta fito, gaban taxi dayayi ready yana jiran su shiga ayi gaba Abdul ya tafi ya bude mata, ameera tsayawa tayi kaman batasan abinda yake nufiba
"Ma'am ki shiga mu kara gaba..." Wani irin ashar ta saki tare da watsa mashi irritating look
"Kana haukane?.. Ya zaayi kace in hau wannan dirty..disgusting.. Crippy looking car" dan daria Abdul yayi 
"Ma'am please ki shiga time is not on our side..muna da long journey ahead.." Ameera bata kalli inda yake ba koma ta zauna cikin jet sai lokacin ta tuna da bata dauki wayanta daga gidaba.

Abdul yafi minti ashirin yana magiya Amman banda zagi na uwa da uwa babu abinda takeyi mashi, shikam Abdul yasan da umarnin Salem zaibi da tuni an wuce wurin don cewa yayi
"Drag her ass to abuja" Amman Sam Abdul bayason taba Matan da ba nashiba, komawa yayi cikin motan ya dauki wayan shi ya kira Salem
"What?" Salem ya ce mashi sanda yayi picking
"Sir she is not cooperating"
"What do you  mean" ya tambayeshi, ahankali Abdul yace
"Sir taki shiga taxi..." Bai idaba yaji Salem nacewa
"Who the fuck give you the order of asking her?..Abdul kafara ketara umarni na ko?..in baka kiyayeniba zaka rasa aikinka...and don't forget to come along with the makeup artist" yana  kaiwa nan ya katse wayanshi.
Ahankali Abdul yafito daga cikin motan ya nufi inda ameera ta kame cikin jet kaman na ubanta yace."ma'am Dan Allah kiyi hakuri ki fito mutafi...sir yana chan yana jiranki...babu mai cikin jet..kuma nan da hour 4  jirginku zai tashi... Please we have to go" ameera zama tayi kaman mai tunani sannan tace
"Ka sake wani motan don kallon wannan motan yana  sani jin amai.." Dan tabe baki Abdul yayi Amman bai bari ta ganiba
"Kiyi hakuri ranki ya Dade, dukkan motocin suna abuja kuma babu time da zaa zo daga abuja daukanki..please muje kar sir ya koreni daga aiki" yakara yi mata wani karyan.
"Ai hakan zai fi cos you look worthless" tafada tana fitowa daga cikin jet, bakin motan ta tsaya tana jiran abdul ya bude mata, babu musu ya bude mata ta shiga sannan ya maida ta rufe.
Shiga Yayi gaban motan yatafara tuki sannan yace
"Ma'am kiyi hakuri zan dauki pilot din dazai yi tukin jirgin" ya kara dapka mata wani karyan.
"Go to hell its not my business kawai take me to my husband" shidai baice komaiba ya jata suka tafi yabi ta gidan makeup artist ya daukeshi, shima saida ya amshi rabonshi na zagi gurin ameera.

💚💛❤💜💙

Aranan kam tawa basu samu zamaba a restaurant saboda gari daya cika saboda bikin da ake, Allah Allah take ta amshi wayanta daga gurin shaji dake kusa dasu ta kira Salem tabashi labarin abinda ke faruwa, sai wajen karfe uku mutane suka Dan rage shagonsu ta amshi wayanta ta kunna, number Salem ta kira
"My angel meyasa number ki baya shiga tunda safe?" Salem ya fada,
"Wallahi ifemi badi da battery shine na kai chaji kuma tunda safe bamu zauna ba.." Ahankali Salem yace.
"Saboda me habibty"
"Hmmm...ifemi..dan former President yayi aure yau...kaji labarin auren?" Murmushi yayi.
"Ina talaka kammani zaiji labarin auren dan tsohon shugaban kasa?..."
"Ifemi ka bar cewa talaka kamka...ai talaka shine Wanda bashi da cin yau balle na gobe..."
"Hmm habibty you always know the right thing to say...yau kin gaji sosai kenan"
"Sosai.. Kaman inje in kwanta nakeji" Salem lumshe idanuwa yayi yana imagining dinta kwance kusa dashi
"Sorry my love..kin kusa daina wannan wahalan.. "
"Hmmm Allah yasa"
"yama sa"
"Saboda me kace haka?" Ta tambayeshi, Salem shuru yayi don ya rasa karyan da zai shirga mata, sai few seconds later yace
"Nayi mafarkin nidake cikin daula Mara iyaka..." Karaf itama tace
"Nima nasha irin wannan mafarkin."
"Wane iri kenan?"  Ahankali tafara cewa
"Tuntuni nake mafarkin gani cikin wani babban gida" daria Salem yayi
"Allah ya maida maki shi gaskiya"
"Yadai maida mana" haka suka cigaba da hiransu har sanda madam ta kirata. Acikin ran Salem kam saiji yake inama tawace zaa kawo gidanshi yau da babu abinda zai hanashi angwancewa yau.

💛💜❤💙💚

Sai goma saura su Abdul suka isa abuja, ameera har bacci tayi ta farka, Abdul kiran Salem yayi yasanar dashi isowansu, Abdul ya hadashi da agent dinshi yayi masu discription din inda zai kai ameera.
Duk kwatancen da agent din yayi wa Abdul bai ganeba, cos ba sanin garin yayi ba sosai, kuma wurin wajen garine, Salem ya kira.

Abangaren Salem kam ya kame kan wani kujera na alfarma yana jiran Abdul ya fada mashi ankai ameera, yana ganin kiran Abdul yayi picking
"Kun isa?"
"No sir..ban gane wurin ba.." Shuru Abdul yayi kaman mai tunani sannan yace.
"Ka kawota estate.. Ka kaita dakin baki, shikuma Artist din ka kawomin shi"
"Yes sir" ya katse wayanshi sannan ya mike  ya tafi bedroom dinshi yayi kwanciyanshi.

10:50 suka isa gidan, yana shiga yayi parking ya bude mata mota tafito tana kallon gidan, dukda darene gidan kaman rana, don koina kal yake , ita amarya bude baki tayi tana kallon wannan aljannan duniya.
"Ma'am follow me" yace mata, kallon shi tayi  kaman mai gani kashi sannan tabi bayan shi, wane part na gidan ya kaita yabude mata kofan,ameera kallonshi tayi
"Idiot does this place looks like an airport?"
"No ma'am.. Sir ne yace kin gaji abari sai gobe zaku wuce" tsaki taja
"Ina ogan"
"Zan kirashi yanzu"
"No entity kawai" tafada sannan tafara kallon wurin.. Abdul na fita ya saki ajiyan zuciya
"Na dai kusa gama aikina...duk ni najawa kaina wallahi" yafada lokacin daya iso wurin artist dake tsaye jikin mota yana karewa slim estate kallo,
"Muje " Abdul ya fada mashi sannan ya dauki bag dinshi sukayi mansion din Salem.

Kofan falo yabude suka shiga sannan yaisa bakin kofan bedroom yayi knocking, Salem daya fara bacci ya dauki wayanshi ya mike ya bude kofa ya fito sanye da three quarter tare da armless.

Baa bata lokaci ba guy din ya chanza mashi kamanni kaman yanda ya saba, fita sukayi, shikuma Salem yabi bayan su, yana tafiya cikin kasaita.

Ameera kara kwantawa tayi kanwani doguwar kujera, Sai matse kafafuwa take, Salem na budewa ya hangeta kwance, kara takawa yayi kusa daita ya kura mata ido
"Ga kyawun fuska Amman babu kyawun hali," yafada cikin ranshi, kallon yanda fuskanta ke kyali yayi sannan ya kalli kafanta sunsha nails ga leglace, kallon yanda take ta faman Matse kafafuwa yayi, hannu ya daga ya sharara mata wani mahaukacin mari, nan take tafarka tare da faduwa daga  kujeran datake, hannunta kan cheeks dinta tafara karewa Wanda ya mareta kallo, gani tayi fuskanshi na Wanda ta taba mari Amman daga kwaiwanshi kasa tas
"Surprised?" Salem ya tambayeta hannuwanshi biyu cikin aljihunshi, har lokacin ameera bata dawo normal ba don gani take mafarki take, Dan dukan kanta tayi ko zata farka daga bacci, Salem daria yayi
"Do you think you are dreaming?... Well you are not.. This is reality" ameera kara ware idanuwa tayi
"Remember me?" Yafada yana kara tunkaran inda take, ameera ta fara ja da baya, tana tunanin abinda ke faruwa, ahankali tace
"Please WAYE kai" har lokacin hannunta na kan kumatunta
"The bitch can say please... Well am Salem Yusuf sulaiman" idanuwa tazaro
"Kaine ka taba zuwa gidanmu?" Daria Salem yayi
"Nine Wanda kika mara..nine Wanda kika watsawa ruwa a jiki...please in tambayeki meye cikin abinda kika watsa min" ameera kuka ta fara tana yarfe hannuwa, daria Salem ya karayi
"Why are you crying...answer my question.. I don't have all night" cikin kuka ameera ta fara cewa
"Pepper.." Da sauri tayi kneeling tana kuka ta cigaba dacewa
"Don Allah kayi..."
"Wato kin zuba min yaji don ki Kashe min ido kaman yanda kika kashewa maigadin gidan Ku ido"
"Don Allah kayi hakuri bansan kai bane.."
"Eh dakin san nine bakiyin haka..da kin boyemin halinki na gaskiya.."
"Wallahi sharin shaitan ne...ba halina bane" tafada tana kuka kaman ranta zai fita, daria Salem ya karayi
"Gaskiya ba halinki bane..Amman bakijin tsoron ki daga hannu ki mari Wanda ya girmeki..."
"Shaidan ne...please kayi hakuri"
"haba young lady it's too early to apologize.. Zan baki dama ki bada hakuri...Amman sai nan da shekara daya..." Yana kaiwa nan ya juya, da sauri ameera ta kama kafanshi
"Please forgive me.. Wallahi bazan karaba..." Bata idaba Salem yayi ball daita tayi rolling  daga inda take, barin dakin yayi tare da jawo kafan. Ameera mikewa zaune tayi tana kuka, bayan kaman minti biyar ta goge hawayenta sannan tace
"Nasan with time zai huce..."kara kallon dakin tayi
" ko me zakayi min bazai hanani bearing Mrs Salem Yusuf ba"
💛💜❤💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
💙❤💚💜💛

®zuwairat(ummu maryam)

2⃣6⃣

Ameera komawa tayi tsaye tana kallon kofofin dake dakin, daya daga cikin dakin ta bude ta shiga ta ga wani katon gado dayasha expensive bedsheets, takawa tayi ta kwanta sai lokacin shaawa ya kara taso mata
"Kin cuceni anty Sadiya... Wayyo na shiga uku" tafada tana Kara matse kafafuwanta,  shafa bedsheets din tayi tana cewa
"Ko abinda ke gidan nan yaisa debemin kewa...do what ever you want.. But am not letting you go" hamma tayi, sai lokacin ta tuna cewa rabonta da abinci tun pepper soup din nama da anty Sadiya ta bata tun safe shima na magani ne. Ji tayi cikin ta na ruri don yunwa, mikewa ta karayi
"Nasan baa rasa abinci cikin wannan katon gidan.."  Bata karasaba wutan side din da take ya dauke, kamewa tayi waje daya tafara kuka don babu abinda ke sata cikin damuwa kaman duhu. Ahankali ta taka taje bakin window gani tayi  dukan estate din da akwai wuta Amman banda inda take.

Salem yana komawa ya bada umarnin akashe wutan part din datake, zama yayi palour yana son jin muryan tawa, gashi bayason kiranta saboda tace mashi yau ta wahala wajen aiki. Zama yayi yana tunanin hanyan dazai tsayar da wahalan rayuwa tawa, bai gama tunanin ba tayi mashi flashing, kaman yana jira ya dauki wayan ya kirata
"Habibty bakiyi bacci ba?" Dan daria tayi
"Ifemi na kwanta Amman na kasa bacci.."
"Why? my choice"
"Saboda banji muryan ka da Daren nan ba...kasan kasaba min jin muryan ka ko wane dare...da in mami ta yimin tausa sai inyi bacci yanzu kam kotayimin ban iya bacci sai naji muryan ka.." Tunda ta fara magana Salem ke cije lower lip dinshi mussanman datace tausa, Dan daria yayi
"Ashe har tausa mami take yi maki?" "
"Eh mana...agajiye nake dawo wa daga wurin aiki.. In bata yimin ba ban iya bacci".
" kice INA da aiki kenan..don na kusa hutar da mami...tawan in fada maki wani abu? " ahankali tace
"Eh.."
"You are special.. You are lucky....kinsan tunda nayi kissing dinki ban bar jin bakinki cikin nawaba?..."
"Zaka fara ko?" Da sauri Salem yace.
"No please.. Am just telling you how I feel... I still feel your body in my arm.." Shuru yayi itama tawa shuru tayi ta rufe idanuwa tana sauraron shi, Salem kwantawa yayi kan dogon kujera yana samun desires
"Habibty I love you..in ni my kudine ranar dana aureki sai na bawa mutane hamsin kujeran Mecca... Sai nabawa talakawa hamsin 2 million each.." Ahankali tawa tace
"Please stop it..."
"Why..I want to say it out loud"
"But you don't have such money..besides iyayenmu bazasu yardaba.." Da sauri Salem yace
"Kina nufin mami bazata yarda in aurekiba?"
"Gaskiya bazata yarda yarta daya ta bawa bahauce ba..gani take wata rana yana iya juya mata baya..."
"Haba...habibty in mami bata amince ba ke baki cewa saini?..don ni babu Wanda yaisa hanani zabina.."
"Koda iyayenka sunce basu so?"
"Eh mana?"
"Gaskiya hakan babu kyau..zai zama disrespect.. Ni   in mami batason abu ban iyayi.." Sai duk jikin Salem yayi sanyi
"Nasan mami zata Iya kine Dan bani da naira..."
"Ohoo please stop talking about money.. Besides money is not every thing... Sannan mami is not a money person... Don in kasan waye baban mami zakayi mamaki..."
"Tell me more" yafada yana jin dadi hiran
"Grandpa dina shine oba na garin su.." Da sauri Salem yace
"You mean grandpa dinki sarki ne?"
"Yes sir" ido Salem ya kwalo
"What happens?" Ji yayi tawa ta kara kwantar da murya da alaman batason wani yaji labarin dazata bashi
"Lokaci da mami take budurwa ta kamu da son bami, kuma bami dan talakawa ne..sai grandpa yayi2 ya rabasu Amman mami taki tace saishi..sai grandpa yace ta zaba tsakanin shi da bami daita zabi bami sai grandpa yace ta tafi  kar ta kara dawowa.."
"Hmmm..ashe princess ceke?  Shiyasa kike da nobility.. Wane garine?" Don babu sarakunan dabai saniba
"Bazan fada makaba..Amman he's a very powerful king in the west"
"Meyasa mami bata komaba?"
"Nima ban saniba kuma the annoying part shine tunda bami ya rasu basu nemanmu..."ahankali Salem yace
" karki damu zasu nemeki..yanzu habibty kinsan mami tabi so shine ke kike cewa sai abinda mami tace..."
"Ina amfani hakan?..kawai mutum yabi maganan iyayenshi yafi..."
"To naji..nasan when we get to that bridge we cross insha Allah.. Yanzu gayamin meye abinda zaki fiso a wurin namiji dazaki aura?" Tawa shuru tayi don batasan abinda zatace ba
"Please love am listening.." Ahankali tafara cewa
"Inason mutumin my addini, mai tsoron Allah, respect, intelligent, truth worthy,..I think shikenan."
"Baki fada ko kinason mai jiki ko mara jiki ba sannan kyau...fari ko baki..sannan dogo ko gajere?" Tawa daria tayi sosai
"Gaskiya ban son mai jiki, kyau yana gushewa, inason fari Amman kilan bazan samuba  tunda ni bakace sannan banason dogon over ko gajere over" Salem daria yayi yana kallon hannuwanshi da suke kal kaman jini zasu fito
"Wai bazata samuba tunda ita bakace...anyway ni ki tambayeni abinda nakeso jikin mace" tawa shuru tayi bata tambayeshi ba,
"Am waiting.." Kin tambayan shi tayi don tasan yana iya baro magana babu ruwanshi,
"To bari in fada maki tunda baki tambayan ta, na daya inason figure 8 ..mai up and down..." Daria tawa ta farayi sannan ta katse wayan ta batare data ji karashen abinda zai ceba, shima mikewa yayi yana daria, kallon joystick dinshi dake tsaye yayi sannan yace
"Am disappointed in you.." Yafada tare da kaiwa wurin dan duka, nan take ya saki Dan kara yana rike wurin har lokacin bai bar daria ba.
Haka ya kwanta yana juye2 duk desire na damunshi, nikam nace ango kaje wajen amarya tabaka hakkinka mana.. Wani irin dirty look ya watsa min sannan ya mike  ya balli magani daga first aid box yasha sannan ya samu bacci.

Amaryakam haka ta kwana rakube jikin window saboda hasken dake reflecting wajen, batayi bacci kirkiba Ga yunwa ga tsoro sannan ga son sex.

Salem na dawowa daga masjid ya shiga swimming pool din bathroom dinshi yayi swimming har kusan hour daya  sannan yayi wankan sabulu ya fito, shiryawa yayi cikin Gucci suit sannan ya fesa turaruka masu dauke hankali, saida ya tsaya yayi selfie ya saka Instagram sannan ya fito, wasu     BMW MRI guda uku ne tsaye sakar gidan suna jiranshi, yana zuwa ya shiga cikin daya majeed yashiga cikin Wanda yashiga daga gaba sai driver, dayan Abdul da Jibril sai na karshen isah da Mahmud , Salem kallon Majed yayi
"Alh kaje sasshen baki ka fiddo yarinyan dake gurin" Abdul fita yayi ya tafi, Abdul kallon shi yayi tacikin mirror
"Allah ya kiyayeni..kaje abaka na karyawa...saidai majed bashi da mutunci" yafada cikin ranshi.
  Ameera tashi tayi tashiga bathroom sannan ta fito falo adaidai lokacin da majed ya shiga falon
"Kan buro uban nan... Kai wane irin kafirine baka sallama?... Ku jimin jakki..$" bata karasaba ya karaso inda take ya rike hannunta yayi waje daita don shi baisan Matan oga bane sannan koya Sani umarnin oganshi yake bi,ameera salati ta fara tana burma mashi zagi, suna fitowa waje Allah ya bata saa kwace hannunta aikam bata bata lokaci ba ta daukeshi da mari, shima tabkeken hannunshi ya daga ya sharara mata mari, nan take wuta ya dauke mata ,Salem na zaune cikin mota yana kallon abinda ke faruwa, daria ya farayi, shikam Abdul dake cikin dayan motan cewa yake
"Ai wannan ba irina bane mai daukan raini"
Majed ya dinga cewa
"You dey cry?..you dey mad?..who be your father for Niger?...who born you?..." Salem Dan fitowa waje yayi sannan yace
"Alh majeed drag her to that taxi" yana kaiwa nan ya koma cikin mota, itakam ameera har lokacin hannunta na kan cheeks dinta, don tunda take wannan ne karo na biyu da babban mutum ya mareta, nafarko Salem yanzu kuma wannan, haka yashaida mata daakwai matsala.

Ingizata majeed yafara yi, batayi musu ba tafara tafiya Amman dukda haka bai bar ingizata ba, kaman prisoner haka ta koma, tana zuwa wurin motan bata tsaya aka bude mata ba ta bude ta shiga tana kuka
"Dakin tsaya an bude maki" inji Abdul dakeji kaman yau salla, majed har ya taho Salem ya kalleshi yace
"Ka biyomu da wannan shaidaniyan yarinyan"
"Yes sir"
💛❤💜💙💚
ZAKISAN KONI WAYE
💜💚💙💛❤

®zuwairat(ummu maryam)
  27

Suna tafiya Salem na sauraon wakan breathless na ward Shayne, magagganun Umma sai dawo mashi suke
 _"Indai nice saidai kar kayi aure har ka mutu Amman bazaka kawomin Yoruba ta haifamani jikokiba"_ kauda kanshi  gefe yayi tare da lumshe idanuwa, sannan maganan tawa  ya faraji cikin kunnenshi shi
 _"Yin haka disrespect ne..nidai in mami batason abu ban yi.."_ kara maida kanshi yayi dayan gefen
"Kardai ashe bazan auri tawaba..."  Da sauri ya kauda wannan tunanin tare dacewa
"No" har saida driver yace
"Sir ka yimin magana ne?"
"Kaji sunanka abakina ne?" Shima ya amsa mashi.

Sunfi hour daya suna tafiya, kuma har lokacin ameera bata bar kuka ba, majed daya juyo sai ya daka mata tsawa sai tayi shuru don wani irin tsoron shi takeji don ko kamanninshi ka kalla yaisa ya baka tsoro don yafi dukkan guard din Salem tsawo da kwari.

Suna zuwa gidan sukayi parking, aka budewa Salem kofa ya fito yana gyara button din gaban suit dinshi, abakin gate din wasu guys ne guda biyu suna gadin wurin, suna ganinshi suka mike tare da bude gate din, daganin katangan gidan mai tsawo kana iya tunanin da akwai katon gidan acikin ta, Amman da an bude zaka ga tamkar kango don ginin ciki bai da tsawo sosai, har lokacin ameera bata fito daga cikin motan ba, Salem kallon majed yayi.
"Bring her out" yafadawa majed, ameera tana ganin yayiwa majed magana tayi saurin fitowa tana sauri ta nufi inda Salem ke tsaye Dan har ta mutu bazata yi marmarin wannan mutumin ya kara tabata ba, Salem na ganin ta taho ya Yajuya ya shiga ciki,  da sauri tabi bayanshi, kallon gidan tayi tana tunanin kilan wani abu zaiyi sannan su wuce, saida suka shiga Dan falon mai dauke da ledan da labule kawai sannan ya juya, gani yayi ameera tanayiwa wurin disgusting look, tan ganin ya juyo tayi saurin chanza yanayin fuskanta,
"Daman baki taba janzawa cos it runs in your blood" yafa cikin ranshi sannan ya hada giran sama Dana kasa yace
"Welcome home.." Ido ameera tazaro sabbin hawaye na zubowa daga idonta
"Duk abubuwan dazaki bukata da akwai shi cikin gidan nan..." Bai karasaba tayi kneeling tare da rike takalmin shi
"Kinsan kina gigin tabani sai na balli buroubanki...stop touching me with you filthy hands"  da sauri ta cire hannunta ta Amman tana nan durkushe
"Dan Allah.. Dan annabi...nasan nayi laifi..Amman wannan hukuncin yayi min yawa...wallahi I will not survive here...dan Allah ka yamemin ka maidani gidanmu..." Kuka yaci karfinta tadan goge hawayenta ta cigaba dacewa
"Please I promise to be a good person.." Salem tsaya kallonta yayi Amman ko kadan babu alaman tausayi a zuciyanshi ,ameera ta cigaba dacewa
"Please forgive me..."
"Ke please don't waste my time.. Yanzu kishiga kitchen..." Ya nuna mata dan akurkin da aka gina in the name of kitchen sannan yacigaba dacewa
"Ki dafawa akalla almajirai ashirin abinci.. Kuma na baki hour daya..in ba haka ba in hada ki da guards dina.." Yana kaiwa nan ya juya zai tafi..da sauri ta kara rike kafanshi
"Wallahi ban iya girkiba...ban taba girkiba...wayyo na shiga uku..nidai ka maidani gidanmu.." Ta fada tana kuka kaman ranta zai fita don har juwa take gani don yunwa.
"Baki iya girkiba kike kiran kanki mace?..dalla ki sakarmin kafa kar itakaki...."
"Wallahi ka kashe ni...Amman ban zama wannan gidan"
"Haka kikace?..then wait...majed" ya kira da karfi, ameera na ganin majed tayi saurin sakin kafanshi, daria Salem yayi hannunshi cikin aljihunshi
"Bakince kina son mutuwaba...da kin bari kin ga aiki da cikawa...kuma wallahi na kashe banza...now ki shiga kitchen before I count three.." Tana shesheka tafara cewa
"Please zanyi..Amman Dan Allah.. Kubani abinci.. Wallahi rabona da abinci tun shekarajiya..." Daria Salem yayi
"In kin dafa kici" yajuya yafara tafiya, cikin kuka sosai tace
"I beg you in the name of Allah..ka bani abinci ...please am dying" tabe baki yayi ya fice daga wurin.

Wurin masu gadin gate yaje
"Kun ga wancan ta cikin gidan?"
"Yes sir" sukace da sauri, Salem ya cigaba dacewa
"On no account zaku barta ta fita, sannan ban yarda kuyi magana daitaba..karta aikeku..I repeat ban yarda ta fita ba...do I make myself clear?"
"Yes sir"
"Good.." Cikin mota ya shiga ya dauko 1k yabawa daya daga cikin masu gadin yace
"Wane irin abinci ake saidawa nan wurin?"
"Sir da akwai Dan wake..awara, taliya da mai da yaji, soyayyen dankalin Hausa. ." bai karasaba Salem ya katseshi dacewa
"What ever...ka saya mata talaiya na 200.."
"OK..sir" Salem shiga mota yayi escort dinshi suka shiga suka bar wajen.
Ameera kaman ta hadiyi zuciya ta mutu , yanzu tasan Salem uwarta zaici don da tayi tunanin abin wasa ne kuma gani take ko sati bazata yi cikin gidan nan da raiba.

💜💚💛❤💙💚

Umma Salem ce zaune Sam fuskanta babu walwala, daka ganta kasan babu farin cikin tattare da itako kadan, yau rabon da ranta ya kirata tun ranar Friday, gashi yau lahadi.
"Wannan shine kashi na farko da dana ya iya kwana biyu bai ji murya ta ba...all because of a girl...a Yoruba for that matter... Dole in san ko wacce irin yarinya ce..sannan dole ta fadamin da bakin ta" tafada tana daukan wayan ta, wata number da aka rubuta hjy ummi kano tayi dialing, few seconds later akayi picking, daga chan bangaren akace
"Hajiya ta ta kaina ya kike ya kwana biyu?" Ahankali Umma tace
"Alhamdulillah..ya yan gidan.."
"Lafiya lau suke...ranan asabar akayi wannan auren..wallahi duk garin sunyi tunanin Salem ne..."
"Manta da wannan ba shi bane Amman ina cikin matsala..." Da saurin matan tace
"Hajiya wane matsala kuma?" Ajiyan zuciya Umma tayi sannan tafara cewa
"Hajiya ummi narasa Dana..."
"Subhanallahi!  Hajiya meke faruwa ne?"
"Ranar Friday Salem yazo nan da maganan auren wata beyerebiya dan nace Aa shine Salem yajuya min baya...can you imagine that?...Salem da bai iya hour uku baiji murya taba yayi kwana biyu bai nemeniba..."
"Hajiya beyerebiya fa kika ce.. Ai an gama dashi...ai babu masu asiri kamansu...Amman Salem baiyiba..ga yara nan birjit cikin family sai ya kwaso wani abi waishi Yoruba?.. Gaskiya da akwai matsala babba...yanzu meye abinyi?" Shuru Umma tayi na Dan lokaci sannan ta fara cewa
"Shine dalilin dayasa na kiraki..inasin ki sa guys su dauko min yarinyan.. Nan Kano take..."
"Yanzu Hajiya har sai an dauko maki ita? Kawai agama ...."
"Please stop... Ni bawani abu zanyi mataba..kawai zan roketane ta kunce asirin datayiwa Dana..kuma kar ki bari a tabata..kawai akawomin ita" ahankali Matan tace.
"Yasunan ta"
"Naji yace Tawakaltu..."
"Kin San sunan unguwarsu?"
"No..Amman shi Salem yana Kano...so guys din subishi zaiyi leading dinsu wajen ta."
"To madallah..zakiji daga gareni zuwa gobe" tafada ranta baisoba ..don ita kawai a fidda tawa daga way.
Umma wata kawanta tasake kira ta gaya mata abinda ke faruwa sannan ta fada mata tasa guys su dinga duba shiga da fitan Salem in case zaizo da wata yarinya. Hmmm masu kudi ko kadan wasu basu san kaddaraba.

💜💛❤💙💚

Kan hanya Salem wani dake south Africa ya gaya mashi ya turo mashi number shugaban mtn.
Suna isagida number na shigowa,
Kiran mutumin yayi suka gaisa sannan Salem yace.
"I need a help?"
"Anything for big guys like you" Salem tabe baki yayi sannan yafara cewa
"Da akwai wata yarinya dakeso kuyiwa kyautan 25m.." Dasauri mutumin yace
"Wa zaiyi kyautan?"
"Ni zanyi Amman da sunanku..."
"That's a good business...so tell me  what I should do"
"There is a house in maitama"
Yabashi address din gidan sannan ya cigaba dacewa
" I want your people to paint it yellow.. Before next week then call me on this line its my direct line and I will tell you what to do next.."
"OK..I will call them right" ji yayi wayanshi na ringing yana dubawa yaga tawa, katse wayan Dan Mtn din yayi batare da sunyi ban kwana ba sannan yayi picking
"Princess of Yoruba land how are you.."
"Good morning sir"
"Morning ma...har kin tashi?"
"Eh wallahi.. Har nazo wajen aiki..."
"Tunda dazu nake son kiranki in baki wata labari" da sauri tace
"Please wane labari?"
"Wani abokina ne ya kirani dazun yacemin Mtn sun bashi million ashirin da biyar da katon gida" tawa daria tayi
"Congratulations to him in ba karya yayi makaba...please let's say something important.. Yaushe zaka dawo"
"Yanzu habibty maganan abokina ba abun important bane?.."
"No sir bahaka bane..kawai gane nayi kamar karya.."
"Love nine makaryaci?..."
"Ohhh..ifemi...yau kana jin fada..ba da kai nakeba...kaman abokinka karya yayi maka...Amman sorry if you are angry" Salem ceje lebe yayi yana daria ahankali
"Nima ba fushi nayiba..Amman da gaske ne..Mtn suna bawa masu luck kyauta"
"Naji...yaushe zaka dawo?"
"Yau... ina hanya..me zaki ajiye min tunda kin isheni da tambayan" daria jin dadi  tawa tayi
"Na meye wannan darian?" Salem ya tambayeta
"Haka nan..yanzu me kakeso in ajiye maka?" Karaf Salem yace
"Kanki..."
"Zaka farako...bari in kashe wayata..."
"Sorry.. Sorry habibty karki kashe..bani da kudin kiranki..kiyi min tuwon shinkafa da miya...kina iyawa?" Daria tayi
"Sosai kam"
"Kina da kudi?" Ahankali tawa tace
"Ranar da akiyi bikin Dan President madam ta bamu bonus din 1k zai isheni tunda da kai da mami kawai zanyiwa..."
"Har kin bar aiki ki koma gida ki daga tuwon shinkafa da miya?"
"Kwarai kuwa"
"To shikenan... I love you"
"Love you more"
❤💚💙💜💛
ZAKISAN KONI WAYE
💜❤💚💛💙

®zuwairat(ummu maryam)

2⃣8⃣

Ameera na zaune tana kuka wanda aka aika ya sayo abinci ya kawo cikin bakin Leda, daga kai tayi ta kalleshi da red eyes dinta
"Ubanmeye wannan?" Bai amsa mata ba ya juya abun shi
"Dan uwarka ba da kai nakeba?" Mutumin juyowa yayi yana kallon ikon Allah
"Me nayi maki kike zagina?"  Da sauri ta girgiza mashi kai
"Kayi hakuri...Dan Allah" tafada tana kuka,
"Banza karuwa.. Ai Maganin Ku kenan.."   Wani sabon bakin ciki ne ya tur nuketa 
"Wallahi ba karuwa bace ni...Dan Allah Ku barni in tafi ko nawa kukeso zan Baku" wani irin dariya rainin hankali yayi
"Yarinya baki da abun badawa" daga chan waje dayan yace
"Magana kake daita ko?...har ka mance abinda sir yace?" Da sauri ya bar wajen ya koma bakin gate.

Ameera tana ji tana gani aka maida gate aka rufe, tayi kuka ta gaji, ahankali ta dauko ledan ta buda taga taliyace da mai da yaji, sabon kuka ta fara
"Allah yaisa tsakanina da kai...wallahi bazan taba yafe makaba..mugu macuci" tafada tana deban abinci, don tasan in har bata ciba tana iya mutuwa,tana ci ta tsinewa Salem, cinye abinci tayi tas, ta mike tafita, kitchen ta shiga taga duk an ajiye kayan abinci Amman babu wani abun fast food cikin su, wasu yan container ta bude taga da tashi da su daddawa,
"Amman duk ubanda ya sayi kayan nan matsiyaci ne...da Wanda ya saya.. Da Wanda ya saida...Allah sai ya tsine maku.." Tafada tana kuka, wani katon tulu tagani ta bude taga cike yake da ruwa, cikin kayan ta dauki wani cup ta dibi ruwan, tana sha tana kuka, komawa tayi cikin ta kwanta kanta nayi mata mugun ciwo, bata dade da kwanciyaba bacci yayi gaba daita.
Baa dade ba Abdul ya kara dawowa ya ajiye mata kayan sawanta da aka mance baa ajiye ba, yana ganin tana bacci ya ajiye ahankali batare daya tada taba.

💜💙💚💛❤

Da yamma Salem ya hau jet ya koma Kano , ko tuna ameera bayayi hankalinshi kwance don gani yake one mission is accomplished, sai zancen tawa kawai ne gabanshi da kuma yanda zaiyi ya shawo kan ummanshi.

Around 4pm tawa tayi wanka ta shirya , mami sai kallon ta take ba tare data ce komaiba, saida ta gama sannan tace
"Mami inason insayo kayan miya inyi maki tuwon shinkafa da miya" mami kallon mamaki tayi mata
"Yaushe muka taba tuwon shinkafa nan gidan?" tawa tsuru2 tayi
"Ai mami tunda yau ina gida, so nake in yi maki ki ji dadi" mami kallon tuhuma tayi mata
"Ai kinsan bai dameniba..dawo kawai ki zauna" jikin tawa sanyi yayi don bata Iya gayawa mami cewa Salem zata dafawa don tana Iya cin ubanta,
"To mami bari in sayo kayan sai in yiwa kaina"
"Tawa...ina kikeson zuwa?"
"Wallahi mami kayan miya da shinkafa tuwo zan sayo.." Mami kura mata ido tayi na dan lokaci sannan tace
"To kar ki dade...banson gantali...kullum kina yawo..yau dake ranar hutunki basai ki hutaba?...Aa kinfison gantali" tawa daukan gyalenta tayi
"Mami ba gantali zan niba...yanzu nan zan dawo" ta fice, tana hanya ta kira Salem, ta gaya mashi karyan data yiwa mami, banda daria babu abinda suke, data tambayeshi inda suke sai yace basu kusa zuwaba don kilan sai dare zai iso. Alhalin lokacin yana kwance kan gado yana hutawanshi.

Tawa bata dadeba ta dawo da yan kayanta m, cikin hour daya da rabi ta hada hadadden tuwon shinkafa da miyan ganye.

Salem kiran ummanshi yayi
"First love Good evening" sai da ta gandama sannan tace
"Evening.. Yanzu Salem Dan nace kar ka auri Yoruba shine  ka yadani...yanzu ka nuna min tafini matsayi kenan ko?" Ahankali Salem yace
"Umma babu wacce zata taba kaiki matsayi balle ta fiki...amma Umma it hurt me Ashe you don't trust my choice.. Am 35 am old enough to make my decisions..."
"Shut up there..." Tafada tare da zaginshi da fillanci sannan ta cigaba dacewa
"Habibi..kazo zan baka yarinyan da bazaka yi Dana saniba..."
"Umma please.. I love tawa..." Kat ta katse wayan ta. Salem ya kwanta yana tunanin abinda zaiyi next.

Ameera tana farkawa daga bacci ta fito waje, ji tayi ana kiraye2 sallan asar don rana yayi nisa sosai, wani irin matsiyacin ciwon kai take har lokacin, bakin gate taje ta tsaya ta kwankwansa
"Dan Allah Ku bude min ..." Wani irin daria masu gadi sukayi
"Ke wuce ki koma inda sir ya ajiyeki..baa bamu umarnin mu bude maki gate ba..."
"Dan Allah Ku taimakamin.. Wallahi yunwa nakeji" banza sukayi daita, fara buga kofan tayi, tana bugawa tana kuka, still banza sukayi daita, kallon gidan tayi yaga wani dutsi ta dauka tafara bugun kofan da karfi, duk yan kauyen dake area din suna jin bugun da take, tana kuka tana cewa
"Jamaa Ku tai makeni..kasheni zasuyi" kunsan yan kauye da iyayi, nan take suka cika kofan gidan, suna cewa
"Ku bude mata mana ko Ku yan yankan kanu ne?" Ameera najin abinda suke cewa ta cigaba da kuka sosai, tana
"Ku taimaka min..yankani zasuyi" wata tsohuwa cikin yan kauyen tace
"Daman daga ganin wannan gidan bana arziki bane.. Gida da tsawo kaman husumiyan babila?..to Ku budeta ko musa matasan mu su suburbudeku yanzu nan" masu gadi najin ance zaa suburbudesu suka fara cewa
"Aa bar mu kirawo Wanda ya kawomu gadinta" daya daga cikin su ya kira agent din daya basu aiki ya sanar dashi abinda ke faruwa, shikuma agent ya kira Salem,
 Har lokacin Salem bai mike zaune ba, yana ganin kira agent yayi tsoki
"What did he want" ya fada sannan yayi picking tare da cewa
"What?" Ahankali agent ya fada mashi abinda ke faruwa
"Send me the number of the security men" yafada tare da katse wayan shi, ko minti biyu baa yiba number ta shigo mashi, kiran number yayi, ana picking yaji hayaniya sosai
"Hello" a tsawace Salem yace 
"Put the phone on speak.. I want to talk to those idiots"
"Yes sir" mutumin yace sannan Salem yaji suna cewa
"Jamaaku saurara..Wanda ya kawota zaiyi maku magana"  nan take sukayi tsit kaman ruwa ya cinye su, Salem yace
"Kuma jina?" Abinka da China phone maganan kaman saurin yayi ta
"Wannan yarinyan dake cikin wurin matatace... Maza takebi shiyasa na kawota wurin nace kar abarta ta fita...yanzu dana barta ta fita zata koma karuwanci..."
"Subhanallahi!!" Yaji suna ta maimaitawa, Salem sai dariya zuci yake, yacigaba dacewa
"Yanzu kun ga laifina?" Duka su kace
"Aa" sai yaji wata tace
"yazamuyi mugane gaskiyar ka?" Baki Salem ya tabe sannan yace
"Abudawa mata uku daga cikin Ku su shiga su gani..babu kayan abinci da babu..in yankata zaayi zan saya mata kayan abinci?..Kuma nasan da anbude zatayi kokarin guduwa don ta koma karuwancinta kuma inkun barta ta fita alhaki kanku "  yafada kaman zai tuntsure da daria.

Daga chan bangaren suka zabi manyan mata guda uku mai gadi ya bude masu har lokacin Salem bai kashe wayan shi ba. Itakam ameera batasan yanda akayi duk mutanen kofan gidan sukayi shuru ba don batajin abinda Salem ke cewa Amman yaji ana
"Subhanallahi... Subhanallahi" tana ganin an bude kofa tayi kokarin fita , nan Matan dake shigowa suka kamata suka maidata cikin gidan, Salem kam yanajin ihun ameera ya tuntsure da dariya Amman bai bari sukajiba, yaji daya daga cikin Matan na cewa
"Wallahi da gaske yake...da ganinta mutuniyar kirki bace" suka kara shakumota sukayi ciki daita, ameera sabon ihu tafara tana cewa
"Stop touching me with your filthy.. Stinking hand.. Kar Ku kara tabani da karamin hannunku..." Tas Salem yaji wata ta buge mata baki tare dacewa
"Kull...yara basu zagin manya nan wurin" ameera takara fashewa da ihu tana rike bakinta, har lokacin maigadin bai cire wayan daga speaker ba, Salem yakara cewa
"Kuci mata uwa...bata da tarbiya"
"Ai mungan alaman hakan" suka amsa mashi, daya daga cikin Matan ta zagaya gidan sannan tashiga kitchen taga lodin abinci, baki ta bude 
"Amman wannan yarinyan baki da kirki... Ga kayan abinci kaman shago... Kai ko shagon dalha bai da kayan abinci haka" ameera kam sai kuka take tana kokarin kwacewa daga rikon daya dagacikin Matan,  gashi babu bakin magana balle tayi zagin data saba.

Matan fita sukayi mai gadin yabisu ya maida gate ya rufe har lokacin Salem bai kashe wayanba, Matan dasuka shiga suka tabbatar masu cewa ba gidan yankan kai bane. Salem yakara cewa
"Yanzu kun  yarda da magana ta?"
"Eh..." Suka amsa mashi sannan yacigaba dacewa
"to inason Ku sami wacce ta fi kowa kazanta ta dinga zuwa koya mata abinci zan biyata duk karshen wata" duka suka ce
"Ai indai kazama kake son ta koya mata abinci sai hinde..tafi kowa kazanta nan unkuwan"
"To daga gobe ta dinga zuwa tana koya mata abinci" sannan yayi was masu gadin umarnin su rage volume din wayan, bayan mutumin ya kanga wayan ga kunne Salem yace
"Ku dinga barinmace daya tana shiga gidan ...sannan ban daita ban amince Ku bar wata ta shigaba" katse wayanshi yayi yana shuumin daria
"We're are just getting started.. Bitch" agent dinshi ya kara kira ya gaya mashi ya saka CCTV cameras cikin koina na gidan ayi mashi recording din abubuwan dake faruwa cikin gidan.

Aranan ameera kam rana bata kara cin abinci ba, sau uku tana shiga kitchen Amman bata iya sarrafa kayan abinci ba, kuka tayi har daga baya hawaye suka bar zubo mata,   bayan sallan ishai ta koma ta zauna daga bakin gate inda zata dinga jin motsin mutane, adua take mutuwa yazo ya dauketa  kawai ta huta.

bayan sallan ishai Salem yaje gidan su tawa, cikin dakin su suka zauna suka sha hiransu, banda kallon ta babu abinda yakeyi don gani yake in har iyayensu basu yarda suyi aureba yana Iya dauketa ya maida ta wata kasan a daura masu aure don yasan babu abinda zaace dazai hanashi auren ta saidai wani iko daga rabbi, dazai tafi tabashi tuwon shinkafa cikin cooler, mamaki ne kwance kan fuskanshi donshi har ya manta da maganan tuwon.
Aranan ne yasani cewa abinci basai da nama, kifi, kayan ciki etc yake dadi ba don kashine cikin miyan Amman it's the most delicious tuwon shinkafa daya taba ci, yana ci yana waya daita yana yi mata santi

💚💛💜💙❤
ZAKISAN KONI WAYE"
💚💜💛💙❤

®zuwairat(ummu maryam)

2⃣9⃣


Wacegari bayan ya dawo daga masjid ya kwanta yana tunanin abinci tawa, shidai in so samune ta cigaba dayi mashi abinci dukda ya kuduri aniyan ya kusa gaya mata koshi WAYE don yanzu hutunshi sauran sati uku ta kare,
"Daman ana samu mace mai hali, kyau , sanin ya kamata?...ko dai kina da wani halin da ban saniba?..you have all the qualities.. You have the perfect shape perfect body... " ya fadawa kanshi, zama yayi yana tunanin yanda zaiyi ya dinga sa tawa dafa mashi abinci batare datasan  shi takewa ba, yafi minti goma yana tunani sannan ya saki dan kasaitaccen murmushi, wayanshi ya dauka yaga 6:15am, number tawa yayi dialing yana cewa Allah yasa bani zan tadaki daga bacci ba, bayan ringing uku ta dauka da sallama, dajin muryan ta kasan ta dade da tashi  kuma jiya kusan 1 na dare suna hira awaya, gaidashi tayi kaman yanda ta saba shima ya amsa sannan yace
"Princess kinsa me yafaru dasafen nan?"
"No sir" 
"Dazun naje daukao uban gidana daga Aminu Kano airport...shine yake fadamin yana Neman wacce zata dinga yi mashi abinci.. Ya dinga bata 15k kullum tana siyan kayan sannan ta rike sauran...kuma yace zai bada 200k ta sayi kayan aiki" saida ya kai aya sannan tawa tadan saki daria
"Amman ifemi you are very funny.. Ka taba ganin inda mutum yaci abinci 5k arana balle 15k?" Dan murmushi yayi don yasan da akwai elegant restaurant dake abroad, zama daya sai yaci 3000$
"Ai mutumin yana da naira...kuma na fada mashi nasan wata yarinya data iya abinci sosai" tawa shuru tayi for a moment sannan tace
"Gaskiya bazan iyaba..tsoro nakeji...kuma nasan da kyar mami ta amince"
"Tsoron me?"
"Kar mutumin ya zama dan yankan kai" daria Salem yayi
"Kina tsoron kar mutumin ya yanke maki beautiful head dinki...well relax..ban dan occult bane sannan babu ruwanki dashi cos ni Zan amso kudin sannan ni zan kai mashi abinci so kinga babu ruwanki dashi..."
"Hmmm gaskiya mami bazata yarda ba...kuma ko ta yarda ina tsoron kar inyi disappointing dinka cos kilan baya cin anyhow food"
"Don't worry about that.. You are a wonderful cook..kawai talk to mami yanzu nan..inta amince ki kirani sai in amso kudin"
"So soon?"
"Yes mana...bayason son cin abinci anyhow.. Kuma kema kin huta da wannan katuwar madam din nan" daria tayi
"OK...let me talk to her"
"Good.. Call me inta amince.. Kuma please ki nace har sai ta yarda" daria ta karayi sannan ta katse wayan ta.
"Indai ba cikin wahala take sonkiba ai ta amince" yafawa kanshi yana dailing number Abdul, bayan yayi picking yace
"Call me the makeup artist" sannan ya katse wayan shi.

💚💜💛💙❤

Ameera batayi bacci ba har garin Allah waye, tana ganin hasken wayewan gari ta rarrafa ta koma cikin dakin ta kwanta kasan carpet tana tuna daddy, nan hawaye ya fara zubo mata, mom ta kara tunowa ya kara fashewa da kuka,ba karamin sauro ya cijeta ba, don duk jikinta kaikayi yake mata,, bata dade da kwantawa ba taji anacewa
"Salamun alaikum" banza tayi bata amsa ba, saida aka maimaita kusan sau uku sannan ta mike jiki ba kwari don azaban yunwa da takeji, ahankali ta fito waje, wata mata ta gani kaman aljana saboda muninta
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun!" Tafada da karfi tare da komawa cikin dakin, matan wace green teeth dinta tayi sannan tace
"Ke dawo..nice hinde..ni..." Ameera bata saurareta ba ta dinga kwala ihu, matan binta tayi daki, ameera kamewa tayi waje daya tana kallon ta don kayan jikin ta wulik don dirty, Matan tacigaba dacewa
"Nice akace in dinga koya maki abinci..." Ameera kuka ta kara fashewa dashi  tana kalle2 inda zata samu abinda zata jefawa matan, bata ga komaiba ta cire takalmin kafanta ta jefawa matan
"Ki tafi...mahaukaciya kawai..ubanwa zaici abin hannunki...dirty, disgusting creature" Matan Dan scratching gashin kanta tayi kaman mai lice aka
"To shikenan.. Tunda baki son in koya maki" tafada tana daria kaman na morons, juyawa tayi ta fita, da sauri ta ameera ta mike ta bi bayan ta, har matan ta kai bakin gate tayi saurin cewa
"Kin iya dafa abinci?" Da sauri hinde tace
"Sosai" ameera tana ganin hakoranta ta sartar da yawu sannan tace
"Kina Iya tsayawa daga nesa ki koya min?"
"Eh" ameera kallon ta tayi tana tunanin bata da zabi don tasan in bata ci abinci ba tana iya mutuwa, nuna mata itacen tayi
"To ki huta wuta" ameera ta umarceta, da sauri hinde ta dawo ta dauko murhu ta saka itace, ameera sai kallon ta take, tana gamawa tace
"Ina ashana?"
"Tsaya inda kike indauko maki" tafada tana shiga cikin kitchen dinta , cikin kayan ta duba ta dauko sashana ta wullawa hinde, babu bata lokaci wuta ya kama
"Kawo tukunya in Dora" hinde ta fada mata
"Ubanwa zaki dafawa abinci?.. Dan matsa baya ki gani" ta fadawa hinde, matsawa baya tayi daga inda wuta yake,ameera kitchen ta koma ta dauko tukunya,
"Me zan fara sawa cikin tukunyan?" Dan takowa hinde ta farayi
"Dalla tsaya inda kike ki fada min abinyi" ameera ta daka mata tsawa, daga nesa Matan ta tsaya tana gaya mata steps din da zata bi, cikin kankanin lokaci abinci ya dahu, ameera kitchen ta shiga ta dauki kwano ta zuba ta fara ci, kaman wacce bata taba cin abinci ba , haka ta dinga ci ,dukda dadin abinci bai kai Wanda ta saba ci ba, tana ci tana zagin Salem, hinde ta nan daga tsaye, ameera ko kallon inda take batayiba har saida ta koshi sannan ta kalleta
"Ke ki tafi mana" ta fada mata,
"To" hinde ta amsa mata kuma daga gani ranta ya biya, Amman ameera bata kalleta ba, kuma abinci na da yawa. Sauran abinci ta kai kitchen sannan ta nemi sabulun wanka da soso, sabulun wanki ta gani, sabon kuka tafara, idanuwanta sunyi mugun kumburi, ahaka tayi wanka da sabulun wankin, mai cocobutter ta dauka, tabude Amman ta maida ta rufe don warinshi ma takeji.

💚💜💛💙❤

Umma Salem zaune tana waya, ji nayi tana cewa
"Kina nufin baa taba bude office dinshi ba?"
"Eh..guys din cewa sukayi kwata2 babu alaman shi akano don cewa sukayi duk binciken da akayi ya nuna cewa tunda shi ba boyeyyen mutum bane zamanshi a Kano ma bazai boyeba.." Matan ta fada mata daga chan bangaren, shuru Umma tayi kaman mai tunanin wani Abu,
"To me hakan yake nufi kenan?"
"Gaskiya inajin bai Kano"
"To shikenan, but please keep on finding him cos nasan yan Kano,..tunda nasan bayayi min karya"
"To hajiyata..da akwai daya daga cikin yarona Wanda yake aboki da wani bodyguard din Salem, zansa shi ya kirashi muji in suna Kano..."
"Ok ..haka ma yayi..make the call right away".
" yanzu nan insha Allah "Umma ta katse wayan tare da kara kiran kawanta dake abuja ta jadadda mata akara tsaro wurin duba gidan Salem. Don yanzu babu abinda take so kaman tasa tawa a idonta

❤💛💜💚💙

"Tawa wace irin abinci zaki dafawa mutum a 15k kuma kullum?" Mami ta tambayi tawa
"Mami nidai ban saniba...cewa wannan mutum dake zuwa wurina yace mutumin mai kudi ne" mami shuru tayi tana tunanin maganan tawa
"Hmmm..kina ganin da gaske yake?"
"Eh mami don bai cika karyaba..ko yanzu ma cewa yayi  inki yarda zai koma gidan mutumin ya amso kudin"
"Kuma yace babu inda zakishi zai kawo kudi yazo ya amshi abinci?"
"Yes mami..ni kawai indafa abinci shine nawa"
"To kina gani zaki Iya dafa kalolin abinda zai gansar da mutumin?"
"Insha Allah"
"To shikenan.." Bata idaba tawa ta mike ta dauki wayanta ta kira
Salem tana tsale tana cewa
"Ifemi.ta yarda" karaf sai kunnen mami, don tunda take kirnashi ifemi mamiba tabajiba
"Tawa me kika kirashi?" Tawa dauke wayan tayi daga kunnenta Amman bata tuna ta kashe wayan ba don yanda jikin ta ke rawa
"Mami...ba..komai..," tafada kaman zatayi kuka, duk abinda suke cewa a kunnen Salem
"Tawa Hausa kike cewa ifemi.. Tawa..."
"Mami sorry" mami bata sauraretaba ta nufeta
"Tawa Hausa kike cewa ifemi" kunnenta takama da karfi, daga chan bangaren Salem yaji  ihun tawa sai hakuri take bawa mami, ji yayi ranshi yayi mugun baci
"If you don't want it the easy way...we  will do it the hard way" yafadawa kanshi, har lokacin bai bar jin ihun tawa ba, yaji mami tana gayawa neighbors dasuka shigo ceton tawa da hausanta Mara fita
"Wai wannan yarinyan Hausa take so..bata ganin abinda suke yiwa Matan su?..yau aure gobe babu" hakuri aka dinga bata, tawa share hawayenta tayi
"Mami I love him.." Salem dake jinsu ya lumshe idanuwa kwalla na taruwa idonshi, mami kunnen tawa takara kamawa, banda ihu babu abinda takeyi, sai ka rantse yankata akeyi kuma kunnenta kawai mami ke kamawa.
A lokacin anayiwa Salem Chanjin fuska, ture artist din yayi ya mike ya koma daki ya kwanta, har lokacin wayan bai katseba, yaji tawa nacewa
"Mami he's not a bad person" mami kara kama kunnenta tayi da karfi sosai, wannan Karin da karfi tarike don da kar aka kwace kunnen tawa daga hannunta, Salem kaman yashake mami yakeji, daga baya wayan ta katse, dagani kudinta ne ya kare.
Salem kwantawa yayi yana juye2.

Bayan kaman minti talatin ya kirata bata dagaba, kara kiranta yayi, saida ya kusa tsinkewa sannan tayi picking, muryan ta chan kasa  tayi mashi magana, pretending yayi kaman baisan abinda yafaruba
"Princess na amso kudin inzo mutafi?" Ahankali tace
"Ka bari saida yamma kaina ke ciwo"
"Ayya sorry.. In sayo maki magani?"
"Aa"
"OK..I love you" bata amsa ba ta katse wayan ta.

Da yamma yazo gidan, yau mami bata yi mashi faraa ba.
💚💜❤💙💛
ZAKISAN KONI WAYE
💚💜❤💙💛

®zuwairat(ummu maryam)

3⃣0⃣

Falonsu yazauna kanshi kasa, mami amsa gaisuwan shi tayi babu yabo babu fallasa, daki ta shige, baa dade ba tawa ta fito, daganin idanuwanta kasan tasha kuka, tana kallon shi ta sakar mashi murmushi karfin hali, kura mata ido yayi
"Tawa ciwon kai din ne yasa idanuwanki kumburi?" Ahankali ta daga mashi kai hawaye na taruwa idanuwa ta,
"Sorry.. Inje in sayo maki magani?" Girgiza mashi kai tayi tana goge hawayen dake sauko mata, hannu yasa cikin aljihunshi ya dauko 300k
"Gasu, yace tunda farkone ki sayi duk abinda kike bukata..sauran ki ajiye" daga red eyes dinta tayi ta kalli kudin
"Ka ajiye su..muje kasuwa tare" ta fada a hankali, maida kudin yayi ita kuma ta mike tashiga ciki dakin, yana zaune yanajin mami sai fada take Amman baijin abinda take cewa, bayan kaman minti goma ta fito cikin skirt da riga na atampa da gyale, mikewa yayi tabi bayan shi.
Bayan sun shiga mota ya kalleta
"Am sorry for all the pains..you won't regret it" kallon shi tayi tadan wayance.
"ban ganeba?" Bai kara cewa komaiba ba ya tada motan, ita ta nuna mashi hanya har suka shiga jifatu,abinda ya bashi mamaki shine yanda ta wartsake kaman ba itaba,
Kayan kitchen suka siya, babu yawa sai shegen tsada
"Ifemi wannan food warmer yayi tsada da yawa..just 1 for 40k?" Daria Salem yayi
"Ai godi am mutumin bayason kayan banza..shiyasa ya baki enough money.. Kinsan har extra 100k yabani in case kudin zasuyi kadan..." Tawa tsayawa tayi tana kallon shi, kura mashi ido tayi sosai..don yau ne rana ta farko data nutsu ta kalleshi sosai
"Wannan kallon fa?" Ya tambayeta, Amman still bata daina kallon fuskanshi ba, ahankali ta daga hannu zata shafa a fuskanshi, kauda kanshi yayi tare da rike mata hannu
"Wai meye?" Ya kara tambayanta, ahankali tace
"Sir da akwai wani abu afuskanka..." Da sauri ya kauda kanshi gefe daya, don sai lokacin ya tuna bai bar makeup artist dinshi yayi mashi blending din kayan sosaiba, har lokacin bai saki hannunta ba
"Ciwon kan ke saki ganin biji biji?" Itakuma har lokacin bata daina kallon shi ba
"Serious da akwai wani abu a fuskanka...bari in nuna maka" tafada tana kai dayan hannunta kan fuskansh, daria ya farayi tare da kara dauke fuskanshi yana tunanin
"Wannan yarinyan tana son tonamin asiri yau" kara rike dayan hannunta yayi, hannuwanta biyu cikin hannunshi, still kura mashi ido tayi
"Habibty kurajene suka fito min na shafa magani" yayi mata karya yana aduan Allah yasa ta yarda don yasan Yoruba da smartness, mutanen dake wucewa ta inda suke sai kallon yanda ya kama mata hannuwa suke, da sauri ta zame hannunta
"Muyi sauri mu gama, kaga lokacin dinner na gabatowa" ta fada tana kallon uban kayan kitchen din da suka saya
"To..sauran fridge da gas cooker" yafada yana nufan wurin wani katon gas cooker mai kai shida, bin bayanshi tayi tana cewa
"Kam...ina zan ajiye wannan gas din ...kawai mu sayi stove mai kai biyu" bai kara cewa komaiba suka sayi stove, wurin fridge ya nufa
" me zamuyi da fridge kuma?"
"Ai kina bukata don ki dinga saka ingredients da spices..kinga ba sai kin dinga yawon Shiga kasuwa kullum ba" wani foreign cool room ya nufa, tawa baki ta bude
"Gaskiya wannan yayi girma..kawai ka sayi wancan" ta nuna mashi wani medium sized freezer " haka suka dinga sayan kaya har Salem ya kashe over 400k Amman tawa bata saniba.

Daga nan kasuwa suka shiga suka sayi kayan abinci Da manyan dry fish, suna dawowa gida yan unguwa da neighbors suka bude baki, wata yarinya cewa tayi
"Tawa kodai aure zakiyi baki gaya mana ba?" Dariya tawa tayi
"Duka nawa nake da zanyi aure" kallon mamaki Salem yayi mata batare dayace komaiba.
 Suna shiga da kaya ciki mami ta mike tsaye tana mamakin yawan kayan, saida suka gama kai kayan tawa ta rako Salem waje, har ya shiga cikin mota, ya kalleta
"Wai cewa kike baki isa aureba?" Daria tayi
"To na isa ne?"
"Ai you are ripe for harvesting..."
"Ka fara ko?"
"To sorry.. Ni zan tafi..around 7pm wannan abokin nawa zai zo ya amshi abincina" yafada , kallon mamaki tayi mashi
"Abincin ka kuma?"
"I mean abincin mutumin"
"OK"
"I love you" ya ce mata , Amman bata amsa mashi ba,
"Tawa.."
"Sir" ta amsa mashi,
"Ki bawa mami hakuri ta amince ta bani ke..in ba hakaba...zan daukeki inkai wata kasar in aureki" dariya tawa tafariyi tana kallon shi sai taga Sam babu alaman wasa a fuskanshi, juyawa tayi tana cewa
"Sai kun zo amsan abincin" yabi bayan ta da kallo
"Zaki Sani in wasa nakeyi maki" yafada tare da tada motan ya bar wajen.

Tawa na komawa gida tabawa wani yaro ya sayo mata kerosene, babu bata lokaci tafara hada kayan fried Rice da chicken pepper soup.

Bayan sallan ishai Salem da Abdul na zaune a dinning suna kwasan garan da tawa tayi masu, sai wayan Abdul ya fara ringing, kallon Salem yayi Salem yace
"You can receive your call if you want" Abdul picking yayi
"Guy sai yau ka tuna ni?" Abdul ya fada, daga chan bangaren akace
"Wallahi Dan uwa kayi hakuri.. Wai kana inane?"
"Me akayi kake tambayan inda nake"
"Wallahi haka nan.. Kawai inason shiga garin abujane nace tunda kaine dan abuja bari in gaya maka"  daria Abdul yayi
"Ai kusan wata na biyu bana abuja...muna tare da the boss"
"Amman gaskiya Abdul baka da mutunci.. Ashe kayi wata biyu gida Amman baka nememuba?...to ni fadamin inda kake sai inzo" Abdul zai bude baki yayi magana yaga Salem ya bata fuska
"Kayi hakuri kasan I can't disclose the boss's address" daria dayan guy din yayi
"Kayi gaskiya.. Amman Dan Allah da gaske ne wai oganka yana son wata yarinya Yoruba.." Karaf sai akunnen Salem, Abdul kallon shi yayi Salem yayi mashi alaman yace eh
"Eh..ya akayi ne?"
"Yarinya tayi saa.. Amman ba nan garin take bako"
"Ya akayi ne guy..what's happening?" Salem hannu yayi mashi ya maida wayan hands free, Abdul maidawa yayi, guy din yacigaba dacewa
"Kana cikin mutane ne?"
"No..talk to me" Ahankali mutumin yafara cewa
"Cewa akayi mu dauketa mu kaita..." Sai kuma yayi shuru
"Ina akace Ku kai ta kuma wayace ku daukota?" Abdul ya tambayeshi, Salem kam tuni zufa ya fara keto mashi
"Yola akace mu kaita..saidai gaskiya bansan Wanda yace mu daukota" yayi mashi karya, zaiyi magana Salem ya kwace wayan daga hannunshi, afusace yafara cewa
"In wani abu ya sami..fingers din dake hannunta.. Daku, da uwayenku, ubanku.. In short your entire family will pay dearly.." Bai ida magana ba aka katse wayan. Salem wurgar da wayan Abdul yayi
"Waye wannan?" Salem ya tambaye Abdul
"Wani abokina ne" bai kara cewa komaiba ya dauki wayan shi number shugaban police gabaki daya yakira ya fada mashi yana son ayi guiding wata yarinya akano, sannan yanason akama wasu yara,
"Yes sir " kawai mutumin yace mashi sannan ya katse wayan.

Shugaban Mtn yakira
"Wai har yanzu baku gama painting gidan ba?"
"Pardon me sir..dazu da yamma aka gama..cewa nayi kar in dameka sai gobe" tsaki Salem yaja
"Zan gayawa person in charge of my account ya turo maki 30m, sannan zan tura maka number da zakuyiwa albishir da kayan...make sure you send the message tonight.. Gobe Ku kirata Ku fada mata ranar Thursday zaa rufe, so taje abuja ta amso kudin da gida"
"Yes sir" kawai mutumin ke cewa sannan yace
"Sir kace 30m.. I thought 25k ka fada da farko"
"The remaining 5k is for your boys"
"Ah thanks sir..we will do it right away" Salem katse wayan yayi sannan yakira manager ya fada mashi what to do. Salem bai kara cin abinci ba ya mike yakoma bedroom,
"Umma what have I ever done to you... Umma please let me be happy for once.." Ya fadawa kanshi

💚💜❤💙💛

Abangaren ameera, abinci da sukayi da hinde ta yini tana ci, har yayi sauran ta zubdashi, around 5pm ta kara wanka, kayan jikin ta ta cire ta duba ledan da aka ajiye mata kaya ta dauki Riga da zani, ameera dai bata taba daura zaniba balle ta iyashi, haka ta cukuikuya shi a waist dinta , tafiya daya sai ya fadi, kurya ta shiga don tunda tazo bata shigaba, shima gani tayi daga student foam sai leda, tana cikin debe2 cikin gidan aka bude, agent din Salem ne da masu saka CCTV ameera ko kallon su batayiba ta koma bayan gidan tayi zamanta tana kuka don tasan dukkan su under Salem suke don haka babu mai taimakonta, duk Wanda ya ganta sai ya tausaya mata, don from Saturday zuwa yau Monday ta rame sosai.

Su agent basu dade ba suka saka CCTV cameras a falon, kurya sai compound, ameera kam bata damu tasan abinda sukeba, tanajin sun tafi takara fashewa da sabon kuka, banda daddy babu Wanda take kira.
Yauma bakin gate ta koma bayan sallan ishai.

💚💜❤💙💛

Around 10pm Salem ne kwance sai juye2 yake,hannuwanshi biyu dafe da maranshi, da kyar ya mike ya balli magani yasha, Amman har 10:30 bai samu sauki
"Wane irin matsala ne wannan... Why is the medicine not working..."  Yana cikin haka wayanshi yafara ringing, da kyar yayi picking kasancewan yasan mai kira
"Guy how far?" Ya fada mashi ahankali, da sauri Khalid yace
"Bestie meke damunka?" Ahankali Salem yace
"Am having abdominal pain"
"Sorry dear.. Kasha drugs dinka mana"
"Nasha..its not working" yafada yana nishi
"Guy in banda abinka ..gaka da mata Amman you are suffering your self.." Ahankali Salem yace.
"Wace mata?"
"Wacce ka kai sambisa forest mana" shuru Salem yayi For a moment
"Wallahi mantawa nake daita...dukkan hankali na yana kan tawa"
"But you don't have tawa now..sai kayi amfani da abinda kake dashi" ahankali Salem yace
"I don't want to use that gal...nasan in Allah yabani tawa ta isheni..kuma tawa is not the kind of gal dazata zauna da kishiya..kawai just pray for me in sameta..don na samu labarin Umma ta sa a dauketa and dazun da safe itama saida maminta ta doketa because of me..am just confused"
"Am sorry you are going through a lot...I wish there is something I can do to help"
"Just help me prayer"
"I will.. About that gal..your wife in sambiza, meye ma sunan ta?"
"Ban saniba..but I think it's sameera"
" to ita sameera tunda ba zama zakayi daita ba.. I suggest you let her go" Salem da sai cije lower lip dinshi yake saboda azaban da cikin shi keyi mashi yace
"I will.. But not yet...she has to learn her lessons"
"But..." Bai karasaba Salem ya katseshi dacewa
"Best..let's talk tomorrow.. Wallahi yanzu kaman zan mutu nakeji"
"OK" Salem katse wayan yayi ya rike yana juye2 , muryan tawa kawai yakeson ji, Amman bayason ya jamata wani fadan.
Har 11 baiyi bacci ba sai nishi yake kaman daga sama yaji ta kirashi, kaman yana jira yayi picking
"Habibty" yafada Amman dakaji kasan bashi da lafiya, cikin rada tace.
"Ifemi meke damunka?" Ahankali Salem yace
"Wayyo cikina" yafada yana kara rike cikin shi da hannu daya
"Habibty cikina zai kashe ni" kaman zatayi kuka tace.
"Sorry.. Sorry ifemi.. Please kasha drugs"
"Love I don't need drug.. I need you..please let's get married before next month.. Please I need you" tawa shuru tayi
"Please am dying"
"Stop calling death for your self.. Allah zai baka lafiya"
"Habibty baki ganeba.. I am 35..I have known no woman.. I need a woman.. That woman is you" yafada yana nishi sosai, still cikin rada tawa tace
"Ife..its not fair...the way you are talking to me is not fair..am just 18 kuma kana gayamin irin wannan maganan.. So kake ka lalatani?.. Do you want to take my pride away?..."
"No..am sorry.. I can't help it..kusan shekara ta  takwas ina Neman the right person...now I have found you.. Dukkan feeling din da nake suppressing da drugs is rushing back..and is killing me.. Banason in fada wata hanya.." Tawa dai batasan abinda zatace ba, duk nishin Salem ya shika mata kunne,
"Sorry"
"Thanks.. Just go to Sleep"
"No..zan tsaya kayi bacci tukunna"
"Then let me call you back" yafada batare daya ji opinion dintaba ya  ya katse wayan, yakirata, haka suka dinga hira, inbasuba babu maijin abinda sukecewa, sai around 12:30 bacci yayi gaba dashi sannan itama ta kwanta.
💚💜❤💙💛
ZAKISAN KONI WAYE
💜❤💙💛💚

®zuwairat(ummu maryam)

3⃣1⃣

Kowannensu mafarkin junansu yayi, sai yau Salem yaga fuskan yarinyan dayake mafarkin ya dauka a taxi da fararen kaya, kuma tawace, itakuma tawa mafarkin, Cinderella tayi, kuma wai itace Cinderella, and the most handsome guy on earth took her away from all problems.

Wacegari Salem yadawo daga masjid ya koma ya kwanta, har lokacin bai jin dadi sosai, around 9am ya kira tawa ya sanar mata Abdul zaizo daukan abinci
"Har yanzu baka da lafiya ne?" Ta tambayeshi
"Am OK...thanks for yesterday"
"You are welcome.. Ife..bari in kammala shirya kayan kafin ya iso"
"OK" Salem saurare yake ko zata gayamashi Mtn sun turo mata message Amman shuru, kashe wayan yayi ya kara kiran, shugaban Mtn ya tambayeshi ko an tura mata yace eh sun tura har sau biyar. Kashewa yakira shugaban police ya tambayeshi ya tura police location din daya basu, shima cewa yayi sun tura three undercover police, amma har yanzu baa kama yaron dayace akamaba.

Kwantawa yayi yana jira Abdul ya dawo daga gidansu tawa da abinci  don wayam ya kwanta jiya.

💜💙💚💛❤

Abdul na zuwa daukan abinci, tawa tayi serving mami sannan ta shiga wanka, shiryawa tayi cikin material mai saukin kudi ta zuba sauran abinci ta fara ci tana duba messages din da akayita tura mata tundare Amman bacci ya hanata dubawa, tana buda na farko taga an rubuta
 _"Dear costumer you have win the the sum of 25m and a house in maitama abuja, kindly goto the following address to redeem your price before Thursday"_address da date tagani, daria tayi tacigaba da cin abincinta, sauran ta duba ta ga dukkan su iri dayane,ajiye wayan tayi gefe tana cewa
"419..kawai"

💜💙💛❤💚

Yauma saida aka kira sallan asuba sannan ameera ta koma daki, jikin ta sai zafi yake saboda cizon zauro, kasan leda ta kwanta, bayan kaman hour daya da kwanciyanta hinde ta shigo da sallama, ameera na jinta tayi banza daita, tafi minti talatin sannan ta mike ta fito tana tsaki
"Waike wace irin mutum ce da baki bari gari ya waye kafin kizo gidan mutane?" Hinde tana scratching kanta tace
"Kiyi hakuri.."
"Dalla rufemin baki!" Ta daka mata tsawa kaman mate dinta, hinde shuru tayi bata kara cewa komaiba, ameera kura mata ido tayi for a moment sannan tace
"Wai kin taba ganin sabulu kuwa?" Da sauri hinde tace
"eh..sosaima"
"To me akeyi dashi?" Ta kara tambayan ta, still hinde tana scratching jikin ta ta bude baki zatayi magana ameera ta katseta dacewa
"Dalla ki bar soche sochen nan is disgusting" da sauri ta bar scratching Amman da gani tanaso yinshi
"Nace me akeyi da sabulu?"
"Wanka da wanki "
"Amman babu alaman kina wanka da wankin..don you look irritating" ahankali hinde tafara
"Yar nan..wahalan duniyace ta maidani haka..mijina yarasu ya barni da yara shida, bani da wani aikinyi..ga tsadan rayuwa...kai da yara bakuciba kunyi ta sabulun wankin?.." Ameera kura mata ido tayi na dan lokaci, saita tsinci kanta da tausayawa hinde, kuma itace mutum ta farko dataji ta tausayawa, barin bakin kofan tayi tanufi kitchen, cikin kayan da aka saya mata tabude ta dauki sabulun wankin daya ta wulla mata tana cewa
"Gashi ki koma gida, kiyi wanka akalla sau goma..don banason inga datti ko daya jikin ki...sai ki dawo muyi girkin" da sauri hinde ta dauki sabulun tana cewa
"Nagode.. Allah yasaka da alkhairi" wannan shine karo da farko da ameera taji wata ta cimata albarka kuma taji dadin hakan.
Hinde fita tayi itakuma ameera ta koma ta kwanta, tana tunanin gida.

Bayan minti talatin hinde ta dawo kal kaman baitaba, ameera kallon ta tayi from head to toe yaga jikin ta tas saidai kayan jikinta dukunkun suke, komawa cikin tayi ta dauki Riga da zani cikin kayan da aka ajiye mata ta mikawa hinde
"Gashi shiga chan ki sakasu" tafada tana nuna mata toilet
"Nagode" kawai hinde take ta maimaitawa ta shiga toilet ta chanza kayan tafito kaman ba itaba, sai kallon ta ameera take tana murmushi
"Kin ganki kuwa?  Wallahi kaman amarya" dan dariya hinde tayi
"Kai yarnan kece mai kama da amarya.." Ameera hada giran sama Dana kasa tayi data tuna da gaske ne ita amarya ce Amman gaya cikin wannan irritating place.
"Ki shaga kitchen ki debo abinci yanda zai ishemu da yaranki ki dafa....Amman please karki bude kank...cos I know your hair is still disgusting" tana kaiwa nan ta koma cikin wannan karan cikin kurya ta shiga ta kwanta kan foam tana kuka

💜💙💛❤💚

Salem har 1pm tawa bata CE mashi komaiba, kiran shugaban Mtn yayi ya tambayesu meye labari, mutumin cewa yayi sun tura, tsaki Salem yayi sannan yayi masu umarnin su kirata.

Tawa tana cikin aikin abincin lunch wayanta yafara ringing, kallon number tayi taga irin number yan Mtn, tsaki tayi ta katse wayan, bayan kaman second goma suka kara kira,
"Wai meye haka" tafada cikin fada mami kallon ta tayi
"Kini?" Cikin fada tawa tace
"Mami yan Mtn din banza nan ne" mami bata ce komaiba wayan ya cigaba da ringing harta tsinke, kara ringing yayi
"Pick mana" mami ta fada mata, tawa picking tayi ta saka wayan a speaker ta ajiye shi don tasan ba magana suke yiwa mutum ba, sai jitayi ana cewa
"Hello..miss Tawakaltu" da sauri ta kalli wayan batare data daukeshi, still cewa akayi
"Hello.. Miss Tawakaltu can you hear me" kallon mami tayi sannan tace
"Hello..please who is this?"
"Am I speaking to Tawakaltu Lukman?"
"Yes please who are you?"
"My name is Mr Michael.. I am calling from Mtn office in abuja..I want to congratulate you for you are among the lucky winners that win 25 million naira and a mansion in maitama ..." Da sauri tawa ta katseshi dacewa
"Please sir what sought of joke is?"
"Sorry miss but am not joking.. So please come to abuja before or on Thursday and collect your money and house" yana kaiwa nan ya katse wayan, tawa tsale tayi tana ihu ta fada jikin mami, mami mikar daita tayi tafara rawa
"Wayyo Allah na..alhamdulillah.. Alhamdulillah.. Alhamdulillah" tawa ta dinga maimaitawa,
"Mami..Allah yaamshi aduan mu..Allah yashare min hawaye na.." Tana fadan haka ta fara kuka, mami rungume ta tayi itama ta fara kuka
"Mami in karya ne fa?..mami in karyane sun dauki alhakina..." Girgiza mata kai mami tayi
"Insha Allah.. Babu karya cikin wannan maganan"
"Mami ya zanyi inje abuja..ban san kowa abuja ba..." Bata gama magana ba wayan ta yafara ringing tana dubawa taga Salem, da sauri ta dauka, zatayi magana Salem yayi saurin cewa
"Habibty abuja zani..Abdul zai shigaba da zuwa amsan abinci..." Tana exaggerating tace
"Me zakayi abuja?"
"Wani abokina ne Mtn sukayiwa kyauta shi...." Bai karasaba ta ce
"Sir nima yanzu aka kirani" tafada tana daka tsalle,da sauri Salem yace
"Me akayi naji kaman you are rejoicing?"
"Sir Mtn sunce sun bani 25m da...." Wani irin ihu Salem yayi kaman baisan abinda ke faruwa ba
"Habibty am happy for you..you are such a good person and Allah have reward you" har lokacin tawa bata bar tsalle ba
"So when are you redeeming your price?" Ya tambayeta, shuru tayi for a while sannan tace
"Kuma Mtn office sin zaku?"
"Yes..nan da hour daya zamu tafi da abokina don cewa sukayi yazo kafin su rufe"
"OK bari inyiwa mami magana zan kiraka"
"OK" yafada yana murmushi.
Tawa komawa tayi jikin mami tana cewa
"Mami wannan mutumin mai zuwa nan "
"Eh"
"Shima yanzu nan zai kai abokinshi abuja amso kyautan" mamaki ne ya kama mami
"Ashe suma sun samu"
"Eh..yanzu mami ya zaayi in he abuja?"
Mami shuru tayi
"Ko zaki bisu?" Mami ta tambayeta, ido ta zaro
"Mami yaufa zasu tafi"
"To ya kikeso?..so kike ke kadai kije?... Tunda chan zasu kawai ki bisu..and kinsan cewa bani da lafiya da zan bikI" tawa shuru tayi tana tunanin abinyi...don ko kadan batason ta kadaita da Salem ko kadan
"Mami sunce sai gobe zasu dawo...INA zan kwana?"
"Ki kirashi kiji inda zasu kwana mana" tawa kiran Salem tayi bayan yayi picking tace
"Sir inkuje abuja INA zaku kwana?" Mami ta kasa kunne don taji abinda Salem zaice
"Gidan  brother na zamu kwana"
"Yana da family?"
"Eh mana..yana da yara da maranshi biyu" tawa kallon mami tayi, ahankali mami tace mata
"Tell him Zaki bisu" ahankali tawa tace
"Sir..In motan bai cika ba zanbiku" Salem runtse idanuwa yayi don dadi
"Mami zata amince?"
"Eh..ita tace in biku"
"OK..to ki shirya ..nan da 30 minutes zanzo daukan ki..kinsan abuja da akwai nisa.." Da sauri tawa ta kashe wayan ta shiga wanka, mami kuma na shirya mata bag sin dazatayi tafiya dashi.

Salem mikewa yayi yana cewa
"Lokaci yayi da ZAKISAN KONI WAYE" Abdul ya kira, yana zuwa yace
"Pack my things.. Yau zan bar Kano" Abdul  zaiyi magana Salem yajuya ya koma dakin shi yana balla button din riganshi,Abdul dinshi yayi ya fiddo kayan dake cikin wardrobe, Salem kallon shi yayi
"Me zakayi dasu?"
"Sir cewa kayi I should pack your things"
"Banda kaya..just pack my shoes, wristwatches, perfumes da sauran important things"
"OK sir" cikin 10 minutes Abdul ya gama cika Nike traveling bag da Salem accessories, shima Salem designer polo shirt da jean ya saka, Abdul fitowa yayi da bag zai saka cikin jet Salem yayi mashi umarnin ya sakasu bayan taxi, babu musu ya sakasu
"Ka kulle koina ka fito mu tafi" yabawa Abdul umarni. Babu musu ya kulle ya dawo gefen Salem dake zaune a driver seat ya zauna, sai tunanin abinda ke faruwa yake, gashi babu dama yayi  tambaya
"Sir what about the jet?"
"Zansa pilot yazo daukan shi" ya amsa mashi sannan ya tada motan suka bar gidan bayan Abdul ya kulle gate.

Da sauri tawa tafito daga bathroom, without wasting of time ta shirya cikin wrapper skirt and blouse, powder ta shafa sai kwali tare da wet lips,
"Tawa"
"Yes mami"
"Ki kula da kanki...don't let anything happen to you.. Kisan Allah yana kallon ki..kuma dakin dawo saina dubaki" Dan daria tawa tayi
"Mami don't worry...insha Allah nobody is going into my pant"

"Nadai fada maki..yanzu ya zamuyi da abincin mutumin?"
"Sir Salem yace zai aiki wani daukan abincin.. "
"Ga dubu goma cikin kudin jiya..ki rike in case zaki bukaci wani abu"
"Thank ma" tafada tareda amsan kudin, wayanta yafara ringing ta dauka
"Habibty ki fito mu tafi time is not on our side" yafada sannan ya katse wayan,
"Mami yazo" mikewa tayi ta dauki Vail dinta, itama mami bin bayan ta tayi da bag din da ta shirya mata. Suna fitowa waje Salem yayi sauri fitowa ya gaida mami, bayan ta amsa tace
"Please take care of my daughter.."
"Yes ma"
"Ka tuka motan ahankali"
"Insha Allah" jikkan hannun mami ya amsa, itakuma mami hugging tawa tayi tare dayimata kiss sannan tayi mata bye.
Tawa bayan motan ta bude ta zauna, Salem sai kallon lustrous lips dinta ta mirror yake. Suna Zuwa zoo road yayi parking
"Alh Abdul kazo ka amshi motan don hannuna ciwo yakeyi min"


💜💙💛❤💚
ZAKISAN KONI WAYE
💙💛❤💚💜

®zuwairat(ummu maryam)

3⃣2⃣

Baya ya dawo kusa da tawa ya Abdul gaba shi kadai, kallon shi tayi don shigan shi na yau ya sha different da sauran dressing da yakeyi, ita atunaninta don zaiyi tafiya ne, dan kallon shi takarayi, shima ya kalleta suka hada ido tare da sakarwa juna murmushi,
"Habibty sorry for boarding you with my personal problem.." Dan murmushi tayi batare data kalleshi ba
"Don't mind ...what are friends for" Dan harara ta yayi
"Ni friend dinki ne?..kodan yanzu kinzama millionaire kike..."
"Please.. I don't mean it that way"
"Apologies accepted" juya zamanshi yayi yana fuskantanta
"Miss..let me interview you..me zakiyi da 25m?" Tawa shuru tayi kaman mai tunani
"Gaskiya I don't want to get my hopes up..zan jira sai da gaske ne cos har yanzu ban yardaba" dan murmushi Salem yayi yana tunanin
"Come on..you are rich already" azahiri yace
"Just kiyi tunanin an baki kudin yanzu...me zakiyi dashi?" Lumshe idanuwa tayi sannan ta fara cewa
"First of all zan fara kai mami hospital.." Surprisedly Salem yace
"Is mami sick?" Ahankali tace
"Yeah..tana da chronic asthma...".
" oh sorry.. Then what next?"
"Then I will open a medium supermarket for mami da yaran da zasu dinga taimaka mata..." Kallon shi tayi tadan sakar mashi murmushi
"And zan baka 3m kafara business.." Baki Salem yabude kaman yana murna
"Are you kidding me?" Girgiza mashi kai tayi
"Am serious" Abdul dake sauraronsu yayi murmushi yana tunanin
"Nima kabani mai sona don Allah koda iyamurace" Salem yace
"Amman habibty I will be the happiest man on earth.. With 3m I can make it"
"Insha Allah"
"Then what next..."
"I will go to school"
"And"
"Shikenan" kallon mamaki Salem yayi mata
"Baki gamaba..continue"
"Shikenan nidai" tsaya kallon ta yayi
"Banji kinyi maganan auren mu ba" tawa murmushi tayi
"Aure a wannan stage din?..nifa adolescent ce.. Ba yanzu zanyi aureba"
"Waike meyasa da anyi maki maganan aure sai kice you are a child"
"Karya nayi?"
"Hmmm.. Habibty many of your age are married with a child or children"
"Hausawa kenan..mu bamu haka" Salem kauda kanshi gefe yayi tare da daure fuska kaman bai taba daria ba, kara kallon ta yayi
"Amman habibty baki sona kaman yanda nake sonki..if you love me you will want to be with me" tawa dai shuru tayi batace komaiba, haka suka cigaba da tafiya babu Wanda ya cewa Dan uwansa magana, Salem sai kallon ta yake, itakam relaxing tayi tana lumshe idanuwa, tunanin abubuwa da dama cikin ranta.

Wayan shi yafara ringing, dan murmushi yayi don yasan Umma ce, for the first time ya fiddo wayan shi gaban tawa,
"My wonderful first love.." Cikin fada Umma tace
"Wai kana ina ne?" Pretending yayi kaman bai san plan dinta ba
"Umma INA Kano"
"To..inason kaje gidan Hajiya ummi ka amsomin wani abu" ahankali yace
"Umma ina kan hanyan abuja..na gama abinda nake Kano" Umma katse wayan ta tayi, itakam tawa kurawa wayan ido tayi don wayan kaman glass yake, sannan statement dinshi na karshe ya tsaya mata arai, shikam bai kalleta ba yayi dailing number majeed, bayan yayi picking Salem ya
"Alh clean the mansion next to mine...and get a wonderful ready made dress..medium size..tell the cook to prepare something fascinating" daga chan bangaren majed yace
"Sir su FINA da mima sunyi decorations agidan wai zasuyi celebrating birthday dinka..."
"If I find anything disliking you all are fired" tawa kasa kunne tayi tana jin abinda yake cewa, tunda take bata taba jin muryan shi so commanding ba,
"Who is this man..he talks as if he's the boss" tafada cikin ranta, tsoro ne ya fara kamata, ahankali tace
"Sir ina abokinka da zamu tare dashi?" Salem kallon ta yayi don yasan many things will be going through her head right now, kuma da gangan yakeson bata hint don bayason tazama too speechless in sun isa abuja
"Habibty gashi nan yana tuki" da sauri ta kalleshi
"Amman kuma dazun you said shi zaizo daukan abinci.."
"Smart gal" yafada cikin ranshi
"Ni nace maki haka?" Kai ta daga mashi at the same time tsoro da bayyana fuskanta
"Ni ba haka nace ba..I said abar abinci yau tunda zan raka abokina abuja" tawa Dan girgiza kai tayi
"Ba haka kace min ba"
"Habibty banajin dadi in kina kiran makaryaci" ahankali tace
"Sorry" daria yayi, kallon yanda ta saka  hannuwanta cikin cinyanta yayi, hannunta ya kara kallon yaga still gashin kwance a hannunta,
"Hmmm..wonders shall never end" yafada cikin ranshi,
"Habibty do you trust me?" Ahankali ta daga mashi kai Amman ba dan ta amince dashi ba
"Then relax"

💚❤💛💜💙

Ameera saida taci kukanta ta koshi sannan bacci yayi gaba daita, hinde kam tana tsakar gida tana aiki, Dan wake ta kwaba, dataga yayi yawa taje gidanta ta dauko katon tukunya ta Dora dashi, sai wajen 11 yayi ready, itakuma ameera sai 11:30 ta tashi tana fitowa taga hinde na soya man da zaaci dashi, kallon katon tukunya tayi
"Me akayi da wannan?" Tafada tana nuna tukunyan
"Yata.. "
"Please ki bar cemin yarki..sunana Aisha..ko ki kirani da ameera"
"To..ameera Dana kwaba Dan wake naga tukunya yayi kadan shine na dauko tawa daga gida"
"Thats the problem with low class.. Give them an inci they will take a mile" tafada kasan makocinta
"Do you mean danwake kikayi?"
Tafada tana karasaba wajen bokitin da ta tsani danwake aciki
"Eh" ameera dubawa tayi
"Kan buhun ubanan..wazai ci wannan abun da yake kama da kashin akuya?...gaskiya bazan ci ba..sannan nasan wannan tukunya da kika dafa abinci dashi ya dade baiga sabulu ba"
"Yanzu me zan dafa maki" dan tsaki taja
"Dauko tukunya ki koya min jelof din taliya" da sauri hinde ta sauke man kan wuta sannan ta shiga kitchen ta dauko tukunya
"Zakiyi da daddawa ko?...don yafi dadi" harara ta balla mata
"Shiyasa kuke wari... Stupid baboon.. Kiyi sauri ki kai wancan kazantan gidanki kizo" tafada tana nuna mata bokitin danwaken, hinde cikin gudu2 tafita dashi don yau take sallah gidanta.

Bata dadeba ta dawo suka dora abinci, cikin 40 minutes suka dafa taliya mai romo, ameera ci tayi cos she don't have any choice.
"Ni zan tafi" inji hinde
"Please karki tafi yanzu..this loneliness is killing me" shuru hinde tayi for a moment
"To wani Abu zanyi maki?"  Ameera shuru tayi don tanajin kunyan abinda takeson cewa, kaman an tsunkureta tace
"Dan Allah idan mutum yasha kayan mata yayi yawa meye maganinta" hinde tsaya kallon ta tayi, saitaji  ta tausayawa mata
"Ke ba Matan aure bace?" Kwalla na taruwa Idonta
"Eh...ni Matan aurece"
"To ki kwanta da mijinki..sai kisamu biyan bukatanshi shima ya biya naki..."
"Banda wannan.. Gayamin wata hanyan"
"Gaskiya ban San wata hanyaba" tsaki taja
"To kije gida ki ci abinci sai ki dawo ki tayani wuni"
"Shikenan"

💛💙💜❤💚

Haka Abdul yacigaba da tuki, itakuma tawa banda tsoro babu abinda ke ranta, sau biyu mami na kiranta,
Sai to 7 suka shiga abuja, tawa sai lulumshe idanuwa take kaman mai jin bacci, Salem duk ya kasa daina kallonta, duk dagakan dazatayi saisun hada ido, wani irin kayataccen unguwa taga sun shiga, duk unguwan babu gidan mai karamin hali, gaban wani katon gate taga Abdul yafara horning, mai gadin fitowa yayi yana kallon motan, da sauri ya koma ciki ya bude gate, shiga Abdul yayi, gaban tawa mugun faruwa yayi don gidajen gidan tsoro suka bata, Salem sai kallon reactions dinta yake, da sauri ta matsa kusa da Salem, muryan ta na rawa tace
"Ife..inane nan?" Ahankali ya kama mata hannu
"Gidan brother na" itama rike hannunshi tayi gam,  tawa cigaba da kallon wurin tayi tana juye2, Abdul parking yayi, da sauri guys 5 suka taho wurin motan, tawa kara rike mashi hannu tayi sosai
"Ife...who are this guys"
"He's bodyguards" budewa Salem motan sukayi don ya fita Amman tawa kara matsawa tayi kusa dashi tare da rikeshi sosai
"Ife...am are afraid...please let's go back" kallon fuskanta yayi yaga yanda eyes dinta suka fito don tsoro
"Habibty...calm down... Ko kinason in kaiki hotel?" Ido tazaro kaman zatayi kuka
"Ka maidani Kano...banason kudin" dariya Salem yayi, sai kara shisshige mashi take
"To ina family din brothern ka?" Cikin daria Salem yace
"Suna abroad..." Fashewa tayi da kuka
"Wallahi bazamu saukaba..ka maidani Kano.. Ko ka kaini wani gidan mai mutane" Salem kam sai daria yake
"Wayan nan ba mutane bane?" Su majed sai kallon juna suke,
"Ki bari mu fita sai in kaiki wurin neighbors dinsu" sai lokacin tabari ya fita, yana fita itama ta fito da sauri ta kara rike mashi hannu, duka guys gaida Salem sukayi cikin respect, amsawa yayi hannunshi cikin na tawa, itakuma sai boyewa take bayanshi don gani take kaman muggan mutane ne, part din dake kusa da dashi yayi daita, sai taka mashi kafa take don yanda ta shige mashi jikin, suna zuwa ya bude suka shiga , tawa kallon ikon Allah kawai take,
"Habibty ki shiga bathroom kiyi wanka sannan ki chanza kaya, kiyi sallan, dinner will be serve" rikeshi tayi sosai
"Wallahi baka barina nan wajen..." Sai
"Please stop... Ki zauna..babu abinda zai faru...besides ina nan..kawai zanje inyi wanka in chanza ne" cikin kuka tace
"Tsoro nakeji... Mutafi tare" kura mata ido yayi
"Mu tafi muyi wankan tare?" Da sauri ta girgiza mashi
"Then wait here..zansa akawo maki abinci..in kina bukatan wani abu.. Just call me" da kyar ya cire hannunta daga jikin shi ya fita, tawa kam sai kuka take don gani take yaune rananta na karshe aduniya.
Bayan fitanshi wani ya shigo ya jera mata abinci kan dinning, tana takure waje daya.

Shikuma Salem fita yayi yana jin wani irin dadi cikin ranshi don ji yake inama ace ya riga ya aureta

❤💙💛💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💙💛💚💜❤

®zuwairat(ummu maryam)

3⃣4⃣

"Me kikace?" Ya tambayeta pretending, dan goge hawaye tayi
"Kana da aure mana...last week was your wedding... Am together with another woman's husband..."
"Habibty stop it...ni bani da aure..am single for you alone..."
"Nasani...shiyasa ka bar Kano ranar Friday..."
"In nayi aure last week me zanyi a nan?...please enough.. Muje kici abinci" komawa tayi ta durkusa kasa
"Nidai ka maidani Kano...bansan kwana gidan nan..." Daria yayi
"Nan ne fa gidanki nan gaba..taso kici abinci" da sauri ta girgiza kanta tana kuka
"Please take me to mami..." Bai kara cewa Komaiba ya nufeta, daukan ta yayi, kara fashewa tayi da kuka,
"Please drop me..its not proper" banza yayi daita har saida suka isa dinning table sannan ya ajiye ta,
"Sit" girgiza mashi kai tayi
"Na koshi.."
"Ashe kina da kafiya ban saniba?..haba habibty... Just relax..everything will be alright..." Cikin kuka ta fara cewa
"You are not getting me...wannan soyayya ba me yuwa bane...nasan kana da aure...sannan nasan iyayenka won't like me...we are two different people" matsawa yayi kusa da ita sosai tare da rike shoulder dinta
"Look at me.." Ya umarce ta, ahankali ta daga kai ta kalleshi
"Believe me..bani da aure"
"Then waye dan tsohon shugaban kasa da yayi aure last week?"
"Da akwai yayan tsohon shugaban kasa dayawa...and about my parent..nayi masu magana kuma sun amince...." Da sauri ta girgiza mashi
"No ban yarda ba..I remember ranar Friday you were sad when I called you..ashw abinda ya sa ranka ya baci ne...."
"Oh tawa..stop it...I am the man..in da akwai matsala I should be the one to say..." Ya fada cikin fada
"No!" Itama ta fada a tsawace, tureshi tayi, ta je kan kujeran da bag dinta ke kai ta dauka sannan tayi hanyan fita, Salem tsaya kallon ikon Allah yayi, gani yayi da gaske take, da gudu ya bi bayan ta,
"Where are you going?"
"Home" ta amsa mashi a takaice, da sauri ya rike ta, kwace kanta tafara kokarin yi Amman a banza, amshe jakkan yayi ya yarda ya rungume ta, wani sabon kuka ta farayi , cikin kuka ta dinga cewa
"Please let me go...we can be together... People will laugh if they see us together..." Daga fuskanta yayi
"Nobody will laugh at us...you don't know how special you are... Please I love you.. If you love me too then forget about every body..." Tawa kura mashi ido tayi tana tunanin abubuwa kala2, goshinshi ya kai kan nata yana kallon long eye lashes dinta, cikin whisper yace
"If you don't want us to start our honeymoon early kije kici abinci" yafada yana lumshe idanuwa, itama cikin shessheka tace
"Na koshi..."
"Please" yafada kaman mai jin bacci,
"Na koshi...gida zani..."
Cikin rada yace
"I have learnt that you are stubborn... Since you are not eating...muje kibani virginity dinki..kinga that will make you bond to me..." Sabon kuka ta farayi, hancinshi ya fara gogawa kan hancinta,
"Please ka bari...." Idanuwanshi rufe sai ya maidata ya rungume, yana yi kaman masu rawa, kadan2 yake dan juyata kaman yana lulu baby, tawa sai ajiyan zuciya take, don tasan bazata karason wani danamiji kaman yanda ta so Salem Amman kuma tasan tarayyansu bamai dorewa bane.
Tasha kallon film din da mai kudi zaiso talaka Amman daga karshe talakan ke wahala, at times har kashe talakan ake, she loves him,but she don't want to be a victim.

Shima Salem tunani yake, yasan in har bai samu tawaba rayuwanshi na iya zuwa karshe, ya iyawa kanshi alkawarin samunta at all means....hannu yasa yana shafa bayan wuyanta zuwa bayanta, cikin rawan murya tace
"Sir please stop..." Shima cikin whisper yace
"Please don't stop me..." Kuka tafara yi tana cewa
"You promise mami you will take care of me"
"Kin ki in kula dake...abincin gidana kinci kikayi" yafada yana hada bakin su waje daya, passionate kiss yafara yi mata, tawa babu bakin kuka sai hawaye, hannunshi yasa kasan riganta yana shafa bear warm, and tender skin dinta, da sauri tawa ta zare bakinta tana cewa
"Zanci abinci.." Yanda tayi maganan yasa Salem yin daria,
"To muje kici" ba musu tayi saurin komawa kan dinning shima Salem da sauri ya zauna kan kujera yana daga gaban jallabiyanshi don kada taga joystick dinshi dake tsaye

💛💚❤💜💙

Bayan hinde ta gama ta dawo, lokacin ameera ta gama cin abinci ta koma ta kwanta, sallama tayi daga ciki ameera ta amsa mata
"Badai kin kara kwantawa ba" hinde ta cemata
"Eh..har kin dawo?" Ameera ta tambayeta tana mikewa zaune
"In shigo?" Ameera dan hararan kofan tayi sannan taja karamin tsaki
"Ki shigo mana" tafada tana kara kwantawa kan katifan data maido falo, hinde shigowa tayi ta zauna tana cewa
"Wannan kwanciyan da kike yawan yi..ko dai kina da juna biyu?" Tsaki ta kara ja
"Kin taba ganin mara miji da ciki?"
"Nasani ko Wanda kuka yi baya ya zama ciki?" Hararanta tayi tana tunanin
"Wannan banza Matan ma ta iya iskanci...look at dirty foot" tafada cikin ranta, sannan tace
"Inzo kiji kwakwaf..ban taba kwanciya da namijiba" kallon mamaki  hinde tayi mata tare da gyara zamanta
"Amman mijinki sakarene...ga ki kaman madubi?... Ko mace na ganin kyanki balle namiji" tabe baki ameera tayi
"Bayasona.. Ya aureni ne saboda ya dauki fansa"
"Fansa kuma?.. Koma wane irin fansa ne bai cika na mijiba...ko ma meye kyau yayi hakuri ya mori wannan jikin" ameera saita tsinci kanta tana daria
"Ke dai kice kinason gulma kuma bazan fada maki ba"
"Nayi shuru...Amman in kinason Akira maki shi ina iya fadawa babana..." Da sauri ta mike zaune
"Ban gane ba"
"Babana malamine..yana iya kira maki mijinki.."
"Kina nufin akirawoshi ya dawo nan gurina?..ko kuma ya daukeni daga nan gidan?"
"Sosai kam" dirty look ameera ta watsa mata
"Kuma cikin wannan dajin Amman baku bar mugun abuba...wai in tambayeki mana" hinde da aka gwalace tace
"Inajinki"
"Da akwai inda ake saida zinari nan wurin..ko kuma ince inda ake sayan zanari"
"Gaskiya ba nan kusa ba..sai cikin gari"
"To in na baki awarwaro na daya zaki Iya saidamin ki sayo min waya da layi?"
"Sosai kam.."
"Gobe zan baki ki saidomin sai ki sayo min waya da kayan shayi"
"Allah ya kaimu" ameera komawa tayi ta kwanta, Sai bayan magrub hinde ta tashi tafiya, ameera kaman zatayi kuka tace
"Dan Allah.. Ki turomin wata yarki ta tayani kwana..tsoro nakeji"
"Zan turo maki wata yara da auren ta ya mutu ta tayaki kwana" dadi ameera taji Amman Mara kunya cewa tayi
"Dan Allah in sabulun dazu da sauran ki bata ta wanke kanta da jikin ta kafin tazo"

💛💚❤💜💚

Tawa tana cin abinci tana hawaye, Salem kam sai kallon ta yake with adorations.. Imagining yake kawai insuyi aure, irin rayuwa dazasuyi, ko quarter pepper chicken bata cinyeba tace
"Na koshi" tafada tana goge hawaye, Dan murmushi yayi sannan ya mike ya bude sabon wine ya zuba mata cikin cup, shima zubawa kanshi yayi
"Drink my choice" Dan hararanshi tayi
"Bana shan alcohol.." Daria yayi
"Nima ban taba shaba..its an non alcoholic wine" yafada yana kama hannunta, amsa tayi  ta kai bakinta, shima Dan sha yayi sannan ya kalleta yaga ta bata fuska alaman bata jin dadinshi, cikin zolaya yace
"Nima haka naji lokacin da kika bani wannan drink mai suna maltina" tawa bata San lokacin da daria ya kufce mataba, Salem dadi yaji, sai kuma ta fashe da kuka, dan ajiye tumbler dinshi yayi ya amshi nata ya ajiye, sannan ya juya kujeranshi yana kallon ta
"Habibty gayamin Wanda zan yiwa magana yaje wurin mami.." Tawa shuru tayi bata ce komaiba
"Please habibty tell me.. I know they is someone mami respect.. Someone she doesn't turn down..we should get married soon..." Yafada cikin whisper, still bata bashi amsa ba
"Then meye sunan grandpa dinki..." Bata bashi amsa ba, ahankali tace
"Sir if you can take me home.. Zan kwanta" hannuwanta biyu ya rike yana massaging dinsu ahankali
"Kullum muna waya da dare, yau tunda muna tare muyi hira mana..."
"I want to sleep"
Mikar da ita yayi, ya zagaye hannunshi kan waist dinta, ahankali tace
"Amman ka saba da taba mata..." Daria ya karayi, bai amsa ba ya duka ya dauketa in a bridal style
"Please drop me..."
"Haba love...bari in rage maki hanya..inason in nuna maki I will be a romantic hubby" yafada yana kaita bedroom, kwantar daita yayi ya kwanta gefen ta, da sauri ta mike
"What are you doing?" Tafada arazane, dan rufe feet dinshi yayi da blanket
"Let's sleep.. I promise I will be a gentleman"
"No..." Tafada tana mikewa, riketa yayi tare da jawota jikinshi, ahankali yace
"Habibty sleep... Nasan bazaki iya kwana ke kadaiba" da sauri tace
"Wallahi ina iyawa" mikewa yayi zaune tare da kwantar daita sannan tashi daga kan gadon, blanket ya rufa mata
"In kashe maki wutan?" Banza tayi dashi, tsayawa yayi yan kallon yanda hips dinta yakara fitowa sosai data kwanta,
"Habibty ko inzo inyi maki irin tausan da mami take yi maki?" Batace komaiba ta rufe dukan jikin ta da blanket, daria yayi sannan ya rage mata hasken dakin yafita yana cewa
"Dream of me love".
Side dinshi ya koma ya chanza kayan zuwa na bacci sannan ya kwanta tare dayin rub daciki.

Tawa na gani ya fita tayi saurin mikewa ta koma falo ta dauki wayanta, gani tayi mami ta bata 3 missed call, da sauri ta kirata tana kuka, nan fa ta fadawa mami duk abinda ke faruwa, ta kara dacewa.
"mami am scared...I don't want his parent...ex girl friends su kashe mu..."
"Listen..Ife..first thing In the morning.. Ki tafi Ilorin gidan anti sikirat...zan kirata..ta jiraki a park...zan biyo ki" Cikin kuka tace
"Mami Salem fa...me zance mashi?" Afusace mami tace
"Don't ask me silly questions.. Kiyi abinda na fada maki... Kuma don't let him know you are going.. Ke kadai gareni..banason abinda zai tabaki.." Kuka ta shigaba dayi
"Wai wannan kukan da kike hala wani abu yayi maki?"
"No mami"
"Ki kwanta yanzu don ki tashi kafin gari ya waye"
"Yes mami"



💙💛❤💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
❤💛💙💚💜

®zuwairat(ummu maryam)

3⃣5⃣

Tawa zama tayi tana kuka, duk idanuwanta sun kumbura, mikewa tayi tsaye tana kallon falon tsoro na ratsata, ko a film bata taba ganin falon mai girma da kyau irin wannan ba,  tunda take bata taba kwana ba kusa da maminta ba, tasan ko kwana goma zatayi cikin gidan nan bazata taba iya bacci ba, Ahankali tafara yawo cikin falon, tashiga nan ta fita chan
"Wane irin kudi ne wannan?". Ta tambayi kanta lokacin data shiga kitchen, wasu irin kitchen wares tagani Wanda koda zaa kasheta bazata iya amfani dasuba, jitayi kanta nayi mata mugun ciwo.

Salem kam yana kwance sai juye2 kawai yake, wani irin azaban ciwon ciki yake, gani yake wannan yafi sauran azaba, sau biyu yana shan magani amma to no avail. Yasan in har ya kai wata daya baiyi aureba yana iya mutuwa ko kuma ya shiga wani halin, ahankali nace
" my oga at the top..kaje wajen ameera mana.." Juyowa yayi ya watsa min dirty look sannan yaja tsoki sannan yakoma yacigaba da juye2 wayanshi ya jawo yayi dailing number tawa,
Itama tawa saida ta tsorata da karan China phone dinta, da sauri tayi picking, ciki whisper tare da nishi kasa2  yace
"Habibty.. bakiyi bacci ba?"  Itama cikin whisper tace
"Eh" rasa abincewa yayi for a moment, sai nishi yake ahankali tace
"Ifemi.. What is the problem?" Bai amsa ba ya shigaba da nishi..
"Cikina.." Ya fada kaman an fixgi maganan daga bakin shi, cikin magana Mara fita tace
"Sorry..sleep" yana nishi yace
"I can't..." Shuru su biyu sukayi for almost a  30 seconds sannan tace
"Daman haka yake yi maka ciwo kullum?" Kasa amsawa yayi don ko kadan bashi da bakin magana,
"Wayyo cikina!" Yafada da karfi
"Sorry Ife..sorry... Please do something to help your self..." Shuru yayi baice komaiba, nishi yake sosai
"Ife..kana ina?... Please kazo..." Ahankali yace
"I can't... Wayyo zan mutu" tawa kuka tafarayi sosai
"Sorry... Please call help..." Still juye2 yake, nishi yake amma kukan tawa ya hanashi sukuni, kuma baisan abinda zai faruba in yaje wurin da take,
"Stop.. Crying" ya fada da kyar, bata bar kukan ba, ahankali ya mike yana dafa bango, ya fita, da kyar ya kai part dinta, yafi minti uku bakin kofan ya hada kai da kofan sannan ya dafa maranshi, da kyar, ya bude kofan, yana shiga ya fadi kasa, da gudu tawa dake ta kuka kaman ranta zai fita ta nufeshi, zama tayi gabanshi
"Ife sorry.." Kai kawai ya gyada mata, daga idonshi daya koma gaban garwashin wuta yayi ya kalleta sannan yayi karfin halin cewa
"Habibty.. Stop... Crying". Lumshe idanuwa yayi yana cize lower lip dinshi, matsawa tayi kusa dashi tayi, ta shafa silken hair dinshi
"Sorry..." Nodding kawai yayi, kwantawa nan kasa yayi tare dayin rub da ciki, ahankali ya dora kanshi kan cinyanta tare da rungume hips dinta, bata ce komaiba, idanuwanshi kaman mai bacci amma ba bacci yake ba.
 Shafa waist dinta ya dinga yi ahankali,  kaman yayi reaping kayan jikinta yayi sex daita yake ji, amma cikin zuciyanshi yace
"I have come this far..babu abinda zai sani kusantan zina" ita kuma sai shafa kanshi take tana fargaban inyace zai sadu daita me zatace..
"What if he rape me..." Gabanta sai bugawa yake da karfi, daga nan kwance ya daga kanshi ahankali ya kalleta, dan sama yayi,bakin shi ya kai saitin nata,
"Can..i ..kiss you?" Ya tambayeta cikin murya mai rawa, gani yayi bakinta na karma, sai hawaye take
"I won't... hurt you..I promise" yafada cikin whisper, still bata amsa mashi ba, ahankali ya fara kissing din gefen bakinta zuwa cikin bakinta, kara matsawa yayi kusa daita tare da rike bayan kanta  yana yana shafata kaman yana shafa kwai, irin zaman dasu kayi yasa boobs dinta tabashi, yanda yake shafa kanta yasa dankwalin kanta faduwa, dan zame bakinshi yayi daga data, daidai saitin kunnenta ya kai bakin shi sannan yace
"You are...beautiful.. Special.. Am lucky.. To have.. You" yafada yana kara maida bakinshi cikin nata, tawa sai nishi take, ahankali ya kara zare bakinshi, ya kura bata ido, itama bude idanuwanta tayi, fuskansu kusa dajuna suna kallon eyeball din juna,
"Your eyes have swollen... Sunyi ja da yawa" yafada cikin whisper, nima da kyar nakejin abinda yake cewa, itama chan kasa2 tace
"You are red too.." 
"Mine is desire.." Ya amsa mata, shuru tayi for a while suna kallon juna kaman yau suka fara ganin junansu, cikin whisper tace
"Leave your... hand in every part... of my body" tafada cikin kuka
"Because nasan daga yau shikenan" tafada cikin ranta, bakinshi yakai saitin kunnenta
"Are you..sure?" Shafa bayanshi tayi sannan tace
"Yes" earlobe dinta ya dinga biting Ahankali.. Wani irin mugun romance ya fara yimata, itakam lumshe idanuwa tayi hawaye na zuba, zip din riganta ya bude ya dinga shafa naked skin dinta, yafi minti ashirin yana wasa daita, ahankali ya fara kokarin kai hannunshi cikin skirt dinta yana kallon reactions dinta, da sauri ta bude ido ta fara girgiza mashi kai, dan murmushi yayi
"Why?..."
"Mami..will check.." Dukda yanayin dayake ciki sai da daria ta kufce mashi
,"really?.. " ahankali ta daga mashi kai, daria ya dingayi sosai
"Mami is a strong woman..can we continue?" Yafada yana shafa kanshi kan kirjinta, Dan tureshi tayi
"I want to sleep" tafada tana Dan juya mashi bayanta
"Zip my dress" babu musu yafara maida mata zipper, yanayi yana shafa bayan ta, yana gamawa ta mike, Salem zama yayi nan kasa yana bin ta da kallo.
"In biki please... Har yanzu cikina bai bar ciwoba" hararanshi tayi
"Good night.." Da sauri yakara cewa
"I have not touch every part of your body..." Still bata ce komaiba tacigaba da tafiya, kwantawa yayi nan kasa yafara cewa
"Cikina..wayyo cikina ciwo.." Dan juyawa tayi tare da yi mashi gwalo sannan ta shige bedroom tare da rufewa, dariya yayi tare da cewa
"Don't worry.. One day..." Sai kuma yayi shuru  , bai bitaba yayi kwanciyan shi kasan tile, agogon dakin ya kalla yaga 12:14am komawa yayi ya kwanta nan har lokacin cikinshi bai bar yi mashi ciwoba.
Sai After 1am sannan bacci barawo yayi gaba dashi.
Itakam tawa kwantawa tayi tana tunanin how romantic Salem is, sai tunanin yanda gobe zai kasance take da kuma yanda zatayi ta fita daga gidan tana cikin tunani bacci ya dauketa.

Around 5am Salem ya farka, da sauri ya mike ya dan leka bedroom din datake ya hangeta kwance tana bacci, kiss yayi blowing wajen ta sannan ya fita ya koma side dinshi, wanka yayi tare da Yin alwallah sannan ya fito ya tafi masjid, tare suka tafi gaba dayansu.
Tawa na gani ya bude kofa amma sai tayi pretending tana bacci, yana fita  tayi saurin mikewa tayi bathroom, wanka tayi tare da yin alwallah. Tana kuka tayi sallah. Da sauri ta fito falo tare da daukan bag dinta, kudin da mami ta bata ta duba taga suna nan, dankwalinta ta saka cikin bag din sannan ta dauki gyale ta yafa, ta fito, sama ta kalla taga gari da duhu amma gidan kaman rana, tana kalle2 tanufi gate tana kuka, da sauri ta dan yi kokarin bude gate ta inda ake shiga da, kafa, tana tabawa wani irin shocking ya wullata baya, nan take wani irin alarm system ya fara kara,  da kyar ta mike daga inda ta taka ahankali ta koma inda ta fito tana dingishi, alarm nayin kara sau uku ta tsaya, sai dube2 take,komawa tayi bedroom takira mami tana kuka ta fada mata abinda ya faru, ko sauraronta batayiba tace
"Just make sure you leave." Ta katse wayan ta, tunani kawai take.

Su Salem na kan hanyan dawowa ya kalli Abdul
"Ka kira pilot ya dauko min jet dina".
" OK sir" suna shiga gida yayi side din da tawa take, sallama yayi ya shiga falo kaman ba dan iskan Daren jiya bane, bai ganta faloba ,bedroom ya nufa yayi sallama, tawa najin sallama tayi saurin goge fuskanta, shiga yayi, itakuma ta yi saurin kneeling kan gado tare da gaidashi, cikin jin dadi ya amsa sannan ya nufi kan gadon yayi mata kiss a goshi sannan yace
"Habibty.. What did you want for breakfast?.. " shuru tayi batace komaiba
"Please talk to me...me kikeso adafa maki?" Ahankali tace
"Anything.."
"OK...yanzu ki koma ki kwanta...anjuma zaa kawo maki dress...in mun gama breakfast zamu yola..." Da sauri ta kalleshi, amma ya basar yacigaba dacewa
"Zanje in kwanta...kinsan jiya baki barni nayi bacci ba..." Yafada yana kara mata wani kiss sannan ya mike, har ya kai bakin kofa sannan ya juyo
"Ko in kwanta kusa da my desire?" Kauda kanta tayi gefe, ya fita yana daria.

Yana shiga ya ya cire brown jallabiya dake jikinshi ya kwanta daga shi sai boxer ya rufe kanshi da bargo.
Yana fita tawa ta dawo falo, nan ta tsaya har gari ya ida wayewa, gani tayi babu kowa compound din, gani tayi wani kusa da gate kuma shine Wanda ya bude masu gate jiya, daukan bag dinta tayi, ta fita tana kokarin sakin fuskanta, tan zuwa daidai bakin gate ta gaida shi, shima cikin murmushi ya amsa yana cewa
"Har zaki wuce?"
"Eh...tafiya ta na gaba"
"To Allah ya saukeki lafiya" yafada yana bude mata kofa,
"Ameen nagode" tafada tana kara yiwa gidan kallon bankwana.

Daga nesa wasu guys dake cikin black Prada suka hangi wata ta fito daga cikin gidan Salem, daya nunata yayi
"Guy ko wancan ce yarinyan?" Dayan kallon yarinyan data taho tana waige2 yayi tare da Jan tsoki
"Uban me sir Salem zaiyi da wancan?" Yafada yana dauke kanshi daga kan tawa. Still daya cewa yayi
"Da akwai hanyan dazamu gane in itace" dayan bai amsa mashi ba yace
"Nufa na gashi da wannan zaman...nasan da kyar ace yarinyan tana gidan.... Sannan in tana gidan bazata fitoba sai dashi..."
"Ka fadawa Hajiya hakan Mana?" Dayan ya amsa mashi, shuru sukayi har tawa ta zo wucewa, daya ya fito daga cikin mota  yace
"Tawakaltu.. Ki tsaya mana" nan take gabanta ya fadi   ta juyo tana kallon shi
"Tawa ina zaki haka da safe?"  Ahankali tace
"Gidan yan uwan zani..." Bata idaba dayan guy din dake sauraron hiransu ya fito tare da nuna mata pistol
"Enter this car before I blow your brain off"  habawa nan take jikinta ya fara rawa
"Dan Allah kuyi...hakuri..bani da komai.." Bata idaba wani daga cikin su ya turata cikin mota. Suka shiga sukayi gaba. Abinka da unguwan manya babu kowa waje..sai CCTV cameras dake gidan Salem dake ta daukan su.

Thanks so much my sawwama...Allah ya bar Mani ke..
Note this: your are also a super star, keep your good attitude up..


💙💛❤💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛❤💚💜💙

®zuwairat(ummu maryam)

3⃣6⃣

Gari na wayewa, diyar hinde ta tashi da wuri tayi yan wanke2 tare da shara, ameera fitowa tayi
(Yan mata a rage shafe2,inke bakace maintain your colour ) ameera ta fara duhu sosai ga kuma rama datayi, gefen fuskanta yafi duhu, duk sai ta koma kaman ba itaba,
"Dan Allah kina da kudi ki sayo min Maganin malaria?" Ta tambayi yar hinde
"Eh..amma mai chemist bai kaiga budewa ba" ahankali tana dafa bango tace
"To..please in kin gama ki dora min ruwan wanka..sanyi nakeji"
"To shikenan" ta amsa mata tacigaba da abinda take.

Around 8:30 hinde ta shigo still sanye da kayan da ameera ta bata, bayan sin gaisa ameera ta dauko bangle bracelet dinta guda daya ta mikawa hinde
"Gashi ki saidomin" da sauri hinde ta amsa sannan ameera tacigaba dacewa
"Ki boyeshi sosai dan Allah..110k yake..in kinje shagon zaa auna sai abaki kudin...ki nemi inda ake saida waya ki sayo min ko wacce iri ce sai ki sayomin layi Mtn da kati na dubu daya..sai ki biya shago ki sayomin kayan shayi manya tin ..." Ameera sai lissafa mata take itakuma sai
"To" kawai take cewa, bayan ta gama yimata bayani ta fito da shirin tafiya, ameera kiran tayi
"Gashi ki yafa..kar ace satoshi kikayi" ta fada tana mika mata expensive Vail dinta, hinde wace hakora tayi ta masa
"Kuma dan Allah karkije kina wace hakora haka..it looks disgusting"
"To shikenan" ta fito ta kalli yarta
"Ko me take so kidafa mata"
"To Inna..ki dawo lafiya"
"Allah yasa" ta fada sannan ta fita daga cikin gidan.

Tasha taje ta hau motan dazai kaita gwagwalada, bayan ta sauka chan, ta dinga tambayan mutane ina akesiyan zinari, kasancewan yawan cinsu ba hausawa bane, basu gane abinda take cewa ba, wasu samari guda biyu ta gani zaune suna shantaba,wurin su ta nufa ta gaida su aka cin saa irin hausawa nan ne masu fita nenan kudi ,
"dan Allah shagon da ake sayan zinari nake nema" ta fada masu, samarun kallon junansu sukayi, daya yace
"Muga irin zinarin" hinde ta fidoshi daga karkashin zaninta..ko cikin pant dinta ta sanyoshi Oho, samarin Kara kallon juna sukayi, da suka ga abu na kyalli, mikewa sukayi bayan sun yiwa junansu sign
"Kizo mu nuna maki wurin" daya ya fada, hinde binsu  tayi, daya baya daya gaba sai Hajiya hinde tsakiya, sunyi tafiya kaman na minti ashirin, saida sukaje inda babu mai ganin su suka tsaya, na bayan wawan mari ya ballewa keyan hinde sannan ya mika mata hannu, agigice  hinde ta juyo, sai shafa  inda aka mareta take,
"Miko.

" mutumin yacewa hinde,
"Haba Dan nan..ban haifekaba?.. Sai kace in baka basai ka taba min lafiyan jikiba..amshi" tafada tana mika mashi zinarin, suna amsa suka bar wajen aguje, sai lokacin hinde ta gane sata akayi mata, hannu ta dora bisa kai tafara kuka
"Wannan yarinyan Mara mutunci za a hadani da ita..wayyo na shiga uku na mutu" ta dinga maimaitawa har inda zata shiga motan komawa gida.

💜💚💙❤💛

Tawa kuka ta dinga yi kaman ranta zai fita, dama ga gajiyan Wanda tayi jiya, sai shessheka kawai take, mutanen ko kallon inda take basuyiba suka cigaba da driving abinsu, daya waya ya dauko yayi dailing wani number, few seconds later akayi picking, gaisuwa sukayi sannan yace
"Hajiya mun ganta...yanzu yolan zamu wuce daita?" Shuru yayi yana sauraron  abinda ake ce mashi
"To shikenan.." Yafada tare da katse wayan. Tawa najin ance yola ta fara kuka sosai tana yarfa hannuwa
"Dan Allah kuyi hakuri Ku maidani...bani bace tawa..sunana maryam" ko kallon ta basuyiba Wanda yayi waya ya kalli Wanda ke tuki
"Ka kara gudu muna da tafiya.." Dayan baice komaiba ya kara gudu sosai, tawa kuka ta dinga yi,aikam sai wayanta ya fara ringing, abinka da China phone, nan take tayi saurin dauka zatayi picking Wanda baya tukin yayi saurin fixgewa daga hannunta ya wurgar dashi waje, sabon kuka ta fara, kallonta yayi
"Kinsan Allah saanki daya anbamu strict instructions kar mu tabaki amma wallahi na lahira sai yafiki jin dadi.." Tawa karawa kukanta volume tayi
"Dan uwarki bazaki yimana shuru ba?".. Mutumin ya daka mata tsawa, da sauri ta kama bakinta ta rikeda hannu, amma hakan bai hana hawaye zubowa ba, haka suka cigaba da tafiya tawa sai tunani take, tana Allah yasa ba kasheta zasuyiba

💜💙❤💛💚

Salem bai tashi ba sai 10am, mikewa yayi zaune ya dauki wayanshi ya kira majed
" alh..ka je wurin mai fashion dress na Sheraton hotel ya baka designer dress sai shoes da jewelry da zai hau kayan..daga nan ka wuce chan gidan da muka kai wata Shaidaniyan yarinya ka dauko min CCTV record din gidan"
"Yes sir" yafara cewa sannan yace
"Sir ina CCTV recorder din yake?.."
"Call my agent"
"OK.." Katse wayan yayi sannan ya mike yana rawa da filo kaman baby, da sauri ya wurgar da pillow ya kira cook yayi mashi umarnin ya jera mashi abinci a part din da tawa take.

Wanka ya shiga ya fito daure da towel, mai ya shafa tare da body perfume  sannan ya shiga cikin closet ya dauko wasu three quarter Jordan da t shirt mai kyau da tsada, red sneaker ya saka cos riganshi red ne. Gaman mirror ya koma ya wanke kanshi da perfume kala2 sannan ya fito yana wani annashuwa ko na meye, oho, fita yayi ya nufi mansion din da tawa take, sallama yayi ya shiga falo yaga an jera abinci kala2, bedroom yashiga ya tare da sallama, shuru yaji ya zauna bakin gado yana jiranta don a tunanin shi bathroom ta shiga.
Bayan minti goma yace
"Habibty.. Am waiting..." Ya fada yana kallon agogon hannunshi, shuru yaji ya kara tsayawa for 5 more minutes, bakin kofan ya je yayi knocking
"Habibty ki fito haka nan mana..lokacin breakfast is going.." Still shuru no response, kara knocking yayi still no answer, Ahankali ya bude ya shiga, gani yayi wayam ba kowa, wani irin shar ya saki tare da fito waje da gudu, da gudu ya isa bakin gate,
"Umar!" Ya kira mai gadi da karfi kaman muryan shi zai tsage, da gudu ya fito daga BQ
"Sir gani" cikin fada yace
"Ka budewa kowa gate?"
"Yes s...."
"Kan burouban nan...ubanwa yasaka bude mata gate.." Ya fada lokacin daya nufi mai gadin gadan2, wani wawan mari ya wanka mashi sannan ya shakeshi
"Ubanwa yace ka bude mata gate" yafada yana girgiza shi,
"Wallahi in ban ganta ba..consider your self fired!" Wulla dashi yayi
"Abdul!..Idris!..isa!..." Haka ya dinga kwalawa guards dinshi kira dayan bayan daya kaman mahaukaci da gudu su biyar suka fito banda majed.
"Where is tawa!...?" Yafada da karfi har jijiyoyin wuyanshi na tashi, kallon juna suka tsayayi,
"Sir bamu ganta ba..."
"Fuck all of you...meye aikinku..kun tsaya bacci har ta fita daga gidan nan ko.." Dukkan su shuru sukayi suna mamakin irin fadanshi don basu taba ganin shi haka ba
"Now listen..in baku nemota in the next one hour ba...consider all yourself jobless.." Yana kaiwa nan ya shiga wurin shi da gudu.
  Guys din komawa sukayi cikin part dinsu suka dauko makulla  motansu suka rarraba Kansu suka shiga cikin garin tare da zuwa  motor park.

Salem na zuwa ya dauki wayanshi ya kira number tawa, ji yayi not reachable, kara dailing yayi  still not reachable, wurgar da wayan yayi tare da dafa kanshi,
"Tawa..why did you do this.." Yafada Ahankali
"Why are fucking with my heart!" Ya fada afusace, nan take fuskanshi yayi ja, yana zaune ya ji kara saukan jet dinshi, da sauri ya fito ya shiga ciki
"Take me to Kano" ya fadawa pilot, nan take a juya jet, cikin 40 minutes suka isa kano, har kofan gidansu tawa aka saukeshi, duk mutanen unguwan taruwa sukayi suna mamakin abinda ya kawo Salem Yusuf sulaiman unguwansu, don mutane da yawa sin san fuskanshi, da sauri ya sauka ya shiga gidansu tawa, gani yayi kofansu kulle, wani neighbors dinsu ya tambaya
"Da safe mami ta koma garinsu...amma tace zata sa a kwace masu kayansu" inji mutumin
"Please ya sunan garin su
" garin yarubawa"
"please garin Yoruba na da yawa..wanne daga ciki?"
"Gaskiya bansan sunan garinba..."
"Dan Allah kasan gidan wani danuwan su?" Mutumin girgiza mashi kai yayi, nan Salem yaji kafanshi bata daukan shi, Dan durkusawa yayi wajen for more than five minutes sannan ya mike ahankali ya koma waje tare da shiga cikin jet dinshi ya bar wajen,
"I regret falling in love with you.." Yafa cikin zuciyanshi
💙❤💛💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
❤💛💙💜💚

®zuwairat(ummu maryam).

3⃣7⃣

Wajen karfe one suka isa yola,har lokacin hawaye bai bar zubowa tawaba, nadaman abinda ya fidota kawai take, wani makeken gida suka shiga sukayi parking, waya taji sunayi
"Mun iso..." Shuru yayi for a moment sannan yace
"OK ma" fita sukayi suka bude mata, kin fitowa tayi, daya mai bakin fuska ya fixgota, ya rike mata hannu
"Dan Allah kar kuyimin komai.. Narokeku...ni kadaice wurin mamina... Please kuyi hakuri.." Ta dinga fada cikin muryan ta Mara fita don kuka, cikin wani katon falo suka wulla ta sannan suma suka shigo, falon ta fara kallo, gabanta ne yayi mugun faduwa data ga makeken hoton Salem, sanye yake da red fitted suit hannunshi cikin aljihunshi.. Fuskanshi kaman da models, kara kara juyawa tayi ta ga wani yana tsaye bayan wata beautiful mata da wani cool looking man, nan tasan gidansu Salem aka kawota, sabon kuka tafarayi, sun fi minti ashirin da zuwa sannan Umma ta fito, tafiyanta na kasaita tamkar ka tabata jini ya fito, tawa daga kumburarrun idanuwanta tayi ta kalleta, gani tayi da ita da Salem kaman an tsaga kara, tsawo kawai zai nuna mata,  da sauri tawa tayi kneeling down kanta kasa hawaye na zuba tana fargaban abinda zai faru, Umma tsayawa tayi tana kallon tawa, mamaki ne kwance kan fuskanta don atunaninta wata gingimemeyin Yoruba zata gani, sannan kuma Sam babu alaman yarbancin jikin ta, kallon fuskanta tayi taga she is beyond wonderful.
"Please sit" ta fadawa tawa, Ahankali tawa ta girgiza kanta, gaidata tayi dukda muryan ta bata fita,amsawa tayi tana kara mamaki don Sam hausanta babu alaman yare cikin shi..kallon guys din tayi
"Are sure she's the one?"
"Yes ma..daga gidanshi muka daukota" daya daga cikin guys din ya amsa mata, kallon yanda tawa take shessheka tayi
"Kunyi mata wani abune?" Ta sake tambayan su, da sauri suka girgiza mata kai.
"Excuse us" ta fada masu, da sauri suka fita, kallon tawa tayi
"Come closer" ta umarceta, tawa bata mike ba tayi rarrafa zuwa gabanta, Umma kura mata ido tayi ta rasa abinda zata ce mata, Ahankali tace
"What is your name?" Cikin shessheka tace
"Tawakaltu Lukman"
"Wace yare ce ke?"
"Yoruba" ta amsa mata Ahankali,
"Koma ki zauna muyi wata magana" tawa kara girgiza mata kai tayi,
"Bari insa akawo maki abinci kafin muyi magana" tawa still girgiza kai tayi, Umma tsaya kallon ta tayi sai taga sam yarinyan ba irin yarinya marasa jin maganan nan bane...cikin zuciyanta sai tafara nadama daukota dayawa akayi,
"You can't let your only son marry Yoruba" wata zuciya ta fada mata,
"Kinsan Salem Yusuf sulaiman?" Umma ta tambayeta, Ahankali tawa ta gyada mata kai
"Meke tsakanin Ku?" Ta sake tambayan ta, shuru tawa tayi bata ce komaiba, Umma tacigaba dacewa
"Nice mahaifiyan Salem...kuma banason ki dauka cewa don inci maki mutunci yasa nasa adauko Mani ke...me kikeyi gidan ?" Gaban tawa faduwa ya farayi,still bata ce komaiba
"Zina kukeyi?" Da sauri tawa ta girgiza mata kai sabon hawaye na zubo mata,
"Then me ya mace kamanki takeyi gidan namiji mara aure?.." Tawa bata ce komaiba sai goge hawayenta take, Ahankali Umma tacigaba dacewa
" anyway.. Kome ke tsakanin Ku inason ta tsinke from this moment... Badan baki yimin ba..Aa..saidon aladan mu da naku ba daya bane ...but if you want...you can name your price... From 1m to 20m zan iya baki indai kin yimin alkawarin zaki rabu da Salem" tawa girgiza kanta tayi tafara cewa
"Please I don't want anything.. I want to go to my mami...kuma bazan kara kula Salem ba" tafada cikin muryan ta Mara fita, Umma duk sai taji haushin kanta
"Please kar ki kirani da muguwar mace...am just a woman that loves her son.." Ahankali tawa tace
 "You are not ma..." Umma Dan murmushi tayi, tawa kuma goge hawayenta tayi,
"Yanzu ina baki shawaran kar ki Kara zuwa gidan saurayi..baa haka a aladanmu" Umma ta fada mata, Ahankali tawa tace
"First love wallahi bansan gidanshi bane..." Umma dadin sunan taji.. Don babu mai kiranta hakasai Salem
"Hope babu abinda yayi maki" da sauri tawa ta girgiza mata kai
"Ki gayamin in yayi maki wani abu.. Am he's mother..I know how to deal with him"
"Baiyi min komaiba "
"That's good to hear..hope baki ji haushin abinda na fada maki ba?"
"No ma" ta amsa mata Ahankali
"Tashi daga kneeling kici abinci sai insa a maida ki gida" bata tashi daga kan gwuiwowinta tace
"Thanks ma..na koshi"
"To shikenan.. Yanzu are we friends?" Da sauri tawa ta daga mata kai
"Then ki bani number ki..sai mu dinga gaisawa time to time" Ahankali tawa taba labarin yanda guys din suka yarda mata waya, mikewa Umma tayi ta shiga bedroom dinta, baa dadeba ta fito dauke da wani waya gionee m6 amma ba sabuwa ba, sai wata Leda mai dauke da kudi, tana zuwa ta mika mata wayan, kememe tawa taki mika hannu
"Ikon Allah.. Ki amsa mana" girgiza kai tayi
"To..kina fushi kan maganan danayi maki kenan"
"Aa..nagode" ledan ta mikewa tawa
"Gashi ki sayi duk abinda kike so.." Shima tawa girgiza mata kai tayi
"Gaskiya we are not friends.. Ya zaayi kiyi refusing dina..to amsa" ta kara mika mata wayan, Ahankali tawa ta amsa
"Thanks ma" Umma kara miko mata kudin tayi amma taki amsa, duk magiyan da Umma tayi bata amshi kudin ba
"Shikenan.. Amma ki huta zuwa yanma sai a tafi dake gida" kanta kasa tace
"Zan tafi yanzu"
"To shikenan.. Bari insa driver na ya maidaki gida" girgiza mata kai tayi
"Kawai su kaini park" Umma sawa tayi aka dauketa tana tunanin anya ta kyauta abinda tayi..don yarinyan ta kwanta mata
"She's Yoruba" tafada cikin ranta.
Tawa mancewa tayi bata dauki bag dinta daga cikin motan guys din da suka kawotaba, wani hummer ya kaita park. Kuka kawai take in ta tuna daga yanzu babu ita ba Salem.ji take kaman yau yafi kowane rana bakin ciki da muni a rayuwanta,.Ana sauketa ta duba taga babu bag dinta,  wani shagon da ake saida waya ta shiga ta mika masu wayan da Umma ta bata, abanza suka sai wayan a 18k, bata tsaya ciniki dasuba ta amshi kudin, cikin shagon ta amshi wayan ta kira mami tayi mata karya cewa motan su ta lalace sannan kuma an dauke mata waya a park.
Cikin park ta shiga ta hau motan Ilorin , duk Wanda ya ganta yasan bata cikin hayyacinta.

💜💛💙❤💚

Tun cikin kauye ake tambayan hinde abinda ya faru cos kuka take kaman anyi mata albishir da jahannama, bata cewa kowa kala ba ta isa gidan ameera, da kuka ta iso Wanda hakan yayi sanadiyan mikewa ameera dake kudundune cikin zaninta,
"Wayyo sun kashe ni " tafada tana kuka
"Inna meyasameki?" Yarta ta tambayeta, hinde zama tayi nan kasa
"Zinarin da ameera ta bani aka amshe../" bata idaba ameera dake tsaye bakin kofa ta saki ashar
"Wallahi kinyi kadan...kawai ki kawo min zinari na..don wallahi sai ya sayi dukkanku.." Tafada tana rike kugunta
"Wallahi Aisha..wasune suka amshe..."
"Tell that to the birds..sai kin biyani kayana...kawai daga nace Dan saki da ku shine zaki cuceni?.. Aikam ban yarda sai kin biyani..." Hinde bata ce komai ba tacigaba da kuka
"Ki fidomin kayana..barauniya..." Gaskiya ki bar zaganmin uwar..." Inji diyar hinde, tafa hannu ameera tayi sannan ta nuna diyar
"Look at this creepy zombie.. Har kin isa kiyi magana inda nake magana?..ki gayawa barauniyan nan ta bani kayana..in ba hakaba in na fita daga gidan nan...sai na kulle duk zuriyanku..banza karamar bazawara..." Yarinya tsaka taja ta mikar da uwarta, aikam da sauri ameera ta karasa inda suke ta rike hinde da hannu daya sannan ta mika mata dayan hannunta
"Yanzu mikomin zinari na..." Bata karasa ba aka bude gate majed yashigo, ko kallonshi batayiba tacigaba da girgiza hinde tana cewa
"Ki bani yanzu ba sai gobe ba..." hinde sai kuka take ita kuma banzan diyarta sai kokarin kwace hinde take,
"Meke faruwa nan?" Majed ya tambayesu, cikin kuka hinde ta gaya mashi, ameera kam  ko kallo bai isheta ba ,nace ko kin mance abinda ya taba yi maki
"Dalla malama ki saketa..."
"Ka biyamin zinari na mana..."
"Baki sakinta?..." Yafada yana karasowa inda suke, ameera na ganin ya karaso wajen su tayi saurin sakin hinde, Hinde najinta free ta bar gidan da gudu diyarta ta bi bayanta, ameera nuna majed tayi da dan yatsa
"Ban manta abinda ka yimin ba..kuma when the time is right zan rama..."" Tsaki ya ja zai shiga ciki ya dauki abinda akace ya dauko wayanshi yafara ringing, nan Abdul ke fada mashi tawa ta gudu, da sauri majed yaje ya dauki CCTV recorder ya kara gaba.

💙💜❤💛💚

Salem ya dawo abuja duk Ahankali shi tace, baisan ta inda zai fara Neman ta ba...baisan wane garin Yoruba zai fara zuwa ba, kaman ya hadiye zuciya ya mutu yakeji don zuciyanshi baki wulik take, yana sauka daga jet ya nufi inda ya sauke ameera, dakunan yadinga  dubawa daya bayan daya kilan Allah yasa ya ganta ciki, amma nothing. Gaban wani kujera ya zauna ya hada kai da gwaiwa, gani yake in zai ganta yanzu babu abinda zai hanashi cin uwarta for playing with his heart
"Tawa..you can't run from me...Nigeria is too small for you to run.. Wallahi sonki bazai hanani maganinki ba..." Ya fadawa kanshi.

Around 2pm su Abdul suka dawo amma babu courage din da zasu shiga ciki, tsakar gidan Salem ya fito yana kale2, ajiyan zuciya kawai yake, baisan ana guduwa daga mutum don yawan arzikin shi ba. Tun safe baisha ko ruwaba, tap da bawa flowaer ruwa yaje yayi alwallah sannan ta ya fita waje don zuwa masjid, nan yaga su Abdul tsaye waje, ko kallonsu bai yiba ya wuce su, kan hanyan da zaibi ya hangi wani abu kaman waya tarwase a kasa, Ahankali ya karasa wajen, yana zuwa ya tsaya yana kallon wayan, nan take yaga kaman wayan tawa, Dan dukawa yayi ya dauki wayan yaga confirm wayan tawa ne, juyawa yayi yaga CCTV na kallon wurin, daukan sim card din yayi ya saka cikin aljihunshi ya kara gaba.

Yana dawowa yaje dakin da wasu mutane uku ke duba mai shiga da fita suke, yana shiga CCTV monitor takwas nagani, yana shiga yace
"I want to see what happened since in the morning"
❤💛💚💙💜
ZAKISAN KONI WAYE
💜❤💛💙💚

®zuwairat (ummu maryam)

3⃣8⃣


Kan daya daga cikin kujeran wajen Salem ya zauna, fara maido recording din baya sukayi, Salem kurawa monitor din ido yayi, ana zuwa inda tawa ta fita, da farko ya saidasu, fara playing dinta akayi, har inda gate ya wulla ta saida ya gani, idanuwanshi cikowa yayi da kwalla, kallon su yayi
"Kuna ina wannan lokacin?" Ya tambayesu
"Sir muna masjid cos 5:20am ne" daya ya amsa mashi, cigaba da playing yayi har inda tawa ta fita tana kallon gidan tana goge hawaye,  kan Wanda ke waje ya maida kanshi , nan yaga sannan wasu suka saida tawa..da sauri Salem ya mike tsaye, gani yayi suna yi mata magana kuma the next minute suka fara nuna mata bindiga, hannu Salem ya dora bisa kai, yana kallo suka tafi daita.. Komawa yayi kasa ya fashe da kuka kaman Dan yaro, don gani yake tamkar an kashe ta, dayan daga cikin guys din yadan dafa mashi kafada, da karfi Salem ya tureshi sannan ya mike tsaye,
"Kuna ina sanda aka dauketa!" Yafada da karfi, dukkan su shuru sukayi suna kallon juna
"I said kuna ina!?..." Still shuru sukayi.. Ahankali Salem ya fara cewa
"What have I done to deserve this From you guys... Na baku free food.. Free shelter...the best cloth...and you can't do your job...saboda in wani ya gaji ya huta sai wani ya hau aiki, shiyasa na dauki Ku uku aiki..amma hakan bai da amfani... Nasan you guys are incompetent.. All of you are fired!!!" Ya fada sannan ya fice daga dakin yana kuka...yasan in ba Umma ba babu wacce zatasan yana abj balle ayi kidnapping tawa..
"Umma..why..." Kuka ne yaci karfinshi, kasa ya zauna gaban jet yana kuka kaman yaro, pilot ne yazo ya dinga rarrashin shi, saida yayi mai isanshi sannan ya mike ya kalli pilot din
"Call me those fools outside" yafada cikin husky voice, da sauri pilot ya kirawo su Abdul, cikin jet ya shiga da sauri su Abdul suka yi parking motan su suka shiga cikin jet sannan pilot ya kalleshi
"Sir ina zamu?"
"Yola" yafada yana kafa speck a fuskanshi.

Around 3:45pm suka isa yola, personal house dinshi suka sauka sannan suka dau motan sukayi family home, agaban masjid dake gidansu sukayi sallah sannan Salem yayi trekking zuwa gidansu, yana daf da shiga gidan yadan juya aikam sai ya hangi bag din tawa cikin flowers din kofan gidansu, da sauri ya karasa wurin ya dauki bag din ya bude gani yayi har kudinta na cikin bag din...wani sabon kuka yafarayi
"What did Umma do to you...you caused it..why do you have to run from me?.....is it a crime to love you?..." Kan ya dora da bangon gate dinsu yana kuka, yafi minti goma wurin sannan ya shiga ciki. Already guards suna jiranshi, yana zuwa yav kalle su
"Don't let anybody into this falo..except Abba.. Kun gane?" Yafada yana nuna masu side din Umma
"Yes sir" suka amsa mashi sannan yashiga ciki.

Afalo ya tardata tana zaune ita kadai tayi tagumi, ko tunanin me take? Oho. Takalmin kafanshi ya cire, ya karasa inda take, kwantawa yayi kasa flat tare da rike kafan Umma, sai lokacin Umma tasan da mutum cikin falon, kuka sosai Salem ya farayi
"Umma na rokeki da sunan Allah.. Ki bani yar mutane in maida masu..." Umma kallon mamaki tafara yi mashi
"Kai ..kana haukane?.." Kai ya fara daga mata
"Umma am mad in love with tawa..kin dauketa..please tell me where she is..." Umma kokarin kwace kafanta tayi amma Salem yakara rike ankle dinta kaman his life depends on it..
"Umma please tell me inda kika kai tawa...nasan baki sonta amma bansan you can go this length ba..." Kuka ya dingayi har da shessheka.. Umma tsaya kallon ikon rabbi tayi..
"Son..please free my leg.." Girgiza kai yayi
"No Umma.. Na rokeki..kifadamim inda kika kai Tawakaltu.. Menayi?..meye laifina?..is it my fault that I feel in love with the wrong person?... Ba laifi na bane...bani na sa zuciya ta ta kamu da son wacce baki soba... Umma please tell me inda kika sa aka kai taw..." Kuka yaci karfinshi , yana kuka yana tari.. Gashi tun safe ko ruwa baishaba, tari yacigaba dayi sosai kaman ranshi zai fita, shafa mashi kai Umma tafarayi, da sauri ya kauda kanshi yacigaba da tare, saida ya gama yacigaba dacewa
"Ki fadamin..please..." Wani tarin yafarayi, nan fa hankalin Umma yafara tashi, kokarin cire kafanta tayi amma Salem bai saki kafanba
"Son please sit up...you are hurting yourself.."
"Umma you don't care if I die...inda kinasona zakiso abinda nake so..." Tari yacigaba dayi kaman ranshi zaifita,,
"Son please ka tashi..." $ kara girgiza mata kai yayi, yacigaba da tari, saida tarin ya lafa yacigaba da kuka tare dacewa
"Wallahi Umma.. Bantaba tunanin zan kamu da son yarinya hakaba...but I can't help it...nidai ..." Coughing yacigaba dayi ahankali Umma tace
"Ita ta fada maka nayi mata wani abu?..."
"Ai hired guys dinki yarda  mata waya sukayi...Umma why...tunda bakin son tawa na hakura daita..amma please tell me where she is.." Yafada cikin kuka, kokarin mikewa tayi amma yanda Salem ya rike mata kafa ya hanata tashi
"Ka sakarmin kafa kafin in bata maka rai..."
"Wallahi ki kashe ni...hakan zai fimin sauki..." Umma kwalawa guards dinta kira tayi suzo su dauke Salem daga dakin amma suna zuwa bakin kofan guards din Salem suka hanasu shiga,..duk yanda sukaso wucewa basu samu hanya ba, sunfi minti ashirin ahaka, Umma gani tayi da gaske Salem yake, gashi sai tari yake babu sassautawa, duk yanda Umma taso lallashin sa abun yaci tura, datace ya sakar mata kafa sai yace
"Please tell me where you took tawa.." Magiya Umma tafarayi sosai amma yaki sakinta, Sam bata son Abba yasan abinda ke faruwa don dukda yana da saukin kai baya tolerating nonsense, Salem kuka yake sosai Umma tarasa yanda zatayi dashi, abu kaman wasa har hour daya tayi Salem yaki sakar mata kafa wai dole saita fada mashi inda ta kai tawa. Ana cikin haka Abba ya dawo, tundaga nesa taga guards din Salem dana Umma tsaye suna kallon juna, kallon Mara dadi, ana parking mota Abba ya fito ya nufo wurin,
"Meke faruwa nan?" Ya tambaya yana kallon each and everyone, daya daga cikin guard din Umma yace
"Sir..Hajiya keta kiran mu amma sun hanamu shiga" Abba kallo guards din Salem yayi
"Meye haka?"
"Sir we are following orders" inji majed, Abba bai kara cewa komai ba ya shiga ciki, nan fa gaban Haj yafara disco ,Abba kallon Salem dake kwance kasa yana kuka,
"Me ke faruwa nan?"  Ya tambaya yana kallon su, Salem baice komaiba yacigaba da kuka shi ita kuma Hajiya shuru tayi
"Baku jina ne?"
"Abba ka fadawa Umma tabani tawa..."
"What are you talking about?" Abba ya tambayeshi, cikin kuka ya fada mashi abinda ya faru
"Subhanallahi.. Hajiya is he saying the truth?" Umma shuru tayi, alaman bata da gaskiya, Abba dukawa yayi
"Son stand up..." Da sauri ya girgiza mashi kai
Abba ka fada mata ta gayamin inda ta kai Tawakaltu.. " Abba kallon Umma yayi
"Wai ina kika kai yarinyan mutane?" Ahankali Umma tafara cewa
"Son kayi hakuri... Babu abinda nayi mata...I just beg her to stay away from you.. And she promised..." Kuka sosai Salem yafarayi
"Umma why..." Tari yafarayi sosai yana nishi sama2, da sauri Abba ya dagashi, aikam sai jini hancinshi..kuka Umma tafara
"Wallahi nayi nadama...tun yarinyan na nan nafara nadaman abinda nayi.." Abba dirty look yayi mata sannan ya rike Salem
"Muje part dina in baka first aid kafin in kira doctor.." Ahankali Salem ya girgiza mashi kai
"No Abba.. Allah yasa wannan yazama ajalina..." Tafiya yafarayi, ko tsakiyan dakin bai kaiba ya fadi kasa, da gudu Abba da Umma suka karasa wajenshi, acikin tension Abba ya kira doctor, Umma kwalawa guards kira tayi tana kuka, gabaki dayan su suka shigo dakin, duk ahankali su tashi yayi especially personal guards dinshi. Daukan shi su Abdul sukayi,
"Follow me!" Dad ya umarcesu, da sauri Abba ya fita suka bi bayan shi.

Wani part my dauke da hospital equipment aka kaishe, Salem bude ido yayi yaga mutane triple, maidasu yayi rufe tare da dafa kanshi.

Bayan minti ashirin doc yazo, bai bata lokaci ba ya sa mashi drip.

💚❤💙💜❤

 Yau ya komawa ameera sabo cos yau ita kadai ta wuni, gashi da musassara ta wuni ga ciwon kai dana Mara, duk abin duniya ya isheta, bakin gate taje tayi knocking,
" meye?" Suka tambayeta, cikin kuka tace
"Dan Allah Ku kiramin hinde.." Banza sukayi daita,
"Kunji Dan Allah.. Bani da lafiya ne..."
"Kar ki kara aikanmu...darajanki daya da baki da lafiya.. Bari musa akira maki ita" daya daga cikin su ya fada sannan ya kira wani ya aikeshi ya kira hinde.

Bayan kaman minti ashirin sai ga hinde ta shigo gidan , gani tayi ameera durkushe kasa tana kuka hannunta kan maranta
"Lafiya?" Ta tambayeta tana karasowa wajen ta, cikin kuka tace
"Cikina...wayyo..menses zanyi..."
"Meye messes" tafada tana dagata tsaye
"Alada zanyi..." Tafada tana kuka tana yarfa hannuwa,
"Daman haka yake yi maki?" Kai kawai ameera ta daga mata,
"Sannu" hinde ta dinga yimata, ta maidata daki sannan ta dora mata ruwan ,  bayan yayi dumi ta saka daya daga cikin dankwali ameera ta dinga danne mata cikin ta da bayan ta,, aranan hinde nan gidan ta  kwana, banda kuka babu abinda ameera takeyi don a gida in ta fara har Karin ruwa akeyi mata.

💚💙💜💛❤

Sai wacegari around 8am tawa ta isa Ilorin, tunjiya ko ruwa bata shaba, kuka ta dinga yi although the way, cikin kwana daya ta rame sosai, ga idanuwanta sun yi ja, bakinta ya bushe, wayan mutane ta dinga amsa tana kiran mami har ta isa, wayan wani bayerabe ta amsa ta kira mami ta sanar daita sun isa park, baa dadeba wasu cousins dinta uku sukazo daukanta, dukkan su kallonta sukayi suna cewa.
"Ga Hausa Yoruba" tawa batace masu komai ba ta shiga bayan helux suka kara gaba, cikin wani babban flat suka tsaya, anayin parking tawa ta fito kasancewan tasan gidan cos mai gidan yayan mami ce, itakadai ce bata juyawa mami baya ba amma sauran 6 duk basu yiwa mami magana wai don ta zani talaka.
Afalo taga mami da yayanta zaune, mami na ganinta ta mike tana mamakin yanda yarta ta koma cikin kwana biyu, tawa fadawa jikin mami tayi tana kuka Mara fita, hankalin mami tashi yayi
"Ife...kiLode?" Tawa bata amsaba tacigaba da kuka, irin kukan da takeyi yasa mami tunanin kilan Salem raping dinta yayi mami with dirty mind. Tawa kneeling tayi ta gaida yan mami da mami, Matan amsawa tayi tana tambayan ta abinda ke sata kuka amma tace bakomai.
Daya daga cikin cousin dinta wanda suke same  age mate ta daga ta sukayi wani daki, ruwan wanka ta hada mata, wanka ta shiga tana wanka tanajin kamshin turaren shi, sabon kuka tafara.

💜💙💛💚❤
ZAKISAN KONI WAYE
💚💛❤💙💜

®zuwairat(ummu maryam)

3⃣9⃣

Tawa na wanka ta kuka, fitowa tayi daure da towel, kayan data cire ta fito rungume dasu, kamshin Salem kawai take shaka, bata ankara ba cousin dinta ta amshe kayan ta wulla cikin laundry basket sannan ta miko mata leggings da shimi,
"Ki ajiye wannan ki bani kayana in maidasu.." Tawa ta fada mata cikin low voice, kallon mamaki tayi mata
"Ya zaayi ki maida kayan daki kayi tafiyan hour ashirin dasu?..."
"Please just give me"
"Freaky one.." Ta fada sannan ta Dauko mata kayan daga inda ta ajiye su. Tawa maida kayan tayi tana hawaye. Daman lokacin breakfast ne, dukan su na zaune kan dinning sun fara cin abinci amma tawa bata fitoba, yan mami kallon autanta mai suna tima tayi ta kirawo tawa, tima bakin gado ta tarda tawa sai kuka take tana shafa kayan jikin ta,
," please sis meke damunki?..you look pale..." Ahankali tawa tace
"Nothing.." Tsoki taja
"Daman ke matsalan ki kenan..zurfin ciki...mom tace kifito kici abinci" tana kaiwa nan tafice, tawa goge hawaye tayi ta fito, mami sai kallon ta take, zama tayi kanta kasa, abinci suka faraci, amma ko chokali biyar tawa bata yi ba ta mike,
"Har kin koshi?..* babban Dan mom maisuna femi ya tambayeta ciki yarensu, kai kawai ta daga mashi, mami kalonta kawai take, tima tace
" something is wrong with you " ta fadawa tawa.

Bayan sun gama breakfast suka falo, tawa da mami tare da mom sukashiga dakin mom, nan mom ta tambayeta abinda ke faruwa, cikin kuka ta fada masu ko Salem waye amma bata fada masu yanda sukayi da Umma Salem ba, mami kallonta tayi
"Tawa ko yayi maki wani abune?" Girgiza mata kai tayi
"No mami... I just love him..and am missing him already.." Mami buge mata baki tayi, mom kallon mami tayi
"Wai meye haka... Kinci saa tawa Dana respect.. Meye na rabata da mutumin da take so..ke an rabakune?... Har iyayenki ki watsar saboda so..to gaskiya ban ga amfani abinda know keyiba" afusace mami tafara cewa
"Aini mutuwa ya rabani dashi amma hausawa don't have respect for marriage.. Kuma mutumin in questions..is beyond us..."
"Ohh stop it!..." Mom ta dakawa mami tsawa
"At least ko bansan  Salem a zahiri ba nasan shi a news..I don't think he's a bad person.. Gaskiya kinason kisa yarinya nan ciki wani hali...I don't know why mother take their children's feeling for granted..." Tawa sai kuka take, mom ta cigaba dacewa
"Ni zan nemo contact..." Da sauri tawa tafara girgizawa mom kai
"Mom ki barshi..."
"Why?..." Mom ta tambayeta, kuka ta farayi sosai sannan ta fada masu yanda sukayi da Umma, mami ma kuka tafarayi, rungume tawa tayi tana cewa
"Kinyi kadan da wahalan da kike sha...am sorry for all you have been through.." Tawa ma rungume mami tayi, duk jikin mom yayi sanyi, at the same time tana cewa
"Gaskiya am disappointed in her...sai kace bata da addini?..ai in Allah ya hada, mutum yayi kadan ya raba. Sunfi hour zaune nan, daga baya bacci yayi gaba da tawa jikin mami.

💛💙💜❤💚

Salem bai sake farkawa ba sai 9pm, lokacin ana yi mashi Karin ruwa na biyu, ahankali ya bude ido ya kalli Abba da Umma, Umma sai kuka take,
" son am sorry... " Salem bai komaiba tacigaba dacewa
"Na yarda ka aureta"  Salem lumshe idanuwa yayi
"Umma where is tawa?" Ya tambayeta ahankali,
"Ta tafi gidansu..."
"Bata Kano..." Sabon kuka Umma ta farayi, Salem mikewa yayi zaune tare da taimakon guards dinshi, Abba kallon Salem yayi
"Son ko ta tafi garin su" kan Salem kasa baice komaiba
"Son ya sunan garin su...sai insa a nemo ta" daga kai Salem yayi
"Abba ban San garin su ba..besides tunda Umma ta roki tawa ta rabu dani..bazata Kara saurarena ba..kawai na hakura daita..." Yafada yana komawa, hawaye na zubo daga idonshi
"Son kayi hakuri... Ni zansa anemota...zanje har gidansu in bata hakuri..."
"Stop it Umma... Ki rabani da ita...tawa bazata Kara saurarenaba...tana da bin umarnin manya..." Umma shafa kanshi tayi tacigaba da kuka
"Yanzu ta ya zamu fara Neman ta..." Salem shuru yayi yana tunanin yanda rayuwanshi zata kasance in babu tawa aciki, yasan life will be meaningless, ko yanzu ji yake kaman ya mutu don bakin ciki, shi bai ga laifin ummanshi sosai ba..yafi gani laifin Tawakaltu data gudu daga gareshi, ahankali yafara cewa
"Why...why..me.." Abba rike mashi hannu yayi
"Son tashi ka dan cin abinci sai kasha drugs.." Girgiza mashi kai yayi
"Abba am not hungry..."
"No son..you have to eat.."
"Wallahi Abba bazan iya cin komai ba.." Haka suka kyalleshi, sai around 12am Umma da Abba suka kwanta, yarage daga Salem sai guards dinshi, daya daga kai suka hada ido sai ya wulla masu harara, haushin dukan su yakeji don gani yake rashin kulansu yasa tawa ta samu hanyan fita, cikin ranshi kuma yana tunanin babu abinda zai hanashi ciwa tawa for playing with his heart.

Har garin Allah ya waye bai samu bacci ba tunani kala2 yake, don ji yake inda zai Iya cire tawa daga cikin ranshi da yaji dadi. Duk Wanda ya ganshi sai yasan yana cikin damuwa, don idanuwanshi sun koma ciki, ya fada sosai. Tunda safe Umma tafara calling mutane tana cewa su nemomata yarinya mai suna tawa, abun haushin shine yanda babu mai photo dinta.har daren rana Salem bai ci komaiba, so yayi ya koma abuja amma Abba ya hanashi tafiya. Saida Abba yayi da gaske sannan yasha tea.

💛💙💜💚❤

With in kwana biyar kowanne part ya wahala, ita ameera ta jigata sosai saboda menstural pain don ta kara ramewa ta rage haske sosai don babu Wanda zai taba cewa classic ameera mai manicure, pedicure, zuwa spa..ce duk ta koma kalan tausayi, kullum cikin kuka take, yanzu sun shirya da hinde, don yanzu nan gidan hinde ke kwana.

Tawa kan cikin kwana biyar din ta koma kaman ba itaba don wannan hips din da Salem ke mutuwar so sun rage, mami ta kasa gane kanta, yar mom my shekara 22 ta sata gaba tana tambayan ta kasancewan babu Wanda yasan dalilinsu na dawowa Ilorin sai mom,
"Please tawa tell me what's the problem.. Remember we are family.. Matsalarki matsalar mune..." Deeja ta tambayeta, tima dake zaune cikin dakin tana chatting tayi karaf tace
"Anty deeja leave her... Babu tambayan da banyi mata ba..amma taki fadamin... Cikin dare bata barina inyi bacci.. Sai ta rungume kayanta ta dinga kuka..." Tawa daga red eyes dinta tayi ta gallawa tima harara.
"To tunda baki gayawa kawarkiba..ni in fidda ran zaki fadamin kenan" inji deeja, ahankali tawa tafara cewa
"Anty INA cikin matsaln da shuru yafi min alkhairi..." Da sauri tima ta ajiye wayan hannunta
"Meye Dan Allah?" Tawa kara hararan ta tayi sannan yajuya tana kallon deeja tafara bata labarin yanda suka hadu da Salem har ranar da taje  gidanshi, baki dukkansu suka bude, da sauri deeja tace
"You mean Salem Yusuf sulaiman popularly known as slim.." Cikin kuka tawa tace
"Ni ban san ana ce mashi slim ba.."
"Kam...dan baki ganin shi asocial media ba...wow..I can believe this.. Kin taba ganin slim?.. Bari in rungume ki" deeja rungume tayi tawa ta gallawa bayanta harara
"Tunda kin taba runguman slim...."
"Anty stop it.." Tawa tafada cikin fada da kishi, dariya sukayi
"Babe kar ki biyewa mami wallahi in kina sonshi.. Kawai ki kirashi yazo nan.." Inji tima, mikewa tayi daga inda take suka bita da kallo ko wannensu tana mamakin yanda akayi tawa tasan Salem dukda gani suke karya take.

Dakin mami ta shiga ta ganta kwance tana bacci, ahankali ta dauki wayanta ta fita daga dakin

Abangaren Salem baka gane shine don raman dayayi, kullum sai anyi mashi Karin ruwa, Abba da Umma suna mamakin irin wannan so, sai sunyi da kyar yake Dan cin abinci, duk hankalin guards dinshi ya tashi, don gani suke kaman yana Iya mutuwa kuma hakan means problem for them.

Duk iyan kokarin da Umma da Abba keyi don su nemi garin su tawa yaci tura don har obasonjo aka kira shima ya yasa mutane su nemo Tawakaltu Lukman amma baa samuba.
 
Salem na zaune yayi tagumi duk abun duniya ta isheshi, sai tunani yake tawa bata sonshi don yanda ta iya kwana 6 bata ji muryanshiba, su Abdul na tsaye Dan nesa da inda yake, Wayanshi dake hannun majed yafara ringing, da sauri majed ya karasa wurin shi tare da mika mashi wayan,
"Who?.." Salem ya tambaya batare daya kalleshi ba
"No name sir" majed ya amsa mashi, shuru Salem yayi yana sauraron kiran, don baya daukan anyhow call, kaman an chunkuleshi yace.
"Tawa..." Sannan yayi saurin amsan watan, kafawa yayi ga kunne
"Hello.." Yafada cikin sauri, tawa najin muryan shi ta rike baki
"Hello...Tawakaltu is that you?" Tawa najin ya kira sunan ta ta fashe da kuka, mikewa tsaye yayi
"Tawa..the only way I will forgive you for playing with my heart is by telling me where you are..." Yafada afusace har jijiyan wuyanshi na tashi, tawa bata ce komaiba yacigaba dacewa
",I thought you love me...but I was wrong... Wallahi in har baki gayamin inda kike ba...." Hawaye ne yafara zubo mashi,
"What did I ever do wrong to you..." Yafada muryan shi na rawa
"Habibty tell me... Please",  yafada ahankali, tawa bata ce kala ba, tari ya farayi sosai,
" am dying for you...wallahi habibty tunda kika gudu kika barni banci komai ba...tell me and I will forgive you..." Ahankali tawa tace
"Ife..am..."
"Don't you ever call me that.. Until you tell me where you are..."
"Am sorry..." Afusace ya kara katseta
"Don't say anything until you tell me where you are..." Tawa batace komai ba ta dinga kuka, hankali Salem yayi murmushin takaici
"So bazaki fadamin bako?.." Tawa bata bashi amsa ba tacigaba da kuka
"OK..ba matsala.. Did you know what I regret most?" Ya tambayeta, bata bashi amsa ba yacigaba dacewa
"That night you spent in my house.. I would have tear you..I would have given you something to remember.. Da bazakiyi gigin guduwa daga gareniba...but you know what?" Ya kara tambayan ta
"I will find you....you know why?..cos I love you.. But that will not stop me from landing you in the hospital the way you landed me..." Tawa kuka tacigaba dayi sosai, Salem ji yayi kafanshi baya daukan shi, wuri ya samu ya zauna, bai gama zamaba yaji wayan ta katse, da sauri yace
"Hello.." Yaji ta katse wayan, with out wasting of time Yayi dailing number amma switch off, tsayawa Yayi yana Tunanin abun yi don yasan he's going insane already, da sauri ya fara shiga cikin contact din wayan, nan ya dinga neman contact masu suna Yoruba, Mr kayode ya gani, da sauri ya kira number, mutumin na dagawa yayi yanason gaida Salem amma Salem ya katseshi dacewa
"Please kai Dan wane garine?" Ya tambayi mutumin
"Sir from osun"
"Please kasan sarki cikin sarkin yorubawa Wanda ya kori yarshi saboda ta zabi wani talaka?" Mutum shuru yayi for a while
"Sir yaushe hakan ya faru?" After few seconds yace
"I think it should be 19 to 20 years ago" mutumin shuru yakarayi da alaman tunani take
"Gaskiya sir I don't know.. Any problem?" Tsoki Salem yaja
"Please help me find out from you family and friends"
"OK sir" cikin few minutes Salem ya kira wayanda yasani yorubawa ya tambayesu amma babu Wanda yasani, sai yace masu please su tambayar mashi, mikewa yayi ya nufi part dinshi na gidan, su Abdul binshi sukayi, juyawa yayi ya kallesu
"Dalla Ku bar bina..sanda naso kuyimin guiding din gidana Baku yiba...kawai kuyi adua in ganta..in ba hakaba you will all be fired.." Ya fada yana kallon su dayan bayan daya, saida yazo kan Abdul ya nuna shi da Dan yatsa
"Most especially you..don duk kai kajamin wannan matsalan.

Salem komawa yayi ya kwanta yana tunanin Allah yasa agane ko waye, bai kai minti ashirin da kwanciya ba wayanshi yafara ringing, da sauri yayi picking,
$" sir ance its oba of kwara state" da sauri Salem ya mike zaune yana saka palm sandal dinshi
"You oba...ehmm...oba sadiku!?"
"Yes sir"
"Are sure?"
"Yes sir"
"Thank you.. " ya fada yana katse wayan, bai dade da katsewa ba yafara ringing kuma picking yayi
"sir ance its oba sadiku of kwara state"
"Thanks" kawai yace ya fita ya nufi side din abbanshi.

💙💜💛💚❤
ZAKISAN KONI WAYE
💛💜💙❤💚

®zuwairat(ummu maryam)

4⃣0⃣

Salem na zuwa part din Abba ya zauna yana haki saboda yanda yayi tafiyan cikin sauri, saida numfashin sa ya daidaita sannan yace
"Abba.. Na gane waye grandpa dinta," da sauri Abba yace
"Really?.. Waye?"
"Can you believe it?.. Oba sadiku of kwara state ne grandpa dinta," kallon mamaki Abba yafara yiwa Salem
"Son are sure of what you are saying.."
"Yes Abba.. Investigation nasa aka yimin" Abba gyara zama yayi
"Wane investigation?" Sai lokacin Salem ya bawa Abba labarin da tawa ta bashi, baki Abba yabude
"Son shine kake cewa har talakawa ce?.. Ai sadikus linage are filty rich..." Dan murmushi Salem yayi
"Ai tawa a restaurant take saida abinci.." Abba shuru yayi for a moment sannan yace
"Ai abinda uwar yarinyan tayi bata kyauta ba..whatever parents come first... I think nasan lokacin da abin yafaru..I was the GCFR a lokacin..."
"To yanzu Abba meye abinyi?.." Salem ya tambayi Abba, Abba shuru yayi yana tunanin abinyi, bayan kaman 40 seconds yace
"Zan yiwa obasonjo magana sai ya rakani muje wurin oba.."
"To Abba inkuje ..." Shuru yayi sannan ya Dan doki kanshi sannan yace
"Abba am confused.. Kasan iyaye maza suke babanta ya kamata su bani ita..." Dariya Abba yayi
"I know.. Kasan am sure yarinya da mamanta basu gidan oba...so zamu shirya tsakanin ta da iyayenta..hakan zaisa mu gane whereabout dinsu"
"Gaskiya hakan yayi... Amma.." Sai kuma yayi shuru,
"Amma me?" Abba ya tambayeshi, yana Dan shafa keyanshi kaman mai jin kunya yace
"It will take a long time.." Dariya Abba yayi sosai, cikin zolaya irin na iyayen zamani yace
"Ka matsu ne?" Salem sunkuyar da kanshi kasa yayi yan dariya,
"Ai kayi kokari...35 ba wasa bane..in badai kana..." Da sauri Salem ya girgiza mashi kai
"Never.. Abba" yafada kanshi kasa, saida kunyan tadan sakeshi sannan yace
"Amma Abba there is one more problem.."
"OK..na meye?" Ahankali Salem yafara cewa
"Abba maminta bata son hausawa" dariya Abba yakarayi
"Me hausawa sukayi mata"
"Wai Abba cewa take basu da rike aure..." Dariya Salem yafara yana
cewa
"Yau aure gobe babu" yafada a irin muryan mami, Abba dariya yayi.
"In-law to be dinka kake yiwa shakiyanci ko..babu ruwana..amma maganan ta ba karya bane..saidai ba duka aka taru aka zama dayaba.. Besides we are not hausas"
"Ai Abba dukkan mu Hausa ake cemana"
"To ba matsala bane, zamu nuna masu muma muna da rikon aure"
"Insha Allah" mikewa yayi ahankali,
"Abba inason in goma gidana na nan" kai Abba ya girgiza mashi
"Kayi zamanka nan tukunna"
"OK" yafada amma badon yasoba, donshi mutum ne maison privacy, har ya kai bakin kofa Abba yace.
"Mijin Yoruba..ka kokarta kafara cin abinci don kar ayi tunanin wani ciwo gareka" murmushi jin dadi Salem yayi
"Insha Allah Abba" sannan yafita, yana fita yaga majed ya taho da wani work phone
"Sir wani nason magana da kai" fuska daure Salem yace.
"Waye?"
"Nigeria head of NGO "
"Baka fada mashi ina holiday ba?"
" Sir na fada mashi..amma yace is about family din matanka...." Bai karasa ba Salem ya tureshi yana juyawa yana kallon kofa part din Abba don ya tabbatar babu Wanda yaji abinda majed
"Kana haukane?.. Don't you know secrecy?..Dalla bani wayan.." Yafada yana kwace wayan daga hannun majed, yana amsa waya na tsikewa, fuskanshi murtuke yayi dialing number, mutumin na picking yace
"Alh ya akayi ne?" Daga chan bangaren akace
"Sir wallahi iyalen alh umar Adam gezawa ne suka addabeni..wallahi yanzu nan Matan har kuka tayimin awaya wai tunda ameera ta bar gida basu ji daga garetaba..uwar har cewa tayi tana da feeling something bad is happening to her.."
"Indeed" Salem yafada kasan makoshin shi sannan yacigaba da sauraren Abinda ake fada mashi
"Sunce basu da contact dinka shine suke son in sada su da kai..." Sai yayi shuru, Dan karamin tsaki yaja
"Wannan long story... Kawai say some body want to speak to me..is better... Connect me to them" yafada lokacin da ya karasa kofan part dinshi, bude mashi kofa akayi ya shiga ya samu wani kujera ya zauna ya dora kafa daya kan daya lokacin wayan nata ringing, muryan dad ameera yaji yayi sallama, amsawa yayi sannan yace
"Alh ya akayi ne?.." Ahankali dad ameera ya gaisheshi, ya amsa yakara cewa
"Ya akayi ne?"
"Sir kuna lafiya?"
"Lafiya.. Ko kaji rashin lafiya ta?" Da sauri dad yace
"No sir.." Ahankali yacigaba dacewa
"Ya ameera?" Yayi maganan kaman an fixgota daga bakinshi,
"Lafiya..." Bai gama magana ba yaji kaman an amshe wayan, saiji yayi ance
"Hello uncle.." Cire wayan yayi daga kunnenshi ya kalli wayan sannan ya maidata kunnenshi
"Uncle..." Ahankali Salem yace
"Sir who is this?"
"Sir nine affan...sir please am missing anty ameera... Please I want to talk to her..." Yana kaiwa nan ya fashe da kuka, Salem sai yaji duk jikinshi ya mutu, affan yacigaba dacewa
"Mom..is also crying every day.. Please sir..I want to see my anty.. Ameera..." Salem lumshe idanuwa yayi da affan yace mom dinsu tana kuka kullum, yasan hannunka baya rubewa ya yarda
"What the fuck have been doing keeping people's child.. Ina ruwana da rayuwan ta..." Ya fada cikin ranshi
"No don't say that... She deserve to be taught a lesson of life time.. .." Ji yayi affan nacewa 
"Uncle are you there?.." Da sauri Salem yace
"Yes...but am not hearing what you are saying... Because you are crying... Guys don't cry..right?" Yafada kaman ba shiba, kallon shi nayi nace kaima kwananka shida babu ranar da baka kuka
"Yes sir " affan ya amsa mashi
"Don't worry you will talk to your ANTY...but please ka yimin hakuri sai gobe cos ina yola itakuma tana abuja..." Da sauri affan yace
"Yeeeeee...thank you sir..."
"No p...and tell mom not to worry gobe in na koma gida zan kai mata waya..,"
"Sir..daman bata da waya?" Salem dariya yayi
"Ai bata fadamin bata da wayaba so ban saniba...that means bata damu dakuba" yafada yana shuumin murmushi, ahankali affan yace
"Sir daman haka take but we can't do without her..."
"No matsala.. Now tell me ya karatu..."
"Fine..sir...na fadawa class mates dina sir Salem Yusuf sulaiman ne mijin anty ameeranmu sunce karya nake" dariya Salem yayi
"Don't worry..in nazo Kano zan saya maka iPad 32GB sai musha selfie dakai sai ka samu evidence..."
"Yeee...thanks... You are the best uncle in the world.."
"Am not.." Yafada cikin ranshi, affan yacigaba dacewa
"Anty ameera is lucky.." Dariya Salem yayi
"No she's not.." Kara fada cikin ranshi
"Affan baka da wayane?" Salem ya tambayeshi
"Eh..dad yace sai na gama primary school..."
"We're in 21st century.. Ka fada mashi nace ya daya maka waya kafin in kawo maka iPad..,"
"Dad kajiko?" Yaji affan nacewa da alaman wayan is on speaker, baki ya tabe sannan yayi ban kwana da affan, ya kashe waya ya kira majed yayi
"Ina wannan CCTV recorder danace ka daukomin daga wancan gidan?"
"Sir na mantashi cikin mota a abj..." Tsoki yaja tare dacewa
"Incompetent" sannan ya katse wayan.

Majed kallon Abdul yayi
"Wai sir yana da aurene?" Ya tambayi Abdul, Abdul dariya yayi sannan yace
"Ai yarinyan daka shararawa mari matarsa ce..."
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun!!!" Majed ya ding maimaitawa, saida shock din ya sake shi sannan yace
"Amma meyasa sir ya kaita wannan wurin... Kuma ranar da na mareta baice komaiba?" Ahankali Abdul yabawa su majed labarin abinda ya faru da irin zagin da ameera tayiwa Salem har zuwa kan iyayenshi
"Lallai...no wonder ranar danaje take cemin bata manta abinda nayi mata ba...kuma wai zata rama when the time is right..." Inji majed daketa mamakin maganan da Abdul ya fada mashi,
"Kace mu fara yimaka kallon goodbye don babu abinda zai hanata sa sir ya koreka insu jone..." Inji isah
"Gaskiya da kyar sir ya jone da wannan yarinyan..In hakan yafaru, bazan ji dadiba...don Lucifer is better than that girl..." Inji Abdul, Jibreal kallonsu yayi yace
"Wacece yarinyan da sir keson mutuwa saboda ita?" Ya tambayi Abdul
"Yarinyan opposite din ameera ce tana da kirki sosai..sai dai ba Hausa bace..kuma ina tunanin ita sir zai aura..." Inji Abdul
"Wannan low class din?" Isa ya fada, da sauri Abdul ya fara waige2 yana cewa
"Wallahi in sir yajika...consider yourself jobless" yafada cikin muryan Salem, da sauri majed ya mike yana cewa
"I am in enough trouble already..." Yana kaiwa nan ya bar wajen, kowanne su mikewa yayi ya kama gabanshi.

Salem ji yayi kaman yaje abj yau ya sallami ameera don yasan confirm ba zama zaiyi daitaba, Amma bai da kwarin jikin da zaiyi wannan tafiyan ayau, zama yayi yana kara kiran da tawa ta kirashi daita, sayaji tana ringing da sauri ya gyara zama, jiyayi mami na
"Hello.." Da sauri ya katse wayan yana daria sannan kuma bayason ya jawa tawa fada don mami ba kadan ba wajen fada.

Wacegari da safe ya fadawa Abba da akwai wani abu important that needs his attention, Abba bai hanashi tafiya ba, wurin Umma yaje yayi mata ban kwana dukda bai wani saki daita ba sosai don yanason ya nuna mata yana matukar son tawa sannan ita tazama shaida don yasan halin family dinsu da iya shegantaka and he's not tolerating that from anyone.


Yana fitowa ya hau mota suka tafi gidanshi da pilot ya ajiye jet sannan suka wuce abuja, suna sauka gidanshi majed ya bashi CCTV recorder, falon shi ya koma ya zauna yafara kallon rayuwan ameera, dariya ya dinga yi inya ga tana tafiya zaninta na kuncewa, saida yaga draman da suka dingayi da hinde ya rike ciki kaman zai mutu,
"Kai wannan yarinyan da akwai rashin m..." Yana cikin kallo yaga inda hinde take bawa ameera shawaran tasa malami ya kira mata mijinta don ya mori jikinta,
"Village people with attitude.." Yafada kuma ya Dan ji dadin amsan ameera,
"Hmmm nasan watarana tana iya daukan shawaran ta...hinde have to go..." Haka yacigaba da kallo har yazo nan inda hinde ta badawa ameera zinari , dariya ya dinga yi, yana cewa "ga small kissable lips... Amma zagi kawai.." Yanajin sanda ameera tacewa yar hinde "zombie" ya kara tuntsure da dariya
"Kin Iya daukan photon mutum cos you are not far from the truth... Amma kema kin kusa zaman small bazawara, ,, ba yanzu ba cos you haven't learn... Saa ki daya you are not screwed.

Mikewa yayi ya shiga bedroom apartment dinshi ya shiga wanka, yana fitowa ya kira isah
" Ku shirya cars zamu fita"

❤💚💙💜💛
ZAKISAN KONI WAYE
❤💙💚💜💛

®zuwairat(ummu maryam)

4⃣1⃣

Bayan ya fito daga wanka ya shirya cikin white kaftan amma dinkin ba mai zurfi, turare ya fesa kowanne lungu da sako na jikinshi sannan ya dauki coffee brown cap ya Dora,dukda raman dayayi ba karamin haduwa yayi ba, fita yayi aka bude mashi murfin mota ya shiga suka kama hanyan gidan ameera.

Ameera na kwance ta cire zanin kugunta ta rufe kanta har kasa, sai rawa sanyi take, hinde zai
"Sannu" take yi mata, ameera bata Iya amsawa sai gyada mata kai kawai take, hinde taba goshinta tayi taji zafi sosai, mikewa tayi ta dauko bucket ta zuba ruwa sannan ta saka dankwali, ta shafa agaban goshin ameera,
"Wayyo... Ki bari..sanyi nakeji" tafada tana kuka
"Kiyi hakuri idan shafa maki ruwan ko zafin jikin ki zai rage zafi" tafada tana kara shafa mata dankwali
"Wayyo...Dan Allah ki bari... Daddy... Cikina. Wayyo mom kaina.." Ta fada cikin kuka tana ture hannun hinde daga kanta,
"Sannu...Allah ya sauwake..ko in roki masu gadin in kaiki shagon hamisu mai magani?." Da sauri ameera ta girgiza mata kai
"ban iya tafiya.. " haka hinde ta cigaba da shafa mata ruwa ga jikin ta har bacci yayi gaba daita. Komawa tayi tsakar gida, ta fara kokarin hura wuta.

To 10am su Salem suka iso gidan, da sauri guards dinshi suka bude mashi kofa ya fito, da gudu masu gadin suka karaso inda yake suna kwasan gaisuwa, bude mashi sukayi yashiga, daga nesa ya hangi hinde sai hura wuta take, tsayawa yayi yana kallon ta, sai zagin da ameera rayiwa yar hinde ta dawo mashi
" _Stupid zombie_ " dan daria yayi kasan makoshinshi, takowa yayi kusa daita, har lokacin hinde batasan yana wajen,
" sal...." Yanda hinde ta razana har da faduwa ya hanashi idawa, don daria ta bashi amma ya dake baiyiba, hinde kura mashi ido tayi tana baya2
"Mutum ko aljan?..." Ta tambayeshi, Dan murmushi yayi
"Aljani..." Haba da gudu hinde ta bar gidan, Salem dariya ya dingayi, Binta yayi har ta fita kofa, kiran daya daga cikin masu gadin yayi
"Don't let that woman in here again.."
"Yes sir" suka amsa mashi sannan ya dawo ciki yana cewa
"Ina wannan shaidaniyan yarinya.." Dan labulen dakin ya bude, ganinta yayi kudundune tana bacci amma ba mai dadi ba, kallon yanda hannun ta daya cikin pant dinta yayi, dagani kasan maranta ta rike sannan ya kalli pant dinta da ya dan fito ta baya don kayan bai ida rufe mata bayan ta ba, kallon fuskanta yayi, sai yaga kaman ba itaba don ta rame over sannan tayi duhu sosai, kurawa fuskanta ido yayi, sai yaji ya tsani kanshi don gani yake Sam bai kyauta ba, amma kaman daga sama yadinga jin zagin da ameera tayi mashi
 _"You son of a bitch...motata tana Iya siyan uwarka da ubanka..."_baisan lokacin da ya daga hannu ya ya rike mata baki ba, da sauri ameera ta bude ido tana cewa
"Wayyo cikina..." Tana ganin shi ne sai ta maida idanuwanta ta rufe don gani take mafarki take, yana ganin ta rufe idanuwa yakara rike bakinta da karfi,
"Wayyo..." Ta kara cewa , ta bude ido, ganitayi confirm Salem ne, da sauri ta mike zaune jikin ta na rawa, har zani na fita, Salem kara kallon pant dinta da take kokarin rufewa yayi , Sam fuskanshi babu walwala
"Miss me?" Ya tambayeta, ameera kuka ta farayi, kukanta mai ban tausayi, ga rawan sanyi tanayi, har lokacin bata cire hannunta daga cikin pant dinta, kura mata ido yayi,
"Wai ke baki Iya gaisuwa bane?" Ya fada yana kallon dakin, mikewa yayi tsaye yana kallon kuryan,
"Dan..Allah.." Tafara fada amma tayi shuru saboda yanda take jin wani azaban ciwon Mara, sannan ga azababben ciwon kai,
"Were you saying something?" Ya tambayeta lokacin daya juya yana kallon ta, still har lokacin hannun ta cikin pant dinta
"Wai meye kike tura hannu cikin pant?".. Bai karasa ba tayi saurin cire hannunta don sam hankalinta baya wurin,
" ko servicing kanki kike?" Ya tambaya babu alaman wasa a muryan shi, kuka sosai ta dingayi tana cewa
"Cikina...keyimin...ciwo" tayi maganan da kyar, kallon tuhuma yayi mata
"Me ke jawo maki ciwon ciki... Ko kina mesturation?" Cikin kuka ta girgiza mashi kai
"Then what?" Ya tambayeta yana tunanin ko irin matsalar shi gareta, bata ce komai ba tacigaba da kuka, kura mata ido yayi Kaman mai tunanin, har yanzu bai bar jin saukan marinta a fuskanshi ba, komawa yayi ya zauna kan katifan kusa daita,
"Dan Allah kayi hakuri ka maidani... Gida...please..." Tafada kaman an fixgi magana daga bakinta, kallon ta yayi
"What's your name?" Ya tambayeta, cikin kuka tace
"Aisha.." Saida yayi shuru for a moment sannan yace
"Aisha kinsan kece mace ta farko dana mikawa kaina on a plata of gold?...Amma dayake baki da mutunci kika wulankanta ni..you raise your filthy hand and left a mark on my face...you insulted my humble and lovely parent... You called me a son of a bitch...me Dan karuwa..." Ya karace maganan cikin daci, ameera banda kuka babu abinda takeyi,, tana kuka tana rawan sanyi
"Amma still alhamdulillah.. Cos ranan da kika mareni yayi sanadiyan haduwata da the most wonderful lady in the world... In Allah ya amince I will be getting married soon... All thanks to you..." Ameera daga kai tayi ta kalleshi, tana tunanin yanzu wannan wonderful guy kusa daita is going far away from her,
"Kayi hakuri..." Bata idaba ya daga mata hannu,
"Ba abinda ya kawo ni ba kenan... Kisan nace zan baki daman ki nemi yafiyata in the next on year.. Amma yanzu kinci saa duk ranar da nayi aure zan sallameki ki tafi..." Kuka ameera tafarayi sosai, don ita a tunanin ta duk yanda ya hukunta ta daga baya zasu jone,
"To tunda bazaka...zauna daniba... Please just let me go...am dying" girgiza mata kai yayi
"No!... Har yanzu baki koyi hankali ba..."
"Wallahi na chanza..." Banza yayi daita, yacigaba dacewa
"Your family wants to speak to you.... Kuma wallahi kika nuna masu something is wrong na lahira sai yafiki jin dadi don nasan yanzu kisan I know many ways of killing a rat" da sauri ta daga mashi kai, sai taji jikinta yayi kwari nan take, goge hawayenta tayi ,Salem hannu yasa cikin aljihunshi ya dauko wayanshi, dailing number yayi ya mika mata, da sauri ta amsa har tana rike mashi hannu. Anayin picking tayi saurin cewa
"Daddy..." Tafada tana fashewa da kuka, murtuke fuska Salem yayi , da sauri ta goge hawayenta tare da daidaita muryan ta
"Daddy..."
"Habibty ya kike?" Dad ya tambayeta, tana kallon Salem tace.
"Daddy lafiya lau...I miss you so much" tafada muryan ta na shaking at the same time tana kallon reactions don Salem, gani tayi fuskanshi babu alaman wasa
"Bakiyi missing dinmuba...da kin kiramu"
"Dad bani da number Ku akaina...INA mom?" Tafada muryan ta normal
"Habibty..."  Taji mom ta fada aikam nan take ta kasa hadiye kuka, fashewa tayi da kuka sosai
"Mommy...." Ahankali mom tace
"Please habibty meke damunki?... Am having a weird feeling... Dan Allah tell me am your mother" kallon Salem tayi taga yana yi mata kallon sai kin cin ubanki
"Mom babu komai... Am just missing you" ta fada tana cije leben ta Ahankali hawaye na gangaro mata,
"please tell me....ya zamanku yake?" Ahankali tace.
"Mom lafiya lau..."
"Yaushe kuka dawo?" Mom ta ta tambayeta, shuru tayi tana kallon Salem, galla mata harara yayi
"Mom ina affan?" Bata idaba affan ya amsa, labari suka dingayi kaman ba ameera ba, sunkusa hour suna hira, saida Salem ya mika mata hannu alaman bani wayata sannan tayi sallama dasu ta kashe wayan tare da mika mashi, sabon kuka tafara
"Please take me back home..." Tafada cikin kuka, kura mata ido yayi for a moment sannan yace
"Do you need anything?" Ya tambayeta yana kallon cikin idanuwanta, tana lower lip dinta tace
"Please take me to the doctor" kallon ta yayi kaman ya manta abinda ta fada mashi
"Meke damunki?" Cikin kuka tace
"Cikina...."
" Meye cikin cikin ki?"
"Nima ban saniba...wayyo" kura mata ido yayi sannan yace
"Daidai ina keyi maki ciwo?" Tana kuka tace
"Marata...." Dukda baya tausaya mata yasan irin azaban ciwon Mara
"Am a doctor... I can check you if you want" yafada Babu wasa a muryan shi. Shuru tayi bata amsa mashi ba, mikewa yayi da niyyan tafiya,
"Please check me..." Ta fada badan tasoba amma Dan bata da zabi, shima kaman baiso yace
"Kwanta...." Ba musu ta kwanta, zaninta ya cire ya wurgar ya dukursa inda take yana kallon wonderful skin dinta, nan take abubuwa kala2 suka fara yawo cikin kanshi, ameera kam idanuwa ta runtse gam tana sauraron abinda zai yi, sai adua take Allah yasa yayi making love to her, shima Salem sai tunanin yayi wasa da Matan da ba halal dinshi ba Why not wacce ke halal dinshi dukda yasan he will never stud so low and have sex with her, kallon fuskanta yayi sannan yakara kallon laps dinta zuwa small waist dinta
"She's nothing compared to Tawakaltu..." Ya fada cikin ranshi, Ahankali ya daga hannun shi ya dora kan maranta, ameera Dan razana tayi saboda electric bolt dataji a jikinta, jiyayi jikinta zafi sosai kaman garwashin wuta,Dan danne maranta yayi tadan saki kara, kallon yanda take cije leben ta yayi, Ahankali yace
"Kina samun sexual desire ne..." Ya tambayeta, shuru tayi bata amsa mashi ba, hannu ya tura cikin pant dinta
"Would you want me to cure your desire...?" Still bata amsa mashi ba, sai hawaye take, kwantawa yayi kusa daita yan kallon reactions dinta amma bata bude ido ba, hannun shi yacigaba da turawa cikin pant dinta, ya fara kokarin fingering  dinta, da sauri ta rike mashi hannu
"Common cire hannun ki!... Am helping you... Stupid" yafada cikin fada, da sauri ta cire  hannun ta, fara fingering dinta yayi,sannan ya hada bakinshi da nata, babu ruwana don *antysis* ta hanani fadi. Hot romance yayi mata sai gashi tasamu orgasm. Sai yanzu yasan cewa in bakason mutum komai nashi baya baka shaawa, don duk jikinta is beautiful in and out and yasan she's a virgin which he wasn't expecting amma sam baiyi yunkurin sex daita ba kuma yasan da yayi niyyan hakan bazai Sha wahalan samun kantaba, yanajin wetness dinta ya zare hannun shi ya mike, waje yatafi ya dauki sabulu ya wanke hannun shi, kallon yanda riganshI yayi squeezing yayi
" Allah yasa kar Abdul yagane wani abu don ba karamin kunya zaijiba cos duk wulakanci da ameera tayi mashi Abdul yana da masaniya. Tsayawa yayi yana dan shafa riganshi don ya rage sqeeuze, sannan ya koma ciki dakin. Ameera kam duk kunya duniya kanta ya kare don she's so disappointed in her self, har yanzu bata barjin hannun shi a gabanta ba, adua take Allah yasa kar Salem ya sake ta cos he's romantic and every woman's dream, Salem shiga dakin yayi ya dauki hulanshi sannan ya kalleta
"Ya ciwon maran..? $" ya tambayeta, batace komaiba har lokacin idanuwanta lumshe, tabe baki yayi
"Kina juna?..." Yafada in a business like tune, Ahankali ameera ta gyada mashi kai batare data bude idanuwa ba sannan  yacigaba dacewa
"Zan bawa majed 500k, ki gaya mashi abubuwan da kike bukata ya sayo maki...and mark you..karkice dan nayi fingering dinki naji dadi yasa na baki wannan kudin...no..kawai nabakine saboda affan da mom...and in aka sayamaki waya kika masu complain i promise sai kinyi shekara daya zan sallameki..." juyawa yayi zai fita sai ya hangi tatoos din dake bayan wuyanta
"Kanburouban nan!....tattoo ne nake gani ko me?.... To wallahi ki nemi hny dazaki gogeshi in ba hakaba...next time in na dawo nan da stone zan goge maki" Yana kaiwa nan ya fice daga dakin yana kallon jikin shi.

💙💚💜💛❤
ZAKISAN KONI WAYE
💚💜💛💙❤

®zuwairat(ummu maryam)

4⃣2⃣

Yana fita ya bawa majed 500k
"Gashi ka tsaya ka saya mata duk abinda take so," ya fada yana mika mashi kudin
"Yes sir " yace sannan ya amshi kudin gabanshi na faduwa, don tunda yasan ameera Matan Salem ce hankalin shi ya tashi don gani yake at anytime ana iya koranshi.
Ameera mikewa zaune tayi tana share hawaye fuskanta, yanzu ya akayi ta bar Salem ya sa mata hannu, ji tayi maranta ya bar ciwo, mikewa tayi tsaye ta dauki zaninta ta daure sannan ta cire pant dinta ta shiga wanka, duk wannan rawan sanyi datake babu. Tana fitowa majed daya Dade tsaye waje  yana tsoron shigowa ya shigo, sallama yayi ta kalleshi ta watsar 
"Ga kudin" ya fada mata, kara juyowa tayi, ta kalleshi from head to toe don wani irin haushin shi take ji,
"Ka samo Biro da paper in rubuta maka abubuwa dazaka sayomin"
"To" yafada sannan yajuya ya fita don neman Biro da paper, itakam ameera zama tayi har lokacin abinda Salem ya fada mata bai bar zuciyanta ba, yanzu batasan abinda zata goge tattoo dinba.
Baa Dade ba ta majed yadawo da Biro paper mika mata zaiyi ta kauda kanta gefe
"Zan fada maka ka dinga rubutawa" baice komaiba ta fara lissafo masa, har waya ta saka, sannan sai mini fridge da gen. Kayan shafanta ta saka sai kayan lashe2 kala2,
"Ka sayomin su ka kawomin sauran kudina" ta fada mashi. Bai amsa ba ya bar wajen cikin zuciyanshi sai Allah yasa sir ya rabu da wannan yarinyan yake.

Salem na kan hanyan komawa gida ya kara kiran number da tawa ta kirashi daita, wannan Karin picking akayi amma baayi magana ba,
"Hello" yafada ahankali, daga Chan bangaren tace
"Good morning sir..."
"Tawa why are you tormenting me?... Dan Allah me nayi maki...please ki fadamin where you are..." Tawa shuru tayi tana sauraron shi, shima shuru yayi yana jiran amsan ta.
"Please love talk to me..." Yafada Ahankali, cikin whisper tawa tace
"Sir..please let's forget about each other...." Afusace yace
"Kina haukane!!!.... Wallahi tawa I will deal with you for taking my love for granted..." Yafada yana zare idanuwa kaman tawa zaune take agaban shi, sai ya sauke murya ya fara cewa
"Habibty nasan baki sona..but I love you... Baki jin kunya ace kaman ni ina neman alfarma wajen ki ki hanani?... Ko ba komai na girmeki..." Ahankali tawa tace
"Alfarman me kake nema?" Kaman yana jira yace
"abu  daya nakeso kiyimin cikin biyu, ko ki fadamin inda kike...ko kuma kizo muyi sex kilan I will....." Kat yaji ta kashe wayan
"Kambu...this girl hangup phone on me...hmmm" mamaki yake irin son dayake yiwa tawa, don yana cikin policy nashi baka hanging phone inkuna waya saidai inshi ya kashe wayan amma gashi har yarinya ta katseshi yana magana, kara dailing yayi, saida ta kusa tsinkewa tayi picking,afusace ya fara cewa
"Don't you ever hangup phone on me....wallahi tawa don't test me..." Shuru yayi yana maida numfashi don masifa
"Sorry sir..."
"Don't sir me...ni ai ba sir dinki bane...just tell me where you are..." Dan ajiyan zuciya tayi
"Sir kana da hot temper..ina tausayawa mata dazaka aura....I don't like harsh people..." Lumshe idanuwa yayi yana mamakin yanda take gaya mashi magana, saida yadan daidaita kanshi sannan yace
"Habibty am going insane saboda ke...I promise to be cool if you married me..."
"Hmmm...fada jikin jininka yake I have noticed that...ni kuma banason my fada..."
"Am sorry.. Please habibty tell me where you are..." Yafada cikin whisper, itama tawa ahankali tace
"Please sir..."
" I said stop calling me sir!.." Ya daka mata tsawa, sai gashi nan take ya rike bakinshi kaman wani karamin yaro,
"Habibty am sorry, I don't mean to raise my voice at you...wallahi tawa duk kin hargitse min perfect life dina...am loosing control because of you..." Shuru yayi itama shuru tayi babu mai cewa komai, sunfi minti biyu ahaka kafin Salem yace
"Habibty are you there...."
"Yes..."
"Then please say something..." Yafada kaman zaiyi kuka, ahankali tawa tace
"Am sorry ..we can't be together...." Afusace Salem yace
"Haka dai kikace ko?... Don kinga ina rokonki?... For your information nasan inda kike...kuma bazan kara tambayan ki ba...since you are not playing nice with me...am not going to play nice with you..."
"Kayi hakuri... Nima am missing you badly.. Amma we can go against our parents decisions...." Tafada batare data yarda da maganan da Salem ya fadaba nacewa yasan inda take.
"Babu abinda zaki kara fadamin... And don't call me again..." Yana kaiwa nan ya katse wayan shi, ajiye wayan yayi yana tunanin abinyi few minutes later ya dauki waya ya kira Abba yana tambayanshi yaushe zasu tafi kwara
"Na kira obj so insha Allah zamu tafi this weekend..."
"Abba yaufa Wednesday...weekend baiyi nisaba?...." Bai idaba Abba ya katseshi dacewa
"Kai banason shakiyancin banza..."
"Am sorry.. Pardon my manners.."
"Good.. Hope kun isa lafiya"
"Alhamdulillah.. Lafiya lau"
"Ok ...yaushe zaka dawo yola"
"Da yamma tunda na gama abinda ya kawoni abuja..ko in zauna kawai tunda sauran 8 days inyi resuming aiki?..."
"Ka dawo tukunna..inmun je kwara muka dawo sai ka koma abuja..." Da sauri Salem yace
"Abba zakuje dani?.."
"No..." Hira suka Dan taba sannan sukayi ban kwana, Salem kam yaso yabisu don yasan bazasu ki duk abinda zai nema wurin su ba.

💜💙💛❤💚

Tawa ta rame sosai amma mami bata damu da alamranta ba, sai ta wuni bataci abinci ba amma ko kallo bata isheta ba, mom ke sata gaba Kan dole sai ta ci abinci, yanzu ta gama waya da Salem, daman tana ganin call dinshi tayi saurin daukan wayan ta shiga toilet ta amsa don daman mami sai ta wuni bata nemi wayan ta ba cos ba wani yawan kiranta ake ba, hakan yasa most of the time wayan yana wajen tawa, sai kuka take kaman ranta zai fita, 
"He said he will not call me again..." Ta fada tana kuka, tima ce ta bude kofan bathroom tashigo
"Kin fara kuma ko?... Dake da mercy Johnson bansan wacce tafi iya kuka tsakanin Ku ba...kin maida kuka breakfast, lunch and dinner... Kilan ma ya mantaki..." da sauri tawa ta girgiza mata kai
"Yace in fada mashi inda nake...wallahi Fatima ina tsoron bacin ran mami Dana ummanshi..." Tima baki ta tabe,
"Matsalar ki...yanzu kizo mushiga cikin gari shopping..na gaji da wannan Hausa wears din naki...mom ta bamu 70k mu saya maki English wears..."
"Ban zuwa...banason fita"
"Who is asking you...Dalla taso mutafi" tafada tana janta daga inda take, nan take ta mike tana goge fuskanta, ruwa ta zuba ta wanke ta Fuskanta sannan suka fita kayan baccin tima dake jikinta ta cire ta saka wani skirt da riga Wanda da inta sakashi komai nata chipcip cikin kayan amma yanzu yayi mata yawa, tima dake sanye da pencil jean da Riga Wanda bai wuce gwaiwanta ba sai Dan karamin Vail data rufe kanta dashi ta kalli tawa
"Dan Allah kalli wannan kayan kaman da grandma..." Tawa hararanta tayi
"Allah Fati ki bar ganin am emotionally down..Allah zamu saka kafa cikin wando daya dake..." Tima daria tayi tare da warewa kaman yan dambe
"Come and get some... In ban chanza maki jerin hakorankiba yanzu nan... Kalli shegen gashin kanta kaman na yan kauye..ga gashi amma ba ba gyara... You no bi virgin for down but you bi virgin for hair..." Bata karasa ba tawa ta jefeta da pillow tana cewa
"Am virgin in all angle..." Itama tima jifanta tayi
"Ai yau sai anyi disvirgin kanki yau don sai Mun biya salon..."
"Come and force me..." Tawa ta fada tana daukan kayan data saka rananda ta kwana gidan Salem, hugging kayan tayi tana lumshe idanuwa kaman Salem din ta rungume, bata ankara ba tima ta kwace kayan daga hannun ta
"Distubia. Let's go" ta maida kayan cikin laundry basket. Hararanta tayi sannan tabi bayan ta. Cikin gari suka shiga duk inda aka gan tima sai anyi mata gaisuwan yan saurauta, wani babban female boutique suka shiga suka fara shopping, tawa bata wani maida hankali kan shopping din da sukeba, tima she kawai ta saya mata kaya kasancewan komai masu iri daya, haske kawai tafi tawa itama don tana shafe2, daga nan sukaje wani babban cosmetic shop, bayani tima tayiwa mai wurin kan ya hadawa tawa mai da zai amshe ta, tawa kawai kallo take amma Sam hankalinta baya wajen, daga nan suk a wuce salon aka shafawa tawa relaxer ga kai, mai salon din sai  fada take saboda yawan gashinta, ko kala tawa batace ba, duk Wanda ya gan yanda fuskanta ya chanza sai yayi mamaki don ana gama wanke mata relaxer  fuskanta yayi fayau, yan shagon sai mamakin adorable face dinta suke, tawa kam ko ajikinta don abinda ya dameta babu shi a kasuwa.

💙💛💚❤💜

Majed na dawowa daga siyayyan da ameera tasashi, ko sannu babu ta kalleshi
"Ka sayo electric wire kayimin connecting din generator" tafada batare data daga kai ba balle taga reactions dinshi, komawa yayi ya sayo yayi abinda tace. Yana gamawa ya kunna kasancewan an zuba mai, bakin kofan yaje
"To sai anju..." Bai karasa ba ta katseshi dacewa
"Baka gamaba...gashi.."ta mika mashi paper
$" this is my number details.. Kayimin  welcome back " baki majed ya bude
"It will take a while..."
"I don't care if it takes for ever..do as I say"
"OK..da akwai wani Abu da zaa karo maki?"  Ya tambayeta
"No ta amsa mashi atakaice.
Fita yayi yafi hour uku kafin ya dawo, yana dawowa ya mika mata simpack ya juya
" Malam.. Inason ka koma kasuwa ka sayomin manyan biscuits masu tsada da dadi, majed daure fuska yayi ya fita, atakaice majed bai bar gidan ba sai to 5 pm shima saida Salem ya zageshi awaya.
💛💚💙💜❤
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚💛💜❤

®zuwairat(ummu Maryam)

4⃣3⃣

 _Please fans kuyi hakuri for my irrational behavior.. Wallahi bacin rai ne ya ja hakan, gani nayi in mutum zaiyi maka gyara don Allah sai ya bika PC basai ya fada public ya jawa kansa attention ba. Kuma please duk Wanda yasan novel din nan bai yi mashi ba ba sai ya karanta ba, sai mutum ya gama karantawa yaji dadi sai ya nemi batawa mutane rai. Anyway it nothing don in baka da mahassada baka kaiwa koina._

"Wai me ka tsaya yi ne achan?" Salem ya tambayi majed da dawo daga gidan ameera agajiye, ahankali majed yace
"Wallahi sir sai biyar INA zuwa kasuwa..." Afusace Salem yace
"Can't you use your number six?... Kawai sai ka biye mata?... Tun dazu muke jiranka...now look at time" yafada yana nuna mashi Rolex watch din dake hannun shi, majed baice komaiba don gajiyan dayake ji ya ishe shi, Salem bai Kara cewa komai ba ya shiga cikin jet, sannan su Abdul suka shiga. Salem sai tunanin halin ameera yake, ko kadan bata jin kunyan ta aiki Wanda ya girmeta,
"Anya wannan halin baa jininta yakeba?...hmmm I pity you...Allah nagani bazan hada zuria da irin ki ba" ya fada cikin ranshi, kauda kanshi yayi yana kallon gidanshi daga kasa, sai tunanin tawa yake before yana tunanin komai yake so zai samu with our wasting of time, he was thinking in ya samu yarinyan dayakeso babu bata lokaci zaa ayi auren su at his own convenient time, before yana tunanin money can buy anything and any body amma yanzu tawa has proof him wrong, Dan karamin tsaki yaja ya kara juya kanshi daya side din, yanzu yasan in har mami bata yarda ba bazai auri tawaba, and the most annoying part she's not a money person don har billion yana Iya badawa don tawa tazama his,
"She's making me restless.. She's ruining my life.." Yafada kasan makoshinshi, da sauri Abdul ya kalleshi
"Sir did you say anything?.." Harara Salem ya wulla mashi sannan ya kauda kanshi daga wurin, duk yafi jin haushin Abdul daya bashi shawaran sannan yana jin haushin kanshi daya biye mashi,Dayasan haka falling in love ke maida mutum restless da bai bi shawaran Abdul ba, kara juyawa yayi suka hada ido da Abdul ya kara hararan shi sannan ya dauke kanshi,
"Garrrrr...am going insane...in regret falling for you.." Ya fada cikin ranshi. Tunani kala2 ya dingayi cikin ranshi har tunanin in ya gane inda take ya saceta ya kaita wani kasa ya aure
"Sai dai su ganta da ciki wallahi.." Ya fada cikin ranshi, sai ya saki Dan karamin dariya Wanda yasa dukan guards dinshi kallon shi, nan take ya murtuke fuska kaman ba shi yayi daria ba. Bai ankaraba yaji jet yafara landing, kalle2 yadan yi
"Har Mun isa?"
"Yes sir" suka amsa mashi.

 _Three days later_

Yau Abba Salem zai tafi kwara,  cikin kwana ukun life yazama unbearable and painful for Salem, komai nashi kara tsayawa tayi, tun ranan bai kara kiran tawa ba ita kuma bata kirashi ba, kwance yake bayan raka Abba ya hau jet, wayan shine hannun shi dayayi dailing number tawa sai yayi saurin kashewa, so yake yayi zuciya amma Sam ya kasa, Allah Allah yake Abba yadawo yaji inda abun zai kasance.

Su Abba sun isa kwara state lafiya kuma oba ya san da zuwan su amma sun fada mashi ba official visit bane its personal hakan yasa bai he palace ba ya zauna a makeken gidanshi yana kiran isowansu.

Around 4pm Abba da obj sai wasu ministers biyu Wanda suke yan asalin garin suka isa palace din, cikin girmamawa yan palace suka dinga gaida su Abba, oba na tsaye bakin fadanshi yana ganin su ya ajiye girmanshi ya tarosu suka rungume juna yana cewa
" kun mantani...especially you da muke region daya" yafada yana kallon OBJ, dukansu dariya sukayi yakara cewa
"Wannan shi ake cewa august visit.." Daria suka karayi, fadin kyaun palace din is a waste of time don ya hadu beyond your imagination, wani makeken wuri suka shiga gaba dayansu , kan dinning shake da abinci kala2, dukan su zama sukayi akayi masu serving din abinci, suna ci suna hira har suka gama, personal palour din obha suka wuce
"Thanks for the hospitality.." Abba ya fadawa oba, oba dariya yayi
"Haba ni ke da godiya... You are most welcome... Kunsan ba kullum aka ganin baki irin kuba" obj daria yayi yana nuna oba yana cewa
"Kai tunda ka hau wannan kujeran ka kara Neman mu...kullum kuna kan kujera ko Baku gajiya.. Oho.." Daria suka karayi, Dan hiran bayan saduwa sukayi sannan OBJ ya fara cewa
"Kaman yanda muka aika maka zamuzo amma is not something official..." Oba dan daga mashi kai yayi sannan ya maida dukkan hankalinshi kan OBJ, OBJ yacigaba dacewa
"Nasan abinda ya kawomu ba Abu bane Wanda muke da concern kanshi bane amma amatsayin mu na shugabani bai kamata muyi shuru mu kyaleba.... Kuma   abu biyu muke bukata wurin ka amma sai mun samu nasara akan stage na farko sannan zamu samu karfin gwaiwan wucewa stage nabiyu..." Oba kurawa OBJ ido yayi yana kokarin gane inda ya dosa amma Sam hakan bai samuba
"To Allah ya bani ikon yin abinda ke tafe da Ku" ya fada
"Ameen" dukkan su suka amsa, dukkan su sauka sukayi kan kujera sukayi kneeling gaban oba, ido ya zaro
"What's this?... Please stand..." Obj girgiza mashi kai yayi
"Ai mu masu Neman alfarma ne sannan kai sarki ne kuma kasan aladanmu dole ga girmama na gaba da kai ko ba komai ka girmemu.." Oba Dan girgiza kai yayi
"Nasani...amma kun tashi na baku izini kuma insha Allah kome zaku nema indai bai fi karfin mu ba zamu Baku..." Abba murmushi jindadi yayi kuma har cikin ranshi yana farin cikin hada zuria da zaiyi dasu, OBJ ya fara mikewa sannan Abba followed by minister, ahankali obj yafara cewa
"Abu nja farko da mukeso shine kayi hakuri kan abinda yarka ameenatu tayi maka shekaru da dama da suka wuce...muna Neman yafiya on be have of ameenatu.. Ka yafe mata ka maidata cikin yaranka...." Nan take yanayin oba ya chanza, zoben azurfan dake hannun shi ya dinga murzawa ahankali, kanshi kasa yafi minti goma baice komaiba, ahankali ya daga red eyes dinshi ya kalli each and everyone of them sannan yafara cewa
"Gaskiya kun mameni...I never see this coming.. Don da nasan kan ameenatu ne da ban  Baku daman ganintaba..." Shuru ya karayi yana ajiyan zuciya ahankali
"Nafison ameenatu kan duka yarana...am she spit in my face..." Da sauri OBJ yakara kneeling down su Abba suka bi bayan shi,
"We know... Shiyasa muke baka hakuri.. Ka yafemata...lokacin harda kuruciya....wa zaiki arziki inba yaroba?...Allah ya huci zuciyan his royal majesty" OBJ ya fada, still oba shuru yayi yana goge zuffan gaban goshin shi, don duk sanyin wurin bai hanashi sweating ba, ahankali yakara cewa
"Sit..." Ya umarcesu, kin mikewa sukayi
"Bazamu tashiba sai ka bamu amsan da muke nema..." Inji OBJ, oba runtse idanuwa yayi sannan ahankali yace
"Ba matsala... Na maida ameenatu cikin yarana....kuma right this moment zan kira yan uwanta su kiramin ita daga Kano ta dawo ta amshi role dinta na princess of kwara land...." Bai idaba obj ya kwanta kasa flat su Abba suka bi bayanshi suna yiwa oba godiya, komawa sukayi suka zauna, wasu guards dake tsaye left and right din oba ya kalla, ahankali na hannun daman shi ya runtsuna wani magana oba ya fada mashi cikin kunne, da sauri ya fita, ya kai minti goma sannan ya dawo ahankali yaje saitin kunnen oba yayi mashi magana Wanda babu maiji sai Allah, yana gama fada mashi ya koma inda yake tsaye, ahankali oba ya daga kai ya kallesu tare da murmushi
"Alhamdulillah abun yazo da sauki...ameenatu tana Ilorin gurin yayanta... So yanzu an fada masu gobe su zo nan palace.." Dadi sosai suka ji
"I owe you one" OBJ yafadawa oba, dukkan su dariya sukayi, hira suka cigaba dayi har lokacin sallan magrub yayi oba da Abba tare da minster daya dake Muslim suka tafi masjid , tun hanya Salem ke ta kiran Abba, ya kasa tsaye ya kasa zaune,

Salem sai up and down yake cikin falon shi, agogon hannun shi ya kalla yaga har 7pm basuyi magana da Abba ba,
"Oh. Allah.. This is not good.." Ya fadawa kanshi, number Abba ya kara dailing amma yana ringing baa dauka ba, ajiye wayan yayi ya shiga bathroom ya dauro ablution suka tafi masjid.

Su Abba suna dawowa daga masjid suka koma palace, obj na zaune yayi relaxing kaman gidanshi sai shan wine yake, su Abba zama sukayi oba ya fara dacewa
"To alhamdulillah Mun gama stage one...meye na biyun?...kuma ina fatan ba abinda ya fikarfina bane..." Dariya sukayi OBJ ya mike zaune yana ajiye glass cup dake hannun shi,
"Gaskiya na biyu ba abu bane mai wahala kaman na farko...amma awajen mu yafi na farkon important..."
"OK..." Oba yafada yana gyada mashi kai, Ahankali OBJ ya fara cewa
"Danmu Salem ne yaga wani flower acikin jikokinka...kuma by the grace of God zamuso mu tsinke wannan flower daga gidanka..." Oba daria jin dadi yayi
"You Salem dan Yusuf?" Ya tambaya
"Yes..." Wani sabon dariyan yayi da ka ganshi kasan ya ji dadin abinda yaji
"Alhamdulillah... Wannan abune mai kyau...hakan zai kara zumunci tsakanin mu...sannan yan bayan mu zasu gane cewa indai mutum yaga wacce yakeso koina take yana Iya aurenta, ba sai anyi tribalism ko nuna banbanshiba...alhamdulillah.. Am very excited.. But wacece?" Dariya sukayi OBJ yace
"No...kasan aladanmu...zamu zo da Salem sai ya nuna maka ko wacece"
"Hakane....so yaushe kuke ganin is convenient?"  Da sauri Abba yace
"No your royal highness.. Duk sanda kake so we are free..."
"To alhamdulillah... Kaman yanda kuka sani da akwai wani bukin alada da zamu yiwa ameenatu da yarta..Wanda zai nunawa mutanen mu they are royalty.. Insha Allah zamuyi wannan shagalin coming Saturday...upper Saturday sai kuzo da shi Salem din ya nuna mana ko wacece" dukkan su kara zubewa kasa sukayi suna godiya. Sai bayan sallan ishai suka koma guest House din oba, saida suka isa masukinsu sannan Abba ya dauki wayanshi sai lokacin yaga jerin miss call din Salem daria yayi yana cewa
"Salem rigima" yana daukan wayan yafara ringing, picking yayi, ajiyan zuciya Salem yayi
"Finally.." Daria Abba yayi
"Son ya akayine?" Shima Salem Dan daria yayi yana shafa kanshi batare da yace komai ba, hankali kwance Abba yafadawa Salem yanda sukayi da oba, Salem ji yayi kaman anyi mashi albishir da gidan aljannah, kashe wayan yayi yana cewa
"I told you I will get you...tawa here I come" yafada yana shuumin dariya.

💙💚💛💜❤
ZAKISAN KONI WAYE
💛💙💜💚❤

®zuwairat(ummu maryam)


4⃣4⃣

Salem rawa ya dingayi da pillow dake hannun shi yana cewa
"I feel good.... Tarararara...I feel good...tarararara..feel good.. Pampam...feel good..." Waka kawai ya dingayi yana juya pillow kaman mutum, da sauri ya wurgar da pillow ya shiga bathroom yayi alwallah Sannan ya dawo yafara sallan nafila. Yana gamawa ya dauki wayanshi ya fara dailing number da tawa take kiranshi daita, ringing yafarayi, ya kusa tsinkewa sannan akayi picking,
"Good evening s.." Bata idaba yayi saurin cewa
"Habibty guest what?" Cikin sanyin murya tace
"Meye?..." Da sauri yace
"My wish is coming true..." Shuru tayi bata ce komai ba yacigaba dacewa
"Habibty am getting married..." Aikam na take gaban tawa yayi mugun faduwa, Dan dafe kirjinta tayi, sai nishi take akai2, Salem yasan batasan abinda ke faruwa ba so yasan she will be out of words
"Habibty kinyi shuru..please say something... Nasan baki damu daniba..." Tawa kuka ta farayi ahankali batare da sautiba, sai hawaye ke zuba ahankali,
"Honey please say something.." Kaman an fixgi kukan daga bakinta tafara kuka sosai, Salem rike baki yayi yana daria Mara fita, saida yayi mai isanshi sannan yace
"Haba godiam..meya faru?" Ahankali tace
"Zan fada maka inda nake..." Salem kara rike baki yayi yana daria
"Gaskiya Aa..na hakura...mubi maganan iyayenmu.." Cikin kuka sosai tace
"No...zan fada maka inda nake...wallahi ina ilo...." Bata idaba Salem ya katseta dacewa
"No...banaso...kawai ki bar wannan zancen..let's just be friends... And you can call me sir..just like you wanted to" tawa kuka tacigaba dayi
"Stop crying... It's not the end of the world..." Tawa bata saurareshiba tacigaba da kuka
"Tunda bazaki bar kuka ba..zai anjuma.." Da sauri ta goge hawayenta
"Na bari...am sorry.."
"For what?"
"For running away.."
"Wallahi ba komai...."
"Yanzu in fada maka inda nake?"
"Aa...muyi wani hiran...so tell me ya mami take..." Ahankali tace
"She's not around.. Tafita da yayarta"
"Wannan Daren?...ko inda kuke ranane?" Dan daria tayi
"Rana kuma?.."
"Eh..mana..It can ba possible"
"Hmmm..sai anjuma..." Da sauri Salem yace
"Haba friend har kin gaji da hira dani?" Ahankali tace
"No...amma sai anjuma..."
"Why please..."
"Don kar sabuwar matanka tayi fada..." Dariya Salem yayi
"Karki damu..zan aureki tabiyu...." Bai idaba ta katseshi dacewa
"Allah ya sauwake..."
"Why..."
"I can't share my husband with another woman.." Dariya Salem yayi
"Habibty is jealous... Har yanzu ban bar fushiba...cos you run away from me when I needed you the most..."
"Am sorry Ife..."
"Don't call me Ife...call me sir" batace komaiba Yacigaba dacewa
"No amount of sorry zaisa in yafe maki...har yau ban dawo normal ba saboda abinda kika yimin...amma kin nuna min cewa ba komai kudi zai Iya sayaba...so thanks for that.."
"Am sorry.." Ta sake fada cikin kuka
"Ki bar cemin sorry.. I don't like self pity..." Yanda yake maganan kasan cikin bacin rai yake,
"Nidai sai anjuma..."
"Kinga wata matsalanki...ni na kiraki..amma you are telling me sai anjuma...CE maki akayi na gaji da kiranki?...yanzu tell me ..what will you give as my wedding gift?" Ya tambayeta yana biting lower lip dinshi, tawa shuru tayi bata ce komaiba sai kuka take ahankali
"Habibty tell me mana..."
"What do you want?" Ta tambayeshi ahankali, gyara kwanciyan shi yayi sannan yace
"Will you do anything I want?"  Cikin kuka tace
"Eh..."  Dan murmushi yayi
"Will you let me make lo...."
"Please stop.."
"But you say you will do what ever I want..."
"Banda irin wannan maganan..."
"OK..naji...remember its my wedding..."
"Sai Anjuma... Zanyi bacci" Salem lumshe idanuwa yayi yana tunanin ta kwance next to him,
"To shikenan.. Let me call my wify...sai da safe"
"Na fasa baccin.." Tafada da sauri, dariya Salem yayi sosai.
"Jealousy....keda na dinga binki ina rokonki ki fadamin inda kike kinata jamin aji...to gashi yanzu ajin ya tsinke na samu wata...".
" wallahi ka bar cemin ajina ya tsinke... ".
" karya nayi?...wai kaman ni ki tsaya kina jamin aji... Nida mata suke kashe Kansu saboda..anyway kiyi murna da bake zan auraba..don na rantse inke na aura saina dauki mataki kanki for playing with my heart... "
"I said am sorry..."
"Is not enough..." Shuru sukayi Salem najin wani irin dadi cikin ranshi.
"Nidai ka yafemin...I will not run away again..." Dan murmushi yayi
"Kima gudu I will be right behind you.." Yafada cikin ranshi
"Wai habibty wannan number mami ce?"
"Eh..."
"Hmmm...ki turo account in sa maki kudi ki sayi waya...for the sake of friendship..."
"Banso...."
"To shikenan... Ai bazan kara rokonki kan komaiba cos you are stubborn..." Shuru tayi batace komai ba yacigaba dacewa
"Kuma zanyi Maganin stubbornness dinki...when the time is right..." Yafada kasan makoshinshi, su biyu shuru sukayi suna sauraron breathing din junan su, ahankali Salem yace
"Habibty kinsan kasan da zanyi honeymoon dina?..." Cikin whisper tace
"No"
"Instabul...INA gida on the mountain view...daga nan zai in wuce Hollywood chan ma ina da gida kuma in kina wurin duk american actors and actress zaki gansu...sai kumaBeverly hills California ..in short zan 12 countries for my honeymoon...." Tawa shuru tayi tana tunanin yanzu inda ummanshi da mami sun amince da daita zaayi wannan yawon ganin duniyan, wasu hawayene ya kara zubo mata, ahankali Salem yace
"Habibty kinyi shuru... Ko jealous din ne...and habibty kinsan in matata ta haihu indai inagida ni zan dinga chanza diapers.. I want to be the perfect hubby..." Ita dai tawa shuru tayi batace kala ba, karaf taji su mami sun dawo sai Neman ta ake a falo, da sauri tace
"Sir I have to go...su mami sun dawo..."
"OK...good night... Love you" bata amsa mashi ba ta katse wayan tana goge hawayenta.


Tana fita falo taga mami na kuka yayanta sai rarrashin ta take, nan take hankali ta ya tashi, da sauri ta karasa inda mami take ta durkusa gabanta
"Mami...menene?.. Why are you crying?" Mami bata amsa ba tacigaba da kuka, mami kallon yayanta tayi tana cewa
"Nasan kilan ya samu labarin ni da yata suna garin nan...yanzu anty in ya koremu ina zani da yarinyan nan... Ban Iya komawa Kano...." Tafada cikin kuka sosai, itadai tawa har lokacin batasan abinda mami ke cewaba,
"Haba.. Kinsan koma meye he's your father... Kawai kiyi hakuri gobe muje muji kiran dayake yi maki...kuma ai ba ke kadai ya kiraba... Dukkan mu ya kira...."
"anty stop saying that.. Kinsan wannan yaron don ni da yata zaayi shi...I think the best option shine in koma garin mijina..."
"No!" Yayanta ta daga mata tsawa, sannan ta sausauta murya tafara cewa
"Ai kina zuwa wajena tun ba yauba...kuma baitaba kirankiba sai ka yanzu...for the past 19 years oba bai nuna yanason ganimki ba sai yanzu..in kika ki zuwa kin kara disrespecting dinshi so kawai gobe muje..." Sai lokacin tawa tagane kakanta ne yakeson ganin mami, ba mamiba har ita gabanta faduwa take, don bata taba ganin shi, hannun ta tasa ta gogewa mami hawayenta tana cewa
"Stop crying"

❤💙💛💜💚

Ameera sabon holewa ake don tun rananda Salem ya bargida tasa guard dinshi yayi mata shopping din kayan dadi take shagalin ta, baa kara hura wuta gidanba don dama tun gida Abinci bai dametaba barta kawai da kayan lashe2, Yanzu kullum tana waya da gida kuma ko kadan batayi gigin fada masu abinda ke faruwa ba, kullum mom na fada mata ta turo mata pictures din gidanta sai tace zata turo, ko yanzu waya suke da mom tana cewa
" mom har yanzu baki turo min number zeenat ba..."
"Oh sorry habibty... Bari in kira Hajiyan ta ta fada mata ta kiraki yanzu nan..."
"Yau wa mom nagode.." Dadi mom taji don halin ameera nada Dana yanzu ba daya bane cos yanzu tana kwantar da hankali suyi hira
"Habibty ki gaida mijinki....kuma insha Allah anty Sadiya tana nan tafe..." Dan baki ameera ta tabe don wani haushin anty takeji
"To mom..." Sallama sukayi sannan ta ajiye wayan ta dauki sauran snickers data ci ta rage ta cigaba daci tana korawa da juice.

Bayan kaman minti ashirin wayanta yafara ringing, da sauri ta dauki wayan tana dubawa ta gane zeenat ce don dukda bata haddace digits dinta ba tasan last number, da sauri tayi picking tana cewa
"Shegiya kawas...I miss you die..." Daga chan bangaren zeenat sai jumping take tana cewa
"Babe yaushe kuka shigo kasan?" Ameera kallon gidan da take ciki tayi sannan tace
"Shekaranjiya..."
"Wayyo Allah na...ya amarci...please babe yan mi tori...."
"Ke wallahi banzace...kina nufin..."
"Yes ina nufin ki fadamin yanda first night dinki ya kasance..." Ameera shuru tayi tana tunanin abincewa
"Please babe inajinki..next week iyayen hameed zasuzo...very soon zanyi joining league naku..." Nan take jikin ameera yayi sanyi don ita hameed ya nacewa amma ta nuna ba ajinta bane shi, babu irin wulakanci da bata yi mashi ba, karfin hali tayi sannan tace
"Woww...am happy for you...." Da sauri zeenat ta katse ta dacewa
"Forget... Sis ni kawai tell me...first night da zafi kaman yanda ake cewa?" Ameera shuru tayi hawaye na taruwa idanuwanta, kaman yafadawa zeenat matsala ta takeji amma tasan muddin ta fadawa zeenat tamkar ta fadawa iyayenta ne kuma tasan ko iyayenta sunyi kadan su kwace ta daga hannun Salem.
"Babe..inajinki... Wallahi jikinna har rawa yake...hameed cewa yayi a Hilton  zamuyi honeymoon... Allah sai wani irin doki yake..ni har tsoro yake bani..." Ameera goge hawayn daya gangaro mata tayi cikin sanyi murya tace
"babe mu bar wannan maganan sai wata rana..." Da sauri zeenat tace
"This voice is unlike yours...kodai sir Salem yayi maki raga2...ko kuma ince ya koya maki manners of talking.. " ita dai ameera batace komaiba zeenat tacigaba dacewa
"Anyway tunda bakison fadamin... Send me your international photos don na sanki da selfie..." Ahankali ameera tace
"Banyi photo ba..."
"Wallahi kinyi karya...keda koda shop rite muka shiga sai kinyi selfie  balle Spain?...please send me jare..." 
"Baya bari photo... " tafada kuma dakaji maganan kasan karya take, shuru zeenat tayi for a moment sannan tace
"Babe you are sounding weird... Ko dai wani abu na damunki?.." Ameera kallon wani katon lizard dake jikin bango dan nesa daita tayi da sauri ta mike daga gurin tana cewa
" babe zan kiraki..."
"Ya dawo ne?" Zeenat ta tambayeta
"Eh kawai tace sannan ta katse wayanta.

❤💛💜💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
💜💙❤💚💛

®zuwairat(ummu maryam)

4⃣5⃣

Daki ta shige da gudu ta rufe tana maida numfashi, arayuwa babu abinda take tsoro kaman lizard, lekawa tayi ta window taga yana gurin zaune ko matsawa batayiba, kurya ta koma don gani take yana iya binta, kwantawa tayi ta fara kuka.
"Wallahi nagaji da zama gidan nan...am feed up..." Tafada a tsiwace.
Aranan bata kara fitaba, daga baya ta kira zeenat suka shigaba da hiransu.

💜❤💙💛💚

Su Abba sunyi niyyan baro palace yau Sunday amma OBJ yace subari har sai sun ga zuwansu ameenatu, to kawai Abba yace mashi.

Abangaren su mami kam tun wayewan gari ta kara shiga sabon tashin sense, gani take korarta daga garin oba zaiyi, da wuri suka kama hanyan kwara daga Ilorin da mom sai yaranta uku tare da tawa da mami don haka aka ce masu kowa ya zo da family dinshi, daman mijin mom baya kasan. Femi ya dinga tukin mota sai kallon tawa datayi takumi, dayayi tuki kadan daya daga kai ya kalli tawa, acikin zuciyanshi yana mugun son tawa amma yasan Sam aladansu babu zancen auren zumunci, mami da mom suna baya sit din karshe sai kuka take mom na rarrashin ta.

Da wuri suka isa palace, da kyar mom ta fito da mami dake tsoron palace kaman ba gidan ubantaba, itama tawa jiki ba kwari ta fito,  ahankali femi ya karasa wurin ta
"sis you look pale...what's the problem?" Ahankali ta juyo ta kalleshi sannan tayi forming murmushi karya
"Nothing... Kawai kukan mami ke tadamin hankali" hannu ya dora kan kafadanta
"Don't worry.. Everything will be alright..." Kai kawai ta gyada mashi.

Cikin palace suka shiga kowa ya nufi inda oba da mutanen sa ke zama, daidai lokacin da Abba da su OBJ suka iso, mami da sauran yanuwan ta suka shiga dukkan su sai kallon ta suke kaman ba yar uwansu ba, itakam mami sai mamakin abinda Yusuf sulaiman Abba Salem yake palace din babanta, don tasan shine baban Salem, itakam tawa batasan Abba Salem ba. Daga nesa oba ya kurawa mami ido, Abba da obj gaisawa sukayi da oba sannan suka zauna, mami sam bata daga kai ba, dukkan yaran kwanatawa kasa sukayi sauka gaida oba sannan suka zauna, Abba sai tunanin anya Salem na iya wannan kwanciya kasan, da juyawa yayi ya hangi yarinyan dake kusa da mami nan ya gane itace yarinyan data sacewa danshi zuciya
"She's adorable..."  yafada cikin ranshi.
Ji yayi oba nace addua sannan ya fara cewa
"Alhamdulillah..nasan dukkan Ku kuna mamakin abinda yasa na taraku duka wurin nan..." Shuru yayi sannan yacigaba dacewa
"Kunsan am not a king with many words... Kaman yanda kuka Sani ameenatu bata cikin yarana saboda abinda ta aikata...Wanda nasan dukkanku nan kunsani..." Shuru ya kuma yi a wannan lokacin zucyan mami kaman ya fito don yanda take harvawa, ahankali oba yacigaba dacewa
"To kaman yanda nayi announcing na cireta daga cikin yayana...ta ci darajan wayan nan Nigeria legends din ..." Ya fada yan nuna Abba da OBJ da wani abu na yan sarauta dake hannun shi
"Ni oba sadiku ayodele na maida ameenatu cikin yarana!..." Aikam gabaki daya family kwantawa sukayi kasa suna nuna godiyansu, mami sabon babi kuka ta bude tayi kneeling ta rarrafa har gaban oba ta rungume kafafunshi tana kuka tana cewa
"Pami am sorry... Am sorry...."  Bata karasa ba ya jawota ya rungume ta..
"I miss you.. My stubborn princess..." Cikin kuka mami tayi daria, ahankali shima yace
"Am sorry my princess... Mulki yasani son hana abinda Allah ya hada..." Mami tana rungume da jikin tsohon ta ta girgiza kai
"No..pami..." Da sauri oba yace where is my granddaughter, mami Dan janyewa tayi ta kira tawa, ahankali ta karasa wurin tayi kneeling gaban oba, abun hannun shi yadan dora bisakanta ya dinga jero adduoi dukkan yan palace na amsawa da ameen. Abba kallon natsuwan tawa kawai yake acikin zuciyanshi yana
"Alhamdulillah Dana yayi dace...Allah yasa kinada hali na gari" shikam OBJ har Dan guntun hawaye ya goge, oba kallon yara da jikokinshi dake kwance kasa yayi
"Bani zaku gaidaba..Ku gaida wayan nan" yafada yana nuna Abba da OBJ, dukkan su juyawa sukayi daga kwance suka fuskanci inda Abba da OBJ suke sukayi masu godiya.

Bayan kaman hour daya Abba da OBJ suka  hau jet aka sauke OBJ a osun sannan Abba yayi hanyar yola.

Murna a family dinsu mami kaman anyi aure don gidan shika yayi da family,  gasu masu hali da naira mami da tawa ne kadai suka fita daban cikin su, saukin ma kayan da mom tasa aka dayawa tawa sai man da take shafawa, don ba laifi skin dinta ya danfi da kyau da haske.
Aranan aka sauke su mami da tawa acikin wani 4 bedroom apartment dake cikin palace din, sannan aka bawa mami maidens biyu don su dinga yi mata hidima, mami cewa tayi bata bukatan su amma oba yace dole princess saida maiden. Kuma ranar oba ya sanar dasu cewa  ranar asabar mai zuwa zaayi bikin maidawa mami da tawa kayan sarauta.

Abba yana isa gida Salem ya rungume shi babu kunya ya dinga jera mashi kisses a hannu
"Kai baka da kunya ko?..." Abba yafada yana daria, shima Salem daria ya dingayi yana cewa
"Am too excited.. Thanks"
"Ai naga yarinyan... She is so adorable... Gaskiya ka iya zabi..." Salem rufe fuskanshi yayi yana daria
"Abba you mean you saw Tawakaltu?..." Yafada cikin exaggeration,
"Eh mana...yanzu suna palace"
"Thank you so much Abba..."
"Son don't thank me, ka kaiwa  obasonjo gaisuwa don ya taimaka sosai..."
"Hmmm..he has always been a wonderful person.. " ya fada yana budewa Abba kofan side dinshi. Abba zama yayi Salem ya nufi fridge ya dauko mashi fresh cow milk da ruwa, ruwan ya fara zuba mashi yasha sannan ya zuba mashi milk din ya mika mashi, Salem komawa yayi a zauna yana kallon Abba ya kasa daina murmushi
"Yanzu Abba next week zamu kwara?" Abba Dan kurban milk din yayi sannan yace
"Bafa wannan week dinba sarkin zumudi...I said next week Saturday..." Salem daria yayi
"To Abba... Da wa zamu?"
"Aa... Ban gane da wa zamuba.. Ga uncles dinka sannan ga friends irin su OBJ" ahankali Salem yace
"Abba kana ganin su uncle bazasu nuna tribalism ba kuwa?.." Abba ajiye cup dinshi yayi sannan yace
"Kaji zancen banza...tribalism na marasa ilimine...ai in mutum yana da ilimi yasan komai na Allah ne...kuma kasan su uncle dinka sunfi civilize saboda sun zauna wurare daban2" Dan ajiyan zuciya Salem yayi yana tunanin yanzu babu wani obstacles gabanshi dazai hanashi auren Tawakaltu, yana cikin tunani ummanshi ta shigo, Abba bude mata hannu yayi ya fada jikinshi ya sumbaceta a goshi, Salem relaxing yayi kan sofa yana kallon iyayenshi cikin shaawa da jindadi
"Umma ina nan fa..." Yafada yana daria, Umma juyowa tayi ta kalleshi tana murmushi, zama tayi gefen mijin ta tana cewa
"Alh ka dawo lafiya?"
"Alhamdulillah.."
"Ya OBJ?" tambayeshi kasancewan batasan asalin dalilin dayasa Abba zuwa kwara ba, suna nan zaune Abba ya fada mata komai gameda tafiyan da yayi, Umma shuru tayi don har cikin ranta batason danta ya auri wata yare sannan kuma har ga Allah bata ga aibun Tawakaltu ba ko kadan ita kawai alada ke batason jikokinta suyi exchanging amma who is she to separate what Allah have joined, shuru datayi yasa Salem kallon Abba da zara2 idanuwanshi sannan ya mike ahankali da niyyan tafiya part dinshi, sai lokacin Umma ta dawo hankalinta
"Son ina zaka kuma?" Ahankali ya juyo ya kalleta
"I want to go..." Cikin sanyin murya Umma tace
"Habibi dawo ka zauna" ahankali ya tako zuwa gaban Umma ya durkusa, Abba sai kallon su yake, Salem dafa gwaiwan Umma yayi
"Umma nasan har yanzu baki son Tawakaltu..." Dasauri Umma ta rufe mashi baki
"Habibi stop saying that... Batawa ke banisoba...its just the language.. Tawa is a lovely girl... Amma habibi I give you my 100% support... You have my blessings..." Da sauri ya mike ya rungume Umma
"Thanks so much...insha Allah ba zamuyi regretting ba..." Umma pointed noise mai kama da nata taja
"Allah yasa Ummas habibi.."
"Argggg... " yafada yana shafa inda Umma ta rike mashi hanci. Haka suka cigaba dari hiransu cikin jindadi, amma fa har lokacin Umma bata bar tunanin Yoruba daughter in-law dintaba...ko ya abun zai kasance?.. Oho....

 _One week later_

Kowa na inda yake don ameera kam bata da friends sai lizard don tamkar sunsan tana tsoron su, most of the time tana daki, abun takaici tunda Salem yace kar akara barin hinde ta shigo bata kara shigowa ba, sai tayi kusan hour 10 tana waya da  friends and family.

Salem kam ya koma aiki amma komai nashi ya koma shiririta don banda waya da princess tawa babu abinda yakeyi kullum saiya sata tayi mashi kuka hankalinshi yake kwantawa, don kullum cikin zolayanta da sabon amaryanshi yake, he's tormenting her to death and he's enjoying every part of it.

Abangaren tawa kam jiya akayi party basu right place dinsu a kwara, mutane da dama sunzo don har da yan nta da AIT, yanzu sabon rayuwa suke ciki don wata babban fashion artist CE mai dauko designer and qualitative dress ta kawo masu dresses, duk Wanda yaga tawa yasan she's royalty don da akwai bead sakale agaban goshint, sannan da akwai bead a kafafunta biyu kaman leglace sai daya a hannun ta na dama, jikin ta yayi mugun kyau amma kuma ta rame sosai don yanda Salem ke tada mata hankali don har cemata yake in yasan inda take zai kawo mata matanshi su gaisa. Rayuwan palace Sam baiyi mata dadi cos cousins dinta are so expose to life, cikin yan Matan babu mai saka normal skirt da riga saidai kaga an saga skirt abaya sosai ko kuma a gefe, datayi dressing sai su dinga cewa
"Princess toyin.. Omo Hausa" wai yar Hausa


💙💛💚💜❤
ZAKISAN KONI WAYE
💛❤💚💜💙

®zuwairat(ummu maryam)

4⃣6⃣

Mata dake kawo kayan sawansu ne ta kaya cike da box dukkan jikonki oba su zama saboda ya fada masu zaayi babban bako a palace,
"Duk jikokina yan mata su shirya...ranar asabar mai zuwa zamuyi bako...kuma bakon sananne ne akasan nan...kuma nayi farin ciki daya ga family din mu worthy.. Kunsan aladan mu dole yazo ya nuna mana wacce yakeso cikin Ku.." Oba yafada masu jiya wajen shagalin su mami, hakan yasa Matan ta bus shike da decent kaya, irin su jallabiya da long gowns, don oba ya bata umarnin kar ta kawo kayan banza don yasan halin jikokinshi.

A wani katon falo a juye kayan ko wacce cikin su shida sai zaba suke, sai da suka zaba sai daya ta juya ta kalli tima
"Wai ina toyin?" Sai lokacin tima ta lura da babu tawa awajen, ajiye kayan ta tayi ta nufi part dinsu tawa.


Tawa na kwance kanta kan cinya mami, sai kallon yanda mami ta chanza cikin kankanin lokaci take, daga idanuwanta tayi tana kallon mami, karaf suka hada ido,  da sauri mami ta rufe mata idanuwa da hannun ta
"Ife..wayan nan idanuwan suna bani tsoro.." Tawa daria tayi, sai kuma tayi shuru for a moment sannan tace
"Mami" ta kira ta, Ahankali mami tana shafa kanta
"Yes love" ta amsa mata cikin so da kulawa
"Are you happy?..." Mami taji ta tambayeta, mami shuru tayi tana kallon ta, Ahankali ta gyada mata kai
"Yes..am very happy..na dade banji irin wannan farin cikin ba" tafada tana murmushi, tana shafa kan tawa tace
"Habibty.. A you happy?..." Tawa kara daga manyan idanuwanta tayi ta kalli mami, shuru tayi batace komaiba , Ahankali mami takara cewa
"Love are you happy?..." Ahankali ta girgiza wa mami kai, cikin sanyin murya tace
"Why love" tawa fashewa tayi da kuka tana cewa
"Mami..sir Salem is getting married!" Da sauri mami ta daga ta ta rungume
"Don't cry...kilan hakan shiyafi alkhairi.... Koda ni na amince.. Kina Iya auren Wanda ummanshi bata sonki?.." Da sauri ta girgizawa mami kai
"No..mami..I can't"
"Good... So ki mance dashi..ki koma school.. Nasan insha Allah kafin ki gama degree dinki Allah zai kawo miji na gari..." Cikin kuka tace
"But mami I love him..."
"Habibty you are too young to know what love is..." Mami tafada tana shafa bayan tawa dake kuka kaman ranta zai fita tace
"Mami.. My heart beats for him" mami dai shuru tayi tana rarrashin ta don tasan yarta da kafiya kan abu, suna cikin hakane tima tayi sallama tashigo ,
"Mami meyasa toyin bata zo daukan kayaba?" Tafada bayan ta gaida mami,
"Oh..na mance... Habibty tashi maza kije ki dauki kaya..." Tawa mikewa tayi daga jikin mami tare da goge hawayenta, tima batace komai ba don ta saba da ganin tana kuka
"Mami na meye kayan?" Daria mami tayi, ta tuna mata abinda oba ya fada jiya, komawa tayi ta kwanta
"Gaskiya mami ban zuwa...." Bata idaba mami ta katseta dacewa
"Kai...Aa ..karki yiwa oba gardama.. Kuma aladanmu dole yan Matan mu su shirya in yar uwansu zatayi introducing Wanda zata aura...." Tawa da turo baki tayi
"To mami in ya nuna wacce yakeso...sauran basu jin haushi?..." Dariya mami tayi
"Haushin me?...ai sunsan ba wurin su yazoba..kawai dai alada akebi"
"To mami yanzu Wanda zaizo wurin wa zaizo?"
"Bansani ba..tunda bamu Dade a palace ba" shuru tayi batace komai ba kuma bata mike ba
"Dalla ki taso mu tafi.." Tima ta fada mata, juyawa tayi ta galla mata harara
"Ban zuwa..."
"Come on..follow her!" Mami ta daka mata tsawa, da sauri ta mike ta bi bayan tima. Suna zuwa duk suka fara zolayanta suna cewa
"Omo Hausa oyoyo..." Tawa Dan murmushi karfin hali tayi Don ko kadan basu bata haushi, kayan ta duba taga wani beautiful Arabian gown black my golden stone ta dauka, batayi wasting time ba ta koma side dinshi.

Around 7pm mami ta tafi side din oba kaman yanda ya bukata ta dinga zuwa suna hiran bayan rabuwa, tana zuwa yana dawowa daga masjid, kneeling tayi ta gaidashi sannan ta zauna suka fara hira kaman yanda suka saba, bayan kaman minti ashirin mami tace
"Yauwa...bami..wai waye zaiyi aure cikin yaran mu?" Oba Dan daria yayi
"Nima nan bansani ba..amma abinda yafi bani mamaki shine yanda akayi Dan Yusuf sulaiman ya ga daya daga cikin jikokina..." Da sauri mami tace
"Pami you mean Salem Yusuf sulaiman ne zaizo ?"
"Eh...ko kin sanshi ne...?" Mami shuru ta danyi sannan ta fara bawa  oba labarin abinda ya faru tsakanin tawa da Salem har zuwa lokacin da Umma Salem tasa aka dauko mata tawa ta ja mata kunne ta rabu da Salem, mamakine kwance kan fuskan oba
"Hmmm..wonder shall never end..so saboda yarki sukayi sasanci tsakanin mu?"
"I think so bami" har lokacin oba bai bar mamaki ba,
"Allah mai iko... Ashe rabon ki haifi Matan the richest man in Africa yasa kika bijirewa umarni na..." Mami shuru tayi tana tunanin ko oba baiji abinda tace gameda Umma Salem ba, Ahankali tace
"Bami..gaskiya na yarda yanason ta kuma itama tana son shi... Kuma tunda sunyi kokarin gani zaman lafiyanmu Dana hakura ta aureshi.. Saidai matsalan uwarshi batason danta ya auri wata yaren..." Oba shuru yayi kaman sai yanzu ya saurari abinda mami ta fada da kyau
"Ah ah..kai ai danasan haka zance yake da ban basu daman zuwaba..." Shuru yayi for a moment sannan yace
"Kuma gaskiya aure baya dadi indai uwa ta nuna ranshi son auren..sannan ko kadan bamu son abinda zai hana yaranmu jindadin zaman auren su..." Ahankali mami tace
"Yanzu bami.. Meye abinyi..."
"Kinsan we are people with principles sannan bamu karamin magana don haka bazamu hanasu zuwa ba...saidai dasun zo ta nuna bata sanshi ba...so later I can have a discussion with them..."
"OK pami" hira suka cigaba dayi amma oba sai  mamaki  wannan abuba.

Sai around nine ta koma part dinsu, afalo ta tadda tawa ta tafka uban tagumi, zama tayi gefen ta, tawa kaman jira take ta kwantar da kanta kan kafan mami, Ahankali mami tace
"Habibty..."
"Na'am mami"
 "Inason duk Wanda yazo...da an tambayeki kin sanshi kice Aa..." Da sauri ta daga kanta tana yiwa mami kallon tuhuma
"Mami waye zaizo?"
"Kawai just do what I said" tawa maida kanta tayi ta kwanta, kaman  an chunkuleta ta mike zaune sannan tace
"Mami in Salem nefa?" Mami kallon mamaki tayi mata sannan tace
"Ko waye.. After all ko Salem din ne tunda kinsan uwarshi batason aurenku zaki yarda?.." Ahankali ta girgizawa mami kai
"Good" mami ta fada sannan mike tare da rikewa tawa hannun ta kaita bedroom dinta ta kwantar daita tare da rufe mata blanket sannan ta koma nata bedroom. Tawa kam tana dauke da wayan mami kasan riganta. Kiran Salem kawai take jira.

❤💚💙💜💛

Ameera kam da tana ganin tunda Salem ya bata kudi zata samu saukin rayuwa amma sai tafi jin dadin zama da hinde kan komai daya bata, gani take zaman kadaici nan zai Iya zama ajalinta, in dare yayi ko fitsari zai kasheta bata iya fita tayishi, kullum cikin kuka take, datayi waya da mom tana Dan samu sauki koma har yau mom tambayanta take abinda ke damunta am sai tace ba komai.
Yau around six taje bakin gate tayi knocking
" ya akayi?" Ahankali tafara kuka tana cewa
"Dan Allah ga 150k Ku kyaleni in tafi.." Shuru sukayi suna kallon juna, ameera adua take Allah yasa  su amince, dayan girgizawa danuwanshi kai yayi sannan
"Bamu Iya cin amanan uban gidanmu ba..." Ameera dora kai tayi kan gate tana kuka
"To Dan Allah Ku kiramin hinde...please"
"Oga yace kar akara bari ta shigo gidan nan.. So please ki bar damun mu..." Ameera kuka tacigaba dayi saida takai kusan minti talatin gurin sannan tace
"Please.. Na rokeku... Ku bani number sir Salem...". Wani dariyan raini hankali suka fara sannan daya daga cikin su yace
" bamu dashi" cikin kuka ameera tace
"Wallahi in baku bani number shiba zan kashe kaina..." Wani sabon daria suka farayi ta bugi kofan da stone
"You idiots think am joking?.."  ta fada tana dukan gate din kaman zata cire shi, banza sukayi daita, tafi minti ashirin tana dukan gate, gani sukayi tafara tara masu mutane, daya daga cikin su ya koma gefe yayi dialing number Salem.


Salem na dawowa daga  aiki ya shiga mansion dinshi ya cire kayan jikin shi ya shiga wanka, yana fitowa wayan shi ya fara ringing, bai daukaba har ta tsinke saida ya ya kara ringing sannan yayi duba, unknown number ne cos bai saka sunan su ba, Dan murmushi yayi don yana tunanin tawa CE take kiranshi da wata number, picking yayi yajinamiji yayi mashi sallama, fuska daure ya amsa
"Waye kai?.. And who gave you my direct number..." Daga chan bangaren akace.
"Sa nine..." Mutumin yayiwa Salem describing kanshi sannan ya fada mashi abinda ke faruwa, tsaki yaja sannan yace
"Ta kashe kanta..." Katse wayan yayi ya ajiye ya koma gaban mirror ya fara shafa mai, ringing wayan ya fara kuma, afusace ya dauki wayan yayi picking
"Kina wasa dani ko!?"
"Sir kayi hakuri.. Wallahi yarinyan nan tana Iya hurting kanta, tafi hour tana buga kanta da gate..cewa take dole yau sai tayi magana da kai.." Salem fursa iska yayi
"Bata wayan" da sauri ya bude gate ya mikawa ameera wayan.

Ameera na amsan wayan tayi kneeling kaman yana ganin ta tana kuka tafara cewa
"Sir Dan Allah... Kayi hakuri ka maidani gidan mu...wallahi am now a good person..."
"Ke!..." Ya daka mata tsawa da sauri ameera ta kama bakinta
"Don't you ever speak to me on phone... Don't test me...ki bar ganin ina yimiki sauki..wallahi zan Iya yimiki abinda har ki mutu bazaki manta mai suna Salem ba....."
"Sir Dan Allah kayi hakuri... Am on my knells... Forgive me so that Allah will forgive you.. Wallahi this loneliness is killing me...."
"Fuck you and loneliness... " har ya kusa katse wayan, ameera cikin sanyin murya tace
"Sir please.. Tell them to call hinde for me...in har kayi min wannan.. I promise to be calm till you free me..."
"Akira maki hinde so that tayi maki asiri...."
"No..no. Sir..I know am bad..but not that bad..." Bata idaba ya katseta dacewa
"Give those guys the phone.. Your voice sounds terrific... Bitch" ameera sabon kuka tafara ta mikawa mai waya wayanshi sannan Salem yayi mashi umarni da kira hinde and ya cigaba da barinta tana shiga gidan, yana kaiwa nan ya katse wayan tare da wullata kan gado ya koma abinda yakeyi.

Bayan kaman minti ashirin hinde ta shigo gidan, yau ameera bata gan kazanta taba ta fada jikin ta tana kuka, wani irin runguma tayi mata kaman her life depends on holding her. Hinde ma rungume ta tayi tana rarrashin ta..
Hmmm haryau kayan da ameera tabawa hinde sune ajikinta kuma da alaman bata taba wanke su amma ahaka ameera ta rungume ta. I think she's progressing.
❤💚💙💛💜
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚💛💜❤

®zuwairat( ummu maryam)

4⃣7⃣

Aranan hinde gidan ameera ta kwana kuma another amazing thing is that tare sukaci kayan dadi suka sha juice, imagine ameera eating from the same plate with hinde. Kallon ta tayi tafara cewa
"Ai kwana ki gamo nayi gidan nan" inji hinde dake tura wani katon biscuit cikin bakinta, ameera dariya tayi
"Gamo kuma?.."
"Eh aradu..."
"Yaushe kenan ?.." Ta tambayeta tana bude sabon kwalin biscuit don hinde ta cin sauran data rage,
"Ranan da nazo nan da baki da lafiya fita hura maki wuta...ai Dana fita da gudu ban kara tsayawa koina ba sai gidan babanmu..sai da yayimin aduoi sannan na dawo gida" cikin tsoro ameera tace
"Ya abun yake?.." Ta fada tana zaro idanuwa, hinde daukan kwalin ready to drink custard tayi ta kafa kai, saida ta ji babu saura sannan ta ajiye shi gefe tayi gyatsa ta goge bakinta
"Ai wani Abu na gani fari fat daga kai har katsa...babu Dan Adam mai kyaun wannan abun saidai aljani...kuma kin sanme..." Da sauri ameera tace
"Aa.."
"dana tambayeshi mutum ko aljani..sai yace min aljani..."
"Jikin abune fari kal?..ko yaya?"
"Aa..shaddan jikinshi ne fari.. Sannan shi kanshi fari kaman shaddan..." Daria sosai ameera ta farayi kaman ba itaba, hinde baki ta bude tana kallon ta don tunda suke tare bata taba ganin ta haka ba
"Lafiya?" Ta tambayeta, ameera daria tacigaba dayi har saida ya isheta sannan tace
"Ai wannan ba aljani bane..Wanda ya ajiye ni nan ne.." Hinde baki ta kara wangalewa
"Kina nufin wannan mutumin shine mijinki?.." Ahankali ameera ta girgiza mata kai
"Aa..shine Wanda ya ajiye ni..."
"Kaman ya wanda ya ajiyeki...ba auren ki yayi ba?" Ameera Dan jinginawa tayi da bango tana lumshe idanuwa Ahankali sannan tace
"Ai gwara in bar kiranshi da mijina..saboda daya yi aure rabuwa zamuyi.." Da sauri hinde ta gyara zaman ta
"Wallahi Sam ban gane ba..."
"Ba da chan na fada maki Dan ya dauki fansan abinda nayi mashi ya aureni ba?..." Cikin sanyin jiki hinde ta gyadawa ameera kai, Ahankali ameera tabawa hinde labarin abinda ya faru tsakanin ta da Salem har izuwa yanzu,
"Subhanallahi.." Hinde ta dinga maimaitawa
"Yarnan kinyi wauta...kinci saa ba aljani bane..don da in bai kashekiba da wahalan ki yafi haka...gaskiya ba kyau wulakanci... Ko kadan bashi da riba sai wahala.. Wallahi talakan yau mai kudin gobe ne sannan wani mai kudin yau talakan gobene...gashi yanzu wannan mutumin mai kama da larabawa zai rabu dake..." Tunda hinde tafara magana ameera ke kukan danasani
"Nidai inayi maki adua in zamanki dashi alkhairi ne Allah ya huci zuciyanshi ya yafe maki...in kuma sabanin hakane ina baki shawaran kar ki kuskura ki Kara wulakanta mutane... In kin San wani baki San wani ba..mutum sai Allah.. Wannan ya zame maki darasi da kuma masu hali irin naki" ameera kara fadawa tayi jikin hinde tana cewa
"Wallahi banason zama dashi don ranan dayazo nan...ya nuna min wata ta amshe dukkan zuciyanshi.. Kawai ki tayani aduan Allah ya fiddani gidan nan lafiya.. Kuma Allah ya bani wani na gari" hinde bayan ta ta dinga shafawa tana bata hakuri.


💚💙❤💛💜

Salem kam yana gamawa ya tafi masjid da guards dinshi, suna dawowa sukayi dinner waje kaman yanda suka saba sannan suka koma masjid,bayan sun dawo suka zauna nan waje suna hira kaman bashi na don wani irin annashuwa yakeji in ya tuna ya kusa ganin tawa, sai wajen 9:30pm  ya koma part dinshi  yana shiga bedroom ya kara wanka ya fito amma wannan Karin bai shafa mai, guys come and see packs fatan jikinshi yafi na fuskanshi haske over, zaune yayi kan gado tare da dora kafunshi har lokacin daure yake da towel wayan shi ya dauka yana cewa
"Let me make you cry a little bit" yafada yana biting lower lip dinshi, bayan ringing kaman sau shida tayi picking da alaman tafara bacci, cikin wani irin sexy voice tayi mashi sallama, lumshe idanuwa yayi sannan ya fara zolayanta, yanda yake magana kaman da gaske yake, sai daria zalunci yake, aikam ko minti goma basu kai da fara wayan ba ta fashe da kuka,
"Yes" Salem yafada kasan makoshinshi kaman Wanda yayi winning jackpot, don he is finding her cry amusing baisan ita she's serious ba, shima kuka karya ya farayi yana cewa
"I can't wait to make you cry under me..." Da sauri tawa tayi shuru tace
"Me kace?.."
"Nothing..." Kuka ta cigaba dayi
"Kukan me kike kuma?.."
"Ai nasan dakayi aure bazamu kara irin wannan wayan ba.." Daria Salem yayi sannan yace
"Da gaskiyan ki..you better cry..don in nayi aure we will be doing something more fun..." Cikin kuka tace
"Kaman me?" Shuru yayi for a few seconds sannan yace
"Kaman tearing each other from Leda.. " ya fada cikin whisper, tawa Sam bata gane inda ya dosa ba
"Who is tearing whom?.." Dan daria Salem yayi
"Me tearing you..." Sabon kuka ta fara don ita tunanin ta bai kai wajen ba, sunfi hour uku suna hira, da ta fara daria don jin dadi hira sai ya  takulo maganan da zai sata kuka.

Haka kowa yacigaba da rayuwa cikin jindadi don yanzu ameera ta maido kumarinta sosai don yanzu sai tabawa hinde kudi t sayo masu Kazan Hausa kaman hudu suyi pepper soup suci har da yaran hinde.

Salem kam sun Riga sun kammala shirye2 tafiya kwara kuma su uncles dinshi basu nuna rashin jin dadin zabin Salem ba, don Wanda Abba biyu da kuma kannenshi biyu zasu bisu, Salem taso yaje da Khalid yaga princess dinshi amma ance a wannan zuwan farko baa zuwa da aboki don tafiyan na iyayene sai kuma shi saurayin.


Tawa kam ta kara haske sosai har mami tana tadan ta bar shafa man don duk Wanda yasanta last three weeks inya ganta bazai ganeta, yanzu ta kwana biyu bata shafa maiba amma skin dinta bai bar radiant glowing ba.


 _The Saturday_

Da wuri su Salem da Abba da uncles dinshi suka bar yola kasancewan a yola ya kwana, sanye yake cikin white shadda don yawanshi native wears dinshi farareni, sai black cap sannan ya dora siririn corporate speck, ya mugun hadu kuma ga wani annashuwa dayakeyi don har yanzu bai yarda yau zaiga princess dinshiba. Abba ya kira OBJ ya jirasu chan kwara state government house, haka akayi don chan suka tada OBJ da wasu manyan kasa guda biyu, Salem kneeling yayi ya yiwa obj godiya ta mussanman, dagoshi yayi ya rungume shi yana nuna jindadinshi da Salem zai auri yaryarensu, fitowa sukayi daga government house , Salem gani yayi ana zuba manyan wine bayan wani white range rover, kallon mamaki daya keyiwa kayan ne yasa OBJ yi mashi bayanin cewa dole sai an kaiwa surukai drinks da goro a zuwa na farko. Abba godiya yayi mashi.

A palace kam a gama komai har da abincin akayi kala2 don su waina da tuwon shinkafa akayi, wani katon dinning hall mai dauke da dogon dinning table aka jera abincin.
Yan mata kam sunsha kwalliya suna parts dinsu, around 12:30 su Salem suka karasa palace, daka gan wurin kasan da akwai naira awajen don ko kadan bashi da alakada inda talaka ke zama, Dan ajiyan zuciya yayi yana tunanin "yarinyan da gani at the road side tana saida abinci is now leaving here... Alhamdulillah.. Dont neglect people cos some are beyond your expectations.." Ya fada cikin ranshi, daidai lokacin da suka shiga inda oba da kins men dinshi suke hakamce kan kujeruna alfarma, dukan su cire hulunansu sukayi tare da takalmansu Salem speck din fuskanshi ya cire, dukan su kneeling sukayi suna kwansan gaisuwa, cikin murna oba da mutanen shi suka tarbesu kaman ba wata akasa, bayan sun zauna suka kara gaisawa sosai sannan oba ya mike dukkan su suka mike, hanyan dinning hall ya bi suka bi bayan shi, Salem sai Dan waige2 yake ko zai ga princess dinshi tana dan lekosu, zama kowa yayi wasu guys suka fara serving dinsu, Salem kam ba haka yaso, shi kawai yaga Tawakaltu.

Tawa kam suna gama breakfast tayi wanka, ko mai bata shafa ba ta koma tayi kwanciyan ta, bata kara sanin abinda ke faruwa cikin palace ba, harsu Salem suka shiga palace tana chan kwance tana bacci ga azaban ciwon kai da take fama dashi don ba karamin kuka Salem ya Sara ba daren jiya, duk yan mata palace sunyi kwalliya amma banda tawa, sai around 1pm tima ta shigo ta tadata taje ta shirya, hannun tima ta kama ta dora gaban goshinta
"Feel my temperature... Am sick" Ahankali tima ta ji yanda kanta ke harbawa
"Sorry.. Ki zo ki shirya tunda ba wani wasting of time akeba..." Ahankali tawa tace
"Can't I just stay?" Da sauri tima ta girgiza mata kai
"No..it's not allowed.. Please kizo mu tafi don bakin sunzo har sunci abinci sun tafi masjid da su dawo zaa fara kiranmu.." Tawa bata kara cewa komai ba tamike ta dan leka falo taga ba mami
"Ina mami take?" Ta tambayi tima
"Tana cikin main house" bata Kara cewa komaiba ta koma bedroom ta shiga wanka, few minutes later ta fito da alwallah Sannan tayi sallah.
Undies tima kallon ta tayi tace
"Sis wallahi kina da bikini body... Irin wannan shape haka..." Bata kalleta ba, Arabian gown data  dauko ta zura sannan ta yafa falo tayi zamanta, tima binta tayi ta tsaya tana kallon ikon Allah,
"Ke tashi muje ko light makeup ne ayimaki..." Ahankali ta girgiza mata kai
"Ban zuwa..." Janta tima tayi sannan tace
"Ai ba anan zaki zauna ba...corridor nake next to palace zamu zauna mu jira kiran kins men..." Dan tsaka taja sannan ta mike, suna fita yayi daidai da shigo wansu Salem daga inda compound masjid yake, kaman ance ya daga, aikam daga nesa ya hango tawa, yana tafiya yana kallon ta, sai mamakin yanda ta koma yake, don ba karamin kyawunta ya ganiba, sannan ya ga ramanta, kaman yaje ya dauketa yakeji, yana tafiya yana tuntube, itakam tawa batasan yanayi ba don kanta kasa tima na rike da hannun ta, yanda Salem ke kallon wurin yasa su Abba da uncles maida hankalinsu wajen, Dan murmushi Abba yayi sannan daya daga cikin uncles dinsh yadan bugi bayan shi, Salem daria yayi ya kauda kanshi, tima dai ta gansu Dan murmushi tayi
"Kai..babe wancan kaman sir Salem.." Gaban tawa mugun faduwa yayi, da sauri ta daga kanta don ganinshi amma har sun shige, cikin ranta tace
"Me zai kawo sir Salem nan". Cikin balcony da su Salem suka bi suma sukabi sai ta tsinci kamshin turarenshi wurin, waige2 tafarayi sosai, babu kowa wurin sai suka shiga inda sauran yan matan ke zaune mai kwalliya tana yi masu kwalliya, zolayanta suka fara as usual, ko kallon su batayiba ta zauna, mai kwalliya wurin ta tazo zata fara yimata kwalliya, girgiza kanta tayi
" kaina ke ciwo"
"Sorry.." Suka cemata dukkan su sannan deeja tace
"Ai dole a dan shafa maki ko wet lip ne..." Bata kara cewa kala ba Matan tafara shafa mata makeup, amma har cikin ranta batason kwalliyan.

Sul Salem na komawa oba yasa aka kirawo daya daga cikin yanmatan, Salem dake tunanin ganin tawa sai yaga wata tayi kneeling amma kanta kasa, cikin zolaya daya daga cikin kins men yace
"Wannan itace?.." Ahankali Salem ya girgiza kai, daria dukkan su sukayi sannan yarinyan ta mike ta bar wajen. Watace takara shigowa aka sake tambayan Salem yace no, cikin zuciyanshi sai cewa
Wannan wane irin iskanci ne...ai wannan rainin hankali ne..." Ya fada cikin zuciyanshi, watace takara shigowa aka tambayeshi itace still ya girgiza masu kai, haka yanmatan suka dinga shigowa har yazo kan tawa, itadai tawa saita tsinci kanta da mugun faduwa gaba don bata taba irin wannan abun ba, jikin ta na Dan rawa tashiga ciki, ko tsakiyan bata kaiba tayi kneeling tana jiran a sallameta, Salem na ganin ta ya saki ajiyan zuciya, mutumin kallon shi yayi
"Wannan itace?.." Ahankali Salem yace
"Yes.." Yana kallon yanda tawa ta Dan zaro ido don tawa tunani take ko muryan Salem ne taji, hankali ta bai tashiba saida taji muryan oba yana kiran sunan ta, kasa amsawa tayi
"Tawakaltu.." Ya Kara kiranta, batare data daga kantaba ta amsa mashi, oba nuna Salem yayi abun sarauta dake hannun shi sannan yace
"Grandchild... Kinsan wannan mutumin dayazo Neman auren ki?..." Tawa jitayi kaman heart dinta zai bude kirjinta ya fito don ba karamin bugawa takeba, ahankali ta daga kanta ta kalli inda oba ke nunawa, karaf sukayi ido hudu da fabulous Salem, da sauri ya kashe mata ido daya tare da sakar mata murmushi, da sauri ta sunkuyar da kanta kasa tadan dora hannun ta kan kirjinta for 2 seconds sannan tayi saurin sauke hannun ta, tunanin maganan mami
"Ashe mami tasan Salem ne zaizo shiyasa ta yi min warning?..." Tafada cikin ranta, tunanin alkawarin datayi wa ummanshi ta farayi, _"kiyi min alkawarin zaki fita harkan Salem..."_ taji muryan Umma a kunnenta
"I..promise" ta tuna statement dinta,dukkan mutane sun maida hankalinsu kanta sunason jin amsanta, especially salem daya tsinci gaban shi na faduwa, ji tayi oba ya maimaita ta tambayan, ahankali ta daga kanta tana kallon Salem hawaye na taruwa idanuwanta sannan ta fara girgizawa oba kai.
💙❤💛💜💚
ZAKISAN KONI WAYE
❤💜💙💚💛
.

®zuwairat( ummu maryam)
4⃣8⃣


Dukkan mutane wurin mamaki ne kwance kan fuskansu, banda oba donshi yasan hakan zai faru, Salem kura mata ido yayi da idanuwanshi da suka chanza kala, kaman ya hadiye rai ya mutu kawai yake, kallon tawa data sunkuyar da kai hawaye juna zuba yayi, duk Ilahirin jikin shi shaking yake, amma kam rasa yawu yayi cikin bakinshi, oba baki ya bude yayi niyyan sallaman tawa OBJ  yayi saurin cewa
"Daughter.. Ki daga kanki ki kalleshi da kyau...baki sanshi ba?.." Tawa bata samu courage din kara  kallon Salem ba, kawai hawaye ne ke zuba fuskanta kaman tap, 
"You can go...$" oba ya fada mata, ahankali ta mike kanta kasa ta fita daga wurin, tana fita ta fashe da kuka sosai tana gudu ta nufi part dinsu.

Salem ji yayi iska na Neman yi mashi kadan
"She deny me..." Ya fada ahankali, kaman an tureshi ya fita daga wurin ko takalmi babu kafanshi ya fita da sauri, yana fita ya hangi bayanta ta shiga part dinsu, mami tana ragube upstairs dake opposite inda part dinsu yake, tana kallon abinda ke faruwa, da gudu Salem ya bi bayanta, tana shiga ta zube kasa tana kuka, Salem shiga yayi har falonsu, wani fixga yayi mata ya daga ta tsaye ya wanka mata wani mahaukacin mari
"Ni ke baki saniba!?" Yafada kaman numfashin shi zai dauke, tawa rike hannun wanshi tayi tana kuka, fixge hannun shi yayi ya kara zuba mata wani mari, cikin ihu yace
"What have I done to you?...why me..." Rike mashi hannu ta karayi ya kara fixgewa, 
"I said uban me nayi maki?...why are you killing me slowly..." Yafada hawaye na zuba daga idanuwanshi, tawa kara kokarin rike mashi hannu tayi ya fixge ya rike shoulders dinta da hannuwanshi biyu ya fara girgiza ta sosai yana cewa
"Tell me what I have done to you to deserve this humiliation...Tell me abinda nayi maki kika yi insulting dina kikayi insulting parents dina...tell me why you want me dead..." Duk furucin dayayi sai ya girgiza ta kaman zai karyata, yana kuka tana kuka, da karfi ya kara rike shoulders dinta, tawa ta rike mashi hannuwa, 
"Tell me...ki fadamin or zan kashe ki in kashe kaina...then we can continue in hell..." Da karfi ya kara girgiza ta
"I said tell me why you deny me..in front of my parents..." Yafada cikin murya kaman na mayunwancin zaki, tawa data fara fita hayyacinta saboda irin girgiza da yakeyi mata ta fara cewa
"Umma.. I promise... Umma.. To..leave you... Alone..." Tafada kaman numfashin ta zai dauke
"Fuck you..fuck your promise.... Umma has given her...blessings..." Yafada cikin kuka kuma he don't care if the whole world is watching, a hankali tawa ta girgiza mashi kai
"She...made...it..clear.. She..don't want...you...to marry...another... Language..." Da karfi ya kara girgiza ta
"I said Umma have given her blessings!" Ya fada cikin tsawa, turata yayi gefe ta fadi kan kujera, shima ji yayi kafanshi bata daukan shi, ahankali ya zame ya zauna kasan carpet yana kuka, tawa mikewa zaune tayi, ta dawo kasa kusa dashi, kafa yasa ya tureta daga wurin shi ya cigaba da kuka kaman anyi mashi albishir da jahannama.

Acikin palace kam dukkan su cikin tension suke, kanin Abba yaso ya bi bayan Salem amma OBJ ya dakatar dashi, Abba kam tunani yake kilan wannan yana Iya zama sanadiyan mutuwan Salem don yasan irin son da Salem ke yiwa Tawakaltu. Dukkan su babu mai bakin magana, Obj ne yayi gyaran murya sannan ya fara cewa
"Nasan there is something behind what happened... Naga sonshi a idanuwanta..." Shuru yayi ya juya wajen da oba ke zaune
"Your royal highness.. Ko kana da masaniya kan abinda ke faruwa?.." Oba gyara zama yayi sannan yace
"Gaskiya nafiku bacin rai kan abinda ya faru cos babu abinda Salem zai nema wurina in hanashi saidai nasamu labarin ummanshi batason ya auri wata yaren..." Abba shuru yayi yana sunkuyar da kanshi kasa don Sam baida kwarin jiki, oba yacigaba dacewa
"Kuma uwar dabance..in har batason Abu..to wannan abun baya albarka..." Da sauri Abba yace
"Your royal highness maganaka gaskiya ce, amma wallahi umman Salem tayi realising mistakes dinta...she has given her blessings,..." Yafada cikin sanyin murya, OBJ mamaki yayi sosai
"Gaskiya in hakane...auren ba mai yuwa bane..amma tunda kace ta bada blessings dinta..maybe if possible kuzo tare daita..don gaskiya bamu yarda a hada auren da uwanda bata so..." Ahankali Abba ya gyada kai alaman understanding, sai tunani yake daman haka mutanen nan suke? ...don yasan da kyar a hana aure a arewa don uwa bataso. Abba sai tunanin inda Salem yake yake. 


Salem kam hada kai yayi da gwaiwa yana kuka sosai, da kyar tawa ta Iya kara mikewa ta rarrafa inda yake, cikin kuka tace
"Please... Ife..." Afusace Salem ya daga kanshi
"If you ever call me that again.. I will strangle you to... Death...baki sona...baki taba sona ba..." Kurawa juna ido sukayi hawaye na zubowa daga idon kowanne su, cikin shessheka ta kara cewa
"Please... Tell.. Me...have Umma given... Blessings..." Salem murtuke fuska yayi ya mike ahankali ya goge hawayen fuskanshi, sannan ya juya gareta ya nuna ta da dan yatsa
"Ko kece autan mata..na hakura dake....ko sonki zai kasheni...na hakura dake....amma Allah yaisa tsakanina dake...I will not forgive..." Da sauri tawa ta rike mashi kafa sannan ta mike ahankali, wani irin kallon juna suke, Salem yana tunanin yasan bazai iya rayuwa bada itaba, itama tana tunanin no body is taking away this man from her, she has the right to love and she loves him
"Am not letting you go..." Ta fada mashi, tana kaiwa nan tayi hanyan waje.

Mami na gani Salem ya Dade part dinta bai fito ba ta sauko, adaidai bakin palace ta cikaro da tawa data koma kaman baitaba,  duk idanuwanta sun chanza color, fuskanta ya kumbura, rike mata hannu tayi, Salem ma fitowa yayi ya nufosu.
"Habibty were are you going?... What happened to your face..." Ta jerawa tawa tambaya, amma tawa bata saurareta ba ta fixge hannun ta daga hannun mami ta shiga cikin palace da gudu, da gudu Salem ma ya taho, mami tsaya kallon ikon Allah tayi, yanmatan gidan har dasu tima da deeja suna tsaye tsakar gidan suna kallon su, don dazu da suka wuce sun gansu, kuma yanzu sun san sir Salem ne, tima so tayi tashiga part din mami amma sauran yan Matan Suka hanata.

Tawa shiga cikin palace tayi, tundaga bakin palace din tayi kneeling tafara rarrafawa har gaban oba, su Abba da OBJ kallon ikon Allah kawaisuke, Salem na tafe bayan ta, tafiya yake ahankali yana kallon yanda take kuka tana crawling kasa, cikin shessheka tafara cewa
"Grandpa.. Nasan shi....I know him...and... I love him... Am...sorry..." Yanda take maganan kaman ranta zai fita yasa oba daga mata hannu, amma batayi shuru ba ta cigaba dacewa
"Grandpa... I love.. Him..." Kai oba ya gyada mata alaman I understand, mami na tsaye bakin fada tana jin abinda tawa take cewa, duk mutanen wurin jikin su yayi sanyi Abba kam kaman zaiyi kuka yakeji, OBJ kam baki ya saki don tunda yake bai taba ganin event din da ya bashi tausayi irin wannan ba, Salem har lokacin bai bar hawaye ba ahankali shima yayi kneeling bayan ta, saida ya goge hawaye shi ya daidai ta murya sannan yafara cewa
"I promise... To take care of her...i will make sure she's happy.... She will be the only gueen of my heart... I will do everything.... For her...." Mami duk tana jin abinda yake cewa oba daga kai yayi ya kalleta
"History is repeating itself..." Oba ya fada cikin ranshi, kallon tawa da Salem yayi 
"Ni ba dangin uban Tawakaltu bane...am amatsayin na na sarkin gari da kuma grandpa dinta...na baka Tawakaltu..." Da sauri OBJ da sauran mutane suka kwanta kasa suna godiya, shima Salem kwantawa yayi, duk yanmatan gidan suna tsaye bakin window suna kallon kuma suna jin abinda ake cewa, dukkan su ihu suka fara suna tsalle, tima hannu tasa bayan kunnenta kaman tana sauraron wani few seconds later tace
"I can hear a wedding bell ringing.." Dukkan su ihu suka karayi, jikin mami ba kwari ta bar bakin palace ta koma part dinta, dukkan mutanen komawa sukayi suka zauna, ahankali Salem ya mike yakara kneeling, har lokacin tawa bata tashi ba, ahankali ta juya zamanta ta fuskanci Salem, cikin rawan murya tace 
"Am sorry..." Girgiza mata kai yi
"No...am sorry for hitting you..." Yafada cikin whisper yana kallon yanda ya bar hannun shi kan fuskanta. Ahankali ta mike shima ya mike, tafiya ta farayi amma kaman iska na kadata, da kyar ta kai baki palace, Salem na bin bayanta don inda babu Abba awajen da daukan ta zaiyiko gaban uban waye, tana fita yanmatan suka rungume ta ta fada jikin su tana kuka, dukkan su tsaya kallon sir Salem in flesh and blood sukayi, Dan murmushi yayi sannan yace
"Excuse me ladies..." Dukkan su daria sukayi suka sakar mashi tawa. Hannunta ya rike suka kama hanyan part din mami, har sun kai bakin kofan tawa tadan tirje tana girgiza mashi kai, shima girgiza mata kai yayi sannan bude kofa, mami ce zaune sai hawaye take, babu abinda take tunawa sai irin tsangwaman   datasha wurin family mijinta, gani suke ita tasa ya juya masu baya wai don tana princess. Ahankali Salem ya saki hannu tawa ya zauna gaban mami, ahankali yafara cewa
"Mami... Nasan bani ke bakiso ba...halin mutanen mu da kika zauna dasu ke bakiso...Ni ina daukan maki alkawarin zan kula da yarki kaman yanda zan kula da kaina..." Mami goge hawayenta tayi sannan tace
"Allah ya ba ikon kula da yata... Dan Allah duk laifin dazatayi maka..please kar ka saketa...ka hukuntata...please" dan murmushi yayi
"Sakin mata baya cikin dictionary dina...insha Allah I will show you that we are not all the same..." Kai kawai ta gyada mashi 
"Kam irin wannan wahalan Dana sha kanta zan saketa?... Ai intayimin laifi ubanta zanci mu shirya.." Yafada cikin ranshi. Mikewa yayi ya bar dakin, tawa kam rakubewa tayi jikin bango don gani take mami zata cimata for going against her order. Mami mikewa tayi ta koma bedroom dinta, da sauri tawa tashiga nata bedroom din ta kwanta tana jin dadi.
Salem na fita ya hangi yanmatan zaune cikin balcony suna ganin shi suka fara kus2 kuma maganan shi suke, kallon white leg dinshi mara takalmi sukayi, har ya Dan wucesu ya dawo wurin su, 
"In-laws.. Can I know the names of these beautiful ladies?..." Ya tambayesu sounding so naughty, da sauri suka fara introducing Kansu dan murmushi yayi yana godewa Allah da bada Khalid yazo ba don yasan babu abinda zai hanashi flirting dasu in yana nan, bayan sun gama 
"Lovely names.." Yafada yana saka hannu cikin aljihunshi, ATM ya fiddo sannan ya fara cewa
"Ga ATM ...Ku shiga cikin gari Ku nemawa princess dina the most expensive phone... Sannan each and every one of you should spend 200k..." Ihu suka farayi suna Neman tada palace din, 
"For us?.." Suka fada gabaki dayansu, murmushi yayi yana daga gira daya
"Yes..babies...you know money is not the problem..."
"We know handsome!" Suka fada in chorus, wacce tafisu shekaru mai suna mufida  ta amshi ATM din sannan ta kalli sauran
"Sis Ku kirani nan in dauko car keys.." 
"OK" kawai suka amsa mata, Salem wani murmushi yayi ya kama hanyan cikin palace.

Su Salem na barin palace OBJ ya kalli oba sannan yace,
"Tunda an gama wannan sai Ku bamu list da kuma ranar introduction.." Oba dariya yayi
"So soon haka?" Abba dadi yaji yanda OBJ yasan abinda ke cikin ranshi
"Meye na wasting time kuma?... Kawai mu gama mu dauki yarmu.." Dukkan su dariya sukayi sannan oba yace
"To yanzu zan aikawa iyayen yarinyan maza...zuwa next two weeks kuzo sai Ku amshi list..." Kai OBJ ya Dan girgiza
"Ranka shi dade two weeks yayi mana yawa...ka Dan rage mana..."
"OK...bakomai... Ku dawo zuwa next week..."
"Godiya muke.. So ranar zaayi fixing din ranar introduction ko?.."  wani uncle Salem ya tambayi oba
"Insha Allah..." 

Salem na shigowa ya zauna kanshi kasa, acikin zuciyanshi kam dadi yakeji Mara misaltuwa.
Yanmatan sa suka tafi shopping kam basu dawoba sai 5:30pm lokacin su Salem sun dawo daga masjid suna zaune palace, hira kawai su Abba da oba suke, shikam so yake ya kara komawa wajen tawa su danyi hiran wedding preparations, hakuri yayi tunda ba yau zasu koma ba, da sun koma government house zai sabe ya dawo.
💜💙💛💚❤
ZAKISAN KONI WAYE
💛💚💙💜❤

®zuwairat(ummu maryam)

4⃣9⃣

Tawa najin anbude kofan dakinta tayi saurin mikewa zaune, mami tagani tashigo jikinta duk babu kwari, gaban tawa ne yafara disco cos gani take mami dukanta zatayi, mami batace komai ba ta zauna gefen gadon, tawa rakubewa tayi jikin bango, mami tafi minti biyar zaune batace kala ba, sai daga baya tayi ajiyan zuciya sannan tafara cewa
"Yanzu tawa duk maganan danayi maki saida kika nuna kin sanshi?.. " tafada cikin sanyin murya, tawa bata ce komai ba tafara sabon kuka, hannu mami ta daga mata alaman tayi shuru, nan take ta hadiye kukanta
"Yanzu tawa har kinyi girma da bazaki bi umarni na ba?... Ko kina ganin farincikin ki ke banaso" shuru tayi for a moment sannan tacigaba dacewa
"Sam ba haka bane...kawai banason abinda zsai tabamin ke..kuma banason ki sha wahalan Dana sha...yana making promise wai zai yi this and that... Its all lie.. There is something he sees in you..the moment ya dauki wannan abun zai ajiyeki gefe ba fata nake maki..." Tawa ji tayi gaban ta na faduwa don gani take maganan mami gaskiya ce ba kaman in ta tuna yanda yake maganan sex cikin waya, taji mami nacewa
"Kuma tunda ummanshi bata sonki koshi baiyi aureba dole zata aura mashi mata yarensu lokacin zaki koma..." Shuru tayi dataga tawa ta fara kuka sosai, mami tsaya kallon ta tayi
"Ki bar 
wannan kukan cos there is no going back..." Cikin kuka tawa tace
"Mami..yace Umma ta yarda.." Baki mami ta tabe sannan tace
"Allah yasa..nidai kullum inayi maki aduan kar Allah yasa kisha wahalan Dana sha a baya..and I will continue praying for you..." Tawa batace komai ba ta cigaba da kuka, ahankali mami ta jawota jikin ta.

Bayan su Abba da Salem suka dawo daga sallan magrub sukayi dinner, har lokacin oba ya hanasu tafiya, saida sukayi sallan ishai sannan sukayi masu bankwana suka fita Salem kam tunani yake ai babu inda zashi har sai ya gan tawarshi, suna zuwa wajen motocinsu ya kalli Abba
"Abba da akwai wani friend dina nan garin...yace zaizo ya kaini gidanshi.. So kilan in kwana chan..." OBJ dariya yayi yana yi mashi naughty look, Abba dai baice komaiba ya shige mota, cikin ranshi yana cewa
"Yayan zamani..Allah dai yasa ba zani kuke ba.." Suka tada mota suka bar Salem tsaye wurin, suna tafiya ya fara waige2, daya daga cikin yanmatan yagani tana kallon shi daga kan bene, hannu yayi mata alaman tazo, da sauri ta sauko daga kan benen, gaidashi tayi ya amsa mata
"Please sis I want to see my princess.. Is it allowed if I go there now..." Da sauri ta daga mashi kai
"Yes sir...I can escort you if you want me to..."
"OK..help please" yafada yana dariya, gaba tashiga ya bi bayanta, daidai falon mami tayi sallama baa amsa ba alaman babu kowa wurin
"Sit sir.." Ta fada mashi sannan ta shiga bedroom din tawa, lokacin tana zaune tayi tagumi tana kallon kwallin wayan dake gaban ta, ta sanya kayan bacci tana tunanin hiran dazasuyi da Salem yau, ga kuma maganan da mami ta fada mata yana yi mata yawo a kunne. Tana gani idayat ta dawo hankalinta, sauka tayi daga kan gado 
"Sis how far..." Ta tambayeta cikin sanyin murya
"Cool.." Ta amsa mata tana kallon sexy nighty dake jikinta, idayat shuumin murmushi tayi sannan tace
"Kizo..." Ta fada tana nufan kofa, 
"Inji wa?..." Ta tambayeta surprisingly cos mami bata dade da barin dakin ba, 
"Inji mami.." Tafada tana fita daga cikin dakin, tana zuwa falo tayiwa Salem OK sign da hannun ta sannan ta fita daga falon, tawa batayi wasting time ba ta fito a haka, kuma abun takaice bata ga Salem ba da wuri, shikam tana fitowa ya kura lustrous skin dinta ido, tana waigawa sukayi ido hudu, da sauri tasa hannu ta kare kirjinta, Salem murmushi yayi tare da kauda kanshi gefe,, da sauri ta koma ciki, dafe kirjinta tayi tana nishi sama2, da sauri ta dora zani kan kayan bacci sannan ta saka hijjab datayi sallan sannan ta sake fitowa, Salem murmushi yayi da ganta, kanta kasa ta durkusa ta gaisheshi, amsawa yayi, zama tayi kasa gabanshi amma har lokacin bata daga kai ta kalleshi ba, 
"Hmmm...habibty yau baki kallo na?.." Ya tambayeta yana kallon yanda take wasa da Dan yasanta, 
"Habibty kin rame da yawa...what happened to you?.." Dan baki ta turo sannan tace
"You.."
"Seriously?..." Hararan shi tayi 
"You always make me cry..." 
"Ohhh...sorry... You caused it...you landed me on the hospital bed..." 
"Is that why you said you are getting married?..." Daria yayi 
"But that was you..." Shuru tayi, hannun ta ya kama yana kallon yatsunta,
"I think this lovely finger need a diamond ring.." Yafada yana rike da yatsanta na tsakiya, wayanshi ya fiddo, wata number yayi dailing, few seconds akayi picking bayan sun gaisa Salem yafara cewa
"I need a very big diamond ring..."
"Na Umma?.." Aka tambayeshi daga chan bangaren
"No..for my princess.." Ihu mutumin yafarayi daga chan bangaren, har saida Salem ya cire wayan daga kunnenshi don kar ya kashe mashi kunne
"Sir finally... Who is this lucky girl?...". Salem kurawa tawa ido yayi 
" she's not the lucky girl.. Am the lucky guy..so kuna da big gem diamond ring?... ".
" yes..yes...da akwai... What size.. " Salem dan murzan yatsanta yayi ahankali
"Kawai zansa pilot dina ya zo Lagos first thing tomorrow morning ya amso different size,..in na zaba jibi Sai a maido maka.."
"OK..sir..my regards to your princess.." Salem bai kara cewa komai ba ya kashe wayan. Gucci's online shopping site ya shiga sannan ya dan duka ya nuna mata pictures na expensive dresses
"Habibty duk Wanda yayi maki ki nuna...we have to start shopping.." Tawa dagawa tayi ta kalleshi ya daga mata gira sannan ta maida idonta kan wayan, gani tayi dukkan kayan kan page din babu na kirki, kara kallonshi tayi ya kashe mata ido
"Gaskiya I can't pick any cloth from here .."
"Why..."
"There don't have decent clothing.." Salem Dan daria yayi
"Ai habibty those clothes are for home... Kuma bana nan Nigeria bane..kawai just select.. Zan tura aje wajensu a dauko ayi filling closet dinki na instabul..." Tawa Dan baki ta turo
"Gaskiya I can't wear any of those clothes..."
"Hmmm...we shall see..." Yafada sannan ya fara selecting sexy wears, bikinis, bunny slippers etc, yana gama wannan yabude Adrienne Vittadini shopping website, saukin wurin duk Arabian dresses ne, suma kaya yayi selecting da yawa sannan ya koma Chanel nan takalma da bags kawai yayi selecting, tawa kam Sai kallon ikon Allah take don dukkan kaya dayake selecting da dollar price ne ajikin su kuma babu Wanda is less than 1000$ 
"Wai is this necessary yanzu?" Ta tambayeshi ahankali
"Yes..princess.. Time is not on our side.. Kinsan insha Allah in the next one month we will be couple..." Ido tawa ta zaro,
"One month kaman an gaji dani?...gaskiya Aa.." Daria Salem yayi
"Ai am eager...you know why?..." Ya tambayeta, tasan halinshi, kin amsa mashi tayi
"Na ga phone.. Nagode.." Banza yayi daita yacigaba da murza yasanta yana cewa
"Kinsan yanda kika wahalal dani saina rama..."
"Kodai ka wahalal daniba..." 
"No..ke.kika wahalal dani...kin gudu kin barni.. Yau kuma kin kusa aikani lahira..you will plead for that..."
"Am sort.."
"Ba yanzu ba.. Nan gaba kadan..." Ita kawai shuru tayi tana tunanin maganan mami sannan tana mamakin yanda yake magana...hira suka danyi sannan ya mike
"Habibty zan tafi...please kina iya bani kwatancen wani hotel nan kusa?... Cos I can't go to the government house now..."
"Nidai ban san koina nan ba...amma muje in raka bakin gate ka tambayi guards" 
"OK then..." Yafada tare da mikewa, itama mikewa tayi, ya rike hannun ta suka fita waje, katon compound din babu kowa, ga haske kaman rana, hannun shi cikin nata har sukazo wurin masu guiding gate, nan suka tsada mashi taxi ya hau..kaman kar ya bar ta yakeji, hannu suka dinga dagawa juna har ya bar wajen.

Wacegari gidansu tawa yayi breakfast, a lokacin oba baisan yana palace ba, mami a bedroom dinta taci abinci shikam da tawa kan dinning. Around 9am pilot dinshi ya kawo sako daga lasgidi, diamond ring ne kala2, hannun ta ya rike ya dinga gwada rings din har aka samu size dinta, bayan ya sallami pilot din da sauran diamonds din. Cewa yayi zai tafi.
Sallama yayi dasu mami ya fito waje, suna fita balcony ya amshi zoben daya bata.
Daga saman bene su idayat da sauran su suka sauko Sai zolayan tawa suke, Salem sai murmushi yake, saida suka kai bakin gate da dukkan yanmatan, yace su rakashi har bakin titi, haka suka bishi riiii. Har da tawa, saida suka kai bakin titi cikin mutane sosai, ya juya yana kallon tawa, dukansu basu ankaraba Ahankali yayi kneeling gaba tawa, dukkan mutane tsayawa sukayi suna kallon su, sisters din tawa baki suka rike, nan take mutane suka zagaye suna ana cewa wannan kaman that billionaire... Tawa kokarin rike shi take yatashi amma yaki, saida yaga mutane dayawa sun taru kuma lokacin ansan Salem ne, wasu unknown yanmata Sai hawaye suke, mutane Sai dauka suke cikin waya, ahankali Salem ya kalli tawa eye ball to eye ball sannan ya fara cewa
"Tawakaltu.. Abinda akayi jiya a palace ba kowa ya saniba...thats why inason in tambayeki gaban wayan nan dumbin jamaa..." Yafada yana nuna mutanen dake tsaye suna kallon su sannan ya maida kanshi wurin tawa, a lokacin banda hawaye babu abinda tawa keyi,
"Tawakaltu.. Will you dome the honour of making me the happiest man on earth... Will you marry me?..." Tawa cikin kuka ta gyada mashi kai, dukkan mutanen tafi suka farayi, wasu Sai kuka suke mussanman yanmatan dake tunanin how they wish they are tawa, hannun ta ya kama ya sa mata zoben, mikewa yayi, da sauri idayat ta kama hannun tawa tana nuna masu zoben tana cewa
"It's a diamond.." Tawa kam rufe fuskanta tayi tana kuka har suka koma gida, Salem kam taxi ya hau har government house sannan suka kama hanyan yola.

Ko hour dayan baa kaiba latest news ya koma
THE NIGERIA MULTI BILLIONAIRE PROPOSED HIS YORUBA GIRLFRIEND IN PUBLIC
Nan take aka fara nunawa Cikin news channel na gida Dana waje, don har lokacin dayake kneeling agaban ta aka dinga nunawa, cikin wayanda suka gani kama har da family da kawayen ameera.

ߒ۰ߒٰߒܰߒڢݤ

Upp..upp..uppa..kanamstar..." Ameera ke ta maimaitawa tana rawa a tsakar gidan, dukan yayan hinde Sai clapping suke yimata, tana rike da wayanta da tawaka itakuma Sai bi take da baki tana girgiza jiki, hinde na zaune tana figan kasa Sai cewa
"Wannan yarinyan baidai rawaba" diyan hinde dake ta wanke cefene ta mike tazo wuce ameera ta riketa

💛💙💜💚❤
ZAKISAN KONI WAYE
💚❤💛💙💜

®zuwairat(ummu maryam)

5⃣0⃣

"Zo muyi rawa$" ta fada mata, daria diyar hinde wacce take kira da zombie tayi
"Ai anty ban iyaba" ameera dake ta shaking kaman her life depends on it ta riketa 
"Come on...kawai girgiza jiki.. It's good for your health.." Rike mata two hands tayi cikin nata suka cigaba da rawa, wai dole Sai ta koyi rawa wakan karewa tayi ta saka watch me 
"Watch me..ohhh.watch me Nene..watch me..watch me...ohhh" ta farayi, cikin jindadi kawai take kona meye oho, sauran yaran hinde Sai kallon ta suke cikin jindadi cos dukkan su yanzu gidan suke, dukkan uban abincin da aka ajiye sun kusa karewa, kullum cikin dafa abinci suke yanzu Sam ameera bata zaginsu, dukkan su cikin katon faranti suke zuba abinci su ci tare, kuma ba karamin kayan dadi sukeci ba, yanzu ameera ta gane kudi  bai kan darajan mutane bha, yanzu ta maido jikin ta feye da kwanakin baya, saidai har yanzu bata maida haskenta ba cos babu spa. Har cikin ranta babu wani zancen Salem, kawai jira take ya sallameta ta tafi, kullum suna cikin waya da family and friends, mom tana jin hayaniyan su hinde amma data tambayeta saitace new friends dinta, mom kam ta dau aniyan kiran Salem tayi mashi godiya kan chanjin takeji cikin muryan ameera, Sam kaman ba yarta ba. 
Ameera dai tasan ta chanza, yanzu ta rage kyamatan mutane amma fa ba dukaba cos ance mai hali baya fasawa.
$"anry kibani kudin markadan" karamar diyar hinde ta fada mata, ajiye wayan yayi ta shiga ciki ta bude gefen Ghana ta dauko Dari biyar, kallon sauran kudin tayi tace
"Allah yasa sauran kudin nan su ishemu kafin ya sallameni" tafada tana ajiye sauran kudin da bazai wuce  70k ba, 
"Gashi "tacewa yarinyan, tana daukan waya don cigaba da rawan ta wayan ya fara ringing, tana dubawa taga zeenat, da sauri tayi picking
" kawas..." Tafada kaman mara problem, zeenat kallon wayan tayi don Sam ba yanda taso jin muryan ameera bane especially with the news going on
"Friend ya kike?" Ta tambayi ameera
"Lau wallahi.. Meke tsalle banda frog?" Tafada cikin zolaya
"Hmmm..friend you tell me... Ashe mijinki zaiyi aure baki fadamin ba...?" Da sauri ameera taji kafafunta sunyi mata sanyi don sam she wasn't expecting this, dan baya2 tayi ta zauna bakin kofa, zeenat tacigaba dacewa
"Is all over the news... Har kneeling yayi gabanta.. Kuma Yoruba..." Ameera kasa cewa komai tayi, cikin zuciyanta tana jin wani irin zafi, 
"Best baki ce komai ba.." Ahankali ameera ta fara cewa.
"Hmmm..what can I say....komai lokaci ne..." 
"Lallai ma..duka yaushe kukayi aure?...kuma kema kin san with the kind of your attitudes baki da chance against Yoruba.." Itadai ameera batace komai ba
"Nidai wallahi ina tausaya maki..." Cikin sanyin murya ameera tace
"Kar ki tausaya min...Everything will be alright..."
"Babu alaman damuwa tattare dake,"
"Me kikeson inyi?...ki barni da abinda ya dameni..." Ta fada sannan ta katse wayan ta, tana katsewa wayan yafara ringing, gani tayi wata kawarta ce, kin dagawa tayi, kai ta hada da gwaiwa tana tunani
"Yanzu da gaske auren zaiyi...why is this man wicked?.. Meyasa baya yafiya?... I know abinda nayi is bad amma two months is enough...I want to stay with you..." Tafada tana hawaye, hinde juyawa tayi taganta zaune tana hawaye, da sauri ta saki yankan kazan taje wajenta
"Lafiya kike kuka?" Ta tambayeta tana dafa kafadanta, kallon hinde tayi da wet face dinta
"Mutumin daya ajiye nan zaiyi aure kwanan nan..." Tafada tana kirkiro murmushi karfin hali, 
"Insha Allah.. Na kusa barin wurin nan..." Tafada tana Dan jinginawa da hinde dake tsaye kusa daita, hankalin hinde tashi yayi don ita gani take ita da yaranta zasu koma gidan jiya na wahala, wayan ta yafara ringing, tana dubawa ta ga mom da sauri ta dauka tana fashewa da kuka
"Habibty meye haka nakeji..." Ameera batace komai ba tacigaba da kuka
"Ke zaa yiwa kishiya?... You that is so reckless..."
"Mommy.. Don't worry about me..."
"Haba yazakice I should not worry.. Ke baki tashi kika ganni da kishiya ba..how will you cope...kuma the most annoying part shine da gani yafison wannan yarinyan kanki...habibty am worried about your happiness.." Cikin kuka ameera tace
"Mom karki damu..I will soon be home...."
"What do you mean?.." Mom ta tambayeta cikin sauri, shuru tayi tana tunanin ta fadawa mom, kuma tasan sauran don kilan tana karawa kanta more time nan don yanzu ta yarda Salem ba karamin mutum bane, at the same time he's a man of his word
"Habibty please tell me...am worried..." Ahankali tace
"Mom..zan ziyarce Ku..this days insha Allah..."
"No habibty... That's not what you intended saying.. Please tell me the truth are you facing any marital problems?..." Cikin sanyin murya tace
"No...mom...am..OK..."
"Then kar kizo kar ya zama kaman don zaa yimiki kishiya mukeson kwulla wani abu... Anty Sadiya zatazo da sisters dina one of this days..." Da sauri ameera ta girgiza kanta tare dacewa
"No mom...karsu zo...ni zanzo.."
"Habibty meyasa duk lokacin da nace mutane zasuzo Sai ki hana...something is wrong I know..."
"Ba komai.. Kawai banason yayi tunanin don kudin shi ake binshi..."  daga chan bangaren mom lumshe idanuwa tayi tana jindadi da hankalin da ameera tayi
"Amma habibty ya kamata ace family sun San mazauninki..."
"Hmmm...mom no problem.. Am OK...amma dagaske ne Yoruba zai aura?" 
"Bai fada maki bane?"
"Ya fadamin.. Amma bai fadamin yarentaba..." 
"Ance jikan sarkin kwara state ce...shiyasa hankalina ya tashi" 
"Relax mom...everything will be OK" tafada tana goge hawayenta, hira suka kara for few more minutes sannan sukayi ban kwana ta kashe wayan ta gaba daya  ta kalli hinde dake tsaye kusa daita har lokacin sannan tace
"Zan kwanta..in abincin ya dahu kuci kar Ku tadani" tafada tana mikewa, ahankali ta shiga dakin ta kwanta, duniyan tunani ta shiga, ada tana tunanin kawai Salem yayi ya aure ya sallameta amma yanzu she's feeling so sad 
"Oh Allah what's happening to me?...am I falling for the lover of another woman?...ya rabbi kar ka barni inyi son mason wani don babu komai cikinta Sai wahala.." Ta fadawa kanta.

💙💜💙💚💛❤

Tun a hanya aketa kiran family din Salem anayi masu congrats, shi kanshi Salem har ya gaji da amsa waya cos calling dinshi ake kaman hauka cikin su kam har da turawa da larabarawa da suka sanshi, governors da ministers Sai kiranshi suke, Khalid kam cewa yayi 
"Guy I will take care of the wedding planners...zan biya komai..." Salem dariya yayi
"Ai wedding planners din yawa zasuyi tunda da akwai na kwara sannan na yola and friends party na abuja kuma yanzu bill gate ya fadamin zaayi organising small get together a Washington DC..."
"Zan kula da dukan party na Nigeria..." Cikin jin dadi Salem yace 
"Don't worry.. Ka ajiye wannan kudin...kawai remind me of promises din dana dauka kan in na auri tawa...cos nasan ina Iya mancewa
saboda commitment.."
"OK.." Dan hira sukayi sannan ya kashe wayan shi. Suna isa yola yan jeridu da yawa kofan gidansu, Allah ya taimakeshi cikin jet suke da basu samun hanyan shigowa, suna sauka Umma ta rungume shi tana nuna jin dadinta, sisters dinshi suka fito daga part din Umma, dagudu suka fada jikinshi, mamakin ganisu yayi 
"Ya akayi hubbies dinku suka bar Ku kukazo?..." Babban ilham Dan hararan shi tayi
"Yanzu yaya ace zakayi aure saidai mu gan kayi kneeling bamu taba samun labarin ba.." Dariya Salem yayi
"Nasan ko bazaki yardaba..." Ido ilham ta gwalo 
"Ni?... Ai wallahi kowa kake so am 200% behind you.." Dariya Salem yayi, itakam autansu wacce baa Dade da aurenta ba mai suna salma  amma ana kiranta da shuwa, don ita da Salem kaman an tsaga kara 
"Yaya am so excited.. We are finally having a sister in-law.." Salem hancinta yaja kaman yanda ya saba
"Wayyo yaya stop..." Tafada cikin shagwaba kaman yanda ta saba, Umma kam Sai kallon su take cikin jindadi
"Yaya ka bani pin dinta kawai..." Inji shuwa
"Don't worry zan baku" dagudu yaran ilham suka rugo, wasu beautiful babies guda biyu, 
"Uncle we saw in CNN this morning...you were on your kneels..." Da sauri ilham ta buge mata baki, Salem daukan yaran yayi yana cewa
"Your uncle is getting married.." Yafada suna shiga cikin falon Umma, suna zama aka jera mashi abinci, kallon shi Umma tayi
"Son am so happy... Congrats" 
"Thank you first love..." Hiran su suka cigaba dayi yana cin abinci rabon dayaji shi cikin irin wannan farincikin har ya mance.
Abdul ne da sauran guards dinshi suka shigo suka yi mashi congrats sannan Abdul yace
"Sir..yan jarida na son magana da kai..."
"Just tell them subar interview Sai ranar wedding.."
"OK" kawai Salem yace sannan ya fita.

Sai dare Salem ya koma abuja, aranan ma soyewa sukayi da tawa don hiransu na rana ya kasance ta yanda zasu tsara rayuwansu.

 _
 _The following Saturday__ 

From Sunday zuwa yau Saturday Salem da tawa suna cikin farin cikin sosai don basu hour basuyi video call ba, acikin satin oba yasa aka kira yan uwan Baban tawa aka fada masu abinda ke faruwa. Kuka suka dingayi suna Neman yafiyan mami da tawa, sai lokacin ta tabbatar da maganar Salem dayake cewa kar ta damu family din babanta zasu nemata when the time is right. 
With in one week Salem da tawa suka maida jikin su ba kaman tawa da killer hips dinta suka kara fitowa.

Ameera kam tunda taji zancen auren Salem ta kara shiga damuwa, don Sam yanzu bata samun nutsuwa kaman yanda ta Dan samu cikin ya kwanakin baya, yanzu ta tabbatar da tana son Salem, gani take ko ata hudu zata Iya zama dashi. Yanzu damuwanta yanda Sai kasance. Adua take Allah ya huci zuciyanshi ya barta ko  anan gidan ne.

Yaune su Abba sukaje kwara amsan list.. Hmm auren Yoruba Sai mai hali don harda saa biyu, da kwayoyin doya guda 300, Sai abinci da su man ja da sauransu, kuma aranan kasa ranar engagement wata daya kawai sannan suyi traditional wedding Sai daurin aure, atakaice daurin auren ya rage sati biyar. Bayansu Abba sun kawo list gida abun mamaki ya bawa Umma don akwati daya kawai suka bukata a yimata amma duk sauran babu nata cikin, murmushi Umma tayi
"Ai Sai munyi akwati 24..don mu daya yayi kadan wajenmu"

_*💙❤💛💜💚
ZAKISAN KONI WAYE
💛💜❤💙💚

®zuwairat(ummu maryam)

 5⃣1⃣


 _Please fan inason kusani cewa wannan book din na riga na tsara kayana daga farko har karshen shi, duk masu cewa in ya saki ameera sun daina karantawa.. Kuna iya daina karantawa tun yanzu...likewise masu cewa in bai saki ameera ba su daina karantawa.. Suma suna Iya daina karantawa ...Sannan masu cewa in aka saki ameera novel ya lalace you will be surprise.. And masu cewa nabawa Yoruba power cikin novel din da yawa har suna cewa koni Yoruba CE..to am not Yoruba.. Amma na zauna da Yoruba likewise Hausa so its the reality of what am seeing that am writing.. So kowa yayimin hakuri yaga karshen novel din nan.
Thanks for the love and affections._
_
💙❤💛💚💜

Salem dake zaune gaban Umma daria yayi sannan ya amshi list din daga hannun Umma yana dubawa shima dariya yayi
"To wannan akwati daya na meye hope ba lefe suke nufi ba..." Daria Umma tayi
"Hmm..so kona meye nidai 24lb zanyiwa daughter in-law..." Salem murmushi jin dadi yayi yana tunanin
"In sunje chan zatayi shopping kayanta na Nigeria Dan kanta" Abba kara amsan list din yayi ya dinga dubawa 
" kayan nan doubling dinsu zamuyi..like tunda sunce 300 tubers of yam akai 600.. Rice akai 10bags, komai linkawa zamuyi.. Cows kuma tunda sunce biyu Sai akai biyar..ko ya kika gani?.." Ya fada yana kallon Umma
"Hakan yayi..don naji yarubawa da akwai cin nama a occasions....so ana iya karawa da raguna uku" daria Salem yayi
"Kam..Umma duk cin namansu sun cinye cows biyar?..." 
"Ko basu cinye ba..mudai zamu kai..in ya rage su rike..." Salem mikewa yayi
"Umma bari inje inyi calming nerves dina...nagaji..." Hararanshi Umma tayi
"Abba ka dayaje kwara state saiyace me" Salem daria kawai yayi ya fita ya bar Abba da Umma zaune, Umma wayan ta ta dauko tana cewa
"Bari inkira Hajiya hannatu ko containers din kayanta sun iso... Sai muyi siyayyan daga wurin ta kawai tunda ba lokacin da zamu je Dubai yanzu"
"OK..hakan ma yayi.. Make sure you buy correct things..." Inji Abba, Umma daria tayi tana cewa
"you know me..."

Ahankali ameera ta shiga kitchen taga babu sauran abinci gashi kudin hannun ta sun kare, hinde da yaranta sunyi shurko2 suna jiran abinda zaayi, ameera fitowa tayi ta bugi gate, masu gadin budewa sukayi don atunaninsu hinde ce ko yaranta, suna gani ameera sukayi saurin maida gate, baki ta tabe tare da Jan tsaki
"Malam ba fita zanyi ba..kawai Ku kira sir Salem Ku fada mashi bani da sauran abinci..." Tafada tana jinginawa da gate, masu gate banza sukayi daita, saida ta kai minti ashirin basu ce mata kala ba, kara dukan gate din tayi
"Kunsan wallahi Ku kirashi ko kuma in tara maku mutanen garin nan...kun San karamin aiki nane..." Daya daga cikin su ya dauki wayan shi yafara dailing number sir Salem.

Salem na komawa side dinshi na family house ya kwanta tare da rungume pillow yana lumshe idanuwa ahankali kaman mai jin bacci, yanajin wayan shi tafara kara yayi tsaki tare dacewa
"Can't someone have a nice and quite time?.." Yafada yana daukan wayan, yana ganin number Mara suna ya Dan saki murmushi don most of the time sisters din tawa suna kiranshi suna zolayanshi, picking yayi daga chan bangaren akayi mashi sallama, amsawa yayi sannan yace
"Waye?.." Daga chan bangaren mutumin yayi mashi bayani ko shi waye kaman yanda ya saba, bata rai Salem yayi don har ga Allah mancewa yake daita mussanman tunda komai ya daidaita da tawa, shuru yayi for a moment sannan yace
"Bata wayan.." Da sauri aka mikawa ameera waya, Salem komawa yayi ya kwanta ya bar wayan on hands free, ameera don daidai ta muryan ta tayi 
"Good afternoon..." Tafada with strong and firm tune, Salem dan kallon wayan yayi don yanda ya ji muryan ta so strong da firmer don babu alaman karaya cikin muryan ta, Dan tabe baki yayi
"Son of a bitch speaking... Me akayi?" Yafada batare da ya amsa gaisuwanta ba, ameera lumshe idanuwa tayi tare da zama kasan inda take don wani irin masculine voice dataji
"Sir...wai daman abinci na ne yakare..."
"Are you insane... Ya zaayi kice dukkan uban abincin da aka ajiye har sun kare?" Yafada afusace har yana mikewa zaune, ameera shuru tayi tana tura kanta cikin cinyanta, saida ya kai aya Sannan tace
"Sir..."
"Don't sir me... I said ya akayi dukan abincin yakere..and don't play dumb with me...filthy fool" ameera kuka tafara kokarin yi
"I don't have time.." Dasauri ta daidaita muryan ta Sannan tace
"Bani kadai keciba..."
"What!... Kunjimin shegiya.. Da abincina kike good Samaritan?... Na ubankine?...kina son ki nuna min you are now charitable ko?... Karyanki..cos people with deadly habit don't quit easily" ameera kuka tafarayi tana cewa
"Am ka yafe..."
"Keep am not done talking... Kilan kin mance abinda kikayi.. Well let me remind you.. Kinga wannan tsohon da kika fesawa pepper spray a ido?..har yau ban bar imagining how he feels and curse you ba..." Yanda yake magana kaman yanzu abun ya faru don muryan shi Sai fita yake da wani irin bitterness, kuka ameera tafarayi sosai
"Ka sakeni inje in nemi yafiyansu..please.." Baki Salem ya kara tabewa
"Hmmm..don't you think is a little to late to cry when the head is cut off?.." Ameera kuka ta dingayi kaman ranta zai fita, don tasan Salem ya gama ganin bakin haka ya tabbatar mata she don't stand a chance when it comes to having her love, 
"Kuma da kike cewa in sakeki..just relax..in the next 5 weeks you will be a free bitch...kuma kika kara sa aka kirani bazan sakekiba Sai nan da wata biyar..." Cikin kuka ameera tayi saurin cewa
"Sir..abincin fa..." Dariya ne ya kufcewa Salem don a tunanin shi bazata kara maganan abinci ba
"Ban saniba.." Hannu yasa zai kashe wayan yaji tana cewa
"Duk yau banci komai ba... Am starving.." Tsaki yaja Sannan ya kashe wayan
"This girl will never change" ya fada yana dailing number agent dinshi, nan ya sanar dashi ya aika yaro ya kai 500k chan gidan kuma Wanda ya aika ya tsaya ya saya mata duk abubuwan da take bukata. 
Komawa yayi ya kwanta tare da kashe wayan gabadaya. 

Sai bayan asar aka kawowa ameera kudin kuma saurayin cewa yayi ta aikeshi yayi mata siyayyan kayan datake bukata. Alokacin ameera tayi kuka har tagaji don gani take Salem bazai sa akawo kudi ko abinci. Iyalen hinde kam duk sunsha tagumi. Ana kawo kudin kowa ya warware amma banda ameera cos  Sam bashine matsalan taba. Nan take ameera ta tambayi hinde cinkafa buhu nawa zai ishesu har sati biyar? Nan suka fara list har da kayan lashe2 da sabulan wanka da wanki mostly for hinde s family. Duk uban siyayyan da sukayi saida suka samu chanjin kusan 270k. 

❤💛💜💚💙

Tawa na zaune falo, daka ganta kasan tana cikin kwanciyan hankali cos yanzu tayi mugun kyau, gashin kanta ya sha gyara sosai Sannan skin dinta look so radiant (who say black is not beauty), yanzu kamanninta da rihanna ya kara fitowa sosai. Komai nata moderate, Sai yanzu naga abinda Salem ya gani daya like mata. Suna Zaune kan gadonta tayi ganmo da kafanta Sai temple run take cikin wayan ta, bude kofa akayi ta daga kanta, mamice ta shigo da wata babban mace data sha speck, daganin matan mai halice cos she looks glamorous, nunata mami tayi  
"She's the bride tobe.." Tawa taji mami ta fada mata sannan ta fice daga dakin tabar tawa da Matan, da sauri tawa ta ajiye wayan hannunta ta sauka daga kan gado ta gaida Matan cikin girmamawa. Bayan Matan ta amsa ta dauki kujeran gaban mirror ta zauna ta fuskanshi tawa Sannan tafara cewa
"My daughter how old are you?" 
" 18..going to 19" tafada kanta kasa, murmushi Matan tayi, 
"Alhamdulillah.. Tunda Allah yasa zakiyi auren wuri..to da akwai lectures da yakamata in dinga baki for two weeks, acikin lectures din da akwai Wanda zaku dauka tare dashi groom..." Tawa dai kanta kasa batace komai ba, Matan tacigaba dacewa
"Sannan zan kula da  abinda ya kamata kici, abinda ya kamata kiyi, Sannan zan koya maki traditional dance steps for your introduction and traditional wedding.." Gaban tawa yafara faduwa cos ko daga kafa bata iyaba indai rawa ne. Sai kafkafta idanuwa take kaman Mara gaskiya,
"So from now har lokacin wedding dinki kina under my care.." Bata idaba mami tashigo , key ta mikawa Matan 
"Ga makullin wurin Dana nuna maki dazun.." Matan amsa tayi mata godiya Sannan ta kalli tawa
"Nuna Mani inda kayan sawanki suke in yi maki parking..." Da sauri tawa ta mike
" No...no" Matan tafada tana daga mata hannu
"Don't do that.. You are a princess and a bride to be...komai naki yazama cikin ruwan sanyi"
"Ikon Allah.." Tawa tafada cikin ranta,kuma tana mamakin inda zasu da zaayi mata parking

❤💛💜💙💚
ZAKISAN KONI WAYE
💜💛❤💙💚


®zuwairat(ummu maryam)


5⃣2⃣


 Yanuwa kunsan dukkanmu ba sanin kamu mukayi, social media ta hada mu and I love all of you, kuma yanda kuke comments ko kuma reply comments din wasu ke nuna in kai literate ne ko kuma illiterate, so those that have good manners congrats cos yana na kyau da kuma riba...those that lack manners kuma can easily hug transformers cos it will be better.


Kuma please Ku Dan yimin uzuri don zaku jini shuru for a while.

HABIBA MOHD, I LOVE YOU DIE ALLAH YABAR MU JONE

 ❤💙💚💛💜

Tawa komawa tayi ta zauna gabanta na faduwa, saida ta nutsu Sannan ta kara kokarin mikewa amma wannan Karin ba da irin saurin datayi ana farko ba, Matan kallon ta tayi
"And were are going?" Matan ta tambayeta
"I want to pack up..." Matan Dan girgiza kanta tayi
"Bride to be ..in har kina son mu zauna lafiya you do as I say..cewa nayi ki nunamin inda kayan ki suke..I will pack up for you" jiki ba kwari ta nunawa mata wall wardrobe dake dakin, wurin Matan taje ta bude nan ta cikaro da beads din saurautan da yake symbolizing ita royalty ce, Matan daukan su tayi ta komo wajen tawa tana cewa
"I don't want to see you without your royalty beads..ki tabbatar kullum kina sakasu.." Ta fada tana saka mata na kafan, Sannan ta rataya mata na gaban goshinta, hannun hagunta ta kama ta saka mata sannan ta juya ta duba wardrobe din sexy dresses din da suka siya da tima kwana kin baya ta fara fiddowa , tawa Sai kallon ta take, saida ta gama kwasan enough Sannan tace
"Your bag.." Ta tambayeta, tawa nuna mata bag dake saman wardrobe,  Matan daukan bag din tayi sannan ta zuba kayan, 
"Your perfumes.." Ahankali tawa tace
"Ban..." Bata idaba Matan ta bata fuska
"You mean as a princess or should I say fiancee na the richest man in Africa baki da perfumes?... Gaskiya is very bad...bakisan perfume na defining personality ba...as a princess duk inda kikaje ya kamata ki bar kamshin perfume dinki behind.. That's what we call a a lady with a class.." Dan tsaki taja Sannan tace 
"Your cosmetics.." Tawa shuru tayi ta sunkuyar da kanta kasa don banda kwali da faran powder bata da komai, su tima sunyi2 su kaita cosmetic shopping taki
"Gaskiya we need some changes around here... Cos I can't believe that person with such personality will behave like this.." Tawa taji Matan tana cewa, Ahankali tawa tace
"Zan je wurin mami in amshi kudi.. " da sauri Matan ta katseta dacewa
"Are you kidding me?...ba kisan aladanmu bane?...well ba kwari mami zata baki kudin kula da kankiba..your fiance zai bada..now pick up your phone and call him..tell him you need money for shopping.." 
"Kambu.." Tawa ta fada cikin ranta, don tasan bazata iyaba, shuru tayi kuma bata dauki wayanta ba, Matan kara repeating tayi, cikin sanyin jiki ta dauki wayan tayi dailing number Salem,jikinta sai rawa yake, tana tunanin yanda zata bude maki tace ya bata kudi, tanajin ance switch off ta Dan saki ajiyan zuciya, 
"Ma...is switch off.." Ta fadawa mata, kallon rashin yarda tayiwa tawa,
"Dail the number and give me the phone.." Matan ta fada mata. Dailing tayi ta mika mata, itama jitay switch off. Kallon fuskan wayan tayi taga ifemi, dariya tayi
"Wai ifemi.. That's outdated..$" tafada tana wulla mata wayan. Zipping bag din tayi sannan tace
" let's go.. And make sure you walk like a princess.. "
"Am in trouble..." Tawa ta fada cikin ranta. 
Suna fita falon tawa ta kalleta
"Ma'am can I speak to my mami?.." 
"No.." Ta amsa mata atakaice. Suna fita taga tayi wani part na gidan, tunda tazo palace bata taba zuwa wurin ba cos babu kowa ciki. Kofa ta saka key ta bude, katon falone Mara tarkacen kaya da yawa, gani tayi an gyara dakin don babu alamun dust ko kadan wurin. Bedroom biyu ke da akwai wurin daya daga cikin su Matan ta kai bag din tawa ta fidda kayanta ta fara linkasu tana sakawa cikin wardrobe tawa na tsaye Sai kallon ta take, har cikin ranta mamakin abinda ke faruwa take. Tana gamawa akayi knocking, tawa juyawa tayi da niyyan bude kofa Matan ta dakatar daita
"Sit here.." Tafada tana nuna mata bakin gadon, ta fita tabude kofan, kayan abinci kala2 da su fruits and vegetables. Amsan kayan tayi ajiyesu inda ya kamata Sannan ta shiga dakinda tawa take, direct bathroom tashiga tahada mata ruwan wanka mai dumi Sannan tafito 
"Ko and take your bath.." Ta umarceta, tawa kam ko hour daya batayi da wanka ba cos tana gamawa tayi sallan zuhr, amma who is she to say a word, kayan jikinta ta cire ta shiga wanka. Falo Matan ta koma ta hada fruit salad cike da bowl ta ajiye kan dinning Sannan ta koma dakin tawa ta dauko mata vest da bump short ta ajiye mata kan gado. Tawa da fitowa taga vest da bump short, tsaya kallon kayan tayi cos bata taba saka su kadai ba, tafi minti goma tsaye tana tunani, saitaji Matan tana cewa
"Time for lunch.. A princess does everything in time.." Da sauri ta saka kayan, kallon kanta tayi cikin mirror taga pecky boobs dinta da chocolate colour laps dinta, fita tayi ta zauna kan dinning mata ta ajiye mata uban fruit salad
"Finish it.." Ta umarceta, cokali biyu tagani kan plate, daya fuck Sai Normal spoon, Sai kallon spoons din take don batasan Wanda zata daukaba, Matan ta kura mata ido, tagane matsalan tawa
"Use the spoon" ta fada mata, spoon ta dauka ta fara ci. Mata tana kallon ta tafaraci aikam Sai ta hauta da fada wai bata Iya cin abinci kaman princess, wai dole ta dinga taunan abinci kaman tanav. tausayawa abinda takeci, tun lokacin tawa tasan da akwai matsala, tana gamawa tasata ta shanye karamin bottle water daya Sannan sata tayi taki talatin cikin dakin tana gamawa ta kalleta
"Go and take a nap.." Ta fada mata ba musu tawa ta shiga bedroom tana tunanin yanda zatayi tayi baccin rana don tunda take in tayi baccin rana to bata da lafiya ne, amma Sam bata saba ba. Kwantawa tayi Matan ta rufa mata blanket tare da dauke wayanta. Tawa kwantawa tayi tana juye2, abun mamaki ko minti ashirin batayi da kwanciyaba bacci yayi gaba daita.


💙💛💚❤💜


Salem kam tunda ya kashe wayan shi ya kwanta bai farkaba Sai daf da asar, da sauri ya mike tare da adua Sannan ya shiga bathroom yayi wanka tare da alwallah, yana fitowa ya ya saka jallabiya ya tafi masjid. Yana dawowa ya ya dauki wayan shi ya kunna, agent dinshi ya kira ya tambayeshi ko ya aikawa ameera abinda yace mutumin ya amsa mashi da yes.

Number tawa yayi dailing yaji switch off, Dan murmushi yayi tare dacewa
"This is unlike you.." Yafada yana ajiye wayan.

Tawakam ba karamin dadin baccin taji ba cos bata tashiba Sai bayan asar kuma saida Matan ta tadata, tana mikewa ta mika mata ruwa nan take ta shanye ta mika mata cup 
"How do you feel?" Matan ta tambayeta, Dan murmushi tayi
"I feel good" 
"That's good to hear... Bacci rana is very important... Mussanman ga mata yana sa mu rashin tsufa da wuri, duk sanda kika samu Dan baccin rana zaki jiki kaman sabuwa..tashi ki watsa ruwan danayi maki fixing Sannan kiyi alwallah kiyi sallah ki sameni a falo." Ba musu ta mike da Dan sauri, balla mata aharara Matan tayi, da sauri tawa ta sauka daga kan gado tana yi ahankali kaman yanda Matan take so.

Tana idar da sallah ta fito falo,  coconut ta dauka tayi blending ta tashe ruwan Sannan ta zuba saturated milk ta bata, tawa tana amsa ta kafa kai, nan ma mata ta dinga fada wai tana shan abu kaman namijin daya dawo daga yaki, saida ta koya mata shan ruwa irin na yan sarauta.

Abinda baifi ta shanye cikin minti ukuba saida ta kai minti goma tana sha, tana gamawa Matan ta mike ta dauko wayanta tare da pen da book 80lieve, tana kunna wayan kiran Salem na shigowa, gaban ta ne ya fadi don tana tsoron kar Matan ta sata tambayanshi kudi, kallon fuskan Matan tayi taga ita take kallo, kasa picking tayi
"Waye?" Ta tambayeta
"Shine.." Ta amsa mata
"Then pick up.." Tafada tana barin wurin da sauri tayi picking tana ajiyan zuciya, daga chan bangaren kam Salem lumshe idanuwa yayi
"Habibty yau munyi kusan 3 hours bamuyi hiraba..." Tawa murmushi tayi tare da gaisheshi, bai amsaba yace
"Me yasa kika kashe wayan ki tundazu?.." Dan ajiyan zuciya tayi sannan tafara bashi labarin Matan, daria Salem ya dingayi mata, saitaji kaman ta fashe da kuka don haushi, saida yayi mai isanshi Sannan yace
"Habibty ki maida hankali sosai kan abinda zaa koya maki...nasan harda harkan eh yane zaa koya maki..." Baki ta tabe
"Meye eh ya ne?..." Banza yayi daita, suka cigaba da hiransu, bayan kaman minti talatin mata tafito kuma har lokacin basu gama wayaba, kallon ta tayi tace
"Kin fada mashi abinda nace?" Ta tambayi tawa, tawa shuru tayi, shikuma Salem yanajin abinda take cewa
"Habibty me take cewa?" Ya tambayi tawa, shuru tayi batace komai ba, Matan kara tambayan tawa a tayi amma still no amsa, hannun ta mika mata alaman bani wayan, ba musu ta bata wayan, sallama tayi was Salem, Salem cire wayan yayi daga kunnenshi ya kalli wayan Sannan ya maidata hands free ya amsa sallamanta, tafara cewa
"Sunana Hajiya kudirat..nice in charge of taking care of your fiancee...tana bukatan kudi cos da akwai abubuwan da take bukata..." Salem rike baki yayi yana dariya don har ya hangi Matan tana ciwa tawa uwa.   Saida ya daidaita kanshi Sannan ya faracewa
"Sorry.. Laifintane...bata asking for anything..."
"No laifinkane...she's a lady.. You don't expect ta dinga tambayan ka...kai zaka bata enough money tasayi duk abinda take bukata..." Salem kwalo ido yayi yana kallon wayan don yanda Matan take magana sam bata da mutunci,
"Princess is in trouble" yafada kasan makocinshi
"Am sorry ma'am... First thing tomorrow morning I will send a credit card accross..by everything she needs..."
"Good to hear.." Ta fada sannan ta mikawa tawa wayan ta bar wajen tana cewa
"Hurry and finish time is not on our side..".
Salem daria ya dingayi yana cewa
" stubborn lady Allah ya hadaki da daidai ke...Ku huta lafiya... Zan kiraki later" sallama sukayi.


💙💛💚❤💜

Kitchen din ameera full yayi da kayan abinci har aka kai sauran daki, hinde kam da yaran ta ganisuke yau yafi sallah. Wata katuwar biscuits suka juye cikin tray suka ajiye tsakar gidan kan taburma,Yaran hinde six Sai hinde Sai ameera, kowa rike da katon exotic biscuits, babban diyar hinde cewa tayi
"Gaskiya anty in kika bar gidan nan Mun shiga uku...don bamu kara samu irin wannan dinner..." Ahankali ameera tace
"Nan da Kano babu nisa ai..zan dinga zuwa .."
"Aa wallahi.. Allah yasa Ku
daidaita da mijinki kiyi zamanki cikin birni mu dinga kawo ziyara..."inji hinde Da sauri ameera ta girgiza kanta
"Gaskiya ba ameen ba...$"
"Saboda me kuma?..kinafa sonshi" ameera tana girgiza kanta tafara cewa
"Yanzu zaiyi aure..kuma yanason wacce zai aura..gaskiya son da nakeyi mashi bazai Sani kai kaina cikin wulakanci ba..." Tafada tana tunanin zagin da Salem ya watsa mata dazun Sannan tacigaba dacewa
"Kawai Ku tayani adua Allah ya bani nawa mijin" tafada tana share hawaye daga fuskanta, dukkan jikin su sanyi yayi suka amsa da ameen.

💛💚💜❤💙
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚💛💜❤

®zuwairat(ummu Maryam)

5⃣3⃣


   *Hauwa Abdullahi*
 Mungode 💋💋💋


Suna gama cin abinci sukayi sallan magrub, dukkan su zama suka karayi kan katon mat. Ameera kallon babban diyar hinde tayi
"Ki tada mana gen. Mana.." Ta fada mata. 
"Babu sauran mai..." Ta bawa ameera amsa, ameera mikewa tayi ta shiga dakin ta dauko dubu daya ta bata
"Ki sayo mana mai wurin da kika saba sayo mana.." Amsa tayi da sauri ta mike ta dauki jarkan da suke sayen mai tafita. 
Bayan kaman minti ashirin ta dawo da mai ta zuba ta tada gen, nan sakar gidan suka zauna suna tasuniyya kaman yanda suka saba. Ameera kallon hinde tayi
"Gaskiya gobe zan bada kudi ki sayo mana Dan TV da star time..." Da sauri hinde da yaranta suka dau shewa
"Wayyo zamu sha kallo.." Inji hinde, ameera dan haranta tayi
"Amma bake zan bawa kudin ba..kar kije cikin gari a mareki a amshe kudin.." Dukkan su dariya sukayi
"Ai nasan cikin gari tunda a zuba na zauna da tsohon mijina..." 
"To ke zaki sayo mana...wait a minute..baki taba gayamin abinda yayi sanadin rabuwanki da mijinki ba.." Ameera ta tambayeta, tana fadin haka diyar ta kalli hinde ita kuma hinde ta sunkuyar da kanta kasa, da sauri ameera tace
"Wai Ku yan asalin inane?" Ta chanza topic din
"Zamfara.." Inji hinde, kallon mamaki ameera tayi mata
"Ya akayi kuke zaune anan.." Hinde dariya tayi
"Ai nan iyayenmu suke...yanzu Mun maida nan tamkar garin mu..."
"$amma kuna ziyartan gida ko?.." 
"Eh..sosai ma..." Haka suka cigaba da hira diyar hinde bata kara magana ba da alaman tambayan datayi ya tuna mata wani abu.

💜💙💛❤💚



"Are you ready?.." Haj kudirat ta tambayi tawa da ta bude book tana jiran abinda zaa fada mata, 
"Yes ma'am.."  ta amsa mata. Matan tafara listing contents din abinda zasuyi,itakuma tawa tana rubutawa,  ji tayi Matan tana cewa 
"Yanda ake biyawa miji desires in mace tana menses..." Da sauri tawa ta daga kai ta kalleta 
"What?" Ta tambayi tawa, da sauri ta sunkuyar da kanta kasa ta cigaba da rubutu, cikin zuciyanta Sai tunanin abubuwan da mata tace zata koya mata take don har da wani Abu wai lap dance da sexy eye ball look, ita dai rubutawa take, saida ta kai karshen Sannan ta fara cewa
"Abubuwan da kika rubuta, sune abubuwan da ake expecting in koya maki...kyau at least muyi wayan nan abubuwa in 3 months.. Amma yanzu we don't have such time... We have less than 1 month to finish everything...so da fatan zaki bani hadin kai..." Ahankali ta gyada mata kai.
"Good..what is the first content?" Ta tambayeta
"What's marriage.." Ta amsa mata, mata gyara zamanta tayi sannan tace
"A naki tunanin... Meye aure?.." Tawa shuru tayi kaman mai tunani Sannan ta fada mata definition din marriage da aka basu a school, 
"OK...not bad..." Inji Matan Sannan ta kara cewa
"A naki tunanin... Me abubuwan da miji zai expecting wajen Matan da zai aura?..." Nan tawa shuru tayi bata bata amsa ba, Matan tafara cewa
"Acikin aure..da akwai dos and don't..so tell me abubuwan da kike ganin ya kamata da wayanda kike ganin basu kamata ba..." Aciki sanyi tawa ta fara lissafa mata abubuwa kala2,  mata shuru tayi tana kallon ta, sai ta kai aya Sannan Matan ta Dan yi murmushi
"Bravo.. Ba laifi ..amma you have not talk about sleeping with him... $" tawa dukar da kanta kasa tayi 
"Let me ask you a question.. Have you sleep with him before.." Da sauri ta girgiza kanta
"Hmmm are sure?... Yaran zamani baa rantse maku..." Tawa dai Kara girgiza kanta tayi tana tunanin
"Wannan Matan yar iska ce" cikin zolaya Matan tacigaba dacewa
"Well.. Zamu bar wannan zancen till the end of the program.. Lokacin zan koya maki styles kala2 na kwanciya da miji..." Ta fada tana dariya, tawa kam daure fuska tayi, 
"Inason kisani cewa shi aure is not bed of roses...kina ganin kaman da akwai wani jin dadi ta mussanman cikin aure..to babu...abinda ke da akwai mostly hakuri... Nothing but patience...kina ganin kaman kinsan halinshi...for your information you don't know 90% about him... Haka dukkan maza suke..shiyasa nakeson ki zama mai hakuri da duk abinda zaki Sani game dashi nan gaba..." Ita kam tawa gani take kaman karya kudirat take, tana gani kaman she knows Salem enough.. She knows he is madly in love with her, she knows she's the only one in his life, according to him. Hmmm.  
"Kuma kisan cewa mu an sanmu da respect... Don't look at his parents eyes cos is a sign of disrespect... Kiso iyayenshi kaman yanda kike son iyayenki, kome zasuyi maki kar ki fada mashi...tell will vindicate you...yan uwan miji yan uwan kine..kar kiyi differentiating don haka ke kawo..." Haka ta dinga bata advice kaman yanzu za kaita gidan Salem, itakam tawa she's enjoying the lesson don bata kiba ta cigaba da fada mata irin wannan advice amma batason suje part din koyan rawa ko wani Abu daban, 
"Yanzu kifada min ire2 abinci da kika Iya dafawa.." Ta fadawa tawa, nan ita kuma ta fara lissafa mata su taga babu laifi
"To amma na lura baki Iya modern food ba.. So gobe in na shiga kasuwa zan sayo ingredients da zamuyi amfani dasu ..." Ta fada mata, Sannan ta fara lissafa mata kala2 abinci dazasuyi practical dinsu, yawancinsu tawa bata taba jin sunan suba, bayan ta gaman Matan ta kalleta ta 
"Ki ajiye book din a daki ki fito..." Da sauri ta mike, Matan hararan ta tayi hakan yasa ta komawa ta zauna Sannan tafara mikewa ahankali, Haj kudirat dariya tayi
"Now you are talking.." Ta fada, tana mikewa zata fara tafiya ta tsaida ta Sannan tace
"Princess.. Kiyi imagining ni Salem ne...now walk for me let me see..." Aikam tawa tsaye tayi takasa tafiya dontasan in har tayi yabing dinta Haj kudirat zatayi. 
"Come on princess.. Walk like who you really are let me see...." Ta fada mata tana kallon ta, ahankali tawa ta fara tafiya, dariya matan tayi ta mike
"You are walking like a corpses.. Now watch me..." Ta fada mata, tawa daga kanta tayi ta fara kallon ta, Haj kudirat baya ta bawa tawa ta fara tafiya , tafiya take amma duk taki daya Sai ass dinta ya girgiza, tawa rufe baki tayi tana dariya, kuma tafiya ahankali take yin shi,
"Kina dai kallona ko...cos you are next..." Tafada tana cigaba da tafiyan ta tamkar babban yar bariki, saida ta kai karshen bangon Sannan ta juya kaman wata model, tsayawa tayi tace
"Kinga na baki na baya...now kalli na gaba..." Tawa gyara tsayuwanta tayi don  kallon ikon Allah, ahankali ta fara takowa zuwa inda tawa ke tsaye tana shaking boobs, tawa kam cewa take ai ko da million bata Iya irin wannan tafiyan. Haj kudirat Sai cewa take
"A perfect wife should be a chef in the kitchen and a whore in a bedroom..." Tana zuwa inda tawa ke tsaye ta amshi book din hannun ta Sannan tace
"Your turn" aikam tawa tsayawa tayi takasa don tasan it is a lost course.
"Am waiting.." Ta fada mata amma still tsaye tayi, zama tayi kan kujera Sannan ta fara cewa
"Kinsan if you are not interested.. Kawai zan fadawa maminki.. " da sauri tawa ta durkusa tare dacewa 
"No ma'am..zanyi.." Ta fada sannan ta juya mata baya ta tsaya tare da ajiyan zuciya, fara takawa tayi tana Dan shaking jiki, dariya Haj kudirat tafarayi
"Meye haka..kina tafiya kaman ana tsira maki injection a bombom.." Mikewa tayi ta kara takawa tawa tana kallon ta takara juyawa kaman dazun, ta koma ta zauna 
"Am watching.." Ta fada mata, ahankali tawa ta nutsu ta fara takawa, kura mata ido Haj kudirat tayi tana kallon yanda take takawa
"Ko kefa...kinsan just take me like your friend.. Ki ajiye kunya agefe..cos with time Salem zai cire maki shi.." Da sauri tawa ta rufe fuskanta tana dariya Sai mamakin halin Matan take cos da ganinta zata girmi maminta amma her characters is something else
"Yanzu..give me the front show..." Ta fada mata, ahankali ta fara dawowa tana  girgiza kirjinta, dariya takarayi tana cewa
"You will not kill me...this shaking is too much.." Itama tawa dariya tayi, 
"Slow it down a little bit..." Tawa kara nutsuwa ta fara takawa ahankali amma duk step Sai boobs dinta sun Dan yi shaking, clapping Haj kudirat tafayi 
"Yes oooo" tafarda daga zaune tana girgiza boobs dinta kaman yanda yarbawa keyi
"Daga yanzu haka zaki dinga takawa...no more buzugum2.." tawa dariya tafarayi. 
Saida tayi kusan sau goma tana zuwa da dawowa sannan ta amince mata ta zauna, tana zama ta kalleta
"Yanzu kiyi imagining ni Salem ne..smile for me let me see..." Tawa bata bata lokaci ba ta Dan saki murmushi batare data bayyana hakoranta ba
"Hmmm..is not bad amma ya kamata Wanda zakiyiwa mijinki ya banbamta Dana sauran mutane... Now watch me..." Ta umarceta, tawa kura mata ido tayi, gani tayi tana dan murmushi Sannan tadanyi biting bottom lip dinta tayi wetting dinsu, itakam tawa cewa
"This woman is something else.." Ta fada cikin ranta.
"Do it let me see.." Ta umarceta, exactly yanda Haj kudirat tayi itama tayi, clapping tayi mata tare dacewa
"Daga yau haka zaki   dinga yimin smiling.. And da akwai wani da zaki Iya yimashi inkina kallon eye balls dinshi kina Iya yin haka.." Tafada tana kurawa tawa ido tana murmushi tana kashe idanuwa kaman mai jin bacci Sannan ahankali ta daga karamin yatsan ta ta Dan saka cikin baki for one to two second Sannan ta cire shi, tawa kasa cigaba da kallon ta tayi don yanda matan ta kura mata ido bata ko kiftawa.
"Your turn .." Ta umarceta, itama haka tayi,
"Very good... Bazamu samu  matsala dakeba cos you are a fast learner... Now walk into the kitchen.. Ina biye dake.." Ta fada tana mikewa, itama tawa mikewa tayi ahankali ta shiga kitchen tana irin tafiyan da Haj kudirat ta koya mata, itakuma Haj  kudirat tana biye daita tana kallon each and every move dinta. Suna shiga kitchen Haj ta kamata ta zaunar daita kan kujera kaman kwai Sannan ta dauki enough kidney and liver daga cikin kayan da aka kawo mata. pepper soup ingredients ta dauko ta daka tana cewa.
"Kinsan mu bamu harka da kayan mata...we believe if you feed well your body will get everything it needs..." 
Suna cikin kitchen aka kira Sallan magrub, izini tayi mata sannan ko wacce su ta tafi tayi sallah. 
Suna dawowa ta szaunar da tawa kan dinning ta shiga kitchen without wasting of time ta hada mata pineapple juice Sannan ta fito da pepper soup tare da juice din Sai bottle water, ajiye mata tayi tana cewa
"Finish it..nasan kafin ki gama lokacin sallan ishai tayi so kina gamawa Kiyi sallah kiyi wanka ki kwanta cos in the next 5 weeks baki kara samun enough night rest.." Dan kallon tawa nayi ina salivating nace "please give me small..." Hararata tayi tare da juyamin baya, kwafa nayi nace
"Da akwai ranar kin dinlanci"

💛💚💜💙❤
ZAKISAN KONI WAYE
💙❤💛💚💜

®zuwairat(ummu Maryam)


5⃣4⃣



Tana gama ci Haj ta kwace plate, itakuma ta kuskura bakinta ta tayi sallan ishai kafin ta gama har ta hada mata ruwan wanka, tana mikewa tashiga bathroom tayi wanka ta fito, kayan bacci yagani kan gado ta dauka ta saka ta ta fara irin tafiyan da aka koya mata tanayi tana murmushi don kawai hangen Salem take yana kallon ta tana irin wannan tafiyan

💙❤💛💚💜


Salem na wurin dinner da parents dinshi kasancewan har lokacin bai koma abuja ba, wayanshi ya fara ringing yana dubawa ya saki murmushi, picking yayi yana cewa 
"The minister da kanshi..." Yafada yana mikewa daga kan dinning, barin wurin yayi suna gaisawa cikin mutunci, congrats mutumin yayi mashi Sannan ya fara cewa
"Wai yaushe ake fara wedding events..." Mutumin ya tambayi Salem
"In the next four weeks.. Insha Allah.."  Dariya sukayi suna Dan hira kafin Salem yace
"Daman inason tambayan ka...waye ya yi maku prewedding pictures?.. Na gansu on social media sunyi min kyau .." Dariya mutumin yayi 
"No problem... Daman ina Neman gudumuwar da zan baka..so I will arrange and pay for the pre wedding pics..." Dariya kawai Salem yayi sukayi ban kwana. Bai koma dinning ba ya fadawa guys dinshi su shirya su koma abuja cos gobe Monday, bankwana yayiwa su ummanshi Sannan suka wuce. 
Shi kadai Sai murmushi yake, bakomai yake tunawa ba illa tawa da Haj kudirat, daman ya riga ya bada ATM da pins din, kawai jira suke gobe sukai.

Suna isa abuja yayi wanka Sannan yayi sallan ishai ya dawo ya kwanta yana tunanin ko ya kira tawanshi cos ta fada mashi yanzu suna tare da Matan. Kwantawa yayi yana lumshe idanuwa kaman mai jin bacci yana tunanin in the next five weeks yana da aure, nace mantawa kayi cos kana da aure for the past two and halve months.

Har 10pm bacci bai daukeshi ba, wayanshi ya dauka yayi dialing number tawa, ringing ya dingayi amma no response. Ajiye wayan yayi ya kwanta amma bai samu bacci ba Sai bayan 12.

The following day ya tafi office as usual, har lokacin bai kara kiran tawa ba itakuma bata kirashi ba Sai expecting call dinta yake.

Abangaren Umma gari na wayewa ta fadawa sisters dinta biyu Sai sisters Abba biyu suzo zaa kawo kaya don su tayata zaba, harda su shuwa da zasuzo. 
Yawancin yanuwan Umma basuso auren amma basu Iya cewa komai, around 10 bus biyu suka shigo gidan har da Haj hannatu don itake dilan kayan. Manyan boxes aka fqra shigowa dasu katon falon Umma. Bayan kaman minti talatin aka bude kayan. Kayane na manya don babu atampa, lace, materials ko shadda da Kudinsu ya yi kasa da 30k, Umma cewa tayi
"Suyi choosing super da aura 24, shadda 24, Vails 24/..atakaice komai 24"
"Yes Umma" su shuwa sukace, Sai wata daga cikin sisters din Umma wacce suke kira ammi tace
"Bayerabiyar zaa yiwa wannan uban siyayyan?.. $" da sauri ilham ta kalleta
"Yo ammi Yoruba ba mutum bane?..." Bata idaba ta buge mata baki
"Dalla rufe min baki..duk Baku ganin kowa da idon arziki..." Ahankali wata kanwar Abba tace
"A ba karya tayiba..Yoruba ba mutum bace..." Na fada ya fara tsakanin su, daman ba jituwa suke ba da kyar aka samu sukayi shuru shima saida Umma ta bude wuta tana cewa
"Salem ni na haifeshi..kuma na amince mashi ya aureta don banason rabo yayi gaba dani..don haka kowa ta maida wukanta..." 
"Dama ke ke daure masu gindi.." Inji ammi
"Mi kikeson inyi?...ya nace Sai ita..nidai na hakura don har istahara nayi..." Saki sisters din Umma sukaja Sannan karaman tace
"To gaskiya a gama wannan ya auro bafulata ko bahaushiya.." Karaf shuwa tace
"Kam Allah ya sauwake yaya yayi mata biyu..." Bata idaba ammi ta nufota, da gudu ta bar wajen don tasan ba wuya taci na jakki. Sai wajen 12 suka gama zaban kayan, falon Umma babu wurin saka kafa don yanda kaya ya cika koina.


Gari na wayewa, bayan sunci breakfast mai rai da lafiya ameera tabawa diyar hinde dubu 60 tace ta sayo small plasma TV Sai startime. 
Ita da ta tafi tun 8am bata dawoba Sai 11:30am. Tana shigowa duka suka dauki tsalle banda ameera dake kallon yanda suke jin dadi, kuma jindadinsu na sata farin ciki ba kadanba. 
Da kyar ta roki masu gadi sukayi masu fixging don saida suka amshi 5k hannun ta Sannan.
 Suna fara kallon ameera ta saki ajiyan zuciya don yanda hinde da yaranta suke shewa, yanzu ji take tamkar suna na wani alaka. Lokacin zuhr nayi ta kalli babban diyar hinde
"muje muyi alwallah.." Mikewa tayi amma badan ta soba don tashar dadin kowa suke kallo. Suna fita waje ta suna ruwa cikin kettle biyu ta dauki daya ta mikawa ameera daya, Tsugunnawa tayi tafara alwallah, kusa daita ameera ta dawo Sannan ta fara cewa
"Yar uwa har yanzu baki fadamin abinda ya taba auren ki da mijinki ba..." Diyar hinde ta ajiye butanta Sannan ta kalli ameera
"Wallahi ba komai bane illa bai daga kafa..." Sam ameera bata gane inda ta dosaba, dan dariya tayi sannan tace
"Ban ganeba?... Bai daga kafa kiyi me?" Shuru tayi ta sunkuyar da kanta kasa don kunya takeji tayi mata dalla2
"Ki fadamin mana.." Ameera ta tambayeta, shuru tayi kaman bazatace komai ba Sannan tace
"Bai Bari na hutawa...kullum cikin auratayya muke..." Dan kallon tuhuma ameera tayi mata
"Aurat...oho..." Ta fada da Dan karfi don Sai lokacin ta gane inda ta dosa, Dan dariyan rainin hankali tayi tana cewa
"Don wannan Sai ki rabu da mijin ki?.." Ido diyar hinde ta kwalo tana kallon ta
"Haka kikace?..hmmm..kiyi adua Allah ya rabaki Dana mijin da baya daga kafa... Basu da tausayi..." Har lokacin ameera bata bar dariya ba, cewa tayi
"Amma ina ganin wannan bai isa yasaki rabuwa da mijinki ba..saidai in baki sonshi..." Dan baki diyar hinde ta tabe Sannan tace
"Wasa ki ganin abun...misali kina Iya zama da mijin da kullum babu ranar banza?...Sannan ko da rana wani lokacin bukata yake...sau hudu ina bari..har hakuri likita ya bashi yadan dinga ragamin...amma baiyiba..." Shuru ameera tayi tana cewa
"This is serious..." 
"Kedai kiyi adua Allah yabaki namijin da bashi da jaraba..." Ameera batace komaiba ta don ita tunani take me zatayi da 1 minute man, she need a hard guy, cikin zolaya tace
"Kilan flowern ki nayi mashi sugar.. Shiyasa yakasa daga maki kafa..." 
"Kedai raba kanki da jarababben namiji"

Tawa na tashi Matan ta maidata bayan tayi sallan subhi, for the first time ta kara bacci cos ta saba da aiki bayan sallah asuba. Haj kitchen ta shiga ta hada mata nice ugwu soup Sai Sai hot tea. Tana farkawa ta shiga wanka cos already ta hada mata ruwan wanka. Kan gado ta tadda wani mini skirt da shimi, daga skirt din tayi taga in ta saka bata Iya bending cos pant dinta zai bayyana. Badan ta so ba ta dauka ta saka ta fito tana tafiya tana rangwada kaman Salem din na zaune. Kan dinning ta zauna tayi breakfast da miyan ugwu da tea. Saida ta gama Haj kudirat ta kalleta
"Now give me that sexy look and smile.." Tawa mikewa tayi ta fara tafiya kaman wata model Sannan ta zauna tana yiwa kudirat wani irin shuumin murmushi kaman yanda ta koya mata, 
"Excellent..now yau zamuyi rawa" tawa kallon ta tayi tana tunanin
"Here comes the problem.." Tafada cikin ranta
"As a woman.. Ba Sai lokaci wedding ko wani shagali zakiyi rawa ba, turawa sunawa hubby dinsu pole dancing amma tunda mu bamu da pole Sai muyi lap dance...Yakama a matsiyin ki na yarinyan dazatayi aure ta koyi sexy dance steps da zakayiwa hubby.. Lap dance shine kiyi rawa kina Dan shaking jikin ki Sannan ki zauna kan laps din hubby ki..make sure kinyi sexy dress kaman yanda kikayi yanzu Sannan make sure you don't break eye contact with him..."  Tawa dai jinta kawai take don tasan da akwai matsala. 
"The most shameful thing shine na miji yaga nakedness dinki..so the moment haka ya faru tsakanin ki da mijinki then babu sauran kunya..so zaki fidda kunya..." Ta fada tana kunna wakan Beyonce cikin MP3 dake kan dinning. Wakan am a diva ya fara tashi, mikewa Haj tayi ta umarce tawa da ta juyo da kujeran dinning ta kalleta, ahankali ta fara rawa tana Dan juya jikin ta ahankali tana shafa jikin ta da kaman tana shafa kwai, Sai girgiza jikinta take tana Dan bin wakan Ahankali, duk abinda take eye balls dinta cikin na tawa, itakam tawa baki ta bude tana kallon ikon Allah
"Close your mouth.. I know am incredible.." Tafada tana karasowa wajen tawa, Sai lokacin tawa tasan bakinta bude take . tana zuwa wurin tawa ta bude kafanta ta Dan zauna kan cinyan ta tana kada hips dinta, Dan dukawa  tayi boobs dinta na shafa fuskan tawa. Duk abubuwa da take idanuwanta cikin na tawa. Mikewa tayi sannan tace
"Your turn.." Tafada tana zama. Ahankali tawa ta girgiza kanta
"Ma'am.. I can't.."
"No...babu word impossible.. Saidai I'm possible.. So stand up and give it a try.. Banason gardama.." Tafada tana maida wakan farko. Jiki ba kwari ta mike tafara takawa amma duk step din da zatayi Sai ta kushe ta, sunfi hour biyu suna Abu daya amma still she's not getting it right, Idayat ta shigo da ATM da Salem ya aiko dashi, dariya tayi dataga yanda tawa ke rawa.
"Kina da aiki.." Ta fada tana mikawa Haj ATM din ta fita.
"Yanzu zanshiga Dubai market in sayo maki abubuwan da zaki bukata.. Kiyi ta practicing kafin in dawo.." Ta fada mata sannan ta fita, tawa zama tayi ta rafka uban tagumi.
Sai lokacin tawa ta tuna da wayanta, da sauri ta dauko nan ta cikaro da miss calls din Salem har dana Daren jiya, nan take tayi calling dinshi.

Sai bayan zuhr Haj tadawo da uban kaya kala2, perfumes kaman a shop ga Arabian Sannan American, ga expensive cosmetic Sai mayukan shafa complete set daga company dass.

❤💛💚💜
Pls kuyi hakuri, commitment ne sukayi min yawa, so har yanzu zaku dinga kina shuru so zaku Dan ji ni quite for a while, hope you will bear with me...thanks💋💋

❤💛💙💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛❤💙💚💜

®zuwairat(ummu Maryam)

5⃣5⃣

Tafi kwana uku tana practicing rawa kafin ta iya, acikin kwana ukun kullum Haj kudirat Sai tayi mata spa treatment, Sannan ga special gyaran gashi banda wankan turaren da takeyi mata kuma tana bata abinci mai rai da lafiya tana ci, kullum cikin waya suke da Salem

A week later Salem ya shigo kwara for the pre wedding pics, adakin baki aka saukeshi, abinci mai kyau kala2 aka jera mashi, yaci ya koshi amma kawai idanuwanshi a hanya ko zai ga Tawakaltu, har lokacin zuhr bai ganta ba.
Abangaren tawa kam jet din Salem na landing taso tarenshi amma Haj ta hana ta, wai dole shi zaizo gareta that it is called dignity. 
Kwalliya ta sansara mata ta zauna kaman wata sarauniya tana jiran zuwanshi.
Shikuma Salem yana dawowa  daga masjid ya rasa sukuni, wayanshi ya dauka yayi dailing number ta, ringing yafara daga chan bangaren tawa ta dauka tare dacewa
"Hello sugar..." Tafada ahankali kaman yanda Haj ta umarceta, Salem daga wayan yayi daga kunnenshi ya kalleta Sannan ya maida wayan kunnenshi
"Habibty.. What did you call me?.." Ya tambayeta, cikin sanyin murya takara cewa
"Sugar.." Dariya Salem yayi yana biting bottom lip dinshi
"Habibty.. You sound naughty..."
"Meye naughy kuma?..." Ta tafada kaman wacce tayi aiki ta gaji, Salem shuru yayi yana lumshe idanuwa don yanda muryanta ke shiga har cikin ranshi.
"Habibty.. Kusan hour uku ina cikin palace amma you don't seem to want to see me..." Dan murmushi tayi 
"Am a little bit busy ne...amma kana Iya zuwa ganina yanzu.." Dariya Salem yayi 
"Habibty are serious?... I fly all the way to see you... Kuma bazaki Iya zuwa ganina ba?... Its not fair..."
"Sorry sugar...but please come to me..." Salem ji yayi kafafunshi  na sayi don yanda take magana
"Habibty.. Who is corrupting you?.. Who ever..thank the person.. Cos am loving it.." Yafada cikin whisper, tawa Dan dariya tayi, Salem yacigaba dacewa
"Now my princess.. Gayamin inda kike cos I can't wait to lay my eyes on you" ahankali tawa ta fada mashi inda take, bai bhata lokaci ba ya katse wayan Sannan ya fito ya nufi discription din data bashi, palace din babu hayaniya haka yabashi daman zuwa bakin kofan data kwatanta mashi yayi knocking, Haj kudirat ta bude, gaisawa sukayi Sannan tace
"Daman inason ganinka.." Salem  na dan waige2 yace
"OK...am here.." Nan Haj kudirat ta fada mashi da akwai Dan abubuwan daya kamata yasani game da traditions dinsu Sannan ta fada mashi da akwai training dasuyi da tawa, duk bayanin da takeyi sam baijinta Sai neman ta inda tawa zata bullo yake, 
"Kayi shuru.." Ta fada mashi, da sauri yace
"Is OK ma'am..." Dan girgiza kanta tayi sannan ta shiga tayiwa tawa magana, fitowa tayi ta shiga bedroom dinta.
Tawa kama tana jira ta saka Vail din jallabiya dake jikin ta bude kofa tafito, gaban ta Sai faduwa take, Salem na ganin ta ya kwalo idanuwa cos ko kadan bai ganeta, ahankali ta karaso wurin shi tana girgiza ta durkusa ta gaidashi, kasa amsawa yayi Sai kura mata ido kawai yayi, ahankali ta daga kanta ta kalleshi tana yi mashi murmushi, muryan shi na rawa yace
"Habibty kece?... " cikin zolaya tace
"Yes of course..." Tafada tana zama gaban shi anan kasa. 
"You are my own rihanna" dariya kawai tayi 
"Bari in kawo maka abun sha..." San bata fuska yayi
"Just sit let me watch you" ya umarceta,irin zaman da aka koya mata tayi Salem banda kallon ta babu abinda yake, kallon kafanta yayi yaga sunyi sumul 
"Hmmm.." Kawai yace under his breath, kallon shi tayi eye balls to eye balls Sannan tace
"Meye..." Yanda take magana tamkar ba yarinyan daya ganin last few months tana saida abinci gefen hanyaba
"Don't underestimate people.." Ya fada cikin ranshi
"I missed you..." Ya fada cikin whisper kara dacewa
"I can't wait for the next 4 weeks..." Gaban tawa Dan faduwa yayi amma sai ta sakar mashi wani shuumin murmushi, Dan dukar da kanshi yayi kusa daita 
"Princess.. Are you flirting with me?..." Dan kallon shi tayi ya kashe mata ido daya, Dan kauda kanta tayi
"Yasu first love da Abba?" 
"Suna lafiya.."
"Habibty.. Me kike ci?.. You look ravishing..."
"Thank you.." 
"Princess..." Ya kirata sounding so lustrous
"Naam.." Ta amsa batare data kalleshi ba
"Me kika kirani dazun?..." Dasauri ta rufe fuskanta kaman wata mai jin kunya
"Am waiting.. Call me that in front of me..." Ya kara fada mata, fuskanta rufe tace
"My...sugar..." Salem Dan dariya yayi
"Habibty.. Wait until you have tasted me..." Tawa Dan turo baki tayi
"Zaka farako?..."
"Kedai kika fara..." Dan hira suka cigaba dayi, kaman an chunkuleta tace
"Baby...da akwai abinda ban Sani game da kaiba?.." Salem tsaya kallon yanda take fidda magana kaman bataso yayi for a moment Sannan yace
"Why are asking love?.." Ahankali tace
"naji ana cewa da kyar mutum yasan 10 to 30% na halin maza..ni kuma am thinking I know you..." Kura mata ido yayi yana tunanin abinda tace, shidai yasan bashi da wani secret saidai case dinshi da Aisha, kuma yana ganin ko ta Sani nan gaba bazai zama case ba
"Honey kayi shuru.. Ko da akwai abinda ya kamata in Sani..."  Tafada tana kama mashi hannu, da sauri ya dawo hayyacin shi, rike hannun ta yayi da two hands dinshi, kaman ya fada mata gaskiyan abinda ke faruwa yayi kuma ya fada mata ko yau yana iya sakinta kuma ya tabbatar mata bai taba komai da itaba amma this moment is precious, he don't want to ruin it, kallon eye balls dinta data maida kaman na maijin bacci yayi Sannan ya saki murmushi
"Habibty.. Bani da secret.. You know komai about me...sai dai ina Abu guda daya..." Da sauri ta zaro idanuwa Sannan tace
"Please what?.." Tafada gaban ta na Dan faduwa don, yatsan shi yasa yafara shafa tafin hannun in a circular form Sannan yace
"I think I can last 4 to 5 hours in bed.. " zare hannun ta tayi tadan kauda kanta gefe tana Dan murmushi, 
"I don't want you to be surprise.. So prepare well for me..." Tawa shuru tayi don tasan karyake, amma cikin ranta tasan yana hiding wani secret, 
"Hmmm...I just want to know everything about you... Banason Sai bayan aure in gane wani Abu Mara kyau game da kai..." 
"Haba habibty saikace ina yankan kanu?... To tell me abinda kike gani zai tada maki hankali.."
"Nidai I don't know.. Amma am telling you..it won't be okay..." Sai kuma tayi shuru don tasan irin tempern ta..tasan she's respective amma she don't take bullshit
"Habibty relax.." Yafada in reassuring tune don yasan zai saki ameera batare datasan anyiba.
"Habibty.. Wacce zatayi planning traditional wedding zata zo nan around 5pm yau...zata kawo pictures Sai ki zabi irin kayan da kike bukata" Dan turo baki tayi 
"Is it necessary?.. Kawai duk abinda ka zaba is OK by me..." Dan bakinta ya rike 
"No...just choose.. Kinsan its your time.. Inason komai yazama yanda kike so..." Dan rike hannun shi tayi daga bakinta
"OK.." Hannun ta ya cigaba da murzawa kaman yana shafa kwai 
"An kawo kayan da ladies zasu saka?.." Ya tambayeta
"Eh..naji su dija nata kiran friends dinsu suzo su amshi ashobi..kasan ni bani da friends" Dan dariya yayi
"Daman banason mata mai tarin kawaye..suna leading ko misleading mutum..amma akano baki da friend ko daya..." Shuru tayi kaman tana tunani 
"Sai guda daya itama wurin aiki muke haduwa..mami bata yarda inje gidansu..."
"Sai ki bada address dinta a tura mata invitation.." 
"OK..." Shuru yadan biyo baya Sannan yace
"Habibty mu shiga cikin gari mana?..." Ido ta kwalo
"Bansan koina ba..besides wannan Matan bata barina fita ko ina.." 
"No..problem...da karfe nawa zaayi pics din?" Ya tambayeta har lokacin hannun ta cikin nashi
"Wai dole ne?.." 
"Yes love... I want to show you to the world.. I want people to know some delay is a blessings.." Daga kai tayi takara sakar mashi wani lustful smile
"This smile is killing me.." Yafada kasan makoshinshi, wani takara sakar mashi Sannan ta mike
"Where to.." Ya tambayeta yana lumshe idanuwa
"Ruwa zan kawo maka...maganan da mukayi yanzu ya isa ya saka jin dry throat.." Dan Jan hannun ta yayi ta kusa fadawa kanshi, da sauri ta zari hannun ta ta taka cikin kasaita ta duka ta bude fridge, Salem gyara zama yayi yana kallon yanda take tafiya komai nata na shaking, juice ta dauko ta saka kan tray dake kan fridge Sannan ta shiga kitchen ta dauko cup ta kawo mashi, tamkar mirror ya maidata don ko blinking baiyi.

Around six sukaje Emirates garden sukayi pics,  na farko suka English waer jean da t shirt agaban na Salem an rubuta her prince, agaban nata an rubuta his princess, ta tsaya gabanshi ya saka hannun shi cikin aljihun wandonta suna kallon juna,ba karamin kyau sukayi ba.
Nabiyu sun saka kayan Fulani Salem ya rike sanda itakuma rike da kwarya nan ma ba karamin kyau sukayi ba, na uku ya saka shadda fari kal dinkin babban riga amma ba mai zurfi ba, na hudu ta saka gown blue Sai shi yasha blue suit Sai na karshe sun saka kayan Yoruba, Sai around 8 aka gama pics don duk chanzawa da zasuyi Sai an gyara mata fuska suna kan hanyan dawowa ta kalleshi
"Wai kai kayi hiring wayan nan mutanen dasuka dauke mu photo?" Dan girgiza mata kai yayi
"No.. Wani abokina ne...har kayan da muka saka da directors dinshi shi ya dau nauyi.."
"He's nice.." Murmushi kawai yayi Sannan ya kalli drive dake driving dinsu yace
"Take us to the best restaurant in town.." 

Atakaice basu dawo gidaba Sai around 10pm har bakin kofan part da take ya rakata saida ya juya yaga babu kowa Sannan yayi saurin hugging dinta , kafin tayi wani Abu har ya hada bakinshi da naya, passionate kiss yayi mata sannan yace
"Good night...make sure you dream of me.." 

❤💛💙💚💜

Ameera kam count down kawai take, don har ranar auren Salem tasani kuma yanzu alhamdulillah ta fidda shi daga cikin ranta kawai gurinta kawai gida, yanzu suna shiri sosai da babban yar hinde zainabu don har hiran da bata taba yi da aminiyar zeenat ba tanayi da Zainabu don har yanzu bata fada mata gaskiya alamarin ba, kullum cikin kallon film suke wani lokacin har yar gala2 suke, yanzu ameera ba rabuwa da Salem ne matsalan taba Sai rabuwa da hinde da mutane ta don har cikin jininta take jinsu, adua take Allah ya bata ikon kula dasu in ta bar gidan, kuma har Allah 2 take ta koma gida don ta nemi yafiyan mutanen data zalunta especially masu yimasu aiki. Tasan Salem yashiga hakkinta amma she can't give him all the blame, 
"Ni abinda ke daure min kai shine dalilin dayasa yaki sallama ta tunda ya sami Matan aure.." Tafadawa Zainabu da ke zaune kusa daita tana wanke2 itakuma tana dauraya
"Hmmm..wayasani...kilan so yake ya barki Ku zauna tare.." Bata idaba ameera ta ja tsaki 
"Wa zai hada miji da mayu?... Ai ko yace in zauna dashi bazan zauna..kawai Allah ya hadani da mai sona...." 
"Yarinyan dazai aura mayyace?" 
"Yo yarbawa ai masafane...ko a lahira bana fatan Allah ya hadani ni dasu wani harka balle miji..." 
"Hmmm da gaskiyanki..amma in da akwai rabo tsakanin Ku fa?"
❤💛💙💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛❤💙💚💜

®zuwairat(ummu Maryam)



5⃣6⃣


"Rabo!.. Tab Allah ya rabumu da mummunar kaddara..." Tafada tana Dan mikewa tsaye, 
"Daman bakison shi..amma in kana son mutum duk yanda yake zaka zauna tare dashi.." 
"Ni gaskiya ya fita raina.. Kinga ranar dana kirashi..zagi ya dingayi...gaskiya mutumin bashi da kirki..." 
"Aike kika yarda damanki tun farko..." Ameera dai shuru tayi batace komaiba don tasan gaskiya Zainabu ta fada
"Amma kin San me?" Ahankali ameera ta girgiza mata kai
"Allah zsai saka maki..saboda ya wulakanta aure..kuma aure ba abun wasa bane..don haka nasan tabbas Allah bazai barshi hakaba..." Still ameera batace komaiba ta tsaya tana goge ruwan hannunta ga zanin dake jikin ta
"Allah yasa Matan taci mashi uwar..." Dariya ameera tafarayi tana cewa
"Kai na ji dadin wannan aduan.. Inama ina kusa inga yanda zatayi mashi..."
"Kikasan ikon Allah?... Kedai Allah ya zaba mana abinda yafi alkhairi.."
"Ameen.. Amma da kika ce banason shi..ke ba kinason mijinki ba amma kika rabu dashi saboda extra banana da yake baki?" Zainabu tattara plates din tayi tana cewa
"Inason shi mana.. Amma ban Iya zama dashi.." Dan shuumin murmushi ameera tayi kafin tace
"Amma tsakanin ki da Allah da akwai lokacin da kike jin dadin abinda yake yi maki.." 
"Ina dadi kullum ana cikin fama maki ciwo.. Wallahi Sam babu dadi..."  Ameera dariya tayi
"Ni shiyasa hankali na kwance don ina cikin Leda ta.." Dariya Zainabu tayi
"Ai kinji dadi..in wani na mijin ne bai kyaleki haka nan..." Tafada tana kai plates cikin kitchen, su hinde kam anachan an kurawa TV ido kaman her life depends on it.

💛❤💙💚💜

Sai the following day Salem yabar kwara inda kudirat ta zauna dashi ta bashi advice sosai kan in take fada mashi ya fidda zancen sex gabanshi cos karamin abune cikin aure, alokacin da take bashi wannan shawaran cikin ranshi kam cewa yake
"Ashe?" Kamar kar su rabu da Tawakaltu don har kukan gulma tayi mashi. Salem kaman ya dawo kwara da zama har agama wedding din yakeji don wani irin sonta da kaunarta ke ratsa shi. Alokacin ya Riga ya baza pics dinsu a social media.

Yana cikin jet kan hanyan shi na dawowa Khalid ya kirashi yana picking yaji yana cewa
"Nima wallahi Sai ka samomin irin wannan a gidansu..." Dariya Salem yayi 
"To ni wani ya samomin?..."
"To nima zanje taxi driving.." Yafada yana dariya
"Allah ya hadaka da irin wannan shaidaniyan yarinyan ta gurguri buroubanka..." Yafada yana dariya, Khalid ma dariya yayi
"Na ma mance da ita...ka rabu daita?"
"Aa..."
"What are you waiting for..." 
"Time.. So nake insa akai mata wedding video dina ta kalla taga abinda tayi missing..."
"Ka kyaleta haka nan... Komai ya wuce.. Haba"
"Ai komai ya wuce.. Da ban yafe mataba zan bata enough money for her up keep?.. Kawai dai.." Da sauri Khalid yace 
"Kodai ka fara sonta..."
"No way...am in love already.. No free space a zuciyata..ni kama tuna min in nayi aure da maganan sakinta cos ina Iya mancewa saboda abubuwa..."
"Da gaske dai sakinta zakayi...ni kama bani takardar sakin in kai mata ko Allah yasa tayi min Sai in aureta cos the devil you know is better than the angel you don't know..." Dariya Salem yayi 
"Ai yarinyan tayi...she's beyond beautiful amma she's nothing compared to my baby.." Shima Khalid dariya yayi
"Gaskiya ai your madam karshe ce..." Ahankali Salem yace
"In fada maka gaskiya wannan shekiyar yarinyan tafita kyau.. Kaman aljana take don kyau amma Sam bata da kyau hali..." Ihu Khalid yayi Sannan yace
"Guy...tayi min kawai... Kawai ka saketa yanzu....please kasan I always have something for beautiful ladies..." Dariya Salem ya karayi 
"Wannan balarabiyar fa?...ko ka fasa..."
"Manta da wannan.. Kawai ka saketa yanzu..."
"Nayi alkawarin Sai nayi aure zan saketa...kuma am a man of my word" Shuru yadan biyo baya  kafin Salem yace
"Har yanzu bansan irin party da zaayi ba..." Shuumin dariya Khalid yayi farayi Sannan yace
"Zan hada mana cool party har da bikini party zaayi..." Dariya sosai Salem ya dingayi har da rike ciki
"Su waye zasu saka bikini?.." Ya tambayeshi yana dariya
"Ladies.. Har da matanka..." Yanda yayi maganan yasa Salem kara fashewa da dariya
"Amma baka da hankali..."
Kunji min Dan iska...bakasan ana bikini party ba?...kawai ayi bikini party a Lagos beach Sai kuwuce... "
"Duk iskanci na ai ban kaikaba...tunda ni har yanzu ina cikin Leda..." Dariya raina hankali Khalid yakarayi
"Weirdo...Virginia..virgin at 37...nima virgin ne..." Shima Salem daria ya dingayi yana cewa
"Dalla get out of my phone" yafada yana girgiza kai Sannan ya kashe wayan shi yana dariya.

Bangaren su Abba komai yayi ready, sun sayi kayan list din a aka basu kuma komai saida suka linkashi.
Ana sauran sati biyu traditional wedding Umma da su ilham da shuwa da yanuwan Umma Sai  tareda kawayenta uku sukaje kwara, wani irinhospitality suka bawa su Umma, su shuwa kam kaman su maida Tawakaltu ciki saboda yanda suka nuna so da kauna kanta, tasha kyautan kayan mussanman wajen shuwa, don katon bag ta bata cike da perfumes da kayan shafa, Umma hakuri tabawa Tawakaltu kan maganan data fada mata kuma ta nuna just n dadinta da son gaskiya da Tawakaltu ta nunawa Salem dukda batasan koshi WAYE ba
"He tells me everything" tafada sannan tayi bata alkawarin bazata samu matsala a gidan Salem ba muddin ta zama mai biyayya, Sai a wannan lokacin mami ta Dan samu kwanciyan hankali amma har lokacin hankalin ta bai kwanta dukaba cos ta lura da irin kallon da ammi takewa Tawakaltu. Shuwa ido tayiwa tawa alaman mukebe, ahankali tawa ta mike ta bi bayanta tafada mata da akwai magani cikin kayan data kawo mata, ta dinga sha da madara. Bayan asar suka tashi tafiya kasancewan da jet din salem sukazo Yaran ilham cewa sukayi su abarsu wajen antyn uncle Salem.

Bakin jet su mami da mutanen gidan suka rakasu, ammi Dan matsawa tayi kusa da Tawakaltu Sannan ta kwantar da murya tace
"Munji Ku baayi maku kishiya ..to mu danmu Sai ya jera Matan nan hudu..babu gudu babu ja da baya don wannan yayiwa mace daya yawa..." Tafada yanda babu mai jinta Sai tawa, nan fa jikin tawa yayi sanyi.
Mami ta lura da tana fadawa tawa magana same with Umma saida suka hau jet Sannan Umma ta tambayeta abinda ta fadawa tawa maimaita mata abinda tace tayi, Umma batace komaiba Sai daya daga cikin friends din Umma tace
"Maganan ki gaskiya ce...don su basu yarda da akara masu kishiya...kaman ba musulumai ba" still Umma shuru tayi don har cikin ranta tanason danta ya auri cikakkan bafulatana. ilham kam cewa tayi
"Yanda bana fatan ayimin kishiya bazan yiwa ko wacce mace fatan kishiya ba...." Bata idaba ammi tace
"Wai Nafisa meyasa yaran ki basu rufe baki in manya suna magana?... Ko Dan Allah bai bakisuba da yawa yasa baki basu tarbiya ba?...to wallahi duk yar kutumar burouban data kara sakamin baki cikin magana Sai na cire mata hakora...mussanman ke mai kama da aljanu" tafada tana nuna shuwa da yatsa, Umma dai batace komaiba don   abinda ke damunta daman. Shuwa kallon ilham tayi sannan tace
"Anty wallahi Matan yaya kaman rihanna..don tafi kyau a kasa kan cikin waya.." Daria ilham tayi don tsaki ammi ya hanata cewa kala cos cikin yaran Umma tafisu tsoro cos bata da rikici kaman Salem da shuwa.
  
Su tawa na komawa gida mami ta tambayeta abinda wannan Matan ta fada mata amma tace bakomai, duk juyin duniya taki fada mata, mami part dinta ta koma tana cewa
"Kanki..." Tawa shiga part din da take tayi tashiga bedroom ta dinga kuka, nan take tafara Dana sanin amince wa Salem don gani take har ya auri sauran ukun kuma tasan dole zaa nuna mata banbanci, tana cikin kuka Salem ya kirata, kin picking tayi, saida ya bata 3 miss call Sannan ta gyara muryan ta tayi picking, tana cewa
"Hello.." Salem ya gane da akwai abinda ke damunta, tambayeta yayi da sauri abinda ke damunta amma taki fada mashi, dasauri ya katse wayan. Nan take ranshi ya bashi kilan su Umma suka fada mata wani Abu. Kiran Umma yayi tana picking yafara cewa
"Umma.. Dan Allah me kuka fadawa Tawakaltu?..." 
"Dan ubanka ni kake fadawa wannan maganan?... Ubanme tace maka an fada mata?...." Ammi salati ta farayi ta kwace wayan daga hannun Umma
"Shanyayye..ni na fada mata..." Ta maimaita mashi abinda tafada mata sannan ta cigaba dacewa
"Shine Dan kilibibi har ta fada maka?...to wani auren har kayi angama...." Afusace Salem yace
"Wallahi ammi in har kikasa wannan yarinyan ta fasa aurena... Sai na daure dukkan yaran ki...har da wannan banzan na Sudan..." Yana kaiwa nan ya katse wayan shi. Ammi fashewa tayi da kuka tana cewa
"Shikenan Mun rasa wannan Dan arzikin...Dan wannan maganan danayi yace Sai ya kulle dukkan yarana...$" Umma dai batace kala ba saidai kawayen Umma ne keta salati suna cewa Sai an tashi tsaye kanshi, shuwa kam relaxing tayi kan leather seat din cikin jet tana murmushin jin dadi.

Abangaren ameera kam tunda aka turo mata photo din Salem da tawa ta ida fidda rai gaba daya don ba karamin matching dinsu tagani ba, ko kadan bata aduan Allah ya hadata da kishi da wannan don komai nata kaman ita tayiwa kanta, photo dinsu Wanda suka sa jean da riga ta bude tana kallo, kallon hannuwan Salem dake cikin aljihun wando tawa tayi, fuskanshi ta kalla taga irin kallon da yakewa tawa, irin kallon nan na in bakeba Sai rijiya, tabe baki tayi tare da tsaki ta ajiye wayan, kaman an sinkareta takara daukan wayan ta hau Facebook nan ma hotunansu ta cikaro dashi, gani tayi ana cewa is the best African pre wedding pictures of the century, tsaki takaraja ta ajiye wayan
"Wai meke damunki ne?..." Hinde ta tambayeta, Dan murmushin karfin hali tayi tana cewa
"Nasan nan da kwana 21 yanzu ina gidanmu..." Tafada hawaye na taruwa idonta, dukkan su shuru sukayi kowa yana tunani

💛❤💙💚💜

Yau sauran 1 week traditional wedding, already anyi booking din dukkan manyan hotel dake kwara, in short har small hotel akayi booking saboda rashin wuri, all arrangement is in order ranan kawai ake jira, tawa kam takoyi abubuwa da yawa Wanda in ni Zuwairat zan ce za fada maku Sai ya cinye kusan 20 pages, har traditional dancing da party dance ta koya kuma kudirat ta fada mata ranar wedding dinta tayi rawa sosai don is her day and she promise herself nothing is standing in her way dukda maganan ammi bai bar yawo cikin kunnenta ba amma her sweet hubby promise daga ita Sai ita, hmmm, yanzu final lesson dinta kan sex ne da yanda zata biyawa mijinta desires yanda ko ya auri wata bazai ji yanda yasaba ba. 

Salem na zaune compound dinshi shi kadai yana cikin jin annashuwa cos gani yake he can't be happier, horn akayi ya maida eyes dinshi don ganin masu shigowa, mai gadi na bude gate ya hangi white range rover na shigowa , daure fuska yayi don yasan mima ce, mai gadin na kulle gate ya kirashi, da gudu guy din yazo wajen shi, nuna shi yayi da Dan yatsa Sannan yace
"Wallahi kana bari karuwai suna shigo min gida Sai ka rasa aikinka...from today no lady should enter my estate without my permission.. Am I clear?..."
"Yes sir...am sorry sir..." 
"sorry my white ass...fall out" yafada yana kallon nima data nufoshi da wani katon wrapped carton, relaxing yayi yana kallon ta, karasowa tayi wajen shi ta ajiye carton din Sannan ta gaisheshi, kallonta yayi batare daya amsaba yace
"What are you doing here"... Banayi maku warning keda wannan tsigaggan kar Ku kara shigo min gidaba?... Ko raping dina kika kuma zuwayi?"... Mima Dan murmushi tayi lta zauna kandaya daga cikin seat, bata ida zamaba ya daka mata tsawa
" come on sit up your second hand ass from my seat!..." 
"haba slim..."
"Ubanki barawone slim.... Nace what bring you here?"

💛❤💙💚💜

Please duk Yoruba datasan yanda ake royal traditional wedding ta rubatamim ta wannan number
08106102727
Please in details Sannan da English don in gane. Kuma via WhatsApp

❤💙💚💜💛
ZAKISAN KONI WAYE
❤💙💚💛💜

®zuwairat( ummu Maryam)


5⃣7⃣

 *Alhamdulillah.. Basan ina da masoyaba Sai jiya,..hmmm I was so surprised.. In short speechless...bansan ZAKISAN KONI WAYE have many fans ba Sai jiya...basan yana daga cikin litattafan da ake karantawa ba Sai jiya... Fans bazan Iya kiran sunan Ku ba daya bayan daya... Amma those that text me..those that chat me..those that call me.. I love you die** 💋💋.
 *Dan Allah kar Ku mantani ko na daina   novel cos you guys are wonderful. Thanks for the love and affection. Allah ya barmu tare da Ku ameen.*


"Nace ubanme kike anan ko saina sa guards dina sunci maki uwa?..." Yafada cikin fada, mima Dan bata rai tayi kadan Sannan ta kuma sakin murmushi don inda sabo sun saba, 
"Atleast can I sit?.." Ta tambayeshi, disgusting look ya watsa mata sannan yace
"No...keep standing... Tell me why you are here.." Gyara tsayuwan ta tayi sannan ta fara cewa
"Daman Dana kiraka in congratulating dinka kan aurenka Sai baka daga ba...so I came personally to congratulate you on you wedding..." Bata idaba Salem ya saki darian rainin hankali yana cewa 
"Wai she came personally to congratulate me..kaman wata shegiya... Go on..inajinki.." Saida ta Dan yimi mashi hararan kasan ido Sannan tace
"Kuma I brought something for you bride to be..." Salem kura mata ido yayi 
"In ba don you abuja  ladies are so stupid ba...in kika kira mutum bai dagaba.. It simply means you are not welcom..." Kallon carton din yayi Sannan ya nuna shi da Dan yatsa 
"Meye cikin wannan" mima Dan tabe baki tayi 
"Gift..."
"Open it.." Ya umarceta atakaice,
"Haba slim.. In bakaso in tafi da kayana..."
"Dama ce maki nayi ina so?... Kuma tunda kin kawo Sai kin bude nagani.. Cos you girls can be dangerous..." Mima Dan turo baki tayi ta kalli wajen motanta ta daga wa drivern ta hannun alaman yazo, Salem dai bai ce komai ba relaxing kawai yayi kan resting chair yana back and front ahankali, driver na suzuwa mami ta umarceshi ya bude kwalin, har ya duka Salem ya kalleshi
"Kai go back... You open it..." Ba musu driver ya koma cikin mota. Mima tsaye tayi  
"Said open it...I don't have all day..." Ya daka mata tsawa,  ahankali mima tayi kneeling gaban kwalin tafara budewa, tana gama budewa ta tura kwalin gaban Salem yanda zaiga abinda ke cikin kwalin, da sauri yayi baya da kanshi
"Bring it out...." Yayi commanding dinta, bata musaba ta fiddo uban lingerie masu kyau da tsada, Salem kallon su pant da bra din yayi ya kwace da dariya, Dan girgiza kai yayi Sannan yace
"Gaskiya ina tunanin kin fita bukatan su...so ki maida kayanki..amma fa Nagode..." Dan kuntun tsaki nima taja 
"Kika kara jamin tsaki Sai nasa ancire maki hakora...now pack those filth from my house..." Da sauri tayi packing dinsu ta dauki kwalin ta mike ta bar wajen shi.
Mota ta saka kwalin Sannan ta dawo wurin shi, Dan nesa dashi ta tsaya Sannan tafara cewa
"Kasan ni har yau ban bar mamaki ba..duk yanda kake wulakanta classic ladies.. You end up with a restaurant attendant...." Bata idaba taji an rike mata bayan wuya, tana shuyawa taga daya daga cikin guards din Salem ne , majed, Ahankali Salem ya mike ya ne kusa daita har lokacin hannun majed rike da bayan wuyanta
"Kinga wannan food seller is better than you entire generation..." Wurin kunnenta yaje Sannan yace
"And she's a virgin..." Yafada cikin kunnenta Sannan yace 
"Majed.. Kasata frog jumps for the next 30 minutes.. If she resist deal with her.." Yana kaiwa nan ya bar wajen.

❤💙💚💛💜

Rana bata karya Sai dai uwar diya taji kunya, tau sauran one day traditional wedding, tare da  Khalid da sauran abokanshi goma suka isa Kwara, Khalid yaso yanayin garin cos bai taba zuwa, hotel da akayi booking donshi da friends suka sauka. Bayan an kawo masu sunci sunsha Khalid ya like wai dole su shiga palace don yaga Tawakaltu.
Kafin su shigo motoci suna jiransu.  Palace sukaje amma Salem bai samu ganin tawa ba. Daga karshe Haj kudirat amsan wayan ta tayi ta kashe. Sai practicing suke, palace ma cike yake da family dinsu tawa, batasan tana da gataba Sai yanzu Dan kaman kwai aka maidata.

Family din Salem ma hotel da aka amsan masu suka kwana , shuwa kam har da kawayen ta ta gayyato haka ma ilham, duk dingin Abba are present. Kayan list kam already suna kwara amma baa isa dasu ba don cewa akayi wurin traditional din zaa kaisu. Kowanne bangaren Nada special anko.  
 
 *The main day*

Wani katon hall ne Wanda akalla zaici mutane Dari biyar akayi decorating. Wurin yayi haduwa har ta karshe. Wurin rabe yake into two part, na daya  family din Salem Sai dayan bangaren family din, zagaye da wurin kam guys ne sunsha black suit kowanne da black speck, ga yan jarida nason leka wurin amma an hana, yan nta da AIT . 
2:pm akasa zaa fara amma tun ten wurin ya shika da mutane yan video coverage sunfi goma. 

Salem na tsaye ya saka wandon lace amma Sai auna rigan yake
"Wallahi wannan kayan da nauyi..." Yafada yana daga agbada, dariya dukkan hadaddun guys da suka white shadda da black hula sukayi 
"Haka zaka sakasu..ai kai kace Sai Yoruba.." Inji Khalid, rigan mai shegen nauyin Salem ya daga ya watsa mashi Sannan ya Dora kan singlet dake jikinshi.  Lace din akalla zai kai 200k don kyauwun shi bazai misaltuba, golden brown Sai irin hulan yarbawa red, dama femi brother tima ya tayashi gyara hulan Sai wasu red beads da aka saka mashi ga wuya, jiyayi kaman zai nutse kasa saboda nauyi. Zama yayi aka gyara mashi fuska.
Wakan Yoruba aka saka na pasuma kasancewan shi zaiyi masu wasa. Rawa Salem yafarayi banda daria babu abinda su Khalid suke amma ko kallo basu isheshi ba.
Sai 1:30 suka bar hotel din cos no Africa time.

Tawa kama ta saka same lace irin na Salem anyi mata wani irin hadadden kwalliya don ko kadan baka gane itace, kanta yasha gyara Sannan aka daura mata head kalan na Salem, wasu manyan red bead aka saka mata tsaya fadin haduwanta. Yan mata sunfi su hamsin wurin amma bata San kowa cikin suba Sai cousins dinta. Kowace budurwa ta saka navy blue Sai head silver.
Mami da yanuwan ta tare da kawayen su sun saka tsadaddun yellow and head green bangaren yanuwan Baban tawa ma suna da nasu ankon . Sai to 2pm suka tafi inda ake bikin.
Su Umma da mutanen ta so sha shadda army green Sai su ilham da shuwa da kawayensu sunsha expensive swiss lace peach and brown, suma ba karamin haduwa sukayi.

Around 2:10 wurin yayi tatil da mutane don harsun oba dasu Abba tareda obj da sauran manyan mutane sunzo wurin, su Umma dasu mami ko wacce zaune wurin su, Sai waka yarbawa ke tashi, mutane Sai maganan uban kayan da aka kawo suke don tunda suke basu taba ganin inda aka kawo kaya mai yawan nasuba mussanman akwatuna, sai kuskus suke ba kaman iyayen tawa maza.
bayan kaman minti biyar Salem da friends suka shiga wurin, yan jarida Sai son magana dashi suke amma Sam  basu samu hakan ba. aka taresu anayin kirari amma baijin abinda akecewa dukda akwai mai interpreting, wurin iyayen tawa suka dinga zuwa suna gaidasu, duk wurin manyan dasukaje Sai sunyi kneeling, Khalid Dan matsawa yayi kusa da Salem Sannan yace
"Da gangan kasa mu dinka farar shadda.." Dariya kasan makoshinshi Salem yayi Sannan yace 
"Ka bari Sai munzo wurin dobale..." Shima Khalid cewa yayi
"Uban meye dobale...$"
"Ubankane...", Salem ya amsa mashi suna kaiwa inda wan Baban tawa yake su femi suka kama Salem, kafin Salem ya ankara Sai yaji shi kan cinyan tsohon, ido ya zaro, tsohon kam rungume shi yayi alaman acceptance, Sannan aka mikar dashi, Khalid daga mashi gira yayi, Sai wakan Yoruba ke tashi amma basu takawa. wurin da aka kawata don su aka nufa amma aka hanasu, daman femi yafada mashi yanda komai zai gudana, nan aka fara cewa zai bada kudin uba, nan take wani daga cikin friend dinshi ya dauko 2 mint na 1k ya bada, akace kudin uwa, wani daga cikin su yaba 200k, aka ce kudin kaka wajen uban , wani ya bada 1k . haka aka dinga lissafo kakannin ta harda matattu. Kafin Salem yazauna saida suka Bada kusan 1.8m, Khalid kam cewa yake talaka bai Iya aurensu.

Sai bayan minti biyar da Salem Sannan wasu bugaggun yan mata suka fara shigowa da rawa, Salem kallon side din da Khalid ke zaune yayi yaga ya saki baki kaman sakarai.
Rawa suke suna girgiza waist, saida kusan rabin yanmatan sukashigo Sannan tawa ta fito tsakiya, an rufe mata fuska da Vail mai shara2 mami kuka tafarayi amma ba kowa ya saniba Sai sisters dinta dake zaune kusa daita. Rawa tawa ta dingayi amma bata daga kaiba shikuma Salem ko kadan bai gane taba don kwalliya da akayi mata. Dukda tana cikin mutane bai hana shi kura mata ido ba, gabansu Abba taje tayi kneeling suka sa mata albarka tare dasu OBJ. Dagata akayi ta mike Sannan taje gabansu Umma tayi kneeling, adua Umma ta dinga zuba mata sannan ta dagata da kanta ta rungume ta. Ahankali ta cigaba da rawa har ta kusa kaiwa inda Salem ke zaune kaman sarki, tsaidata akayi akace Sai Salem ya biya tafiyan dazatayi daga inda take zuwa inda yake  zaune. Nan ma abokanshi suka dingayi mata liki Sannan daga baya tazauna. Ahankali Salem ya kalleta amma ita bata kalleshi ba.

Introduction aka farayi, khalid ya mike yaba tarihin Salem, deeja ta bada tarihin tawa, mc yacigaba da jawabi kan abinda yakawosu, baya ya  gama Sai mai bada mata yace 
"Bamu  Sani ko zai Iya kula  da yarmuba..don haka tawa zata mike ta taka...irin likin dazaiyi mata zai nuna inyana Iya riketa ko in bazai iyaba.." Nan aka fara sabon kidi, da kyar tawa ta mike don saita tsinci kanta da jin kunya. Ahankali ta fara rawa, nan Salem yayiwa Abdul alaman ya kawo mashi kudi, briefcase Abdul ya dauko ya bude yafara suba mata dollars and pounds, ihu mutane suka farayi.
"Allah yaisa tsakanin mu da mutanen nan.. Ji yanda suke sa Dan nan zubda kudi" inji ammi babu Wanda ya saurareta, kawayen su shuwa kam aladan Yoruba yayi masu dadi ba kaman yanda suke sa mazan kashe kudi, suna nunawa Wanda zai auri yarsu she's precious to them.
Tawa kam Sai rawan omo ooduwa take tanayi kasa2, Salem Sai wankan kudi yakeyi mata, nan ma friends dinshi suka fara suba kudi kaman ana ruwan sama, da kyar aka tsaida su don su dama sun dau aniyan nunawa Yoruba money is not the problem. Bayan sun koma sit dinsu Salem yadan kalli amarya amma har lokacin bata kalleshi ba, Wanda ya tsaya a amatsayin uban tawa yace  ya yarda Salem na Iya kula da yarshi, Sai aka wurin da su Salem zasu ne roka abasu mata, nan Yoruba guys dake cikin friends din Salem suka mike, Salem ma mikewa yayi , gaban iyayen tawa sukaje suka cire hulunansu Sannan Salem ya kwanta kasa sauran suka kwanta Khalid kam Sai zagin Salem yake cikin ranshi, sunfi minti biyar kwance suna rokon abasu mata sannan suka amince aka basu, mikewa sukayi tareda da godiya kowa ya koma seat dinshi Salem kallon Khalid yayi yana shuumin murmushi, hararan shi Khalid yayi. Daga nan aka bawa tawa drink tayi kneeling ta bashi. 
Sai lokacin rawa tawa tayi rawa ba laifi. 
Atakaice dai har yankan cake sukayi Sannan sukayi feeding juna Sai lokacin bada gift Umma tabawa tawa diamond sarka da yan kunne, Sai wajen 6pm aka kammala, har lokacin Salem baiga eyeballs din tawaba.

Pls manage

💙❤💚💛💜
ZAKISAN KONI WAYE
❤💚💛💜💙


®zuwairat( ummu Maryam)


5⃣8⃣

Ana gama cin abinci  don ko wanne bangaren serve your self ne, mutane watsewa suka farayi, tawa kokarin mikewa tayi ya kalleta
"Habibty seat..." Bata daga kantaba ta ta koma ta zauna tana Dan turo baki, mikewa yayi ya mika mata hannu, kallon sauran mutanen da suka rage gurin tayi ta dukar da kanta batare da mika mashi hannu ba, hannun shi ya kai ya kama hannunta ta mike kanta kasa, abokanshi Sai zolayanshi suke amma ko kallonsu baiyi ba. Harwaje sukaje sauran ya jarida taransu sukayi amma bodyguards suka hanasu karasawa garesu, wurin wani limo sukaje aka bude masu yashiga itama ta shiga. Fuskantanta yayi Sannan yafara cewa
"Habibty..why are you not looking at me?..." Ya tambayeta yana kara kama hannun ta, still kanta kasa tace
"Nothing.." Muryan ta Sai rawa yake
"Then look at me..." Ya umarceta, ba musu ta daga lashes dinta ta kalleshi, 
"Wow.," ya fada don har eyeball aka sake mata, gani idanuwanta sak kaman na mage
"This eye color fits you..." Yafada cikin whisper
"Thank you..." Tafada still muryan ta bai bar rawa ba, matsawa yayi daf daita ya tallabo fuskanta
"Habibty.. According to the tradition of your people.. You are mine..." Yafada yana shafa hancinshi kan nata, tawa lumshe idanuwanta tayi tarike wrist dinshi gabanta Sai faduwa yake
"I never know  you are a good dancer...you Dan so beautifully..." Yafaxda har lokacin bai bar shafa goshinshi kan nata ba, hannun shi ya shafa kan waist dinta yana cewa
"I love your traditions...it's unique and beautiful..." Yafada yana kai bakinshi kan nata, baiyi kissing dintaba amma lips dinshi kan nata, cikin whisper yafara cewa
"I promise to take care of you...I will adore you... I will be the perfect husband... Duk abinda kike so zanyi maki...I will be faithful to you.. I will never cheat on you...only death will tear us apart.." Alkawari kala2 ya dinga yi mata bakinshi kan nata, Sai shakan numfashin juna suke, itama cikin whisper ta fara cewa
"I promise to be a good wife... Duk abinda kakeso zanyi maka..." Dariya Salem yayi still goshinsu da bakin su hade
"Habibty.. Are sure you will do everything I asked you to?..." Yafada with a naughty voice, Ahankali ta gyada mashi kai, 
"Then kiss me..." Ya umarceta, ahankali tabude bakinta ta fara sucking bakinshi kaman sweet, sama ta koyi yanda ake kiss don ba karamin kiss tasha wajen kudirat ba in the name of learning, Salem Sai dan nishi yake kasa2, da sauri ya zare bakinshi yana kallonta, wani irin surprise look yake mata har ya fara tunanin ko deceiving dinshi tayi, murmushi tayi ta sunkuyar Dan kanta kasa.

Awaje kam guys sun shiga motoci, Khalid kam yana tsaye jikin motan yana jiran fitowan tawa don yashiga, yaji shuru, knocking glass din motan yayi amma still no response, bude motan yayi, kai Salem ya daga daga kallon tawa ya kalleshi
"Meye?../" Salem ya tambayeshi, Khalid bai kalleshi ba ya kalli tawa yace
"Iyawo...sorry for the interruption..." Da sauri tawa tafara kokarin fitowa tana cewa
"No problem sir..daman yanzu zan fito.." Bata idaba Salem ya rike mata hannu
"Habibty please give me a good bye hug..." Murmushi tayi ta zare hannun ta ta fita daga cikin mota. Salem hararan Khalid yayi
"Wallahi ka shiga hankalin ka..."
"Dalla rufe mana baki...kasa mun kwashi kasa yau..." Dariya keta Salem yayi, Khalid hararan shi yayi
"Wallahi nima Sai na samo Yoruba.. Yanda na kwanta kasa kaima Sai ka kwanta..." Salem daria yayi
"Basai ka ganni ba?... "
"Ni ban Iya wannan wahalan nasu..." Hulan kanshi yacire Sannan yace
"Yauwa guy...ka saki wannan yarinyan mana...ai is time ko?.." 
"Time?... Ai ba yanzu naceba..." Tsaki Khalid yaja
"Wallahi matsalarka kenan...tunda ba zama zakayi daita ba kawai ka sallameta mana...amma Sai ka jamin rai?" Shima Salem tsaki yayi
"Kar ka kara damuna na wannan maganan sai next week an daura min aure..." Hararan shi Khalid yakarayi yana cewa
"Kawai kace ba sakinta zakayiba..kilan ma kanason ta..." Salem nuna Khalid yayi da yatsa Sannan yace
"Wallahi ka kara cemin inasonta Sai naje har kauyen da take nayi sex daita kafin in saketa...inyaso Sai muga ta zumudi..." Khalid Jan bakinshi yayi ya tsuke don yasan karamin aikin Salem ne.

❤💚💙💛💜

Abangaren ameera kam ranar da akayi traditional wedding dinsu Salem suna zaune suna kallon dadi kowa kaman yanda suka saba wayan ta yafara ringing, dubawa tayi taga zeenat picking tayi suka fara zolayan juna kaman yanda suka saba, Sai zeenat tace
"Sis wane channel kike kallo?..." 
"Dadinkowa..ya akayi ne?" Cikin sanyin murya zeenat tace
"Ki maida AIT.," tana kaiwa nan ta kashe wayan ta, ameera amsan remote control tayi ta maida AIT, nan taga heading dinsu *TRADITIONAL WEDDING OF SIR SALEM* live, zama ta gyara, hinde kallon ta tayi
"Wannan kaman biki ake ko?..." Hinde ta tambayeta, Ahankali ameera ta daga mata kai
"Bikin Wanda ya ajiye ni nan ne..." Duk jikin su yayi sanyi
"To ki chanza tasha mana.." Inji Zainabu, kai Ameera ta girgiza mata
"Barshi mu kalla..ko ba komai zamu gan yanda aladansu take..." Ahankali Zainabu tace
"Bazaki ji wani iri ba?..." Ameera Dan tabe baki tayi
"Babu abinda zanji...$" ta  amsa mata atakaice. Gyara zama dukkan su sukayi suka fara kallo.
Sai lokacin ameera taga yanda tawa take,acikin ranta kam gani take bazata iya kishi daita ba cos gani take tafita komai mussanman body,
"Ai ko hips ta kada ta wuce gabanka bakin ciki na iya kasheka.." Ta fada cikin ranta, hinde kallon yanda ake zuba kudi cikin tray tayi 
"Amma ameera kinyi wautan wulakanta wannan mutumin... Ana cewa ba kudi...yasin da akwai inda kudin yake..." Tafada cikin ranta. Itakam ameera idanuwanta sun chanza color cos Sai tunanin inda bata wulakanta Salem ba da ita zai kashewa wannan kudin, kallon inda Salem ke watsawa tawa dollars tayi tadan saki ajiyan zuciya. Idanuwanta sun chanza kala, Zainabu kallon ta tayi
"Dan Allah ki chanza wannan tashar...idanuwanki har sun sauya..." Murmushin karfin hali tayi
"Kawai dai INA  tunanin na kusa barinku nan ne..." Ta fada Ahankali, dukan su shuru sukayi suka cigaba da kallon, kowa da tunanin datake,saida aka gama Sannan hinde ta kalli ameera
"Kinsan tunda ankusa auren dole iyayenki da kawayen ki zasu zo kafin a kawo maki amarya...yanzu wane karya zaki kara yi masu don wannan karin babu abinda zai hanasu zuwa..." Ameera da jikin ta yayi ligis saboda kallon dasu kayi ta daga red eyes dinta ta kalli hinde
"Nima ban San abinda zan fada masuba..." Tafada ahankali,
"Me zai hana ki fada masu gaskiya kawai... Ai duk kudin mutum hukuma tafi karfinshi...." Inji Zainabu, Dan baki ameera ta tabe Sannan tace
"Nidai tunda yace in na fada masu bai sakina da wuri kawai zan kiyaye har ya sakeni..." Dukkan su basu kara cewa komai ba, Zainabu maida tashan tayi dadinkowa suka cigaba da kallo amma banda ameera cos Sam takasa samun sukuni, duk da bakinta yana furta batason Salem amma  cikin zuciyanta daban, don wani irin kishi ta fara ji, kuma har cikin ranta tasan already Salem yayi nisa cikin son wannan yarinyan cos is written all over him, kuma ko ya amince ta zauna dashi gani take yarinyan ta fita komai
"Hmmmmmmm" tafada kasan makoshinta, Sai tunanin abinda hinde ta fada mata take, tasan gaskiya babu abinda zai hana su anty Sadiya zuwa, tafi minti talatin tana tunani Sannan ta samu idea
"Nasan abinda zanyi..." Ta fadawa su hinde tana daukan wayanta, number mom tayi dailing, bayan ringing biyu mom ta dauka, cikin sanyin murya ta gaisa da mom itama mom duk tausayin ameera ta mamaye zuciyanta cos suma sun kalli traditional wedding din kuma cikin ranta tasan her daughter doesn't stand a chance Dan ta lura son da Salem ke yiwa tawa is beyond expectations.
"Mom..." Ta kirata sounding so cool, ahankali itama mom ta amsa cikin sanyin murya. Ameera tacigaba dacewa
"Dama inason fada maki zanje los Angeles gobe...bana nan kafin ayi auren..." Tafada muryan ta na breaking down, 
"Habibty ke kikace ya kai abroad ko shi yasaki?..."
"Mom...ni nace ya kaini..." 
"Hmmm..dabaki fada hakaba,..amma no problem.. Allah ya tsaremin ke..." 
"Ameen sweet mother..." Adua mom ta dinga jera mata sannan daga baya tace
"Kina isa chan ki kirani.."
"Yes mommy..." Yafada Sannan sukayi sallama. Ahankali ta cire wayan daga kunnenta takashe ta gaba daya ta mikawa Zainabu
"Gashi ki boye..." Tafada tana goge hawayen daya gangaro mata, amsa Zainabu tayi ta shiga kuryanta. Ameera kam fashewa tayi da kuka mai tsuma zuciyan mai sauraro, Sai da nima nayi hawaye😭.

 *Finally the day is here*


Yau Around 10am aka daura auren Salem Yusuf sulaiman da Tawakaltu Lukman Adebayo, hmmm dama anyi awarding traditional wedding dinsu as the best traditional wedding ever, to da alaman zaa a kara awarding daurin auren su, cos koina tatul da mutane, larabawa da turawa kam kaman garin su don sun halacci daurin auren. Duk Wanda kika gani sanye yake da pure white shadda da white hula cos that is the dress code, Salem kam yasha babban riga happiness is written all over him. Daurin auren ya samu halaccin Christians da yawa from Nigeria and beyond, suma duk sunsha fara shadda looking so united.
Dama reception follows immediately, ana gama adua Salem da guys dinshi suka koma hotel din da suka kama, kaya suka fara chanzawa, dukan guys su 50 daidai sunsha black tux suit da bowtie Sai Salem ya saka red chalinco suit dukkan su Sai da aka gyara masu fuska mussanman ango.

❤💚💙💛💜❤
Manage
Kilan anjuma in kara
💚💙💛💜❤
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚💛💜❤

®zuwairat(ummu Maryam)

5⃣9⃣


Suna fitowa aka dinga daukan su fotuna, har lokacin yan jarida nason magana dashi amma ba baa basu dama ba, daga farfajiyan compound din hotel din suka tsaya Salem tsakiyansu aka dinga style ana daukansu pictures, hararan su Salem yayi yana
"Kai a bar pics haka nan inje in dauko matata...."
"Masu mata..." Inji Khalid cikin ko kallon shi Salem baiyiba ya shiga daya daga cikin Hyundai sonata dake cikin parking lot. Yana driver ya tada mota da sauri Khalid ya shiga 
"What?.." Salem ya tambayeshi,
"Kasan meye...bani takardar..." Kallon shi Salem yayi
"Takardan me?.." Hararanshi Khalid yayi
"Takarda sakin wannan yarinyan..."
"Oh..." Salem yafada kuma yanda yayi magana zakasan ya ma mance da wannan zancen
"Bani pen da paper.." Inji Salem, da sauri Khalid ya fara Neman pen a jikinshi amma bai samu ba, Salem jugum yayi yana kallon shi, Khalid Dan mika hannun shi yayi gaban mota yana dube2 amma bai samuba
"Please you are wasting my time.." Inji Salem
"Ai guy babu pen..."
"No problem... Kawai in muje yola zan baka...ko kuma tunda bani da free time...just remind me in naje Malibu..."
"Malibu kuma?...I thought a instabul zakuyi honeymoon..?"
"I changed my mind..." Tabe baki Khalid yayi 
"Sai wani rawan kai kake kaman watarana abun bazai kanshekaba..." Salem dariya yayi yana dan girgiza kanshi
",dalla get out..my princess is waiting.." Sai lokacin Khalid ya tuna mashi irin promise din daya dauka kan in Allah yasa ya auri tawa, godiya Salem yayi mashi Sannan ya kira Wanda zai gudanar dasu.  Khalid bai kara cewa komai ba ya fita. Dukkan sauran guys mota suka shiga suka bar haraban hotel din.

A palace kam babu irin shawaran da tawa bata shaba cos daga reception zasu wuce yola cos aladansu gidan uwar miji ake kai amarya. Daman ana daure aure ango ke tafiya da Matan shi amma reception ya hanasu, tawa kam tayi kuka har ta godewa Allah haka mami don gani take zaa rabata da better halve dinta, kneeling tayi dukkan family natayi mata adua. Da kyar akasamu ta bar kuka akayi mata wani irin marvelous makeup, wani katon kwali aka dauko aka dauki wani white gown mai kama da wedding gown aka saka mata, gown din flowy back gareshi don tsawon bayan shi bai misaltuwa, Sai tafi minti biyar tana tafiya bayan bai kai karshe ba, manyan gidan inda ake reception suka tafi da kyar aka samu mami taje don cewa tayi bata Iya zama atafi da yarta. 
Yanmatan suma hamsin sunsha purple gown, ana gamawa tawa kwalliya ta zauna bakin gado Sai tunani take wai yanzu she's married to Salem, in ta tuna the sex part Sai gabanta ya fadi. Su  Salem na zuwa aka fada mashi Iyawo tana daki har dakin yashiga su kuma yanmatan suka shiga motocin dake waje.
Bakin gado ya ganta da alaman batasan an bude kofa ba cos she is deeply lost in thought, godiya ya karayi ga Allah don she looks so gorgeous
"Wify..." Da sauri tawa ta daga kanta, tana kallon shi tayi sauri dauke idanuwanta daga kanshi cos ba karamin kyau yayi mataba. Hannu ya mika mata, ahankali ta mika mashi hannu ya mikar da ita, rungume ta yayi 
"Alhamdulillah.. We are married... Habibty we are legal for each other... I just feel like riping of this clothes... I just feel I can have you now..." Fada in a whisper, itadai batace komai ba. Gani tayi hug din ba mai karewa bane
"Sugar.. Zamuyi late..." Sai lokacin ya saketa suka bar wurin.

Already a five star hotel din da zaayi reception yayi full ango da amarya kawai ake jira, kowa ka gani kasan yan boko da yan hutu ne, duk yan ZAKISAN KONI WAYE fan 1 and 2 were present, Sai yan Zuwairat novel 1 and 2 were also on the high
table, wasu matured ones among ummu Maryam page are present amma sauran suna chan suna suburbudan junansu da zagi. Sara da sawwama kam baki su bai rufuwa, kidin instrumental kawai ke tashi don Wanda yake nesa da wurin zaisan something important is happening there. 
Ango da amarya na zuwa yan jerida suka taresu amma Salem yace masu su bari Sai bayan reception suyi interviewing dinshi da matanshi. Jerawa sukayi Salem da tawa gaba Sai kowanne guy da budurwa daya, suna zuwa bakin gurin Salem ya saki hannun tawa yashiga cikin hall din da gudu, saida ya kai karshen hall din Sannan ya tsaya ya fuskanci tawa ya yafara rawa yana yi mata alaman da hannuwanshi ta taho gareshi murmushi ta sakar mashi Sannan ta fara rawa tana zuwa gareshi ahankali, wani irin mahaukacin liki ya farayi mata, nan aka dau clapping Dan take kowa ya fara rawa da budurwan da suke tare da kyar mc ya samu suka zauna Sannan aka fara abinda ya kawosu, wani katon cake suka yanka tayi feeding dinshi da akace yayi feeding dinta babu kunya ya saka cake din a bakinshi Sannan ya duka ya kai bakinshi saitin nata ta amsa daga bakinshi kaman ta nutse katsa don kunya, Sai sukayi exchanging zobe don wedding planner dinsu cewa tayi ba Sai Christian ke bawa matansu zobe ba. Lokacin bada gift ga amarya da ango, kusan mota goma aka basu Sai kuma manyan kyautuka masu tsada gaske. Sai bayan sun zauna aka bawa yan jaridi dayan gidan TV yi masu tambaya, tambayoyi aka dinga yi masu Salem ya dinga amsawa don ita tawa already abin duniya ya isheta, ga tausayin kanta da take, ga mami ta fara missing, ga ciwon da kafanta keyi mata saboda high heels Sannan ga Salem da ya rike mata hannu cos in ba rawa suke ba to hannun shi rike da wrist dinta.
Daya daga cikin ya yan jaridan yace
"Sir wannan auren na biyu ne ko?.." Murtuke fuska Salem yayi 
"Kai kayimin na farkonko?.." Da sauri guy din ya girgiza kanshi
"No sir...kawai da akwai jite2 kayi aure last few months..." Dan baki Salem ya tabe Sannan yace
"That was a misconceptions of information... Ai in zanyi aure is not something that will be secretive kaman yanzsu ai kowa ya San am married... So duk wannan is a rumor..." Salem dake zaune bayan shi ya gallawa keyanshi harara
"Makaryaci..," yafada cikin ranshi, 
"To Allah ya bada zaman lafiya..." Inji daya daga cikin news men
"Ameen.." Salem ya amsa mashi yana kallon fuska amarya.
Around 4pm aka gama kneeling sukayi gaban manya suka dinga kwasan albarka, daga baya yarike hannun tawa don su tafi aikam fixgewa tayi taje wajen mami ta dinga kuka daman mami kuka hartayi ta gaji duk yanda yanuwan mami da zasu raka amarya sukayi su cireta daga mami kasawa sukayi Salem tsaye bayanta yana kallon ikon Allah
"Bakisan da maminba kika amince?..." Yafada cikin ranshi, Khalid Dan matsawa yayi kusa da kunne Salem yace 
"Guy tsoron ride din da zakayi mata take...shege zai wani zumudi kake kaman watarana bazata ishekaba..." Salem murmushi yayi yana girgiza kai Sannan ya duka ya kama kafadar tawa ya mikar daita, tare suka je gaban jet Sai kuka take kaman ranta zai fita,   riketa yayan mami tayi Salem ya saketa, cikin jet suka shiga da sauran Matan Sannan Salem ya juya Sai ya hangi usman, babban Dan ammi, karasawa Salem yayi wajen shi
"ashe kazo..." Salem ya fada mashi
"Eh mana...ai ana gobe traditional dinku nazo..."
"Ok...daman inason ganinka...I want to tell you to warn ammi...she should stay away from my wife...." Bai idaba Usman ya katse shi
"Haba Salem..." Hannu Salem ya daga mashi
"Just warn her...in ba hakaba zan dauki mataki kan dukkan Ku..." Yana kaiwa nan ya bar shi nan tsaye.

💛💜❤💚💙

"Wallahi Sai ka fadamin inda ka kaimin yata...." Inji mom dake tsaye shakare da wuyan rigan dad tana kuka kaman ranta zai fita
"Salima meye haka?... Kina haukane?..." 
"Eh hauka nake..ka fadamin inda yata take...kayiwa ameera aure batare damunsan magabatan Wanda zata auraba..kuma gashi Wanda ta aura yace bai taba aureba...wallahi ko ka fadamin inda ka kai yata ko kuma inkaika ga hukuma...." Dad kokarin kwace wuyan riganshi yayi amma bai samu hakanba
"Haba Salima ..wannan maganan da yayi shi zai tada maki hankali?... Kisan halin maza da karya....kilan bai fada mata yana da aureba...." Kai mom ta girgiza
"No way...there is more to this story...no man can deny my ameera in public kaman yanda yayi denying yata...ameera ta is like a diamond da kowanne namiji da ya aureta bazai Iya boyetaba...kawai tell me inda yata take...." Tafada cikin kuka mai ban tausayi Sannan ta Kara shakareshi daman mai hakuri bai Iya fushiba, Sai kuka take wai dole ya fada mata inda yakai yarta
"Haj...dan Allah ki sakar min wuya... You are hurting me.." Ya fada ahankali don tausayin matanshi yake kuma yana tunanin halin da ameera take ciki, ahankali ya riketa suka zauna
"Haj...wallahi sir Salem ya auri ameera...."
"Ban yardaba..yanzu da sir Salem yayi aure ai duk duniya sun Sani...lokacin zinariya ta ko lefe baa kawoba Sannan babu danginshi ko daya..kuma gashi yace shi bashi da aure...." 
"Dan Allah karki tada hankalin ki saboda wannan maganan.,.. Kuma da kikace bai kawo komai ba ni nan nace kar ya kashe sisinshi..."
"Allah yaisa tsakani na da kai...ka bada diamond dina sadaka..gashi yayi mata kishiya zata zama abun gori...to wallahi zaman lafiya mu da kai shine ka fada mashi ya sakar Mani yata..." 
"Bazan Iya fada mashi hakaba...remember he's the boss of my boss... $" tsaki mom taja
"Ko ka fada mashi ko kuma in fadawa iyayenshi su fada mashi..."

Yau wayata wajen doc ta yini, sorry for the late update
💚💙❤💛💜
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚❤💛💜

®zuwairat(ummu Maryam)


6⃣0⃣

 *Happy sallah, wishing all my fans a blissful season*

 _Wannan shafin na dauke da abubuwa da Wanda bai da aure is not suppose to read, so please for masu aure kawai_

 *😀 😀 eh harda Ku iyayen sun ganin first night*


Sai bayan 5pm jet ya isa yola daman gidan tatul yake da yanuwa da abokan arziki cos Umma babban yinin biki ta hada aranan, tana saukowa daga cikin jet tare da yan rakiya aka fara kuda sai wani yaro daga cikin jikokin ammi ya dauki dubu daya ya saka cikin ruwa ya fara shafa mata ga jikinta cos aladansu kenan, sai aka ajiye ruwan ta saka kafafunta ciki Sannan ta shiga falon kneeling tayi ta gaida Umma har lokacin bata bar kuka ba, amananta aka damkawa Umma kan ta dauketa amatsayin ya ba surukaba, Umma rungume tawa tayi tana wani jin dadi cikin ranta dukda ba haka tasoba, Umma dariya tayi ta kalli kawayen ta tace
"Nima dayi daughter in-law..." Kuda Matan sukayi tare dacewa
"Mun gani kuma Salem ya Iya zabe..." Su ammi kam ko ajikin su, daya daga cikin dakin dake part din Umma aka sauketa su shuwa da ilham kam baki har kunne don su dadi sukeji zasu samu wata karuwa, yayyen mami da su Haj kudirat sallama sukayi zasu tafi nan kuka tawa ya kara tsananta 
"Haba sis..ki bar wannan kukan mana...ai we're one already.. Sai kinfi jindadin zama da mu..." Shuwa ta fada mata cikin harshen Hausa, Haj kudirat wurin kunnenta taje ta kara bata shawaran yanda zata rikita Salem. Sannan suka koma cikin jet kan cewa zaa kaisu abuja su ga mazaunin tawa Sannan a maidasu Kwara. Abinci aka jerawa tawa cikin dakin da take amma kuka ya hanata ci. 

Sai bayan karfe eight jet ya komo Kwara daukan Salem da friends dinshi yan yola, duk ya gaji don har da rama yayi, Duk ya zama stressed out, sun shiga jet din ya jire suit ya yarda ya rage dagashi sai long sleeve da tie, shima tie din ya cire yayi relaxing, kallon Khalid da yakura mashi ido yayi ya daga mashi gira, Salem murmushi yayi ya kauda kanshi gefe, Khalid ballan safety belt yayi ya koma waje Salem
"Guy...what about that paper?..." Ya fada cikin whisper, Salem kallon sauran mutane dake cikin jet yayi Sannan ya kalli Khalid
"Wai kai meyasa ka Iya matsawa mutum...baka ganin da akwai mutane wurin nan...remember this thing is a secret amma na lura baka da gurin da ya wuce ka tonamin asiri.." Yafada afusace amma bai bari muryan shi ya fitoba, harara Khalid ya galla mashi
"Meye na zare2... "
"Haka mukayi da kai?... Dazun bana fada maka ka bari sai...." Bai idaba yayi tsoki ya kauda kanshi gefe fuskanshi daure, 
"Wallahi you are annoying..." Khalid ya fada Sannan ya koma sit dinshi.

Sai around 9 suka isa gidan, by then gidan ya zama quite don yawanci an watse, abangaren amarya kam tayi wanka ta kwanta tana cikin kuka bacci yayi gaba daita.
 
Salem part din Umma ya wuce yana balla button din wuyan long sleeve dinshi, direct bedroom dinta ya shiga tare da sallama, Umma ce zaune da sauran family dinta Salem sai adua yake Allah yasa part dinshi aka kai tawa amma yasan hakan ba mai yuwa bane, hannu Umma ta bude mashi ya fada jikinta kaman wani karamin yaro, hannun shi ta rike suka koma falo 
"Son you look tired.. " ta fada tana zaunar dashi kan dinning
"Wallahi Umma na gaji sosai..." Warmers dake kan dinning ta bude ta fara zuba mashi abinci, kadan ta zuba yace yaisa, abincin ya fara ci kaman bai so, spoon Umma ta amsa tana cewa
"Bari inyi feeding dinka.." Babu gardama ta bashi yaci ya koshi yasha ruwa.zama yayi bai tashiba har wajen 10, Umma kallon shi tayi
"Son kaje kayi warm bath ka kwanta.." Kallon Umma yayi
"I dey craz?.…" yafada cikin ranshi,
"Umma ina Tawakaltu take inyi mata good night.." Hararanshi Umma tayi 
"Bazaki yimin shegantakan yayan zamaniba...not under my roof...ka bari in kuje abroad kuyi abinda kuka gandama.." Dan marairace fuska yayi
"Umma good night kawai fa zanyi mata..."
"No...kuyi a waya..." Tafada tana dan daga shi daga kan dinning, ahankali ya mike
"Saidai ki kulle koina..." Ya fada cikin ranshi, kiss yayi mata a cheeks
"Good night Umma.." Yafada yana kama hanyan fita waje
"Sweet dreams habibi.." Ta amsa mashi.
Direct part din Abba yaje ya kara yi mishi godiya Sannan ya tafi part dinshi, kaya ya cire yayi shiga wanka, cikin ranshi tas
"Am finally married... Am married!.." Ya fada da karfi har yana fallasa ruwa kaman yaro, sai wasa ruwa yake yana cewa
"Alhamdulillah... Am married to Tawakaltu... Am the luckiest and happiest man alive.." Ya kusan minti 40 yana wasanruwa kaman yaro Sannan daga baya ya fito daure da towel, gadonshi ya kalla yana imagining gobe kaman yanzu Tawakaltu tana kwance kan gado yayi yanda ya gan dama daita 
"Can't wait .." Ya fadawa kanshi
"Ko yanzu ma I have to see you..." Ya kara fadawa kanshi, mai ya shafa ya saka pyjama Sannan ya saka room slipper ya bude kofa ya fita by then it was after 11, ahankali ya bude kofa ya shiga, bedroom dake kusa Dana Umma ya bude yaga wata sis din Umma tana bacci, rufewa yayi ya kara bude wani kofan, still babu kowa sai na ukun ya hangeta kwance tana bacci, Allah ya taimakeshi kofan bai kara shiga yayi ya maida kofan ya rufe tare da kullewa, ahankali ya taka ya ya isa bakin gadon tare da zaunawa, fuskanta ya kurawa ido yaga yadan kumbura, cikin bacci ta fara jin kamshin turarenshi, Salem kam kallon boobs dinta dake sama da kasa in tayi numfashi yake, har yanzu kayan datasa wurin reception ne jikinta, ahankali ta bude idanuwanta ta dora kanshi, murmushi ya sakar mata
"Heyy...." Yafada cikin sanyin murya, itama murmushi tayi mashi ta dan mike zaune
"Kinci abinci?.." Ya tambayeta yana kama hannun ta, kai ta daga mashi 
"Kinyi wanka?" Kai ta kara daga mashi
"Then meyasa baki chanza kaya ba..." Shuru tayi bata ce komaiba ta Dan kalli rigan da shuwa ta ajiye mata, 
"Kina Iya bacci cikin wannan kayan?..." Still no response, Dan matsawa yayi kusa daita
"Ya gajiya..."
"Lafiya lau..." Tafada kanta kasa
"Need a massage?..." Kallon shi tayi for few seconds
"No.." Tafada muryan ta na dan rawa, kara matsawa yayi daf daita har suna shakan numfashin juna 
I insist... " yafada yana dan komawa saman gadon gaba daya, dan kwantar daita yayi ba musu ya koma ta kwanta, Dan hararanshi tayi, birkitar daita yayi ta kwanta kan cikinta tare da rungume pillow gabanta sai disco yake, mikewa yayi ya sauka daga kan gado ya je gaban mirror ya duba nitrogena sasemi oil ya dauka Sannan ya rake wutan dakin ya koma kan gado, duk hankalin ta ya tashi
"Me zaiyi?... Please Allah help me...." Ta fada cikin ranta,  kafafunshi ya bude ya hau tsakiyan bayan ta, ahankali yaja zip din baya ya hangi beautiful skin dinta, oil din ya zuba a hannun shi ya fara shafawa bayanta ahankali, kakkame pillow tayi don hannun shi feel so great, wani irin sensitive massage ya fara yi mata har lokacin zip dinta kai ya bude yana shafawa har gefen cikin ta,  ahankali ya daga hannun ta ya zare rigan zuwa kasa sai ya kasance daga sama har wajen waist dinta babu komai sai bra, yana cikin shafa jikin ta ahankali kaman yana shafa kwai ya balle bra dinta, tawa Dan rike mashi hannun tayi, ciki whisper yace
"Stop..." Maida hannunta tayi ta kara rike pillow gam, yana zare bra ya maida hannuwanshi kasanta ya fara wasa da boobs dinta nan take taji jikinta ya mutu shima nishi ya fara kaman shi ake yiwa wasan, bayan wuyanta ya yafara kissing yana  sucking wurin kaman sweet, ita bata Iya komaiba banda rike pillow, da sauri ya ida zare rigan ya tsaya yana kallon hips dinta, juyar daita yayi yanda zai fuskanceta, rumse idanuwanta tayi, Salem tsaya kallon pecky boobs dinta yayi, he can believe all this is his, 
"Baby look at me.." Ya fada amma kaman yace ta kara rumtse idanuwanta, murmushi yayi  ya cire riganshi, hannuwanta tasa zata rufe kirjinta amma ya rike mata su
"They are mine..." Yafada yana hada kirjinta da nashi, wani irin electric bolt sukaji su duka, hannu tasa ta rungume shi so firm close to her, Salem daga kanshi yayi yana kallon yanda ta lafe kanta da kirjinshi, daga kanta yayi ya hade bakinsu, sai kiss suke yana shafa every part of his body
"Don't let your hubby do all the work.." Ta tuna maganan Haj kudirat, itama romancing din shi ta farayi, Salem Dan slow down yayi don jin abinda take yi mashi, nipple dinshi ta sa baki tafara suckling ihu Salem ya farayi, hannun ta daya ta dinga murza dayan nipple dinshi sai dayan ta Dora kan maranshi, 
"Always play with your hubbies joystick.. Is your property..." Takaraji muryan kudirat, Salem kakkameta tayi yana ihu ahankali, inda a gidansu suke ihu zaiyi on top of his voice cos she's driving him crazy, wasa tacigaba dayi mashi hannun ta kan maranshi ta kasa turawa cikin wandoshi, da sauri ya tura cikin wandon yana cewa
"Do what ever you want with me...am all yours"  ya fada muryan shi na tashi sama2, tana taba joystick dinshi gabanta yayi mugun faduwa cos he's far beyond her expectations, komai nata tsayawa yayi
"Please..." Yafada mata, sai lokacin ta dawo hayyacinta ta cigaba da dirty play dashi
"Suck him dry...he will never forget you.." Inji Haj kudirat, kirjinshi ta fara lashewa har kasan maranshi, idanuwa Salem ya zaro yana son ganin abinda zatayi mashi, kaman lollipop ta fara zukanshi( ladies take note... Karki kyamaci mijinki..is important.. ) ihu sosai Salem ya farayi yana kiran sunanta, yana cewa
"Baby...kill me....please.. Wayyo Allah na...kashe ni zakiyi...waya koya...maki...." Surutu kawai ya dingayi Mara amfani, da sauri ya daga kanta,
"Habibty... Waya koya maki?..." 
"Haj...kudirat..." 
"Oh..oh..oh...oh....zan bata huge amount of money... She deserve to be awarded..." Ya fada yana maida kanta wani irin wasa ta cigaba dayi mashi sai kukan dadi kawai yake, da sauri ya maidata kasan shi
"My turn.." Yafada yana a cire pant dinta, Dan girgiza mashi kai tayi gabanta na faduwa sosai, bai sauraretaba ya wulla pant din gafe daya ya fara fingering dinta at the same time yana kissing dinta ji yayi the place is so firm, soft and warm
"Please... Let..me have you now..." Yafada yana ware legs dinta, kanta ta cigaba da girgizawa
"Please... Don't...."
"I can't wait anymore" tsakiyan legs dinta yashiga, da sauri ta cigaba da girgiza mashi kai

"Umma... Zata gane..." Tafada tana kokarin kuka, bai saurareta ba yacigaba da abinda yake niyyan yi, kuka sosai tafarayi tana rikeshi
"Dan Allah ka bari...banason Umma ta gane...." Tafada tana tureshi, 
"Bazata ganeba..."
"Wallahi zata gane...please stop..."  Wani ihu ta saki Wanda yasa Salem komawa baya da sauri
"Sorry... I won't do that again..." Yafada yana komawa gefe bata saurareshiba tacigaba da kukà, blanket ta rufe naked skin dinta,
"Don't close my property..." Yafada yana janye blanket din
"Am sorry.." Yafada banza tayi dashi yarasa inda zai saka kanshi don ko kadan bayason jin kukan ta, fuskanta ya rike yafara kissing dinta passionately, kissing dinta ya dingayi har saida numfashin ta ya kusa daukewa Sannan ya saketa ya jawota jikinshi suka kwanta da sauri ta mike zaune
"Ka tafi..." Tafada batare data kalleshi directly ba,kallon swollen lips dinta yayi
"I can't sleep away from those beautiful creatures.." Yafada yana nuna boobs dinta, Dan turo baki tayi
"Nidai gaskiya kazo ka tafi....Umma na Iya shigowa..." Shuru yayi yana tunanin yanda daren yau zata kasance mashi don yasan wahala zaisha kafin bacci ya daukeshi, 
"Ok...zantafi...amma lets romance once again.. Let's make this night memorable... Let's me show you what am made off..." 
"Promise me...no sex..." Dariya yayi 
"I promise..." Yafada ya jawota tafada jikin shi naked body dinsu ya Kara colliding sai around 3 ya bar dakin.
Basuyi sex ba amma duk gabanta ciwo yake mata saboda yanda ya dinga sa mata hannu, ko lokacin bai samu nutsuwaba, mamakin kanshi kawai yake, da kyar ya taka ya bar dakin abin takaici yana fita daga dakin sai ga ammi zaune kan dinning itakadai tana sha tea, ji yayi kaman ya nutse most especially yanda joystick dinshi ke tsaye, salati tafarayi
"Amma Sam wannan Dan bakayi halin Fulani ba...har bangaren uwarka zaka tare da matanka?...Allah ya sauwake..." Ko kallon ta baiyiba ya fita fuskanshi daure.
💚❤💛💜💙
ZAKISAN KONI WAYE
❤💛💜💙💚

®zuwairat(ummu Maryam)


6⃣1⃣

"Mutum kaman mayya.." Yafada lokacin daya shiga part dinshi, baiyi bacci ba har garin Allah ya waye, kawai adua yake  su Umma su barsu su tafi da wuri, inda hali basai sunyi breakfast ba.

Tawa kam yana fita ta sauka da ta shiga bathroom, sai lokacin tasan ciwon da gabanta keyi mata ba kadan bane cos da kyar tayi fitsari, da tazo tsarki saida tayi kwalla, sai tunani take in joystick dinshine ya kenan, tana bubbude kafa ta dawo ta zauna kan gado tana maida pant dinta, ji tayi an bude kofa, da sauri ta daga kanta taga ammi ce
"Daman irin abinda kuke yiwa maza da kuke mallakeshi kenan...ace har wurin nan kika bashi kanki...daman ba kunya garekuba..su kuma mazan basuso masu kunyan mussanman in wurin auratayya ce...amma kinji kunya zaki lashe mana da..." Tunda ta fara magana tawa ta sadda kanta kasa tana hawaye, ga wani kunyan ta daya kamata Sannan tasan confirm zata fadawa Umma, kuka sosai ta fara yi ta kwanta a rufe kanta da blanket. Ammi fita tayi taje dakin Umma dake sound asleep ta tadata
"Kinsan abinda idanuna suka ganemin?.." Cikin bacci Umma ta girgiza mata kai 
"Yanzu nan Salem ya bar dakin wannan bayerabiyar...kuma Dana shiga dakin zaune take bako kaya..." Umma shuru tayi for a moment Sannan ta fara cewa
"Gaskiya ammi baki kyautaba...ai matarshi ce..kawai don aladansu yace gidan uwar miji ake kawo mata in ba hakaba da suna chan gidansu..." Tafada tana kokarin boye baccin ranta don har ga Allah bataso hakanba, Salem dai bai jin magana tafada cikin ranta, salati ammi ta cigaba dayi 
"Daman ke kike koya masu rashin tarbiya..." Hannu Umma ta daga mata ta koma ta kwanta tare da rufewa da blanket.

Around nine shuwa ta zo gidan, gani tayi an jera breakfast kan dinning, dakin Umma ta wuce ta gaidata Sannan ta shiga dakin da tawa take, ganinta tayi kwance idanuwanta kumbure, Dan matsawa tayi kusa daita, Ahankali tawa ta bude idanunta don gani take kowa na gidan yasan abinda ya faru tsakanin ta da Salem.
"Matan yaya good morning.." Tawa mikewa tayi zaune ta amsa, karaf idanuwan shuwa ya hangi bra dinta dake kasa, cikin zolaya ta kalli bra din Sannan tace
"Da gani yaya ya shigo nan jiya..." Sai lokacin tasan bra dinta na kasa, sauke kanta tayi kasa batace komai ba
"Kunyi sex jiya?..." Ta tambayeta babu kunya ko wani abu, tawa kunyan tambayan taji batace komai ba
"Tell me mana...nifa nan am 22 so ki dauke ni amatsayin friend...I want us to share everything..." Dan murmushi karfin hali tayi batace komai ba. Shuwa mikewa tayi ta shiga bathroom ta hada mata ruwan wanka
"Ki shiga bathroom kiyi wanka..zan fiddo maki kayan sawa..." 
"Thank you.." Tafada ta fada mata har cikin ranta tanajin sonta, ahankali ta mike tana tafiya Ahankali saiji tayi tana cewa
"Gaskiya yayana is merciful... Naga tafiyan ki ba laifi..wallahi lokacin first night dina saida nayi kwana biyu ban Iya takawa..." Dariya tawa tayi itama tana tsoron yanda nata zai kasance
"Yauwa na mance in tambayeki...kin shsnye wannan Maganin dana baki?.." Kai tawa ta daga mata alaman eh Sannan ta shiga wanka, kafin ta fito shuwa ta fiddo mata pink gown da Vail Sannan ta koma falo ta dauko mata abinci da kayan dadi sai kuma ta dauki wani cup ta cikashi da madara ta sa wani hadadden magani ta ajiye a gefe, tana fitowa ta shirya  shuwa tayi mata simple makeup tayi kyau sosai, zama sukayi kan dinning dake dakin suka fara cin abinci, ko spoon biyar batayiba tace ta koshi,  magani ta bata ta shanye suka zauna suna hira shuwa na cin abinci.

Salem na shiga direct bedroom din Umma ya shiga gaidata yayi ta amsa mashi babu ya babu fallasa nan yasan ammi ta fada mata abinda ya faru.
"Yanzu son dukda na fada maka ka bari sai kunje chan  shine ka shigo.." Saddakanshi kasa yayi 
"Umma am sorry.. Babu abinda nayi..."
"Ko kayi mata ai matarka ce...amma not under my roof..."
"Am sorry..." Yafada cikin sanyin murya
"No problem... Hope ka bata irin kulawan daya kamata..." Dan dariya yayi
"Banyi mata komaiba..."
" naji...kaje kayi breakfast Ku shirya Ku tafi..." Bai bata lokaci ba yace
"Yes Umma.." Yafita direct dakin tawa, shuwa ta gani sai zuba take ita kuma tawa sai dariya take, yana shiga shuwa ta mike itakuma tawa ta sukunyar da kanta, shuwa gaidashi tayi tazo wucewa ya ja pointed nose dinta as usual Sannan ya budewa tawa hannu,  ba musu ta mike ahankali ta fada jikin shi, fuskanta Yakama yafara sucking bakinta
"Habibty how was night..." Yafada yana shuumin murmushi
"Good morning..." Amsawa yayi yana rungume daita Sannan ta dan zame jikinta daga nashi ta koma ta zauna tana tafiya Ahankali, kallon tafiyan ta yayi
"Habibty meyasa kike tafiya haka...." Dan hararanshi tayi
"Bakomai..." Dariya yayi 
"Ki shirya zamu wuce..." Gabanta ne yayi mugun faduwa cos saida ta dan dafa kirjinta,
"Menene?.." Ya tambayeta yana karasawa inda take zaune
"Nothing... Kayi breakfast?..." 
"Aa..zanyi a jet...kefa kinyi?" Kai kawai ta gyada mashi
"Ok..ta muje ji gaida su Umma da Abba kafin mu wuce..." 
"Mu bari sai later..please.." Ta fada muryan ta na rawa, murmushi yayi
"Why..." Ya tambayeta in a whisper, batace komai ba, janta yayi
"Let's go.." Mikewa tayi ya kara hugging dinta
"Sugar banason zuwa wurin Umma... Gani nake ammi ta fada mata.." Surprise look yayi mata
"Ya akayi kikasan ammi ta Sani?..." Shuru tayi batace kala ba 
"Wato saida tayi maki magana?... Ammi is crawling under my skin..." Yafada fuskanshi daure, few seconds later ya kalleta
"Don't worry.. Bata fada mata ba..let's go" yafada yana rike da hannun ta
"Babu abinda zan dauka?.." 
"Eh..." Ya amsa mata, suna shiga falo ya kalli daya daga cikin masu aikin gidansu ya fada mata ta hada mashi takeaway, dakin Umma suka shiga suka tadda Umma da sis dinta uku har da ammi, kneeling tawa tayi ta gaidasu, dukkan su amsawa sukayi banda ammi, 
"Munafukai..." Inji ammi, Salem kallon ta yayi ya galla mata harara, Umma daga tawa tayi
"Kinyi breakfast?.." 
"Yes ma..." Tafada kanta kasa hawaye na taruwa idanuwanta
"Umma zamu wuce.," Salem ya fadawa Umma
"Har kayi breakfast?.."
"Aa..na fadawa baseera ta yimin takeway..." Adua tayi masu Sannan sukafita.
Part din Abba sukaje sukayi mashi ban kwana Abba adua yayi masu Sannan suka fito, shuwa kiran tawa tayi ta bata wani magani batare data bari Salem ya gani ba.
Suna shiga jet Salem ya kalli pilot
"Yanzu karfe nawa a Malibu?.."
"Yanzu karfe 11 anan so Chan zai zama 6am tunda there are 5 hours behind us..." Inji pilot 
"Ok...let's hit the air.." Ya fadawa pilot Sannan ya koma baya inda tawa ke zaune  ya sa mata belt Sannan ya zauna kusa daita ya saka belt. Kallon yanda tayi tsuru2 yayi ya saki murmushi ya kama hannun ta.

Sai 11:30 suka isa Malibu California Berkeley, wani madaidicin gida mai  katon grass carpet daga  da swimming pool, gidan bai cikin gidaje don babu houses wurin sai lovely trees, sauka Salem yayi ya kama hannun ta suka zo baki kofan, wani wuri ya bude ya dauki keys. Bude gidan yayi suka shiga, wani katon falo ne sai Bedroom daya da kitchen sai dinning area, ga hanyan stairs, bata ankaraba taji Salem ya dauketa yayi kan stairs daita, saida ya yaje sama Sannan ya sauketa, gani tayi shima falo ne yasha red petals daga bakin kofan har wani kofan, kofan Salem ya bude taga red flowers kan gadon, dakin ya mugun tsaru
"Wa yayi wannan aikin .." Ta tambayeshi ahankali, 
"Mrs Samuel mai aikina..." Ya amsa mata yana rike da hannun ta, gaban wani kofa yaje ya bude, gani tayi dukkan dakinsexy dresses ne nata da Dana Salem. 
"Beautiful..." Ta fada
"Not as you..." Ya fada mata, fitowa sukayi ya nuna mata taje ta bude shi bathroom ne mai dauke da naurorin wanka kala2. Salem karasawa yayi wajen ta ya juyar da ita ya fara kissing dinta, itama kissing dinshi tayi with all her heart Sannan ya janye
"Muyi wanka...sai fara honeymoon.." Murmushi karfin hali tayi 
"Ka farayi..." Bata idaba ya dauketa ya sakata cikin bathtub dake dauke da ruwan kunfa mai kamshin gaske, kayan jikin shi ya cire ya shiga ciki. Hot romance sukayi wa juna Sannan ya fito ya daura towel ya mika mata wani, amsa tayi ya fita rike da hannun ta su biyu daure da towel. 
Dakin kaya suka shiga ya saka three quarters tare da polo mara nauyi ya saka ya kalli yanda tayi tsaye tana kallon kayan
"Please baby wear something sexy...ina jiranki..." Ya fada, ya taka cikin kasaita saida ya kai bakin kofan ya juya
"Don't keep your sugar waiting.." Yafada Sannan ya fita, yana zuwa ya ga wayanshi na ringing, kafin ya dauketa har ya tsinke, dubawa yayi yaga Khalid, kafin ya ajiye ya fara ringing picking yayi yaji Khalid nacewa
"Mr honey in the moon..ya kuke?.." Dariya Salem yayi 
"Fine..." 
"Round nawa kukayi yanzu?..." Tsaki Salem yaja yana dariya
"Kai banason iskanci... Why do you call?" 
"Gaka babban Dan iska....anyway.. Ina rokonka da Allah.. Da manzon Rahama...da son da kake yiwa iyayenka...in kanason ganin annabi da banzan idanuwanka..."
"Dalla wai meye?..."
"Please in beg you with the name of Allah... Kayimin typing din letter nan ka turo min yanzu..." 
"Naji...I will send it to you right away.." Yafada yana kallon kofan dakin da tawa take. Da sauri yabawa kofan baya ya dauki palmtops dinshi ya fara typing.

Tawa na ganin ya fita ta dauki wani red gown ta saka taga daidai ita saidai bai kai kwaiwanta ba amma yafi dukkan sauran kayan decency, kallon kanta tayi Sannan ta bude kofa ahankali ta fito Salem tagani tsaye, ahankali ta taka ta karasa kusa da bayanshi abinda taga yana typing ya sata kamewa waje daya
 _"Ni Salem Yusuf sulaiman na saki Aisha umar Adam saki daya, biyu,..uku_ " tana kallo ya tura, jiri tafara gani, ajiye palmtop din yayi ya fara kiran Khalid
"Shege maye na sakar maka ita..." Ya fada yana juyawa daidai lokacin da tawa ta yanke jiki ta fadi kasa, da sauri ya yarda wayan yayi kanta.

💚💛💜💙❤

Bangaren ameera tunda ta kalli traditional wedding din Salem duniya yayi mata tsaye, ta chanza sosai don ba karamin rama tayi ba duk hankali su hinde ya tashi don da kyar suke samu taci abinci, kuma tunda jikaranjiya take menstral cramp kuma tasan jiya akayi daurin auren Salem da tawa, adua take kawai Allah yasa ta ga takardan sakinta yau don ta koma gidacos rabonta da waya da iyayenta tun ranar traditional wedding dinsu. Kuma tana aduan Allah yasa kar Salem ya kori su hinde daga gidan da  suke.
❤💙💚💛💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛❤💙💜💚

®zuwairat(ummu Maryam)

6⃣2⃣

Maganin ciwon ciki hinde ta ballar mata, bata amsa ba ta girgiza mata kai
"Kisha mana.." Inji hinde, Ahankali ameera ta kara girgiza mata kai
"Ki bar kawai.. Banason in samu sauki...so nake akawomin takardar sakina in je gida...so nake mom ta gan riban wulakanta mutane dana dingayi..." Tafada cikin kuka, Zainabu ma fashewa tayi da kuka, su biyu hada kai sukayi waje daya suka dinga kuka kaman anyi masu mutuwa, kawai sai sauran yaran hinde suka fashe da kuka, gidan sai ya koma kaman inda akayi mutuwa.
"Yanzu tafiya zakiyi ki barmu?.." Inji Zainabu tafada cikin  kuka sosai, ameera share mata hawaye tayi hannun ta sai karma yake saboda rashin kuzari
"Ki bar kuka..muna tare insha Allah..." Kuka ya ci karfin ta, cikin kuka hinde tace
"Insha Allah bazai sakekiba..." Ameera girgiza mata kai tayi
"Nafison ya sakeni...son da nakeyi mashi bazai sani zaman yar kallo gidan mijina ba...nasan nima zan samu inda zan zama tauraruwa..." Tafada tana Dan goge hawaye dake gangarowa idonta, 
"Dan Allah yanzu karfe nawa?.." Ta tambayesu, da sauri daya daga cikin yaran hinde ta fita don tambayan time cos ba agogo garesuba, baa dadeba tadawo 
"Ance shabiyu da rabi.." Ta fada masu 
"Allah yasa kar ya manta dani.,..I want to go home..." Tafada cikin sanyin murya
 Kallon Zainabu tayi
"Ki dauko wayana da sauran kudin nan.." Da sauri ta shiga ciki, baa dadabe ta dawo da kudin da wayan, mikawa ameera tayi, 
"Ki kidayasu.." Ta fada mata batare data amshi kudin ba, 
"Saura dubu Dari da uku.." Ta fada mata bayan ta counting, amsan kudin tayi ta mikawa hinde
"Ki rikesu..ki fara wata yar Sana'a.." Sabon kuka hinde ta fara tana cewa
"Ai baki tafiba...ki rikesu har sai zaki tafi..." Kai ameera ta girgiza mata
"Aa ki rikesu..nasan bazan dade ba zan tafi..." Hinde amsan kudin tayi
"Ballomin sim card dina.." Tafadawa Zainabu, ba musu ta ballo mata 
"Ki je ki sayo layin ki saka..nabaki wayan..." Tafadawa Zainabu
"Wayyo ni banason wayan..karki tafi..." Tafada cikin kuka sosai
"Dalla kije ki sayo sim.." Ta daka mata tsawa kaman ba ita take kuke few seconds back ba. Ahankali Zainabu ta mike tare da amsan kudi hannun hinde Sannan ta fita, itama ameera mikewa tayi tashiga wanka iska sai kadata yake, tanà fitowa ta shirya cikin daya daga cikin kayanda Salem ya ajiye mata, kallon ta hinde tayi
"Tunda kilan yau ki tafi gida.. Ki saka wannan jallabiya mai kyau mana..." 
"Aa...cikin wannan kayan zanje gida.." Tafada tana kwantawa .

💛💙💜💚❤

"Baby!..." Yafada cikin tashin hankali, 
"Habibty!!!..." Ya kara kiranta yana girgiza ta, 
".Tawakaltu..." Yafada da karfi yana girgiza ta da dukkan karfin da Allah yayi mash still no response da sauri ya barta nan kasa ya dauko ruwa daga cikin fridge ya durkusa nan yadan wasa mata. Ahankali ta bude idanuwa ta kura mashi ido hawaye na taruwa 
"Am..sorry..." Ya fada mata ahankali ta mike daga kafanshi, zama tayi nan kasa tafara kuka sosai tana cewa
"Mami nayi fara Dana sanin rashin jin maganan ki...." Da sauri Salem ya rufe mata baki, wani irin bugu ta kaiwa hannun shi, Salem rike inda ta bugeshi yayi don har ga Allah yaji bugun
"Please.. Habibty let me explain..." Mikewa tayi tana girgiza mashi kai tana kuka
"No...no...no more lies...." Shima mikewa yayi
"I promise.. No lies..." Da sauri tace
"No!..." Tafada a tsawace har saida Salem ya tsorata cos kaman ba ita tayi maganan ba
"I ask you in polite manner.. You said no secret...kace min ba kowa saini... Kace am the only queen of your heart.. Only for me to find out zaka sakarwa abokinka Matan?... And you think I will still be fooled by you?... No way..." Tafada tana cire kayan jikinta, da ka ga Salem kasan ya shiga wahala
"Please Baby...."
"Don't baby me!..." Ta daka mashi tsawa
"Baby you are taking this whole thing in another way....Dan Allah ki bani just a little chance to explain..." Banza tayi dashi ta ida cire kayanta ta wurga mashi afuska ya rage daga ita sai pant, juyawa tayi tashiga bathroom da sauri Salem yabi bayanta
"Habibty please what are you doing?... Please let me explain..." Bata saurareshiba ta dauki wet gown dinta ta fara maidawa jikinta, da sauri Salem ya riketa, wani irin turawa tayi mashi sai gashi ya kusa kaiwa kasa
"I will not let you use me and dumb me...." Girgiza kanshi kanta kanshi kanshi
"Wallahi ba haka bane...." Ko kallon shi batayiba ta gama saka kayan da ruwan Salem tsaye yayi ya kasa kara tabata, tana kuka tazo wucewa inda yake tsaye, da sauri yayi kneeling tareda rike mata hannu still fixgewa tayi ta fice. Da gudu ta fara sauka kasan bene shima da gudu ya fara binta, 
"Habibty were are you going?.." Ya tambayeta yana binta da gudu cikin kuka tace
"Far away from a lier like you..."
"Please stop... Ki tsaya...baki San kowaba...please.." Bata saurareshiba har ta bude kofan down stairs bai kamata ba, gani yayi da gaske take don gudu take kaman wata yar race, gudu yake da dukkan karfinshi da kyar ya cimmata ya kamata ta baya, wani irin naushi  ta dinga sakar mashi ta baya amma bai saketa 
"Please... Stop.."
"No...bazan Iya zama da kaiba...ka maidani wurin uwata..." Tafada tana haki at the same time tana kuka kaman ranta zai fita
"Please.. Am..sorry... " ya fada kaman numfashin shi zau dauke saboda gudun da yayi
"Please ki saurareni...in har baki gamsuba zansa pilot ya dawo ya maidani...please calm down" kai ta girgiza mashi
"Duk abinda zaka fadamin yanzu karyane...na rokeka ka fadamin in da akwai something I should know about you... Amma kace min babu..na taba tambayar ka kana da aure kace min Aa....yan news sun tambayekà kace à...kawai don ka sameni ka using dina kayi dumbing dina...you such a big liar...can be with a cheat and a liar..." Kukane yaci karfin ta tayi shuru, rungume ta yayi ta baya 
"Am sorry... Wallahi ba hali na bane....ki bari in fada maki komai...."
"No!... I hate you.." Tafada tana son kwacewa daga rikon da yayi mata
"Stop it!!!" Ya daka mata tsawa
"No!!!" Itama ta daka mashi tsawa, kokarin kwace wa tacigaba dayi. Abun sai ya zame masu kaman fada don duk yanda yake kokarin maidata cikin gidan ya kasa don gani yake kaman ma ta fishi karfi...sunfi minti arbain suna Abu daya , Salem ya kasa maidata cikin gidan itakuma takasa kwacewa daga rikon da yayi mata,
"Allah yaisa sakanina da kai..." Ta dinga maimaitawa Salem kam duk ya gaji don banda nishi babu abinda yakeyi, hakuri yakebata amma ko saurareshi batayiba
"Tell me what you want me to do..." Ya tambayeta cikin sanyin murya
"Ka maido matanka...ka sakeni in tafi..." 
"Wallahi ban dauke ta a..," bai idaba ta kara kokarin kwacewa, kara riketa yayi 
"Na saketa already...." Yafada cikin tashin sense don tunda yake bai taba shiga matsala kaman na yanzuba 
"Please..ba matata bace...yarinyan data mareni ce..."
"More lies..." Tafada cikin shessheka
"Kawai bring back your wife.. Daman duk Dan ...da baijin maganan iyayenshi yana cikin nadama...mami ta fadamin amma son...nakeyi maka ya hanani gani...wallahi I hate you..." Salem hawaye ya farayi don gawayi ta fi zuciyanshi haske.
"Kar ki bari shaidan ya tarwatse happiness dinmu..."
"Kaine shaidani...." Bai Kara cewa komaiba yayi ta maza ta dauketa ba karamin duka tayi mashi ba don baisan tana da masifa ba sai yanzu da hannun biyu ta dinga dukan shi tana cewa
"Drop me.." Bai ajiye ta ba har suka shiga ciki gani yayi zata kifa mashi baki shoulder da sauri ya direta ya koma ya kulle kofa, takalman kafanta ta cire ta fara wulla mashi ya kaucewa
"Ka bude min kofa...wallahi ka bude min ..shuru2 ba haukabane..." Baice komai ba sai mamaki yake cos she's taking it very bad, wannan tana iya kissan kai in ranta ya baci, bai ankaraba ta dauki wani beautiful vase dake zaune kan wani table ta wulla mashi Allah ya taimakeshi ya kauce nan take ta tarwase
"Wallahi ka bude min...ban zama da kai..." Tafada tana daukan wani decor dake zaune kan dinning table shima wurga mashi tayi ta fashe, gani yayi in ya kyaleta zata Iya bata dukkan abubuwa dake dakin, kafin ta kara daukan wani Abu yayi sauri kamata kaman mage ya yagesgi a fuska gashi tayi fixing nails, bai ji ciwo ba amma fuskanshi yayi ja sosai, kaman mahaukaciya ta koma sai kuka take babu alaman gajiya tattare daita, da kyar ya samu ya danneta kasa sai kuka yake yana cewa
"Am sorry.. Please don't hurt your self... Wallahi..."
"Kar ka fadamin komai... Ka aure yarenka ka wulakanta ta balleni...."
"Please just let me explain....I married her to take revenge on what she did to me...." Yafada cikin kuka, tawa shuru tayi bata ce komaiba yacigaba dacewa
"I married you for love... Ban taba son kowaba sai ke...."
"Lies!..." Tafada cikin husky voice, 
"Ok..in baki yardaba I know what to do...zansa akawo ta..ta fada maki gaskiya abinda ke tsakanin mu... Please is nothing... Forgive me for not being truthful to you..."
"Stop... Talking... Liar..." Tafada cikin sanyin murya
"I hate you.. I regret knowing you... Ka gama da wancan ka saketa zaka dawo kaina ko?....Allah ya isa tsakani na da kai....kuma kazani I can't stay with the man I don't trust..." Salem hawaye kawai yake, baisan nemesis will caught up to him this soon ba,
"Am sorry.. But your words are hurting me.." Tana cikin kuka ta fashe da dariya
"Really?... Well welcome on board... You wanted to ruin my life.. Kuma wallahi letting me go zai fi maka sauki..."
"Please stop my love... am sorry.. bansan zaki dauki abun da zafi ba..da tuntuni na fada maki gaskiya..."
"Karya dai...please free me jare..." Ta fada tana tureshi da karfi, gefe daya ya koma yana hawaye baisan something very cute can be violent ba, kai ta hada da kwaiwa tacigaba da kuka. Ahankali ya mike ya hau saman bene, bedroom yashiga ya dauki wayanshi dake wurge kasa yayi dailing number pilot dake kan hanyan koma Nigeria, daman in yana abroad gidan iyayenshi ake maida jet in case zasu bukaceta, pilot na picking yafara cewa
"Go straight to abuja you will met majed...ka dauko min yarinyan da majed zai kaika wajen ta...and please be fast...its urgent"
"Yes sir..." Mutumin ya amsa mashi, Majed ya kira ya fada mashi ya shirya zai raka pilot wurin yarinyan nan.
Komawa yayi ya zauna bakin gado ya hada kai da kwaiwa yanzu babu Wanda ya tsana kaman Khalid, gani yake he's the cause of his predicament.

Yana barin wurin tawa tayi kokarin bude kofa amma kulle take, komawa tayi ta zauna kasa tana kuka, mami ta dinga kira tana bubbuga kafanta da kasa, sai ta tsinci kanta bata jin haushin auren sai sakin Sannan irin maganan dataji yana fada kan waya, jitayi cikin kankanin lokaci an cire mata son Salem, gani take daga shaidan babu Wanda ta tsana kaman Salem
❤💚💜💛💙
ZAKISAN KONI WAYE
💜❤💛💙💚

®zuwairat( ummu Maryam) 


6⃣3⃣

💃💃💃💃 *alhamdulillah am becoming a celebrity ..nagodewa wacce ta hada pic din nan Allah ya saka da alkhairi.. Ko kadan raina bai bacci ba cos nasan ina da masoya thousands, kuma of course ni ba bahaushiya bace likewise am not a Yoruba, ai tun daga first novel dina na fadi am not hausa amma tunda an haifeni a garin Hausa har naiya reading and writing da Hausa alhamdulillah don ko come ban Iya da yarenaba....wacce ta hada pics din nan inayi maki godiya...da nayi niyyan rounding up wannan novel amma yanzu zan kara tsawonshi saboda nuna jin dadina for making me more popular... Love you* 💋💋💋💋💋 *Hausa novel kam yanzu muka fara insha Allah don sai ya kaimu ga fin inda muke biizinillahi taala.* 

Salem yafi minti ashirin sama Sannan ya sauko Ahankali kaman Mara lakka,  har lokacin kanta kasa tana kuka ahankali ya karasa inda take 
"Please baby change the clothe..kada sanyi ya kamaki..." Banza tayi dashi tacigaba da kukan ta on ko muryan shi batason ji,
"Please..." Yafada yana kokarin rike ta, fixge kanta tayi daga rikon shi ta mike har lokacin kayan jikin ta jike yake duk ya like mata ga jiki, Salem sai mamaki yake don tamkar baita da suka shigo gidan in peace bace, duk ta chanza in in less than two hours, hanyan stairs tayi Salem ya bi bayanta keeping his distance, tana shiga bedroom ta dauki wayanta, Fitowa tayi har lokacin tana kuka, hanyan down stairs tayi tana tana dailing number mami sai shessheka take, Salem sai bin bayanta yake kaman bodyguard, number mom na na picking ta fashe da sabon kuka
"Mami..," yafada tana kuka, hankalin Salem kara tashi yayi, kafin ta kara magana ya kwace wayan daga hannun ta ya kashe nan ma dukan shi ta farayi 
"Wallahi ka bani wayata,..." Tafada tana dukan shi da hannu biyu, afusace ya wurgar da wayanta ta tarwatse, wurin wayan taje ta duka tana kuka don sam bai haduwa saboda yanda tayi kwasa2. 
 Mikewa tayi afusace ta shiga ciki bedroom din downstairs cima gyare yake amma bai kai na upstairs haduwa ba, kan gadon ta kwanta, dakin Salem ya shiga ya zauna bakin gadon 
"Am sorry... Ko Allah anayiwa laifi kuma yana yafewa...wannan abubuwan da kike ba zai Sani in maidaki gida ko ince zan rabu dakeba....I promise mami babu saki tsakanina da ke cos I love you... Kuma yarinyan in question zata zo nan ta fada maki gaskiya tunda baki yarda da magana ta..." Tawa rufe kanta tayi da pillow yanda bazataji abinda yake cewa ba, magana Salem ya dingayi mata Ahankali cikin ruwan sanyi amma ko kadan bata jin shi. Sunfi hour daya aka daga baya Salem ya mike ya shiga bathroom yayi alwallah  ya dawo ya fara sallah saida ya idar yaje inda take kwance, hannu ya dora bayanta kasancewan tayi rub da ciki kuma har lokacin bata bar kuka ba, buge mashi hannu tayi, 
"Kije kiyi sallah..." Ya fada mata atakaice Sannan ya bar dakin, saida ya fita da kaman minti talatin Sannan ta mike tayi alwallah.

Salem kam yana falo ya rabka uban tagumi, don duk abun duniya tayi mashi tsaye, Allah Allah yake pilot ya zo da ameera ko in ta fada mata gaskiya alamarin komai zai wuce, baisan tana Iya rikice mashi hakaba ,
"Where is the love she has for me?..… why is over reacting?...." Door bell da ya fara ringing ya katse mashi tunani, jiki ba kwari ya yaje ya bude Mrs Samuel ce tsaye yana budewa ta rungume shi, shima rungume ta yayi for just a moment Sannan ya saketa, gaisuwa sukayi tashigo ciki don dama in yana nan sau uku  take zuwa tayi breakfast, lunch da dinner, 
"Where is your bride?...." Ta tambayeshi tana kallon yanda falon ya hargitse
"She's taking a nap..." Ya amsa mata atakaice daji kasan karya yake, kunsan turawa da bin diddigi, saida ta gama kallon koina Sannan tajuya gareshi
"Is everything alright?..." Salem dake zaune yayi tagumi ya daga red eyes dinshi ya kalli Matan da akalla zatayi 40 ya saki ajiyan zuciya,
"Sir you don't look alright...." Tafada tana karasawa inda yake zaune a bakin stairs
"I know ban haifeka ba amma INA da younger ones kaman ka....kanada kirki I don't want to see like this... Please share it with me..," ta fada tana zama gefen shi, hawaye Salem ya fara yana bata labarin haduwanshi da ameera da irin abubuwan datayi mashi da irin revenge daya taking kanta da yanda tawa ta Sani sai ya kara da cewa.
"And she's taking it badly..." Dan dukan shoulder shi tayi Sannan tace
"If I were in her shoe I will go and never comes back... You can't build a healthy relationships on lies...and that revenge you took on that girl is dangerous... What if something bad happens to her..." Cikin kuka Salem yace
"What am I going to do...I love my wife...I don't want to loose her..." Dafa kafandan shi tayi
"So now literally you have two wives...." Da sauri Salem ya girgiza mata kai
"I told you I have  divorce her..."
"Does divorce work that way?..." 
"Yes..." 
"Hmmm...and do you think bringing her here will solve all this problems... Cos I don't think is a good idea..."
"I don't know... Am just confused..." Rike mashi hannu tayi
"Go and rest...."
"I can't... I need to calm my wife first.."
"No...you need to give her some free space..now she hates you and staying close to her will only make matter worst..kawai katafi sama ka kwanta...ko bakayi bacci ba just lie down... I will prepare something for you guys..." Salem bai kara cewa komaiba ya mike ya dan leka dakin da tawa take gani yayi tana zaune kan praying carpet tana kuka, maida kofan yayi ya kulle Sannan ya hau upstairs ya shiga bedroom ya kwanta yana kallon agogon, yasan zuwa ten na dare pilot zai dawo da Aisha.

Abangaren Khalid kam yana ganin message din Salem ya daka tsale yana rawa koda Salem ya sake kiranshu yaji kama Salem na ihu baki ya tabe 
"Chan Ku gane..." Yafada yana jona wayanshi da computer don printing message din.  Saida ya gama ya fiddo takardan  ya linka ta ya ajiye agogon hannun shi ya kalla
"Kai anya zan Iya zuwa abuja yanzu kuma in jira har agent dinshi  ya rakani kauyen da wancan shegen ya ya ajiye har mutane?..." Dan girgiza kai yayi
"Zan bari sai  gobe..first thing in the morning zantafi..." Ya kara fadawa kanshi yana daukan takardan daga katon falon dayake.

💚💙💛💜❤

Abangaren ameera tana zaune tana jiran takardan ta har magrub, taji shuru har ishai bataji daga gareshi ba komawa tayi ta kwanta tare da fidda ran tafiya
"Kilan ma ya manta dani..." Ta fadawa Zainabu
"Kiyi hakuri.. Kilan zuwa gobe zaa kawo maki...ko kuma ya fasa baki  takardan.. " Dan baki ameera ta tabe, bata kara cewa komaiba ta kwanta har lokacin bata ci wani abun kirki ba don da kyar hinde ta samu tasha tea.

Around 9: 15 tana kwance har ta fara bacci su kuma hinde sun kurawa TV ido as usual cos gen kunne yake sai sukaji kaman karan wani Abu waje, da gudu suka fita chan waje banda ameera dake bacci, Zainabu na ganin jet kofan gidan kasancewan da akwai babban fili wajen, da gudu ta koma cikin gida tana cewa
"Yazo...yazo...ameera tashi yazo ..." Cikin bacci ta farka tare da dafa kirjinta don ba karamin faduwa gaban ta yayiba. Da sauri ta mike zaune tare da daukan dankwalinta ta daura tana sauraron shigowanshi. Baa dadabe majed ya shigo da sallama nan ya fadawa ameera ance ta taho zaa kaita gida, yayi mata karya, wani sanyi taji cikin ranta nan fa hinde da family dinta suka fara kuka itama ameera kuka tafarayi don kamar kar ta tafi takeji, 
"Zanzo ganin Ku..," ta fada masu tana kuka Sannan ta warware dankwalin ta ta rufe kanta dashi ta fito ta shiga cikin jet har lokacin bata bar kuka ba. 9:30 daidai jet ya tashi.

💚💙💛💜❤

Salem kam koda ya kwanta baiyi bacci ba cos tunanin yanda zai shawo kanmatarshi kawai yake,  har lokacin asar yana nan kwance bakinshi ya kurkure yayi sallah yana gamawa Mrs Samuel ta kirashi ta fada mashi food is ready ce mata yayi ta kira matarshi inta fito tayi mashi magana, 
Tawa k tana nan zaune kan praying mat har lokacin asar kuma har lokacin bata bar kuka ba don idanuwanta sun kumbura ba kadan ba itama sallah tayi takoma ta zauna still kan praying mat ta cigaba da kukanta tana jin an bude kofa tayi tunanin salemne don haka ko kallon kofan batayiba ta cigaba da kuka ta kanta cikin kwaiwanta, 
"Excuse me ma'am..." Taji an fada mata, da sauri ta daga kanta tare da goge hawaye, introduction Mrs Samuel tayi Sannan ta kara dacewa
"Food is ready..."
"Am OK.." Ta fada mata cikin voice dinta  da bai fitowa sosai. Mrs Samuel komawa tayi ta sanar da Salem abinda tace, shima Salem gyara kwanciya shi yayi bai je cin abinci ba
💚💙💛💜❤
ZAKISAN KONI WAYE
💛❤💚💙💜

®zuwairat( ummu Maryam)


6⃣4⃣

 *The more enemies you have the more you progress.. Makiya kaman fertilizer suke they make you grow fast* 💃💃💃💃

Har magrub babu Wanda yasha ruwa cikin su, Salem bai kara komawa inda take ba, duk idanuwanshi sun koma kaman garwashi don yanda sukayi ja, har party da friends dinshi sukayi mashi organising aka fasa, sai yanzu yasan ba kowa ke daukan simple mistake likely ba, he hates himself, he wish he can turn back the hands of time da bai boye mata komai ba
"Gosh..." Ya fada yana juyawa kan gado, kallon flowers dake kan gadon yayi
"I wanted this night to be memorable... I never see this coming.." Ya fada kanshi. Yana nan yana sake2 har lokacin sallah ishai tayi. Wanka ya shiga ya fito tare da alwallah. Sallah yayi yana idarwa Mrs Samuel ta kara kiranshi kan food is ready, Ahankali ya mike ya fita falon shi Sannan ya sauka down stairs.

Tawakam tunda ta zauna gurin batashi ba sai lokacin sallan magrub ta shiga bathroom ta sake alwallah tayi sallah da kyar idanuwanta ke buduwa saboda kuka rabonta da abinci tun Wanda shuwa ta bata da safe amma abun mamaki ko kishin  ruwa bataji don gani take ko ruwa bata Iya hadiyewa, salivanta ma is bitter, sai ajiyan zuciya kawai take, she can believe somebody you love so much can turn into somebody you hate in just an instance tana zaune har sallan ishai tana idarwa ta kwanta nan kasan carpet, lokacin ba kuka take ba amma sai shessheka take, dana sanin rashin jin magana mami ta kawai take. Gani take Salem ya saba da using mata yana sakinsu secretly batare da sanin mutane ba. 
"No wonder he's romantic and caring..he always knows the right words to say..." Tafada cikin muryan ta da bai fita sosai, bata kai minti biyar da kwanciya ba bacci ya dauketa.

Salem na sauka down stairs ya nufi dakin da take gabanshi sai faduwa take don gani yake zata kara ci mashi uwa. Ahankali ya bude ya gangeta kwance kudundune cikin gyalen dake jikin ta, tafiya yayi a ahankali ya karasa wurin ta, yaga tana bacci, gabanta ya koma cima ya kwanta nan kasa kusa daita, fuskanshi daidai nata sai shakan numfashin ta yake, kallon yanda iduwanta suka kumbura yayi, kuma dukda tana bacci bata bar shessheka ba, 
"Am sorry... Please" yafada kasan makoshinshi, ahankali ta bude idanuwanta da sukayi mata nauyi tana ganin shi tayi saurin mikewa ta matsa baya, shima mikewa yayi zaune yana kallonta
"Baby am sorry...this is not us...we should be happy... Yau ya kamata..." Bai idaba ta katseshi dacewa
"Yau yakamata ka dauke pride dina don kaji dadi sakina ko?...you will not get what you wanted... " ta fada ta sake sabon kuka, kai kawai Salem ya girgiza
"I have never slept with any woman... You are the first woman that sees my nakedness.. Wallahi..." Bai idaba ta bar wurin ta bude kofa ta koma falo, gani tayi an kawata wurin dinning table ga abinci anjera Sannan ga wani candlelight a wajen looking so romantic.  Zama tayi Salem ya biyota ya zauna nan kasa kusa daita, baya ta juya mashi ya kara komawa gabanta 
"Baby..please let's eat..." Yafada gwanin ban tausayi, banza tayi dashi
"Please...'" Still batayi responding dinshi ba, mikewa yayi ya rike mata hannu, buge mashi hannu tayi da karfi har ya saki kara yana rike wrist dinshi data buga don ba kadan yaji zafin bugunba, dan shaking hannu yayi ya saki kara saboda azaban da hannun keyi mashi, tawa kam ko daga kai batayiba balle ta ce mashi sannu, 
"Baby kin karya min hannu..." Yafada yana cizon lips dinshi saboda kafin da hannun shi keyi mashi, batace mashi uffan ba tacigaba da kukanta, kara shaking hannun yayi ya tabbatar yaji da gaske wrist dinshi zafi, kuka yafarayi kaman yaro yana cewa
"I don't deserve the punishments.. Wallahi abinda na fada maki is nothing but the truth.. Yanzu nasan ba sona kikeba..wallahi in da nasan haka kike da taurin zuciya da ban...." Sai kuma yayi shuru, itama tawa mikewa tayi
"Da baka aureni bako?... Complete it...nima danasan haka kake da ban aureka...kuma it's not late...kana Iya maidani gidanmu... I hate you with passion... I don't care if you die...ban zama da kai..." Salem shuru yayi yana kallon ta 
"Anya kece Tawakaltu Dana aura?...my Tawakaltu is nice and considerate...she's understanding..." Baki ta tabe 
"Makaryaci kawai..." Ta fada Sannan ta koma kasa ta zauna ta cigaba da kuka ko bata gajiya da kukane oho. Salem tsayawa yayi yana kallon ta dama haka quite people ke da masifa, hmm lallai the devil you know is far more better than the angel you don't know, tsayawa yayi zuciyanshi na up and down Kuma hannun shi sai zugi takeyi mashi. Bai Kara cewa komaiba ya koma kan wani kujera dake falon ya zauna hannun shi daya rike da wrist dinshi don ba karamin zafi yakeji ba, hannu yasa cikin aljihunshi ya fiddo wayan shi ya kira wani abokinshi.
He can't believe this is happening. 
Bayan kaman hour daya akayi ringing doorbell Ahankali yaje ya bude kofa har lokacin tawa na zauna kanta cikin kwaiwanta sai ajiyan zuciya take, wani handsome looking baturene ya shigo, gaisawa sukayi Salem ya nuna mashi hannun shi, wani briefcase dayazo dashi ya bude ya dauko wani Abu yana Dan danna hannun Salem dashi ihu Salem ya saki
"I think is fractured..." Doc. Yace, Salem Dan daga kanshi yayi ya kalli tawa ko zata daga kanta sai yaga ko gizau batayi ba, daure mashi hannun doc yayi sai dan ihu Salem yake, tawa mikewa tayi ta shige bedroom abinta Salem ya bi bayanta da kallo, doc na gamawa sukayi sallama,  Ahankali ya mike da abun daure karaya hannun shi, still dakin da tawa take ya shiga, ya ganta kwance kan gado, wurin ta yaje ya zauna bakin gadon, yadan matsa kusa daita
"Please ko tea ne kisha..." Ya fada mata sounding so heart broken, banza tayi dashi, 
"Please.. Kawai don't take me as your husband.. Kawai take me as a friend who cares for your wellbeing... Muje kici abinci..." Bata kalleshi ba balle ta amsa mashi. Kara mikewa tayi
"Leave me alone..stop following me.." Ta fada tana kara fita daga dakin, 
"Ikon Allah.." Salem yafada yana binta falo, shi kanshi yana mamakin irin son da yake yi mata, yasan nobody tries him this way.

,,ameera kam tana ganin tafiya taki ci taki cinyewa tasan ba gidan Salem zaa kaitaba, Sannan tasan ba Kano zaa kaita ba, shuru tayi tana adua cikin ranta, bacci kawai take ji ga juwa tana gani.

Har 9:45 Salem bai bar lallashin tawaba amma ko kallon inda yake batayiba balle ta tausaya mashi, duk idanunshi sun koma ciki saboda yanda fuskanshi ta fada lokaci guda, suna cikin haka jet ta sauka, da sauri Salem yaje ya buda kofa, tawa kam tana zaune kasa har lokacin tana ganin Salem ya fita ta koma bedroom ta kwanta, Salem na fita yayi daidai da da aka sauko da kofan jet, ameera ta fito tana kallon inda take gidan take kallo da Wanda ke tsaye bakin kofan hannun shi Dan bandage, Ahankali ta karasa wurin ta tabbatar da Salem ne, mugun kwarjini yayi mata, don ba karamin kyau yayi mataba, fuskan Salem kam babu walwala ko kadan, wuceta yayi yaje wurin pilot yayi mashi magana, Sannan ya dawo ya kalli ameera dake tsaye bakin kofan, kura mata ido yayi yaga ta rame fiye da sanda yaje, kayan jikin ta ya kalla, itakam ameera banda faduwa babu abinda gabanta yake, Kaman zata fada kasa cos ko kadan kafanta bai daukanta, kanta kasa
"Shegiya kaman wata mutuniyar kirki" ya fada cikin ranshi, kara kallonta yayi yaga yanda take yasan tawa zata amince da ba zaman aure yayi daita ba, zaman cin ubanta yayi
"Ke!... Meke damunki kika rame haka?.… ko kudin da aka kawo maki baki cin abinci dasu?..." Ya tambayeta sounding so disappointed, banza tayi dashi kanta kasa
"Ke am taking to you..." Yafada afusace
"Bani da lafiya .." Ta amsa mashi atakaice, 
"Shiga ciki yayi tayi tsaye nan waje bata shigo ba, itakuma sai mamakin abinda ya sameshi take don dukda suna dare bai hanata ganin yanda idanuwanshi sukayi jaba Sannan ga hannun shi rataye da wuyanshi.
" get in..." Ya fada mata, Ahankali ta shiga ciki, wuri ya samu ya zauna yana kallon yanda ta sadda kai kasa, tafi minti biyar tsaye Sannan Salem ya mike yana Dan kuntun tsaki, bakin kofan da tawa take yaje ya bude amma ya jita kulle, komawa yayi ya zauna Sannan ya kalli ameera
"Ga abinci chan...serve your self... In kin gama Go upstairs ki kwanta...," ya fada mata yana mikewa, upstairs yayi yaje ya kwanta kan dogowar kujera cos dukkan kujerun downstairs one seat ne, yana tafiya ameera ta daga kanta ta fara kallon falon, 
"Kambu..." Tafada looking so excited, kan dinning taje ta ga irin hadadden abincin mai rai da lafiya, da alaman babu Wanda ya CI, dankwalinta ta ajiye gefe ta fara serving kanta don at that moment she feels as if she's on top of the world. Duk saita nemi mentral cramp dinta ta rasa, abinci taci sosai tana aduan Allah yasa ba bayerabiya ta dafa ba cos ita kyamansu take imagining that, tasha assorted drinks Sannan ta hau sama, gani tayi Salem na kwance, da sauri ta bude kofa ta shiga cikin bedroom da aka shirya don honeymoon sai tunani take ko ina bayerabiyar matarshi take. Mikewa tayi kan gadon bacci yayi gaba daita, nace ko tana tunanin ita akayiwa wannan beautiful arrangements ne? Oho. Acikin su uku ameera ce kawai tayi bacci mai dadi daon rabon da tayi irin wannan baccin tun tana gidan su, bangaren Salem kam yanda yaga rana haka ya ga dare ga azaban ciwon hannu dana kai itama Tawakaltu batayi bacci ba don gani take kaman kanta zai tsage gidan biyu ga jikinta zafi rau.
The following day sai bayan sallah Salem ya koma bacci, itakam tawa da kyar tayi sallah cos tasan she's sick  nan inda tayi sallah ta kwanta bacci mai nauyi yayi gaba daita, 
Abangaren bakuwarmu kam dama ba cikin yanayin sallah take ba baccin ta tasha har wajen 10:30am Sannan ta farka, direct bathroom ta shiga tayi wankanta ta daura daya daga cikin towel din dake cikin bathroom ta fito, bakin window dake kallon falon da Salem yake taje ta yaye ta ganshi kwance har lokacin, muryan ta ta daga Sannan tace
"Good morning...." Gani tayi yayi motsi ta kara maimaitawa da karfi, bai amsa ba ya juya kwanciyan shi. Komawa tayi cikin dakin ta fara kalle2 wani kofan ta gani taje ta bude kaya ta gani birjit shiga tayi tana dubawa ko zata gan abinda zata Iya sawa, gani tayi duk English wears din are not her size, har ta hakura zata koma ta saka old wrapper dinta ta hangi brown men jallabiya kara duba shi tayi taga bashi da zurfi sosai kuma ko yayi mata tsawo ba sosai ba,daukan shi tayi ta zurmuka ta koma falo ta zauna tana tunanin inda zata samu pad.
Tawa kam sai 11 ta farka da kyar ta tashi don  ba karamin ciwon kai take ba, wanka ta shiga ta fito ta maida kayan data cire ta koma ta kwanta, Salem ba tunda ameera tayi mashi magana bai koma bacci ba, kwanciyan shi kawai yayi for about 30 minutes Sannan ya mike ya shiga dakin da ameera take ko kallon gadon baiyi ba ya shaga bathroom yayi wanka ya bi ta kofan shiga closet ya shiga ya chanza kaya da kyar ya Iya saka kaya cos da hannu daya kawai yake amfani yana fitowa yayi hanyan falo kaman ance ya juya yaga ameera kwance cikin kayanshi
"Kan burouban nan!..." Ya fada yana komawa inda take, ameera rufe idanuwanta tayi kaman mai bacci, bayan ta ya tafkawa bugu 
"Ubanwa yace ki sakamin kaya?.…" ya fada afusace, wurin da ya bugeta ta fara shafawa kaman zatayi kuka
"Before I close my eyes and open it...kije ki cire min kaya...in ba hakaba na lahira sai ya fiki jin dadi...idiot..." Yafada Sannan ya fita daga dakin.

To jamaa ga Salem ga Tawakaltu ga Aisha.. Now the fun is about to start
💚💛💙❤💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛💙❤💚💜

®zuwairat( ummu Maryam)


6⃣5⃣



 *Habiba Habibty.. This whole page is yours Allah ya barni jone da ke, I love you wujiga wujiga* 💋💋💋💋 *baki cikin mutanen da zasubika private su nemi friendship da kai daga baya su zageka suna tunanin bazaka saniba* *munafurci dodone kuma mai ita yakeci* 
💃💃💃💃💃 _wayyo Allah naji hausa wella_ 

Yana fita kam ta koma tayi kwanciyan ta, cikin ranta sai tunanin dalilin dayasa Salem ya kawota nan take, 
"Ko sakin zai bani?..." Ta tambayi kanta. 
Salem na sauka down stairs yaga Mrs Samuel tana shirya dinning table da alaman breakfast is ready kasancewan in zata tafi da dare tana tafiya da keys don karta ta dashi daga bacci, gaisawa sukayi Sannan tace
"I was about calling you for breakfast.." Bai ce mata komai ba ya nufi kofan dakin tawa, knocking yayi yaji shuru, ya kara knocking still no response, kanshi ya dora bakin kofan ya fara cewa
"Love.. I know you can hear me...please ki bude min...I miss you..." Yafada ahankali, tawa kam tana jin shi amma bata da kuzarin bude mashi kofa, lankwace take kan praying mat har lokacin bata bar shessheka daga kukan datayiba, sai kyarma take, Salem cigaba da knocking yayi 
"Please baby open.. I know you can hear me.." Ya fada Ahankali, yafi minti sha biyar yana knocking babu response, yasan rabonta da abinci tun safiyan jiya don Wanda yaci cikin jet ma bataci ba
"Just leave her alone... Stay away from her for now..." Yaji Mrs Samuel tana cewa, 
"I can't...tana iya hurting kanta,..." Ya fada yana kara knocking, 
"Then use spare key..." Ta kara fada mashi, sai lokacin ya tuna da yana da spare key. Upstairs ya tafi ya shiga bedroom, side locker ya bude ya dauki spare key, kallon ameera yayi
"Har yanzu baki cire min riga ba ko?...ya fada yana nunata da dan yatsa, 
" bani da kayan da zan saka ta fada tana da Jan baya da alaman tana tsoro, kallon ta yayi for a moment, 
"At least kina da tsoro..." Ya fada cikin ranshi, ya bar dakin.
Key yasa ya bude dakin da tawa take, ganin ta yayi kudundune, da sauri ya karasa wajenta
"Habibty.." Yafada yana dagata da hannun shi mai lafiya, gani yayi idanuwanta sunyi mugun kumburi, kuma jikinta rau kaman wuta, bakinta bushe
"Baby am sorry... Wallahi ko a lahira bazan kara boye maki komai ba... I know now that you hate lies...please let it go..." Yafada hawaye na taruwa idonshi, Mrs Samuel ya kwalawa kira bayan tazo ya fada mata ta kawo mashi cup of tea, babu wasting of time ta kawo very creamy tea, 
"Please for the sake of Allah drink..." Yafada mata in a caring tune, Dan girgiza kai tayi
"I can't..." Ko kadan muryan ta bai fita, cos she can't hear her own voice, ko Salem da bai kalli bakinta ba bai sanin abinda take cewa
"You can please..." Ahankali ta mike zaune ta amshi tea din, hannun ta sai shaking yake, kadan tasha taji kaman zatayi amai ta ajiye shi, forcing dinta Salem ya karayi tasha babu laifi amma fa fuskanta Sam babu walwala. Ajiye cup din tayi ta mike tsaye ta taka ahankali kaman zata fadi ta hau gado ta kwanta, Salem binta yayi
"Please baby muje kici abinci..." Banza tayi dashi tayi kwanciyan ta, 
"Baby...yarinyan tazo...please ki bari in kirata ta fada maki gaskiya..." Kai kawai ta girgiza mashi, 
"No..tunda baki yarda daniba..ki bari ki saurareta..." Ya fada Sannan ya koma falo, da zuwa zaiyi ya kira ameera sai kuma ya tuna jallabiyanshi ce jikinta, Mrs Samuel ya kira ya fada mata yaje upstairs ya tambayi ameera kalan kayan da takeso, har ta fara hawa sai kuma ya kirata,
"Just buy anything formal..." Ya Bata umarni, Sannan ya dauko master card ya bata. Kan dinning yaje ya dan hada tea yasha Sannan ya koma dakin tawa, har tayi bacci kwantawa yayi gefen ta yana jiran dawowan Mrs Samuel, bayan kaman hour daya ta dawo da manyan Leda biyu, Salem ya umarceta data kaiwa ameera Sannan ta  fada mata ta fito ta fito taci abinci.

Saman bene Mrs ta hau ta shiga bedroom tare dayin knocking, da sauri ameera ta mike zaune don tana tunanin Salem ne, wata baturiya ta gani ameera tace
"Tofah..." Kasan makoshinta, gaidata Mrs tayi tana mamakin irin kyawunta, nace Dan ma baki ganta tana ameerarta ba, bayan sun gaisa ta mikawa ameera ledojin ta kuma fada mata ta shirya breakfast is ready. 
Tana fita ameera ta buda ledas din taga kayane masu kyau na nagarta kuma dukkan su fitted gown ne sai dai wasu zasu matseta da yawa, dakin da ta  dauko kayan Salem a koma ta cire mashi  keyanshi Sannan ta dauki wata purple gown ta saka ta rufe kanta da wata hula cikin kayan looking so nice ta fito ta nufi downstairs har lokacin bata bar tunanin ina matar shi take ba. Kan dinning ta zauna tayi serving kanta, tafara cin abinci.

Salem kam yana kwance gefen tawa sai kallon yanda take ajiyan zuciya yake, yana mamakin irin zuciyanta yanzu koda wasa bazai boye mata komaiba in har Allah yasa sunyi scaling through. Ameera ce ta fado mashi arai,
"Is high time we let bygone be bygone..." Ya fadawa kanshi ahankali yanda bazai tada tawa dake bacci ba. Kiss yayi mata agefen bakinta cikin bacci tadan dauke kanta Dan murmushi yayi ya bar dakin, yana fita waje ya hangi ameera zaune kan dinning table da alaman ta gama breakfast, Dan kura mata ido yayi for a few seconds 
"Ayya wannan yarinyan ba aljana bace?..." Ya fada cikin ranshi, wurin ta ya nufa yaga ta sadda kanta kasa, yana zuwa ya zauna , da sauri ameera ta fara kokarin mikewa
"Sis I need to talk to you.." Yafada sounding so calm, juye2 ameera ta farayi don batasan ko daita yakeba, kuma bata tabajin muryan shi so cool ba
"Am talking to you.." Ya fada yana nuna ta da dan yatsa, sunkuyar da kanta kasa tayi gabanta na faduwa, 
"Kilan sai yanzu yayi niyyan bani takardan.." Ta fada cikin ranta, gyara zama Salem yayi Sannan ya fara cewa
"An baki sakona?.." Ya tambayeta calmly, ahankali ta girgiza mashi kai,
"Ok..daman na riga na rubuta takardan sakinki na bada a baki...." Ya fada yana kallon fuskan ta don ganin reactions dinta, gani yayi fuskan ta look very calm, 
"You are not surprised?.." Ya tambayeta, Ahankali ta girgiza mashi kai
"Why?..." Ya kara tambayan ta cikin sanyin murya, gabanta na faduwa ta fara cewa.
"Daman you promise to divorce me..." Tafada tana kokarin daidai ta muryan ta.
"Good.." Ya fada atakaice, shuru yayi for a moment, ameera kam komai tsaya mata yayi, ahankali Salem yacigaba dacewa
"Aisha..." Ya kirata, bata amsa ba ta daga kanta ta kalleshi, shima kallon ta yayi 
"Nasan abinda kika yimin was very rude and disrespectful... Amma nima abinda na yi maki was in called for.. So am asking for your forgiveness... Ki yafemin..cos nobody is above mistake.,.." Ahankali ameera ta fara girgiza mashi kai hawaye na zubowa idonta, batamasan yana zuba ba saida taji dumin hawayan a fuskan ta
"No... Baka yimin komai ba..." Ta fada tana goge hawaye da sauri, Salem kura mata ido yayi tausayin ta na kama shi
"You helped me... Ka chanza min rayuwa...you make me understand that human being is far more important than material things.... Ka sa nagane  mutane rahamane ko yaya yake...so thank you very much for everything..." Ta fada tana hawaye sosai, Salem komawa yayi ya danyi relaxing da kujeran dinning
"I feel like hugging you right now... Please don't cry.," ya fada cikin whisper, ita kanta batasan kukan da take ba, ta dade tana jiran wannan ranan, hannunshi mai lafiya ya bude ya ajiye kan dinning table da alaman ta saka hannun ta, babu gardama ta saka two hands dinta cikin palm dinshi, ahankali yafara caressing hannun yana cewa
"Am sorry I made your beautiful eyes shade tear.," dariyan karfin hali tayi kuma hawaye na rolling idanuwanta
"Kinsha walaha sosai ko?.." Ya tambayeta, girgiza mashi kai tayi
"Only the bathroom..." Ta fada tana dariya, shima Salem dariya yayi,
"Am sorry..." Ya kara fada mata, kallon hannun shi tayi
"What happens to your hand?..." Salem kallon hannun yayi yadanyi dariya
"Bazan fada maki ba... I don't want you to laugh at me.."  Shuru tayi for a moment, lokacin hawayenta ya tsaya, har lokacin hannuwanta cikin palm dinshi
"Ina matarka ne?.." Ta tambayeshi in a formal way, hankali ya fara cewa
"That's the reason I brought you here...I need your help..." Ya fada mata, shuru tayi yacigaba dacewa
"Lokacin da nake rubuta sakin tagani shine take tada ahankalinta wai nayi using dinki nayi dumping dinki, ...so please I want you to help me..." Dan dariya tayi tana kallon hannun shi
"Ita ta karya maka hannu?..." Bata idaba ya cunkuli hannun ta yana dariya 
"Please will you tell her?..." 
"Yes..." Ta fada 
"I owe you one..." Ya fada mata sounding very excited, murmushi kawai tayi batace komai ba, zare hannuwanta tayi, ya kalleta
"Wai har kin koshi?..." Ya tambayeta, kuma dajin muryan shi he cares
"Yes alhamdulillah.." Ta amsa mashi.
"To yanzu muje wurin ta?.." Yafada sounding so earger
"Why not ni kadai inje?.." Tafada tana mikewa tayi
"Ok...sis" yafada cikin zolaya, ameera tafiya n tayi cikin kasaita don ko kadan tafiyan ta babu sauri cikinta, tana tafiya kaman tana tausayin kasa kuma ba wai don tana gaban Salem take tafiya hakan ba Aa daman ko a gida haka take har mom kan ce mata ta fiya nawa.
Salem kura mata ido yayi yana tunanin
"I wish you were nice to me when I first met you..." Yafada cikin ranshi.

Ahankali ameera ta bude kofan dakin tashiga har lokacin Tawakaltu bata taci ba, ba bacci take ba amma idanuwanta rufe, ta kwanta tare dayin rubda ciki, Sallama ameera tayi, jin muryan mace yasa tawa saurin bude idanuwa tare da mikewa zaune, tana juyawa taga wata beautiful lady tsaye itama ameera taga kyauwunta don tana da manyan kyau. Yanayin kumburin idanuwanta bai rage mata kyau ba, itakam tawa gani take in har wannan yarinyan itace Matan da yake cewa ya saka kuma babu abinda yabtaba shiga tsakanin su yayi karya Sannan in har yana Iya sakin wannan glamorous and unique lady to itama she doesn't have a chance of staying with him for ever, dukkan su kurawa juna ido sukayi ko wacce da tunanin da take, ita tawa tana ganin ameera is an angel  itakuma ameera tana ganin tawa is gorgeous, da sauri tawa ta saki murmushin karfin hali itama ameera murmushi ta sakar mata Sannan ta karasa bakin gadon ta jawo stool ta zauna, dukkan su babu wacce ta kai 19, gaisawa suka dukda muryan tawa bata fita sosai, 
"Nice ex wife... Na mijinki..." Ameera ta fada mata bayan sun gama gaisawa
❤💚💙💜💛
ZAKISAN KONI WAYE
💜💙💚💛❤


®zuwairat(ummu Maryam)


6⃣6⃣


 *In dedication to anty sis, Allah ya barminke,  ya kareki Dan nabiyun rahamati..ameen* 👏👏👏🙏

Yanda tayi maganan yasa tawa kallon ta tana tunanin hiring dinta Salem yayi don ta fada mata hakan, cos ko kadan baka tunanin ameera tana son Salem cos she looks cool with what she's saying, 
"Hmmm..I know setup ne..." Tawa tafada cikin low voice, kai ameera ta girgiza mata tana tunanin yanda take Hausa fluently
"Aa wallahi... Nice ya aura...AI ya fadamin kece wacce kika taremashi lokacin Dana mareshi...." Tawa kara kura mata ido tayi tana kallon ta, sai lokacin ta tuna she have met her some where, 
"Da gaske kike?.." Tawa ta tambayeta, 
"Yes...nice.." Dan murmushi tawa ta sake yi
"You have got some nerves..." Tafada tana dariya
"Very..." Ameera ta amsa mata itama tana dariya,
"Amma thanks to sir Salem am a change person..."
"Point of corrections... Your husband.." Tawa tayi adding, ameera girgiza mata kai tayi
"Mijinki dai..."
"Mijin mu...anyway tell me what happens?., " labarin yanda Salem yazo yayi deceiving dad dinta har akayi aurensu babu mutanen shi ko daya har zuwa inda aka kaita gidan Mara kyau... Tana fada tana dariya tawa kam kura mata ido tayi
"Kam...daman ana aure babu iyayen miji?..." Tawa ta tambayi ameera 
"Hmmm..AI lokacin nobody was thinking... Remember it's sir Salem and he is dad's boss..." Dariya dukkan su suka karayi
"Amma gaskiya abinda yayi maki bai kyauta ba cos da akwai millions of people da akeyiwa abinda ya fi Wanda kika yi mashi kuma basu cewa komai..."
"AI shi yana da kudi..." Inji ameera shuru suka danyi for a few seconds Sannan ameera tacigaba dacewa
"So kiyi hakuri da mijinki..."
"Our husband..." Tawa ta kara correcting dinta Sannan tacigaba dacewa
"Kuma bazan yi hakuri ba cos na daya ya yimin karya, na biyu ya wulakanta mace yar uwata..." Ameera har cikin ranta taji dadin maganan tawa don gani take ta Iya tsara magana, 
"Aa..bai wulakanta ni ba...ai babu abinda yashiga tsakanina dashi...Sannan ni dasu hinde shagalin mu muke fiye da yanda kike tunani..." Dariya tawa tayi
"Ke dasu wa?.." 
"Ni da new friends dina...." Tafada tana dariya
"Kice har kawaye kikayi kenan..."
"Wallahi kam..." Ta amsa mata Sannan shuru ya Dan biyo baya, 
"Wai ya akayi kike jin Hausa haka..cos wasu daga cikin course mate dina basu jin Hausa..." Ameera ta katse shurun da wannan maganan. Nan tawa ta Dan bata takaitaccen tarihinta, 
"Allah sarki.." Ameera ta fada Sannan ta kara cewa
"To ya akayi kuka fara soyayya da sir Salem?..." Ta Kara tambayan ta, nan tawa ta fara bata labarin yanda abun ya fara faruwa tun ranar da ita ameera ta mari Salem, dariya ameera tayi
"Sis kina nufin duk wannan fuskan bai baki tsoro ba?..har kika kamu da sonshi?.." Ameera ta tambayi tawa, itama tawa dariya tayi
"Wallahi kam...ahaka naji wani special feeling akanshi..." Inji tawa,
"Kam...gaskiya dole Salem ya mutu kanki... Kin chanchanci yabo wallahi..." Inji ameera, tawa bata ce komaiba ta cigaba da bata labarin har izuwa yanzu, still ameera babu abinda takeyi sai yabonta kuma har cikin ranta takejin tawa, don kaman sun dade da junansu haka takeji, 
"You really tried... That's why sir Salem yake cewa you are the only one for him.." Inji ameera bayan tawa ta gama bata labarin su, 
"Kema yana sonki tunda har yaje gidanku for almost three times..." Inji tawa ameera ta katseta dacewa
"Kuma naci buroubanshi ba...." Ta fada tana dariya, itama tawa dariya tayi har da rike ciki,
"So yanzu komai ya wuce..muyi zaman mu mu uku...har Allah ya bamu yara..." Inji tawa, ameera kura mata ido tayi tana mamakin irin halin tawa
"Wai sis baki kishin mijinki?... Har kike cewa na zauna dashi?.." Ameera ta tambayeta, Dan kasaitaccen murmushi tawa tayi
"Hmmm..bawai bana kishin mijina ba..amma tunda Allah yasa hakan ya faru ba sai mu rungumi kaddara ba?... Kuma ina ganin zamuyi zaman lafiya, gamu yara, Sannan mu ajiye kiahi gefe daya, mu rabu da kawaye mu zama aminan junanmu..." Tunda take magana ameera ta kura mata ido, gaskiya Salem yayi saan mata, 
"Hmmm...sis kinsan me?..." Ameera ta tambayeta, kai tawa ta girgiza mata,
"Wallahi wannan zaman da mukayi dake for just a few minutes ya chanza min tunanina kan yare..." Gyara zama tawa tayi 
"Bangane..ba" tawa ta tambayeta, 
"Sis da nifa bana son yare mussanman Yoruba da Igbo..." Dariya tawa tayi
"Why?.." Ta tambayeta da murmushi a fuskan ta
"Nima sis ban Sani ba..amma kawai ina ganin in mutum ba Hausa ko Fulani ba they can go to hell..." Yanda tayi maganan yasa tawa dariya sosai, 
"Nikuma ina ganin yin hakan jahilci da rashin wayewa ce...kinsan if you are not expose kana wuri daya haka zaka dinga ganin babu kowa sai naka.. Amma the moment kikayi fita wasu wuraren..kika zauna da mutane kala2 zagi gane we are one...no need to show tribalism..." Inji tawa
"Hmmm...gaskiyane..tunda gashi Dan zaman danayi da ke yasa na samu more light..." Tawa dariya tayi tacigaba dacewa
"Kuma kinsan kilan dani ban zauna Kano naga halin hausawa ba..kilan nima zanki su...amma gani nake kaman yanda na riga na saba dasu bazan iya sabawa da mutane na hakaba..kuma wallahi kiyayyan is from both side amma not with those that are civilized and educated...am just wishing I can bring an end to tribalism" 
"Wallahi hakane..." Inji ameera,Sannan tawa tace
"Kinsan...me?..." Ta tambayi ameera
"No sis.." Ameera ta amsa mata cos she enjoying every bit of the discussion
"Wallahi mami bataso na auri Salem ba.." Ido ameera ta gwalo
"Why..." 
"Wai cewa take hausawa saurin sakin mata..."
"Hmmm..sis ba karya tayi ba...duk Nigeria.. In short duk duniya babu  inda ake saurin sakin aure kaman arewacin Nigeria.. Amma mami ta kwantar da hankalin ta sir Salem bazai sakekiba...kuma ba duka aka taru aka zama dayaba..."
"Hmmm..Allah yasa..." Ta fada ameera ta amta mata da ameen, ameera kallon ta tayi Sannan ta Kara cewa
"Yanzu kin yafewa mijinki for not being truthful?..." Ameera ta tambayeta
"Ni kibar cewa mijina.. Say our husband..." Inji tawa, kai ameera ta girgiza mata
"Ai ya sakeni..." Ta fada kaman bai dameta ba, fuska tawa ta daure, 
"Ni bansan wannan zancen ba..kawai ki yarda mu zauna tare ko kuma nima inyi tafiya ta," inji tawa, dariya ameera tayi,  
"Da gaske nake...so forget about me and forgive your hubby...don naga har karya mashi hannu kikayi" 
"Kam" tawa tafada tana dariya, itama ameera dariya take tamkar bata da damuwa, 
"Ki rabu dashi..ni ban karya mashi hannu ba,..he's pretending.. Yana tunanin ban saniba.." Inji tawa, ameera dai dariya kawai take, 
"Yanzu sis mu zauna tare..." Inji tawa, dariya kawai ameera tayi bata kara cewa komaiba, dukda tana tunanin ya zaayi mutum ya sowa kanshi kishiya, abinda kowa ke gudunta, 
"Yauwa..sis please kinzo da pad?...wallahi period nake kuma I was thinking gida zani so ban dauki extra pad ba.." Kallon ta tawa tayi 
"You mean baki da tsarki?..." Tawa ta tambayeta sounding a little bit relieved.
"Eh..wallahi..." Am ta amsa mata not paying attention to her tune
"Kuma kike cewa Salem ya sake ki?... AI na tabajin wani malami yace baa sakin mace in tana haila..kuma ko anyi bata sakuba..." Tawa ta fada da sauri, 
"Tofah..." Ameera ta fada Sannan ta kara da cewa
"Ni ban tabajin hakan ba...nidai nasan ance baa son sakin mace sai tana da tsarki.. Anyway let's forget about all that.. Nidai ki bani pad ina samun discomfort already.." Inji ameera
,"naga kaman bakima son sir Salem... " tafada tana danyi kaman zatayi kuka, dariya ameera tayi tana cewa
"Nidai please help me with the pad.." 
"Babu amma bari wannan Matan tazo sai ki fada mata..."
"Kedai zaki fada mata.. You are the madam of the house..." Hararanta tawa tayi da  manyan idanuwanta
"We shall see"..

Salem kam yayi zaune falo yana jiran fitowan ameera
 Amma shuru, gaban shi ne ya dinga faduwa don yaga she's taking too long
"hmmmm.." Kawai yake ta maimaitawa, ahankali ya mike ya taka zuwa bakin kofan, amma ya kasa samun courage din budewa,   kafa kunne yayi amma yasan bazaiji komai ba cos kofan sound proof ne,  upstairs ya hau hoping to hear good news from ameera, ko minti ashirin baiyi da hawaba Mrs Samuel ta shigo don hada lunch.

Khalid kam tunda wuri ya kama hanyan abuja, yana sauka ya kira agent din Salem suka kama hanyan inda ameera take, Khalid kam ba karamin kyau yayi ba cikin English wears, sai kamshin gaske yake, sai tunanin abinda zai fadawa ameera kawai yake don gani yake dukda bai taba ganin ta ba he knows he's in love with her, don haka nan yake imagining fuskan ta.
Suna isa ya samu bad news kan an dauke ameera, zagi ya dinga burmawa Salem yana cewa
"Ya saki yarinyan kuma ya dauketa Dan uwarshi?...wallahi sai maganan nan taje wurin su first love"ya ya fada yana dailing number Salem, ji yayi not reachable, abinda bai saniba Salem ya saka number shi a blacklist cos a bangaren Salem babu Wanda yake bashi haushi Kamar Khalid don gani yake shine sanadin lalacewan honeymoon donshi.
Khalid kam ya gaji da  trying ya rubuta mashi text kaman haka
 _" ka maido yarinyan nan tunda yanzu ba matarka bace...in kuma baka maidotaba  before the next one week.. Wallahi I will forget about our friendship and take this letter to Umma and Abba.. If you think am joking try me"_yana kaiwa nan ya turawa Salem. Sannan yaja motan shi daga kofan gidan afusace. Gani yake Salem ya rushe mashi plan.

Abangaren mom ameera kam har yau rikishi bai kareba don har yau tana kan bakanta na a maido mata yarta,  Sam dad ya kasa gane kanta don ba karamin  tsoro take bashi ba, kunsan mai hakuri bai Iya fushiba, itama ta fadawa dad cewa
"In har baka fadawa Salem ya maido min yataba before the next 5 days...wallahi tallahi babu abinda zai hanani zuwa yola wurin iyayenshi... Koda yin hakan zai kawo karshen zama na da kai..." Ta fada Sannan ta hau upstairs tana kuka, dad kam yana zaune yayi tagumi don ba komai ke damunshiba sai halinda matarshi ta shiga tun shekaran jiya da Salem ya fadawa yan jarida bai taba aureba.
💛❤💜💙💚
ZAKISAN KONI WAYE
💛💜💙❤💚

®zuwairat( ummu Maryam)


6⃣7⃣


Hiransu suka cigaba dayi kaman wasu best friends da suka dade da sanin junansu, lokacin sallan zuhr yayi tawa ta mike ta shiga bathroom ta dauro alwallah ta fito tayi salla ameera sai kallon ta kawai take har ta ida. Ameera kam sai matse kafafuwa take saboda discomfort da takeji don yanzu ji take kaman jikinta ya bace, 
"Sis ki duba mana ko matan ta zo..wallahi duk banajin dadin jikina.." Ameera ta fadawa tawa, 
"To muje mu duba ko ta zo..." Tawa ta amsa mata tana mikewa daga kan praying mat, itama ameera mikewa tayi tana kallon jikinta din tabbatar da jikinta bai baciba, falo suka je suka ga babu alaman Salem,  kofan kitchen dake bude suka shiga tare looking so united, mrs Samuel suka gani tana chopping carrots, tana ganin su ta sakar masu murmushi, gaisawa sukayi tana kallon both of them, 
"Anty please we need sanitary pad..." Tawa ta fada mata, 
"Ok ma'am..." Ta fada Sannan ta fita daga kitchen din, ameera da tawa zama sukayi cikin katon kitchen din kasancewan da kawai round center table mai dauke da chairs tamkar dinning table don sai ka zauna wurin kaci abinci, tawa kam sai kallon kitchen din take don bata taba ganin kitchen mai dauke da beautiful and expensive kitchen wares kaman wannan ba, itama ameera sai kallo take don dukda tana yar gidan masu kudi da akwai abubuwa da dama da bata taba ganin su ba, 
"Ko me take dafawa?.." Inji tawa tana dan mikewa, 
"Ki duba mana..." Ameera ta amsa mata, wurin gas ta nufa daidai da shigowan Mrs Samuel, wani katon Leda ta mikawa tawa
"I bought it when sir ask me to shop for you.." Tafada 
"Thanks.." Tawa ta fada tana amsa daga hannun ta, ameera sai dariya kasan makoshinshi take, tawa mikawa ameera tayi ta amsa da niyyan fita amma Mrs Samuel ta nuna mata bathroom dake manne da wurin ameera shiga tayi ta saka Sannan ta fito, 
"Mu koma..." Inji ameera, tawa mikewa tayi, har sun kai bakin kofan tawa tace
"Sis why not mu tsaya mu kalli abinda take dafawa,.." Ba musu suka tsaya suna kallon abinda take hadawa, sai hira suke ameera kam da Matan tayi magana sai ta dan kauda kanta tayi dariya, tawa ta lura da hakan 
"Sis wai meke damunki ne?..na lura sai dariya kike..." Tawa ta tambayeta, ameera isa tuntsurewa da dariya tayi
"Wallahi yanda wannan Matan ke magana ke bani dariya... Tana magana kaman daga cikin hancintan maganan ke fitowa.." Ta amsa mata tana dariya, itama tawa dariya tayi, Mrs Samuel ma dariya ta farayi dukda batasan abinda ake cewa ba, itakam sai shaawansu take don gani take in har Salem ya hadasu biyu amatsayin mata ya gama holewa din bata ga makusan su ba.

Suna wurin har ta gama lunch kuma duk sun koya tare suka jera abinci kan dinning table, 
"Sis muje muyi wanka don mu ji dadin kwasan wannan abinci.." Inji ameera, ba musu tawa ta bita sukayi hanya upstairs.

Salem kam yana hawa ya kwanta kan doguwar kujera bai dadeba bacci yayi gaba dashi suna hawa suka ga handsome face dinshi kwance yana bacci,  
"Shhhhh../" tawa ta fadawa ameera tana sa dan yatsanta kan bakinta, cikin sadda suka shiga ciki tawa ta fara wanka ta fito daure da towel Sannan ameera ta shiga, tawa blue din mini gown ta saka ita kuma ameera ta saka pink din gown Wanda ya kai har kasa saidai ya dan matseta.
Ahankali suka fita daga dakin suka sauka downstairs, kan dinning suka zauna suka fara cin abinci su.
Sai bayan zuhr ya tashi bacci, da sauri ya mike tare da yin alwallah Sannan yayi sallah, wanka yayi ya kara chanza kaya, still three quarters ya saka da t-shirt, abinda ke hannun shi ya cire cos ba sosai yake jin zafiba. Down stairs ya nufa looking so breath taking. Yana sauka downstairs ya hangi ameera da tawa suna cin abinci, Dan ajiyan zuciya yayi tare da hamdala don ya ga alaman komai ya daidai ta, ahankali ya zo ya zauna sai lokacin suka San ya tashi, cikin sanyin murya tawa ta gaidashi kura mata ido yayi for a few seconds Sannan ya amsa itakuma ameera ta gaidashi sounding so I don't care, shima amsa mata yayi kaman yanda yake amsa gaisuwan sisters dinshi amma yanda ya amsa na tawa kasan they is some thing attached. Zama yayi amma babu wacce tayi serving dinshi, kallon tawa yayi
"Baby serve me mana..." Ya fada sounding very happy, tawa dai batace kala ba ta mike tayi serving dinshi fuskan ta babu walwala sosai, ameera mikewa tayi Salem yayi saurin kallon ta
"Sis eat please.." Yafada yana kallon marvelous face dinta sai yanzu yasan kyau daban so daban, don duk yanda take da kyau bai rinjayeshiba, he's not feeling anything special towards her. Yana cewa sis tawa ta galla mashi harara, ameera kam murmushi tayi
"Am OK...." Ta fada mashi, itama tawa mikewa tayi, kai Salem ya girgiza
"Please kar Ku tafi Ku barni kadai kan dinning kaman maye... Please sit..." Ya fada yana directing maganan shi ga tawa, ameera dake tafiya Dan juyowa tayi ta kalli tawa tayi mata alaman ta zauna ita kuma ta haye upstairs sai mamakin yanda Allah ya cire mata kishin Salem farat daya take,
"Alhamdulillah..." Ta dinga maimaitawa cikin ranta, cos she's feeling kind of relieve.

Salem na cin abinci amma idanuwanshi kan tawa, har ya gama cin abinci bata ce kala ba,yana gamawa ya goge bakinshi
"Habibty..." Ya kirata ahankali, bata amsa ba amma ta daga eyes dinta ta kalleshi,
"Am sorry...ki yafemin..." Kauda kanta tayi gefe daya tare da dan turo baki, mikewa yayi ya koma kujeran dake kusa daita ya
"Yanzu kin yarda da gaskiya magana ta?,..." Dan kallon shi tayi
"How can you take such an action?..." Bata idaba ya katseta dacewa
"Baby am sorry... Lokacin ina Neman ways of punishing her of her lack of moral training...I wasn't thinking... Kawai revenge was the only thing in my mind...wallahi I regret what I did cos bansan nemesis will caught up to me ba..." Tawa shuru tayi batace komaiba, 
"To yanzu kin yafemin for not being truthful?..." Ya tambayeta yana kama hannun ta, Ahankali tace
"Ni yanzu tsoro kake bani...don nima ina Iya yimaka laifi ka hukuntani fiye da haka..." Da sauri ya girgiza mata kai
"No way...you are special... Gashi har hannuna kika kusa karyawa amma ban ce maki komaiba?.. Wallahi no body tries me that way...so kin yafemin?... Let's continue with our life as we planned it..."  Yafada cikin sanyin murya, tawa Dan turo baki tayi Sannan tace 
"On one condition zan yafe maka.." Da sauri Salem yace
"Anything for my princess..." Shuru tayi ta dora hannun ta kan nashi dake cikin nata
"Ka maidata... Ka auri mu biyu..." Tafada tana kallon shi eyeball to eyeball, ahankali ya zare hannun shi, tana Dan girgiza kanshi ahankali
"No baby...na riga na saketa..besides bani da raayin mata biyu...kawai let's just let her go..." Tawa murtuke fuska tayi
"To shikenan.." Tabfada tana kokarin mikewa, da sauri Salem ya rike ta
"Haba... Wannan abun is a secret...banason su Umma su Sani cos I know they will not take it likely.... Kuma saki uku nayi mata..."
"Ai she's mesturating..kuma baa saki in mutum bashi da tsarki...and am sure Umma will be happy to know tana da Hausa daughter in-law..." Salem Dan murmushi yayi
"Baby ko bata sakuba kara sakinta zanyi...bawai don banason zama daitaba sai don ko na zauna daita ba zanyi adalci tsakanin Ku ba...all my heart belongs to you...kawai.." Kuka tawa tafarayi tana cewa
"Wallahi ka maida matanka...kuma ni bazan zauna ba..." Kallon mamaki yayi mata 
"Dama kinason kishiya?..." Ya tambayeta yakara kama hannun ta
"Ni ba kishiya nakeso ba..amma gaskiya banason ka rabu daita..." Salem dariya yayi
"Aa kishiya kikeso..don't worry zan auro wata amma ba ameera ba...she have lost her chance...you can eat your cake and have it back..." Kuka sosai Tawakaltu ta farayi tana cewa
"Sai ka maidata...in ba hakaba nima tafiyata zanyi..." Dariya Salem ya karayi
"Ki bar wahalal da kanki kan wannan maganan... Am not taking her back.. Kuma ke ko duniya zata tashi bani rabuwa dake..." Tawa kara mikewa tayi ya kara riketa
"Baby please daman baki sona...cos duk mace mai son mijinta ba ta rokonshi ya kara mata kishiya..."
"Ba haka bane...kawai I don't want to think cewa mijina ya taba sakin wata...banason nima kayimin haka..." Ta fada tana kuka sosai, shima mikewa yayi  hannunshi cikin nata ya fara goge hawaye fuskan ta
"Please stop crying... Enough of your tears..." Yafada while wiping her tears, 
"To ka maidata please..." Salem kura mata ido yayi yaji tausayinta inda da akwai aure tsakanin shi da ameera da ya zauna daita amma ya San yanzu ba halal dinshi bace, 
"Baby kinason in fada hallaka?.." Ya tambayeta ahankali, kai ta girgiza mashi
"Then forget about it... Saki one two three nayi mata...so bazan Iya zama daitaba har sai tayi wani auren...so please ki bar wannan maganan..." Tawa buge kafafunta tayi kasa kaman yarinya
"Wai bakajin nace maka bata da tsarki sanda kayi sakin... Please mu zauna tare..." 
"Ok sit..." Ya fada yana maidata kan seat, zama tayi shima ya zauna gefen ta, baice komai ba ta juyo ta kalleshi
"Yanzu ka amince?..." Ta tambayeshi 
"Please princess can we forget about all this and be happy for a moment?..." Shuru tayi bata ce komaiba, hannun ta ya kama suka mike, wajen gidan sukaje suka zauna nan kasa, matsawa kusa daita yayi ya kai bakinshi kan nata, Dan kauda kanta tayi
"Please.." Ya fada mata ahankali cikin whisper, 
"Yanzu two wives gareka..so its your first wife's turn..." Salem bata rai yayi
"Tawakaltu kina wasa daniko?..." Yafada afusace, 
"What?.. Nayi karya ne?..AI kwana bakwai akeyi dakin daya sai akoma dayan dakin..." Yanda take maganan  yasa shi dariya, kuma cikin few seconds ya kara daure fuska
"Kinsan wallahi ki kiyayi bacin raina cos wallahi ranki sai ya fi nawa baci..." Yana kaiwa nan ya mike ya koma cikin gidan, tawa tabe baki tayi ta kwanta kan grass carpet yana shiga ciki ya hau upstairs, direct bedroom yashiga yaga ameera kwance idanuwanta lumshe kaman mai bacci bakin gadon ya zauna yadan taba kafanta tayi sauri bude idanuwanta tare da komawa zaune, murmushi ya sakar mata itama ta maida mashi martani, 
"Babe in tambayeki?.." Yafada yana kallon lulu eyes dinta,
"Yes" ta fada tana gyara zamanta 
"Kina sona?.." Ya tambayeta sounding very serious, ameera Dan kura mashi ido tayi tana tunanin ba ajinta bane tace tana sonshi, kuma sanda ya nuna yana sonta bata amince dashi ba 
"Please talk to me..." Ya fada mata cikin sanyin murya, murmushi tayi Sannan ta girgiza mashi kai
"No..."  Salem kura mata ido yayi for a moment Sannan yace
"To yanzu Tawakaltu ta zake wai saina maidaki...yanzu babu aure tsakanina dake kuma she don't want to understand." Dariya ameera tayi
" don't worry... She will come around.... "
"No..bakisan ta da kafiyaba....very stubborn wallahi..." Still dariya tayi shima yayi dariya, 
"Nidai I want to go home...." Ta fada ahankali, 
"Yes I know..." Ya amsa mata Sannan ya kara cewa 
"Please ki taimaka min ki shawomin kan Tawakaltu.. In kika tafi muna cikin wannan yanayin abun bazaiyi dadiba...." 
"To nime zanyi mata.." Ameera ta tambayeshi, shuru yayi for a while Sannan yace
"I want you to make her jealous..." Ya fada mata yana kama hannun ta, kallonshi tayi tasaki murmushi,
"No..please just let me go home..." Bata idaba yayi kneeling gabanta da sauri ta fara kokarin mikar dashi 
"Please ka tashi..." Kin tashi yayi
"Sai kin yarda..." Ameera tsaya kallon ikon Allah tayi,bata San haka halin Salem yakeba sai yanzu, awaje da ka ganshi you will think he's somebody with pride and ego amma da ka zauna dashi you will find out he's very simple and fun to be with, hannuwanshi biyu ta kama tanason ta mikar dashi amma ta kasa, sai kara marairacewa yake kaman zaiyi kuka
"Please... Please... Please..." Yafada yana rike da two hands dinta, murmushi tayi
" zanyi amma on one condition.. "  dariya Salem yayi
"Wai meyasa in na nemi Abu daga wajanku sai kunbani conditions... Say it.." Ya fada mata har lokacin he's holding her hands
"Inason ka barwa su hinde gidan da suke su cigaba da zama.." Kallon mamaki Salem yayi mata donshi baisan inda ta dosaba
"Wane gida kenan?..."
"Inda ka ajiye ni...."
"Ohh..." Ya fada yana kallon ta ya mamakin yanda akayi selfish ameera ta chanza haka don sai yanzu ya fara amince wa data chanza.
"Na bar masu for good..." 
"Yauwa thanks... Nima na amince..." Bata idaba Salem ya mike ya rungume ta, da sauri ya saketa saboda electric bolt dayaji, murmushin karfin hali yayi yabar dakin yana tunanin Allah yasa baiyi mistake ba.
❤💚💙💛💜
ZAKISAN KONI WAYE.
💙💚💜💛❤

®zuwairat(ummu Maryam)

6⃣8⃣


Falon upstairs ya koma yayi kwanciya shi yana tunanin halin tawa, duk ta dagula mashi lissafi, ameera kam komawa tayi tayi kwanciyan ta, har lokacin bata bar tunanin halin Salem ba, wai Salem ne yayi mata kneeling, 
"Hmm wonder shall never end.." Ta fadawa kanta, kara mikewa tayi ta fito falo ta ganshi kwance kan doguwar kujera sai tausayinshi  ya kamata, Dan matsawa kusa dashi tayi 
"Sir kaje ka kwanta kan gado mana..." Ta fada mashi cikin sanyin murya, daga manyan idanuwanshi yayi ya kalleta, 
"Am OK here.." Ya amsa mata har lokacin bai bar kallon taba, da sauri ta dauke kanta, don ba karamin kwarjini yayi mata ba, sauka downstairs tayi yabi bayanta da kallon "wannan yarinyan badai iya steps ba" ya fada yana murmushi. 
Tana sauka taga babu tawa falo Sannan babu ita a bedroom kofan waje ta bude ta hangeta kasa kan grass carpet, wurin ta ta nufa, tawa na ganin ta taho ta mike zaune, karasawa tayi wurin ta ta zauna gefen ta suka fara hiransu abun gwanin ban shaawa. 
Suna nan har lokacin sallan asar tayi tawa taje tayi ta dawo suka cigaba da hiransu, Salem jin shuru yayi yawa yasa ya leka ta window upstairs ya hangesu zaune suna, tsaya kallon su yayi for a moment Sannan ya sauko ya kasa, waje ya fito ya nufi inda suke, tawata fara daga kai ta kalleshi harara ya watsa mata ya dauke kanshi Sannan ya isa gefen da ameera ke zaune ya zauna gefen ta, 
"Habibty how far?.." Ya tambayi ameera
"Fine..." Ta amsa mashi, tun nan wurin cikin tawa ya duri ruwa don sai ta tsinci zafi cikin ranta,
"Daman maza munafukai ne..." Ta fada cikin ranta, hira suka cigaba yi, amma Salem baiyiwa tawa magana saidai ameera, karfin hali tayi don ji take kaman tayi tsuntsu tabar wurin, daga karshe Salem kwantawa yayi nan kasa ya dauki hannun ameera ya Dora kan kirjinshi, amma duk abinda yakeyi idanuwanshi kan tawa don yaga yanda zatayi reacting.
Around 5:30 Mrs Samuel  tazo don hada dinner, da sauri tawa ta mike
"Ina zuwa?.." Ya tambayeta sounding very formal, bata amsa mashi ba ta kalli ameera 
"Sis bari inje in koyi sabon Abu..." Tafada tana murmushi, 
"To let's go together..." Ameera ta fada tana kokarin mikewa, 
"Stay with me please..." Salem ya fada mata idanuwanshi lumshe, ameera zama tayi tawa ta shiga ciki, ta barin wurin Salem ya saki hannun ta yana dariya, itama ameera dariya tayi
"Sir your wife is jealous.." Ta fada mashi 
"Rabu daita...a hakan takeson kishiya..." Ya fada yana dariya sosai.
"You can go " ya fada mata Sannan itama ta mike ta shiga ciki.

Wurin dinner ma Salem gefen ameera ya zauna hannun shi cikin nata kaman da gaske, tawa kam pretending kawai ta dingayi tana hiran karfin hali, suna gamawa suka koma falo tawa sai tunanin Ashe haka masu kishiya keji? Don ji take wani Abu ya tokare mata heart, bata Dade zaune ba ta mike don ko a falon Salem na zaune kusa da ameera, 
"Jamaa saida safenku..." Ta fada masu, Salem kallon ta yayi da sexy eyes dinshi dake glowing saboda haske falon dana cinema yace
"Tunda wurin?..." Banza tayi dashi, 
"Allah ya tashemu lafiya.." Ameera ta fada mata, bata Kara cewa komaiba ta taka cikin kasaita kaman yanda Haj kudirat ta koya mata ta shige bedroom, Salem bin bayanta yayi da kallo yana hadiye saliva. Tana shigewa ameera ta mike
"Good night sir.." Ta fada mashi 
"Good night..nagode" ya fada mata. Hayewa sama tayi shi kuma ya mike ya bi bayan tawa, yana zuwa ya ganta kwance tana kuka, murmushi yayi ya karasa wurin ta, 
"Baby what is the problem?..." Ya tambayeta kaman baisan abinda ke damunta ba, da sauri ta mike zaune tana goge hawayenta tare da Dan hararanshi ta wutsiyar ido
"Bakomai..." Dariya yayi 
"Yazakice bakomai... I saw you crying..." 
"Ina missing mami ne..that's all..." 
"Sorry about that..." Yafada yana Dan kallon ta, kije kiyi wanka ki kwanta..."
"Ok.." Kawai ta amsa mashi amma bata mike ba, kamata yayi ya mikar da ita ba musu ta mike har lokacin bata bar hawaye ba, hannu yasa ya goge mata hawayenta, 
"Muje in hada maki ruwan wanka.." Ya fada yana rike da hannun ta,ba musu ta bishi, har bathroom sukaje, ya hada mata bubble water tana tsaye tana kallon shi, yana kamawa ya zo inda take,bayan ta yaje ya zuge mata zip din riga, batayi mashi musu ba rigan ya fadi kasa, ya rage daga ita sai pant and bra, juyo daita yayi yana kallon beautiful skin dinta, 
"Ka tafi zanyi wankan..." Ta fada mashi Ahankali, matsawa yayi daf daita
"Ina zani?.." Ya tambayeta yana kallon chest dinta, 
"Wurin..." Bata idaba ya rufe bakinta da yatsan shi
"Please baby stop..don't send me to do something I have never done...babu aure tsakanina daita..please..." Yafada cikin whisper kaman yana gudun kar wani taji abinda yake cewa, hannu yasa ya rike curved waist dinta, Ahankali ta cire hannun shi
"Stop.. Just go.. " ta fada kasalce, hade fuska Salem yayi
"Wai habibty wai are you tormenting me... Meyasa kike yimin haka?.." Ya fada Ahankali tawa shuru tayi 
"I have told you babu aure tsakanina da ita...so kike inyi zina?... Shekara nawa nayi kokarin ban kusanci wannan kazanta ba...amma yanzu you want to push me to...." Shuru yayi ya hadiye wani Abu Sannan yacigaba dacewa
"Hakkina na akanki..insha Allah ban zanyi forcing dinki ba cox am above that..." Bai idaba ta rungume shi don yanda yake magana sound so pitiful, shima Salem rungume ta yayi. 
Sunfi minti goma tsaye ahaka, Salem kam yasan babu abinda zai hanashi amsan hakkinshi wurin ta yau don yasan he can't wait anymore duk yanayin shi ta mugun chanza.
  Wanka sukayi yana wasa da every part na jikinta, suna gamawa yayi  wrapping dinta cikin towel kaman baby ya tafi daita bedroom, don a lokacin ko kadan baijin ciwon hannun shi, gaban tawa sai faduwa yake, Salem tsayawa yayi yana kallon ta, zaizo suyi sallan nafilla amma Sam yasan he can't, duvet ya rufa mata ya zare towel din jikinta ya wulla kasa, shima shiga yayi,ya cire nashi da yake jikinshi ya yarda, kusa daita ya matsa ya jawota jikinshi, jikin tawa ya fara rawa don yau tsoro kawai yake bata, wasa yafarayi daita, 
"Nidai ka bari..." Tafada muryanta na rawa, bai saurareta ba yacigaba da abinda yake, Sam bata Iya maida mashi martani kokarin connecting kanshi daita yayi tafara tureshi, 
"Please stop...please calm your nerves.." Yafada cikin kunnenta, tawa kuka ta fara sosai amma hakan bai hanashi abinda yayi niyyan, rokonshi ta farayi amma for nothing, 
"Kayi hakuri... Please.. Its hurting... It stings...please stop..." Ta dinga maimaitawa tana kuka, Salem kam jin kanshi cikin yanayin da bai taba jin kanshiba yasa ya fara ihu on top of his voice, ita ihu shi ihu, sai rokonshi take amma Sam he's not willing or ready to slow down, wani irin kukan wahala take amma ihu da shi kanshi yakeyi bai barshi yaji abinda take cewa, rokonshi tacigaba dayi amma for nothing, sai yanzu ta San cewa abun ba wasa bane cos even after an hour plus the thrust continue.

Ameera kam tana fitowa daga wanka taga Ashe bata dauki pad daga kitchen bathroom ba,  don tunda Mrs Samuel ta bata tashiga bathroom dashi bata fito dashi ba, lokacin da suke hada abincin dinner ma ta saka amma har ta dan baci, tayi niyyan ta barshi zuwa gobe tunda ya bar rushing sosai amma tana tsoron kar ta bata expensive bedsheets din, kayan data cire ta maida ta fito falo taga babu Salem tayi down stairs, tun bata ida sauka down stairs ba ta farajin kuka tawa, ahankali ta sauko taji ta sai rokon Salem take tana kuka sosai, ita da tunanin ko dukanta yake tayi, Ahankali ta kara matsawa kusa da window bedroom din cos window babban ne  kuma ba a sama yakeba, jitayi tawa nacewa
"Please kayi hakuri... Ka bari haka nan please... Cikina kayimin ciwo... Dan Allah.. Ka..bani ruwa insha..." Da sauri ameera ta bar wajen don ba karamin faduwa gabanta yayi ba har dafa kirjinta tayi ta hau upstairs don kasa daukan pad dintayi, kan kujera ta zauna hannun ta Dade da  kirjinta, tasan abinda sukeyi kuma babu abinda ke bata tsoro kamar kukan wahala da Tawakaltu takeyi, farat daya Zainabu diyar hinde ta fado mata garai, sai ajiyan zuciya take gabanta na dum2, tafi hour daya zaune gabanta na faduwa, kallon agogo tayi taga after 12 na dare, ahankali ta mike don a tunanin ta kilan sun gama.

Tawa kam duk bakinta ya bushe saboda kukan da take, amma Salem bai da niyyan sarara mata, mami ta fara kira tana kuka amma babu hawaye, tunawa tayi  mami bata kusa sai ameera, ameera ta fara kira tana
"Ameera....please...help....me..." Yanda take magana kasan she is tired to the core, Salem sai hakuri yake bata at the same time yana zuba mata albarka, 
Ahankali ameera ta kara saukowa taji Tawakaltu na kiran sunan ta, da sauri ta koma sama ta fashe da kuka, bata tabajin ta tausayawa mutum kaman yanda ta tausayawa Tawakaltu ba, kuma bata tabajin ta tsani mutum kaman yanda ta tsani Salem ba don farat daya taji ya fita ranta, sai lokacin ta yarda da zancen Zainabu da take cewa 
"Ki roka Allah ya rabaki da namiji mai jaraba.." Kuka ta cigaba dayi kaman itace tawa, 
"Wani hanin baiwace..." Ta fadawa kanta,tafi minti ashirin zaune tana kuka daga baya ta mike tana cewa
"Am sorry sis..I wish there is something I can do...." Ta fada tana shigewa bedroom, kwantawa tayi amma ko kadan bacci baiyi gigin daukan ta ba.

Tawa kam idanuwa ta bude ta fara kallon idanuwan Salem da suka koma kaman ba nashi tafara cewa
"Please....am tired.. You are hurting me.... Wallahi in wannan ne auren na fasa... Wallahi banaso.." Ta fada tana fashewa da sabon kuka, Salem kam hakuri kadai ya Iya bata don ko kadan bai cikin hayyacinshi.
Sai bayan three hours ya samu nutsuwa,  ita a wahale shi a gajiye, komawa yayi ya kwanta gefen ta tare da jawo weak body dinta kusa da nashi, zuciyanta ta zai bugawa take da karfi shima nashi na harbawa da karfi kaman ya maida Tawakaltu ciki yakeji, adua ya dingayi mata yana shafa kanta, ko minti goma baayiba bacci yayi gaba daita, mikewa yayi yana kallon yanda take shessheka 
" I have missed a lot..." Yafada yana shiga bathroom, wanka yayi ya dauro alwallah ya saka kaya ya fara sallah yana godewa Allah cos he can't ask for more, sai around three ya kwanta yaso yayi mata wanka don kasa jikinta yayi tsami amma he don't want to disturb her dukda ya ga baccin ba wani dadinshi takeji ba, kallon swollen eyes dinta, 
"I love you... You have make me a happy man....may Allah fulfill all your dreams...I love you with all my heart..." Ya dinga maimaitawa cikin kunnenta, tanajin maganan kaman a mafarki , cikin bacci ta saki murmushi shima murmushi yayi ya kwanta tare da jawota jikin shi ta saki karamin kara don tamkar ya fama mata ciwo taji.
Around:5:30 Tawakaltu ta farka tare da kuka don by then ba karamin kumburi wajen yayi ba, shima Salem farkawa yayi ya shiga bathroom ya hada mata warm water, ya dawo kokarin mikar da ita yayi ta sakar mashi ihu tana yarfe hannuwa, sorry kawai yake cemata donshi kanshi yasan he was rude and rough, 
"Please ka bani towel..." Ta fada mashi cikin murya da bata fitowa, da sauri ya bata towel din daya yarda ya bata, ta daura ya riketa tana tafiya da kyar tana kuka tana kiran mami, suna shiga bathroom yayi kokarin cire mata towel, hararanshi tayi 
"Ka tafi I want to ease my self..." Ta fada kaman ba ita take kuka ba, dariya Salem yayi 
"To..amma please kiyi sitbath da ruwan cikin bathtub..." Ya fada ya fita, fitsari ta farayi tana kuka kaman ranta zai fita duk hankalin Salem dake tsaye bakin kofan ya tashi sai sorry yake ta fada mata.

Da kyar bacci ya dauki ameera, bata farka ba sai around 8.
💛💜❤💙💚
ZAKISAN KONI WAYE
💜💙💚❤💛

®zuwairat(ummu Maryam)


6⃣9⃣
 

 *In dedication to AY..thanks for your support..kin taimaka min sosai my Hawaii friend, Allah ya barmu tare* 

Salem chanza bedsheets yayi don ba karamin staining wancan tayi ba, komawa bakin kofan yayi yana yimata sannu don ba karamin kuka takeba.
Tafi hour daya Sannan ta fito tana dafe bango, dauketa Salem yayi ya ajiyeta kan gado tawa sai hararanshi take shikuma babu abinda yakeyi sai dariya, long gown ya bata ta saka Sannan ta yi sallah ta koma ta kwanta, ita kadai tasan azaban da takeji Salem ma sallah yayi ya zo kusa daita ya kalli beautiful face dinta Sannan yace
"Thanks for last night... You are the best..." Tawa juya bayanta tayi bata amsa mashiba, kara komawa gabanta tayi
"Baby...tell me what you want... Ki fadi duk abinda kikeso in baki....I can't just imagine the right gift for you..." Yafada yana shafa face dinta yana kallon closed swollen eyes dinta, itadai batace kala ba, don haushin shi kawai take ji, 
"Princess say something..." Ya fada mata still batace komaiba, 
"Don't worry... I know what's best for you..." Ya fada mata ya kwanta gefen ta tare da dora kanta kan chest dinshi, 
"Princess.." Ya kirata, cikin low voice ta amsa da 
"Naam"
"I want to rush to Nigeria today... I will be back today insha Allah..." Yafada yana shafa hair dinta,
"Ina zuwa..." Ta fada sounding very serious, dariya yayi
"Da wannan tafiyan zaki gida ki tonamin asiri?..." Ya fada yana dariya
"I will walk well.." Ta amsa mashi kaman zatayi kuka,
"Kawai just relax here... Zan fadawa Mrs Samuel ta zauna dake har in dawo...." 
"Me zakayi Nigeria?..." Ta tambayeshi
"I want to return ameera to her parents before su Umma su gane something is wrong...you know somethings are best kept secret..." Tawa Dan janye jikin ta tayi daga nashi
"Please.. Mu zauna mu duka....I can't be with you alone..." Tafada tana hawaye Sannan tana tuna irin wahalan datasha hannun shi tasan in ita kadai zata zauna dashi ubanta zataci,cos he's way beyond her league, Dariya Salem yayi
"Me yasa bazaki Iya zama dani ba?..." Ya tambayeta dukda yasan her reasons, shuru tayi tacigaba da hawaye, rungume ta yayi 
"Don't worry.. I will be gentle to night.." Ya fada yana kissing bayan wuyanta, 
"You must be out of your mind..." Ta fada cikin ranta, rungume ta yayi bacci yayi gaba dasu. 

Ameera tana tashi tayi wanka sai tunanin abinda ya faru jiya take, 
"Daman ana samun yare virgin?.." Ta tambayi kanta don tasan kuka datawa takeyi ba kukan wacce ta taba sex bane, tana zaune cikin bathtub tana tunanin yanda zatayi ta iya hada ido da tawa ko Salem din gani take sun san ta jisu jiya
"I can't wait to get out of here..." Tafadawa kanta. Tana gamawa ta fito ta shafa man dake kan mirror Sannan ta dauki black gown ta saka, komawa tayi ta kwanta don ko kasa batason zuwa.

Karfe nine Salem ya tashi ya kalli tawa dake bacci yayi mata kiss Sannan ya mike yashiga bathroom wanka yayi ya fito daure da towel har lokacin Tawakaltu bata tashiba, fita yayi da sauri still daure da towel, upstairs ya hau ya shiga bedroom, ameera najin an bude kofa tayi saurin lumshe idanuwa kaman mai bacci, kallonta yayi yashiga dakin da wears dinshi suke, wasu designer suit ya saka Sannan ya fito da takalmanshi a hannu, bakin gadon ya zauna ya kalli innocent face din ameera, yasan ba bacci take ba don yaga yanda lashes dinta ke shaking, kafanta ya buga 
"Babe tashi nasan you are not sleeping... Ki shirya da sauri mutafi shopping from there I will take you to your family..." Ameera najin family tayi saurin mikewa
"Really..? " tafada cikin farin ciki, kallon eyeball dinta yayi
"You can't wait to get away from me ko?..." Ya tambayeta yana saka shoes dinshi
"Sir ba haka bane...I miss them a lot...." 
"To ki shirya.. Na kira pilot tunda asuba I know he will be here soon..." Da sauri tace
"Sir nayi wanka...am ready..." Tafada sounding very excited, Salem tsaya kallon ta yayi don sai yanzu yasan ameera batason shi in kuma tana sonshi then she's a very good pretender, 
"Then mu tafi shopping...." Bai idaba ta katseshi dacewa
"Sir we should just forget about shopping... Just let your pilot take me home..." Harara ya galla mata yana mikewa
"Meet me downstairs.. Ko kuma I change my mind..." Yafada yana fita daga dakin. Da sauri ameera ta yafa Vail din kayan ta sauko downstairs.
Salem wurin tawa ya koma ya ganta zaune bakin gado daure da towel da gani tunani take, har ya karaso kusa daita batasani ba kiss yayi mata ta kalli how handsome he's looking don sam baka cewa wannan rough rider din jiyane
"Thinking about me?..." Ya tambayeta, batace komaiba yacigaba da kissing dinta, cikin whisper yace
"Can we go again?..." Da sauri ta tureshi, mikewa yayi yana dariya. Sallama ameera tayi bakin kofan, suka amsa daga nan tace
"Sis..." Ta kira tawa,
"Ki shigo mana.." Tawa ta fada mata, shiga tayi taga Salem tsaye looking so corporate, gaisawa sukayi, ameera tana kallon yanda face dinta yayi swallon, mikewa tayi tana tafiya ahankali don ta saka kaya, Dan murmushi karfin hali tayi Sannan tace
"Kafana keyimin ciwo..." Ta fada kanta kasa, Salem kauda kanshi gefe yayi yana dariya, ameera kam banda tausayinta babu abinda take ji. Salem bin bayanta yayi ya rungume ta Sannan yace
"Bari in kaita shopping... Zamu dawo yanzu Sannan mu wuce..." Bata amsa mashi ba ta goge hawayen fuskan ta, Salem fitowa yayi ya rike hannun ameera suka bar dakin,suna fita falo Mrs Samuel tazo, gaisawa sukayi Sannan ya fita still hannun shi cikin nata, wani button dake jikin bangon, wani kofa ta bude,motace guda daya mai shegen kyau da tsada, sakin hannun ta yayi ya shiga ya fido motan, ya bude mata tashiga Sannan suka bar wurin. Cikin garin California suka shiga, gaban wani shopping mall ya tsaya ya fito itama ta fito, keys ya mikawa wani maaikacin wurin Sannan ya kama hannun ta suka shige,duk Wanda ya gansu zaiyi tunanin couples ne cos they look wonderful, ameera baki ta bude don ko a American movie bata taba ganin inda yayi mata kyau kaman wurin ba. 
"Zanso ki saka kayan ki zabi sizes dinki amma bamu da time...so just choose anything you want..." Ya fada yana zama kan wani katon sofa dake cikin wurin. Ahankali ameera ta fara duba kayan, gani tayi price tag dinsu is not something small. Arabian gowns ta dauka kaman biyar sai designer shoes biyu da bags biyu aka biyo ta da kayan, Salem kallon kayan yayi yaga basu da yawa, kallon daya daga cikin attendant din wurin yayi
"Get me  30 of your best gowns...10 shoes... 10 bags...5 set of jewelry box.. And make sure the clothes, shoes and bags are designer..." Yafada mata yana kallon agogon hannun shi, mata rike hannun ameera tayi suka koma ciki, Salem fiddo wayanshi yayi yayi dailing number Mrs Samuel ya umarceta data bawa tawa,
Hira suka dingayi while ameera tana chan ana loda mata kaya kaman hauka. Sai bayan hour daya ta suka fito, sallama yayi da tawa ya mikewa aka bisu da kaya, 
"Kina da waya?.." Ya tambayeta yana mikewa wata credit card dinshi, bata amsa mashi ba, sai lokacin ya tuna da alkawarin da ya taba yiwa affan, komawa ciki yayi ya  shiga bangaren wayoyi, ya dauko iPhone 7plus guda biyu sai iPad 62giges.

Basu dawo ba sai around 11:30 parking yayi yasa pilot ya taimaka mashi suka zuba kaya cikin jet, daya daga cikin iPhone din ya dauka ya shiga ciki, kan dinning suka tadda tawa tana breakfast, gefen ta ya zauna bayan yayi mata kiss, ameera kam a falo ta zauna taki cin abinci cos ita gida kawai, duk yanda Salem da tawa sukayi don taci abinci ki tayi. Salem tea kawai yasha, kara kallon agogon hannun shi yayi, kallon tawa yayi
"Baby anya zan Iya I can come back yau?... Yanzu 12:30...Nigeria will be 5:30.." Ahankali tawa tace
"Take your time..." Mikewa yayi itama ta mike kallon wayan daya ajiye kan cushion yayi
"Yauwa baby replace this phone with yours..." 
"Thank you " kawai tace, ta nufi wurin ameera, itama ameera mikewa tayi suka rungume juna, sai tawa ta fashe da kuka, Salem ne ya rabasu ya rungume ta for a while, ameera fita tayi, bedroom ya kaita ya zaunar daita bakin gado
"Princess ki huta ..you deserve it..." Yafada yana kwantar da ita, kuka tacigaba dayi
"Yanzu maidata zakayi da gaske?..."
"Please princess we have been over this..." Yafada yana manna mata kiss Sannan ya fito tare da Jan kofan, magana yayi wa Mrs Samuel kan ta zauna da Tawakaltu har ya dawo kuma ta amince.
  
Yana fita ya hau jet ameera tabi bayan shi.
Around 9pm suka isa gidan shi na Kano dama ya fadawa Abdul ya jirashi da motan shi, suna sauka babu bata lokaci Abdul ya maida kaya cikin mota suka kama hanyan gidan ameera su ameera. Salem sai kallon ta yake ita kam kaman motan bai gudu takeji.
9:40 suka isa gidan, sai Salem ya tuna lokacin da ya fara zuwa gidan, kaman jiya, horn Abdul yayi mai gadi ya bude don ganin waye, yana ganin ameera zaune bayan motan yayi saurin wangale gate, shiga Abdul yayi ya parka motan gefe daya, da sauri ameera ta fito tana cewa
"Daddy!... Mommy!... Affan!..." Ta dinga kira da karfi tana shiga ciki da gudu.
Acikin falo dad ne da affan, mom kam tana upstairs, 
"Dad kaman ana kiran sunana...." Inji affan, dad banza yayi dashi, da gudu suka ga ameera ta shigo, dukkan su mikewa sukayi, batayi wasting time ba ta fada jikin dad, at that moment sai dad da affan suka zama motionless, don gani suke kaman mafarki suke, da sauri affan ya hau sama yana kiran mommy, 
"Mommy... Ga anty ameera nan...." Zumbur mom dake zaune kan praying mat ta mike
"Ina?.." Ta tambayi affan
"Downstairs..." Mom bata kara cewa komaiba ta fita dakin da sauri affan ya biyo bayanta, har lokacin ameera na rungume da dad tana ganin mom tayi saurin sakin dad ta fada jikin mom sai ta fashe da kuka, mom rungume ta tayi kaman zata maidata ciki
"Baby daga ina kike?..." Ta tambayeta, cikin kuka tace
"Mom tare muke da sir Salem..." Da sauri dad ya fita don zuwa shigo da salem, baa dadeba suka shigo tare, durkusawa yayi ya gaida Umma dukda yasa in tayi gudun tsiya ta kai 40, zama yayi,Umma sai kallon ameera take, affan zuwa yayi ya tsaya kusa da Salem bayan sunyi shaking hands, Abdul ne ya fara shigowa da kaya, Salem shuru yayi yana kallon ameera dake lafe jikin mom tana, kan dad kasa shi ga boss a gidanshi, bayan Abdul ya gama shigo da kaya Salem ya kalli affan,  
"Little bros...excuse us..." Ya fadawa affan,
"Ok sir... But remember my promise.." Ya fada yana hawa stairs, dariya Salem yayi 
"Don't worry.. Am a man of my word..." Ya fada, bayan affan ya tafi ya kalli mom don itace main concern dinshi, as for dad he can goto hell, 
"Hajiya da akwai maganan da zanso fada maku amma ina ganin is late already..." Bai idaba dad ya katseshi dacewa
"Ai in baka takuraba shikenan..." Salem murtuke fuska yayi Sannan ya fara basu labarin abinda ya faru tsakanin shi da ameera har izuwa yanzu daya kawota gidan, ya kara dacewa
"So ina Neman yafiyanki amatsayin ki na mom dinta...nasan na shiga hakkinki...ki yafemin...kuma Allah ya bata mijin da dayafini...." Tunda ya fara magana dad ya sadda kai kasa, sai lokacin yafara danasanin tarbiyan da ya bawa ameera, hawaye ne ya gangarowa mom, Ahankali ta goge Sannan ta fara cewa
"Alhamdulillah... Allah na ganin I tried my best in bata tarbiya na gari..amma inayi dad dinta na rushewa...nagode wa Allah dayasa ka zama sanadin shiryanta...ko kadan raina bai baci ba..Allah ya saka maka da alkhairi... Don nasan inda aljani ko wani mugun mutum tayiwa haka bazata kai labari ba...so once again thank you.." Tafada tana kuka, itama ameera kuka ta dingayi sosai, kneeling tayi tafara cewa
"Mommy am so sorry... I promise to be a good a girl..." Da sauri mom ta rungume ta, Salem sai ya tsinci kanshi da tausayi da kuma jindadi, dad kam hawaye ya farayi amma babu Wanda ya gani cos kanshi na kasa,Salem yakara cewa
"Babu idda akanta..." Duk sun gane abinda yake nufi,
"Samun irin ka a mazan zamani zaiyi wuya... Mungode..." Mom tayi adding, mikewa yayi 
To nima nagode for your understanding...zan wuce sai na sake zagayowa.. " ya fada yana takawa ahankali, ameera mikewa tayi tabi bayan shi, har bakin kofan motan ta rakashi, juyawa yayi ya tsaya yana kallon ta, itama tsayawa tayi kanta kasa, hannu ya bude mata, Ahankali ta taka ta fada jikin shi rungume ta yayi casually Sannan ya saketa, 
"I will miss you..." Yafada mata cikin whisper, shuru tayi batace komaiba, cikin mota ya shiga Sannan yace
"Yauwa na mance wannan iPad din is for affan.. And kibani number ki..so that mu dinga gaisawa, " pin dinta ta bashi  Sannan ta matsa kusa da motan
"Sir please take care of Tawakaltu.. She's a good person..." Dariya Salem yayi
"I will insha Allah.." Yafada waving dinta yayi itama tayi waving dinshi Sannan suka bar gidan.
💜💚💛💙❤
ZAKISAN KONI WAYE
💛💙❤💜💚


®zuwairat( ummu Maryam)


7⃣0⃣


Salem relaxing yayi cikin mota duk jikin shi ba dadi don sai yanzu yasan ko baka son mutum rabuwa bata da dadi. Har suka koma gida bai ce komaiba. Suna zuwa yayi wanka ya rama sallolin da ake binshi Sannan ya hau gado yayi ya cire number Khalid daga blacklist Sai lokacin yake ganin messages din Khalid, sunfi talatin, dariya kawai yayi  ya fara waya da matarshi.

Itama ameera sam jikinta ba dadi don tasan yanzu babu ita babu Salem,
"Hmmm...I will definitely miss you..." Ta fada cikin ranta daidai lokacin da ta shiga parlour, jikin mom ta kara fadawa dad kam har lokacin yana zaune kanshi kasa, 
"Habibty kinga riban wulakanta mutane ko?... Na fada maki amma Sam bakiji.... Ko alhakin maaikatan gidan nan ya isheki...yanzu look what happens..." Mom ta fada tana shafa kanta, ajiyan zuciya tayi 
"Mom am sorry... Zan nemi yafiyansu duka...." Tafada cikin sanyin murya, 
"Duk baki da laifi...laifi nane.. Duk ni da ja maki..,am sorry daughter..." Inji dad, da sauri mom da duk jikinta yayi sanyi tace
"Alhaji.. Allah ya kaddara hakan zai faru..." 
"Dad ka bar daurawa kanka laifi...it was destined to happen" inji ameera data koma wurin dad. Mom mikewa tayi ameera ta mike ta bi bayanta suka hau upstairs,aranan basuyi bacci ba din hira suka dingayi har da affan, shi kanshi affan yaji dadi yanda anty ta chanza don a da bai isa ya tsaya kusa daita ba balle suyi hira. 

First thing in the morning ya kama hanyan yola, gidan Khalid ya sauka, Khalid na ganin shi, ya hade gabas da yamma, 
"Daman kai haka kake bansani ba?.... Allah yaisa tsakanina dakai..." Salem dariya kawai yayi ya samu wuri ya zauna yana kallon Khalid dake huci, Khalid yacigaba dacewa
"Wallahi Allah ya taimakeka...I intended to take this later to Umma and Abba...." 
"Kace masu me?..." Salem ya tambayeshi atakaice
"Kasan sauran..." Baki Salem ya tabe 
"Ai is your word against mine....banza Mara hankali..." Salem ya fada yana dariya, tsaki Khalid yaja 
"Dalla ina yar mutane?..."
"Tana gidansu...." Afusace Khalid yace 
"Haka mukayi da kai?..lallai ka isa dan bakin ciki...don kaji nace inason ta shine ka tashi ka kaita gidansu ko?...no problem.. I will find my way..." Yafada cikin fada, Salem tabe baki yayi
"See dalla relax let's talk like two matured men..." Salem ya fada mashi, Khalid baice komaiba ya dinga girgiza kafa, Salem ya cigaba dacewa
"Please in kasan ba auren yarinyan nan zakayi ba kawai just let her be..." Hararanshi Khalid yayi
"Look who is talking... Kai da ka aureta ka ajiye ta cikin sambiza fa?... Ai kasan ni na fi karfin wannan..." Dariya Salem yayi don shi ko kadan bai daukan abun da zafi kaman yanda Khalid ke ta tada jijiyoyin wuya, 
"Ni dai rokonka nake...if you know you are lusting after her then just forget about her..don wallahi if you tries anything stupid zan manta da friendship dinmu in ci burouban ka.." 
"Sannu dad..." Khalid ya fada mashi
"Wallahi ba da wasa nake ba...ba dan ban sonta na rabu daita ba...don ko makaho yasan da ameera..." Tsaki Khalid yaja 
"Kana sonta ubanwa yasaka rubuta mata saki...kawai in kana bani address dinta kabani and stop all this Bullshits..." Salem bai kara cewa komaiba ya mike
"Ni zanje gaida su Umma kafin in koma..." Yafada yana nufan bakin kofa, da sauri Khalid ya tari gabanshi
"Haba guy...why are you doing this to me...wallahi yarinyan nan son ta nakanyi..." Salem dariya yayi don yanda Khalid yayi maganan, 
"Wallahi am serious... Please just give me her address... I promise to take good care of her...kaji daddy..." Salem dariya ya karayi
"Please help me.." Khalid ya kara cewa, kallon manyan idanuwanshi Salem yayi
"In ba karya ba ka taba ganin inda mutum yayi falling in love da wacce bai taba ganin koda pic dintaba?..." 
"AI kullum cikin imagining face dinta nake, yanda kayi describing dinta ma ya isheni..." 
"Naji...tell Abdul guard dina ya rakaka gidansu..." Da sauri Khalid ya dan rutsuna
"Thank you Abba..." Salem banza yayi dashi ya fita
"Abba kajira in saka kaya muje gaida su Umma mana..." Banza yayi dashi yayi tafiyan shi.

Salem family house dinshi yaje inda Umma da Abba suka nemi jin actual reason dinshi na zuwa Nigeria yayi masu karya da wani emergency meeting ne ya kawo shi, zama yayi ya cika cikin shi Sannan yayi masu ban kwana, karfe twelve ya bar Nigeria.

Ameera kam gari na wayewa ta shirya ta sauka downstairs ta shiga kitchen da masu aiki tare sua dafa abinci, Sai mamaki suke, kallon su tayi Sannan tace
"Sahura" wacce ta kira ta amsa mata tana kallon ta, 
"Talatu..." Ta kira daya itama amsa mata tayi Sannan ameera ta fara cewa
"Dan Allah, ina neman yafiyanku kan abinda nayi maku abaya...Dan Allah Ku yafemin..." Dukkan su biyu shuru sukayi suna kallon juna,
"Dan Allah fa nace...ba kaman ke talatu nasha marinki batare da kin yimin komaiba... Dan Allah Ku yafeni..." Da sauri sukace
"Mun yafe maki...Allah ya yafemana..." Cikin jin dadi ameera tace
"Ameen nagode..." Tafada tana rungume su biyu lokaci daya, Allah yasa ba  mafarki suke ba, don sun San ko cup din ameera babu wacce ta isa ta taba cikin su ba tare da tacin uwarsu ba. Bayan sun gama jera breakfast kan dinning ameera ta fita waje taje wurin masu wankin mototaci da sauran maaikanta maza ta nemi yafiyansu, suma duk yafe mata sukayi, tambayan tsohon data fesawa pepper spray tayi daya daga cikin su yace
"Ai tunda wani yabashi kudi ya bar gidan nan..." Inji daya cikin su
"To Dan Allah kunsan inda yake yanzu?..." Ta tambayesu cikin sanyin murya
"Eh...yana sabuwar gandu...." 
"To Dan Allah zuwa gobe zaka rakani wajen shi...."
"To Hajiya karama..." Suka amsa mata Sannan ta bar wajen, duk abinda take yi a idon mom dake tsaye bakin window upstairs, kara godewa Salem tayi tana yi mashi adua. Sama ta hau ta kira mom da dad su sauko breakfast.
Suna kan dinning take basu labarin su hinde da yaranta, ba karamin dariya dukkan su suke ba ba kaman mom dake kallon ameera With adoration
"Wallahi mom sanda na fara ganinta nayi tunanin zombie ce..." Tafada tana dariya
"Sai gashi ta zama the most important person in my life at that time... Ashe mom mutum Rahama ne?...I was willing to give all the money sir Salem gave kawai don a barta ta shigo..." Tafada tana dariya sosai, dukkan su dariya suke, mom bata taba jinta cikin kwanciyan hankali ba kaman yanzu, don bata da matsala kaman rashin respect din ameera ga mutane
"Ai ina fada maki... Ko trillion zaa baki a hanaki zama da mutane an gama da kai...don mutane are very important in our lives... No matter how dirty... Poor...ugly they are..." Inji  mom
"Hakane wallahi...." Ameera tayi adding, hira suka cigaba dayi har suka gama breakfast. Ameera ta tattare plates ta kai kitchen, ta dawo ta tadda mom dake zaune falo looking very relaxed, kusa daita ta zauna
"Yanzu mom inason inje gidan su zeenat..."
"No baby...ki je kiyi wanka ki kwanta... Just call her...nafison ki maida jikin ki sosai kafin kifara fita..."
"Ok..amma mom in fada mata gaskiya abinda ya faru tsakanina da sir Salem ko...." Ta tambayi mom, shuru mom tayi for a while Sannan tace
"If you trust her...don banason mutane suji ainahin reasons din daya maido ki gida...kawai a fada masu rabuwa kukayi is better than a fada masu komai...don bakasan mai farinciki kan problems dinka ba..."
"Mom I trust zeenat... Bazata fadawa kowaba...she's the only friend I trust... Ai ranar da muka fara haduwa da sir Salem muna tare daita..."
"Ok..." Kawai mom ta fada mata Sannan ta mike ta hau upstairs. 
Kayan da sir ya saya mata ta jera cikin wardrobe dinta ta fiddo wasu da yawa don ta badasu, wayanta ta dauka ta saka sim card dinta, tana kun nawa taga message kaman haka,
 _"The ugly taxi driver is saying good morning... Ki gaida mutanen gidan...na tafi..."_ dariya tayi Sannan tayi saving number Salem.
Zeenat ta kira, in one word tace
"Babe am home..." Wani irin ihu zeenat tayi 
"Am flying over right now..." Zeenat ta fada Sannan ta katse wayan ta.
Wanka tashiga tafito ta shirya cikin daya daga kayan da Salem ya saya mata, ba karamin kyau tayiba, tana komawa down stairs taji an bude gate, da sauri ta fita don tasan zeenat ce, ko parking lot zeenat bata kai motan ba ta fito da gudu itama ameera da gudu suka rungume juna, kaman yara suka dinga ihu suna jumping, kallon ta zeenat tayi
"Amma babe kin Dan rame..." 
"Hmmm..sis kedai bari...naga rayuwa"
"Kodai ciki ne?...." Dariya ameera tayi, 
"I have gist for you... Amma muje ciki in baki ruwa ki sha..." Wani irin dariya zeenat tayi
"Shegiya ke zaki bawa mutum ruwan sha?...wonder shall never end..." Dukanta ameera tayi
"Sis ki bar ruwa...just give me the gist...." Zeenat tayi adding. Wuri suka samu nan waje suka zauna ameera ta fara bata labarin komai, zeenat baki kawai ta bude tana sauraron ta, saida ta kai karshe Sannan zeenat tace
"Ikon Allah... Am I dreaming..."
"No dear... Its real..." Ameera tayi assuring dinta
"Daman na dade ina warning dinki amma bakiji...nasha fada maki duk abinda kike takama dashi da akwai Wanda yayi doubling dinka...in kudi ne..motan da wani yake hawa ya sayi komai naka... In kyau ne.....ko kafan wani baka kamaba...in ilimi inda naka ya kare nan na wani yayi starting... Look now for instance jet din Salem ya sayi duk abinda dad ya mallaka..."
"Kedai bari...now I know better....sis da akwai dukiya inda take... Kar kiso ki ga gidanshi na abuja...estate guda
..."
"Ai kinyi loosing... Wait ya matanshi?.." Zeenat ta tambayeta
"Wallahi Matan is very nice... Har kuka take wai kar in tafi..."
"You mean tanason Ku zauna tare?..."
"Seriously.. I was surprised.. Yanzu we're friends..." 
"Hmmm...sis anya har yanzu ke ba matar Salem bace?..tunda kince kina period lokacin da yayi sakin?..." 
"Ai babu abinda ya taba shiga tsakanina dashi...so babu aure.." Hira suka cigaba dayi kaman sun shekara basu haduba, 
"Sis enough about me...ya zancen auren ki da Mahmud..." Ameera ta tambayeta
"Sauran two months wedding... Yanzu tunda Allah ya kawo ki Sai mufara choosing wears din da zamuyi amfani dashi..." Tsalle ameera tayi don jindadi, zeenat ta fiddo wayanta, tana cewa 
"Bari kiga kayan da yaya sultan ya yimin order..." Tafada tana bude gallery din wayan ta,   kusa daita ameera ta dawo tana cewa
"Yaya sultan ya dawo daga Madrid ne?..."
"Aa..Sai next week... Shima don Abba yaci ubanshi..." Dariya sukayi, zeenat nuna mata wasu elegant kujeru da gado tayi, baki ameera ta bude
"Wooowwww...babe na kasa rufe bakina.... Please ki tayani rufeta..." Tafada tana daria, dukkansu Dariya sukayi
"Amma yaya sultan ya iya choosing... Gaskiya yayi kokari..." Inji ameera,
"Yo sis baki San wani abu ba...set uku yace zaiyi Abba ya hanashi..." 
"Kam...Ashe daman yan kwallo suna da kudi haka?..." Inji ameera
"AI weekly aka basu kudi kuma ba kadan ba....amma abun haushi wai baturiya zai aura... Abba ya hana..."
"Tofah...amma da sun barshi ya auri wacce yakeso...." Bata idaba zeenat ta galla mata harara
"Haba sis...Sai kice babban wanmu ya auri kafira?...Aa wallahi..." 
"Allah ya zaba mashi wacce tafi alkhairi..."
"Yanzu kikayi magana...".
Haka suka cigaba da labartawa. Sai bayan magrub zeenat ta koma gida.
💜❤💚💙💛
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚❤💜💛

®zuwairat(ummu Maryam)


7⃣1⃣


 _One week later_

Ameera ta maida jikin ta sosai don har haskenta ya dawo, Sai gulma ake wai Salem ya saki ameera daga auren beyerabiya, su kam ko ajikinsu tunda sun san gaskiyan maganan, kawayen ameera datake wulakantawa Sai Allah shi kara suke yimata, wasu har kiran number ta suke su zolayeta, amma ko uffan bata ce masu, itadai alhamdulillah she's a changed person.
Ameera da zeenat tare da daya daga cikin masu aikin su sunje gidan wannan tsohon da ta taba fesawa pepper spray, har yau tsohon bai gani sosai saida glass, shikuma mako ya hanashi ya dauki kudi daga cikin kudinda Salem ya bashi ya kai kanshi hospital, yanzu shago ya bude shi da babban danshi suna zama, ranar da sukaje sauran kadan babban danshi ya doki ameera wai tayi sanadiyan mutuwan idanuwan ubanshi, hakuri ta dinga basu don har kneeling tayi tana kuka, tsohon ya yafemata, hospital tace zata kaishi tsohon yace ta barshi. Babu irin rokonshi da batayi ba amma tsohon yace ta tafi ya yafe mata, haka suka bar gidan jiki ba kwari, kan hanyan su ta dawowa zeenat tace 
"Babe ko alhakin wannan tsohon ya isheki rayuwa..Allah ya taimaka bai mutu ba kafin ki tuba..." Ameera dai batace kala ba sai tukin mota take.

Bangaren Khalid kam da kyar Salem ya shawo kanshi kan ya bari ameera tayi at least sati two a gida kafin yaje, don babu dadi daga dawowanta ya kama hanya gidansu donshi ko kadan bayason ameera yasan da akwai wata dangantaka tsakanin shi da Khalid.

Salem da matarshi kam honeymoon suke don yanzu sun bar Malibu sun koma Hawaii, Salem dai kejin dadi honeymoon amma tawa duniya ta isheta, don tun ranar first night dinsu bata huta ba har yau. Har ga Allah tasan Salem is every woman's dream don he's caring, loving, romantic, giver don har company ya bata kyauta for keeping herself intact until marriage amma he's rough and mean in bed.
Har fargaban dare take ,gashida rana he's gentle and nice amma in dare yayi duk kukan da zatayi bai sashi ya raga mata, duk Wanda yaga yanda take tafiya kasan da akwai matsala.
Shi kanshi abun yana damunshi don har personal doc dinshi ya kira ya fada mashi bai samun natsuwa da wuri inda doctor ya shaida mashi side effects din drugs da ya dinga sha for years ne. Har tausayin tawa yake amma he can control himself.

A Hawaii resort mai suna Waikiki resort hotel suka sauka, fadin haduwan wurin is a waste of time, don ga beach Sannan da akwai babban restaurants, a bayan hotel din da akwai designer show room zaka zabi duk kayan da ka ga ya burgeka ajikin model.
Suna zaune da safe a waje suna breakfast ga wasu sunata houla dance, Salem kallon tawa da duk ta shiga duniya tunani yayi, hannun yasa cikin pocket dinshi ya dauko wata sarkan diamond daga company muai divers jewelry, Wanda akalla zaiyi 15000$ ya ajiye kan hannun ta dake kan table, bata Sani ba cos duk tunanin rayuwan masu kudi take, suna son komai perfect, kaya neat, makeup, perfect, 
"I love normal life..." Ta fada cikin ranta, Salem mamakin tunanin da take yayi don har yanzu bata ga  abinda ya ajiye mata ba, hannun ta ya taba, Ahankali ta daga idanuwanta ta kalleshi, batace komaiba, nuna mata sarkan yayi, Sai lokacin ta ganshi, kallon sarkan tayi tadan saki murmushi amma da gani bai kai cikin ranta ba, 
"Thanks..." Ta fada atakaice.
A ranan suka je submarine don ganin sea life, tawa kankame Salem tayi don tsoro don wasu abubuwa ko a film bata taba ganin su ba. 
Yawo suka dingayi cikin gari Hawaii amma Salem ya lura da tawa don't look excited. Sai dare suka dawo resort.
Sallan ishai sukayi room service ya kawo dinner yaci itakam tawa banda faduwa babu abinda gabanta yake, 
"Habibty please eat..." Kallon shi kawai tayi ta kauda kanta, mikewa yayi ya dawo kusa daita, 
"Please baby what's wrong with you... Why are you moody?.." Ya tambayeta
"As if he's not the cause of my problem..." Ta fada cikin ranta, daga ta tsaye yayi ya rungume ta ya farayi kaman yana rawa ahankali
"Please tell me what your problem is and I will solve it this instance..." Yafada cikin whisper, shuru tayi batace komaiba cause yana cikin shawaran da Haj kudirat ta bata kan she should not complain about such things, 
"Baby..kinyi shuru..." Ya sake fada yana moving da ita ahankali,
"Ba...komai..." Ta fada cikin sanyin murya. 
"Ok..seat here..." Yafada yana zaunar daita kan wani sofa dake kusa da fire place, bathroom ya shiga tawa ta bi bayan shi da kallo don tasan abinda zaiyi, bayan kaman 15 minutes ya dawo, daga ta yayi 
"Muje muyi wanka mu kwanta mu huta..." Bai idaba ta girgiza mashi kai
"Why?..." ya tambayeta
"Ba yanzu zan kwanta ba.." Ta amsa mashi atakaice, 
"I insist.." Ya fada yana rike da hannun ta ba don ta soba suka fara wanka, mugun wasan shi ya fara yi mata, aikam Sai ta fashe da kuka
"Am tired... Ni wallahi na gaji..." Ta fada tana Dan tureshi, bai saurareta ba ya cigaba da abinda yayi niyya, kuka sosai ta fara tana cewa
"Am tired... Duk jikinta ciwo yake min...marata ciwo yake min...wallahi am tired..." Salem daka tawa yayi ya tsaya yana kallon ta, yana tausayin ta amma he can't help it, 
"Nagaji...nagaji...nagaji...!" Ta fada cikin kuka, still kallon ta kawai yake, yasan she's not the type of woman you will beside without anything,
"Baby am sorry... I can't help it...very you will get use to it..." Da sauri ta girgiza mashi kai
"I will never get use to this suffering... Wahalan is too much for me alone... Shiyasa na ce ka maida sis Aisha amma kaki...ni wallahi nagaji..." Tafada tana kuka kaman ranta zai fita,  tsaya kallon ta yayi shi kanshi yana Dana sanin sakin ameera, he remembered lokaci da yaje wurin ta, when he played with her she was willing to allow him go to any length.. 
"Kiyi hakuri...yanzu let me give you a bath...saikije ki kwanta..." Ya fada yana kara taba ta, da sauri ta dan matsa baya
"Zanyi wankan da kaina..." Tafada tana watsawa kanta ruwa, kowa yayi wanka suka fito daure da towel, kwantawa yayi kan gado, ita kuma ta koma cikin closet don saka kayan bacci dukda tasan bai yarda ta kwanta da kaya, kallon ta yayi
"Princess me zakiyi?..." Ya tambayeta
"Kaya zan saka...." Ta amsa mashi atakaice
"Princess kinfa San banason kina kwantawa da kaya...kawai zo ki kwanta..." Kuka tafarayi 
"Haka ka fadamin shekaranjiya....amma still..." Sai tayi shuru, Salem Dariya yayi ya mike daga kan gado, wurin ta yaje ya riketa
"Just come and sleep... Ba abinda zanyi maki..." Yafada dajin maganan kasan karya yake, harara ta galla mashi ta cigaba da kuka
"Nasan karya kake..." Ta fada cikin kuka, Dariya ya sakeyi yana rike daita
"Princess nike karya?...remember am 17 years older than you... Nidai zo ki kwanta..."
"To kabari in saka kayan..." Girgiza mata kai yayi
"I said I will be a gentle man.,"
"Ba wani gentle man... That's what you always say..." Tafada tana kuka kaman ranta zai fita,  hannun ta ya kama ya kaita bakin wani hadedden Italian bed
"Kin kwanta kinji..." Girgiza kai tayi
"Banji bacci..." Tafada tana kuka, Dariya yayi yaje ya kwanta yana tunanin yarinya ta maidani dodo.

Aranan duk yanda taso kaurace mashi abanza don bai kyaletaba kuka ta kwana tanayi, babu irin rarrashin da baiyi bataba amma taki yin shuru cewa take
"Ya maidata gida..ita bata Iya wannan wahalan.

A week later babu abinda ya chanza ga halin Salem, ita kuma tawa babu alaman sabo da halin shi, yanzu go tour bata binshi honeymoon yazame mata honey wahala,  kullum cikin bata gift yake amma bata amsa ita kawai ya maidata gida. Duk ta rame amma skin dinta yayi kyau da haske, amma kullum idanuwanta kumbure saboda yawan kuka gani take kaman ba sonta yakeba ya aureta ne don yayi molesting dinta, and the most annoying part shine kaman its getting worst than ever, ita da bacci Sai da rana at times ma da ranan hanata yake, she hate him and also hate herself for accepting him.

Salem kam kaman yayi hauka saboda irin wahalan da Tawakaltu take sha hannun shi, da yayi niyyan cigaba dashan drugs dinshi amma doc yace it will only worsen it, kallon yanda take ta faman kuka yake
" baby am sorry... " yafada yana rike hannun ta, da karfi ta buge mashi hannu
"Stop it...kawai bring Aisha back...in ba hakaba ka auro wata...nidai Allah nagaji..." 
"Yanzu princess zaki amince inyo maki kishiya?..." Harara ta galla mashi da red eyes dinta,
"Ko uku ka karo...I don't care..." Tafada tana kuka, 
"Ok naji..I will think about it..."
"Think f kace?...I don't think there is time to think... Just act before you kill me..." Dariya yayi 
"Naji...taso inyi maki wanka..."


Tun jiya da yamma Khalid ya sauka garin Kano saboda zuwa wurin ameera, bayan sunyi breakfast tare da Abdul ya shiga wanka kasancewan a gidan Salem na Kano ya sauka, yana fitowa ya shirya cikin manyan kaya looking so breathtaking.


" mom zanje gidansu zeenat... " ameera dake kyalli saboda haske ta fadawa mom, 
"Habibty kibari...." Mom bata idaba ta katseta dacewa
"Please sweet mom..."
"Ok..." Mom ta amsa mata, da sauri ta saki ihu Sannan ta hau upstairs. 
Bayan hour daya ta sauko cikin English wears, black Tommy Hilfiger skirt Sai white simple top.gyara gashin ta tayi sosai ta yafa Vail Dan karami kanta, batayi kwalliya ba amma ba karamin kyau tayiba, yanzu bata da damuwan komai cikin ranta, 
"Mom na tafi..." Tafadawa mom dake zaune falo, mom kallon ta tayi ta yimata alaman OK da hannu Sannan tace
"Baby na kinyi kyau..." Tafada tana shaawan yarta har cikin ranta
"Thanks mom..." Tafada Sannan ta nufi waje hannu ta daya rike da car keys dinta Sai dayan hannun ta rike da pause.
 
 *Please zakujini shuru for a while, commitment sunyi min yawa, thanks.* 👋🏻👋🏻👋🏻
💛💜❤💙💚
ZAKISAN KONI WAYE
💜❤💙💚💛

®zuwairat( ummu Maryam)


7⃣2⃣



Ahankali ta dinga tuki har takai gidansu zeenat, horn tayi maigadi ya bude gate, tana shigowa ta hangi zeenat tsaye da swiss lace dinkin riga da skirt kanta babu head, tayi mugun kyau don yanzu an fara mata gyaran amare, ameera na packing ta karaso kusa da motanta ta bude mata kofan ameera ta fito, 
"Da girman kujeran ki..." Inji zeenat, 
"Kedai keda girman kujeran.. Tunda kece amarya.." Ameera ta amsa mata tana dariya. Zolayan juna suka fara Sannan suka shiga ciki, wurin umma sukaje ameera ta gaidata Sannan suka koma dakin zeenat, labarin duniya suka fara har zuhr basu fitaba suna dakin, saida suka gama sallah Sannan suka fito cin lunch kasancewan mai aiki tazo kiransu, a kan dinning Umma ce zaune Sai wani cute dark guy, daka kanshi Sai ka rantse black American ne, don shi bakine amma bakin Sai sheki yake, yana sanye da armless fari da three quarter red kanshi sanye da facing cap Wanda ya maida face din baya. Kanshi kasa kuma koda su ameera suka fito bai daga kanshi ba, lokacin Umma na serving dinshi abinci, ameera na ganin shi ta saki murmushi tare da matsawa daf da zeenat Sannan tace
"Babe yaushe yaya sultan ya dawo?..." Tafada cikin whisper, Dariya zeenat tayi
"Bana fada maki zai dawoba?..." Itama ta amsa mata cikin whisper,
"Na mance ta.." Ta amsa mata ahankali suna kaiwa wurin dinning, Kara gaida Umma su biyu sukayi ta amsa amma har lokacin sultan dake cin abinci bai daga kai ba, zama sukayi Sannan ameera tace
"Yaya sultan ina wuni..." 
"Lafiya..." Ya amsa atakaice batare da ya daga kanshi, ameera bataji komai ba suka fara cin abinci, zeenat kam Dan bata rai tayi, koda yake ya amsa gaisuwan ta cos mostly bai amsa gaisuwa yanmatan cewa yake they are nothing but jackass. 
Ko minti biyar bai kai da fara cin abinci ba ya mike, har lokacin bai kara kallon su ameera da zeenat ba
"Ina zuwa?..." Umma ta tambayeshi, cikin wani irin cool voice yace.
"Umma am full..." 
"Full din ubanka...ko spoon goma bakayiba ...amma wai am full..." 
"Umma remember am an athlete...I don't eat any how...yanzu duk jikina nauyi yakemin saboda heavy food da kike duramin tun last week..." Yafada yana taba cikin shi, ameera Sai sauraron hausanshi take, don kaman ba Hausa yakeba, hausanshi har wani slant yake kaman bature, tsoki kawai Umma taja tare da girgiza kai 
"Allah ya shirya ka..." Tafada, bai kara cewa komai ba ya fita daga wurin, ameera da zeenat binshi sukayi da ido cos he's looking so adorable, enjoyment is written all over him,yana fita zeenat ta fashe da Dariya
"Kardai ki bari yajiki..." Inji Umma, da sauri tayi shuru.
Suna gama lunch suka koma daki, wanka zeenat tayi suka fito don da akwai kayan da zasu sayo kasuwa, suna fitowa suka ganshi yayi relax kan wani resting chair dake cikin balcony din part dinshi, tunda suka taho ya kura masu ido yana mamakin ina zeenat ta samu balarabiya. 
Kallon su yake har sukazo wucewa ta inda yake, 
"Yaya na tafi kasuwa Sai na dawo..." Zeenat ta fada mashi, itakam ameera bata kara kallon inda yake ba, hannu yayiwa zeenat alaman tazo, 
"Babe am coming yaya is calling me..." Ta fadawa ameera
"Ok..." Kawai tace mata. Zeenat komawa tayi wurin sultan
"Yaya gani..." Ta fada mashi bayan ta karasa wurin shi. "Who is that girl?...." Ya tambayeta yana nuna ameera data shiga motanta, muryan shi sak na turawa
"Yaya ameera ce..." Ta amsa mashi, shuru yayi kaman mai tunani, 
"Ameera..." Ya fada trying to remember her
"Wacce ameera?.." Ya sake tambayan ta
"Kai yaya....Aisha diyar abokin Abba fa...." Shuru yayi still don har lokacin bai tuna taba
"Wane abokin Abba?..." Ya tambayeta sounding very inquisitive, kafa zeenat ta buga kasa
"Haba yaya...yanzu Aisha umar gezawa ka mance?... My childhood friend..." Manyan fararen idanuwanshi ya bude 
"Oh....the crazy ameera... Wow...Sai yanzu na tuna...she's all grown..." Yafada yana dariya ahankali hannun shi mai dauke da designer wristwatch a bakinshi, kara kallon zeenat yayi
"Wait a minute... Ba ita bace kika cemin zatayi aure ba few months back?..." 
"Eh itace..." Dan bata fuska yayi
"So she's married?..."
"No...divorced..." Kara daure fuska yayi
"Divorced?... " yafada sounding very surprised
" Wa ta aura?..." Ya sake tambayan ta
"Sir Salem..." Baki sultan ya tabe
"Waye haka?..." 
"Salem Yusuf sulaiman..." Baki ya kara tabewa amma baice kalaba, yayi shuru kaman mai tunani
"Can I go?..we're running late..." Zeenat ta fada, kallon ta yayi
"Running late...kaman kuna da AP da President?... Anyway you can go.." Yafada mata.


Khalid kam suna zuwa bakin gate sukayi horning, maigadi na dubawa ya bude gate don da ganin su kasan ba mutanen banza bane, mussanman Khalid cos he looks elegant. Khalid kadai ya shiga ya fadawa mai gadi yanason ganin ameera, 
"Bata dade da fitaba.." Shine amsan da maigadi ya bashi, shuru yayi kadan don mugun son ganin ta yake
"Please kasan lokacin da zata dawo?..." Ya tambayeshi,
"Rankashi dade ya zaayi insan lokacin dawowanta....ni maigadi ne..." 
"Ok..." Kawai Khalid ya fada ya koma cikin mota
"Mutafi..we can come back after asar..." Ya umarce Abdul. Barin wajen sukayi.

Sai around 4 suka bar kasuwa, koda suka dawo ameera bata kara shiga ciki gidan ba, daga bakin gate ta ajiye zeenat Sannan ta wuce gida. Tana isowa su Khalid na isowa, horn tayi aka bude mata gate ta shiga shikuma Khalid ya fito daga cikin mota ya taka ya bi bayan motanta. Tana fitowa taga wani good looking guy ya nufota fuskan shi dauke da murmushi, he looks familiar amma she can point a finger at were she has seen him before. Khalid kam tunanin in wannan yarinya Salem ya samu courage din saki he's nothing but a fool who didn't know what he has until its gone, karawa yayi wajen ta tare da sallama, amsa mashi tayi fuskan ta sake,  
"Ina wuni..." Ta gaidashi, Khalid shuru yayi ya kasa amsawa cos bai taba ganin mutum so beautiful har cikin voice ba, her voice was very melodious
"Lafiya lau...kin wuni lafiya?..."
"Alhamdulillah.." Ta amsa mashi atakaice. Ahankali Khalid yayi introducing kanshi gareta, ameera Dan gingina tayi da mota don she's tired and exusted, 
"You are welcome... Ka zauna mana in kawo maka ruwa?..." Ta fada tana nuna mashi wasu kujeru dake cikin wani thatch canopy dake gefen compound din.
"Ok..." Ya fada ya nufi inda ta nuna mashi itakuma ta shiga cikin gidan walking so majestically.

Direct dakin mom ta shiga ta shaida mata ta dawo Sannan ta fada mata tana da visitor.

Da sauri ta shiga dakinta ta shiga bathroom ta watsa ruwa sharp2 ta fito saka blue gown da white Vail tayi sallah Sannan ta sauko downstairs ko kwalliya batayiba , perfumes kawai ta fesa, Sai sauri take don Sam batason abinda zatayi ya zama kaman wulakanci cos she have learn her lessons.
Cikin sauri tashiga kitchen ta dauko almarai milk da nestled bottle water Sai cup ta fito.
  Tana fitowa Khalid ya kalli yanda dan gashin kanta daya bayyana ke sheki 
"Beautiful angel..." Ya fada kasan makosinshi, tana karasowa ya mike ya amshi tray din daga hannun ta, 
"Thanks" ya fada mata, da kanshi ya zuba milk din ya dan kurba Sannan ya fada mata abinda ke tafe dashi, kan ya ganta kuma yanason ta, ameera dai shuru tayi har lokacin tanason tuna inda ta sanshi, 
"Bakice komai ba..." Ya fada mata, kara kallon handsome and big boy's face dinshi tayi Sannan tace
"I will need a time to think about it..."
"Ok..no problem... Ki bani digits naki saboda in kiraki....." Number ta bashi, hira suka danyi har lokacin Khalid bai bar mamakin Salem ba, shidai yasan babu abinda irin wannan yarinyan zatayi mashi ya dauki irin matakin da Salem ya dauka kanta, 
"Hmmm one man's food is another man's poison or trash..." Yafada cikin ranshi, Sai around 6:00 pm sukayi ban kwana ya tafi. Ameera tana komawa ciki ta fadawa mom yanda sukayi da Khalid, 
"Hmmm kin fada mashi kin taba aure?..." Kai ta girgiza mata
"I told him I will think about it..." 
"Ok then...ki fada mashi kin taba aure don kar yayi finding out ya zama problem... Let me ask you... Did you like him?..." Murmushi ameera tayi 
"Mom he looks cool and nice.."
"To Allah ya shige mana gaba..." 
"Ameen" ta amsa Sannan ta shiga dakinta, tana shiga wayanta ya fara ringing, sunan Wanda ta gani yasata sakin murmushi, picking tayi tare da sallama,   daga chan bangaren Salem yace
"Babe ya kike?..."
"Lafiya lau...ya sis Tawakaltu?..." 
"Tana lafiya...she's sleeping... Yasu affan?..."
"Duk suna lafiya..."
"That's good to hear... Meye labari?..." Ya tambayeta sounding naughty, 
"Babu...labari" Dariya yayi
"Anya?... You sound as if you are lying..."
"Da gaske babu labari.."
"Nidai ki fadamin ko wani ya ganemin mata..." Dariya ameera tayi 
"Wacce Matan kuma?..." Ahankali yace 
"ke mana.." Ameera shuru tayi batace kala ba
"Kinyi shuru..." Ya fada ahankali
"Me zance?..."
"Ki fadamin mana in wani ya ganemin ke inyi Maganin shi..." Ahankali tace
"Aini ba matarka bace..." Dan Dariya yayi
"Ke matata ce mana...ko kin manta?.."
"Ni ba matarka bace..." 
"You are my wife..." Yafada cikin whisper,
"Hmmm nidai Aa..."
"Daman nasan baki sona...amma you are still my wife... Na daya kina period when I divorced you... Na biyu ban taba fada maki saki nawa nayi maki ba I only told you na sakeki...." Ameera dai shuru tayi tana sauraron ikon Allah. Salem yacigaba dacewa
"Ke matata ce..." 
"Please sir can we stop this conversation?..."
"Stop calling me sir...ai you are not working under me..." 
"Naji..amma can we stop this conversation?..."
"Yes...for now...ki gaida min su momcy..."
"Zasuji..."
"Ki turomin account number dinki...let me send you some money in case zaki bukaci wani abun..."
"No thanks... Bana bukatan komai..."
"Bye then..." Ya fada Sannan ya katse wayan shi. Da sauri ta kara komawa wurin mom ta fada mashi abinda Salem yace.
"Just forget about him...yanason wannan yarinyan so ko da akwai aure a tsakanin Ku yanzu bazaiso ki yanda yake son matarshi ba...so fatana shine Allah ya baki Wanda zai soki fiye da yanda yake son matarshi..." 
"Ameen... Mommy.." Ta fada Sannan ta kara komawa dakinta.
💙💛💚💜❤
ZAKISAN KONI WAYE
💜❤💚💛💙


®zuwairat(ummu Maryam)


7⃣3⃣


Sultan kam har yanzu bai yarda ameera is a divorcé ba, yana ganin zeenat ta dawo ya kirata har part dinshi na cikin gidan, tana zuwa ya kalleta
" sis please fadamin everything about ameera and her marriage... " kallon mamaki zeenat tayi mashi, cos tunda tasan wanta he never looks this serious on anything except for football,
"Yaya ai she's my friend kuma nayi mata alkawarin babu Wanda zan fadawa sanadiyan rabuwanta da slim..." Tafada tana Dan turo baki,
"Come on sis...ni ba wani bane...ai ba fada mata zanyi ba..." Yafada yana rike hands dinta, kallon shi tayi
"Yaya why the sudden interest in ameera.. Kodai..." Tafada tana daga mashi giranta, dungurin goshinta yayi 
"Am I your mate?..." Da sauri ta girgiza mashi, Dan marairace fuska yayi
"Please tell me.. Zan chanza maki mota...that's if you tell me the whole truth..." 
"Really?.." Ta tambayeshi sounding very excited
"Eh mana..." Cikin sanyin murya zeenat tace.
"But yaya she's my friend.. Babu kyau cin amanan Wanda ya aminta da kai...."  
"Don't worry sis this won't take you to hell...just tell..."
"Yaya how did you know?..kasan ko INA gama fada maka in mutu yanzu nan...kaga na mutu munafuka..."
"Spare me the sermon and tell me... Please.." Atakaice da kyar sultan ya shawo kanta ta yarda ta fada mashi abinda ya faru tsakanin ameera da Salem #tagtruefriendship.
 "Amma that guy is a jackass..." Sultan yafada, baki zeenat ta rike
"Yaya sir Salem din ne jackass?..." 
"Ke bacemin da gani.." Ya daka mata tsawa, da sauri ta mike ta bar part dinshi, Dariya nayi nace kin gama gulma kuma an koreki amebo number one. Sultan zama yayi yana tunanin ameera, he's surprised by his sudden feeling for her, daman he's looking for a classy lady da zai aura, anashi tunanin bazai samu yarinyan da zatayi fitting international class dinshi that is why yaso auran Lizzy amma yanzu he knows Africa have the most beautiful and elegant woman, kuma from the story zeenat ta fada mashi it seems she's a virgin.
"Hmmm....can't wait wify..." Yafadawa kanshi yana murmushi, zaiso ya fadawa Abba amma ya fi karfin ace bai kulla soyayya da yarinya ba ya tura iyayenshi.

 _A week later_

Around 4pm Tawakaltu ce zaune kan cinyan Salem, sanye take da wasu arnan Jordan half vest Sai wandonshi mai kama da pencil jeans, a wurin boobs dinta a rubuta Jordan Sai kuma baya wurin bombom dinta still an rubuta Jordan, tayi haske sosai amma fa ta rame, Sai cije lebe take, 
"Sannu.." Salem yace mata, tunda safe take ciwon ciki Dana Mara, daman one week da gama period dinta akayi wedding dinsu, so she's expecting it, amma abinda ke bata mamaki shine wannan ciwon cikin, normally bata mestral cramp, kuma daman period dinta take jira ko ta huta da matsalan Salem dukda yanzu tafara Dan sabawa da halin shi amma still ba Sosaiba, 
"Wayyo..." Tafada kaman zatayi kuka at the same time tana makale bayan wuyanshi da hannayenta dake zagaye ga shoulder dinshi, 
"Sorry princess.. The doctor will soon be here..." Yafada yana shafa bayanta
"Ka dubani mana..." Tafada tana kokarin kuka
"Please bani da equipment... Kuma when it comes to you am vulnerable... Ki bari doc yazo...amma ina tunanin menstral cramp ne..." Cikin ciwo ta girgiza mashi kai
"Banayi....Kaine ka jamin ciwon... Ciki..."  Salem dariya yayi
"Amma sorry kinji...." Kaman anyi pitching dinta ta rike cikinta, ta fara kuka 
"Wayyo.. Cikina.. Mutuwa zanyi..." Tafada tana sauka daga kafan Salem, kasa ta sauka ta durkusa kaman maiyin sujjada ta rike cikin ta Sai kuka take, Salem komawa yayi wurin ta yacigaba dayi mata sannu, suna cikin haka akayi ringing bell, da sauri ya bude kofan wani young doc ya shigo, doc kallon yanda Tawakaltu ke kuka yi, 
"I think she will need an ambulance..." Yafada yana kira hospital, ko minti goma baayiba ambulance yazo, tare sukaje hospital, har lokacin bata bar kuka ba duk hankali Salem ya tashi don da baidauki abun serious ba. Dukda yana doc bai bar turawan sun barshi ya shiga daita ba, daga waje ya tsaya, dube2 akayi mata, injections akayi mata bacci yayi gaba daita. 

Thirty minutes later doc ya fito suka shiga office da Salem, 
"Mr Salem your wife is three weeks pregnant... But right now bamu saniba ko zai zauna ko zai zube cos with any slitest mistake she can miscarried it..."
"I never see that coming...alhamdulillah..." Ya fada sounding extra excited, 
"So doc...she will need a bed rest?..." Salem ya tambayi doc
"Exactly..." Doc ya amsa mashi,
"Then doc why is she having such abdominal pain?... Am a doc but not on  such aspects.." Inji Salem
"The pain is as a result of the instability of the pregnancy... That's why I said with any small mis doing...she will miscarried it..." Salem dai shuru yayi saida doc ya kai aya Sannan yace
"What type of misdoing?..." Ya sake tambayan doc. Nan doc ya dinga lissafo mashi abubuwan da bazatayiba, ciki har da sex don shine yake ta maimaitawa especially rough one. Godiya yayi ya fita wurin cashier ya bada credit card akayi debiting. Shi har yanzu he can't believe he is becoming a father,  bai bata lokaci ba ya shiga inda take, kallon ta yayi tana bacci hannuwanta biyu kan cikinta karasawa yayi ya dora hannun shi kan nata
"We're are becoming parents.." Yafada mata dukda baji takeba, yana nan tsaye wayanshi ta fara ringing, dasauri yayi picking don kar yayi waking dinta, gaisawa sukayi da Umma, 
"Ina Tawakaltu?... Bata wayan..." Umma ta fada mashi, shuru yayi
"Bakaji nane?..." 
"First love...Tawakaltu bata da lafiya.. Yanzu ma muna hospital..."
"Subhanallahi... Meke damunta?..." Salem shuru yayi, 
"Kai banason wannan shuru da kakeyi... What's wrong with her?..." 
"She's three weeks pregnant..." Yafada kaman an fixgi maganan daga bakinshi, kuda Umma ta farayi
"Alhamdulillah... Masha Allah.... Wow...so soon?... Kai alhamdulillah... Yanzu meye matsalarta?..."
"Ciwon ciki take..." 
"That's bad...ka maido min ita mana..." Da sauri ya girgiza kai
"Ance she should not travel a long distance..."
"Ok...then take very good care of her..." Hira suka danyi Sannan sukayi sallama.
Kiss ya dinga jerawa sleeping face dinta yana cewa
"A child with Yoruba mother and a Hausa Fulani father... Awesome..." Yafada yana kissing cikin ta.


With in one week ameera da Khalid suka shaku sosai, suyi video call, chat, itadai ameera can't say she loves him amma she definitely likes him, he's funny, bai bata daman tunanin rayuwa, he make her feel like an angel, har yanzu bata bashi amsan da yake nema ba. Daman yace he will come for the answer in a week time kuma that is today, Visitors room tasa aka gyara suka dafa abinci kala2 don Khalid babu kunya cos ya fada mata ko breakfast bazaiyiba kafin ya bar yola, so ta ajiye mashi abinci, yana daga cikin abinda yasa ameera ke dan ji dashi, he's straight forward.
Kafin karfe biyu suka jera abinci cikin dakin saukan baki,. Sai karfe uku ya iso, yana ganinta yaga kaman ta kara kyau don yau ta danyi kwalliya, Sai kamshi ke tashi ta duk inda tabi, itama ba karamin kyawunshi ta gani cos shi da Salem Allah kadai yasan Wanda yafi wani kyau, dakin bakin ta kaishi bayan sun gaisa, 
"Wai baki kaini in gaida su mom?.. Kafin in loda cikina?" Ya fada in a funny way, murmushi kawai tayi batace mashi komaiba.

Abinci yaci sosai kaman a gidansu, Sai bayan nan ya kura mata ido Sannan yace
"Nazo amsan amsata.." Yafada mata still staring at her like a mirror, shuru tayi for a moment kanta kasa 
"Please you need to tell me if am accepted or not.." Dan murmushi tayi Sannan tace
"You don't know anything about me.. "
"I don't care...kin sace zuciya..."
"Kodani bazawarace?..." 
"Yes" ya amsa mata without thinking about it cos he already knows
"Da gaske nake...na taba aure...."
"I don't care..ko sau goma kikayi aure...am in love with you... Please accept me..." Ya fada mata, har lokacin ameera tunanin inda ta sanshi kawai take
"You know what?..." Da sauri Khalid ya girgiza mata kai
"You look familiar...." Tafada mashi , murmushi yayi 
"Am a social figure... Maybe Mun taba haduwa...forget about that and answer me.. Please" 
"How can I accept the person I hardly know..."
"Don't worry you will know very thing you want to know about me..." Shuru tayi for almost minti biyar Sannan ta daga kanta ta kalleshi
"Accepted..." Tafada kanta kasa tana murmushi, Khalid relaxing yayi kan kujeran da yake zaune Sannan yace
"Alhamdulillah....naji dadi..I promise you will never regret this..." Dan gyara zama yayi
"So will you marry me?.." Ya tambayeta, kallon shi tayi 
"Marriage tun yanzu?..."
"Yes mana...AI ba friendship nazo yi ba.."
"AI it's too early.. Let's get to know each other better..." Shuru Khalid yayi donshi har ga Allah bai taba jin yana son yayi aureba kaman yanzu
"If you say so...amma please kar ya dade... Am dying for you already..." Ameera Dariya tayi, hira suka cigaba dayi har lokacin sallan asar tayi, cikin bathroom dake wurin yashiga yayi ablution ya fito, tare suka fita compound da ameera, yabi masu gadinsu da affan suka tafi masjid, itakuma ta shiga ciki donyi sallah.
 
Bayan minti ashirin suka dawo,  bai shiga dakin bakin ba ya zauna waje cikin canopy, yana zama ameera ta fito, nan suka zauna suka cigaba da hiran masoya, around 5pm wata Peugeot fractal ya shigo gidan, 
"Dad ne ya dawo?.." Khalid ya tambayi ameera, lokacin da bugaggen motan ba tashigo ciki, 
"No bashi bane.." Tafada tana kurawa motan ido don bata san mai irin motan ba kuma the car look extra classic, zeenat ce ta fito daga passenger seat, da sauri ameera ta mike tana murmushi, zeenat takowa tayi suka iso wurin juna, cikin whisper zeenat tace
"Babe wannan handsome guy fa?..."
"Shine Wanda na fada maki..." Itama ta fada yanda babu Wanda yaji. 
"Woowww...Allah ya baki white blood... Kina samun handsome guys... " tafada tana dariya
"Tare muke da yaya sultan..."
"Allah?.."
"Wallahi"
"To muje ki gaisa da Khalid kafin yaya ya fito" inji ameera, karasawa sukayi wurin Khalid suka fara gaisawa da zeenat.

Sultan kam tunda ya shigo ya hangi ameera zaune da wani yaji kaman yajuya
"Yarinyan da bata fi one month da rabuwa da miji ba har ta fara Tara samari.." Yafada in a jealous tune. Zama yayi ya kasa fitowa, gani yayi har su ameera sun nufoshi, ahankali ya bude motan ya fito, duk yaso sakin fuskanshi don kar su gane wani Abu kasawa yayi.
"Yaya ina wuni..." Ta gaidashi,
"Lafiya...lau..." Ya amsa mata yana kallon eyeballs dinta, da sauri ameera ta dauke kanta don yanda taji gabanta yayi mugun faduwa. 
"Ina su mommy..." Zeenat ta tambayeta
"Suna ciki... Ku shiga bari in dauki excuse wurin Khalid..." Maganan ta kara batawa sultan rai yayi ya kara daure fuska Sannan ya fara tafiya ya nufi hanyan falo, hannun Khalid ya daga mashi amma yayi kaman bai ganshi ba
💜💙💚❤💛
ZAKISAN KONI WAYE
💚❤💛💜💙


®zuwairat(ummu Maryam)


7⃣4⃣


Ya shige falo yana biye da zeenat, Khalid kura mashi ido yayi yana ganin kaman dan kwallon nan ne da ya Sani Sannan ya ganin shima saurayin ameera ne cos yaga yanda yayi behaving, 
"I have a rival...and a footballer..." Ya fada cikin ranshi, ameera dawowa tayi gurin shi, murmushi yayi Sannan yace
"Hmmm ...dayake ni ba ayi trusting dinaba shine ba abari in shiga cikin falo gaida su mom..." Yafada yana marairace fuska, Dariya ameera tayi 
"Not at all..." Dan hararanta yayi 
"Wane irin not at all... Gashi wancan ya shiga...." Yafada kaman dan yaro, Dariya ameera tayi tana tunanin wannan mutumin is an ajebota daman haka ya nuna ajikinshi,
"Wancan is family... Ba saurayina bane...." 
"Hmmm we have been hearing such things since 1857...." Itadai ameera Dariya take don he's sounding very funny
"Wallahi da gaske nake...ba saurayina bane..." 
"Naji...ni zan tafi...kilan in dawo da dare ko kuma tomorrow morning kafin in koma kauyanmu..." Dan hararanshi tayi da vibrant eyes dinta 
"Yola ke kauye?..."
Eh mana..." Ya amsa mata yana mikewa, takawa ya farayi tana biye dashi, har waje sukaje taga ya nufi wani Lamborghini, har bakin motan ta rakashi
"Da ka shigo da motanka ciki ai..." 
"Nasani ko bazaki yarda ba?..."
"Why not..." 
Yauma tare suke da Abdul don har yanzu bai iya zuwa gidan shi kadai cos bai iya gane hanya, 
"Daman tare kuke da wani shine baku shigo tare ba?..." Tafada tana kallon Abdul dake zaune driver seat.
"Eh abokina ne..." Ameera Dan matsawa tayi kusa da inda yake zaune ta gaidashi, daga kai yayi yana amsawa, karaf sukayi ido hudu, kallon Khalid tayi ta kara kallon Abdul, confirm wannan shine Wanda sukazo tare da pilot ranar da aka za daukanta Sannan shine yayi mata karyan Salem na jiranta su tafi, tasan yanayiwa Salem aiki, he's bodyguard to be precise, 
"To meye hadinshi da Khalid..." Ta tambayi kanta cikin ranta, murmushi ta saki Sannan sukayi sallama, komawa tayi cikin taga har sun zeenat sun fito.
"Kayyyy sis har kun fito?..." Ta tambayi zeenat, kawai ta kalli sultan Sai taga ya galla mata harara, 
"Eh.... Wani wurin zamu...yau yaya zumunci yakesonyi,..." 
"Ko ruwa bakushaba kilan..." Inji ameera data kasa kara kallon sultan,
"Ai baki zo kika bamuba...you were busy with your boyfriend..." Sukaji sultan ya fada, duk Wanda yaji yanda yayi magana yasan he's jealous, murmushi sukayi, ameera tace
"Yaya sorry.. Muje in Baku...."
"Kidaije ki dauko min insha tunda bansha Wanda aka bamuba...." Yafada sounding serious,
"Ok.." Ta fada Sannan ta shiga ciki, kallon ta yake babu blinking, kallon shi zeenat tayi tana tunanin ko yayanta na son ameera,
"Kilan" tafada cikin ranta cos tun last week yake damunta ta kaishi yawo sai su biya gidansu su ameera ya gaida abokin Abba, zeenat dai mamaki take don yayanta in ya zo Nigeria bai fita koina har ya koma. Kallon shi tayi suka hada ido
"What?..." Ya tambayeta, murmushi tayi  
"Nothing.." Ta amsa mashi. Kurawa ameera ido yayi har ta karaso da juice da cup. Zubawa tayi ta bashi, amsa yayi ya hada da yatsanta na kasan cup amma yayi kaman bashi ya rike mata yatsan ba, da sauri ta zare hannun ta batare da zeenat ta ganeba, Dan shan juice din yayi
"Is too sugary..." Ya fada yana maida mata cup din. Mota ya shiga itama zeenat ta shiga, juyowa yayi ya kalleta ya kashe mata ido daya. Basarwa tayi amma cikin ranta tana tunanin kilan dan iskane 
"Daman Wanda ya zauna kasan turawa dole yayi iskanci..." Ta fadawa kanta tana shiga falo.


Tun five Tawakaltu bata farka ba sai 9pm, Ahankali ta bude idanuwanta, kallon Salem dake massaging kafanta tayi, yana ganin ta bude ido ya bar kafanta ya dawo wurin kanta, 
"My angel.. Ya jikin?..." Ya tambayeta yana kissing hannun ta, 
"Da sauki..." Tafada tana magana Ahankali, 
"Me doc yace?..." Ta tambayeshi, murmushi yayi har lokacin yana kissing hannun ta
"Yace ki huta...kar kiyi komai...and you know what?..." Yafada yana kallon idanuwanta, Ahankali ta girgiza mashi kai Sannan yace
"Yace I should stop riding you for a while..." Idanuwa ta dan kwalo
"Really?..."
"Yes...har kinji dadi ko?..." Batace komaiba ta Dan saki murmushi, 
"Ya akayi ya san abinda ke faruwa?..." Ta sake asking
"Because... You..,..are... Pregnant....." Yafada yana spelling out the word one after the other, idanuwa ta kara kwalowa ta kalli cikinta tare da tabashi
"Da gaske?..." Da sauri ya daga mata kai, murmushi ta saki
"So am becoming a mother?...." Bata idaba ya katseta dacewa
"And me a father..." Yafada yana dariya,
"Amma da wuri haka?...daman ana samu da wuri haka?.." Dariya Salem ya sakeyi cikin jindadi
"Kilan na first night dinmu ne..." Yafada in a funny way, ahankali ta Dan daga hannun ta ta dokeshi, hannun ta ya rike ya cigaba da Dariya,
"Yanzu tunda doc ya hanaka....ya kenan?..." Ta tambayeshi sounding very caring, 
"Zan koma shan drugs dina,.." Da sauri ta girgiza mashi kai
"No...I don't want you to do that again... Problem fin na iya dawowa sabo... Kawai ka maido ameera..."
"Princess kin manta abinda wannan babban malami ya fada min last week bayan Mun gama waya da Aisha?..ai a gaban ki ya fadamin babu aure tsakanina daita bayan na fada mashi exactly abinda ya faru...kuma kinji yace dole Sai ta auri wani Sannan zan iya sake aurenta..." Tawakaltu shuru tayi tana kallon breathtaking face dinshi, ahankali tace
"But yace kana iya Neman wani ya aureta batare data saniba ...why not kayi trying hakan...wallahi banason problem dinka yayi worst..I know the hell I went through for the past week..." 
"Kin manta abinda dayan malamin yace?... He said it is haram...yin hakan babu kyau", marairaice fuska tayi
" nidai gaskiya banason mu koma gidan jiya" Hancinta ya dan rike
"It will not continue like that... You will get use to it...every decent woman normally pass through such... So yanzu let's nurse our Fulani/Yoruba baby..." Yafada yana shafa cikinta, hannun ta ta dora kan nashi,
"Yanzu what will you eat?..." Ya tambayeta, shuru tayi for a while Sannan tace
"Wai bazasu sallameni ba ?...yanzu cikin ya bar ciwo sosai..."
"Bari inyiwa doc magana inji ya zata kaya..." Yafada yana mikewa, kiss yayiwa cikin ta Sannan ya fice daga dakin.



Bayan sallan ishai ameera ce kwance tana tunanin Khalid, tana mamakin yanda ya shiga cikin ranta farat daya, amma har yanzu bata bar tunanin meye hadinshi da bodyguard din Salem ba
"Allah yasa is not what am thinking..." Ta fadawa kanta, wayanta ne ya fara ringing taga shine picking tayi suka fara hiran love yanda yake bata labarin gidansu kaman sun shekara tare, bayan kaman minti 20 da fara hiran su affan ya shigo, ameera kallon shi tayi
"Anty ana sallama dake..." Yafada ya fice abinshi, Khalid na jin abinda affan yace yafara jealous
"Baby yanzu zancekikeyi da wani?..."
"No...ina dakina..." 
"Ainaji ance ana sallama dake....please don't let any body take you away from me..." Yafada Ahankali, lumshe idanuwa tayi
"Ban sanmai kiranaba..." Ta fada tana mikewa daga kan gado, bakin window taje ta hangi sultan tsaye cikin wasu hadaddun wears, dukda yana dare bai hanata ganin yanda wristwatch dinshi ke kyalliba.
"Baby I loved you even before I meet you in person... Dan Allah kar wani ya rabani dake..." Ameera dai shuru tayi batace komai ba don tana tunanin abinda ya maido sultan gidansu, Khalid najin bata amsa ba yace
"Zan kiraki later.."
"Ok..." Tafada ahankali
"I love you.." Ya fada mata
"Me too..." Ta amsa mashi. Ajiye wayan tayi ta cire kayan bacci dake jikinta ta saka wata doguwar rikan shadda, bata tsaya kwalliya ba ta yafa Vail ta sauko Sai sauri take, Babu kowa falo Sai affan dake game da iPad dinshi, fita tayi tana sauri don anata tunanin mantuwa yayi dazun da sukazo. Sallama tayi masa ya amsa yana kallon glowing face dinta, gaidashi tayi ya amsa mata still bai bar kallon ta ba. 
"Yaya ka shigo ciki mana..." Tafada kanta kasa cos sam bata Iya handling yanda yake kallon ta, 
"No...wajen ki nazo... I have something I would like to tell you..." Yafada cikin sanyin murya, murmushi karfin hali tayi
"To...ko mu zauna?.." Tafada muryan ta na dan rawa
"Ok..". Wurin wasu kujeru dake compound din ta nufa ya bi bayanta yana kallon yanda take tafiya cikin yanga kuma ba donshi takeyiba, kawai she is use to it, zama tayi shima ya zauna yana kallon ta
" bari in kawo maka ruwa..." 
"Am OK...thanks.." Ya amsa mata yana mamakin irin kyawunta, she's beyond beautiful
"I want to ask you a question... Do you believe in love at first site?.." Gaban ameera ne yayi mugun faduwa, ahankali ta girgiza mashi kai alaman Aa
"Me too...I don't believe that...I believe yakamata mace Dana miji su san junansu for a very long time before they will be able to fall in love..."ameera dai kanta kasa don batasan inda ya dosaba Yadanyi shuru Sannan yacigaba dacewa
"Amma I was wrong... Do you know why?..." Ahankali ta girgiza mashi kai
"Because since last week I set my eyes on you.. I haven't slept... Aisha tunanin ki ya hanani sukuni...Aisha am in love with you... Ba San real love ba sai yanzu cos I see you in everything I touch" ameera Sai ta tsinci komai ya tsaya mata, yacigaba dacewa
"Kece mace ta farko da I fall totally for...You are the first lady da nake ganin in ban samuba rayuwa ta zai shiga matsala... Pls I want you to give me a chance..." Yafada cikin murya mai kwantar da zuciyan mai sauraro. Ameera is speechless don inzaa kasheta she don't know what to say
"Kinyi shuru.. In kuma wani ya rigani no problem.. Zan dauki kaddara..." Ya fada ahankali, Dan girgiza mashi kai
"Yaya ba haka bane...amma...." Sai tayi shuru,
"Amma baki sona?..." Da sauri ta girgiza kai
"Not like that...kasan you are like an elder brother to me...kuma ai is not love at first sights tunda tun ina yarinya ka sanni.." Dariya ya danyi
"I have never taken a very good look at you... Nidai Sai last week na ganki clear... I just wish I was the first man to tell you you are the most beautiful lady that in Africa..." Ameera murmushi tayi amma har lokacin kanta kasa, tasan no woman will resist sultan don bata mantawa sanda suke zuwa secondary school dukkan su tsaya kallon shi suke duk ranar dayazo dropping zeenat har fada suke a kanshi don mostly yan mata saboda shi suke kawance da zeenat, she can say he's the first man da so amma he never noticed her, amma yanzu Khalid is in the picture she loves him and she can't reject sultan, 
"Kinyi shuru.. Please say something..."
💙💛💜❤💚
ZAKISAN KONI WAYE
❤💜💛💚💙


®zuwairat( ummu Maryam)


7⃣5⃣


 *Masoyan ina godiya, duk ina ganin messages dinku, Allah ya bar kauna* 💋💋💋💃


Still shuru tayi batasan abinda zata ce ba, sultan kam banda kallon ta babu abinda yake, yasan in bai samu ameera ba da akwai problem, itama ameera tana tunanin just few weeks back tana ganin her life is coming to an end for loosing Salem amma ance when one door closes another door is definitely opening, da sauri ta firgita saboda hannun sultan dataji cikin nata, wani irin shocking taji, da sauri ta daga kai ta kalleshi
"Please.. Give me a chance..." Ya fada in a whisper, Ahankali ta gyada mashi kai, manyan idanuwanshi ya kwalo
"You mean you have given me a chance?..." Ya tambayeta har lokacin yana rike da hannun ta
"Yes.." Tafada cikin sanyin murya
"Thank you... Thank you so much..." Yafada yana murza hannun ta ahankali, da sauri ya fiddo wayanshi, ya amshi number ta Sannan yace
" go and have your beauty sleep... I will come back tomorrow.. " yafada yana mikewa, ahankali itama a mike
"Allah ya kaimu..." Ta amsa mashi.
Yana tafiya ta shiga ciki jikinta babu kwari, 
"Yanzu meye abunyi,?...I can't dump Khalid.. And I can't reject sultan... What have I put myself into?...." Ta tambayi kanta, dakin mom ta je ta tardata zaune tana shafa mai dagani wanka ta fito, ahankali ta sulale ta zauna kasa, 
"Habibty what's wrong?.." Mom ta tambayeta, nan ta fadawa mom komai,
"Ikon Allah...hmmm amma dole ki zabi daya daga cikin su..." 
"Nidai nafison Khalid..." Tafada kaman an fixgi maganan daga bakinta, 
"You are not serious... Ga dan gida Wanda muka San kowa nashi Sai ki tafi ga Wanda bamu San ko shi wayeba?..." Tafada da dan nagging, 
"Amma mom zaayi bincike kanshi ko?..."
"Keep quite...bincike bazai taba saki sanin dukkan boyeyyen halayen mutum ba..." Ameera shuru tayi don already ta riga tayi plan din yanda rayuwan su zai kasance insuyi aure.
"Allah na gani bazan raba abinda Allah ya hadaba...in Khalid ne alkhairi Allah ya zaba maki shi...in kuma sultan ne to shikenan.....kuma ki Sani ko wane shawara zaki yanke ki hada da praying...ni kuma zan tayaki daman cikinta nake.. " tafada cikin kwanciya hankali
"Yes mommy..."
"And remember to make your decision very fast don Allah na ganin banason ki kara full five months gidan..." 
"Haba  mommy... Five months kaman bakusona???...ina laifina in ida kammala studies dina?..." Murmushin takaici mom tayi
"You don't have common sense... Yanzu kina gurin zama gidan nan for the next two years?... Baki jin abinda yan bakin ciki da yan hassada marasa ilimin addini dana boko suke cewa?...AI yanzu kawai Allah ya zaba maki mafi alkhairi acikin su..." Ameera shuru tayi tana tunanin small and petty talks da mutane keyi Kansu alhamdulillah suna da iliminsu kuma suna amfani dashi, so dukkan su a under slippers dinsu suke, sam maganan mutane baya damunsu, cos as you know silent is always the best answer to fools and those that lack moral and home training.
"To mommy... Amma nidai nafison Khalid..."
"Just do istahara...kuma nasan Allah zai zaba maki Wanda yafi alkhairi acikin su..." 
"Allah yasa mommy.. Amma mommy sir sa..." Bata idaba mom tayi mata dakuwa
"Kinci ubanki...tashi ki bani wuri... Yanzu ko ance ki bi bayan mowa Sai ki yarda?..." Ameera bata kara cewa komai ba ta tashi, tasan har yanzu tana son Salem amma in ta tuna abinda yayiwa Tawakaltu Sai ta tsaneshi. Bedroom dinta ta koma ta tarda miss call din Khalid birjit,tana daukan wayan ya fara ringing picking tayi ya fara yimata magana dajin yanda yake magana kasan kishine kawai,shima sultan yana komawa gida yayi kokarin kiran wayanta yaji user busy shima kishi don yasan da wani take waya.



Bayan ya dawo daga office din doc da minti biyu doc ya shigo, kara duba Tawakaltu yayi tare dayi mata tambayoyi Sannan ya sallameta tare da rubuta mata prescription na vitamins da zata dinga sha, har doc zai fita Salem ya kalleshi
"What about mined...about what I told you earlier...." Ya fada mashi don yasan kasan turawa baka iya zuwa pharmacy sayan magani ba tare da prescription daga qualified and professional doc ba. 
Doc bai bata lokaciba ya ya rubuta mashi Sannan suka tafi, taxi suka hau ya kaisu resort dinsu. 
Order abinci yayi placing Sannan sukayi, suna fitowa aka kawo abinci.
 Bayan kaman minti 40 suka gama ya balla mata Maganin ta ta sha Sannan ya dauko nashi zaisha, rike mashi hannu tayi, tare da girgiza mashi kai
"Pls don't drink it..." Shima rike hannun ta yayi
"I have to....I don't want to dismounting my first child..." Yafada in a funny way
"Nidai kar kasha...we will look for another way...." 
"Princess babu other way..."
"Da akwai mana..." Tafada tana daga mashi gira... " murmushi yayi, 
"Tell me.." Ya fada mata, kiranshi tayi da dan yatsa daya, lumshe idanuwa yayi ya matsa daf daita, 
"Bring your ear..." Ta fada mashi, ba gardama ya kai kunnenshi saitin bakinta, magana ta fara gaya mashi ahankali, gani nayi Salem na murmushi , daga kanshi yayi ya kalleta taka daga mashi gira
"Are sure you will be doing that?..." Murmushi itama tayi
"Yes...I have done it before.. Haven't I?..." 
"Yes you have..." Yafada yana shawota jikinshi,
"And I will buy you a house in lekki and Dubai..." Dariya tayi
"There is no need for that..." 
"Nidai Sai na saya maki...." Yafada yana kissing dinta.


Wacegari around 10 Khalid yazo yiwa ameera ban kwana, yanda yake magana gwanin ban tausayi,
"Baby don Allah don't choose somebody else... Wallahi I need you in my life ...nasan sanadin ki rayuwa ta zata chanza..." Ameera dake sanye da fitted gown na super  red da red Vail, batace komai ba don kanta kasa, bata gane abinda yake nufi da ta sanadin ta zai chanza ba and she don't want to know, all she knows is that she has fall in love with him, 
" zan tafi ...Sai next week..." 
"Ok...Allah yatsare...." Tafada ahankali
"Zanyi missing dinki..."
"Me too..." 
"Pls escort me..." Yafada, bata kara cewa komai ba ta bi bayanshi har wajen motan shi, yana shiga ya mikawa mata wani white Leda mai kyauri bai da girma, kaman ba zata amsa ba ta sa hannu ta amsa tayi godiya, tana bude Dan ledan ta ga kudi bandir din 1k guda uku,ido ta bude zatayi magana ya ja motannshi yana waving dinta ya bar wajen, ameera dana sanin amsan kudin tayi don sam bata San kudi bane.
Cikin falo ta koma ta bawa mom kudin
"Ki bar amsan kudin shi tunda baki da tabbas zaki aureshi..." Mom ta fada mata tana amsan kudin daga hannun ta, wrapping kudin tayi da ledan ta ajiye cikin drawer. Jiki ba kwari ta mike ta koma dakinta ta kwanta.

Tana bacci wajen karfe twelve tanaji ana taba kafanta, tana bude ido ta ga zeenat tsaye, mikewa tayi zaune tana murmushi
"Yaushe kikazo?.." 
"Yanzu nan..." Zeenat ta amsa mata tana zama bakin gadon, 
"Babe ki shirya muje shopping..." Ahankali ta girgiza mata kai alaman aa, idanuwa zeenat ta kwalo
"Kam...lallai kin chanza ke da baki gajiya da shopping?..."
"Kayan ne sunyi min yawa kuma baka Iya saka biyu lokaci daya...." 
"Nasani amma yaya sultan ne yace zaikaimu shopping.." Tanajin yaya sultan Sai ta tuna da abubuwan daya fada mata jiya. 
"Sis I think my yaya is in love with you..." Zeenat ta fada mata, ameera shuru tayi tana kallon zeenat, Ahankali ta fada mata duk abubuwan da Sultan ya fada mata don babu secret tsakanin su, ta kara dacewa
"Kuma Khalid ya rigashi..." Tsaki zeenat taja
"Uban waye Khalid..
." harara ameera ta balla mata
"Ban saniba..." Ta amsa mata cikin tsiwa, Dariya zeenat tayi
"Ai wallahi dole ki zabi yaya...remember am talking about sultan... The real Madrid football player..." 
"Babe stop.... Gaskiya inason Khalid... Kuma har ga Allah sultan is my first crush...nidai am confuse..." Zeenat shuru tayi tana kallon kawarta, zatafi kowa murnan auren sultan da ameera, 
"Allah yasa yayana zaki zaba donkunfi dacewa...amma Allah ya zaba maki Wanda yafi alkhairi..."
"Ameen"
"Yanzu tashi ki shirya mu tafi shopping kar yaya yayi tunanin kina disgashi..." 
"To amma pls pretend...karki nuna mashi na fada maki komai.." 
"No...problem" zeenat ta amsa mata, ahankali ameera ta mike ta shiga wanka. 
Bayan ta fito ta shirya cikin Arabian gown, gyara gashin kanta tayi sai, zeenat na zaune Sai kallon ta take tana aduan Allah yasa sultan zata zaba. Zeenat Sai binta take da ido
"Babe wannan kallon fa?..." Ta tambayeta tana shafa wet lip gloss
"Ba komai.." Tafada cikin nutsuwa, har lokacin bata bar kallon ta ba, perfumes ta fesa jikinta Sannan tace
" muje wajen mom in fada mata zan fita..." 
"Ok.." Zeenat ta fada tana bin bayanta. Wurin mom sukaje ta bata izini Sannan suka sauka downstairs, sultan ne zaune da drink gabanshi yana ganin ameera ya kura mata ido ko blinking baiyi, gaidashi tayi ya amsa cikin cool voice Sannan suka tafi, ajikin motan shi yayi saurin kaiwa tare da bude kofan gaba, yanmatan tsayawa sukayi suna kallon junansu, da gangan zeenat tayi kokarin shiga sultan ya tureta yana cewa
"Dalla matsa... Ko saurayinki yayi kadan in bude mashi kofa balleke..." Zeenat Dariya tayi, ya kalli ameera
"Angel pls enter..." Cikin nutsuwa ta shiga. Suka bar wajen. 
Wani katafaren super market suka shiga, sultan Sai daukan ta pics yake batare data saniba, ameera bata dauki komaiba, duk abinda zeenat ta dauka Sai sultan yace tayi doubling dinshi, daga nan suka shiga cikin gari zuwa wani Indian restaurant, nan sukayi lunch, sultan Sai kallon ameera yake, ameera kam banda tunanin Khalid babu abinda takeyi, Allah Allah take su koma gidandon ta kirashi, kawai Sai wayanta ya fara ringing, sam ta mance gabansu sultan take, tana picking Sai tace
"Babyna I miss you..." Maganan ne ya makale mata abaki ganin yanda sultan ya bata rai cikin few seconds, 


 _Jamaa kuyi hakuri zakujini shuru gobe saboda zanje wedding, insha Allah Sai ranar lahadi, in muna da rai. Once again thanks for your love and affections_😘😘
❤💜💛💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
💚❤💛💙💜

®zuwairat(ummu Maryam)

7⃣6⃣

Fuskan shi kaman bai taba Dariya ba, ahankali ameera ta mike daga kan kujeran ta, ta kalli zeenat
"Babe bari in dawo.." Zeenat balla mata harara tayi ta dauke kanta, sultan kam ajiye spoon din hannun shi yayi don Sai yaji abinci ta fita ranshi, yasan he just came into the game, amma bashi da aduan data wace Allah yasa ameera ta amince dashi don gani yake in ya rasa ta yana iya rasa ranshi.
Gefe daya ta tsaya ta sha hiranta da Khalid don har mancewa take dasu wurin, sultan kam ya shika yayi fam, duk yanda yake kokarin sakin fuska ya kasa daman gashi bai saba da sakin fuskan ba, Sai bayan minti talatin ta dawo ta zauna kaman Mara gaskiya, kallon ta yayi ya sakar mata Murmushin karfin hali, kincin sauran abinci tayi 
"Finish your meal..." Sultan ya fada mata yana kokarin daidaita muryanshi, 
"AI yayi sanyi...ta bar abinci ta tafi gulma..." Inji zeenat dake taya yayanta kishi, ameera daga kai tayi ta harareta. Mikewa sukayi suka koma gida babu mai cewa komai, bayan yayi parking mai gadi ya bawa kayan ameera ya kaimata cikin gidan. Wurin ta yazo Sannan yace 
"Can I come tonight?..." Ya tambayeta cikin nutsuwa, 
"Yes.." Ta amsa mashi ciki sanyin murya don gani take bata kyauta mashi ba data amsa waya gabanshi.

 _One month later_

Yanzu Tawakaltu ta maida jikinta, Sai yanzu tafara jin dadi honeymoon, no more stress daga Salem, yanzu tafara amfani da abubuwan da Haj kudirat ta koya mata, kulawa ta mussanman Salem yake bata, har yanzu basu bar Hawaii ba, duk abinda Tawakaltu kesonyi Sai ya hanata yana cewa bi ahankali karkiyi dismounting Dana ko diyata, kullum Abdul na bashi labarin soyayyarshi da ameera Sai ya tsinci kanshi da jin haushi, shi kanshi yana mamakin yanda yake ji duk sanda Khalid ya fada mashi maganan ameera,, yana kwance kasan carpet daure da towel, Tawakaltu na zaune bayan shi da alaman massage takeyi mashi, wayanshi ya fara ringing, saida tawa ta bugi keyanshi Sannan ya dauki wayan yana cewa
"Wai waye..." Yana ganin Khalid ne yaja tsaki Sannan yayi picking, as usual labarin ameera ya fara bashi,
"Dan Allah in baka da abinda zaka fadamin Sai maganan ameera then you should stop calling me..." Yafada afusace tare da kashe wayan, tawa sauraron yanda yake magana tayi
"Sugar..." Ta kirashi tana shafa shoulder dinshi,
"Yes my princess..." Ya amsa mata
"Kasan me?..." Ta tambayeshi, kai kawai ya girgiza mata, Sannan ta cigaba dacewa
"I know you love ameera..." Hannun yasa ya fallawa naked laps dinta duka har saida ta saki kara
"What did you do that for?..."
"For saying am in love with ameera..." 
"AI banyi karyaba...I can hear jealousy in your voice..." Dariya yayi
"How can I love Aisha when I have a full package with me...kawai kiranshi yana damunane...yanzu gashi ya katse min jindadi...." 
"Kadai fadi gaskiya shaidanyaji kunya...." Tana shafa waist dinshi da aloe vera moisturizing cream tace 
"Naga yanda friendship dinka da Khalid zai kasance bayan ya auri sis ameera..." Kaman an fixgi magana daga bakinshi yace.
"Basai ya aureta ba..." Sai kuma ya kama bakinshi, Dariya tawa tayi tana cewa
"Nidai am not jealous cos nasan I have a special place in your heart.. So kowama is welcome...." Tafada tana maida hannun ta chest dinshi, ya saki kara....
 Yana cewa
"Yanda kike rikitani ai all the heart is yours...you are killing me with your love... Ban ganin kowa saike..." Yafada yana nishi saboda yanda take massaging bare chest dinshi, 
"Kuma wallahi kome kike so is yours..." Yafada kaman zaiyi kuka, Dariya tayi, 
"Hmmm ai baka yimin kukan dadinba..." Tafada tana kara chanza salon massage din da take yi mashi, kaman zaiyi kuka da gaske yace
"Zan...zanyi..." 
"Ai banjiba ko?.." Tafada cikin shagwaba, ihu ya fara ahankali kaman zaiyi kuka
"Please.. Wallahi zanyi ma'am...." Dariyan keta tayi, ta sakeshi ta mike,
"Princess don't leave me now..." Yafada yana Dan juyowa Dan kallon ta, 
"Sugar relax.. Wani abu zan dauko cikin fridge..."
"Let me carry you..." Yafada yana kokarin mikewa, juyowa tayi  
"Don't move an inch..." Tafada mashi in a commanding manner
"Yes ma'am..." Yafada yana maida kanshi kan pillow, fridge ta bude ta dauko bowl din ripe strawberries, ta dawo, ajiye bowl din tayi ta dauki daya ta sa ciki bakinta Sannan ta dauko dayan 
"Open up..." Ta umarce shi, ba musu ya bude mata bakinshi ta sakala mashi strawberry daya Sannan tace
"Hold on to it...karkayi biting.." Murmushi yayi baice komai ba cos babu bakin magana, wasa tacigaba dayi mashi, baisan lokacin da yayi chewing strawberry dinba, da sauri ya juya yana cewa 
"Pls princess go to the main part..."

Alhamdulillah yanzu an fara hidimomin bikin zeenat, komai da ameera akeyi, abinda yake bawa ameera mamaki yanzu shine yanda bata iya zaba tsakanin sultan da Khalid, da tana ganin tafison Khalid amma she was wrong, don yanzu tsohon son yarinta data yiwa sultan yafara lighting up, don tana jinshi har cikin jininta, yanzu in zaa tsareta da wuka ta zabe daya daga cikin su saidai a kashe ta cos bazata San Wanda zata zaba ba, bata taba tunanin zuciya daya na Iya kamuwa da son mutane biyu ba don har browsing tayi taga result din inda ake cewa is not possible wai dole Sai daya ya fi daya, itadai she loves them both, kuma tana shin saa basu kara tadda junansu ba, duk week end Khalid ke shigowa,  Sai tayiwa sultan dubara kan zata gezawa cos kusan kullum yake zuwa gidansu, affan kam yana son sultan sosai don kullum inyazo Sai sunyi training, dama gashi da on football kuma ga international football har gida, abinda ke bawa ameera haushi shine wai har affan baison zuwan Khalid wai shima yana taya sultan kishi, last week da Khalid yazo ta fada mashi suna da biki kar yazo wannan week end don suna bikin zeenat, da kyar ta shawo kanshi don cewa yayi zaiyi attending, ranar kunshi, yan matan sunfi su talatin zaune, dukkan su sunsa ankon riga da skirt, black skirt da red top Sai Vail, yawancin yan Matan ameera ta taba wulakantawa mussanman lokacin aurenta da Salem, 
"Ayiiiirrrrr...." Wata tayi guda Sannan tafara cewa
"Yanzu muka san ana biki...komai is well organized...." Kusan su biyar suka bushe da Dariya Sannan wata tace
"Hmmm wasu Sai wulakanci amma duk wulakancinsu saida bayerabiya ta koresu daga gidan miji..." Bata idaba ba wata ta katseta dacewa
"Gidan miji?.... Kin manta mutumin in questions cewa yayi bai taba aureba Sai lokacin auren shi da wannan bayerabiyar...." Ameera dake zaune kusa da zeenat ta mike, da sauri zeenat ta rike mata hannu ta maidata zaune Sannan ta kalli yanmatan  tafara cewa
"Dan Allah banason haka...duk wacce tasan ba dan kunshi ta zoba kawai ta tafi...after all ko wacce nada matsalan ta amma Sai Ku ajiye gefe Ku hau na mutum...pls let's take care of our problem first before looking at others people's lives..." Zeenat ta fada hannun ta rike da hannun ameera da take kokarin kwacewa don barin wurin, 
"Anya wannan itace wancan?...cos wancan is rude and arrogant...." Inji wata, ameera kallon zeenat tayi da idanuwanta da suka chanza kala
"Babe ki sakar min hannu in koma gida..." Tafada cikin whisper kaman zatayi kuka, itama cikin whisper zeenat tace
"Haba babe...saboda those nonentities zaki tafi?..."
"I need to go home now...I can't stay... Pls kiyi hakuri.."_tafada hawaye na faruwa idonta,
" OK...bari in kira yaya ya maidaki gida..." Zeenat ta fada tana dauko wayanta, text ta rubutawa sultan kaman haka
" _Yaya pls ka zo ka dauki ameera ga friends suna ta zolayanta kan abinda ya faru tsakanin ta da sir Salem"_ ta tura mashi, bayan kaman minti talatin sultan yazo cikin ranshi yana aduan Allah ya hada shi da Salem
"He will pay for making my ameera a laughing stock..," yafada yana shiga inda yanmatan suke, suna ganin shi ko wacce ta bude baki kaman sakara don dukda yana baki babu abinda farin mutum zai nuna bashi, fuskan
Babu faraa Ya nufosu, wasu da basu sanshi ba sai cewa suke
"Wannan kaman popular Dan kwalo sultan..."
"Eh mana....bakusan yayan zeenat bane shi?..$ wata ta amsa masu duk suna magana cikin whisper, zeenat na ganin shi ta Dan taba ameera data sadda kai kasa hawaye na zuba amma babu Wanda yasan kuka takeyi
" babe ga yaya...." Zeenat ta fada mata, da sauri ta goge hawayenta tare da mikewa, Vail dinta Sannan ta dauki bag dinta ta nufo sultan batare data daga kantaba cos batason ya gane tana kuka, shikuma yana ganinta ya San kuka take, ta taho shima ya taho Sannan ya fara cewa
"My jewel waya taba min ke!.." Yafada yanda duk wacceke wurin zaiji abinda yake cewa, yacigaba dacewa
"Sai ki zubda hawayenki saboda wata idiot..." Dukkan su kallon shi sukayi yafara nuna su da yatsa yana cewa
"Wallahi duk wacce ta kara sanadin hawayen my jewel Sai nayi maganinta... Ko yar wacece...." Yana kaiwa nan yakama hannun ameera data cigaba da hawaye suka bar wajen.
 Suna fita waje ya bude mata kofan motan ta shiga, zagayowa yayi ya shiga, tsayawa yayi yana kallon ta, har lokacin hawayenta bai tsaya ba, daga kanta tayi ta kalleshi,
"Da baka fada masu komai ba..." Tafada cikin natsuwa, hannun shi yasa ya goge mata hawaye Sannan yace
" I have to warn them,..and shi kuma Salem I will deal with him..zan nuna mashi gaba da gabanta... Am just waiting for the right time... " kai ameera ta girgiza mashi
"No... Salem help my life... He changed me...taimaka min yayi..." 
"I don't bloody care...what he did was barbaric...he have to learn his lessons...kawai just wait and see..." Kuka ta farayi tana cewa 
"Wallahi babu ruwanka da sir Salem... He..." Katseta yayi dacewa
"Do you love him?... Why are you covering for him... Duk Wanda zaiji abinda yayi maki knows it is wrong..." Kuka ta farayi sosai tana cewa
"Bance ina sonshi na...kawai don't go near sir Salem or this relationship is over..." Tafada tana kokarin fita daga cikin motan, da sauri ya rike mata hannu
"Sorry for the accusations... Da nayi niyyan yi mashi rashin mutunci.. Amma na bari...since it is what you want..." Yafada cikin natsuwa, har lokacin yana rike da hannun ta, komawa tayi tare dayin relax tana goge hawayenta. 

Daga wannan ranar duk yanmatan basu kara gigin yi mata habaiciba, duk events da ita akeyi amma ba daita ake tashi ba don sultan daukan ta yakeyi su yita yawo cikin gari kafin ya maidata gida. 

Yau akayi walima gidan amarya, ameera tayi mamakin gidan don sultan bai barta kai amarya ba, Mahmoud din data raina ashe shima yana da hali daidai kwarkwado don gidan ba karamin tsaruwa yayi ba, cikin bedroom ameera ta shiga lokacin tana shirin komawa gida kallon zeenat datayi tsuru2 tayi ta fashe da Dariya,
"Amarya ni zan tafi...yaya sultan yana jirana waje...." Ameera tafada mata, rike hannun ta zeenat tayi tana cewa
"Yanzu babe bakisan yanda first night yakeba?..." Ameera shuru tayi tana kallon zeenat, Sai Tawakaltu ta fado mata a rai, 
"Hmmm...sis ya zaayi in Sani tunda ban taba ba...kawai get ready for the worst..." Idanuwa zeenat ta kwalo 
"The worst fa kika ce..."
"Eh mana...baki ganin yanda Mahmud yake zumudi?..." Tafada tana dariya, 
"Bakomai ai... Nasan duk wahala zuwa gobe nawuce wurin... Amma ke keda sauran wahala... Remember my bros is an athlete...." Baki Ameera ta tabe 
"Ba Sai na zabeshiba..." Harara zeenat ta galla mata tana cewa
"Naga ta yanda zaki CI amanan yayana..." Ameera kwace hannun ta tayi tana cewa
"Babe Sai munyi waya..I will call you first thing in the morning..." Tafada tana fita daga dakin.

After three day which is Friday Ameera tana kwance tana tunanin zuwan Khalid gobe don basu dade da wayaba, juya kwanciyan ta tayi tare da kara daukan wayanta, YouTube ta shiga tana duba, latest wedding ta fara dubawa Sai taga the wedding of the year nasu Salem da tawa, murmushi tayi ta bude tana cewa
"Let me see your handsome face...." Relaxing tayi ta fara kallo, few minutes later taga kaman Khalid tsaye yana bada jawabi, da sauri ta maidashi baya tana cewa
"It can't be..." Kara kallo tayi taga confirm shine, ido ta kwalo 
"Oh my Allah!....." Tafada tana mikewa da sauri.
 Tun kafin ta shiga dakin mom ta fara kuka tana kwalawa mommy kira
"Mommy!...mommy!..." Ta dinga kwalawa mom kira,da sauri mom ta fito ta tare ta, fadawa tayi jikin mom 
"Meye!.." Mom ta tambayeta cikin tension, Ameera bata samu bakin cewa komai ba sai kuka take, girgizata mom tayi da karfi
"Wai meye Dan ubanki kike neman tadamin hankali?.." Mom ta sake tambayeta, tana kuka ta mikawa mom wayan 
"Mom ki kalla ki gani...Khalid friend din sir Salem ne..." Tafada cikin kuka, kin amsan wayan mom tayi
"Saboda wannan kike neman sa hawan jinina ya tashi?... AI shikenan ba sai kin aureshiba don bazaayi sakin wawa dakeba...." Ameera shuru tayi bata ce komai ba sai kuka
"Shima munafiki ne...AI Sai ya fada maki gaskiya amma ya boye maki..da niyyan shi sai kunyi aure ki gane gaskiya ko?... To alhamdulillah Sai ki godewa Allah da bai bar hakan ya faruba..." Ameera kuka ta cigaba dayi
"Dalla rufemin baki..." Da sauri taja bakinta ta tsuke
"Yanzu mom me zan fada mashi?... Inason..." Buge mata baki mom tayi
"Na anyi magana Sai kice kinason sonshi...Khalid... Kinason shi....sultan kinason... Bari ubanki ya dawo..." Tafada tana komawa dakinta, Ameera zama tayi nan kasan tiles tacigaba da kuka 
"Ashe daman Salem yasan Khalid?..."
💛❤💜💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
❤💛💜💚💙

®zuwairat(ummu Maryam)



7⃣7⃣



Tafada tana kuka, 
"God have mercy on me..." Mikewa tayi ta koma dakinta ta cigaba da kuka atakaice aranan bata yi baccin kirki ba da tunanin yanda gobe zata kasance ta kwana don tasa ya zama dole ta rabu da Khalid, bazata iya auren best friend din Salem ba, she wants Salem ta be her past and not the best friend of her hubby, kashe wayan ta tayi gaba daya don batajin zata iya magana da mutum daya cikin su.

The next day as usual tayi preparing tarban Khalid kama kullum, wanka tayi ta saka kaya masu kyau amma ko kadan babu kwalliya a fuskan ta, asalima idanuwanta sun kumbura ko kallon ta mom batayiba. Da kam baice kala ba don mom tayi briefing dinshi kan abinda ke faruwa kuma ya fada mata don Khalid na abokin Salem ba zai hana aure atsakanin shi da Ameera ba saidai in Ameera batason auren shi. Amma mom ta jaddada mashi kan ya fadawa Ameera ta fidda mijin aure. Haka akayi don bayan sun gama lunch alokacin an jera abinci dakin saukan baki dad ya kira Ameera ta sameshi dakinshi, tana zuwa ya fada mata ta fidda mijin aure shuru tayi bata ce komai ba. Dad sallaman ta yayi tana komawa daki Khalid ya kirata ya shaida mata ya iso, jiki ba kwari ta yafa Vail dinta taje wurin shi yana tsaye jikin motan shi looking more handsome than ever, murmushi karfin hali ta sakar mashi Sannan ta kaishi sakin saukar baki yaci abinci kaman babu abinda ke faruwa don sam bata nuna mashiba, saida ya gama ya kalleta ta yana murmushi
"Baby kaman idanuwanki sun kumbura..." Itama murmushi tayi
Sannan tace
"Dan Allah inason ka fadamin alakar dake tsakanika da sir Salem..." Kaman an sokawa Khalid arrow yaji don he never see that coming, da sauri ya kalleta
"Angel what are you talking about?..." Ya tambayeta muryan shi na rawa kaman mara gaskiya, Sai lokacin ameera ta daure fuska, yanayin ta ya bawa Khalid tsoro don baisan such beautiful face yana Iya turning pale haka ba. Mikewa tayi cikin nutsuwa
"To shikenan... I thought you are truthful but am wrong..." Dasauri Khalid ya rike mata hannu
"Baby am so sorry..." Bai idaba ta kwace hannun ta, cikin tashi hankali ya fara cewa
"Baby am sorry for keeping it from you... Salem has been my closest and childhood friend..." Kai Ameera ta gyada mashi ahankali, 
"Very good... So nasan kasan abinda ya faru tsakanina da Salem..." Khalid dake sweating ya gyada mata kai
"I know everything... Baby am sorry for all that.. I should have told you the truth..." Murmushin karfin hali Ameera tayi
"Wallahi ba komai..." Khalid kallon ta yayi don tabbatar da ba komai amma he knows something is wrong, Ameera dake tsaye har lokacin tace 
"Nidai yanzu hakuri nakeson baka..." Da sauri Khalid ya fara cewa
"No!... No....pls don't do this to me...wallahi tunda Salem ya bani labarin ki na fara sonki...son da nakeyi maki yasa nayi forcing dinshi  ya bani takardan ki bayan ya shaida min bashi da raayin zama da mata biyu...pls ki yafemin kar ki barni...pls..." Ya karashe maganan kaman zaiyi kuka
 Murmushin takaici Ameera tayi wato itace topic of discussion dinsu,  ita Ameera suka maida abin chanji, wato shi Salem baya sonta Sai ya barwa abokinshi dayake sun dauketa mara galihu
"Dan Allah kar ki rabu dani saboda Salem...." Taji Khalid nacewa, murmushi ta karayi daka ganta Sai ka rantse abun bai dametaba
"Nagode da sonka agareni...amma it can't..." Da sauri Khalid ya sa hannun shi kan bakinta
"Pls don't say it... Pls I beg you..." Ahankali ta cire hannun shi daga bakinta sannan tacigaba dacewa
"Kayi hakuri.. Allah zai baka wacce ta fini..." Kai ya fara girgiza mata
"Dan Allah karki bari laifin Salem ya shafeni..." 
"Nidai kayi hakuri kawai,.,,..I can't marry my ex's best friend..."
"In kinason in rabu da Salem I can forget about him amma kar kiyi min haka...you are the best woman for me...nasan son da nakeyi maki zai chanza min yanayin rayuwa...." 
"Kawai kayi hakuri... Yau zan fadawa sultan ya aiko iyayenshi..." Tafada tana kokarin fita, da sauri ya tari gabanta yayi kneeling, 
"Baby look at me..." Ya umarceta cikin sanyin murya, ba musu ta kalleshi, ahankali yafara cewa
"Zan fada maki dirty secret dina Wanda ko gidanmu babu Wanda yasan ina da wannan hali..." Shuru yayi ya hadiyi wani Abu Sannan ya cigaba dacewa
"Ni mazinaci ne!...I have slept with numerous women...." Gaban Ameera ya fara dukan uku2 tana kallon how innocent his face looks, 
"Amma tunda na ganki na fara nadaman halina...tunda na ganki na daina ganin ko wacce mace da kyau ko wani abu... Your love alone change me..in kin zama matata it will change me for ever..zaki samu ladan haka...please don't leave me..." Ameera shuru tayi tana neman hanyan bi, gani take yana iya raping dinta, acikin zuciyanta tana tausayin shi in har abinda ya fada mata gaskiya ne amma har ga Allah bazata iya zama Matan aminin Salem ba, da kyar ta samu courage ta fara cewa
"I know there is another woman out there for you... Pls am sorry..." Wiwi Khalid ya fara kuka kaman yaro yana cewa
"I can't love any other person.. Ke nakeso...if I loose you I loose my life... Dan darajan manzon tsira ki rufamin asiri.. Pls don't dump me ..." Ameera bata taba ganin saurayi yayi kneeling gaba mace yana kuka ba sai a film. Amma gashi yau a very handsome and flamboyant guy is kneeling before her not only begging for her love but crying for it, kura mashi ido tayi tana tunanin irin kalan zuciyanta, tanason Khalid likewise sultan and most of all Salem amma har kullum tana godewa Allah da Salem bai gane tanason shiba kuma auren Khalid will ruin her, tasan Salem bazai rasa zuwa gidansu ba likewise ita da Khalid zasuje gidanshi, she's very sure that she won't be able to handle that. 
Khalid Sai hawaye kawai yake yana cewa
"Ki ceci rayuwa ta daga hallaka... I know I don't deserve you amma rashin ki zai jawa rayuwa ta matsala... Pls pity me..." 
"Dan Allah kayi hakuri......" Da sauri ya kara girgiza mata kai.
"Bazan iya hakuri ba....just know what to do with me...." 
"Ikon Allah..." Ameera ta fada cikin ranta, yanzu data sanin kan waya ta fada mashi batare da yazo ba, kallon yanda ya  tare hanya tayi 
"Wallahi nasan hakan zai fi zame mana alkhairi...." 
"Babu wani alkhairi...I won't survive with out you..." Yanda yake hawaye yasa itama Ameera ta fara hawaye tana cewa 
"Kayi hakuri..." Bata idaba shima yace
"Kiyi hakuri..." 
"Pls..." Yakara katseta da 
"Pls kiyi hakuri..." Daga inda yake kneeling yasa hannun shi ya goge mata hawaye, Ahankali itama ta goge mashi hawaye,   
"To ka zauna...." Ta fada ahankali, girgiza mata kai yayi
"No...Sai kin yafemin..." Yafada wasu hawayen na zubowa, ahankali tace 
"Na yafe maka..." Kallon idanuwanta yayi, 
"Then will you marry me?..." Ya tambayeta yana kallon idanuwanta, shuru tayi takasa  cewa komai
"Pls in har kin yafemin ki aureni..." Gaban Ameera dukan 33 yake, har lokacin shuru tayi
"Ko dan na fadamaki ni manemin matane?..." Ya fada cikin sanyin murya, ahankali ta girgiza mashi kai, 
"Ba don haka ba...nasan in na aureka nayi jihadi kuma in ka shiryu sanadiyata zan samu lada...amma I can't marry anybody..." Da sauri ya kara tare mata baki
"Pls don't say it... Ki taimaka min...wallahi zan rabu da Salem... He won't be at our wedding... He won't come to our home... Ba zan Kara hulda dashiba..." Girgiza kai tayi
"No...please.. Just understand..."
"I can't understand anything...except if you told me you don't love me..." Yafada still yana hawaye. Ahankali Ameera tace
"Let me think about it..." Da sauri ya kara girgiza mata kai
"No...last time kince you will think about it.. Pls answer me now..." 
"Pls give me more time..." 
"Bazan bar wurin nan ba sai kin bani amsata..." Yafada yana rike hannun ta, Shuru tayi ta rasa abun cewa, Ahankali ya Dora hannun ta kan chest dinshi
"Feel the way my heart is beating for you...." Aikam da gaske his heart was beating faster than normal, rike mashi hannu tayi
"Pls stand up.." Makale kafada yayi
"Not until you give me my answer...".

Sunfi minti ashirin a haka bata bashi amsa ba shikuma bai tashi ba, 
" kanason amsa? " ta tambayeshi, ahankali ya daga mata kai
"Then pls stand..." Bai kara cewa komai ba ya mike gwaiwanshi Sai ciwo sukayi mashi, har lokacin bai saki hannun taba, matsawa yayi dad daita Sannan yace
"Pls ki tausaya min..." 
"Ka bari Sai next week inkazo...nayi maka alkawarin zan baka amsanka..."
"You promise?..." 
"Promise..." Ta amsa mashi ahankali, sakin hannun ta yayi alokacin kanshi nayi mashi wani irin ciwo
"Then bazan bar Kano ba sai next week..." Ido Ameera ta zaro
"Haba no..ka koma aikinka..." Makale mata kafada yayi
 "No...Sai bayan kin bani amsa zan tafi..." Ya amsa mata. Hira suka danyi kadan Sannan yace zai tafi saboda yanda kanshi ke sarawa, rabonshi da hawaye har ya mance amma yau gashi yana kuka saboda mace shida yanmata ke kawo Kansu kyauta. Rakashi tayi har bakin mota ya shiga ciki Sannan ta koma cikin gida jiki ba kwari.

Khalid na shan corner ya tsaya kasancewan yanzu da kanshi yake zuwa, wayanshi ya dauka ya fara dialing number Salem



Salem na zaune Tawakaltu zaune kan kafanshi yana bata abinci abaki Sai shagwaba take mashi, and he's loving it,
"Open..." Ya umarceta as usual ta bude baki kaman bataso, ya zuba mata abincin, kallon yanda boobs dinta yayi kasancewan bra kawai ta saka Sai bump short
"Princess cikin nan kaman a boob dinki zai zauna..." Kallon shi tayi Sannan ta kalli boobs dinta 
"Why did you say that?..." Ta tambayeshi tana yi mashi suspicious look, Dariya yayi
"Cos they are getting bigger...and your tummy looks flat like babu baby aciki..." Ya fada yana kallon flat tummy dinta 
"Open.." Ya kara umartanta
"Na koshi.... " tafada tana kauda kanta gefe daya, girgiza mata kai yayi
"You have to finish this.." Ya fada yana nuna mata sauran abincin
"Nidai na koshi.." Ta fada tana kokarin mikewa daga kafanshi, riketa yayi ya maidata kan kafanshi
"The doc say you should feed well..." 
"Haba yanzu  sau biyar kenan kana sani cin abinci... So kake na koma orobo ka tsaneni..." Dariya Salem yayi
"Ai nafison duk inda na kama inji flesh not bones...so open..." 
"Ka bani ruwa tukunna..." Ajiye plate yayi ya dauki cup ya bata ruwa a baki ta sha kadan Sannan ya ajiye ya Kara daukan plate din abincin
"Open up..." 
"Gaskiya na koshi...if I eat now I will end up trowing up..." 
"Ko ki cinye ko ki bani hakkina...kuma real one no joking" Yafada sounding very serious, kallon shi tayi ta saki murmushi
"Ka amsa mana..." Tafada don tasan ko a mafarki he won't dream of that
"Oh haka kikace ko?...daman nasan the place is itching you... Well let's go..." Yafada yana mikewa tare daita a hannun shi, 
"Let's go.." Yafada  ya nufi kan makeken gadon daita 
"You are joking right?.." Tafada tana kallon shi
"Watch me..." Yafada yana direta kan gado, singlet dake jikin shi ya cire ya kalleta yaga ta kame waje daya tana kallon shi, kan gado ya fada ya riketa ahankali ya fara kissing dinta, batayi musuba tayi accepting fin bakinshi tanason ganin gudun ruwan shi, rough play ya fara daita as before, wayanshi ya fara ringing yayi kaman bai jiba yacigaba da abinda yake. Har wayan zata tsinke bai da niyyan kallon wayan balle yaga mai kiranshi,
"You phone...."
"Forget about it..." Ya amsamata, ahankali ta daga ta kalli mai kiranshi 
"Sugar sir Khalid ne..."
"Rabu dashi.." Yafada yana cigaba da romancing dinta,  wayan tsinkewa tayi ya fara ringing kuma, tsaki yaja Sannan ya yi picking
"Wai meye haka...kai wane irin mayene?..." Inji Salem dake kallon fuskan matarshi kaman he's seeing her for the first time, ahankali Khalid yace
"Guy Ameera ta gane we're friends... She's rejecting me because of you..." Yafada muryan shi na rawa, tsaki Salem aa sake ja
"To ka rabu daita mana...ko ita kadaice mace..." Kawai Sai Khalid ya fashe da kuka, da sauri Salem ya kalli wayan don tabbatar da gaske ne da Khalid suke waya
"Guy meye haka?..." Salem ya tambayeshi cikin nutsuwa, Tawakaltu maida bra dinta tayi ta zame daga kan gadon, Khalid yacigaba dacewa
"Yanzu friend haka zakace in rabu daita bayan ka sani am in love with her...lokacin da kake soyayya da Tawakaltu har masjid na dinga bada kudi anayi maka aduan samunta amma yanzu da nake bukatan taimakonka that's what you will say..." Khalid yafada yana kuka kaman small baby, duk jikin Salem yayi sanyi, don tunda yake bai tabajin Khalid a hakaba Sai yanzu,
"Ba komai... Haka duniya take" da sauri Salem yan katse shi dacewa 
"Am sorry... Kayi hakuri... I don't know it is this serious" yafada cikin sanyin murya, 
"What do you want me to do?.." Ya tambayeshi sounding very firm
"I don't know....tace zatayiwa sultan magana ya turo iyayenshi..." Fuska Salem ya bata 
"Waye sultan?..." 
"Real Madrid football player..." Ido Salem ya zaro
"Ya akayi ta sanshi..." Yafada not believing Ameera tasan the famous guy
" tace he is family.. Amma when we meet last time... Naga sonta a idonshi...Sai yanzu take fada min zata fada mashi ya turo..." Salem shuru yayi yana sauraron ikon Allah yaji Khalid nacewa
"Pls help me talk to her....pls ka taimaka min...if I loose her I will die..." Salem shuru yayi yana tunanin Khalid, yasan inda love yake don he feels that when Tawakaltu was playing with his head
"Relax I will talk to her...I pray she should listen to me..." Inji Salem cikin sanyin murya, 
"Ok..thank you very much.." Ya fada Sannan ya katse wayan. Salem komawa yayi ya  kwanta yana tunanin maganan Khalid,  yanzu confirm yasan he has feeling for Ameera amma he can betray his friend, he will take the love he has for Ameera as a punishment from Allah, alhamdulillah he have Tawakaltu da baisan yanda abun zai kasance ba, har ta dauki wayanshi zaiyi dailing number Ameera yaga tawa ta fito daga bathroom daure da towel, da sauri ya ajiye wayan yana cewa
"Where are we?..."


Ameera komawa gida tayi tunanin duniya ta isheta, right now she needs a friend for advice, tasan zeenat ba zata fada mata gaskiya ba cos her brother is involved, she really need an advice, 
"Yes!..."  tafada da karfi ta nufi dakin mom.
Zama tayi gaban mom Sannan tace
"Mom Dan Allah ina missing su hinde...I want to visit them tomorrow..." Tafada tana aduan Allah yasa mom ta amince cos tasan dad bashi da matsala
"Ya zaayi ki bar nan har abuja?...gaskiya ki fadawa driver ya dauko maki su.. " marairace fuska tayi
"Ai driver baisan wurin ba...wallahi mom I miss them so much kuma nasan kilan yanzu abincin su ya kare...pls mom...in na tafi gobe I will come back jibi..." Mom shuru tayi tana tunanin chanjin Ameera
"Ki tambayi dad dinki  in ya amince shikenan..."
"Yeyyyy...thank you mommy..." Tafada tana barin dakin.
❤💛💜💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
💛💚💙❤💜

®zuwairat(ummu Maryam)

7⃣8⃣



Salem na kwance bayan ya gama dagargasan tawa🤣🤣🤣 *Surbajo* Allah ya barmin ke, kallon Tawakaltu dake lafe ajikin shi yayi, yaga idanuwanta lumshe kaman tana bacci, baki ya kai saitin bakinta ya fara kissing dinta ahankali yana cewa
"Baby did I hurt you again?..." Bata bude idoba ta girgiza mashi kai
"Are you sure?..." Ahankali ta daga mashi kai, murmushi yayi yabkara kissing dinta 
"Cikin ki baiyi maki ciwo?..." 
"No..." Ta amsa tana bude idanuwanta, kura mashi ido tayi shima yana kallon idanuwanta Sai shakan numfashin juna suke 
"I love you..." Ya fada mata cikin whisper
"I love you more..." Tafada tana murmushi, kara rufe masu duvet cover yayi yana cewa
"Not at all... I love you most.. You know why?..." Ya tambayeta yana shafa cikin ta, ahankali ta girgiza mashi kai
"Because you run away from me....na nemo ki...kikayi dinying dina gaban iyayena..but still I never give up....har kasa akasa na kwanta saboda ke..." Ya fada yana Dariya at the same time yana kissing dinta, itama Dariya tayi hannun ta kan chest dinshi, 
"Princess munyi breaking doctor's rule...yace no sex sai after four months.. Amma ko two months bamuyi ba...yanzu ya kenan?..." Dariya tayi tana kara shigewa warm naked skin dinshi
"Let's make our own rules.." Tafada tana biting lips dinshi ahankali, murmushi yayi
 "Really?..." Ya tambayeta bakinshi kan nata, Ahankali ta gyada mashi kai tana kara shigewa jikin shi, 
"What if we kill our first child..." Yafada yana shafa every part of her naked body, kissing chest dinshi tayi Sannan tace
"What is destines to be will be... In Allah yace wannan cikin namu ne nothing will take it away..." Murmushi yayi
"Tawakkali...Tawakaltu... Tawakaltu mai tawakkali...kinci sunanki...you are beautiful... Nice...kind...and most of all you are more than milk and honey" Yafada yana jawota samanshi, itama Dariya tayi 
"Ai gaskiya ce, baka taba jin mutanen da ke shan pills saboda kar su haihu amma still Sai su haihu...ko kuma wasu da cikin suyi kokarin zubdawa amma still cikin yaki zubewa har a haifi Dan....so what will be will be..." 
"Yes princess.." Yafada yana suckling dinta, 
"Baby can we go again?..." Girgiza mashi kai tayi Sannan tace
"After three hours of XXX I think we should rest..,"
"But babe I can't get enough of you..."
"I don't want you to get enough of me..." Tafada tana sauka kan gadon, Salem kallon ta yayi Sannan yace
"Am happy... I want Khalid to be happy too..." Tawakaltu dake daf da shiga bathroom tace
"He will be insha Allah..." Tana kaiwa nan ta shige tana cewa
"Sugar zo muyi wankan..." Salem na jinta amma bai mikeba ya dauki wayanshi yayi dailing number Ameera.


Ameera na barin dakin mom ta shirya dan karamin bag Nata Sannan ta dauki wani babban bag ta saka kayan data fidda don badawa, car keys dinta ta dauka ta tafi dakin mom ta fada mata zataje bank
"Me zakiyi bank?..." Mom ta tambayeta
"Inason in Ciro kudi don inyiwa zu hinde shopping..." Mom Dan kallon Ameera tayi tana jin dadi cikin ranta Sannan tace
"Ba Sai kinje bank ba...ai kudin da Khalid ya baki sunanan...sai kiyi amfani dasu..." Tsale tayi  
"Yauwa mom..nagode..." Tafada tana duba inda mom tayi wrapping kudin ta ajiye, yanda mom ta ajiye su haka suke har lokacin, bude laden tayi ta dauki wrap daya
"Mom zan shiga cikin gari in sayi abubuwan da zasu bukata..."
"Are sure dad dinki zai yarda?..." Dariya tayi
"Eh mana...I know for sure.." Mom ma Dariya tayi tana cewa
"Like father like daughter..." Ameera bata kara cewa komai ba ta fita, batayi nisa sosai ba don da akwai manyan shop unguwan su, daya daga cikin su ta shiga ta fara siyan kayan kaman su bag of rice carton of spaghetti, macaroni, cuscus Sai su mai da Maggi atakaice Sai da ta kashe kusan 70k cikin kudin don har da su kayan tea da sardine ta saya masu, biyan kudin tayi aka zuba mata kayan bayan motanta ta koma gida. Koda ta dawo gidan bata bude boot ba nan ciki ta bar kayan. Ganin motan dad ya shaida mata cewa ya dawo, wurin shi taje ta shaida mashi abinda take son yin ko two words baiceba ya amince mata, rungume shi tayi ta koma dakinta tana mai jin dadin zata ga su hinde , kwanciyan ta kedawuya wayanta ya fara ringing, tana dagawa Sai taga sir Salem, murmushi tayi Sannan tayi picking, sallama tayi, daga chan bangaren Salem najin muryan ta saida yayi mika Sannan ya amsa mata sallama.
Gaida shi tayi kaman nothing is wrong ya amsa yana lumshe idanuwa at the same time yana kallon Nudeness dinshi, 
"Baby ashe kiyayyan da kike yimin har zai koma kan abokina?..." Ya tambayeta kaman bai son magana, murmushi Ameera tayi tana relaxing kan gadon ta
"Sir ban ganeba..." 
"Kin gane mana...ya zaayi kiyi dumping Khalid just because he's my friend?...." Ya fada cikin nutsuwa, 
"Hmmm..." Kawai tace
"Baby meye maanan hmmm...pls baby don't do that to Khalid... Wallahi yanason ki kaman ranshi..." Ameera shuru tayi tana sauraron muryan shi mai zaki kaman sugar, Salem yacigaba dacewa
"Kinga I did not screw you...even if I did it should not stop you love for Khalid... Or don abinda nayi maki a Chan inda na ajiye ki ne?..." Ya fada yana biting lips dinshi, 
"Ni babu abinda ka yamin..." Tafada muryan ta na rawa
"Ok...then pls ki amincewa Khalid... If it is because of me zan bar rayuwan shi in kyaleku...I will not visit..."
 Ameera dai shuru tayi Sai ta fara tuna abubuwan da Salem yayi mata sanda yaje wurin ta, 
"Pls say something... Don't dump us for a footballer...." Yafada Ahankali, still Ameera shuru tayi batace kala ba, ajiyan zuciya Salem
"Pls baby... Don't do this to us..." Yafada cikin whisper, ahankali Ameera tace
"I have to think..." 
"You have all the time you want... But please don't dump Khalid... Khalid yana sonki fiye da yanda kike tunani...I know you will be a good influence to his life...pls help him and Allah will help you too..." Yafada cikin sanyin murya, 
"Ok..but pls let me think about it..."
"To shikenan.. Should I call you to know your decisions?..." Ya tambayeta Ahankali, 
"No need sir..." Salem Dariya yayi Sannan yace 
"Aisha kinsan me?..." Ahankali tace
"Aa..." Sannan yacigaba dacewa
"Acikin duk mazan da suke sonki kinsan Wanda ya chanchanci ya moreki?..." Ameera shuru tayi tanason jin what he's driving at, yacigaba dacewa
"Duk nafisu chanchanta...you know why?...cos I change your life.. Amma ba matsala...but since I can't have you don't let my friend loose you...pls am begging you..." Ya fada cikin nutsuwa, Ameera mamakin maganan shi tayi , what does that mean, ta tambayi kanta, 
"Kinji pls..."
"I will think about it..." Shine amsan data kara bashi.
"Ok then...thanks for your time... Kina bukatan wani abu?..."
"No thanks" ta amsa mashi, Dariya yayi
"Kinsan yanzu am like a big brother to you..." Yafada yana dariyan rainin hankali, itama Dariya tayi
"Yaya bana bukatan komai..." 
"Kedai fadi gaskiya.. I know ladies with shopping... My lil sis shuwa ko dukan ta zakayi ka kaita shopping zata amince..." Yafada yana dariya kaman ba sir Salem ba, itama Ameera Dariya tayi Sannan tace
"Hakane..."
"Hakane..kenan kema haka kike..." Ya tambayeta yana dariya
"No...nidai ban ce hakaba..."
"Don't worry... Zansa Khalid ya kaiki shopping Dubai...kawai don't dump us..." Murmushi tayi 
"Ka sanme?..." Tafada ahankali
"No...baby..." 
"Stop calling me baby..." Dariya yayi
"Ko sisters dina baby nake kiransu...we are in 21 century so that doesn't matter... Fadamin"
"Zanje abuja gobe..." 
"Me zakiyi chan?..." 
"Wurin su Zainabu zani..." Dariya Salem yayi
"Who is Zainabu?..."
"Wacce na zauna dasu gidan da ka ajiyeni..." 
"Lafiya zakije wurin su?..." Ahankali tace
"Just want to visit them... Am missing them..." Shuru yayi yana tunanin maganan Ameera
"Baby you have changed so much....alhamdulillah.."
"Thanks to you..." Hira suka cigaba dayi kaman wasu masoya, har Tawakaltu ta fito daure da towel ya bata wayan suka cigaba da hira shi kuma ya shiga wanka.

Da dare sultan yazo amma bata fita ba, fada mashi tayi bata da lafiya. Falo yazo yayi mata sannu ya koma, sama ta hau tayi kwanciyan ta tare da kashe wayan ta, sultan bai dade da fitaba Khalid yazo yaji wayanta switch off ya aiki mai aiki su kirata akace tana bacci nan hankalin Khalid ya kara tashi, ya koma ya kara Kiran Salem ya shaida mashi, kwantar mashi da hankali Salem yayi.

Wace gari da wuri Ameera ta kama hanya Sai lokacin ta tuna bazata gane wurin ba, Salem takira ta shaida masa, tura mata number majed yayi yace in ta isa ta nemeshi.

Around 11 ta isa ta kira number da Salem ya turo.
Bayan kaman minti 40 majed yazo cikin wata white Prada, gaisawa sukayi, ya kalleta
"Pls I want to ask for your forgiveness kan Marin danayi maki..." Murmushi tayi
"Bakomai halina ya jamin after all ni na fara marinka so nima forgive me..." 
"Godiya nake..." Ya ce mata Sannan ya shiga motan shi itama tashiga nata tabi bayanshi.
Around 1pm suka iso gidan, wangale ta tadda gate din, yaran unguwan sun shika gidan,
 Murmushi tayi tare dayin horn yaran suka matsa gefe ta shiga da motanta, hinde ta hanga zaune gefen compound din da kayan tireda gabanta, tana ganin motan ta mike tana kallon motan cikin ranta kam tunani take masu gidan ne sukazo don su tada su. Ahankali ta dinga takawa tana karasowa wajen motan, Ameera na gama parking ta fito, Zainabu ce ta fito daga daki tana kallon Ameera, itama hinde wangala baki tayi tana kallon ta don Sam basu ganeta ba, Zainabu na Kara kallon ta sosai ta gane aikam da gudu ta tafi suka rungume juna, har lokacin hinde bata ganeta ba
"Innamu...Ameera ce..." Inji Zainabu, nan sauran yaran da hinde suka rungume ta suna shakan kamshin turarenta. Ameera kam lumshe idanuwa tayi don jindadi don tamkar family suke a wajenta, wurin kayan saidawan hinde ta kalla tana dariya tace
"Ashe kuna nan kuna kwasan dala...." Tafada tana dariya, 
"Alhamdulillah... Ai Sai godiya..." Hinde ta amsa mata, daki suka shiga, ta zauna kasan carpet, suka fara hiran bayan saduwa, Tambayanta hinde tayi me zataci tace dan wake, aikam nan hinde ta hau girki Ameera da Zainabu na zaune gefe suna hira da Zainabu
"Babu mai gane kece.." Inji Zainabu, Dariya kawai Ameera tayi Sannan Zainabu tacigaba dacewa
"Ya kuka kara da Salem?..." Ta tambayi Ameera, nan Ameera ta kwace komai ta fada mata
"To Allah ya zaba maki mafi alkhairi.." Inji Zainabu,
"Hmmm ameen.. Ai shiyasa nazo...wallahi na rasa Wanda zai bani shawara..." Inji Ameera, Zainabu gyara zama tayi
"Meke faruwa kuma?..." Labarin sultan da Khalid ta fadawa Zainabu batare data boye mata komai ba, Zainabu shuru tayi tana sauraron ikon Allah
"Yanzu meye abinyi yi?..." Zainabu ta tambayeta
"Nama ban saniba...amma gaskiya inason in rabu da Khalid saboda dangatakar dake tsakanin shi da Salem Sannan kuma ya fada min shi manemin matane...." 
"Hmmm...ai don wannan ba wani abu bane saboda da bai fada maki ba bazaki Sani ba....kuma..."
"Badai kina cewa in auri mazinaci ba..." Ameera ta tambayi Zainabu looking very surprised
"Ai gwara shi da ya fada maki... To shi sultan kinsan ayar da yake shekawa?...AI ki kalli maza kawai... Wani kaman ustaz amma in kikaji abinda sukayi kare baici...." 
"Koma dai meye ba zan iya auran shiba....sultan kawai zan zaba..." 
"To Allah yasa haka shi yafi alkhairi.. Amma kince tin kina yarinya kika san sultan... Meyasa baisoki ba sai yanzu da duk kyawun jikin ki ya fito?... Ni gaskiya gani nake Khalid yafi sonki fiye da sultan kuma anason mace ta auri Wanda yafi sonta ba Wanda tafi soba..." Ameera tsaya kallon Zainabu tayi 
"Amma wallahi kin bani mamaki....mazinaci fah?...."
"Sai maimaita mazinaci kike...inda bai fada maki ba zaki Sani?..… kuma ki tuna in har kika aureshi ya chanza halin shi saboda ke zaki samu lada babba..."
 "In bai chanza ba fah....sai inyi yaya?..." Ameera ta tambayeta
"Zai chanza tunda har ya bude baki ya fada maki hakan....ni wallahi ya kwanta min..." Ameera tabe baki tayi ta kauda kanta gefe , 
"Kilan ma shine Wanda yazo nan wace garin tafiyan ki..." Inji Zainabu
"Wani yazo nan bayan tafiya ta?.." 
"Eh mana....wani farin mutum mai saje... Dukda ban san Salem ba nasan bazai fi wannan mutum daya zo nan kyau ba..." Ameera shuru tayi don kwatancen Zainabu ya nuna cewa Khalid ne,
"Yanzu dan Allah ki bani shawaran abinyi..." Ameera Tafadawa Zainabu, Zainabu kallon ta tayi
"Nidai anawa tunanin... Ki zabi Khalid... Ba don kun dace ba...amma don tseratar da rayuwan shi...." Ameera gallawa Zainabu harara tayi tana cewa
"Amma in kece bazaki zabeshi..." Bata idaba Zainabu tayi Dariya Sannan tace
"Wallahi kinji rantsuwan Dan muslimi?...in nice shi zan zaba...kin San saboda me?..." Kai kawai Ameera ta girgiza mata Sannan tacigaba dacewa
"Saboda ya fada min gaskiya game kanshi....wallahi mazan talakawa iskanci sukeyi balle su da ga kudi ga kyau...don haka shawara ya rage naki..." Ameera dai shuru tayi tafara tunani, 
"Hmmm...kilan shima sultan ya taba... Shi dayake da budurwa baturiya?... Su da basu dauki zina bakin komai ba...Hmmm" Tafada cikin ranta,
"Amma ki kara fadawa innamu muji nata shawaran.." Inji Zainabu. 
 
Bayan taci Dan wake ta fadawa hinde komai, 
"Gaskiya bazance ki zabi kowaba acikin su... Kawai abinda zakiyi shine intahara...kiyi shi adaren yau...Sai muga abinda zai biyo baya..." Inji hinde
"To shikenan...". Tafada tana nufan boot din motanta , budewa tayi tafara fiddo kayan da taimakon Zainabu. 

Adaren ranar tayi aduointa ta kwanta bayan sun sha hira da su hinde, mafarkin datayi ya bata mamaki, don Khalid tagani da pure white jallabiya yana fada mata how much he loves her,exactly maganganun daya fada mata shekaranjiya ya dinga maimaitawa shima sultan was wearing a white cloth but not as pure as na Khalid.
The following day ta fadawa hinde mafarkin datayi. 
" zabi ya rage naki..." Tafada mata. 
Around ten ta kama hanyan Kano, tana shan kwanan street dinsu ta hangi wani hadadden mota tsaye wajen gate dinsu, tana karasowa wajen taga  Khalid ya fito daga cikin motan, da sauri tayi parking gefe daya ta fito, gani tayi yayi mugun rama kaman ba shiba, idanuwanshi sun chanza kala, karasa wurin shi tayi shima ya nufota
"Baby why are you doing this to me?..." Ya tambayeta muryan shi na rawa
"I will marry you..." Shine abinda ta furta mashi, da sauri yace
"Are you for real or am dreaming..." Da sauri tace
"For real..." 
"Thank you so much... I promise to make you happy till the end of my life... Thank you for choosing me even after you know my dirty secret..."
💙❤💜💚💛
ZAKISAN KONI WAYE
💛💚💙❤💜


®zuwairat(ummu Maryam)


7⃣9⃣


Murmushi tayi tana kallon shi 
"Nima Nagode..." 
"No ni keda godiya..." Yafada yana kallon eyeball dinta, kaman ya dauketa ya gudu yakeji, gani yake kaman anyi mashi albishir da gidan aljanna
"Baby zan tafi Adamawa in fadawa his excellency da first lady na samu matan aure..." Murmushi tayi
"Kashigo ciki in baka ruwa..." Da sauri ya girgiza mata kai
"I have to be on my way..." ya fada yana backwards zuwa wurin motanshi, kiss ya busa mata itama ta busa mashi Sannan ya shiga mota ya bar wajen da gudu, itama mota tashiga tayi horn aka bude mata tashiga tayi parking tayi cikin falo da gudu, da gudu ta hau upstairs har dakin mom, tana shiga ta fada jikin mom ta rungume ta
"Habibty ya hanya?". 
" alhamdulillah... "
"Ya su hinde?..".
" suna lafiya.. Sunce in gaisheki..." Tafada sounding very excited
"Habibty.. Why do you seem happy... Ko da akwai abinda kikeson fadamin..." Tafada tana kallon how light up fuskan Ameera yake,
"Mommy.. I have choosen Khalid... Shi zan aura..." Tafada kanta kasa, tsaya kallon ta tayi
Mom dago fuskan ta tayi tari rike cikin palm din ta Sannan tace
"Yanzu habibty kinfi son Khalid kan sultan?..." Ahankali ta dagawa mom kai
"To Allah yasa haka shi yafi alkhairi..." Dasauri tace
"Ameen.." Kwantawa tayi kan gadon mom har dad ya dawo, wajen shi taje ta fada mashi abinda ta fadawa mom, 
"Waye babanshi?.." Dad ya tambayi Ameera, 
"Governor na Adamawa..." Ta amsa mashi, dadi dad yaji cikin ranshi, 
"Zan zama in-law na governor..." Ya fada cikin ranshi, kunsan mai hali baya barin halinshi especially in ya zame maka jiki, 
"Ki fada mashi ya turo..." Inji dad, da sauri mom ta kalleshi
"Ai ya kamata ayi bincike ko?.." Gaban Ameera faduwa yayi tana tsoron kar a binciko Khalid
"Wane irin bincike kuma?...waye baisan governor na Adamawa da mutunci da sanin ya kamata ba?..."
"AI bashi zata auraba danshi zata aura...."
"AI ba sai..." Dad bai idaba mom ta katseshi dacewa
"Zaka farako?...haka kayi lokacin aurenta da Salem... Kuma..." Da sauri dad ya daga hannun shi
"Shikenan... Ayi binciken....karki jamin sharri..." Itadai Ameera zama tayi tana sauraron su
"Tashi kije kici abinci..." Mom ta fada mata, mikewa tayi ta koma dakinta, kayan cikinta ta cire ta kwanta Sannan tayi dailing number sultan, nan ta fada mashi she have something to tell him.

Bayan sallan magrub yazo, hakuri ta fara bashi 
"Pls can you hit the nail at the head?.." Ya fada mata dukda ya gane abinda ke faruwa, nan ta fada mashi ta fidda miji, murmushin karfin hali yayi Sannan yace
"Haba jewel...saboda wannan kiketa kame2 kaman kinyi abun kunya?... In baki mantaba I told you duk yanda Allah yayi daidai ne....so na dauki kaddara...." Yafada cikin sanyin murya, she never expect to hear that from him, 
"Thanks for your understanding..." Tafada ahankali, baice kala ba ya mike
 Ya fuskance ta, yana kallon beautiful and innocent face dinta, ahankali ya jawota jikinshi ya rungume ta, da sauri ta zame tana waige2 don ta tabbatar babu Wanda ya ganta, murmushi kawai yayi Sannan ya shiga motanshi ya tafi. Ameera komawa ciki tayi tana shakan free air don ji take kaman ta sauke mountains daga kanta.


Khalid kam yana tuki yana waya da Salem, nan ya shaida mashi Ameera ta amince zata aureshi.

Yana isa gidan su ya shaidawa first lady ya samu Matan aure, murna wurin ta baa magana Cos babu abinda take so kaman first son dinta yayi aure 
 Tunda Salem yayi aure take aduan Allah yasa shima yayi cos there are bird of the same feathers so there flug together. Dad dinshi ya fadawa shima wise man din cewa yayi
"Sao yanzu ka gandama kenan..." Khalid Dariya kawai yayi,
"Sai ayi bincike kan family dinsu kafin muje ayi maganan aure..." Inji his excellency, 


 _One week later_

Duk binciken daya kamata su dad sunyi kuma babu Wanda bai shaidan halin Khalid ba, asalima cewa akayi yafi sauran brothers dinshi mutunci, ( hmmm daman bincike baisa agane dukkan halin mutum.. Sai ka zauna dashi) 

Abangaren Khalid kam suma anyi bincike amma sun gano yarinyan ta taba aure,
"Yanzu son yarinyan data taba aure zaka aura as a first wife?.." Shine tambayan da mom dinshi tayi mashi, ahankali Khalid yace
"Mom..ita nakeso....kuma duk karyan mutane ne...bata taba aureba...." 
"AI ba hanaka zanyi ba tunda ba haramun bane...am happy zakayi aure"  Tafada cikin jin dadi.

Bayan sati daya uncles din Khalid da wasu manyan mutane sukaje gidan su Ameera Neman aurenta, kuma da kayan saka rana sukazo, Dad dadi sosai yaji don yasan yanzu yarshi zatayi aure, anci ansha Sannan aka sa sati 8 that's two months.

Tunda daga ranan aka dauko mai koyawa Ameera abinci da sauran aikace2 gida. Ana sauran 7 weeks Khalid ya shigo Kano, ba karamin kyau yayiba, itama tayi kyau sosai saboda gyaran jikin da anty Sadiya ta fara yi mata, kasa daina kallon ta yayi, kanta kasa Sai wasa take da fingers,
"Babyna haduwanki bai faduwa..." Yafada yana murmushi, itama murmushi tayi, 
"Do you have any special events in mind?.." Ya tambayeta, ahankali ta girgiza mashi kai
"So ki yarda in sa ashirya all the events?.." Ya sake tambayan ta, ahankali ta daga mashi kai, kallon ta yayi 
"Baby wannan kunyan fah?...tunda nazo baki daga kai kika kalleni ba...what have I done wrong.." Ya tambayeta kaman zaiyi kuka
"Nothing..." 
"Then pls look at me..." Yafada cikin whisper, daga kanta tayi suka hada ido, ido daya ya kashe mata, tayi murmushi tare da dauke kanta,
"Angel INA kikeso mu zauna?... I have two duplexes in abuja....two in yola Sai one a banana island lagos..." Ameera shuru tayi bata ce komai ba don babu abinda take tunawa kaman ya kusa ganin nakedness dinta, 
"Angel say something.."
"Duk inda kakeso..." Ta fada mashi
"Ko in sayi gida nan Kano?..." Kallon tayi ta saki murmushi, Dariya yayi
"Baki idaba yarinya... You want to be close to mommy..." Ya fada yana dariya, Itama Dariya tayi don ya gano ta, 
"Ai bance mu zauna nan bako..." Ta fada cikin shagwaba, Dariya ya karayi yana cewa
"sayi gida nan mu dinga sauka in Mun zo Kano..." Daga kai tayi ta harareshi
"Ga gidanmu?..." Baice komai ba ya sa hannu cikin aljihunshi ya dauko wani small jewelry box, ya bude, wani white ring ne mai dauke da diamond stone samanshi, hannun ta ya kama ya sa mata Sannan ya Kara dauko wani envelope ya saka cikin palm dinta, kallon zoben tayi ta saki murmushi cos ba karamin kyau yayi wa hannun ta ba. Sun dade suna hira batare data bude envelope dinba, sallama yayi mata ya kuma shaida mata yanzu saidai su dinga waya cos he will be very busy saboda wedding arrangements. 

Tana komawa sama taga credit card ne da pin number kiranshi tayi ta tambayeshi ATM din na meye ya shaida mata ta zari any amount da take bukata for her friends anko. 

Duk yanmatan dake yiwa Ameera habaici saida suka dawo suka bata hakuri don ta dama dasu, batayi masu wulakanci ba aka shiga harkoki dasu, zeenat kam bataji dadi abinda Ameera tayiwa sultan ba amma she takes everything in good faith.

Ba karamin gyara Ameera take shaba don abubuwan is to much, jikin ta ya kara kyau fiye da yanda kuke tunani, kullum cikin waya suke da Khalid. 

Ana sauran sati four biki aka kawo lefenta, fadin kyau da yawan kayan is a waste of time and strength just imagine lefen yayan governor, kuma civilised one don mom din Khalid wise woman ce ta gidan karshe, akwati  18 aka kawo 12 lv sai 6 gucci traveling bag da mota daya sai kujeran makka 3, mom kam abun tsoro ya bata dad baki har kunne saboda jin dadi, duk Wanda ya zo ganin lefen Sai ya koma da baki bude, aranan Ameera da Khalid suna waya take shaida mashi kayan sunyi yawa, cewa yayi bai ma gansuba Kuma ta dauka duk yawan kayan can never be compired to her beauty.

Abangaren Salem kam duk ya damu ba don komai ba sai yanda Khalid yaki amsan komai daga hannun shi, duk abinda ya bashi Sai ya ki amsa yana cewa bayason rai Ameera ya baci, ko yanzu suna zaune da tawa tawa suna kallo shi kuma yana waya da Khalid, 
"Guy gaskiya abubuwan da kakeyi is touching me... Ya zakayi min haka...we grow up together... Amma zakayi aure ka ki amince wa da komai daga gareni..." Inji Salem daga chan bangaren Khalid yace
"Just understand....banason abinda zaisa Ameera bacin rai...remember she almost dump me because of you..." Gyara zama Salem yayi Sannan yace
"Yanzu guy mace zata rabamu da kai kenan?..."
"Haba wake maganan rabuwa...it's just for the main time..." Inji Khalid,
"Ba komai...we will be coming back next week..." Inji Salem yana rike hannun tawa, da sauri Khalid yace
"I beg you in the precious names of Allah... Don't come back now... Wait until five weeks for now..." Ido Salem ya zaro
"Hope this is not what am thinking?..."
"Yes it is... In ka dawo su first lady da first love zasuyi mamakin rashin ganin ka a wedding dina...so pls just wait till after my wedding..." 
"Yanzu Khalid are you saying I should not be present at your wedding?.." Ya tambayeshi afusace, ahankali Khalid yace
"am sorry but yes...." Salem bai Kara cewa komai na ya katse wayanshi tare da mikewa daga inda yake zaune kusa da Tawakaltu, da sauri ta bi bayan shi,
"What's wrong?..." Ta tambayeshi,
"Nothing..." Ya fada mata atakaice, rike mashi hannun tayi ya fixge
"I said nothing!...." Ya daka mata tsawa, da sauri ta ja baya, tana kallon shi, gaba yayi tabi bayan shi Ahankali, afusace ya juyo ya kalleta fuskan shi Sam babu walwala
"See just go back...right now am upset and I don't want to be disturbed..." Kuka tafarayi tana cewa
"So am disturbing you?...to shikenan... Let me keep my distance..." Tafada tana juyawa Ahankali tare da dafa maranta, Salem tsaya kallon ta yayi har ta zaunasai yaji bai kyauta ba cos ba ita tayi mashi laifi ba amma he's taking it on her, komawa yayi wajenta,
"Princess am sorry... Kawai rainane a bace...kiyi hakuri kinji?"... Kai ta daga mashi, hannu yasa ya goge mata hawayenta tare da jawota jikinshi.

Ahankali lokacin ke tafiya inda Khalid ya  kawowa Ameera list na events da zasuyi for a whole week, kuma ko wanne rana nada dress code, ana sauran two weeks Ameera ta rabawa friends dinta iv. Yanmatan kam shirye suke don sunji abun nayine. 
 Gyaran da anty Sadiya takewa Ameera yafi na wancan lokacin cos ta samu enough time and money, Sannan lefen da aka kawo ya Kara nunawa cewa ba anyhow mutum zata aura ba haka yasa kullum da abinda take bata, Sannan yanzu ba laifi Ameera ta iya at least not less than 15 variety of food
 Duk Wanda yaga pre wedding pics dinsu Sai yace Ameera da Khalid sis and bro ne saboda yanayin hasken su da pointed noise,guys Sai zolayan Khalid suke suna cewa ya fi abokinshi iya zabe, cikin ranshi kam saidai yace bakusan shi ya fara aurenta ba.

Yau sauran ten days saurin aure, da yamma around 5pm wani moving van ya shigo gidan, mom fitowa tayi tana kallon katon van din Sai mamaki van din take don sai gobe kayan Ameera suke isowa, driver ya fito daga cikin van tare da yaranshi, kallon mom dake ta mamaki yayi Sannan yace
"Sakone daga sultan..." Baki mom ta bude da aka fara sauke kayan, complete set ne na kujera da da gado, exactly irin na zeenat, mom komawa ciki tayi ta fadawa Ameera abinda dake faruwa, kiran sultan tayi amma baiyi picking ba..

Ana sauran nine days daurin aure governor na Kano ya amshe dukkan hotel da quest house saboda baki kuma baban Khalid babban abokinshi ne. 
Tun sauran 8 days gayu suka shika garin kano, duk inda kika ratsa handsome guys kake gani daman Khalid yafi Salem hulda da guys kuma yafi shi shiga social life.

Umman da abban Salem Sai kiranshi suke suna why bai dawo ba har zaayi bikin amininshi, karya kawai yayi masu kan he's seriously sick, ammi kam cewa take 
"Kuyi adua ya gane hanyar gidansu tunda ya auro mayu...kilan tana chan tana zukeshi...."


Yau aka fara events, inda kunshi aka fara dashi, cikin katon hall dukkan yanmata ne kawai Sai tsantsara masu hyena decor ake. Ga kidi yana tashi.

The following day akayi kauyawa party a gezawa gidan granny din Ameera, shigan original yan kauye akayi, Khalid kam kasa daina kallon Ameera she was looking extra stunning.
Sai Fulani night inda ango da amarya tare da friends sukayi shigan Fulani, followed by Arabian nights Sai mothers night, yawancin Matan governor sun hallaci wannan taron.
Sai picnics, 

Atakaice ranar Friday akayi daurin auren Ameera da Khalid kan sadakin dubu Dari, daurin auren ya samu manyan mutanen kasa, abinka da dan governor, Khalid kam bakinshi bai rufuwa saboda
Farin ciki, bayan daurin aure aka wuce reception inda amarya ta sha silver flowy gown daga companin varsace. Khalid ma ya sanyan suit silver mai dan sheki kaman an zuba mashi ruwa.


 😳😳😳😳 surprised?....don't be...am full of surprises💃🤣
💙💚💛💜❤
ZAKISAN KONI WAYE.
❤💜💛💙💚


®zuwairat(ummu Maryam)


8⃣0⃣

 *My Habeeba I don't know how to show my appreciation... But I want you to know I love you, Allah ya bar kauna...* 💋💋💋





Ba karamin party akayi wurin reception, dama ga Ameera sarauniyar rawa kuma Khalid sarkin rawa, rawa sukasha har na tashin hankali, Khalid komawa gefe yayi yana kallon yanda matarshi take dansewa, daga baya iyaye tafiya sukayi suka bar yanmata da samari suka shiga da party, wani crazy beat aka saka mai instrumental, fili yan mata suka bawa samari suka shiga da rawa kaman hauka har da kwantawa kasa don dadin dancing, suna cikin haka wata siririyar budurwa ta shigo mai shegen kyau kamar ita tayi kanta, da ka ganta ka ga Khalid saidai ita tafishi kyau kasancewan ta mace, ga hujen hanci rawa ta farayi ta nufo inda Khalid ke tsaye suna rawa, juyowa Khalid yayi ya wangalo idanuwa tare da rungume yarinyan
"Baby ya akayi kika dawo?...bana fada maki kar kizoba?..." Ya tambayeta, marairace fuska tayi tana cewa
"Kun hanani zuwa na yaya Salem Sannan kuma ashe kar inzo naka?...AI bani kadai ke karatu abroad ba..." Khalid girgiza kai kawai yayi ya kama hannun ta yayi introducing Ameera as his wife, yarinyan kissing Ameera tayi a cheeks dinta tana cewa
"Yaya dole ka mutu kanta... Wannan kyau haka?..." Ameera da Khalid Dariya suka, yarinyan wurin mc taje ta fada mashi ya fadawa mutane duka su zauna zata danse da yayan ta, aikam kowa komawa yayi ya zauna ya rage daga yarinyan Sai Khalid cikin katon filin, nan akasaka masu wani sabon waka suka fara rawa kaman mahaukata, banda Dariya babu abinda Ameera da sauran mutane suke, Ameera har da rike ciki saboda Dariya. Atakaice Sai twelve na dare aka tashi aka maida ameera gidansu cos the following day zaa kaita yola, adaren mom ta zaunar daita tayi mata nasiha ba kadan ba, har kuka Ameera ta farayi saboda yanda mom take magana. Sai wajen 3am ta kwanta, wacegari  da wuri mom ta tadata tayi sallan Sannan takara yimata nasiha kan zamantakewa  Daga nan ta koma dakinta Zainabu ta hada mata ruwan wanka mai dauke da turare, tayi wanka ta fito ta tadda anty Sadiya ta fiddo mata wasu blue lace masu shegen kyau da tsada, dinkin skirt da riga, skirt din har Jan kasa yake, ba karamin kyau tayiba, kwalliya wance aka biya donyi mata kwalliya tayi kyau sosai, mom ta kawo mata tea my kauri da kwai amma ta girgiza mata kai, zare mata ido mom tayi
"Mom na koshi..." Ta fada kaman zatayi kuka, 
"Ubanme kike CI da safen nan zakice kin koshi?...come on amsa..." Ta daka mata tsawa, kuka ta farayi, anty Sadiya ta amshi tea din ta fara rarrashin ta tana bata da kanta tana sha har tasha rabi, lifaya aka sa mata mai shegen kyau aka rufe mata kai da hulan, wurin su dad aka kaita sukayi mata nasiha aka kaita wurin mom ta karayimata, kuka ta farayi sosai, hahhh su Ameera anyi hankali, ita kanta tasan Sai yanzu tayi aure. Motocin daukan amarya ne suka fara shigowa gidan, nan su anty Sadiya sukazo daukanta, kiri2 Ameera tace bata zuwa tana kuka kaman ba itace suke dirty dance da Khalid ba jiya. Da kyar aka banbareta daga jikin mom aka kaita kasa Sai ihu take kaman wacce zaa kai lahira, wayanta dake hannun Zainabu Sai ringing take, amma kuka ya hanata amsan wayan, har aka kaita bakin wani white range Rover bata bar kuka ba. Affan na gefen ta yana kuka shima kaman ranshi zai fita, anty Sadiya koreshi tayi yace shima zashi raka anty, dole anty Sadiya ta amince suka shiga cikin mota tare. Motoci 20 aka kawo daukan amarya, kowacce mota mutum biyu baya Sai daya gaba. A haka yanmatan suka shige motocin akayi hanyan Adamawa.

Har suka isa Ameera bata daina kukaba, affan Sai rarrashin ta yake kaman wani babba, wani kasaitaccen unguwa suka shiga, duk unguwan babu mutane Sai manyan gidaje, bakin wani katon gate sukayi horn mai gadi ya wangale gate aka fara shiga da cars, dukkan motocin shiga sukayi kuma da akwai extra space da zaa Iya ajiye wasu motoci da suka fi yawan wayan nan, fadi haduwan gidan is a waste of time don gidan ya hadu Sannan tsarin zamani. Anty Sadiya fitowa tayi ta kama Ameera dake kuka har lokacin suka shiga cikin wani makeken falo. Nan yanmatan da manyan suka fara guda don wurin ba karamin haduwa yayi ba, daya daga cikin bedroom aka kai Ameera basu dade da zuwa ba aka fara shigowa da manyan kula na abinci kala2_ atakaice Sai wacegari akayi walima Sannan aka maida su anty Sadiya da sauran mutane Kano, Ameera kam idanuwanta basu buduwa saboda
 Kukan data sha sam bata wannan zumudin da ta dingayi lokacin aurenta da Salem, har cikin ranta take tsoron abinda zai biyo baya, Jitayi kaman ana motsi inda take da sauri ta kame waje daya don girma gidan tsoroyake bata, around 5pm Khalid ya shigo da Sallama amsawa tayi amma bakajinta saboda yanda muryanta ya dashe, Ahankali Khalid ya ya karasa wurin ta ya zauna kasa yana kallon swollen face dinta, shuru yayi ya cigaba da kallon ta for a while Sannan yace
"Baby ji yanda idanuwanki suka kumbura saboda kuka...please stop it already..." Yafada yana goge mata hawayenta, murmushin karfin hali tayi shima ya saki murmushi yana kama hannun ta, "muje kici abinci,.." Ya fada mata, ahankali ta Girgiza mashi kai, marairace fuska yayi
"Please... " yafada yana mikar daita tsaye, bata kara cewa komai ba ta bishi zuwa wani kasaitaccen dinning table na  mutum biyu kadai, Ameera Sai shessheka take, kallon ta yayi 
"Tell me what you want and i will do it for you..." Ya fada cikin natsuwa, 
"Nothing.. Am just missing home.." Tafada Ahankali, murmushi yayi
"Tun yanzu?... Anyway don't worry.. Ko gobe kikeson zuwa gida ina iya kaiki in maidoki...am not among those that makes their wives stay away from their families... Am a civilise man...you will know me better..." Shuru tayi tana sauraron shi yacigaba dacewa
"And if you are scared because of first night don't be...I won't do anything you don't like..." Yafada yana serving dinta, feeding dinta yayi amma ba sosai taci abinci ba, mikar daita yayi 
"Angel muje in nuna maki gidanmu kafin magrub ta gabato,  ba musu ta mike ya kama hannun ta suka shiga zagaya gidan ita kanta can't believe itace matan gidan cos it is far beyond her expectations, har gym ke da akwai Sannan da kawai underground kuma acikin underground da akwai swimming pool inda zakayi swimming batare da kaji tsoron wani zai ganka ba, suna tsaye jiki pool din hannun ta cikin nashi ya juyar daita tare da rike shoulder dinta ahankali Sannan yace
" nan zamu dinga pool parties dinmu ni dake tunda naga you are a good dancer..." Kauda kanta tayi tana murmushi, 
"Muje muyi sallah kafin muyi parking..." Da sauri ta kalleshi
"Ina zamu?..."
"Florida..." Mamaki ne kwance kan fuskan ta, murmushi yayi yana cewa
"Am not that poor you know..." Yafada yana daukanta in a bridal style. 
Sallah sukayi Sannan suka zauna hira kaman ba amarya da ango ba, yanda Khalid keyi yasa Ameera sakin ranta don he's very much free.
Yana Dariya yace
"You can ask me anything... I promise to be frank..." Daga kai tayi ta kalleshi directly Sannan tace
"Why sir Salem baizo wedding dinmu ba?..." Murmushi Khalid yayi yafada mata gaskiya bai boye mata komai ba, ahankali tace
"Gaskiya baka kyauta ba....kar yayi tunanin ni nasaka kyin hakan...kasan komai nada sanadi kuma sir Salem shine sanadin haduwata da kai...." 
"But you were really angry when you find out the truthful about us...."
"Ni ba friendship dinku ya bani haushi ba...kawai boyemin da kayi ne ya bata min rai"
Khalid kallon ta yayi yana mamakin ashe irin su na samun mata irin Ameera?, 
"Ai yanzu fushi yake dani don ko na kirashi bai dauka...." Inji Khalid
"Konice fushi zanyi..." Inji Ameera, Khalid kurawa lips dinta ido yayi Sannan yace
"You beautiful lips... Can't still believe they are mine..." Yafada sounding naughty, murmushi kawai tayi tana kallon bakinshi, tunawa tayi wasu matan sun gama kissing wannan red lips din,
"In kara tambayan ka wani abun?..." Ta tambayeshi ahankali, kaman hannun ta yayi tare dayiwa hannun ta kiss,
"Anything..." Kallon shi tayi Sannan tace
"Ka taba kawo mata nan gidan?..." Ajiyan zuciya ya saki tare sa girgiza mata kai yana massaging yatsunta,
"Ina kake kaisu?...." Ta kara tambayanshi, ahankali yace
"Ban guest House na abuja...." Murmushin karfin hali tayi 
"Gidan su kake zuwa daukan su kafin ka kaisu guest house ka lalata su?..." Da sauri ya matsa kusa daita sosai ya tallabo fuskan ta don yaji yanda maganan ke fita daga bakinta da bitterness,
"Angel... Ban taba zuwa daukan mace ba...mostly yan Matan ke kawo Kansu....zasu sameka office dressed almost naked...watama zatazo office dinka da after dress amma data cire  zaki ganta daga ita Sai bikini pant wata kuma rough dress... Baby am not an angel...wasu lokutan ina resist dinsu wasu time kuma I can't... Wallahi ban taba tsayar da yarinya nace tazo muyi zinaba...kawai the ladies are looking for connection and we are willing to oblige...." Ameera shuru kawai tayi tana kallon yanda yake moving bakinshi kaman tafiyan tsutsa. 
"Hmmm...yanzu ni tsoro nake ji kar kayi resuming office wata ta kawo kanta..." Rungume ta yayi 
"Wallahi nayi maki alkawarin no woman except you..." 
"Kasan lokacin da akace zaayi bincike kanka I was afraid kar a gano gaskiya game da halin ka amma surprisingly Sai akace you are a nice man..." Dariya Khalid yayi 
"Ai is only small boys that play games in their towns... If a girl is interested in me then follow me to abuja...." Itadai Ameera sauraron ikon Allah kawai take don gani take he's not telling the truth...ya zaayi mace ta mikawa namijin da ba halal dinta ba kanta
 "Yanzu baka tsoron wata cuta?..." Ameera ta tambayeshi, murmushi yayi yana cewa
"Am no fool...I don't goto woman unprotected...", Ameera shuru tayi ya jawota jikinshi
" baby I will never cheat on you... " yafada yana reassuring dinta, Ahankali tace
"What if you cheat on me?... Ance duk Wanda ya saba da abu baya iya barin shi lokaci guda...am scared?." Tafada kaman zatayi kuka, bakinshi ya kai saitin nata
"If I ever cheat on you...I should wallo in pain and penury... Allah should not forgive me all my sins...baby I can't cheat on you because you gave me a second Chance... Ba kowacce mace zata iya bani second Chance kaman yanda kika bani ba...a matsayina na mijinki ina yimaki fatan samun duk  abinda kikeso duniya da lahira...." 
"Ameen.." Ameera ta amsa mashi daidai lokacin da ya hada bakin su waje daya, nan ya fara kashewa Ameera jiki da yanayin wasanshi, daukanta yayi yana cewa 
"is time for ishai prayer."

Ruwan wanka ya hada mata ta shiga shikuma ya shiga cikin wani dakin yayi nashi wankan ya fito da jallabiya


Salem kam tunda Khalid ya shaida mashi bayason at his wedding ya tattara daga shi har Ameera ya ajiye gefe daya yacigaba da honeymoon dinshi, lokacin resuming aikinshi yayi amma he's the boss so no case, Tawakaltu kam kullum cewa take su koma gida cis tana missing mami da yawa, ciki kam rainonshi suke kaman baa taba haihuwa a duniya ba sai a Kansu,  tawa ta fara sabawa da jaraban Salem don har cewa take babu wani matsalan drug daya sha kilan haka nature dinshi yake, kuma bai lalata cikin ba, yau aka daura auren Khalid da Ameera don haka ya fadawa Tawakaltu su fara shopping zuwa gida murna wurin ta baa magana cos she's tired of abroad gida kawai.
Kallon shi tayi 
"Sugar zaa gane ina da ciki?..." Ta tambayeshi tana kallon kanta, Dariya Salem yayi yana biting lips dinshi, 
"Babu mai ganewa Sai Mara ido..." Hararanshi tayi 
"Ai cikin bai fitoba..." "Ko bai fitoba baki ganin yanda boobs dinki suke?... Ai kuma ansan we are matured enough..." Yafada mata, 
"Ba dadi duk ansan abinda mu keyi..." 
"You are funny... Yanzu gobe mu fara yiwa baby shopping...." 
"Sai mu tafi jibi ko?.." Girgiza mata kai yayi
"Sai coming weekend..." Marairace fuska tayi
"No pls... Mu tafi jibi..." Dariya Salem ya karayi yana wulla mata foam din perfume stop dake cikin bathtub, 
"Ai ko Mun koma Nigeria ba Kwara zakiba...Sai bayan kin haihu..." Idanuwa ta zaro
"Kam...amma you are joking ko?...".
" no...am serious...you ain't going anywhere with my baby..." Tsaya kallon shi tayi don ta ga if he's joking or not amma Sai ta ga babu wasa fuskan shi, 
"Pls baby tell me you are joking..." 
"No am not... Ai the next few months is like..." Bai idaba ta mike daga cikin bathtub ta fito ta dauki towel ta daura Salem kallon ta yayi
"Princess don't leave only me in the bathtub..." Ko kallon shi batayiba ta koma falo, da sauri shima ya fito ko towel ba dauka ba ya biyo bayanta, zama tayi ya zauna gefen ta 
"What did I say wrong?...." Ya fada kaman baisan abinda ya fada ba, kallon shi tayi ta galla mashi harara, Dariya yayi, 
"Haba princess the doc said you should not stress out...kuma shine kikeson zuwa Kwara kiyita zurga2 ki zubda min ciki?.." Hararanshi ta karayi 
"Doc yace I should not stress out amma have we stop what he said we should stop?... No..amma shine zaka hanani zuwa ganin mami...." Ta karasa maganan tana kokarin kuka, da sauri ya tallabo fuskan ta
"Shhhhh... Don't cry is not good for you... Zakije amma zamu tafi tare mu dawo tare..." Da sauri tayi hugging dinshi, zare towel dinta yayi yana cewa
"Muje mu cigaba da wanka...." Yafada yana daukanta.



 Suna idar da sallah Khalid ya kara feeding dinta da wani abinci da aka kawo daga government house Sannan suka cigaba da hira suna shirya yanda rayuwansu zai kasance, abinda yake bawa Ameera mamaki shine yanda baiyi gigin ko zumudin taba ta ba, around 11 ya dauke ta ya kaita wani bedroom, wani gado ne mai canopy kaman Wanda take gani a Indian film, ajiyeta yayi 
"Angel wait for me..." Ya fada yana mikewa, fita yayi daga dakin Ameera ta zauna tana karewa dakin kallo, bai dadeba yadawo da wata kwali hannun shi, bude kwalin yayi ya fiddo wasu elegant sleeping dress Sannan ya karaso wajenta, ya mikar daita tsaye ba musu ta tsaya, zip din riganta ya cire ya zame gown din daga jikinta ya rage daga ita Sai pant and bra,, tsaya kallon ta yayi kallon ta yayi, itakam Ameera sunkuyar da kanta tayi kasa duk kunya ya ishe ta, ahankali ya dauki kayan baccin ya sa mata zaunar daita kan gado Sannan ya kara fiddo wasu kayan daga cikin kwalin, nashi kayan ya cire ya saka kayan baccin ya kwantar da Ameera ya kwanta gefen ta tare da yi mata kiss ya jawota jikinshi
"Good night..." Yayi mata whisper cikin kunnenta, Ameera lafewa tayi jikin shi.


The following day aka kawo abinci da jet daga government house, Khalid serving Ameera yayi ya fara feeding dinta, wayanta dake gefe ya fara ringing, Khalid ne ya dauki wayan don mika mata Sai yaga yaya sultan, tsaya kallon wayan yayi Ahankali ya mikawa Ameera, Ameera kallon screen din wayan tayi ta kalli Khalid
"Pick..." Ya fada mata cikin sanyin murya, ahankali ta sa hannu tayi picking tare da sawa hands free, gaisawa sukayi da sultan Sannan yace
"Ya mijinki?..." 
"He's fine..." Ta amsa mashi cikin sanyin murya,
"Daman I want to ask you are question...." Ya fada mata, Ameera kallon Khalid dake sauraron su tayi Sannan tace
"Ok..." Da sauri sultan yace
"Pls wacece wacce suke rawa da mijinki wurin reception?..." Dan ajiyan zuciya Ameera ta saki Sannan tace
"Yaya bakazo ba ya akayi kasan wata tayi rawa da mijina..." Dariya Sultan yayi
"Sorry about that.. Pls tell me wacece?..." 
"Kanwar mijina ce...sunanta *habeeba* amma ana kiranta da *queen*...."
"Wowww...sunan yayi daidai daita...pls ki taimaka min da digit dinta..." Ameera kara kallon Khalid tayi tana murmushi, fuskan ta ya shafa 
"Ok...bari in yi maka sending..." Tafada Sannan ta katse wayan, Khalid daukan wayanta yayi ya saka number queen  ya turawa sultan Sannan suka cigaba da cin abinci..

Around ten na safe suka hau jet zuwa Florida USA.  

🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Imagine Zainabu and superstar real Madrid football player, match made in hell....my sweet *anty sis* 💃💃💃💃💃
💚💛💜💙❤
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚💜💛❤

®zuwairat(ummu Maryam)


8⃣1⃣


 *Ina masoyana this page is your, twist, bind, jam it...do what ever you want with it cos nakune Ku kadai...you guys are taking me to dream land...I love you die, kina ina salma saidu sulaiman... Ummu Maryam loves every moment with you* 💋💋💋💋



A Florida Orlando aka sauke su, Disney resort sukaje, daman wurin ana saya irin time share, daman already Khalid ya saya for two months, fadin girman wurin is a waste of time don gari guda ne, Ameera kallo ta dingayi kaman sakara, murmushi Khalid yayi ya rike waist dinta suka hau lifter zuwa part din daya saya, suna shiga Ameera ta bude baki don katon wuri ne ga katafaren swimming pool, rungume ta yayi suna shakan kamshin turaren junansu.romancing dinta ya farayi yaga kaman tana jin tsoro, murmushi yayi ya kyaleta, baa Dade ba aka kawo jerin abinci kala2 Ameera kam bata ciba sosai don bata saba da irin wannan abinci ba, wani abun ma bata taba ganin shi ba. Wanka yayi ya fito daure da towel, Ameera sunkuyar da kanta tayiya karaso wajen
"Baby...kije kinyi wanka..." Ya umarceta, ahankali ta mike ta bi hanyan daya ba, kallo bathroom ta tsaya yi tana mamakin irin jindadin turawa, Sam basu yarda dasu wahala ba. Naurori kala2, wanka tayi ta daure towel ta kasa fitowa, Khalid bude bag dinta yayi ya dauko mini skirt da top yaje bakin bathroom din ya tsaya, jin shuru for a long time yasa shi cewa
"Baby baki gama ba?..." Shuru tayi bata amsa ba cos tana tsaye bakin kofan daga cikin, 
"Baby...am coming in...." Bai idaba ta yi saurin bude kofan ta fito kanta kasa, towel din bai da girma don bai isa rufe laps dinta ba, ajiye kayan kasa yayi ya dauketa Ameera tayi saurin rike towel din cos babu komai ajikin ta, hadeta yayi da bango ya fara romancing dinta.

After twenty minutes bai bar kissing dinta ba don har numfashi ta nema ta rasa bata San lokacin da ta saki towel dinba, wide chest dinshi ya rufe chest dinta dashi, daukan ta yayi ya kaita kan gado, ido ta zaro tana cewa
"Ka bari...pls" Khalid Dan dakatawa yayi ya tsaya yana kallon beautiful body dinta, bai kara tabata ba ya koma gefe, da dasauri ta rufe kanta da duvet cover dake kan gadon, shima Khalid shiga yayi ya jawota jikinshi baccin yayi gaba dasu.

The following day ya fara tour daita, da farko Disney market sukaje, babu abinda ba a saidawa. Sannan Sai parks, Sai dare suka dawo suna dawowa yayi attempting dinta ta rokeshi daya bari kuma baice kala ba ta bari.


Epcot ya kaita daga nan Sai animal kingdom, magic kingdom, SeaWorld, atakaice within a week ya kaita wurare da dama amma dasun dawo yayi kokarin amsan hakkinshi Sai ta fara kuma tana bashi hakuri Sai ya hakura duka ba karamin kokari yake ba amma yayi wa kanshi alkawarin he will not do anything that will hurt her.

Yau Kandy space center sukaje wato NASA a Titus ville. Nan kuma zaiga yanda rocket yake da yadda science yake Sannan kashiga ayi maku yadda ake tafiyan space amma na karya saidai kaman gaske don har space din karya sukayi da inda ba gravity da dai sauran abubuwan space harda kayan space suka saka suka sha selfi kaman kullum. 
Yanda Khalid yake mata yasa cikin kankanin lokaci ta manta da wani Salem da sultan, yana nuna mata nobody matters in the world Sai ita

 Har cikin ranta take cewa yana da kyau in mutum zaiyi abu ya nemi zabin Allah don gani take babu kaman shi, har ga Allah tanason bashi hakkinshi don har cikin ranta take jin hannun shi duk sanda ya taba ta amma tsoro take ji ba kaman in ta tuna kuka Tawakaltu kuma zeenat na ta fada mata duk kukanta bai hana Mahmud komai ba, amma gashi yau kwanansu tara tare su kwana rungume dajuna amma bai taba forcing dinta, adua kawai take Allah ya cire mata wannan tsoron don ko dazun da sukayi waya da anty Sadiya Saida tayi mata warning kan shiga hakkinshi.

Tana kwance kan wani hadadden sofa kanta kan cinyar Khalid Sai wasa yake da yatsunta, wakan if na davido ke tashi cikin wayanshi, 
"Baby let's dance..." Ya ce mata yana kallon yanda take rawada kafafunta ahankali, murmushi tayi 
"Nidai ban iyaba...." Ta amsa mashi ahankali, 
"Kin Iya mana...zakiyi depriving dina rawanki ma?..." Ahankali ta girgiza mashi kai
"Then let's dance..." Yafada yana mikewa tare da mikar daita tsaye, rungume ta yayi ya fara rawa daita, ahankali ya kai bakinshi saitin kunnenta Sannan yace
"Angel... Yaushe zaki bani hakkina?.." Ya tambayeta cikin whisper, Ameera shuru tayi batace kala ba
"Pls..." Ya kara cewa, ahankali ta daga kanta dake kan kirjinshi ta kalleshi Sannan tace
"Duk sanda kake so..." Tafada muryan ta na rawa, duk idanuwanta sun chanza kala, murmushi Khalid yayi
"Anya you mean what you said?..." Ahankali ta daga mashi kai, 
"Ok...we shall see..." Yafada yana dariya, wakan psquare ne ya shika mai suna away, ya fara cewa
"If I tell you say I love you... Omo I love you... See all of them dema want you... But I need you..." Sakinta yayi ya koma tsakiya falon ya maida wayanshi bakin kaman microphone yana wakan yana nuna Ameera at the same time yana rawa, Ameera Dariya tafarayi don Allah kadai yasan irin jindadin da take ciki, da tana tunanin babu Wanda zai kai Salem amma she was wrong cos Khalid ya ninka Salem a wajenta, yanzu bata gani kowa Sai shi, itama wakan tafarayi tana rawa kadan, Khalid daina wakan yayi ya bude hannuwanshi, tana rawa ta fada jikinshi, 
"Baby I love you...you are the most wonderful thing that has happened to me..." Yafada yana kallon ta, 
"I love you too..." Ta amsa mashi itama tana kallon shi, kallon juna suka cigaba dayi kaman yanda man da geet ke kallon junansu, ahankali yace
"Am happy... I want to be like this for ever..." 
"Am very happy too..." Ta amsa mashi,
"I never thought I will be more happier... Ban taba tunanin zan kara samun irin wannan farincikin ba...I thought tunda ina da good job... Ina governor son...am happy... Amma ba haka bane....been together with you makes me happy the most..." Yafada yana shafa fuskan ta,
"Am lucky... I don't know Allah zai hada da mutum irin ka bayan wulakanci Dana yiwa maneman aurena... Amma Allah always gives us a second Chance.. Am happy it's you..." Tafada Ahankali, murmushi yayi Sannan ya tallabo fuskanta, 
"When Salem first told me about you... I told him to deal with you... Danayiwa kaina asara...dats why ana cewa in zaka gina ramin mugunta ta ginashi kadan don bakasan Wanda zai fada ba....."  Murmushi tayi
"Har dakai aka bada shawaran akaini wannan wurin kenan?.." Tafada tana dariya,shima Dariya yayi
"Aa...ba ruwa na....wannan was his own idea..." Ya fada mata.

 Wakoki suka dinga chanzawa suna hira har lokacin sallan ishai, sallah sukayi Khalid ya bukaci da suka kara raka biyu na nafilla, ba musu ta bishi, suna idarwa ya juya yana kallon ta, kanta kasa Sai wasa take da yatsunta, 
"Hmmm zan cire wannan kunyan,..." Ya fada yana mikewa, jallabiyan dake jikinshi ya cire ya mikar daita ya cire hijjab dake jikinta,
"Baby let take our bath..." Yafada yana kallon reaction dinta, 
"Tare zamuyi?..." Ta tambayeshi 
"Yes..." Yafada yana daukanta, wuntsul2 tafarayi da kafanta, yaki ajiyeta sai cikin bathroom direct to bathtub dake cike da foamed water, nan take kayan jikinta suka jike, shima shiga yayi bayan ya cire nashi kayan, Ameera rufe fuskan ta tayi don bata taba ganin nakedness dinshi ba, kayan jikin ta ya cire da kyar don sai cewa take
"Ka bari zanyi wanka ni kadai..." Cike da kunya sukayi wanka ya dauko kaman jaririya. Yana kawota kan bed wasanshi ya chanza dana kullum, dakewa Ameera tayi don tayi wa kanta alkawarin amincewa dashi.
Saida yaje za main part ta fara kuka, lallashin ta ya dingayi amma bai daina abinda ya faraba, Khalid Sai adua yake ta kwararo mata don tunda yake bai taba jin abinda yaji wurin Ameera ba har cikin ranshi yana cewa Salem yayi asara,

 Ameera ido ya raina fata dukda Khalid was gentle don Sam bayason kukanta amma saida ta koka sosai, da sauri ya mike bayan ya samu nutsuwa yayi kneeling ya kama hannun ta yana yimata adua har lokacin bata bar kuka ba, rarrashin ta ya dingayi har saida  tayi shuru ya shiga bathroom ya hada mata ruwan dumi ya dawo ya dauketa.

Bayan ta gama wanka ta fito tana tafiya ahankali amma tafiyan ta bai bace ba sosai nace ba kama Tawakaltu da aka yiwa dalla dalla ba 😂😂😂. Shima Khalid wanka yayi ya fito yayi kneeling gaban gadon hannun shi rike da nata ya cigaba dayi mata adua, har dasu thanks, Ameera kwance idanuwanta lumshe tana sauraron abinda Khalid ke cewa ranta fal da murnan ta kawo budurcinta gidan mijin ta, aduan Khalid yaki karewa, bude idanuwanta tayi ta galla mashi harara tana cewa 
"Ya isa haka nan mana..." Dariya ne ya kufcewa Khalid don kaman ba ita tayi maganan ba, kin tashi yayi ya cigaba da yi mata aduan,, Sai turo baki take tana magana Ahankali batare da Khalid yaji abinda take cewa ba.



Bayan sati daya da wedding din Khalid su Salem suka dawo Nigeria, a lokacin cikin Tawakaltu wata 4 da two weeks, abuja suka sauka duk guys dinshi cewa suke 
"Sir daga yanzu ka tashi daga slim... Don kayi fat..." Dariya yayi tana cewa
"Thanks to my princess..." Ya amsa masu
 wacegari suka je yola, Abba ma saida yace Salem yayi kiba har yana zargin haka nan yaki zuwa bikin Khalid don babu alaman ciwo ajikin shi.
Bangaren Umma sukaje, Umma na ganin su ta mike da sauri, da sauri itama Tawakaltu tayi kneeling kaman yanda ta saba, fada Umma ta farayi tana cewa
"Kar ki kara wannan kneeling din...baki ganin conditions dinki?...please kar ki kara..." Ta fada tana mikar daita tsaye, cikin girmamawa ta gaida ta itama cikin jindadi ta amsa tana nuna murna ta a fili, tsaraba yan aiki suka shigo dashi ciki,Umma kallon Salem dake ta fama murmushi tayi ta saki murmushi tana tunanin Ashe danta zaiyi kiba haka?
"Amma son lafiyarka lau kaki zuwa wedding din amininka ko?.." Umma ta tambayeshi, murmushi yayi
"Aa...Umma bani da lafiya..." Bai idaba Umma ta katseshi dacewa
"Karya kake...baka kama da Mara lafiya..." Kallon Tawakaltu yayi 
"Princess ba bani ba lafiya ba?..." Ya tambayeta yana kanne mata ido daya, Umma dake kallon abinda yake ta dauki pillow ta wurga mashi tana cewa
"Indai lafiyan ka lau kaki zuwa wedding din Khalid baka kyauta ba..."
"Umma da gaske bani da lafiya...ai kinsan haka nan bazanki zuwa auren Khalid ba..."
"Kai dai ka Sani..." Ta fada tana kama hannun Tawakaltu dake zaune kusa daita. Dakinta suka shiga shikuma ya haye dinning yafara cin abinci.
A dakin Umma aka kawowa Tawakaltu abinci Umma ta amsa ta fara feeding dinta kaman yanda ta saba feeding Salem, da farko kunya tafaraji amma daga baya sakin jikinta tayi taci ta koshi,
"Da fatan Salem yana kula dake yanda ya kamata?..."
Umma ta tambayi Tawakaltu, Ahankali ta daga mata kai alaman eh,
"Kar ki boyemin komai.. Ki dauke ni amatsayin maminki...remember amananki akabani...ance in dauke ki kamar su shuwa kuma na dauka...so kar kiji kunyar fadamin abubuwan sda Salem ke yi maki Wanda baki so...." Tawakaltu dadi takeji har cikin ranta
"First love babu abinda yake yimin...." Ta amsa mata kanta kasa
"Bakisan yanda danki yaci min uwa ba kafin in fara sabawa..." Tafada cikin ranta.
"Da akwai inda yake maki ciwo yanzu?.." Umma ta sake tambayan ta, 
"Aa...kasala ce kawai Sai dacin baki..." Ta amsa mata cikin natsuwa
"Wannan is normal... Ko zaki zauna nan in kula dake har ki haihu?..."  Da sauri ta dagawa Umma kai alaman eh Sai dariyan keta take cikin ranta don tasan Salem zaici kaniyanta 
"Amma inason zuwa wurin su mami..." Tafada ciki sanyin murya
"Ai wannan ba matsala bane...Sai akaiki a maidoki..." Umma tayi assuring dinta, 
"Kwanta ki huta..." Inji Umma, ahankali tayi kokarin mikewa Umma ta umarceta da ta kwanta kan gadonta. Kwantawa tayi itakuma Umma takoma falo har lokacin Salem na zaune kan dinning, zama Umma tayi opposite to him ta shaida mashi hukuncin data yanke, 
"Kambu...Matan nan zata kulla min tsiya..." Ya fada cikin ranshi, azahiri kam saida ya kusa kwarewa da ruwan dayake sha, da sauri ya ajiye cup din yana cewa
"Umma wa zan dinga dafamin abinci..." Yafada sounding out of words, harara Umma ta balla mashi
"Da wake dafa maka?..."
"Ai Umma... Wai itatace zata zauna?..." 
"No...ni
Nace ta zauna..." Zaro ido yayi don yasan halin ummanshi
"Kuma ta amince?..."
"Kai bansan iskanci..." Tafada tana mikewa, shima mikewa  yayi ya shiga dakinta itakuma ta zauna falo tana kallon dadin kowa atashar arewa 24.
Yana shiga ya hangi  Tawakaltu ta bage kan gado, karasawa yayi wajenta ta bude ido
"Princess ya akayi kika amincewa Umma zaki zauna nan bayan kinsan larurata?..." Marairace fuska tayi tana cewa
"Sugar ya zanyi...I can't say no..."
"Yo can't say no?... AI Wallahi yanda kika amince haka zaki koma kice mata zakibi...in ba hakaba duk weekend zan zo nan kuma kinfin sanin sauran...." Dariya tayi cikin kasaita tana cewa
"Ni gaskiya bazan Iya fada mata haka ba..." Mikewa tayi ta matsa kusa dashi har suna shakan numfashin juna Sannan tace
"Amma kai ka fada mata..." Tafada tana lashe bakinshi, 
"Daman da gangan kika amince zaki zauna nan...karki damu...nasan Maganin ki..." Yafada yana kaman bakinta, kiss yayi mata, zare bakinta tayi tana cewa
"Meye magani na?../"
"Bazan kaiki Kwara ba..." Yafada yana kara kai bakinta saitin nata kaman bai taba kissing dinta, Dariya tayi mashi tana cewa
"Umma tace zatasa akaini a maidoni..." Takashe maganan tana yi mashi gwalo, Dariya yayi
"To anjuma zansaki kuka yanda zata jiki ta koremu ...." Kwantawa tayi tare da juya baya tana cewa
"Ba Sai ka ganniba?..." Mikewa yayi ya karayi mata kiss Sannan ya fita tare da bugun bumbum dinta da karfi.



 *Da fatan ansha ruwa lafiya... Allah ya bada lada ya biya bukatun mu na alkhairi* 🙏👏🤝👏
💚💙💜❤💛
ZAKISAN KONI WAYE
💜❤💛💙💚


®zuwairat(ummu Maryam)



8⃣2⃣


 
Masoyan zakisan koni waye ina mika godiya ta gareku, thanks for your support


Ban manta dakeba the birthday gal, Sarah am wishing you a fruitful and prosperous years ahead, happy birthday🎂🎂🎂 hope you find all you desire in life.


Yan ummu Maryam page I love you all💋💋

ZAKISAN KONI WAYE fan 1 to 8 duka ina kaunarku.

Yan Zuwairat novel  1 and two I love you die, Allah ya bar zumunci har dake khulud sarauniyar surutu.


 Yan khaleesat hydar novel I heart all of you, comments dinku na Sani nishadi.

 💛💚💙💜❤

Da yamma Salem ya zo komawa abuja kiri2 Tawakaltu ta ki binshi don har gabanshi umma tace 
"Ki bishi in kin yi niyya..." Ta makale kafada tana cewa
"Zan zauna dake..." Salem kam kaman ya hadiye zuciya ya mutu, har bakin jet ta raka shi, ko kallon ta baiyi ba ya shige, hannu yayi mata alaman ta zo, ahankali ta taka ta shiga ya rike ta yana cewa
"Yanzu princess ni zaki yiwa haka?..." Marairace fuska tayi tana cewa
"Ni kunya nakeji ban iya abinka..." Hararanta yayi yana cewa
"Don't worry... In ma guduwa kikeson yi daga gareni ba komai bane cos zan dinga zuwa nan kullum ki bani hakkina..." Dariya tayi batace kala ba, kissing dinshi tayi kokarin yi ya kauda kanshi gefe. Sauka tayi akayi sama dashi.


The following day Umma ta bukaci yasa akawo jet don zaa kai Tawakaltu Kwara.

Ranar da taje kam mami kasa bacci tayi don murna, kowa Sai cewa yake Salem ya Iya kiwo don ba karamin chanza musu tayiba. 

Kwana ta biyu hau jet don komawa yola Ashe Salem ya fadawa pilot ya kawota abuja, aikam gidanshi aka kaita, yana jin karan jet ya fito sanye da three quarters da polo, kallon ta yayi yana cewa
"Allah ya kawo min kaza gasassa daga sama.."  yafada yana dariya, marairace fuska tayi tana cewa
"Sugar nice kaza?..." 
"Ni badake nakeba..." Yafada yana daukanta gaban su majed yayi mansion dinshi daita.

 _Two months later_

Su Ameera ansha amarci kaman hauka don har ta saba da rayuwar aure, ba karamin kulawa Khalid yake yi mata ba, kusan komai shi keyi mata har da wanke undies kullum cikin fada mata how much he loves her yake, Ameera har gajiya take da jin I love you.

Yau suka dawo Nigeria kuma da fever ta dawo don tana kwance jikin Khalid Sai rawan sanyi take,bayan kaman hour daya wani abokin Khalid yazo da kayan aiki,

 Kasancewan doc ne, tambayoyi ya fara yimata, tana bashi amsa, 
"Yaushe kika ga period dinki last..." Doc ya tambayeta, kallon Khalid tayi  Sannan tace
" na mance
.." Tafada bakinta na rawa, murmushi yayi yana cewa
"Kuna honeymoon kin mance ko?..." Ya fada yana kallon Khalid, hararanshi Khalid yayi yana murmushi, 
"Well from all indications your wife is pregnant... Dukda banyi test ba amma symptoms ne na pregnancy.. Sai ka kawota hospital mu duba lafiyanta..." Tunda yace pregnant Khalid ya wace baki don murna, itakanta Ameera saida ta sake murmushi, kanta kar kirjinshi. Bayan doc ya tafi Khalid ya dauketa ya rungume yana yimata godiya kaman ita ta halicci cikin. 

Sanar da iyayenshi yayi suma sunyi murna sosai. Suna kwance bayan sun dawo daga hospital Sai tunanin Salem yake, bai mantaba sanda Tawakaltu ta samu ciki saida Salem ya sanar dashi 
"Angel ina tunanin Salem..."  
"Pls Ku shirya..." Ta fada cikin sanyin murya, 
"Baby baya picking calls dina....har yanzu fushi yake dani...wallahi it is disturbing me..." Kara rungume shi tayi tana cewa
"Kaje wurin shi mana...ka bashi hakuri cos kai ka bata mashi rai..." Inji Ameera dake Kara kankame mijin ta kaman Zaa kwace matashi.
"Sai kinji sauki...I can't leave you now... " yafada yana shafa cikinta.

 Abangaren su Salem kam har yanzu Tawakaltu na wurin Umma amma babu abinda hakan ke hana Salem don duk kwana biyu yake zuwa yola, Umma Sai mamakin shi take don da Sai yayi wata baizo gida ba amma yanzu every two days Sai yazo.
Yanzu cikinta ya kai wata shida going to seven duk fuskan ta ya chanza ka pimples, duk sanda Salem yazo yaje inda take Sai ya durkusa kasa yace
"Hajiya inawuni?..." Hakan yana bawa tawa haushi sosai, at times Sai ya kura mata ido ya tuntsure da Dariya, ta shika tayi fam ga takuran ciki ga na Salem.
Suna zaune kan dinning table dukkan su har Abba suna cin lunch, Salem ya daga kai ya kalli tawa ya tuntsure da Dariya, kallon shi tayi ta galla mashi harara ya daga mata gira, 
"Zakuje gidan abokinka ko?..." Inji umma, Da sauri Salem ya kalleta, 
"Umma wane abokina?..." Ya tambayeta don sam ya manta da su Khalid, hararanshi tayi
"Kana nufin bakasan Khalid ya dawoba?..." Da sauri ya saki murmushi
"Oho...nasani mana...bansan shi kike magana ba..."
"Aboki nawa gareka?..." 
"Shi kadai...." Inji Salem, Abba kam baice kala ba cos shi yana daga cikin policy nashi baya magana while eating.

Bayan sun gama lunch ya tafi part dinshi yayi kwanciyan shi, har 4:30 bai nuna alaman zaije wurin Khalid ba donshi har yau bai bar jin zafin abinda Khalid yayi mashi ba, Umma ce ta shigo part dinshi, zama tayi shima ya mike zaune 
"Habibi ka fada min gaskiyan abinda ke faruwa tsakanin ka da Khalid..." Da sauri ya saki murmushi
"Babu komai.."
"Da komai mana...Khalid da ya tsaya ya taya ka komai lokacin bikinka bakazo nashina dukda nasan haka nan kaki zu...Sannan yanzu na fada maka  ka kai matarka amma nuna alaman kana son zuwa ba...son what is happening..." 
"Umma ba komai.... Daman cewa nayi bari rana ta sauka Sai muje tunda na kirashi ya fada min inda gidan yake..." 
"To kuyi sauri kuje... Baason mai ciki kan titi da magrub..." Tafada tana barin dakin.

Tawakaltu ya kira ya fada mata ta shirya zasu fita

Bata yi wasting time ba tayi wanka ta aka jallabiya ko kwalliya batayiba don ta kanta take, shima Salem wanka yayi ya shirya tare da sukaje dakin Umma sukayi mata sallama Umma tace
"Ku gaida su..."

Cikin mota suka shiga driver ya jasu sukafita,
"Ka kaini gidana..." Salem ya umarceshi, Tawakaltu kallon shi tayi 
"Umma tace gidan sir Khalid zamu..." 
"Baby I can't go to Khalids house...remember he denied my presence at his wedding..." Yafada yana jin haushi har cikin ranshi
"Amma ai yana kiranka...kai ne baka picking... Ni dai gaskiya ka kaini gidan..." Tafada tana harde hannuwanta kan kirjinta,
"No...muje gidana ..." 
"Wallahi kasa driver ya kaini ko kuma in fadawa Umma " tafada kaman zatayi kuka.

Tsayawa yayi yana kallon ta, aikam kuka tafarayi tana cewa 
"Kasa akaini..." Rarrashin ta yayi don ko kadan bayason kukanta, fadawa driver inda zasu yayi don yasan gidan. 

Wurin bashi da wani nisa sosai don haka babu bata lokaci suka isa gidan, Salem kallon Tawakaltu yayi
"Princess ki shiga ki fito..."
"Bazaka shigaba?..." 
"No..." Ya amsa mata atakaice, fita tayi driver ya fito yayi knocking a gidan, maigadi ya bude ta shiga, daya daga cikin gidan Wanda yayi kama da daakwai mutane tayi knocking, shuru baa bude ba, tafi minti biyar tana danna door bell. 

Alokacin Ameera na kwance jikin Khalid don evening fever take, yana jin ana knocking amma bayason tashi, dole Ameera tasashi mikewa.

Tawakaltu har ta juya ya bude kofan, mamaki ne kwance kan fuskan shi, 
"Aa...Ashe kece...come in..." Yafada yana komawa gefe, murmushi tayi ta shiga, gaisawa sukayi,
"Ya akayi kika gane nan?..." Ya tambayeta
"Tare muke dashi..." Da sauri Khalid yace.
"Yana INA?..."
"Yana waje..." 
"To bari in shigo dashi kafin in kirawo Aisha...daman bata da lafiya ..." Yafada yana fita daga falon. 
"Allah yasa ka shawo kanshi..." Inji tawa cikin ranta.

Khalid na fita chan waje ha hangi wata dunkulellen mota yasan Sai Salem, wurin motan ya nufa, Salem na ganishi ya daure fuska irin yana fushin nan. Khalid bude motan yayi 
"Haba guy...fushin ne har yanzu shine bazaka shigo cikin gidana ba?..." Inji Khalid, Salem kallon shi yayi yaga yanda ya chanza
"Ni da baa son tarayya dani?...me zanyi cikin gidan ka..." Khalid shiga yayi cikin motan ya fara bashi hakuri, daman Salem yayi missing dinshi, 
"Yanzu ko shigo ciki..." Inji Khalid, babu musu Salem ya fito, suka  shiga cikin gidan. 
Tawakaltu dadi taji sosai data ga Salem tare da Khalid, zama yayi gefen tawa shi kuma Khalid ya shiga inda Ameera ke kwance daga ita Sai pant and bra,Ahankali ya tabata ya bude ido daman ba bacci takeba, 
"Baby...munyi visitors..." Ahankali tace.
"Su waye?...".
" Salem da matanshi... " da sauri ta mike zaune tana cewa
"Da gaske sir Salem da Tawakaltu sun zo?..." 
"Yes..." Ahankali ta mike, jallabiya Khalid ya dauko mata tare da Vail, saka mata kayan yayi Sannan ta yafa Vail suka fito hannun shi rike da nata, suna fitowa Salem ya kalleta, itama ta chanza sosai amma alhamdulillah bai ji komai ba, rungume juna sukayi da Tawakaltu, gaisawa sukayi da Salem Sannan kowacce ta koma gefan mijinta, Khalid Dora kan Ameera yayi kan kafadanshi don yanajin tana nishi2 kasa2 Wanda shi kadai ke jin hakan. Hira sukayi sosai kaman ba friends dake fushi da junansu few minutes back ba.


Pls manage..
💙💜❤💛💚
ZAKISAN KONI WAYE
💛💚❤💙💜


®zuwairat( ummu Maryam)


8⃣3⃣


 
 *My Sadnaf,Allah ya barmin ke ya kara basera, you are* *awesome and free of jealousy..Allah ya kara tsaremin ke daga sharrin masu sharri. The whole page is yours.*💋💋💋


Ameera Sai kara lafewa take jikin Khalid don sam bata jin dadin zaman, Salem da Khalid Sai hira suke ita kuma Tawakaltu hankalin ta na kan film da ake nunawa cikin MBC 2, suna cikin hira Ameera ta zame ta dora kanta kan cinyan Khalid tare dayin pillow da hannun ta, Khalid kallon ta yayi tare dayi mata magana cikin kunnenta, kai kawa ta gyada mashi,Salem kallon su yayi 
"Guy bata da lafiya ne?..." Ya tambayeta yana kallon yanda Ameera ta lumshe idanuwa kaman mai bacci, murmushi Khalid yayi Sannan yace
"We're pregnant..." Idanuwa Salem ya kwalo yana cewa
"Woww...congrats..." Yafada Sannan ya kalli Ameera
"Sis congrats..." Ameera murmushi kawai tayi, Kara kallon Khalid yayi 
"Mun dai girme ku..." Yafada cikin zolaya, Dariya Khalid yayi yana shafa kan Ameera 
"Ba komai... AI baifi five months ba..." Tawa kam batasan abinda suke cewa ba don ko kadan hankalinta bai wajen, suna nan zaune aka kawo dinner daga government house, Khalid amsa yayi ya ajiye kan dinning, alokacin ana kiran sallan magrub
"Guy bari in kai Angel inyi mata alwallah Sai mu tafi masjid...." Inji Khalid, Khalid Dariya yayi yana cewa
"To mai angel...." Inji Salem, dukkan su Dariya sukayi, Khalid mikewa yayi ya dauki ameera sukayi hanyan bedroom din da suka fito, tawa kallonsu tayi ta saki murmushi tare da kallon Salem, shima kallon tayi 
"Ya akayine?...ko kema so kike in dauke ki...Hajiya..." Bai idaba ta dauki pillow ta wurgamashi, dariya
 Yana cewa
"Hajiya me nayi maki?..." Ya tambayeta yana kare fuskan shi da wani pillow yana dariya,
"Wallahi ka bar kirana Hajiya?..." Ta fada kaman zatayi kuka, Dariya yayi yana cewa
"Kwantar da hankalin ki....makka zaki haihu...innamu..." Yafada yana dariya sosai, buga kafa tafarayi tana cewa
"Ka dura min ciki kazo kana zolayata ko?..." Dariya Salem ya dingayi sosai
"Wai na dura mata ciki...wa yace ki budemin kafa?..." Pillow ta kara dauka ta buga mashi ya kauce yana dariya.

Khalid nashiga yayi wa Ameera alwallah Sannan shima yayi alwallah, har lokacin jikin ta zafi sosai
"Baby ko in kara maidaki hospital in su Salem sun tafi?..naga har yanzu bai saukaba..." Ahankali ta girgiza mashi kai 
"Ai...mom tace in bar zuwa hospital wai ko naje babu abinda zasuyi min
..." Ta fada gwanin ban tausayi, kiss yayi mata ya shimfida mata praying mat, Sannan yace
"Baby Bari muje masjid..." Kai ta gyada mashi tare dacewa 
"Ka fadawa sis Tawakaltu ta shigo nan tayi sallah..."
"Ok..." Ya amsa mata Sannan ya fita, yana zuwa yaga Tawakaltu sai jifawa Salem pillow take shikuma yana kaucewa yana dariya, shima Khalid murmushi yayi ya karasa inda suke yana cewa
"Wanda kukayi a gida bai isheku ba?..." Inji Khalid, Salem yana dariya yace.
"Wai don nace mata hajiya shine take fushi...."
"Sis rabu dashi...ki shiga ciki kiyi sallah... Kaikuma ga shiga chan kayi alwallah mu tafi..." Ahankali tawa ta mike tana hararan Salem, gwalo Salem yayi mata 
"Zamuje gidane.." Tafada mashi Ahankali Dariya Salem yayi yana cewa
"In muje gida ki hana ni...." Da sauri ta shige shikuma Khalid ya saki dariyar rainin hankali yana cewa
"Ka San dadin abun yanzu ko....gashi ko kunyata bakaji..." Hararanshi yayi
"Da inji kunyarka gara... Inji kunyar dan akuya..."
 Yafada yana mikewa, inda Khalid ya nuna mashi ya shiga ya dauro alwallah suka tafi masjid.

Tawakaltu na shiga ta hangi Ameera tana sallah, saida ta salkame ta nuna mata hanyar bathroom, itama shiga tayi ta dauro alwallah ta tada sallah, Ameera komawa tayi gefe ta hada kai da gwaiwa cos ita kadai ta san abinda takeji. Bayan Tawakaltu ta idar da sallah ta kalleta 
"Sannu sis..kina jin jiki..." Tafada tana kallon ta, Ahankali Ameera ta daga kai
"Yauwa...pls dama kema haka abun yayi maki?..." Ta tambayi tawa cikin sanyin murya
"Gaskiya bai yimin haka ba...kawai ni dacin baki da kasala ke damuna... Ke mai zafi kika ciyo..." Tafada cikin zolaya. Murmushin karfin hali Ameera tayi
"Wallahi sis...har na gaji...in haka ciki yake gaskiya duk Dan da baiji maganan uwarshi ba ya shiga uku...."
"Hmmm haka ne...Dan bai San wahalan da uwa take sha kanshi ba amma ya girma ya nuna ya fi uwar wayau da hankali..." Ahankali Ameera ta girgiza kai
"Allah ka kiyashemu da yaran da basu jin maganan iyayensu..."
"Ameen..." Tawa ta amsa mata, hiransu suka cigaba dayi har su Salem suka dawo daga masjid. Salem zama yayi inda ya tashi shi kuma Khalid yayi arranging dinning table da abincin da aka kawo daga gidansu
"Guy kayiwa Tawakaltu magana tafiya zamuyi..." Inji Salem,
"Muyi dinner tare mana..." Inji Khalid
"No...zamu tafi..." Yafada yana kallon agogon hannun shi. Khalid bai kara cewa komai ba ya shiga ciki ya kira Tawakaltu, ahankali Ameera ta mike tana cewa Tawakaltu
"Dan Allah sis ki dinga zuwa dubani tunda kince kina yola har ki haihu..." 
"To...in mai house ya amince...".
Dukkan su fitowa sukayi, Salem na ganinsu ya mike, Tawakaltu ta karasa wurin shi ya rike mata hannu, shi kuma Khalid ya zagaye hannun shi ga kugun Ameera suka rakasu har bakin mota Sannan Khalid ya dauketa in a bridal style suka koma ciki.


Daga wannan ranar Friendship dinsu ya dawo, duk ranar da Salem ya shigo yola Sai sunje gidan Khalid don har kusan wata biyu Ameera bata samu saukiba.

Tsakanin Ameera da Tawakaltu shakuwa ce sosai don har su Salem cewa suke kar a munafurcesu, don kullum suna cikin waya da junasu in har basu tare.

Sultan kam ba karamin soyewa suke da  Habeeba ba, duk family sun San da soyayyar su, dukda sauran  shekara daya ta gama daga Oxford university sultan yaki wai dole suyi aure before then kuma yayi alkawarin zai barta tayi aiki a duk kasan da take so.

Yanzu Tawakaltu na jira taga ta yanda labor zai fara don lokacin ta yayi kawai tana jiran time, babu yanda Salem baiyiba don Umma ta barsu su tafi abroad haihuwa amma taki tana cewa mai sa a sauka lafiya chan shine a nan din haka bazaa sata zaryan kasan wajeba. Dole Salem ya hakura ya kira wata kwararriyar doc daga london, matar ta San aikinta sosai don har su pregnancy exercise take sa ta. Tawakaltu kam abun duniya ya isheta don ji take kaman ta cire cikin ta yarda don tunda ta shiga watanta takejin nauyin cikin, yanzu Salem ya bar zolayan ta don kiris take jira ta fara kuka, tun jiya Salem ya dawo yola kuma baida niyyan tafiya da Umma ta tambayeshi cewa yayi yana nan har Sai Tawakaltu ta haihu, kai Umma ta girgiza tana mamakin rashin kunyan Salem Sai kuma ta tuna cewa ba yaro bane shi.

Kullum Tawakaltu cikin yiwa Umma adua take don ba karamin kulawa take bata ba, duk abinda take so shi zata ci balle cikinta ba mai selecting abinci bane.  Sannan kullum tana bata maganin masu ciki tana sha ga wasu mami ta aiko mata.

Daman da akwai home hospital a gidansu Salem don haka abubuwan da ake bukata wurin haihu aka saya aka sanya wurin yanda koda haihuwan ta zo basai sun tafi waje haihuwa ba. Salem kullum cikin online shopping yake dukda sunyi shopping a kasar waje amma gani yake kayan basu isaba.

Yau tana zaune kasan carpet bayan sallan ishai doc Vicky tana dan ne mata kafafunta, Salem ne ya bude kofa ya shigo, kallon shi tayi ta kauda kanta kaman bata ganshi ba cos yanda take jin haushin shi Allah kadai ya sani, din gani take shi yasata cikin wannan conditions kuma shi kullum cikin gayunshi yake, gaisawa sukayi da doc Vicky t fita ya karaso kusa daita
"Babyna ya kike?.." Ya tambayeta yana zama nan kasan inda take, 
"Lafiya..." Ta amsa mashi atakaice, murmushi yayi
"Princess nayi wani laifi ne?../" bata kalleshi ba tace
"Wayace kayi laifi?..." 
"Naga tunjiya kaman kina fushi dani...jiya ma kin bani hakkina kikayi...." Galla mashi harara tayi
"Kai kullum hakkinka...ni baka tausaya min?...baka ganin yanda nake?....ni wallahi ta kaina nake...ji nake inama ina iya baka ajiyan wannan cikin... Am tired.." Ta karashe maganan kaman zatayi kuka, hannun ta ya kama yayi mata kiss
"Sorry.. Kin kusa hutawa insha Allah... Daman aski inyazo gaban goshi yafi zafi....sannu kinji..." Bata amsa ba ta kara kallon shi ta galla mashi harara again, 
"Ni banason wannan sannun...." Dariya yayi
"Me kike so?..."
"Nima ban saniba...kawai am tired...."
"Bari in hada maki ruwan wanka...." Ya fada yana mikewa,
Bathroom ya shiga ya hada mata ruwan wanka yadawo ya dauketa suka shiga ciki, kayanta ya cire mata yafara kokarin cire nashi, kallon shi tayi
"Me zakayi?..."
"Wanka zamuyi tare...."
"Aa...ka tafi part dinka kayi wankan..." Murmushi yayi din ta gane manufarsa, bai saurareta ba ya cire kayan zo kusa daita
"Babyna...let's do it ...kilan kafin tomorrow kin haihu and I will be lonely for a while...." Yafada yana kissing wuyanta, kallon big belly dinta tayi tana mamakin yanda baya gajiya da abu daya har ya fara koya mata hakin shi, ahankali ta dan zame tana cewa
"Ni marata ke yimin ciwo..." Tsayawa kallon ta yayi
"Tun yaushe yake yi maki ciwo?..." Ya tambayeta sounding very caring
"Dazun... "
"Kin fadawa Vicky?..." Girgiza kai tayi
"AI ba sosai yakemin ciwoba...yazo kadan ya koma ya dawo.. " yanda take maganan in I don't care tune yasa Salem ya tsaya kallon ta
"Amma baby an fada maki kome ke damunki ki dinga fada mata... Kilan you are having a contractions..." Murmushi tayi tana cewa
"In haka ake contractions da kullum zan dinga haihuwa..." Tafada tana dariya, wanka sukayi tare da hot romance suka fito, kara tambayan ta yayi ko tana jin zafin mararta ta amsa mashi da No

 Cikin wardrobe ya shiga ya dauko mata kayan bacci ta saka ta hau gado, lokacin kuma ta farajin ciwon maran, amma bata fada mashi yayi bata good night ya tafi ya kwanta, itama kwanciya tayi.

Har ten maran na kara ciwo ahankali amma bata dauki ciwon serious ba saboda daman in zatayi period tana irin wannan ciwon.
Fitsari tajeyi taga wani abu kaman mucus mai hade da jini, da sauri ta fito ta tada Vicky da ke  kwance gefen gadon ta fada mata abinda ta gani, safa ta dauko ta umarceta data kwanta ba musu ta kwanta, dubata tayi ta fada mata she's in labor, tawa mamaki take wai ashe daman haka haihuwa keda sauki?, nace you must be joking, 


Around 4am abun ya zama gaskiya don banda yarfe hannuwa babu abinda take har lokacin baa sanar dasu Umma da Salem ba,  kuka tafarayi tana yarfe hannuwa da zafin ya bari Sai ta goge hawayenta, chan Sai ta fara kuka, Vicky sai danne mata waist take, karfe biyar taji contractions din ya zama unbelievable 
"Wayyo ki kira salem...mutuwa zanyi...." Ta dinka maimaitawa Vicky da turanci, Vicky kiran number Umma tayi sai na Salem ta sanar dasu halin da ake ciki, tawa durkusawa tayi gaban gado ta dora kanta ta fara bacci, ko minti biyu bata yiba ta farka ta fara kuka sosai, lokaci daya Salem da Umma suka shigo, tawa Sai zufa take kaman babu ac a dakin, duk hankalin Salem ya tashi, Umma sannu ta dingayi mata amma babu bakin amsawa Sai kuka, 
"Please a kaita wurin haihuwn..." Inji Umma, 
"Stand..." Vicky ta umarceta ahankali, da sauri tawa ta girgiza kanta tana cewa
"Ban Iya tsayawa...." Tafada cikin kuka
"Wayyo bayana...Mara ta
.." Ta dinga maimaitawa, 
"Baby sorry..." Inji Salem dake magana kaman shi ke labour, Salem ne ya daga ta tsaye Sai ihu take, duk yanda Umma ke hana ihu Sai tace
"Wayyo Ku barni inyi kona ji sauki....Dan Allah Ku kiramin mami..." Da kyar suka isa mini hospital Ta shiga tana tafiya da kyar don data daga kafa daya Sai tayi minti biyar bata daga dayanba, Salem yaso daukanta amma doc ya hana wai the more she walks the better

Ba karamin wahala tasha ba don duk hankalin su ya tashi mussanman Salem don cewa ya dingayi ayi mata cs kawai don wahalan yayi mata yawa, har kuka sai da yayi don Umma hanashi shiga tayi kuma daga baya ya barjin kukanta Sai ya fara tunanin kilan ma mutuwa tayi, buga kofan ya farayi da karfi yana cewa
"Umma meyasa Tawakaltu ta bar kuka?...Umma in mutuwa tayi Ku fadamin...." Da kyar Abba ya jashi  daga wurin, kaman mahaukaci ya koma, alwallah yayi ya tafi masjid ya dinga sallah nafila.

Sai bayan magrub ta haifi danta namiji, alokacin bata San inda hankalin ta yake ba don batasan sanda aka karata ba saboda girman dan, duk gidan babu Wanda ya sha ko ruwa saboda tashin hankali, Umma ce ta kira Abba ta sanardashi, Salem dake kwance kasan carpet din Abba najin Abba yace alhamdulillah, ya mike da gudu yayi waje Abba ya bi bayanshi. Yana zuwa bakin wurin yaji kukan jariri,wani irin ajiyan zuciya yayi ya shiga wurin kasancewan Umma ta tafi dauko kayan jariri, ko kallon dan banyi ba ya je wurin Matan da Vicky keyiwa stitching, Sai ajiyan zuciya don ko kuka bata iyayi.  Hannu ta ya rike ta bude idanuwanta da suka koma ja ya fara cewa
"Baby am sorry for putting you through such pain...baki kara haihuwa...if we need more kids we will get a surrogate mother... Amma baki kara wannan wahalan...." Bai idaba yaji kukan Dan kaman yana cewa daddy baka yi min magana ba, sakin hannun tawa yayi ya koma wajen Dan, gani yayi dan kaman Dan wata uku cos girman dan yayi yawa,
"Masha Allah..." Ya fada yana duba sex din yaron, kallon doc dake daman aikinta yayi
"What did he weigh?..." Ya tambayeta
"4.5kg..." Ta amsa mashi
"That's why ka wahalal min da mata" ya fada yana daukan Dan.

Jamaa haka ko wacce uwa take wahala kan Dan da ta Haifa amma ka tashi ba ka ganin grima ko darajansu...to Ku Sani duk abinda da yayiwa mahaifanshi zaa yi mashi..so be obedient respective. Allah kasa mu rabu da iyayenmu lafiya.

Kuyi hakuri, mun kusa gamawa do[truncated by WhatsApp]
❤💜💚💚💜❤
💚💜💜💙💚💛
ZAKISAN KONI WAYE
❤💛💚💜💙❤
❤💚💙💜💛💙


®zuwairat(ummu Maryam)


8⃣4⃣



 * *Alhamdulillah* 
     *Alhamdulillah*
        *Alhamdulillah* 

Murna wurin Ameera tamkar ita ta haihu ana fada masu suka kama hanyan family house din Salem kasancewan tunda cikinta ya shiga wata na biyar ta bar ciwo, yanzu garau take, ga haske data kara.

Tawa kam banda bacci babu abinda takeyi, Salem bakinshi bai rufuwa don call kawai yake.
Atakaice ranar suna akayi shagalin fiye da tunanin mai karatu da yaci sunan dad amma ana kiranshi da gidado,

Bangaren Ameera kam  Ahankali ta ciga watan haihuwan ta, ranar haihuwa kam taci kwakwa ta haifi danta namiji , suma na karamin shagali akayi ba ranar suna shima dan sunan governor aka bashi ana kiranshi da lamido.

Ahankali lokaci ke tafiya aminci na kara karuwa tsakanin family din Salem dana Ameera, yaran hinde biyu ke yiwa Ameera aiki, dukkan su basu tunawa da abinda ya taba faruwa tsakanin Salem da Ameera, Kuma har yanzu mutane da dama basu San Salem ya taba aure Ameera ba. 
 Bayan shekara biyu kowanne Family ya kara samun karawan kuma still duk maza.
 Yanzu su Khalid sun koma abuja don nan ya gida sabon company. 

Salem kam arziki karuwa kawai yake haka soyayyar da yake yiwa matanshi. Dukkan su sun maida zuwa abroad tamkar bathroom.

Admission suka samarmasu a university of abuja inda Ameera take karantan medicine ita kuma Tawakaltu tana Karanta business administration, abun mamaki shine yanda shakuwa ta mussanman ke shiga tsakanin gidado da lamido, most of the time suna tare gashi school daya suke the same class, har ya kaiga suyi sati daya gidan Salem suyi daya gidan Khalid. Kuma ko wanne da kamannin ubanshi don mostly daddys junior Salem da Khalid ke kiran first born dinsu.

Agurguje cikin shekara goma tawa ta haifi yara six four boys Sai two girls amma kowanne da na da mai kula dashi ko ita don sam bayason a takurawa matanshi don har yanzu halinshi na nan babu abinda ya fasa. Tawakaltu business take na kayan kitchen da na gida gaba daya. Ko gobe zaa daurawa yarka aure in ka zo wurin ta zaka samu duk abubuwan da kake buka,.

Bangaren Khalid suma cikin ten years sukayi four kids, three boys and a girl, kuma sunce sun rufe saboda yanda Ameera take shan wahala in tana da ciki. 
 Yanzu Ameera doc ce kuma ya gina mata hospital inda take aiki.

 Yaran sultan da queen Habeeba biyu, suna zaune abroad. 

Zainabu ma tayi aure da yaranta uku.

Every part is happy especially mami da ta san cewa ba duka aka taru aka zama daya don duk sanda tawa da yaranta sukaje Sai ta godewa Allah da ya hada Salem da yarta, saidai abinda ke bata haushi shine yanda yaranta basu son zuwa Kwara.

Bayan su Lamido sun gama first degree dinsu daga Cambridge akayi masu aure, lamido da fourth child din Salem mai suna amra Sai gidado da last born din Khalid mai suna afra. 
They all live happily ever after


To jamaa nan na kawo karshen littafina.  
 
Na gode na kulawanku. 

Mata ga shawara
Ina mai Baku shawaran abar zaman banza, wato zaman rashin aikin yi ko Sana'a, mata da dama suna zaune gida basu da hanyan samun sisin Kansu Sai miji ya bada which is very bad, komai miji, biki miji...anko..miji in short common gishiri Sai miji ya saya, why?... Nasan zakuce Allah ne ya dora masu amma babu Wanda baya bukatan taimako, kullum cikin yar murya kike don abaki kudi, at least in bai bari aiki to kayi Sana'a ko ta cikin gidane don babu abinda ke saurin sa mace ta fita ran mijinta kaman kullum bani, Wallahi duk yanda mijinki ke millionaire watarana dole ya gaji da bani, watarana kiri2 zaice babu kuma babu yanda zakiyi amma the moment kina da abinyi baki jin frustration inya hanaki.

Karki ji na fi karfin inyi kaza da kaza dole Sai kaza wallahi you are deceiving yourself, duk yanda kike takama da kyau da akwai wacce ta damaki tasha. So mata Kar ayi zaman hakan nan, akoyi Sana'a.

Ku kuma masu aiki a dinga taimaka wa mai gida, karkice dole Sai shi kadai zai biya school fees fin yara alhalin kina da halin taimaka mashi, Sai kiji  wasu Matan na cewa
" ni zan taimakawa namiji?.. Allah ya sauwake....AI namiji ba Dan goyo bane..in kashe mashi kudina watarana ya kawo min kishiya?..." Well namiji ba dan goyo bane amma in kika yi don Allah zaki ci riba, Sannan in kika taimaka mashi da yaranki tamkar kinyiwa kanki. Kuma kishiya in Allah ya kaddara zaayita babu Wanda yaisa ya hana don haka a dinga taimakawa mai gida don ba karamin aiki suke ba, in kin taimakeshi ya kwareki shi da Allah.

Allah ya sadamu da alkhairi. Sai kunji ni a sabuwa novel dina mai suna *kawarta ce sanadi*

Amma ba yanzu ba cos Sai na gama typing zan fara turowa.


Love you all most especially you my die hard fan.






Download Zakisan Koni Waye Littafi Na Daya Complete