[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani💝
      
        By F K Ahmad

Happy sallah to all my friends over the globe. Wishing you a very blessed eid celebration. Love you all.😘

   Dedicated to each and every friend of mine.

  01 - 02
    Kwance take aranar wata asabar bisa kan gado cikin dakinta da kanwarta zara sai sharara baccin ta take hankali kwance.
 Kamar karfe takwas na safiya sai taji ana knocking a kofar dakin tare dayin sallama.
Zara ce tsaye a kanta zata tashe ta,
 ahankali tajuyo da kanta zuwa kallon kanwar tata suka yi ido hudu sannan take ce mata kin manta ne yau baba hadixa bazata samu zuwa ba tafada wa mama suna bikin 'yar kaninta toh gara kintashi kin warware gacen wanke wanke na  jiranki mama tace kar rana yafito kije kiyi ta.
 Daga hakan tayi juyawarta tafita.
    Ita ko har yanxu baccin ba isarta tayiba batason tashi wa.
Da kyar tayi kokari ta tashi ta nufi toilet tana yar maganganun ta kasa kasa tana cewa ita batada hutu kenen yau bbu makarantar ma bazata samu barci ba dama kasancewar ta tsani yin wanke wanke a rayuwarta gara mata shara sau dubu. 
     Fitar ta falo ta tari mamar tasu,
 ta gaisheta ta amsa mata cikin muryar zolaya take cewa yau su sadiya ansha bacci kenan cikin nata muryar shagoba take cewa bawani mama wai ita baba hadixa sai ranarda mutum yake bukatar hutawane sai tace bara tasamu zuwa ba.
Mama tace mata to ai mungama aikin gidan ma wanke wanke kadai ne yarage kije kiyita in yaso kizo ki wuni kina barcin naki daga haka tayi wuce warta kitchen nan taji kanshin breakfast da ake girkawa ya doki hancinta ta tattari kwanukan wanke wan tayi waje dasu.
 Nan ta hada kayan tana wanke wa sauran kannenta  da suka je islamiyan safe na 7-9am suka shigo gidan, nan ma'u ke sokanarta wai ya sadiya tazama baba hadixa yau su sadiq da umar ke mata dariya suka shige ciki bata kulasu ba.
    Baifi minti uku ba kuma akayi wata sallamar.
Wani mata shine kyakkyawan gaske ya shigo gidan,
 sukaga juna da fara'a  afuskan su ta ansa masa sallamar tareda ce masa sannu da zuwa suleiman ina kwana,
cikin zazzakar muryansa ya ansamata yana cewa yau kece da wanke wanke,
eh wallahi yasu umma da inna ta?
Lafian su kalau masu inna,  eh mana ba dole naji da takwarata ba,
yayi kyau  to bari na gaida mama nazo nata yaki yayi shigewarsa ciki.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani 💝
         By F k Ahmad
03 - 04
    Tana ganin shigowarsa da yayi sallama mikewa tayi a kishigidar da tayi tana washe baki tace a'a yau su suleiman ne a gidan nawa,
ya durkusa har kasa yana gaisheta tare da ajiye kulan abincin da yake hannunsa.
Wata sabon gani lalle yajima ban ganka ba ka buya,
 shiko dan kunya kansa asunkuye yake cewa eh wallahi ayyukane suka min yawa a office.
 Ayya toh yayi kyau Allah ya taimaka,
 ya iyayenka suke da kuma inna?
 Lafian su kalau mama ce ta aikoni na kawo wa yaran masa taga suna sonsa.
 Allah sarki Hajiya Fatima harda wahala haka
 na biya ta gidan inna ma nace mata nan zanzo dawo tace agaishe ku kwana biyu jikokin ta basuje mata ba.
 Eh wallahi kasan yanxu sun kusa fara exams a makaranta da islamiya sun maida hankalin su ga karatu ne sai sunyi hutu.
Ayya toh yayi kyau,
bari nasa mu mutumiyar tawa a waje toh Suleiman. Da yafito wajen ta locacin har ta kusan gamawa saura tukunya uku matsowa yayi ya zauna tare da cewa kawo nataya ki tace a'a barshi nagama
sai da yayi da gaske sannan tabar sa ya wanke tukunyar nan take masa dariya wai ina yakoyi aikin mata ahaka suka gama tattara kayan zuwa ciki daga nan sukayi joining su mama a falo danyin breakfast.
 Cikin annashuwa, wasa da dariya suka gama karya wansu gaba daya gidan.
     Garin Maiduguri, anan mahaifin sadiya Alh. Muhd Omar Idris yake zaune da mamar sa da yan uwansa da iyalen sa, matarsa Hajiya Aisha(mama) sai kuma 'ya'yan sa Sadiya ce ta farko mai kimanin shekaru 21, mai biya mata Zara tana 19, Omar kuma 16 yake sai Sadiq 13 sannan auta Asma'u yar shekara 8.
      Alh. Muhd Omar Idris shahararran dan kasuwa ne mai kudin gaske.
Yana son 'ya'yan sa musamman ma sadiya saboda takwarar mamar sa ce da kuma kasancewar ta yarsa ta farko.
Sadie na jami'ar Maiduguri tana karatun ta course na Radiography a level 300 take.
Sunanan a unguwar GRA anan jihar Maiduguri.
      Mahaifiyar baban su na cikin gari wacce suke kiran ta Inna wato kakar su.
Yaran gaba dai naaji da inna kowani hutun su suna gidan ta
 koda weekend ne ya zagayo sai sunje mata nakwana biyu tun suna kanana ahakan har suka saba da makotan inna wato gidan su suleiman saboda tana yawan aikan su can
 sannan shi suleiman ma yana shigo wa inna a kullum ya gaisheta
 haka ma mahaifiyar sa tana zuwa mata in ankon biyu.
saboda wannan sabo da shakuwa mai karfin gaske tashigo wa gida jen nan har ma da dangin su baki daya.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani💝
         By F k Ahmad
05 - 06
       Mahaifin Suleiman Alh. Abubakar Ahmad yana tare da matarsa Fatima da kuma dansu tilo da Allah ya mallaka masu wato suleiman. Suleiman dan shekara 29 ne.
Ya kammala karatunsa a fannin computer engineering shekaru hudu da suka wuce, yanxu haka yana aiki ne a wata company.
    Suleiman yaro ne mai hankali da nutsuwa ga kuma son addini,
sanin yakamata da kuma tsantsan tarbiyar da iyayensa suka yimar kasancewar sa shi kadai suke da baisa sun sangar ta shiba.
Haka ko acikin abokan sa lafiyyayen mutum ne ba mai son haya niyaba gashi kuma a rayuwar sa babu ruwanshi da 'yan mata har wasu abokan nasa ke zolayan sa da wai shi ustaz ne.
     Su sadiya da iyayen ta ba karamar shakuwa sukayi ba dasu Suleiman da dangin su baki daya.
Suleiman da sadiya ne suka fi kowa shakuwa tun suna yara. Itace abokiyar wasarshi.
Hakan nan koda aiki akasata tare sukeyi.
Tana matukar sansa a matsayin babban yayanta sannan a matsayin kanwarsa
 banda wannan alakar dake sakanin su bbu wani abu kuma.
Iyayensu na matukar jin dadin taraiyar su da shakuwar su.
     Sadie yarinya ce mai takama da isa da jida kai ga kuma son girma sannan tana da ilimin ta iya gwar gwado fannin boko da islamiya gaba daya,
 gashi kuma tana son tafiyar da rayuwar ta na en kariya.
Ita da kawayen ta na makaranta duk yaran masu shine Aisha da Rukayya,
kansu a hade yake ga kuma ilimin su da suke ji dashi a department din su.
     Zaune suke abokai ne akarkashin wata bishiyar da suke shan iska cikin makaranta.
 Na hango wani kyakkyawan saurayi da gani kasan yana ji da kai da kuma sangarta atattare dashi,
 sai najiyo muryan abokan nasa a sama suna kirarin ASB,  ASB wato Ahmad Sani Balarabe.
 Daya daga cikin sune yake ce masa haba marurun zuciyar sadie gurl me yayi zafi haka yi hakuri kaji nan yadaga idanunsa ya harare sa abokan nasa suka kwashe mar da dariya.
Atake yahada rai yake ce musu haba haba da Allah enough ya isheku haka,
kunga tafiyata ma yunwa nake ji, yashige motar ya kama hanyar wata restaurant.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani 💝
          F k Ahmad
07 - 08
     Tafiyar su suke a yanga ce suma restaurant din suka nufa sukaji ana musu horn,
mai abu da abunsa nan taake sadie tagane horn di motar tauraron natatun kafin ta juya.
    Parking yayi ya sauko ya nufe su tare da cewa Hi bebes! mutuniyar tasa tace hi swthrt,
 Rukaiya ma ta washe hakora tana ce masa Asb kwana biyu,
kalau wallahi ya weekend din, nayi missing dinka inji sadiya.
Da yaji shiru ta bangarar Aisha juya wanda zaiyi suka hada ido nan ta dauke kanta zuwa dayan side din yace Aisha as usual kenan ba magana, bata wani kulasa ba sai tabe bakin da tayi kurum ahankali tayi maganar ta yanda baza suji ba tana ce da wani shegen bakar glass din dake idonka.
Haka kawai take haushin sa saboda aganin ta wai bai dace da ya zama saurayin sadiya ba dan rashin halayen sa na gari.Nan yace dasu to emmata naga kuma eatery din kuka nufa muje muci abinci dan yun wa nakeji.
     Ahmad Sani Balarabe yaron wani attajiri ne wanda uban sa naji dashi haka kuma ta bangaren dukiya ba wanda bai sakar masa ba.
Atakaice dai mahaifin sa shi yabata dan nasa da rashin tarbiya na gari.
 Yana iya rashin kunyar sa acikin makaranta.
Idan akwai abunda zai burge ka gamida Ahmad to baifi ilimin saba don shi ke jan su a class da kuma son yin kyauta wa friends nasa da kowa ma. 
Dan final year ne level 500 a department dinsu sadiya wato Radiography a university of Maiduguri (unimaid).
      Bayan sun tashi daga school ne sadiya kecewa Aisha wai meyasa kike wa Ahmad hakane bayan kinsan saurayina ne, Rukaiya daman abun da take son tambaya itama, murmishi kadan tayi ta maida kallon ta garesu tace haba kawata sau nawa nake ce miki bana son taraiyar ki da wannan abun bakyaji, sanin kanki ne duk inda kika sa kafa a makarantar nan sai an nunaki da yatsa ga budurwar ASB, ko so kike bakin jinin mutane ya biki ne?
Amma lallai Aisha yanxu wanda nake so kike kira da wannan abun sannan bakin jinin mutane ya bini akan meye.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani 💝
      By fannahkahmad
©MWA
11 - 12
       A can karshen bangaren class din suka zauna. Ahmad har mun kusan fara exams yanxu idan muka gama semestern nan kagama kenan bana son rabuwa da kai toh babu waya ne ko ce miki akai dan nagama mun rabu kenan, eh toh wai haka nake gani, zan rinka shigo wa skul din ai ko dan naga baby na,  smiling take harda blushing tana sipping drink inta, amma zanyi missing dinka ba ko da yaushe zan samu ganin ka ba,  eh da wannan ma kam.
       Umma har yanxu na kasa sanar da sadiya son da nake mata ko zaki taya ni fadawa mamar ta a tambaye ta idan bata da wanda take so in ta amince dani sai a hadu mu aure koh. Toh Suleiman bari baban ka yazo kaga shi da kansa sai yaje maka tambayar mahaifinta kawai dan za'afi samun nasara tacan amma ka kokar ta ka fada mata ra'ayinka tukun. Toh Shikenan umma.
       Abba, Abba  kaga jiya mukayi test aka raba mana script din mu yau ni ce highest a class din mu. Wow 'yata kin yi kokari  Allah ya bada sa'a. Ameen Abba. Nikam makarantar yaushe zata kare ne nxt year koh?  A'a Abba 5 years course ne fa saura shekara biyu, ok nadauka hudu ne. Toh amma dai ina surkina zai fito kafinnan koh, sauke kanta tayi dan kunya datayi tana wasa da yatsun ta.
      Mama ce tashigo da alama taji su tana ce wa aiko yafi ta ciro mijin nan dai nima na aurar da 'yata dan duk kawaye na suna aurar da emma tansu, kaji kawata da take anguwar su inna maman shafa ita ma wai babban danta suka saka wa rana,yara sun girma mazan ma basa barin su tsufa a kuruciyar su suke neman aure. Ai kinji sadiya zaki kawo mun surkina ko. Kada kanta tayi da alamar eh Abba. Toh yayi kyau Allah ya kawo nagari mai albarka. Amin tayi ficewar ta daga dakin, sukayi murmishi suna bin 'yar tasu da kallo.
    Assalamu alaikum, wa alaikumu sallam a'a ummar suleiman ce sannu da zuwa 'yata karaso man bayan sun gaisa ne inna ke tambayar ta ya suleiman din ya kwan biyu bai shigo ba, yana nan kalau inna, danki na son ya shigo wajen ki amma yana kunyar tunkaran ki da zancan da zai zo miki dashi, ayyo wannan kuma wani zance ne haka yau Suleiman ke kunyar naji,  shine nace toh bari ni nazo nafada wa inna ko za a samu gobayan bayanki, toh Allah yasa amin, inna daman akan jikar ki sadiya ce, tuni inna tayi murmishi dan kamar ta dago manufarta. Yace wai shi ita yake so da aure.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani 💝
   Written by Fkahmad
©Mikiya Writers Association(MWA).
09 - 10
      Ke ma fa kinsan bibiyar emmatan da yake yi, akalla kinsan zaku kai hamsin awajen sa
 sadiya taji dacin maganar ta dake, amma kinsan koyaya ma dai nice sama da su, nice wanda yake so, nice shugabar su. Ohon miki yarage naki inji Aisha. Duk zan can nan dasuke Ruky na gefe ta tabe baki sai kallon su take sai yanxu tayi magana, dallah ya isa haka mutafi driver na ya iso war haka sannan suka mara mata baya suka tafi.
     Bayan kwana biyu ne su sadiya sai murna ake gobe Abban su zai dawo daga tafiyar da yayi kasancewar sa dan kasuwa ne baya zama agari.  
      Asuban fari, juyawa take akan gadon ta ahankali ta bude idanunta tana jin kiraye kirayen sallah sai tayi murmushi bisa tuna zuwan Abban nasu da tayi taje dauro arwala tazo tada zara dake baccin ta tsiyaye ruwan cup din da take rike dashi tayi zuwa hannunta sai fuskar zara a tsorace ta tashi ita kuma tana mata dariya da Allah kiyi addu'a mana sai wani sororo kike kallo na yau fa Abba zai dawo kinsan muna da aiki ko, ta wuce ta saya sallah ita kuma zara ta nufi toilet.
     Yau shawarma Zamuyi wa baba inji zara lallai meat pie Zamuyi nishi nake ra ayi cewar sady toh kowa ma yayi abun ransa yauwa toh gara hakan, suka wuce kitchen, mama ce ta keyin girki mai dadi Ma'u da sadiq  ne suka shigo, muma zamu taya ku aikin. Kaca kaca sukayi a kitchen din kowa na aikin gaban sa can kusan azahar suka gama aikin su suka jera na Abban su akan dinning table. Kowa yaje yin wanka.
      Kamar karfe uku saura mama tafito daga daki kai ina kuke ne Abban ku ya kira suna airport dan Allah mama gaba dayan su suna hira ne a falo murna suka hauyi,  mama muje mu dauko sa da wuri ai dama wanda bai shirya ba kam zamu tafi mubarsa duk suka yo hanhar mota. Suna isa kowa yafita yaje  ya rungumo Abba da murnan su suka Koma gida. 
Abba yayi wanka sukayi sallah umar ne yaja su. Ma'u tazo da gudu ta hau kansa, muje muci abinci Abba dama nikai nake jira kowa yaci nasa kin jiran ka suka yi saini, toh auta na nasan ke kadai ke sona dama. Sady ta turo baki bawani nan Abba muda muka girka maka abun da kake so fa nima ai nataya ku koh mama, daga mata kai tayi.
    Yauwa Abba shawarma ko pie kafi so ka zaba zara duk dai ba kayan flour bane duka ina so,
tajuya sai kallon sadi take tana mata gwalo. Omar baba na kai da sadiq kunyi shiru fa, ni kallon shagwaban ya zara da ya sadiya nake sai kace nine yayansu ya daga musu gira sukai dariya. Sadiq ma yace nima yayan su ne.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani 💝
        By fkahmad
©Mikiya Writers Association
 Dedicated to all members of Banaji Bana gani novel group and all other fans from other groups. Ni F k Ahmad ina muku godia da karfin guiwa da kuke bani. LYSM
13 - 14
      Sai da tayi ajiyar zuciya tace toh alhamdulillah indan wannan maganar ne in Allah ya yarda kun samu goyan baya ta.
 In ya dawo daga aiki ki turo min shi ya kaini gidan nasu a mota kinga sai nagaya wa mahaifin nata. Toh inna gaskia mun gode sosai Allah ya bar zumunci, eh toh ai wannan yiwa kai ne. Suleiman dan albarka takwara ta yake so,ai tasa mu yaro mai hankali da nutsuwa ga ilimi wa zai kisa saide mu gode wa Allah. Sallama tamata zata koma gida da farin ciki a ransu.
       Bayan magariba suna zaune a gaban Tv sai kallon series film din da suke taji wayan ta na ringing a hannun sadiq yazo ya mika mata, tadaga wayar hello Aisha, sai murna take albishirinki, goro fadi naji sai ta zuba kike kamar ganyan shayi, ta dan yi dariya tace yanxu haka muna da manyan baki a gidan mu Mustapha ne ya turo ma gabatan sa sunzo neman aure na, ta turo idanunta sukayi waje dan Allah kawata, hmmm sa wasa kiga duk zanyi aure na barku da ruky, toh malama nidin ma bazanyi bane akace miki bari Asb ya gama makarantar sa kiga ikon Allah, wani dogon tsuka taji taja mata tana Allah zaba miki wanda yafi Ahmad dai ba shi ba ta katse wayarta. Oho dai kyaji dashi ta cigaba da kallon film din ta. 

     Washe gari.
Tana tafiya, class din su take approching da gudu Rukaiya ta rungume ta tabaya congrats Aisha na miki murna sosai kinji dadi zaki auri Mustapha inki, hmm bari kawai kuma Allah ya zaba muku nagari,  Ameen kawata.  Laaa time yayi fa kar lecturer ya riga mu shiga sadia fa tariga mu zuwa fa tana aji munyi waya da ita yanxu.
       A seat nagaba suka zauna inda sadie takama masu su uku.  Oyoyo amaryar mu,  sadi gurl yane nan suka ga lecturer ya shigo suka nutsu. 
        Inna bata samu zuwa ba jiya sai yau da yamma Suleiman ya kaita gidan, suna isowa inna ta bude kofar motar zata sauka kenan saiga sadiya ma saukanta daga napep ta dawo daga makaranta taga inna na fitowa daga motar Suleiman da gudu tanufo su tafada kanta tana oyoyo inna yau da ya suleiman kikazo mana, inna ta washe baki eh tare muka zo. Toh bara kashigo bane kai ya suleiman sai taga ya sunkuyar da kansa ya kuma dagowa,
ina sauri ne sadiya kigai dasu mama natafi, yayi sauri yaja motor sa.


[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani 💝
Written by Fkahmad

©MWA
15 - 16
      Tabe bakin ta tayi a ranta take fadin toh Shikuma yau me ya same sa sai kace mai jin kunya na yana wani daddauke kai. Inna ce tayi nasarar dawo da ita daga tuna nin da tafara,
ke kuma me kike tunani haka, ta mata murmishi suka shige gidan. Baba yana tsaye a cikin harabar gidan, ah sannu da zuwa inna ya durkusa yana gaisheta bayan haka tace su shiga daga ciki. 
     Mama ta tarbi inna cikin fara'a da abun motsa baki. Tace dasu da akwai maganar da tazo dashi nan mama tace da yaran su shige dakinsu.Inna ta matso kusa da dan nata tace musu gamida takwara ta ce daman Allah ya sa ba'ayi mata miji ba, baba ya juya ya kalli mama suka hada ido,Kunyi shiru fa kodai kun zaba mata ne. A'a inna bamu zaba mata ba tukun jira muke ta fito da shi, Baba ma yace inna ni banaso nayi mata dole sai inhar naga wanda tazaba bayyi ba sannan na zaba mata wani.Toh ai Shikenan hakan na da kyau amma wannan yaro ne Suleiman ummar sa tazo ta sameni akan idan kun amince masa da neman auranta shi zai tunkare ta da soyayyarsa, tun da tafara magana suke jin dadin hiran ta. Baba yace masha Allah  gaskia naji dadin shawarar da kikazo da ita, Suleiman dane mai albarka da addini ni dai na amince masa amma ya fara zuwa wajen sadian tukun muji daga bakinta,Haka ne kam Alh. nima na amince masa gaskiya hankali na ya kwanta da shi Allah yai masa albarka ya kuma sa shine mafi alkhairi cewar mama.Bayan inna ta koma gida ne ta nemi suleiman ta sanar dashi yadda sukayi da iyayayen ta, farin ciki fal a tattare da shi na an masa izinin zuwa wajenta.
   A daren ranan around 9:30pm yake kwance sai tunanin ta yaya zai fara tun karan ta da maganan nan yake kodai zai kira ta awaya ne eh bari nafara kiranta tukunna kafin zuwa goben. Ya daga wayan sa yayi dailing numbern ta sai yaji call waiting yasan hakan mai faruwa ne amma baiji dadi ba a ransa Kamar ya katse amman baya ji zai iya.
     Hiran ta take da Asb sai taji wani call ya shigo matada ta duba ko wanene to her surprise ya suleiman tagani akan screen din aranta tace ya suleiman kuma by this time, Allah ya sa lafia. Ta bangaran Asb kuma yana hlo bby bakya jina ne hankalin ta nakan screen din wayar ta amma inaa har yazama missed call kafin ta bashi ansa call din yakara shigo wa Baby ya wani abun kikeyi ne Na'am Asb sorry karya tamar mum na kira nane bari na tafi ta katse nasan sannan tayi receiving na suleiman Muryan ta na rawa tayi maganan hlo ya suleiman Na'am sadiya yakike, lafia kalau,  yasu umma duk Lafian su Yadda taji muryan sa cikin kwanciyar hankali ya sa ita ma tayi ajiyar zuciya erm daam erm sadiya kina jina eh inaji, bai masan ta ina zai fara ba saboda abun da bai taba yi kenan a rayuwarsa wai yace wa mace yana sontatab lallai akwai aiki jaa agabans Sai kawai yayi concluding da daaman nace gobe idan kina gida zan zo miki da yamma  Wani harbawa zuciyar ta taji yayi...

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani 💝
  Written by Fkahmad
A big shout out to MARYAM MUKTAR  the writer of 'Nida yah Fauzan' this page is proudly dedicated to you. Thank you for the love, care and support you gave me in developing this book. 😘
17 - 18
   ...ina gida insha Allah amma Allah ya sa lafia, A'a lafiya kalau babu komai Toh sai da safe koh, toh Allah ya kai mu. Ya katse wayar yana murmishi ita kuma bin wayar ta yi da kallo ta kasa gane meke faruwa kiran Asb tayi suka ci gaba da hiran su na masoya.
   Washe gari zuwa yayi ya samu inna akan ta kira mamar sadiya ta sanar mata da zuwan sa wajen sadian anjima, hakan akayi kuwa.
 Mama ce takira sadiya tazo ta zauna kusa da ita a daki tace da ita, ki bude kunnuwan ki ki saura re ni toh mama, anjima zakiyi bako so nake ki nutsu ki saura re shi ki basa hadin kai game da abunda yazo dashi kina ji na ko, ahankali ta kada mata kai eh mama,  yauwa 'yata tashi kije ki ci gaba da girkin Allah yayi maki Albarka. Tun da mama tace zatayi bako wani fargaba ya kamata wannan wani irin bako ne kuma da meye zaizo.
    Daidai karfe 4:48pm suka ji door bell yayi ringing, mama na kitchen, sadiya zo ki bude kofa, da sauri tafito daga daki a gigice saka makon kwala mata kiran da mama ta mata kanta ko dan kwali bbu, gashin ta yasha man relaxer ta kama shi da katon  ribbon ya kwanta mata luf luf a gadon bayan ta, rigar da ke jikin ta wani karamin top ne sai skin tight wando da ta saka, tayi kyau sosai   mantawa tayi a yanayin dressing din da take tayi approching kofar taja ta bude, waza ta gani hada ido sukayi subhanallah Suleiman can't take his eyes off her nan take tagane yanayin da take ciki ta koma daki da gudu shi ma din sai yanxu hankalinsa ke zuwa jikin sa, Astagfirullah ya kada kansa yayi sallama ya shiga daga ciki babu kowa a falon, zaman sa yayi akan carpet din. Mama ta fito daga kitchen, au surkina ne ashe sannu da zuwa kunya kaman ya tona kasa ya birne kansa tana masa dariya suka gama gaisuwan su ta tashi, bari na turo maka ita.
Tunda ta shige daki da gudu kai da guiwa ta hada ta  zauna akan gado ta rasa ina yake mata Ciwo, taji mama na cewa ina kike ne sadiya kifito, sauri tayi ta tashi gani nan mama, ta burma wani katon hijabin ta da ke ajiye kan gado.
Ha'a ba ke kika bude kofar ba eh ni ce to ya zaki shiga ki zauna baza ki kai masa ruwa ba ko kin manta na ce miki za kiyi bako a raza ne ta daga ido ta kalli mama, ya suleiman ne fa,  eh shi din nake nufi je ki saura resa,  mama tashige ta bar ta, kasa daga kafafun ta tayi daga wajen.
  A hankali ta kira sunan, ya suleiman? Da kaman bata yarda da abun da ke shirin faruwa ba, da kyar ta iya jan kafanta zuwa kitchen ta dauko masa drink a fridge da glass cup a plate ta nufo sa. 
Sallama tayi da muryan ta mai dadin gaske har a ransa ya ji sallamar, amsa mata yayi ta ajiye plate din a gaban sa tasa mu waje ta zauna ta gaishe sa, for the first time suke kunyan junan su. Tun kafin ya furta mata wani kalma a ranta take jin abunda take suspecting dinne zai faru. Erm sadiya kinyi mamakin gani na ko duk da nace miki zanzo, ita sai yanxu ma take tunawa ashe jiya yace da ita zaizo din, kada masa kai tayi a'a. Kyakkyawan ajiyan zuciya yayi sannan yayi gathering all confidence insa ya fara maganar a hankali, kar mu batawa kanmu locaci sadia nazo ne na sanar da ke damuwa ta abunda nake dauke dashi a zuciya ta tun da jimawa a kalla zai kai shekara bakwai yanxu. Ta daga kai ta kalle sa babu alamar walwala a tare da ita jira kawai take ya furta kalmar tasan abun yi dashi, ba komai bane daman illa soyayyar da nake miki kuma nake fatan mu kasance mata da miji na har abada.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani 💝
Written by F k Ahmad
19 - 20
  Kallon sa kawai take hawaye sun ciko mata ido sai kada masa kai da take yi, sai yaji babu dadi ganin hawaye na sauko mata har yanxu kallon sa take, kinyi shiruvbakice komai ba. Tashi tayi ta koma daki da gudu ta kwanta ruf da ciki akan gado tana rera kuka, Shikenan ka gama dani ya suleiman, zaka raba ni da Asb zaka raba ni da farin ciki na, tunda har mama tace na saurare ka nasan sai da kasamu amince warsu kafin kazo waje na amma ni bani da ra'ayin auran ka ni Ahmad nake so. Tunda ta tashi ya ke bin wajen da kallo jikin sa yayi sanyi zai tafi ko sallama bai jira yayi da mama ba yaji an bude kofa.
 Abba da umar ne suka shigo, zai durkusa har kasa Abba ya tallafo kafadar sa haba suleiman kai da kake shirin zama surkina ai mun zama daya basai ka durkusa ba ya mika masa hannu sukayi musabaha haka omar ma.
Abba surkifa naji ka fada wazaka basa au omar bakasani bako uwata nake shirin basa fa, laa babban yaya zai zama uncle, murmishi yamasa.  Inaa kun gaana da ita sadian ko, eh abba zan wuce gida ma yanzu, toh kagai da iyayen ka suleiman angode ko.
 Da daddare ne bayan sun gama dinnern su Abba ne ya kira sadia, tazo ta zauna kusa da shi, mama ta dazu suleiman yazo yasameki kunyi magana ko Allah ya sa an dace, sai yaga hawaye ne kawai ke bin kuncinta, a hankali ya kai hannun sa zuwa fuskar ta ya shafi hawayen yaji sa da dumi sai yaji babu dadi da ya tuna cewa Annabi yace 'idan kazaba wa yarka miji kaga tana zubda hawaye toh taba kaji in hawayen na da dumi toh lallai yarka bata son mijin da kazaba mata dan haka kada ayi mata auran dole yayi kyakkyawan ajiyan zuciya sannan yace da ita mama ta bakya son auran suleiman ko, kada masa kai tayi da alamar eh, meyasa ko kina da wani ne, kanta a sunkuye yake ta kara ce dashi eh. Toh Shikenan tashi kishiga ciki. Ta barsa a dakin yana ta sake sake a ransa har mama ta shigo ta samesa,  Alh. kayi magana da sadian ta amince ko,  uhmm a'a,  kaman ya bata amince ba saboda meye,  ki kyaleta bataso bazan mata dole ba tun da tana da wani amma zan binciki yaron nagani tukun in yadace sai a aura mata koh. Toh Shikenan Alh. Allah sa adace. Tana komawa daki waya ta daga ta kira Ahmad. Hello Asb, bby yane,  kalau kaga sai da na fada maka dazu Abba sai ra'ayi na zaibi, ya tambaye ni ko ina da wanda nake so nace masa eh, ok yanzu boss yaja da zancen baya kenan, ni ba nace maka ka daina cewa boss dinnan ba its indecent bakaji,  alright zanyi barci, ha'a swthrt ya baka fada min komai ba, idan Abba ya sake tunkara ta da maganan ya zance masa, kawai ce masa kin fadamun mana, kana nufin in yace yana neman ganinka ko katuro ma kana shirye  da hakan, of course yes. Tnk u kayi baccin ka sai da safe, kwanciyanta tayi tana mai jin dadi.
Lallai yarinyar nan fa, tana ganin aure zanyi ne a yanzu, waima tunda ni take expecting Zan aure ta ne, ashe ko takama iska.  Shima yayi kwanciyar sa.
Can cikin dare suleiman ne ya tashi yayi arwala yayi raka'a biyu yai istihara yana rokon Allah yasa sadiya rabonsa ce kuma shima bayya son takura ta, in har taki yarda da auran toh a kyaleta amma shi har ga Allah yana so ta kasan ce matar sa. A haka ya idda addu'an sa yana neman zabi mafi alkhairi  ya kama baccin sa. Sai da aka kwan biyu Abba yasa mama ta kira ummar suleiman ta fada mata abun da sukayi da sadia kuma ta bata hakuri sosai. Suleiman na zuwa gida ummar sa ta sanar dashi sad news dinnan duk da haka bai fitar da tsamma ni a kanta ba zai ci gaba dayin addu'a in rabonsa ne zai samu. A ranan Abba yace da sadia tafada wanda take tare da shin yana son ganin sa.  Dadi take ji itama zatayi aure saura Rukaiya da sauran kawayen su.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani 💝
Written by F K Ahmad
Follow me on wattpad @fkahmad
21 - 22
Suna zauna kan wata benchi a makaranta sadiya na basu labarin  abun da ya faru da ita kwanakin nan, Aisha na mata bakin cikin rejecting din suleiman da tayi haka ma Ruky duk tana supporting Asb amma tasan ba kalan na aure bane shi. Hmm baku san wani abu bama ai yanzu haka na kagu naje Asb Abba na yace in fada ma sa yana neman ganin sa. Tashi tayi arikice tana baki da hankali ne sadiya yanxu Ahmad dinnan zakiyi introducing wa Abba itama tashi tayi wai ke Aisha meye ruwan ki aciki ne ke zaki aure sa ne ko ni, bani nazaba zama da shi ba,  kuke ganin illar sa amma ni banga wani abun rashin so atattare dashi ba. Toh Allah ya shirye ki kigani wa kanki. Amin ni kun ga tafiyata wajen sa.
Ta iso class dinsu ta tarar suna hira ne da abokansa tagaisa dasu ta samu waje ta zauna, ya tashi yaje ya zauna kusa da ita, ya dai yammata kaman kina da magana koh, eh Ahmad abba ne yace in fada maka yanason ganin ka cikin kwana biyun nan kaga sai ka hada sa da manyan ka ko, zuciyan sa ne ya buga, haba sadia wai ce masa kika yine yanzu kike son yin auren, a'a kawai shi ya fada mun in sanarda da kai, toh nifa gaskiya bantashi yi ba tukun ko kin manta ko makaranta na bai kare ba jarrabawa fa muka sa agaba, nasani amma shi ban fada masa hakan ba, ai sai ki sanar dashi kice van gama makaranta ba sai naje nayi service ma tukun zanyi aure, kai anya kuwa abba na fa idan ya fara abu sai yaga karshen sa  ya fiso ayi a gama locaci dadi amma har kake zancan service why not ince masa bayan ka gama final exams dinka zaka turo. Shikenan toh hakan ma yayi, yauwa gara hakan ni zan tafi sai anjima ok bye.
Kai kuna jin yarinyar nan kuwa zancen aure fa take mun wai ubanta ne ya turo ta, gaba daya suka kwashe da dariya, lallai babban yaro zai zama ango za musha biki kenan,  ah lallai kam sai de fa angon basai ta kara jinaa ba nagama skul din ai tun a ranan zan sauke ta, ah haba bad guy daka ka mata haka kasata hauka, ai ita tasani wa yace tayi haukan sona. Hahahah.
Har aka kwan biyu Abba baiji komai daga wajen sadiyaba hakan yasa yakira ta yake ce da ita ya naji shiru fa baki fadamin komai gamida yaron da nace Kituro ba,  eh abba nafada masa daman yana makaranta ne shiyasa, hade giran sa yayi uwata daman karamin saurayi dan ajinku kika janjabo mana,  a'a abba ya girme nifa yana final year su zasu gama fa yanxu, hmmm yayi kyau kina nufin sai yagama zai turo iyayensa eh abba, toh Allah ya kai mu baifi wata biyu ku gama exams dinku ba ai.
Tun daga locacin suleiman bai damu ba babu ruwan sa yana zuwa gaida iyayen sadiya bayan kwana biyu haka ma inna yana shigo mata aka ci gaba da sada zumunci babu laifi.
     Bayan sati biyar
Yaune last paper din su Ahmad, har yagama project dinsa an masa signing ya gama komai.
Last three weeks akayi relocating baban sa wajen aiki suka koma Lagos, shima jira yake yagama jarrabawan sa zaibbar maid a yau. Flight na dare yayi booking, duk wannan bai sanar da sadiya ba.
Sadie tun shekaran jiya suka gama nasu papern gashi sai kaudi take yau zata je taya asb murnan gama bokon sa, ta shirya masa graduation gift nasa. Ta daga waya zata kira Rukaiya ta raka ta skul zuwa dinner din su Asb sai kuma ta fasa dan tasan zata fadawa Aisha sumata shishigi.
Around 3pm tagama shirinta tsaf tana gaban mirror sai juye juye take ta yafa gellen ta tadau hand bag nata da waya sai dakin mama.  Toh mama sai nadawo su ruky na jira na awaje toh sai kun dawo. Dama can karya ta mata akan zasu je gaida wata kawar su ba lafia.
Tana isa skul din ta kira sa awaya,  ya fito ya sameta,  tun kafin tadawo suke ta haukan celebrating gama makarantar su dan da safe suka gama papern su.  Congratulations swthrt, tnk u dia here is ur gift ta ciro wani karamin box daga jakarta ta mika masa. Wrist watch ne  aciki, wow! Beautiful  tnk u. Mention not ta ciro waya ta kashe musu selfie's sunyi kyau abun su.
Bakin kofar hall din suka je su, group na yammata kala kala na tsaye a wajen sai gulman su sadie ake ana pointing dinsu. Wata hadaddiyar beb ce tazo ta gaban su oh congrats dia zata kai masa hug shima yakai hannun sa tadaka musu tsawa tare da ture yarinyar meye haka, wanke ta da mari tayi gaba daya aka yo takan su, suka taru wa sadie dama  haushin ta suke ji sai fada suke,  shiko ya jaa tsaki ya bar wajen su. Da su kaga babu wacce ya tankawa acikin su dan kansu suka daina.
Itama binsa tayi zuwa hall din alocacin har an fara wasu events din ma, ganin sa tayi zaune da wata a gefensa hira suke har yana mata dariya kokarin kama hannunta yake kan tace meye yakai bakin sa yayi kissing bayan hannun ta, da sauri tayo kansu, tazo dab dasu taji yace love you dear, bata san sanda hawaye suka ciko mata ido ba.
 Tunda take tare dashi bata taba jin haushin sa ko ganin munin halinsa ba sai yau, duk da ana fada mata halayensa, kuma ita kanta tasan da yawan yamma tan sa da yake hulda da su harma agaban idonta yake kula su amma babu wanda ya kona mata rai kaman na yau. Sai ta tuna locacin da Aisha ke ce mata you don't deserve to be with ASB take share ta sai kuma ta girgiza kanta no way, i trust u asb kawai dai hakan yaza me maka habit ne but nayi alkawari zan canja ka Ahmad, zaka zo hannu na,  ta goge guntun hawayen ta da yake rolling a fuskar ta, taje kusa dashi.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana gani 💝
Written by F K Ahmad
©Mikiya Writer's Association
Follow me on Wattpad @fkahmad
23 - 24
   Ahmad! A dan razane ya juya yana kallonta, lafia? Kada masa kai tayi, ki zauna mana ko baki ga an fara programs bane, yaja mata kujeran kusa da shi ta zauna suka sashi tsakiya, ita wancan ta dayan side din, haka take satan kallon dayan hannun sa da yake rike da na yarinyar ita ko yasan bata barin sa ya taba ta shiya sa baiyi karan banin hakan ba.
    Bayan an tashi ne suka fito tare harda yarinyar ko uffan batace da ita ba har zuwa locacin. Sai yammata  ke zuwa wishing dinsa da comments daban daban yana jin kansa on top. Yagama ban kwanan sa da abokan sa da duk kowa na wajen yace da su sadiya su tafi kar dare ya musu zaiyi dropping dinsu, tana kallo taji yace Salma u can get to d front seat, haka ta bude kofar gaba yashige, aranta ta nana sunan salma koh zanyi maganin ki, tashige bayan motar su katafi. Babu wanda ya kula juna ahanya har suka iso kofar gidan su sadiya ya sauke ta tace tnk u Asb sai munjitu, ok zan kira ki bye ta daga masa hannu yana kashe mata wani mugun smile ya ja motar sa da salmar sa a gaba suka wuce.
    Sai da aka share sati biyu sannan mama ke ce wa abba ni yanzu sadia ba yaka mata tace da saurayin nan ya turo magabatan saba dan naga sun gama exams din sannan tace shi ya ma ga makarantar wannan karan, abba yace nima din haka naga ni, toh  bari ko anjima na fada mata kace kace ya turo ziwa jibi, eh hakan nada kyau dan dai bata ji dadi ba kwana biyu, tagama shan magungu nan ta taji sauki ai bari na sameta.
    Karatun Qur'ani take a dakin ta, kallo daya zaka mata kasan ta rame sosai sanadiyar zazzabin da tayi. Mama tayi sallama ta shigo. Sai da takai karshen ayya ta ansata, zama tayi kusa da ita ta kira sunan ta, sadiya ina Ahmad haka naji kike kiran sa ko, da mama ki ta kalli mamarta yaushe tasan sunan sa sai kuma ta fashe mata da kuka, lafia me ya same ki kuma, ta rungume ta tana rarrashin ta, ba wani abunne yasa natam bayesa bafa sai albishirin da nazo miki dashi, Abban ki ne yace ki fada masa ya turo iyayensa ayi maganar auran ku. Amma inaa sai kukan da taci gaba dashi tana batasan inda ahmad yake ba cikin satin biyun nan, mama ma saida ta rikice, bakisan inda yake ba kaman ya, ta kasa fada mata komai haka tayi ta rarrashin ta  har tayi shiru sai ta kyaleta ta huta tukun tafada mata abun da ke faruwa. Tafita tabarta adakin jiki sanyaye.
A hankali ta kwanta ta lumshe idanunta ta fara tuna a bubuwan da suka faru tun ranar dinnern su asb da ya sauke ta a mota yatafi toh bata kara ganin sa ko jin muryan sa ba numbern wayar sa bata shiga tun a daren ranan, haka take ta faman dailing numbern akai akai amma shiru gashi kuma batasan gidan su ba balle taje ko tasan abunyi. Ita kadai ke cikin yanayin nan tarasa me zatayi tana son sanarda friends dinta amma sanin kaman Aisha ba kula ta zatayi ba akansa yasa bata fada mata ba,  da kyar ta iya fadawa Rukaiya, ta taya ta jimami sannan tazo mata da wata shawaran kiran abokan sa tace batada numbern ko wannan su.  Tabdi bari na duba call log dina inaga zan samu numbern hamza abokin sane ya kira ni kwana kinnan kuma banyi saving ba. Suna samun digits dinsa suka kira sa yace dasu tun rabuwan su daga dinner kaf cikin abokan su babu wanda yasa ke  ganin sa ko jin sa a waya. Haka taci gaba da damuwa har ya haddasa mata zazzabin nan amma yanxu da sauki.
   Zara ce tashigo ta katse mata tunanin da ta tsun duma aciki,  ya sadiya kisha maganin ki locacin sa yayi inji mama, tadauko sa kan drawer ta balla mata biyu ta mika mata da ruwa ta karba tasha.
   Bayan wasu mintuna mama ta kara zagayo ta, lallaban ta tayi tasamu tafada mata duk abun da ya faru har sai da ta tausaya wa yarta. Taje tasamu abban su ta labarta masa komai. Abba yace toh bata baci ba tunda tana da wani ma nemin, ni dama ga suleiman dinnan hankalina yafi kwanciya da shi, ai nima din Alh. yanzu kam zata amince masa ai ko bata yarda ba sai anyi auren dan ni ma shidin nake so, ta tashi ta barsa a dakin.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji bana gani💝
     Written by F k Ahmad
25 - 26
    Saida washe  gari bayan abba da mama sun gama shawara, mama ta daga waya ta kira umman Suleiman, sukayi gaisa as usual, ya surkin nawa Allah Sa dai bai canja ra ayi ba, Saida umma ta danyi dariya tace shi da akullum addu'an sa Allah yasa rabonsa ne dan bai fitar da tsamma in ba, toh alhamdulillah, itama sadian Wanda take ce  sai  shi din ma babu labarin sa tun ranar da suka gama bokon sa taji sa shiru da alamun dai yaudaran ta yayi. Allah sarki bakomai Allah sa hakan shine mafi alheri, in Allah ya yarda ma. Wannan kice yau dana zai kwana cikin farin ciki, dariya tayi sukayi sallama.
   A bangaren Suleiman ko da umman sa ta sanar dashi farin ciki babu iyaka har Saida yayi sujjada Ya gode wa Allah, Ji yake  kamar ma an daura musu auren ta zama matar sa sabar murna, har ya daga waya zai kira ta Kuma sai ya fasa dan ya rasa ta ina zai fara nuna mata farin cikin sa. Shi soyayyar da kansa ma baisan ta ina zai fara nuna mata ba dan ji yake tana masa kwarjini yanzu, ya zauna shi kadai yana murmishi yana imagining tazo masa da nata kalamun soyayyar tana mai jin kunyar sa Kuma.
     Sadiya na zaune zai chatting take taji saukin jikin ta sosai. Abba da mama ne suka same ta. Abba sannu da zuwa yauwa uwata ya jikin naki da sauki, Sadiya inaso ki saura re mu da kunnan basira kina Ji na, eh mama. Maganar Suleiman muka zo miki dashi, batayi tsammanin mummunar labarin nan daga wajen su ba badan iyayenta bane su da bazata saura re suba , haka ta sunkuyar da kanta  tana jin su, mai zai hana kiyi hakuri ki aure sa ina laifin dan nan kinfi kowa sanin halayen sa na kirki fa babu Wanda ya kaiki shakuwa dashi, abokin kine  fa amma kwastam sai ki kisa dan za'a hada Ku aure ban zaci hakan daga gare ki ba kiyi tunani mana kinsan za kuyi zaman lafia tare, wanda yasan darajar ki da kiman ki baza ki yarje masa ba, kar ki  manta mu kanmu ya dauke mu iyayensa, kiyi la'akari da wannan ki dubi yadda yake kulawa dake anan kinsan zaki samu fiye da haka a gidan sa, ki amince masa kinga yanzu abban ki ya yarje masa, iyayensa za suzo saka ranar auren jibi. Dudum zuciyarta ta har ba. Kinji dai abunda mamar ki ta fada ko, eh abba nagode yauwa Sadie ta mama ta shafa kanta  suka barta a dakin.
 Tsuman zaune tayi hawaye na ambaliya a fuskar ta, taya zan sosa, da wani idon zan kalle sa, Wanda nayi zaman yaya da kanwa dashi Kuma zanyi zaman mata da miji. Kai wato tundaa fa kallon munafirci yake mun ba kanwar sa ba, dan kauye ma irinsa wai shi ustaz mtsw. Nikam nawa ta kare Idan nashiga gidan sa takura no zaiyi babu fita kullum Sai hijabi da manyan kaya babu kwalliya na zama matar mallam kenan sai wa'azi zai dinga mun kullum, Kuma zai raba ni da kawaye na. Wayyo Allah na auran ustaz ko takura na shiga uku sai ta fashe da Kuka.
     Shi ko Suleiman kasa zuwa wajan ta yayi a ranan har washe gari ma aiki ne ya masa yawa a office bai samu zuwa ba.
   A yau ne aka kawo kayar tambayar auran sadiya Kuma akasa rana wata biyu daidai. Kaya kam masha Allah yayi niki niki, ga jama'a sai shigo dashi suke. Lekan su take ta window ita kam dan ta kaici ko sanar da su Aisha bata yi ba sai mama ce ta fada musu, ruky ce ta samu zuwa Aisha kam ita ma ta kusan zama Amarya nan da sati shi yasa bata samu zuwa ba.
Baban Suleiman da yan uwa da abokan arziki sun samu tarbuwa mai kyau daga wajen jama'an Abban Sadia duk sun jinjina wa kansu sunji dadin sa. Ahaka suka gama komai lafia kalau suka watse.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji bana gani💝
  Written by F k Ahmad
27 - 28
     Ruky yanzu na rasa Asb kenan ake nufi, wannan malamin zan aura kinsan  ka'idan su kuwa, Sadie hakuri zakiyi ba duk suka taru suka lalace ba ke da kikayi zaman tare dashi ma ai baza arasa halayensa da kika saba dashi ba kinga bazai baki wahala ba ki daure, ba yana sonki ba in kika ci sa'a ma bazai takura miki ba. Kai inji wa bari kawai nidai Allah yayi zan zama matar mallan Sai ahankali dan zumuncin da muke yi ma nasan zai hanani zuwa gida janku amma ko wlhy ba zaiyu ya bani wahala ba. Ke gara Kuma fa kin bi mijin ki sau da kafa fa, hmm nidai kyaleni amma inhar na tabbata da zancan mama gaskiya ne na ASB wai yaudara ta yayi bai kyauta min ba dan nikam naso shi sakani da Allah Kuma ni BANAJI a jikina ko kadan akan yaudara ne dan nasan bazai tafi yabar ni haka kurum ba Ji nake kaman wani abu ne ya same sa amma I'm ever ready to be with him in ya dawo, ta goge hawayen ta dake shirin saukowa. Kinsan Sai yanzu nake tabbatar da zancan Aisha na cewa bai dace da ke ba, dan nima gani nake kamar guduwa yayi ya kyale ki, ruky ba haka bane ki daina fadan hakan akansa danni BANAJI BANA GANIn akwai dalilin da zai sa yamun hakan  ba banga dalilin da yasa kuke ai batashi haka ba ta rushe mata da kuka.
    Sadie ta daina receiving calls na Suleiman tun daga ranar da aka saka musu rana har gashi anfara bikin Aisha, jiya suka sha dinner party yau kuma suna wajen kamu.
    Da yamma Amarya da kawayenta na zaune suna hira Sadie taga wani sabon number na kiran ta Sai da zuciyarta ta buga ta ware ido tana kallon numbern tana ya Allah kasa ASB ne da sauri ta daga hello, shiru yayi yana sauraran muryan ta, Sai ta sauke wayan akunnan ta tana kallon numbern da taji shiru azatan ta ma yankewa yayi ta sake daura a kunnan wake magana, da gangan yayi gyaran murya dan tasan na miji ne. Ahhh Asb kaine?  Kamun magana kayi shiru, ASB? Sadia kina ina ne haka nake jin surutai, bisa jin muryan sa da tayi taja tsuka ta katse wayar tayi zaman ta kusa da ruky tana gunguni ina ruwan ka da inda nake tun ban shigo ba har ka fara mun shishigi, lafia malama ke da waye haka, da wannan munafikin mana tun yanzu yana tambaya ta wai ina nake yana jin hayaniyar mutane. Jin muryan Aisha sukayi ta gefensu, karde dama baki tambaye sa ba kika fito, wai ke aisha ce miki akayi da igiyar auran sa akai na ne ku jira sai an daura mana, toh me yarage an riga da an basa ke, ya kamata ace kina neman izinin sa kan ki fita kinga zaiji dadin hakan, iyee jin dadinsa akace miki nake nema ne ni ba musguna mun yayi ba da auran nasa ko ce masa akayi ni na nema dan haka ya bini ahankali. Hmm Allah ya shirye ki, tabe bakin ta tayi tace ameen.
     Washe gari aka daura aure aka kai Aisha dakin ta. Ran wuni kawayenta suka je mata sai da yamma Sadiya ta koma gida.  
   Tana bude kofar gate dinsu taci karo da shi tuntube tayi zata fadi yayi saurin taro ta, rike ta yayi gagam, kanshin turaran sa da taji yasa ta dago arikice dan taga wanene sai ido hudu da sukayi da Suleiman kallon ta yake har cikin ido, tana kokarin fusgan hannun ta yayi saurin sake ta, daga ina kike Sadie kwana biyun nan duk ina zuwa bana samun ki, shekaran jiya nakira kika kashe mun waya ga kuma ina jin wajen da hayaniya, yadda yake magana yasa ya bata tausayi da dariya locaci daya kuma sai ta dake, batayi  niyan ansa shi ba amma sai taji ba dadi tayi ignoring dinsa yasa tace daga bikin Aisha kawata nake, all this days kullum sai kin tafi, toh Ina ruwan ka dan ma ban tattare kaya na naje ni na zauna ba. Da izini wa kike fita , lallai ma iyayena mana sai jikin sa yayi sanyi toh amma kinsan yana da kyau nima kina tambaya ta koh, hmm ka jira sai na koma karka shinka tukun bari ma na fada maka kaji kar kadauka auran nan sabi da ina so ne zanyi umurnin iyaye na nake bi dan haka kada kasa a ranka za ka takura mun da sunan wai kai ustaz dan ko a gidan mu ba a takura mun ba. Bai taba tsammanin hakan daga gare ta ba Iya tsawun zaman su tare bai taba ganin tana rashin kunya ba sai yau shi yasa yayi shiru sai binta da kallo yake tajuya har tashige gida yayi ficewar sa.
   Tundaga hakan bai sake neman ta awaya ba dan yasan ba dagawa za tayi ba hakan yasa ya fita daga har karta gaba daya badan yana so ba.
    Akwana a gashi ba wuya har locacin biki yadawo gobe jumma'a za a daura aure. Sadie da frnds dinta na zaune a daki tasha gyaran jiki da kitso yanzu lalle akayi mata ahannu saura kafa aka aiko mata da yaro abban ta na neman magana da ita ta tashi taje samunsa a falo ta tari dakin ba kowa sai wani da ta gani ta baya kuma tasan ba abban ta bane sallama tayi ya juya yana ansa ta sai ta hada rai kamar wacce aka turo wa sakon mutuwa kauda kanta tayi. Kiyi hakuri da na biyo ta wannan hanyar nacewa abban ki ne ya kira ki idan ba hakan nayi ba nasan bazan samu daman magana da ke ba dan kina rejecting calls dina, sadiya ya kamata ki bawa kanki hakuri ki danne zuciyarki tawassali za kiyi da abunda Allah ya daura miki, da kinyi istihara kinga alkhairun da ke cikin zaman mu tare. Ki bani daman na nuna miki soyayya ta kinga a gobe kin zama mata ta. Ya Suleiman kafadi abunda ya kawo ka ni zan koma ciki, OK dama nazo tambayar ko kina da wata bukatar ne ke da kawayen ki dan nasan ba kira na za kiyi ki fada mun ba. Babu abunda muke bukata zata juya tafita ya da katar da ita, Sadie! ta tsaya daga Inda take yataka yazo shi kusa da ita, masha Allah lalle kike mun gashi yayi kyau, asannan ta tuna hannayen ta masu lalle da take rike dasu dan ta kaici yasa bata kula sa ba tayi ficewarta ta barsa.
    Tashigo dakin hawaye na gangarowa daga idonta ta sauna kusa da Aisha, ni wallahi ba haka naso nayi bikin aure na ba sabi da Allah ki dubi rashin adalci da mutumin nan yayi mun, last week na aika Zara tace masa za muyi dinner da kamu, ce mata yayi fa tazo ta fada mun shi babu wani event da zaiyi a auran sa Kuma nima bai yadda inyi ba, su mama suka yarje masa akan eh babu kyau yana rage albarkar aure akayi canceling wai saide ayi walima yanzu Kuma yazo yana tambayata ko ina da wata bukatar toh me Kuma zan nema na samu tunda ya hana ni wancan ma.

[7/25, 10:39 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
   Written by F k Ahmad
29 - 30
    Haba Sadie meyasa ranki zai baci akan wannan mai makon ki gode wa Allah da ya baki miji mai tsoran sa kinga bazai yadda da yaga kina wani abunda ba shiba cikin addinin ki, in ki na da irin sa akusa da ke babu wani sabon Allahn da yara ge miki kiji dadi kinsamu irin Suleiman a matsaya yin mijin ki dan ko wace mace burinta ta su kamar shi. Ke daman kullum maganan ki kenan idan akace Suleiman to sai kinyi supporting dinsa kina ko wace mace zata soshi to ke me ya hana ki auran sa, subhanallah sadiya kina da hankali kuwa ki daina sabon Allah mana ina da kawa mijin fa kawai daga fada miki gaskiya tunda abun naki zai koma kaina ne bari nayi shiru.
  Wata kawar su Deejah ce tasa baki, Sadie ki rungumi mijin ki hannu bibbiyu zaki ji dadin sa wataran, kiyi kokari ki masa biyayya zaki kara dankon soyayyar ki awajen sa kinji kawata, harara ta juya ta danka mata, Ruky kam dariya tayi ta tashi ta bar dakin, muguwa kawai tabita da kallo. Ha'a sadiya lafiar ki cewar Hajara sai Kuma ta basu dariya dukka suka fashe dashi.
    Yau aka daura auran Suleiman Abubakar Ahmad da Sadiya Muhammad Umar bayan sallar jumma'ah. Daurin auran da yasamu hallarar dumbun jama'a ta ko wani bangaran dangi.  Duk da babu wata shagali da akayi amma ansha biki yayi dadi. Mama nata murna itama yau zata kai yar ta dakin miji.
    Amarya Sadie cikin kawayenta babu laifi ta sake sosai  akayi murnan biki. Sai bayan sallar isha'i akazo daukan Amarya. Ruky da Deejah ne aka bari cikin kawayenta su suraka amarya sai anties dinta kanwar mama da step sistern Abba.
    Sai da akazo fita da ita daga gidan takama sabon kuka ita baza ta bar gidan ba ta ruga aguje zuwa dakin ta sai bata musu locaci take gashi dare yayi karfe tara saura abokan ango har sun gaji da jira, mama ta shigo dakin ta fara balbale ta da fada, ke wace irin yarinya ce da bata jin rarrashi an miki fada an miki nasiha an baki hakuri duk kinji ji, ya kike so ayi da ke, sai ga abba ya shigo shima dama Anty Hadiza ce kanwarsa take ta kiran sa akan sadiya taki tafia gidan ta yayi gyaran murya suka suna kallon sa yace dasu duk ku fice ku bar ni da ita.
     Cikin minti kalilan shida Sadiya kadai suka rage a dakin. Takowa yayi yazo ya zauna kusa da ita a bakin gadon yayi shiru na en wasu seconds sannan ya kama hannun ta na dama ahankali yace da ita mama ta kiyi hakuri da abunda Allah yayi ni mahaifinki ne, ni nayi miki zabi sannan kinsan ba zan zaba miki abunda zai cutar dake ba, ke da ko yaushe ina alfahari dake akan biyayyar ki sai Kuma yanzu ki gaza yin hakan, da za kiyi hakuri ki daure kiyi zaman lafia da mijin ki zaki ji dadin rayuwar auren ki, tunda ya fara magana kanta akasa yake tana kuka, amma idan kince ba kya son auran Suleiman ne shike nan ni zanje na karbo miki takardar ki yanzun nan Kuma na hada sa da Zara a daren yau din nan Dan nasan ita zatayi abunda nake so dasa haka ya tashi zai fita daga dakin tayi saurin shan gaban sa ta durkusa tana zubda hawaye a'a abba kayi hakuri na tuba zanje ni gidan Suleiman Abba dan Allah ka yafe ni, har a ransa yaji dadin sauya wanda tayi a taake, tashin ta yayi ya dago kanta yana mata smilling yace kin tabbatar da hakan tace eh abba, haka nake so da ke magana kinsan bazan taba son abunda bakya so ba shi wancan saurayin da kike so da yazo shi neman auran ki zan basa ke amma sai akayi rashin sa'a ba mutunin kirki bane. Ga Suleiman yanzu shine mijin ki, ki rike sa da kyau ki bisa sau da kafa kinsan biyayya na saka shakuwa sakanin mata da miji barin ma ace kun riga kun san juna da jimawa, kun shaku kun zama data kada kiyi abunda bayaso, Suleiman na sonki kiyi zauna dashi lafia kinji uwata kiyi anfani da kalamai na za su miki anfani. Kada kanta tayi, toh abba na gode yauwa yata muje na rakaki, to his suprise sai yaga ta make kafada takoma baya, has me ya faru Kuma Abba ni bazani ba bana son barin gidan nan abba ni kadai fa zanyi rayuwa acan babu kai babu mama da su Zara ma fa duk suna nan ni bazanje ba. Haba sadiya ya za ayi kiyi rayuwa ke kadai shi mijin naki fa ba tare kuke ba, yanzu gashi muje inkai ki da kaina gidan ki dan ko musulunci ma haka ya koyar idan kuka aurar da yarku to kuyi mata rakiya zuwa gidan ta. Kinga tashi muje mu. Da kyar ta yadda ta bisa suka fito zuwa falo.
     Kawayenta, anties dinta da mama duk sun gaji da jiran ta suna zaune suka ga Abba ya fito yace da mama ki dauko min key din mota na. Alh ina Kuma zakuyi kar kace mun kai ta zakayi Dan naji made da abokan sa suyi tafiyan su, eh kaita zanyi sai akayi ya fada mun inda aka ce hakan haramun ne Kuma da ke ma ya kamata mukai ta ai, a'a ni rufa min asiri ba dai ni ba Kuma kai din ma gaskiya da kunya haka Kasai mutane su samu abun magana a gari baza ka kaita ba ai gara ace ma mijin nata ne ya zo shi daukan ta zaifi.

[7/18, 4:09 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
 Kuyi hakuri jiya ban samu nayi posting ba yau kuma nayi shi very late. kinji sadiya nasan kece mai da muna dan haka nayi riga kafin bada hakuri.😛
31 - 32
  Su Anty Hadiza ma suka taya ta gaskiya bai kamata ba, ka kira Suleiman din ya tafi da ita kaga mu sai mu zauna kawai. Sadiya da take labe a bayan sa tana kuka duk haushin su take ji, Abba ya juya da ita zuwa dakin sa ya daga wayan sa ya kira Suleiman akan neman sa yake da ya sauke wayan ya dubi time har tara da rabi ya kusa. Within 15min. ya isoshi gidan yayi sallama ya shiga falon Abba da mama ne suka sa yar su a gaba suka sauna sai nasiha suke mata shima din Suleiman ya shigo wa ya samu waje ya zauna akasa kusa da Abba. Abba ya dafa kafadan sa kaga 'dana abun da nake so dakai  ga matar ka Ku tashi Ku tafi gida yanzu Allah yayi muku albarka, ya baku zuri'a dayyiba. Ameen abba mungode. Babu wani bata locaci ya mike zai fita sai kuma ya juya yana kallonta. Sam babu alaman zata tashi, mama da ta lura da taurin kan yar nata ta mike ta dago ta suka yi waje.
   Inda yayi parking motarsa suka dosa Abba ma ya biyosu. Suleiman yayi sauri ya bude mata front door seat sai da tazo zata shiga kuma ta juya da gudu tayo kan mama tana kuka, itama mama sai da zuciyarta ya karaya tana tausayin yar nata Abba ya zo ya jata zuwa motar ya shigar da ita rike rigarsa tayi wai bazai tafi ba. Yayi kokari ya kwace rigar sa ya tura mata kofar ya kulle ta kai hannu zata bude Suleiman yayi saurin danna central lock takasa bude shi sai ta kukan ta take. Abba ya daga musu hannu Suleiman ya ja motar suka fita daga harabar gidan. Haka ta hakura da kukan dan kanta tayi shiru. A bakin titi yasamu ya sauka ya siya musu kaji da drinks masu sanyi suka nufi hanyar gidan su.
   Suna isa gate  man ya bude musu suka shiga yayi parking ya sauko itama ya bude mata kofar ya na jiran ta fito amma taki ya mikar da hannun sa ya kamo nata, warce hannun ta tayi daga rikon da yayi mata ta dauke kanta daga direction dinsa. Durkusa wa yayi a gabanta yana kallon ta, Sadiya ban dauka zaki kini a matsayin mijin ki ba. Zaman da mukayi da shakuwan mu a baya kina nufin ba komai bane a wajen ki, kisani fa ni masoyin kine, bazan so miki abunda babu alkhairi a cikin ta ba ni nadace da ke. Yanzu ki tashi muje daga ciki. Kallon sa tayi ta danka masa harara murmishi yayi ya kada kansa ya mike ya tsaya kallon ta yana jiran ta fito yayi gefe yana mata nuni da hannu alamar ta fito still tana zaunan ta da ya lura fa bata locacin sa za tayi ya sun kuya yakai hannunsa zai dagota ta ture shi. Sai da yayi dabara yasamu ya dankota ya rike ta mai kyau ya dagata cak ya nufi cikin gidan da ita, shure shure ta ke tayi ni ka sauke ni bana son iskanci shi dariya ma ta basa tana tayin masifar ta har suka ido cikin dakin ta direct kan gadon ta ya duro ta tana huci sai kace ita tayi wahalan dauko sa.  
 Ajiye ledojin hannun sa yayi akan chess of drawer ya sunkuya ya kama kafanta jikinta ya fara rawa atake ta rikice tana jan kafan baya ya dago yana kallon ta da mama ki kamar yayi dariya sai kuma ya danne, tana ganin sa ya fara yaye mata kasan skirt runtse idanunta tayi da karfi zata fizge kafan ya rike ta ki tasya mana, ya danko kafafun dukka biyu ahankali ya cire mata half shoe dinta ya ajiye a gefe ya yatsura ido wa tafin kafan da ya sha zanan lalle yashafa su da hannun sa yace tabarakalla nagode wa ma halicci da ya mallaka mun mai wannan halittun kafa masu kyau sai gashi an masa ado da lalle ya kara masa kyau da haske, wannan adon duk ni akayi wa. Bude idanunta tayi ta sauke su cikin nasa, ni dai kafafu na ba naka bane ta fizgo su. Toh ai nima ba wai nace nawa bane cewa nayi mallakamun su Allah yayi ko ba mallakina bane ke, dauke kanta tayi ta matsa gefe daya. Wai da kin dauka mezan miki ne takalmi nazo cire miki fa dariya ya mata ya tashi ya cire hulan sa ya mika mata, kin karba tayi ta tsaya kallon sa, karba ki ajiye ki samu lada man kauda kanta tayi. Murmishi kawai yayi ya ajiye hulan gefen gado ya nufi toilet dan ya dauro alwala. Da yafito haka ya sameta inda take kamar yadda ya barta. Je kiyi alwala muyi sallah, ni nayi sallah na a gida, eh nasani nafila zamuyi, toh bana sallan baki ya sake yana kallon ta sai kuma taji kunya, ba don sallar ibada bane da har ga Allah ba tayi niyar yi ba ta miki ta shiga bayin. Kafin ta fito har ya shimfida musu sallaya ya zauna jiran ta.
  Nade laffaya a jikinta tayi ta tsaya abayansa ya jasu sukayi raka'a biyu ya musu adduo'i yace da ita zo na shafa miki addu'an kin kula sa tayi kaman bata ji sa ba. Tashi yayi ya fice daga dakin dan dauko musu cups da plate a kitchen. Da ya dauko yazo shi zai bude kofar dakin ya jita gagam akulle ha'a sadia kwankwasa wa yayi sadia kina jina bude kofar mana knocking ya kuma yi nan ma shiru. Fitarsa tayi locking kofar, ta dauko night gown dinta daga akwati ta saka ba a jera kayanta cikin wardrobe ba tukunna. Kan gado ta haye tayi kwanciyar ta. Sadia bude kofar mana wai lafiar ki, daga muryanta tayi yanda zaiji lafia ta kalau barci zanyi sai da safe. Daskarewa yayi dan bai zaci za tayi hakan ba, toh haka zaki kwanta da yunwa baki ci komai ba plate fa naje ni dauko mana a kitchen, bude ki karba idan kika ci sai ki kwanta. Manna masa tayi haka ya gaji ya bar kofan ta ya wuce dakin sa.
    Bayi ya shiga ya wasa ruwa ya jeshi ya kwanta kan gadon sa. Boxer ne kadai ajikin sa danshi baya iya kwanciya da kaya ajiki, jujjuyawa yake bacci yaki daukan sa mikewa yayi ya je falo ya kunna wutan ya wuce kitchen yana dube dube ko zaiga abunda zai saka a cikin sa dan yunwa ne ya hana sa baccin baici komai ba tun abincin da yaci da safe sai ta kai kawo yake cikin abokan sa yakasa zama yaci, haka ya bar kitchen din bai samu komai ba, fridge yaje ya bude ya ciro goran ruwa daya ya kwan kwade shi tas zai koma daki sai wani abu yace dashi yayi checking kofar ta in ta bude ko zai samu yaci namar kazan. Yakai hannunsa handle din ya jishi a kulle. Akufule ya koma kan three seater ya kwanta da kyar yasamu baccin ya sace sa.

[7/19, 9:14 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji bana gani💝
Written by F k Ahmad
33 - 34
    Around 1am na dare sadia ta bude idanunta sai taji cikin ta yayi kara alamun ita ma yunwar ce ya tada ita toilet taje ta wanke bakinta tazo ta zauna ta bude ledar ta fara cin naman ta hango dayan ledan ta ja ta bude ga drinks ne har sunyi dumi daga sanyin da suke. Cup tafara duba wa a cikin dakin bata samu ba taje ta bude kofar tana dube dube ina za taga kitchen.
      Can ta hango wani kofar banda na fita waje dan tagane ta wanda suka shigo gidan. Zuwa yayi ta bude ta leka  duhu ne dilim a dakin ga bata san inda switch din yake ba, takoma daki dan dauko wayanta ta kunna torch light dinsa ta nemi switch din haske ya gauraye kitchen din tasaki hamdala sai ga cups dinma kusa da ita da ta dauka zata kashe wutan sai ta tsaya kallon tsarin cikin kitchen dinta color na drawer din da komai na kan da na cikin sa black and white ne yayi kyau sosai har da su cups,plates,dishes,plastic spoons,forks da duk wani electric gadgets din cikin kitchen din ta black and white wow! tayi exclaiming dariya ta tsaya yi tayi mamakin ganin favorite color dinta dadi sosai taji dama yana daga cikin burin ta tsarin gida mai kyau more especially kitchen gashi tasamu. Dauraye cup din tayi a sink ta fice daga ciki tana murna, tsaya wa tayi cak da ta gansa akwance kan sofa kallon sa take how comes bangan sa ba da zan wuce kuma taba wa kanta ansa kila ban lura ba no wonder wutan falon a kunne yake maybe bacci ne ya dauke sa bai kashe ba, mtsw dube shi ko kunya baya ji daga shi sai boxer ajiki. Wuce wa daki tayi taci gaba da cin abun ta.
      Asuban fari ya farka yaje yayi alwala yaje sa masallaci sai kaman karfe shida ya dawo. Dakin ta ya nufa yaji abude take ya shiga. Baccin ta take ya zauna kan drawer zai tada ita sai yaga sallayar ta a shimfide da hijabin ta akai alamar tayi sallah kenan, ahankali yace ok bari na kyale ki tunda kinyi sallar ciga ba da baccin ki. Ragowar naman da taci ya gani dauka wa yayi yaje kitchen ya dumama a microwave ya ci awajen ma sannan ya fara tunanin ko ya dafa musu breakfast sai kuma ya fasa da ya tuna ummar sa zata aiko musu daga gida. Koma wa yayi daki yayi wankan sa ya shirya zai fita yaje shi dakin ta dan ya duba ta, har yanxu bata farka ba daki sa ya koma ya dauko paper da biro ya rubuta mata kaman haka "idan kika tashi umma zata aiko abinci yanxu sai kici kar ki jirani dan zanje nayi agida saboda zamu hadu da abokai na daga can sai mu wuce gaisuwan iyaye ki kula mun da kanki mata ta". Nadewa yayi ya kai kan side drawern ta ya ajiye ya zauna gefen gadon yana kallon cute face nata murmishi ya samu kansa dayi ya daura hannun sa kan wajen fuskanta yana shafawa, pink lips dinta ya tsurawa ido ya kai hannun sa zai shafa sai tayi motsi ta gyara kwanciyarya ta daga nan yatashi kawai yayi tafiyan sa.
    kamar karfe tara da Rabi ta farka ta nufi toilet tayi wanka ta fito tayi shirinta cikin rigar atampa da skirt mai kyau tayi daurin ta na zamani ta zauna gaban mirror tana chancare kwalliya taji an bude kofa, anties na Suleiman ne suka zo tayi welcoming dinsu ba yabo ba fallasa. Sun zo mata da Karin ta suka koma falo suna ta shan hiran su amma banda ita da tayi jugum tayi shiru.
    Can kamar karfe sha biyu suna fita sai ga kannan ta da kawayenta ta dadi kashe ta murna take kaman tayi shekara bata gansu ba. Daki suka shige ita da Aisha da Ruky suka bar su Zara a falon su na ta kallon tsarin gidan. Ruky zata zauna kan drawern da Suleiman ya ajiye letter akai sai taga papern, daga wa tayi zata bude Aisha ta warce, daga samun paper anan sai ki bude wa mutane sirrinsu, sirrin me kuma inji sadia gashi nan kuwa ko ba ke aka ajiye wa ba dan ni ma mijina haka yake mun. Ni ban kula da wani paper bama anan kuka ganshi ne, eh kar kice mun baki gani ba. Ruky ta karbi papern tare da ce wa bari na karanto miji. Sai da tagama kunya ne ya kama sadia ita me yasa bata gani ba tunda zu gashi za suyi making fun akan ta. Dariya suka yi ta mata taja tsuka ta bar musu dakin.
  Bayan la asar suka waste ita kadai ta rage. Kitchen taje ta girka musu dinner jollof na spaghetti da yaji kayan hadi sosai ta hada da drinks da snacks wanda aka rako ta dasu ta jera akan dinning table.

[7/20, 3:25 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji bana gani💝
Written by F k Ahmad
35 - 36
    Suleiman bai dawo gida ba sai kusan bakwai na dare bayan duk sun waste sun baro ta ita kadai a gidan locacin har dudun dare ya fara shigo wa tana tsoron ita kadai ce ga nepa sun dauke tun dazu gidan babu light ta du kunkune kanta cikin wata kujera a falo ta kwanta a kai har tafara gyangyadi.
Suleiman ya bude kofar ya sa kai, o'o ashe nabar ta babu wuta a gidan da sauri ya nufo kujerar da take badan yasan tana wajen ba dan dakin da duhu yaje shi laluban lantern din da ya ajiye akai jiya, shafa wurin yake ya ji ya taba abu mai laushi shiko yaci gaba da taba wa, ita da batasan shigowan sa ba arazane ta bude ido tasa wani wawan ihu shima baisan da ita awajen ba, tsalle tayi zata sauko ya kamota takara saka wani ihun sadia nine fa nan Suleiman ishiru kinji kiyi hakuri manta wa nayi na barki cikin duhu banzo na kunna miki generator ba lantern nazo dauka akan kujerar baki kula kingansa bako, raba jikin su tayi zata sauka kafan ta ya ci karo da nasa wani tsoron taji tayi ihu takoma ta kankamesa tana kyarma har kuka tasaka  yayi saurin hade bakin su wani electric shocks taji tun daga tsakiyar kai har zuwa kafa, tana son kwace kanta amma ba zata iya ba suna cikin yanayin nan kawai aka kawo wuta falon ya gauraye da haske fisge jikin ta tayi da sauri dan taji kunya ya kamo hannun ta kallon cikin ido da ido suke yi wa juna, kauda kanta tayi ta nufi dinning area ta dauko plate biyu ta zuba nata shima ta zuba mai ta barsa awajen ita tashige daki dan taci nata. Jan plate din yayi gabansa yacinye harda kari sai jinjina mata yake matar sa ta iya girki shikam yaji dadi.
  Bayan ya gama cika tumbin sa yaje yayi alwala ya sameta a daki kai da guiwa ta hada tana zaune, kusa da ita ya zauna ki tashi kiyi alwala muyi sallah locacin isha'i yayi, jeka masallaci kayi nima zanyi nawa, haba mata ta bakya son mijin ki ya ja ki sallah ki samu lada eh jeka ka mana ai ba sallah ne nace bazanyi ba ko, toh naji hakuri zakiyi tashi kiyi alwalan. Sai kuma ta tashi babu musu taje tayi alwalan ta dawo suka yi sallan.
   Bayan sun iddar  ne ta shiga bayi dan ta wasa ruwa, tagama ta fito har yanzu yana nan zaune ta dauka zai fita ta kulle dakin kaman na jiya tace masa kai baza ka je ka wasa ruwan bane a tsammanin ta fita zaiyi yaje nasa toilet din sai taga ya shige nata tsuka taja tayi shirin ta na bacci da wuri kan ya fito tagama shafe jikin ta da mayuyuka masu kamshi. Tana ganin fitowar sa daga shi sai gajeran wando ta rufe idonta ta dale kan gado tayi kwanciyar ta. Tun fitan sa kamshin ta ya dauke hankalin sa gaba daya ya rude sai ta kanta yayo, fuskarta na ta dayan side din idonta a rufe taji ana shafan jikin ta tabaya runtse idanun tayi da karfi tana jin sa sai ta shinshinata yake janyo ta yayi ya manne jikin su sosai kissing dinta yake romantically tana shure shure gaba daya ya fita hayyacin sa sai romancing dinta yake, hannun sa taji yana yawo kan kijinta sai wasa yake dasu karfin ta tattaro ta turesa daga jikin ta tashi ta zauna, da karfi yake mai da numfashin sa ya sake kamota tana fizge kanta ni ka kyaleni ka koma dakin ka mana me ya ajiye ka anan ha'a  turesa tayi da karfin ta taja baya.
  Saida shima ya tashi ya zauna yace sadia me kike nufi ni ba mijin ki bane da kike korina ina kike son naje bayan mata ta tana nan, kuka tafara yi masa tana ni kaje dakin ka, gaya mun inda yafi mun wannan dakin ke fa matata ta sunna ce ya za'a yi na barki na koma wani dakin, ni bana so ka tafi ka barni bana son kwanciya kusa da kai haka kika ce, eh ni sauka mun daga gado na, kin manta daga ke har gadon duk kun zama mallakina ko, ba wani ni karka sake zuwa kusa dani bana so, shikenan sadia ba zan tilas taki ba sai kinso zan taba ki amma barin dakin ki addini na bata yarda mun hakan ba zanyi shimfida ta a kasa ke kuma kiyi kwancigar ki kan gadon amma kar ki manta fa tun jiya yakamata mu raya sunna amma kika kulle ni awaje yanzu kuma kika hanani ba komai na kyaleki ne dan bana son mata ta tafada ga halaka ni na amince miki saida yardan ki zan kusan ce ki bana son tsinuwan mama'iku su tabbata akanki, yaja pillow daya ya sauka daga gadon. Jikinta yayi sanyi amma kuma taji dadi da ya kyaleta share sa tayi tai kwanciyar ta.

[7/21, 4:54 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji bana gani💝
Written by F k Ahmad
Dedicated to Sadiya, my khadija, baba Ruky😜 and Ummi takwarata ILYSM. Allah ya barmu tare.
37 - 38
   Da asuba ya tashe ta sukayi sallah ta koma zata kwanta yace da ita bara kiyi azkar na safiya ba zaki koma bacci ki tashi muyi kinji sadiya ta, manna masa tayi asane take da yin azkar din dan ko agida ma tana yi kan ta kwanta yanzu ma bawai baza tayi bane akwancen take yi har bacci ya dauke ta sai da ya gama ya dubi time har shida yayi gashi yau Monday zai jesa sa aiki by 7:30 baya son tada ita don tamasa breakfast hakan yasa yaje shi kitchen din dan ya musu.
  Potatoes yashiga peeling ya soya musu da kwai, ya dauko cat fish a fridge ya musu pepper soup dinsa ya gama tattara kitchen din ya kaisu su kan dinning table.
 Dakin sa yaje yayi shirin sa na zuwa office ya fito yaje ya leka ta adakinta har yanzu baccin ta take. Kamar jiya ya dauko paper da biro ya rubuta mata "your breakfast is ready on the table, ina so ki girka mun tuwon shinkafa da miyan alaiyahu wa dinner luv u so much wifey". Same drawern jiyan ya ajiye akai yaje yaci chips din yayi tafiyar sa.
   Bata farka ba sai almost 10 o'clock bude idonta ke da wuya taci karo da papern a gefen ta iskan fanka ne ya dawo dashi gaban ta kamar zata share sa sai kuma ta dauka ta karanta shi ta tabe bakinta ta tashi.
    Bata fito ta karya ba sai kusan azahar saboda da chatting dinda ta zauna yi da frndz dinta tru WhatsApp. Babu laifi tayi enjoying na girkin sa ta gama tayi sallan ta na azahar.
   Waya ta dauko zata kira mama su gaisa taci karo da numbern ASB tana ganin contact dinsa hawaye sukayi forming a idonta, sai last meeting dinsu ta tuna locacin da ya sauke ta a mota, yace da ita sai munyi waya yana mata smiling, Allah sarki Ahmad ko ina kake damuwa ta yazama kana nan lafia sai kuma ta tuno ai da wata wai ita salma agaban motan sanda ya sauke ta, tsuka taja dan sai yanzu abun ma ya bata haushi wa yasan ma ko eluding tayi dashi kai anya ta ma isa ni nasan Ahmad bazai biya mata ba sai abunda yaga dama yake yi, tayi dailing numban mama.
   Sai can da yamma ta nufi kitchen zata musu girki sai ta tuna abunda yace ta dafa masa, hai damuwan sa ni abun da naga dama zan dafa dan ma yasamu ina masa girkin shine harda zaban na ra'ayin sa yaushe ma zan tsina alaiyahu na yanka ko a gidan mu abunda na tsana  kenan yankar yakuwa,alaiyahu da kuma peeling dankali suna ban wuya. Ga kuma babu alaiyahu cikin kayan miyan da aka kawo. Tuwon shinkafan da miyan dayen kubewa tadafa shine best meal dinta tana son miyan sosai gashi tayi shi yayi dadi saboda tana sonsa yasa ta iya tsarrafasa mai kyau.
  Kaman jiya har yanzu bai dawo ba anyi sallar magrib tana zaune sai kallon series film take dan tun a gida tana bi, har ta gama kallo bai dawo ba sai ta sake sake take azuciyan ta mutun shikenan akawo ta wani gidan abarta ita kadai tunda safe har na wuni dare yayi amma babu wanda zan gani an mun kulle sai kace ba'a sona a gidan mu ga mama taki tabar mun asma'u mu zauna tare tana dibar mun kewa, ni bansan wani irin aure bane hakan da haushinta ta tashi zata daki ta buge a kujera zata fadi yayi saurin kamata a tsorace ta saya kallon sa, yaushe ka shigo, tun dazu baki lura ba ko tunanin me kike yi har zaki fadi, raba jikin su tayi ta masa toh banji kayi sallama ba ai, ok toh am sorry bari na koma nakara yi tunda baki ji wancan ba.Hararan sa tayi ta wuce daki dan tariga taci abucin ta kuma dazu tafara fashin sallah. Shiko wuce wa yayi dan yaci abincin sa shima saida yayi sallah yazo gidan. Yana bude murfin flask na miyan kamshin sa ya doki hancin sa da wuri ya toshe hanshin dan baya son miyar kubewa baya cinsa rufewa yayi ya tashi dan ya sameta sai kuma ya fasa. Toh me yasa bata dafa mun miyan da nafada ba, shiga kitchen yayi dan ya daura ruwan indomie.
     Sai da zai kwanta bacci ne ya jesa dakin ta bata kulle ba ya shige, ita ko ta jima da yin baccin shima yayi kwanciyan sa akasa.
    Washe gari bayan ta dafa masa karinsa ya shirya ya fito ta gaishe sa ba yabo ba fallasa. Kujera yaja ya zauna shi yayi serving kansa tana kallon sa. Sadia ya jiya baki girka min miyan da nafada ba kika mun wani daban, gayen alaiyahun ne babu a gidan kuma ban san inda zan samu ba kaga ba fita nake ba balle nasan anguwan kuma ko dan aika bani dashi, OK! Sai yayi shiru na wasu seconds sannan yace da kin kira ni a waya kin gaya mun hakan ai koni sai na kawo amma kika tashi kika girka kubewa nasan dan baki sani bane bana cin miyan baki ganshi yadda kika barshi ban taba ba. Nagani, toh dan Allah karki sake kinji, uhumn. Yauwa duk wani abu da kika ga babu a gidan ki sanar dani.
   Da ya gama breakfast din yace da ita ki dauko mun  briefcase dina a daki, taje ta dauko masa yace toh ni natafi koh, juya wa tayi zata shige daki bata tanka saba yace sadia baki ce komi ba, to me zance maka, baza kiyi wa mijin ki addu'an fatan alhairi ba, toh adawo lafia tashige kayanta kansa kawai ya kada ya fita.

[7/22, 5:48 PM] Fannah k Ahmad: 💝BANAJI BANA GANI💝
Written by F k Ahmad
Dedicated to Maryam Muktar
     Thanks for your support in making my work progressive.
39 - 40
       Tunda ta tashi da safe tafara jin jikinta babu dad'i amma ta daure tayi aikin gidan, cikin tane yake mata murd'a sosai ga ciwon bayan da ke damun ta, dukunkune kanta tayi cikin bargo akan gado sanyi take ji, zazzab'i ne sosai ya kamata ga babu inda zata samu magani a cikin gidan haka tayi ta fama da jikin har yamma tayi.
    Ba shine ya dawo gidan ba sai locacin sa da yasa ba zuwa ita ko sai tunani take ta gaji da zaman gidan, yau kwanan ta uku kacal fa yanzu haka za tayi ta fama ita kad'ai duk abunda zai sameta babu mai kawo mata agaji.
    Da ya shigo bata falon d'akin sa yaje ya wasa ruwa ya nufi wajen abincin sa sai yaga wayam kan table d'in babu food flask ko daya. Kitchen ya shiga yad'au ko tana ciki ta makara da yin girkin ne nan ma yaga bata nan. Kwanuka ya duddu ba baiga abincin sa ba gashi ya kwaso gajiya da yunwa sai ya d'auka ko fushi tayi akan fad'an da yamata da safe dan bata girka masa abun da yake so ba shi yasa taki yi yanzu.
     D'akinta yaje ya bude kofan, sheshekar kukan ta yaji, ganin ta yayi adunkule waje daya a gefen wardrobe tana karkar wa, yace "subhanallahi", dagudu ya karasa wajen yace, "sadia lafia me ke damunki", d'aga ta yayi zuwa kan gado sai yaji jikin ta da zafi sosai " me yasa meki, zazzab'i ne"? kad'a masa kai tayi da alamar eh, "tun yaushe hakan ya faru", muryan ta na rawa tace, "ka fita bai jima ba", "shine baki kira niba sadia me yasa kike son cutar da kanki, bana son kina irin haka, kinci abinci kuwa"? Kada masa kai tayi, " saboda meye baki ci ba kinsan rashin cin ma zai iya contributing rashin lafian ai, bari na kawo miki". Sai ya tuna bata dafa ba, ya kwantar da ita ahankali yaje ya hado mata tea mai k'auri yazo sa yana bata a baki, da k'yar tasha rabin kofi ya d'auko mata hijabin ta yasaka mata ya d'auko key din motar sa zai d'aga ta tace "ina zaka kaini", asibiti za muje sadia, k'ank'ame sa tayi tana "ni bana son asibiti allura za a mun ko, "a'a magani zamu k'arbo miki babu allura", sannan ta yadda tayi shiru.
   Da suka iso asibitin zai d'aga ta yashigar da ita sai tak'i "ni idan har sai ka d'aga ni nafasa maganin ma shi kenan sai kowa yayi ta kallon mu ni bana so", "toh shi kenan ki fito idan zaki iya". Fito wa tayi da kanta ta tsaya shi kuma ya rufe gambun motar yana jira ta taka su tafi amma ta kasa da k'yar tayi steps biyu yana kallon ta suuu taje zata fadi saboda jiri da ya d'ebota, yayi saurin rike ta yace " kinga nace ba zaki iya ba", d'aga ta yayi bata musa masa ba suka je officin wani Dr. Abokin sa ne kuma sai da ya sanar dashi za suzo. Tambayo yi yamata akan yadda take ji sannan ya rubuta mata magun guna suka koma gida ya siyo musu abinci ahanya.
     Da safiya tayi har yanxu jikin nata babu sauki duk da tasha magani sai zafi da take ji a cikin ta. Suleiman ba zai iya fita ya barta cikin halin nan ba, ya kira wurin aikin sa ya karb'i excuse na sati guda kuma sai yaci sa'a suka bashi dan last week ya nema saboda zirga zirgan auren sa suka hana sa.
   A ranan shi yayi musu girki, wanke wanke, shara, moping kai duk wani aikin gidan shi yayi, ga kula da ita da yake yi saida ya jinji na wa mata dan yaji wuya.
    Da k'yar ya rarrashe ta taci abincin kadan tasha magun gunan ta. Ki tashi kiyi wanka, tace "ni bazan iya ba", toh koh za muje na miki ne, zazzare idanunta tayi, ni bana so baza kamun ba, " toh haka zaki zauna ne muje in miki". D'aga ta ya shiga yi ta fashe masa da kuka, "ni kabar ni zanyi da kaina" tana kai masa duka duk da ba karfin jikin take dashi ba, kyaleta yayi yace "toh maza je kiyi" ya mika mata towel ta karba adaddafe tashige bayin tayi ta fito ta zauna shafa mai sai kallon ta yake, ta juya ta kalle sa tace "toh ka fita ni zan saka kaya na" murmishi yayi ya fice ya bata waje.
   Sai da tayi kwana hudu kafin ta samu sauki sosai. Cikin kwana kinnan babu inda Suleiman yaje sa kullum yana gida tare da matar sa sai wahalan ayyukan gida da yake sha da kuma kula da jinyar ta da yake yi. Sosai tasha mamakin d'awainiyar ta da yake har da aikin da yake, tasan dai ya iya wanke wanke da shara dan duk locacin da yaje gidan su ya tari tana yi idan baba Hadixa bata zo ba ranar to yana taya ta. Ya sha gaya mata ya iya girki amma bata yarda ba sai yanzu da ya aureta ta tabbatar. Tasan ya mata kokari sosai amma dan bata da lafia ne shi yasa bata damu da nuna masa appreciation dinta ba dan aganin ta bayyi deserving ba mutumin da kullum in ya fita da safe sai dare yake zuwa gida. Amma yau har kwanan sa hudu babu inda yaje dan yayi jinyar ta saboda ya hana ta gayawa kowa bata da lafia a gidan su tun da zai iya kula da ita.

[7/23, 7:14 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
Kuyi hakuri da posting din da nayi na fari ashe ba daidai na turo ba sai yanzu nagani, ga complete dinsa. Pls bear wit me masoyan Banaji bana gani.
41 - 42
    Ranar lahadi da daddare tana cikin shirin ta na bacci ta fito d'aukan ruwa a fridge bata kula da yana zaune ba, rigar nata very silk ne yana mannuwa a jikin nata duk surar jikin ta ya bayyana. Tsura wa k'irjinta ido yayi acike suke pal suna yawo cikin rigar, bai San locacin da Sha'awar sa ya motsa ba ji yake kamar ya tashi ya rungumo ta, wuce sa tayi tashige d'aki bata gansa ba.
     Gyaran bedsheet ta tsaya yi, d'an sunkuya wan nan da tayi yasa albarkatun k'irjin nata suka bayyana ta gaban wuyar rigar ta daidai locacin ya shigo d'akin sam bata lura da shigowan sa ba, cak ya tsaya yana kallon ta sha'awar ta ne ya kama sa sosai, ji kawai tayi an rungume ta tabaya, hannun sa ya kai kan k'irjinta ya fara shafa wa, turesa take da gasken ta amma inaa da karfin sa ya damkota suka fada kan gado yafara tura mata sakonni daban daban ta ko ina sai kokarin cimma burinsa yake, tun tana fizge wa har karfin ta ya kare. Jikin ta yayi likis ko magana bata iya yi sai sheshekar kukan ta yake fito wa kasa kasa shiko ya samu ya shige ta baisan wani duniyar ya tsinci kansa ba dan dad'i, wani ihu ta k'wala dan azaba numfashin ta kaman yad'au ke, ya tausaya mata amma baya jin zai iya katse jin dad'in sa haka ya ci gaba da pounding dinta har saida ya gaji dan kansa ya sauko daga kanta tana manta numfashi, asannan ya lura da halin da take ciki da sauri yaje ya had'a mata ruwan d'umi yazo ya dauko ta zuwa toilet. Wanna ya mata ya yasa mata jikinta sannan ya maida ta d'aki har yanzu jikin nata amace yake.
   Tea mai zafi ya kawo mata tasha ya samu bacci mai nauyi ya dauke ta. Shima toilet ya koma yayi wankan sannan yazo ya kwanta kusa da ita, for the first time zasu kwana gado daya sai kallon k'yakkyawan fuskar matar sa yake yana dad'a godewa Allah da ya mallaka masa mace mai irin d'and'anon zuma da ni'ima lalle shi kam yayi dace. Matso da ita yayi kusa dashi ya manne ta jikin sa kaman zai cinye abunsa ko za a kwace masa ita. Bacci mai d'adin gaske yayi awun gaba dashi.
     Asuban fadi ta farka jinta tayi ajikinsa da karfi ta tunkuda sa gefe shima ya bude ido yace "lafia sadia"? " meya daura ka nan", "wajen mata ta nazo ni mana, "daa anan kake kwana ne bana so kasauka mun daga kan gado na kuma wallahi Allah ya isa na da kamun mugun ta jiya, ko da wasa karka kara shiga tsabga ta bana sonka kuma bana bukatar sake ganinka ka fita daga rayuwa ta karka kara zuwa kusa dani sai ta fashe da kuka". Cikin fushi da bacin rai yace "idan ko haka ne ki kwantar da hankalin ki bana son tashin hankali na miki alkawari bazaki sake furta irin wannan kalamun akaina ba. Sadia ina kusantar ki ne saboda so amma tunda kika ki hakan ni na rabu dake", yatashi cikin zafin rai ya bankad'a mata kofar yaje d'akin sa.
      Zama yayi kan kujera yana tunanin irin halin da yake ciki, dafa kansa yayi da hannun sa na dama yana "ban taba zatan irin wannan kalubale daga cikin rayuwar aurena ba amma tunda hakan kike bukata bazan sake zuwa koda kofar dakin ki ba".
     Tun daga wannan ranar shike nan Suleiman yafi ta daga harkar sadia bai sake koma wa d'akin ta da sanin taba. Idan yayi sallar asuba sai ya shiga kitchen ya dafa abun da ba nauyi yaci ya tafi wajen aikin sa ba zai zo gida ba sai can dare idan yaci abincin sa a cafeteria yake zuwa dan ya daina cin tuwon ta.
   Yau kusan sati uku baya barin ta gansa ko su hadu da juna a cikin gidan amma shi dan yasauke hakkin dake kansa kullum cikin dare sai ya tabbata tayi nisa da bacci yake shigo wa d'akin ta ya duba lafiar ta ya koma nasa d'akin.
   Ita kuwa ko kad'an bata damu da rashin ganin sa ba dan hakan take bukata. Kullum sai ta wuni tana kallon wani series Indian film (silver linning) da ta sa Zara ta siyo mata tunda bata da wajen zuwa sai de kallon.
     Sai da ta share wata biyu a gidan sannan Rukayya tazo mata ranan murna kasheta sai kace tayi shekaru bata ganta ba, locaci daya kuma tayi fushi ta zauna ruky tace "ha'a lafiar ki kuwa? Yanzu fa kike ta tsallen jin dad'i sai kuma ki hada rai sai kace mai aljanu". "Ai manta wa nayi nake jin dad'in amma fushi nake daku, ace  tun ranar wuni da kuka zo mini ban kara ganin ko wannan ku ba sai ku share mutun dan rashin mutunci sai yau kika ga daman zuwa", "ohh dan ma kin samu gani na yau din koh? Toh bari natashi na tafi", "ah'a yi hakuri mana da wasa fa nake besty na kinsan yadda nake missing dinki kuwa? Aisha fa ya baku zo tare ba", "yanzu ma daga gidan ta nake wai bata ji dad'i bane da munzu tare", laa kardai kice mun laulayi tafara, "eh mana nad'auka kema hakan zanzo na tarar", ah haba Allah ya sauwake  sai kace wata y'ar akuya yaushe ma akayi mun auren", "ke dai rufe bakin ki locaci bayyi bane, kin ga ni ba zama ne ya kawo ni ba tashi ki dauko mun posting letter d'inki inaso naje na mana submitting a TH Kafin rana yayi", toh shine baki fada mun ba kafin kizo koda jiya ne kika kirani ai sai nace mar zan fita yau, " toh ai nima da safen nan nayi shawarar zuwa yau kuma idan nace zanje daku kinsan ku matan auran nan sai ahankali sai kuce baku tambaya ba, shiya sa zan kai mana ni kadai dan ga na Aisha ma na karbo, kinga yau litinin idan nakai mana sai muyi reporting gobe dan zaman gidan nan ya ishe ni", "hmm niko ke, d'an wata biyun nan da nayi har gidan ya fita akai na, bari na dauko miki toh kisha ruwa mana kafin".
   Ta dauko mata lettern ta bata, tayi mata rakiya zuwa kofar gate na gidan sukayi sallama. Ruky tace " toh gobe karfe takwas ya same mu awajen" sadia ta ansa mata da "in Allah ya yarda, kigai da gida".

[7/24, 2:49 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
43 - 44
     Da dare yayi bata shiga d'aki da wuri ba jiran sa take ya dawo ta fada masa zata fara fita clinical posting gobe. Around 8 o'clock ya dawo. Saboda kallon ta da yayi zaune a falon yasa yayi sallama zai shige sai yaji tace "sannu da zuwa" bayyi mamaki ba dan ya dauka tayi tunanin gyara halinta ne yace "yauwa" tana gani yayi wuce wansa daki batayi magana ba sai da ta kusan minti ashirin awajen sannan ta bisa zuwa dakin nasa.
      Yana zaune gaban system dinsa yana danne danne ta zauna a bakin gadon kusa dashi kota kanta bayyi ba yaci gaba da aikin sa da taga shirun bayi da amfani yasa ta bude bakinta tace "daman nace gobe zan fara fita clinical posting ne", "okay awani asibitin zakiyi"? a teaching hospital, sati shida kuke yi ko? tace "eh", yaja wata drawer a gefen sa ya ciro bundle na hundred naira guda biyu ya ajiye mata yace "transport money dinki ne ki dauka". Duk maganan da sukeyi tunda ta shigo bai d'aga kai ya kalle ta ba. Godia tayi ta fice masa daga d'akin.
     Washe gari da safe suka je suka yi reporting duk a department daya suka fara ita, Ruky da Aisha. Sai bayan azahar suka tashi.
    Da suka rabu, sadia gidan su ta wuce, tana zuwa taci karo da asma'u a kofar gida zata fita, da tagan ta baki har kunne tana "ya sadiya oyoyo", sama ta d'aga ta suka shige ciki. Abba na zaune a harabar gidan yana shan iska a karkashin bishiya, ta isosa suka gaisa yayi murnar ganin y'arsa ta shige ciki.
Zara da Sadiq ne suka yo ta kanta da gudu oyoyo yayar mu sai yau, Sadiq yace "muna son zuwa gidan ki amma mama tace sai munyi hutun makaranta". "Ayya nima na kagu nazo na ganku sai yau na..." bata karasa maganar ta ba mama ta fito tana tafi tare da salati "ke kuma me ya kawo ki war haka, yaushe akakai ki gidan naki har kin fara yawo sadiya", "Allah sarki mama nayi kokari ai ban taba fita ba sai yau shima kinga sanadiyan yau nafara zuwa IT ne yasa da natashi shine na biya nan", "au ashe ma ba tare da suleiman din kike ba kina nufin bashi ya kawo ki ba", eh mama ni kadai na dawo, "kince masa zaki zo nan ne ko a'a, hade rai tayi ta kau da kanta tana a'a ni ban fada masa ba. A harzuke mama tace "me kike jira toh yanxu za ki fice mun daga gida ko sai na karya kafan ki", ayya mama ko gaisa wa fa ba muyi ba kike kori...kan ta ankara mama tayi kanta, da gudu ta fice daga falon tayi gun Abba tana ihu. "Maza ki wuce gidan ki nace kar na kara ganin ki cikin gidan nan idan bashi ne ya kawo ki ko da izinin sa kika dawo ba, tun ba'a jima ba kin fara yawo babu izinin mijin ki. Abba ya dakatar da ita "haba A'isha toh ya zaki mata koran Kare yi hakuri ta huta tukun". Abba ni zan tafi gida na tunda mama ko marmarin gani na ba tayi dama kai da kanne na nazo duba wa", yadda take maganar harda shagob'a aciki yaba wa mama dariya. Abba yace "uwata baza'ayi haka ba jeki huta, ki shiga ciki", ta biyo sawun mama ta shiga.
    Da ta shigo Zara dariya take mata ita kuma ta harareta ta zauna kusa da Sadiq tace masa "ina Omar ne bangansa ba", abba ya aike sa bai Jima ba, tace "ni yazo shi mugaisa nayi tafiya ta ma. Asma'u tazo ta zauna kan cinyarta tana "ya sadia zan biki", tace mata "ma'u ga mama ki tambaye ta idan ta yadda muje", mama da tana nan zaune itama tace, "babu inda zata, mu a locacin mu haka aka mana ne, ku dai gyaran yanzu sai gyaran Allah o'o.
     Sai da tayi la'asar a gidan sannan ta tashi tafiya mama ta ajiye ta tana jaa mata kunne, "sadia kinga ba wai zuwan ki nanne bana so ba nima nayi k'ewan y'ata kawai inason nuna miki abun da ya kamata da wanda bai dace ba, inaso ki nutsu kiyi zaman ki a gidan ki babu yaawon banza, tunda kin fara fita IT sai ki mai da ahankali kada kina sakacin nan. Ki dinga yiwa mijin ki girki akan locaci kada kice ke kinfita kin dawo da gajiyar ki sai kin huta koma ki k'iyi, ki guji duk wani b'acin ransa ki bisa sau da kafa ki guji fushin Allah ki masa duk abunda yake so. Yanzu ga turaren nan ki kai masa injini, Omar na jiran ki awaje kuje ya kaiki". "Toh nagode mama", ki gaishe sa shima yazo shi jiya bana nan naje jana'za ne Abban ku kadai ya samu, "toh mama zaiji".
     Tana koma wa gida ta girka musu tuwo duk da kwana kinnan ba tayi dashi dan sai yaci yake zuwa gida wai shi yana fushi da ita. Bai dawo ba sai bayan isha'i. Sannu da zuwa ta masa ya ansata sama sama ya shigewarsa ciki. Abincin sa ta dauko zuwa dakin nasa tare da sakon mamar ta.
     Sallama tayi ta shiga. Ya fito daga wanka kenan, ajiye tray din tayi a kan stool sannan ta kai turaren gaban mirror yana kallon ta tace "Mama ce ta baka wannan". Yace da ita "ayya ta dawo ne"? a'a ni natafi, juya wa yayi cikin tashin hankali ya tsaya kallon ta, "a yaushe din kika tafi? Yau ne da nata shi daga asibiti. shi sai yanxu ma ya tuna tace yau zata fara fita lallai ko akwai yawon kullum kenan. "Sadia tun baki fara fitan ba har kin fara tsaya wa awani wajen kan kizo gida"?. Idan zuwa gidan kike so basai ki fada mun zaki ba sai na kai ki da kaina ko during weekend ne ma kije ki wuni. "Toh naji ga abincin ka" tayi ficewar ta ko damuwa batayi ba shiko binta da kallo yayi ya kuma kallon food flask din shi akoshe yake amma bari ya taba koda kadan ne saboda kar ya shiga hakkin ta daya wa na rashin cin girkin ta tunda yau din ita ta kawo masa har daki.

[7/25, 3:12 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
Pure Moment Of Life Writer's💝
Firstly, i'll like to dedicate this page to all members of PML and especially Maryam Muktar for making me being here, tnx a lot and my greeting goes to the leader who embraced me to the group though i don't know her name.😊
45 - 46
   Babu laifi Sadiya ta d'au nasihar mama na kar ta barsa da yunwa, idan tayi breakfast zata kai masa d'aki haka ma dinner dan tunda take gidan bata tab'a ganin sa yazo da rana ba ko dan cin abinci. Haka suka ci gaba da rayuwan su. Suleiman yaa mata kokari sosai a matsayin sa na cikakken na miji kuma mai mata amma ace baya samun biyan bukatar sa wajen ta, ga sha'awar ta da yake damunsa barin ma da ya d'and'ani zuman ta yanzu fiye da wata kenan fa. Tashi yayi daga kwanciyar da yake zaune yace bari ya gwada zuwa lallamin ta ko zata yarda.
    D'akin ta yaje ya samu a bud'e ya shiga. Takardun ta take duba wa, ko irin tasan mutun ya shigo d'innan bata kulasa ba, zama yayi gefen ta ya kamo hannun ta ya had'a da nasa tana kallon sa yace "nazo neman alfarma wurin matata ina fatan zata saura re ni", kau da kanta tayi gefe. Kallon ta yake har cikin ido yana ce mata "Inason matata, inaso na kasan ce da ita a kullum, Sadiya ni na miji ne mai bala'in sha'awa inaso ki dinga bani hakki na koda...", bai Kara sa ba ta warce hannun ta tana ''wai idan nace bana so bara ka k'yale ni bane ko dole ne sai ni, iye? "Kina nufin na karo mata, wacce zata na bani hakki na ko wani dare, wacce baza ta wulakan tani ba, ko so kike na zauna haka bakya tunanin kar ki je fani cikin halaka"? Budan bakin ta tace "Kayi duk abunda kaga dama bazai dame ni ba", yace "Haka kika ce?" tace eh. Ransa ne yayi matukar baci yace "Shi kenan zan karo mata tunda an halal tamun har ku hud'u ko dukka uku zan kawo su locaci daya tunda ba dumuwar ki bane" ya tashi yabar mata d'akin.
     Wasa wasa suka share wata bakwai da aure amma sau d'aya shimfa d'a ta had'a su wannan ma ba da son ranta ba fin karfi yama ta. Gaba d'aya ya share al'amarinta ba dan yana so ba. Duk ranan da yayi yunkurin zuwa saduwa da ita sai ta b'ata masa rai shi kuma ya k'yaleta.
     Duk tsawun watan nin nan babu abunda ya shafe ta dashi, gaisuwa da cin abinci ne kadai ke had'a su sai kuma idan aka kwan biyu ya kai ta gida ta wuni ya dauko ta.
     Sun koma makaranta tsawun wata biyu yanzu. Cikin kawayen ta gaba d'aya babu wanda ta nuna wa da matsala a tsakanin ta da mijin ta banda Aisha da tasani ko Ruky bata gaya wa ba. Ita ma Aisha'n dan akwai ranan da ta je gidan ta tayi ta sallama taji shiru sai tayi yunkurin zuwa d'akinta taji Suleiman na mata nasiha akan rashin basa hakkin sa da take amma taki saura ransa tafi ta tabar masa d'akin nan taci karo da Aisha . Ajiye ta tayi ta dinga mata bala'i dan ta gyara halinta sai ta nuna mata akan zata gyara dan bata son masifar k'awar tata.
     Haka a gidan su ma babu wanda ya tab'a sanin da matsala atsakanin su. Kwatsam Suleiman yaje wa da ummar sa zancan k'arin aure. Umma tayi ta fad'a ya za ayi wa sadia kishiya ita da ko shekara batayi ba a gidan. Saida ummar sa ta takura sa ya kawo mata Sadiya taji daga bakin ta da amince warta zai k'ara auren. Shiko babu musu yaje da Sadiya gidan ta saboda ita ta amince masa hakan, umma tace "Sadiya akwai wani abun da kuke boye mun ne ki fada mun a wani dalilin kika amince masa ya kara aure"?. "Umma munje ganin likitane saboda shiru da mukaji ko b'ari ban ta ba yiba yace dashi ya gwada kara wani auren dan wani locacin wata macen bata iya conceiving har sai mijin ta ya canja makwancin sa". Atake yajuya yana kallon ta baisan daga ina ta k'irk'iri wannan k'aryan ba ko kunya bata ji ba kuma yadda tayi maganar sam bata damu ba. Muryan umma ce tadawo da shi daga tunanin da yake. "Daman shine abunda kake boye mun yanzu na fahimci al'amarin, ka sanar da iyayen ta hakan kuwa?" Iyee! a'a, kadan ya rage bai kid'ime ba, saida yayi ajiyan zuciya sannan yace "Daga nan za mu wuce mu fada musu". Toh shi kenan Allah ya tabbatar mana da alkhairi", Ameen Umma.
    Suna fita a gidan suka nufi gidan su Sadiya. Kafin su sauko a motar Suleiman ya kama hannun ta ya kalle ta yace " Sadiya kinga ni bazan iya fadan wannan kalmar da kika fada wa umma ba saide ke ki fada wa mama kinji", kada masa kai tayi ta sauko suka shige ciki.
     Gidan babu kowa sai mama da suka tarar dan k'annen ta sun tafi islamiya, Abba ma ya fita. Sai da suka gama gaisawa Suleiman yace zai fita daga waje ya jira ta. Sadiya ta yayyafa wa mama k'ariyan ta. Jikin mama yayi sanyi bata ji dad'in saba amma ya ta iya tunda sai an kawo mata abokiyar zama kafin y'ar ta tasamu juna biyu. Tace da ita "Toh Allah ya kaddara mana alheri cikin ta", addu'a tayi musu, Sadiya tace za su tafi dan yamma yayi suka fice. Sai dare Abba ya dawo ta fad'a masa shima yayi musu fatan alkhairi gaba d'ayan su.

[7/26, 3:19 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
Pure Moment Of Life Writer's
Sadiya k'awa a great fan, thanks for the love. Wannan shafin naki ne. Allah ya bawa Anty yaya lafia. Much luv.
47 - 48
       Ba'afi kwana biyar ba Suleiman ya gama shirya kayan auran sa aka sa musu rana da Maryam wata yar uwarsa. Sati biyu aka yanke wa ranar aure, Suleiman dad'i kashe sa, ji yake kamar anyi an wuce wurin. Wannan auran shine kwanciyar hankalin sa zai samu kashe sha'awar sa kuma tunda zai had'a su gida d'aya k'ila Sadia tayi hankali idan tana ganin sa tare da ita ko za tayi kishi ta so shi.
      Bayan auren Suleiman da Maryam, washe gari Sadiya da k'awayen ta na zaune a d'aki, Aisha ta kira ta gefe take tambayar ta, "Wai ni Sadiya meyasa bakya nuna wa mijin ki k'auna ko kad'an gashi sai da kika ja aka miki kishiya, munyi magana da ya Suleiman jiya shi ya kira ni yake fad'a mun zaiyi auren nan ne badan ya k'unta ta ta miki ba amma dan ki nuna kishin ki akan sa yana son ki sosai baya son rabuwa dake yace ya fada miki dalilin karin auran sa bakya biya masa buk'atar sa ko nima shaida ce kuma ya fada mun ne dan ni kadai nasan sirrin ku sannan bazai yu yasa ki agaba ya zauna haka ba gara ya kara auren. Shi azaton sa ma zaki basa hakuri ne  ku zauna lafia ba sai ya kara aure ba tunda yana da ke amma kika nuna rashin kulawarki. Ni dai ina baki  shawaran ki gyara tsakanin ki da mijin ki ko kuma kina kallo sabuwar Amaryar sa ta k'wace miki shi". "Hmmm lallai in dan wannan ya k'ara aure ba zai taba ganin nayi kishi akan sa ba tunda ba son sa nake ba". "Toh ke abu baya wuce wa ne a wajen ki me yasa baza kiso mijin ki ba"? Cikin zafi da b'acin rai tace "Saboda me yasa zai munafurce ni yaje sa neman aure na wajen su Abba ba da izini na ba? Dan ya nuna mun isan sa ko, shine nima nake nuna masa isata, ba'a siyan soyayyar mace a ko'ina saide wajen ta, bai fara zuwa waje na ba saida ya bita iyaye na dan yasan zai samu ko ta karfi ne toh bazan so shi d'in ba, in dole ne ai sai mu gani". "Kar ki manta fa, haka addinin musulunci ya koyar ba munafurtan ki yayi ba, izinin su yaje shi nema fa kawai kuma badan ASB ya gudu ba ya nuna bai shirya auran ki ba da kinsan Abba wanda kike so zai aura miki", "toh ya'isa hakan ni karki isheni da surutu", ta tashi ta bar wajen.
     Tunda akayi auran, Sadiya bata samu ta zauna a gidan ba dan kullum tana makaranta tunda safe sai can yamma ta ke zuwa gida dan karatu suke sosai zasu fara tests sun kusan fara jarrabawa na first semester suna 400L yanxu.
     Suleiman kam sai dare yake zuwa. Kullum yakan shiga wa uwar idan nasa su gaisa sannan ya wuce d'akin Amarya. Sakanin su babu laifi akwai shiri.
      Maryam shiru shiru ce ita ba mai son haya niya ba. Tad'an girmi Sadiya kad'an tagama makarantar ta tun last year tana zaman gidan ta. Suleiman najin dad'in zama da Maryam sosai sam bata hana sa hakkin sa. dan ko ranan da aka kawo ta ma suka raya daren.
     Satin Maryam biyu kenan a gidan. Sadiya ta fito d'ebo lunch din da zata ci a kitchen kawai sai taga Suleiman da Maryam wajen dining table, Maryam tana kan cinyar sa zai saka mata abinci a bakin ta dai dai locacin Maryam ta d'ago kanta suka had'a ido da Sadiya, kunya ya kamata ta sauke kanta ta ture hannun Suleiman ta  maida shi baya, "Meya faru kuma Darling"? Suleiman ya tambaya, girgiza masa kai tayi, Sadiya tayi murmishi tazo ta wuce ta gaban su, nan ne Suleiman ke ganin ta. Shima din murmishi yayi wanda shi yasan dalilin sa amma ni nasan na jin dad'i ne dan idan taji haushi zata fara sonsa. Maryam taja jikin ta zata sauka daga cinyar Suleiman ya kamota "ina zaki je"? "Koma wa zanyi kan kujera", "a'a babu inda zaki nan ne kujerar ki yi zaman ki anan", a'a yaya ka kyaleni naje can jiya ma haka ta faru bana son na zama silar b'ata zaman mu da ita kaga zama na da ita muna nan lafia...", bata kara sa ba Sadiya ta kara zuwa ta wuce d'akin ta. Maryam ma tashi tayi tabarsa a wurin.

[7/27, 2:11 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
Pure Moment Of Life Writer's
49 - 50
       Da Sadiya ta shiga d'aki ta zauna duk da abun ba damunta yayi ba amma bai hana ta tambayan kanta ba, "Me ya kawo Ya Suleiman gida a tsakar ranan nan? Tabdi, kuttu ma abunda bai taba faruwa ba lallai kam yau wace rana, hmmm". Tayi murmishi takai abinci bakin ta.
     Da daddare Maryam da Sadia na kallon film a falo sai shewa suke yi, ita Maryam akasa ta zauna while Sadiya na kan kujera. Suleiman ya fito shima zaiyi joining d'insu ya kallo inda Maryam take yazo ya zauna dab da ita takalle sa ta kad'a masa kai, ya mata signal sai ta hade rai ta masa magana kasa kasa, "ka tashi ka hau kan cushion d'in kar ka zauna kusa da ni please babu dad'i", sai ya d'aga muryan yadda Sadiya za taji sa yace "Ohk mata ta bari na kwanta", ya ja kafafun ta ya mik'ar dasu yayi placing kansa a cinyar ta yana facing fuskar ta ya kuma ce da ita "Thank you Darling", Maryam sai da ta k'ulu matuka dan ita kunyar Sadiya take yi. Tun shigowar sa tayi kaman bata gansa ba sai kallon ta take, shi kuma a ganin sa ko ta fara jin haushin sa ne. Da Maryam taga ba sarki sai Allah tunda yaki tashi sai ta k'yale sa amma she's not comfortable kawai dan ba yadda ta iya ne.
      Saida d'akin yayi shiru na wasu minutes, hankalin su na kan TV, hannu Maryam takai kan suman kansa tana yawo dashi ya d'ago ido ya kalleta ta sake masa best smile ever, yace mata "you look more beautiful when smiling", tace "thank you for the lunch you came to eat, am greatful", "what for?, mata ta guda tagaiya ce ni naki zuwa, haba everything for you, duk wani aikin gabana kin fisa matsayi ai", dad'i taji har ranta. Zata kai masa kiss a forehead dinsa immediately wayan Sadiya yayi ringing, zuciyan Maryam ne ya tsinke Sadie ta tashi tabar wajen dan receiving call din, sam ta manta da sadiya na zaune a falon, suleiman yace mata "ya kika dakata ke nake jira ki sumbace ni fa", tace "yaya ashe ba mu kadai ne a falon ba na manta kai kuma baza ka hana ni ba". " na hanaki kuma dan meye, ke ba mata ta bace", "nasani amma bana son hakan yana faruwa agaban ta sai ta d'auka iya shige nake mata", sai ya nuna mata irin yayi fushin nan ya k'au da kansa yace "naji zan kiyaye gaba".
       Sadia ko da tagama wayan ta a d'aki zaman ta tayi ta daura hannu a hab'an ta tace "no wonder! Ashe ita tayi inviting dinsa yazo shi, iyee soyayya manya"dariya tayi sannan tayi kwanciyar ta dan dama ta gaji da kallon bacci take ji.
      Bayan Maryam ta karanci zaman da ke tsakanin sadiya da Suleiman sai ta dau alwashi zata gyara tsakanin su.
      Wata rana Suleiman ya fita baya gida, Sadiya na zaune a backyard na gidan tana shan iska Maryam tazo ta same ta ta zauna kusa da ita. Crunches take ci sai ta mata tayi "Maryam gashi bismillah", ta dau biyu aciki tace "na gode". Duwatsu Sadiya ta d'iba tana wulli da su daya bayan daya cikin wani rami amma batayin sa'an saiti dan duk fad'uwa suke kasa, Maryam tayi darya tace "kawo na tayaki", ta miko mata sauran duwatsun suka kara sashi duk a kasa. A sannan ne Maryam ta dafa kafad'ar ta ta kira sunan ta "Sadiya", saida ta ansa ta sannan taci gaba da magana, " kinsan yanxu mun zama y'an uwa dake ko", tace "eh", " a gaskiya bana son yana yin zaman dake tsakanin ki da ya Suleiman ", wani bazan kallo ta juya ta mata, saide Maryam bata fasa maganar ba taci gaba "bai kamata kina masa abun da bai dace ba a matsayin matar sa, kinsan Allah yana fushi da matar da bata wa mijin ta biyayya ko?" Sadia tace, "Maryam ya ishe ki haka dan ina ganin girman ki saboda kin fini shekaru", "nasani kina bani girma ta kuma bana son ganin tab'e wan y'ar uwata wata rana shi yasa nake son maganta al'amarin, kiyi hak'uri ki gyara wasu halayen ki, wani locacin ya Suleiman kan yin wasu abubuwa masu haushi idan kina wajen, yana yin hakan ne dan ki shiryu amma bak'ya canza wa, meye amfanin zaman auren naki badan kiji dad'in rayuwar ki bane", wannan locacin Sadiya taje makura, ta tashi ta tsaya ta nuna Maryam da yatsa tace "daga yau ina so ki fita da ga harka ta kar kiga ina sake miki dayawa fitina ne bana so amma tunda kina mun sa'ido da shishigi muzu ba dake", ita ma Maryam ta tashi ta tsaya tace da ita "kiyi hakuri Sadiya ban zo da nufin in bata miki rai ba kawai dai abun da nake so ki gane shi ya Suleiman yana ara miki locaci ne kinsan d'an adam dole wata rana ya gaji da halayenki ni kuma ina gudu miki wannan ranan, yau d'in nan ya kamata ki basa hakuri idan yazo gida yanzu tactics na farko da zan baki shine ki je ki fara girka masa favorite dinsa kinji ni zan taya...", saukan mari lafiyayye taji fas a kuma tunta, Sadiya tace "idan kika kara shiga gona ta sai na illataki", sakamakon zafin mari da Maryam taji ta daura hannun ta wajen marin tana kallon Sadiya dan ta kasa furta mata wani kalmar.
     Sadiya ta juya za ta bar wajen kenan sukayi ido hudu da ummar Suleiman. Baki na karkar wa tace "umm umma sannu da zuwa kin dawo lafia?" Umma tace "da ba lafia ba zaki ganni anan ne, iyee mara kunya irin halin da kike acikin gidan kenan? kinyi abunda ba daidai ba baza'a gyara ki ba kuma ashe tun da kina cutar mun da d'a ban sani ba, toh wallahi na fada miki kiji kika sake daura hannun ki akan Maryam dan naji kalmar da kika yi amfani da ita na sai kin illata ta toh kisan zaman ki ne ya kare acikin gidan. Tunda Umma ta fara maganar kanta na sunkuye akasa. Maryam ne tazo ta kama ta tace "Yi hakuri Umma sannu da zuwa, yaushe kika shigo ne? muje daga ciki", "yo dama ina za kuji ni kuna wannan hayaniyar taku", suka wuce ciki.

[7/27, 9:56 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
Pure Moment Of Life Writer's
Dedicated to sweet lovely but naughty sister Falmata k Ahmad. LYSM😜
51 - 52
       Ko da Umma ta koma gida kiran Suleiman tayi a waya ta gaya masa abunda taje ta tarar a gidan sa kwata kwata bai ji dad'in sa ba. Zuwa d'akin ta yayi ya same ta tana nad'e kayan ta ya zauna a bakin gado yace "Sadiya, Umma ta gaya mun abunda kukayi da Maryama, baki kyauta ba Maryam na son ci gabar ki ne bawai dan jin dad'in ta bane ta miki magana, tana sonki da alkhairi ne nan gaba kar ki k'ara abun da kika yi dan Umma da kan ta bata ji dad'in hakan ba". Bud'ar bakin ta tace "ka taya ni bawa Umma hak'uri bazan k'ara ba", sosai ta basa mamaki dan baiyi expecting za tayi nadama ba, dad'i yaji ya taso yayi pecking goshinta yace " Allah yayi miki albarka", ya fita. Sai da ya fita taja wani dogon tsuka tace "aikin banza".
        Washe gari Maryam na kitchen tana had'o musu breakfast Sadie ta shigo ta same ta tace da ita " ina kwana Maryam", murmishi ta mata sannan tace "mun tashi lafia?" "Lafia kalau, ya aiki?" "Gashi muna fama, Sadia ki yi hakuri da bata miki rai da nayi jiya", "a'a Maryam ni ya kamata na bak'i hak'uri ba ke ba", "a'a kar ki damu babu komai ai babu wanda yafi karfin kuskure a rayuwa", "nagode, bari na taya ki soye soyen" ta d'au masami ta saka a cikin mai.
    Watan Maryam hudu kenan a gidan. Ranan ta tashi bata ji dad'in jikin ta ba suka je asibiti da Suleiman aka tabbatar musu da juna biyu take d'auke da shi na wata uku. Murna a wajen Suleiman kaman wanda aka yi wa wahayin shiga aljannah, a ka basu magungu na suka koma gida.
      Da suka zo gida Sadia bata nan tana makaranta, yaso ya fara sanar da ita dan ta taya su murna, barin Maryam a gida yayi yaje sa sanarda da Umman sa.
       Maryam na kwance kan three seater taji tana son shan tea ta tashi ta je ta dinning ta had'o zata je ta zauna kenan kofin ya sullub'e a hannun ta ya fadi ya zube gaba daya akan tiles, taci sa'a kofin roba ne bai fashe mata ba. Kitchen taje ta dauko bucket mai ruwan omo aciki dayan hannun ta kuma mop take rike dashi saida ta goge wajen zata juya ta mayar bata gani ba ta ture bucket din ruwan cikin ya zube tsantsi ya kwashe ta wata mahaukaciyar ihu ta zabga bata ankara ba tafad'i kan cikin ta ragajab da karfi bata sake motsa wa ba sai numfashin ta da yake fito wa kasa kasa.
       Suleiman na sanar da Umma farin ciki kal a fuskarta ta kasa b'oye wa, ta kusan yin jika tace da shi "zauna na kawo maka abinci kaci ko baka jin yunwa yau sai kaci girkina". Dariya yayi "Umma ni dama k'ewar girkin ki nake kuma banci bamnaugtyito a gida ina hanzarin nazo na fada miki", "dai dai ma kenan bari na zubo maka."
      Baifi minti talatin da abun da ya sami Maryam ba Sadiya ta turo kofar falo ta shigo, jini ne taga ya malalo har zuwa kofar shigan, zuciyar tane yayi matukar tsinke wa tana bin jinin daga wajen zuwa ta inda yake fitowa sai salati take tana Allah yasa lafia dai, can kusa da kitchen tagan ta kwance cikin jini kaca kaca, wani razanan nan ihu ta saka ta karaso wajen ta taba ta, Maryam, shiru Maryam jijjiga ta tashiga yi babu alamar zata motsa, ta d'ago kan Maryam tagan sa afashe sai jini da yake zuba, kuka ta saka ta nemi wayan ta ta kira ya Suleiman, bai b'ata locaci ba ya d'aga, kukan ta kawai yake ji ba ya gane abunda take dad'i sai sunan Maryam daya ji ta ambato kuma tace yazo yanzu. Hankalin sa ne ya tashi ya bar abincin sa da yake ci, Umma na tambayar sa lafia yace "Maryam Umma, Maryam ce", "me yasa meta?" "Ban sani ba Umma muka rasa gidan". Da sauri ya d'auki mukullin motar sa suka nufi gidan.
        Sadiya ta had'e kai da guiwa ta zauna kusa da ita sai kuka take, suka bude kofar suka shigo, da gudu tayo kan umma ta k'ank'ame ta dan atsorace take gaba daya, Umma kuka ta fara dan ganin abun tausayin nan, "shike nan cikin ya zube wayyo ni Fati", ta daura hannu akai. Suleiman ya k'inkimo ta da wuri ya kai ta motor suke je asibiti.
     Emergency ward akayo da ita, likitoci suka shiga yi mata aiki da gaggawa, wani babban likitan da yake tsaye kusa da ita ne yaji tayi dogon numfashi yace da sauran "Ku daka ta", wasu gwaji ya mata result ya nuna ta riga da ta cika. Cire gloves na hannun sa yayi ya kad'a musu kai ya fita daga d'akin. Su Suleiman dake jira a kofar d'akin suka taso " Doctor ya jikin mata ta?" Ya dafa kafad'ar sa yace "am sorry, she's no more". Hawaye suka fara ambaliya a fuskar Suleiman yace " innalillahi wa innailaihi raji'un" ya shiga d'akin da gudu dan ya tabbatar wa kansa. Sauran likitocin suka fice suka basa wuri.
       Sadiya da take tsaye kafafun ta suka kasa d'aukan ta ta sulale kasa tana rusa kuka. Umma sai salati zalla take tana hawaye. Addu'oi ya mata ya shafe fuskar ta sannan yaja farin k'yalle ya rufe ta dashi. Umma ta juya ta kalli Sadiya tana kuka tace "nasani, ai tun da kika furta mata wannan kalmar nasan zaki aiwata abunda kika fad'a yanzu burin ki ya cika da kika aika mun Maryama lahira". Suleiman ya tazo a rikice yana kallon ta yace " Umma! Me kike fad'i haka?" Tace ban fad'a maka bane wannan yarinyar tayi pointing Sadiya ta tab'a cewa za ta illata Maryam a gaba na ta fada". Sadiya da tayi suru suru da ido ta fara ja da baya tana girgiza kanta , Suleiman ya mai da kallon sa zuwa kanta, unbelievingly ya ke kallon ta yace "Sadia!"
*kuyi hakuri da wannan*

[7/28, 10:05 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
Pure Moment Of Life Writer's (P.M.L)
_We don't just entertain and educate, we touch the heart of the readers._
Rukayya k'awa! Am sorry for the late wishes, never knew it was your day yesterday but can't keep moving without me saying Happy Birthday my dear. Wish you Allah's khair and blessing, this page is dedicated to you.
53 - 54
     "Bani na kashe ta ba ya Suleiman, Umma ki yadda ba ni na kashe Maryam ba, ya Suleiman kasan bazan iya kinsan kai ba dan Allah ka fada mata wallahi zuwa nayi na tarar da ita acikin wannan yana yin sai na kira ka a waya, me yasa zan aikata hakan me Maryam tamun, tunda tazo gidan kasan muna zaman lafia", "da Allah rufawa mutane baki, ranar da naje na same ku shima cikin zaman lafian yake? Kawai dan kinji tana da juna biyu ke kin kasa d'aukan ciki shine kika ai kata hakan?" " Umma sab'ani aka samu ranar, ya Suleiman ai daga baya mun shirya ko? Kuma maganar ciki wallahi ban san tana da shi ba". Umma ta fita ta bar d'akin, Suleiman hannu ya d'aura a kansa ya zauna he's all confused ya rasa ya zaiyi, Sadiya tazo ta durkusa a gaban sa tana kuka ta kasa magana.
      Umma ce ta bankad'o kofar ta shigo ta nuna Sadiya tace "gatanan ku shigo", a razane Suleiman da Sadiya suka tashi dan ganin abunda basuyi tsammani ba. Police biyu ne suka biyo bayan ta, d'ayan ya ciro handcuff ya ce ta saka hannun ta ciki, baki ta bud'e ta d'aura hannun ta akai ta shige bayan Suleiman da dugu", Suleiman yace "Umma me kike yi haka bai kamata ki...", "rufa mun baki, kayi shiru na ce, idan ni na haife ka kar kasa ke yin magana, babu abun da kasani, da ido na nagani kuma naji da kunne na dan haka ka matsa su tafi da ita", Sadia da ta gama tsorata gaba d'aya ta kid'i me sai kuka take ta kama rigar Suleiman tana "ban kashe ta ba Allah ku yarda da ni, ya Suleiman kar su tafi da ni  zasu kashe ni", ta juya ta kalli Maryam tace "Maryam ki tashi ki fada musu bani na kashe ki ba, za su kashe ni nima", " wai me kuke jira ne ku fita da ita mana", "Umma kiyi hak'uri...", "k'ul na hana ka magana kar ka sake". Suka kamota har suka je kofar fita ya na kallon ta babu yadda ya iya sai hawaye da suke sauko masa, ta kama handle na kofar tana k'wala masa k'ira " ya Suleiman kazo ka karb'e ni dan Allah, nasan yadda abun yafaru zan gaya maka amma banyi kisan kai ba". Yadda tayi maganar kasan ta galabai ta da kuka sosai, Jan hannun ta da d'ayan police d'in yayi sai ta fad'i sumammiya a wajen. Da gudu Suleiman yaje ya d'aga ta arikice yake kiran sunan ta"Sadiya, Sadiya ki tashi kar ki mutu dan Allah kar ki tafi kibar ni ki tashi" ya fashe da kuka, dayan Police din ya kira wata nurse akayi rushing dinta zuwa emergency room. Within some minutes aka bata taimakan gaggawa amma bata farfad'o ba dan an mata allurar bacci dan ta samu hutu.
       Suleiman da Umma suka je gida da gawar. Yamma tayi dan haka sukayi fixing jana'izar ta zuwa gobe da safe. Daga nan suka sanar da y'an uwa da abokan arziki sannan Suleiman ya fad'a wa Mamar Sadiya abun da ya same ta, Mama taje ta kwana da ita a asibiti.
      Washe gari da sassafe kafin locacin jana'iza Suleiman yaje shi duba Sadiya a asibiti amma har locacin bata farfad'o ba, Mama ta bar Zara a kanta ta wuce jana'izar.
      Sadiya bata farfad'o ba sai can yamma kuma likita yace baza a sallame su ba dan tana neman k'arin ruwa dan haka suka ci gaba da zama a asibitin.
     Ummar Suleiman ta dage ita sai ankai Sadia Station dan bata yarda babu hannun ta cikin mutuwar Maryam ba. Iyayen Sadiya Sam basu ji dad'in yadda ummar Suleiman take acting ba sun san duk rashin hankalin y'arsu ba zata aikata kisan kai ba.
     Da daddare Suleiman ya kwanta bacci amma ya gagara yinsa sai tunanin duniya da ta masa yawa. Maryam has gone and on the other side Sadiya na asibiti kuma ga rigimar Ummar sa, kab ya rasa ya zaiyi. Hak'ika ya zauna da Maryam na y'an wasu watanni ne amma yaji k'aunar ta tashige sa sosai badan komai ba saboda biyayyar ta agareshi. Tashi yayi ya zauna sakamakon tuno last word da Sadiya ta fad'a kan ta suma 'nasan yadda abun ya faru zan gaya maka', dafa goshin sa yayi yace "oh shit, me take nufi da tasan yadda abun ya faru, oh my Allah dole naje na same ta gobe da safe", addu'a yayi ya kwanta da k'yar bacci ta d'auke sa.
     Washe gari da yaje shi gai da Umma kafin yaje shi asibitin yace da ita "Umma kiyi hak'uri ki ja da maganar kulle Sadia baya dan Allah", "ka bud'e kunnuwan ka kaji ni da kyau, idan har na k'yale Sadia to zaman ta agidan nan tabbas ya k'are", "me kike nufi da hakan umma?" "Ina nufin sallaman ta zakayi, eh sakan ta ya zamo wajibi Suleiman", zazzaro idanun sa yayi " Subhanallahi, Umma!" "Eh, dan haka kulle ta za ayi". Ta fice tabar sa a d'akin, ya bita da kallo.
     Da yaje asibitin suka gaisa da mama ta fice ta basu gu. Sadiya na kwance da ta gansa ta tashi ta zauna da tai makon sa tace "nagode", ya zauna kusa da ita sannan yace da ita " ya jiki?" Tace "da sauki", "Sadiya nazo ni jin yadda incident na mutuwan Maryam ya faru, ki gaya mun gaskiya nasan abun da Umma ta fad'a ba haka bane", hawaye suna rolling kasa a fuskar ta ta zai yana masa abunda ta gani a locacin da ta je ta tarar da ita kuma ta masa baya nin fad'uwa tayi a bisa dalilin zube wan ruwan omo.

[7/30, 5:19 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
Pure Moment Of Life Writer's(P.M.L)
_We don't just entertain and educate, we touch the heart of the readers._
      Kuyi hakuri da rashing posting ina jiya.
 Felt so much loved for the dedication, tnk u so much Aisha(_lady Fulani_). Allah ya d'au kaka book d'inki (HADEEYA).
55 - 56
      Jin jina kansa yayi "nasan baza ki iya aikata hakan ba amma bansan ya zanyi nayi convincing Umma ba and you see she's my mother amma bari naje na same ta". Yatashi ya bar asibitin.
     Da yamma ya koma wajen Umma bai same ta agida ba sai ya koma gidan sa nan ma bata nan ya d'aga waya zai k'ira ta sai yaga 6 missed call na Sadiya bai ga k'iran ta ba ne saboda ya bar wayan ya fita, da yayi trying nata bata d'aga wa, yayi ta k'ira amma shiru sai ya k'ira layin Mamar ta ko suna tare ita ma bata d'aga wa, hankalin sa ne ya tashi yayi gagga war zuwa asibitin.
     Yana iso wa tun daga bakin gate din yaga ana shigar da ita cikin motar police tana rera kuka, ga Mamar ta ma kukan take Ummar sa kuma tare da police d'in suke. Da gudu ya fito daga motar sa yana approaching d'insu yana d'aga musu hannu su tsaya amma da yake tsakanin su da d'an rata har suka fice daga harabar asibitin basu gansa ba. Ya iso wajen Mama da ta durkushe tana kuka yace " Mama ki daina kukan ina tare dake, taso muje mu same su a station d'in", "Suleiman Ummar ka ta kasa tawakkali akan abun da ya faru, mun rasa ya za muyi", "kar ki damu Mama ina tare da Mata ta nasan baza ta aika ta abun da Umma ke zarginta akai ba, yanzu muje musa me su tukun" suka fice.
      Suna isowa can, har Umma ta gama filling na case d'in an wurga ta cell na cikin station d'in. Abban Sadiya ma ya shigo wajen ya isosu dan Mama ta sanar dashi yazo ya same su.
      Suleiman yaje wajen Ummar sa da dugu" Umma kiyi hakuri kibar wannan maganar ta wuce mana kin manta ni mata ta ce narasa amma ban damu kamar yadda kike yi ba", "ai dole ka fad'i hakan dole kace mun kar na damu, shi kenan tunda kai ka kasa bi mata hakkin ta a matsayin matar ka toh ni ta wuce hakan a waje na dole a bi mata hakkin ta, kai matar kace kawai amma ni y'ar yar uwata ce wacce iyyayen ta suka mutu suka bar mini ita amma kakar ku ta karb'e ta dan bata son zama ita kad'ai zata na d'eban mata k'ewa, idan nagan ta tana tuno mun da y'ar uwa ta kuma ka fa san da hakan amma kayi watsi dashi" ba haka bane Umma hak'uri zaki yi a fitar da Sadiya cikin wannan halin", toh naji zan hak'ura amma da sharad'i", eh Umma ki fad'a ko ma mene ne zan miki amma dan Allah mata ta ta fita acikin nan kuma ta samu kwanciyar hankali", "Suleiman idan ba manta wa kayi ba nagaya ma d'azu da safe akan idan na k'yale Sadia to ka bata takardar ta kenan". Dudum zuciyar sa da na Mama ya tsinke, ya juya ya kalli Mama sukayi ido hudu ta sauke nata idon. Abba kuma da yake kallon Umma yayi murmishin b'acin rai yace " kin kyau ta Hajiya Fatima", Abba ya dafa kafad'ar Suleiman yace dashi "Suleiman hakika na yaba da kai amma yanzu abunda ya ka mata shi ne ka aiwata abun da mahaifiyar ka ta fad'a dan koni nafison hakan akan wannan musibar". Mama ta d'ago ta kalle sa tace "Alhaji haka kuma za'ayi", ya daga mata hannu alamar ta dakata". Suleiman da har hawaye sun sauko masa yace "Abba kayi hakuri bana son rabuwa da mata ta ina son ta, na rabu da Maryam yanzu kuma kar ku raba ni da Sadiya itace farin cikina", ya juya ta b'angaran Umma "Umma ki tausaya mun dan Allah ki bar Sadiya ta zauna dani", Umma tace "toh lallai zata ci gaba da zama anan kenan". Dafa kan sa yayi ya zauna dambar a kasa. Abba yace dashi "Suleiman babu komai kayi biyayya ga mahaifiyar ka kar ka ba'ta mana locaci zamu tafi ina da uziri kafin magariba. Da k'yar ya iya bud'an bakin sa yace " toh shikenan" muryan sa na rawa ya furta kalmar "NA SAKETA". Mama ta lumshe idon ta ta furta " innalillahi wa innailaihi raji'un". Abba yace Alhamdulillah yaje yayi bailing y'ar sa Mama taje ta jata zuwa motar su ka tafi gida.
     Suleiman ko kasa tashi yayi awajen Umma kam tafiya tayi tabar sa a cewar ta wai in ya gaji zai biyo bayan ta.
      Akwana a tashi watan Sadiya guda kenan a gida, babu ruwan ta, taci gaba da rayuwar ta normal babu abunda ya dame ta da ta rabu da Suleiman dan acewar ta ma ta yar da k'wallon magwalo ta huta da kud'a, ko idan su Aisha suka mata maganan ta koma d'akin ta ba jin su take ba.
     Suleiman ba karamin rama yayi ba cikin wata d'ayan nan, abun ya da mesa sosai ya za a masa 2 zero? Abinci ma sai Umma tayi da gaske yake ci. Yau Baban sa ya dawo da ga tafiya dama can baya gari kusan watan sa biyu kenan dan baya nan ma duk wannan haya gagar ta faru kuma babu wanda ya sanar dashi a cikin su kawai dai yasan rasuwar Maryam kad'ai ne.
      Abba ya sha mamakin ganin sa a gida kuma me ya ramar dashi haka. Sai da ya huta tukunna ya tambaye sa, bai b'oye masa ba ya fad'a wa mahaifin sa duk abun da ya faru. Ya tausaya wa d'ansa sannan yace "tabbas Ummar ka tayi rashin hankalin su na mata kuma kaima da naka laifin da ka k'ira ni ka sanar dani things would not have been worst, dan yanzu sai da yardan iyayen ta zata koma amma kafara ji daga bakin ta ko tana son koma wa gidan ta sannan musan abun yi", "nagode Baba". Suleiman ya tashi yana jin dad'i.
     Ta fito daga exam hall kenan zata je department d'insu ta sami friends d'in ta dan sun rigata gama wa. Sun fara exams d'in tun last week. A hanyar tafiyar ta sai taga abokan Asb suna tafiyan su da gudu  ta ka rasa wajen su ta baya tana murnan ko zata ji wani information akan sa, su basu ganta ba kafin ta bud'e bakin ta ta musu magana kawai ta tsaya cak sakamakon jin hirar tasu da ya rikitar da ita, dayan su yace "nikam ka gane y'ammatan da muka gansu d'azu kuwa?" "Ehh toh, fuskokinsu dai looks familiar", " friend's na beb d'in ASB ne ai, ni yama sunan ta?" "Ka kyale zancan nan dai kawai", " Ahmad dan iskan yaro ba, ko kasan cewa har yanxu yarinyar batasan inda yake ba?" "Saboda me fa?" "Au baka san labarin ba kenan, ai yarinyar sashi a gaba tayi sai ya aure ta shi ko bai da niyyar aure baisan ya zaiyi da ita ba Allah ya kawo mafita akayi wa old man d'insa transfer zuwa Lagos, yanzu yana can kuma yaki sanar da ita kawai disappearing yayi daga life d'inta", " kai dan Allah, haka ya faru dama? Gaskiya bai k'yauta mata ba". "Hahaha, ai aganin sa wai ba tsarin shiba ce kawai dai yana tare da ita but ba auren ta zaiyi ba, ka duba duk shan wankan ta fa kuma y'ar masu shi amma yace ba tayi mar ba?" "Ai karshen dan iska ne yaron, tama yi sa'a da ya k'yale ta haka bai lalata ta taba", " ai inaga abun da ya raba sa da ita kenan dan bata basa daman hakan", "toh Allah ya tsirar da ita maa ai", " kai ka masan ya aka k'ara sa kuwa? Hana mu yayi mu fad'a mata any info. akan sa fa, chanja sim card d'insa yayi yace kar mu fada mata inda yake ko ba da numban sa, Allah ma ya so ta tayi aure yanxu", "yauwa barkanta da ta samu tayi auren".
      Durkusa wa tayi awajen har kasa ta fara rera kuka mai tsuma zuciya da tsantsar nadama cikin ta, kukan take tayi tana kallon su suna tafiya har suka b'ace da ganin ta. Ta zama abun tausaya awajen duk masu wuce wa suna kallon ta. Sai da tayi kukan mai isan ta sannan ta tashi ta nufi wajen Ruky da Aisha.
     Suna ganin ta cikin yanayi da take suka gane tana cikin damuwa da rashin hankali. Kan Aisha ta fad'a tana kukan da k'yar suka rarrashe ta tayi shiru sannan ta labar ta musu abun da ya faru kuma ta fashe musu da wani kukan. "Hasbunallahu wa ni'imal wakil" kawai Aisha ta iya fad'a, Ruky tace "Sadia karki manta idan musiba tazo miki innalillahi wa innailaihi raji'un zaki na mai mai tawa", " nasani Ruky abunda yafi bani haushi me yasa tunda banji labarin nan ba tun kafin miji na ya auro Maryam ya kamata nasani gashi yanzu nayi sanadin rabuwa da miji na da ba'a auro Maryam ba Umma baza tamun sharrin ni na kashe ta ba har yayi silan rabuwa na da ya Suleiman, Asb ya cuce ni, Allah ya isa tsakani na dashi". Aisha tace "ya isa haka, ai naga tun abun bai b'aci ba ina miki maganar gyara sai kice ke bakya ji  bakya gani ko, toh kin ga abun da ya haifar saide Allah ya tsare gaba". "Wallahi nayi nadamar sanin ASB a rayuwa na, na tuba yanzu idan har miji na yane ma da in koma d'aki na zan bishi".

[7/31, 11:30 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
Pure Moment Of Life Writer's(P.M.L)
_We don't just entertain and educate, we touch the heart of the readers._
57 - 58
      Da ta koma gida Zara kawai ta gaya wa kuma ta hanata fada wa Mama. Ta kwanta ne dan ta huta amma sai de kaman ma takura kanta tayi a kwancen dan banda tunani da ya ishe ta tun d'azu babu komi a kanta. Idan ta tuna lokaci da tayi wasting akan ASB abun sai ya b'ata mata rai, tsaki taja tace "ga ya Suleiman d'in ma dai ko Ummar sa zata hanani koma wa ne oho dan shi kam nasan zai mai dani", bata idda maganar ba sai wayan ta yayi ringing, kamar kar ta d'aga da ta duba mai k'iran da sauri ta tashi ta zauna tana " ya Suleiman?" sai da ta k'irkiro natsuwa tukun tayi receiving. Sallama yayi ta ansa, bayan gaisu wa sai yace da ita "zanzo miki anjima Allah ya sa kina nan", " OK Allah ya kaimu ina nan". Sannan ta katse wayan ta. Murmishi tayi "oh ni Sadie ko me zai kawo sa Allah ya sa dai maida ni zaiyi". Sai taji muryan Zara a bayan ta tace "Ameen y'ar uwa ta", "laa dama kina nan", dariya ta mata " ina nan mana", tadan kai mata duka "magulma ciya kawai", tace " eh d'in " ta fice da gudu tana dariya.
      Da Suleiman ya dawo bayan magrib ya k'ira ta ta fito ko Mama bata gaya wa ba dan tana gudun kar ta hanata fita, tayi satan hanya ta fita. Motan sa na kusa da gate d'in su, ta tsaya wajen ya fito daga ciki ta juya mar baya tace "gani nan", "haba mata ta babu ko gaisuwa ne", da mamaki tajuyo ta mai mai ta kalmar " Mata ta! Ya akayi kuma na zama matar ka, kasan da hankalin ka kasauwa ke mun kuma kake k'ira na matar ka?" "Kar ki fad'i haka Sadia, ya za ayi na sake ki da gangan kinsan takura ni akayi, balle ma ni tun a locacin na maida ke saboda ina gudun kar narasa ki garin haka", "kana nufin na koma matar ka yanxu?" "Tun a locacin da sakin ta faru na maida ke". Aranta tayi maganar "wow! Naji dad'i sosai da nima banyi losing d'in ka ba amma kuma bazan nuna maka farin ciki na ka d'au ka na fara sonka ne, tabdi cikin sauki haka bazai ma yuwu ba". Murmishi tayi, yayi waving hannun sa a fuskar ta yace " tunanin meye kike haka?" Sai kuma ta had'e rai tace "ina sauraran kiran sallah ne, yanxu me kazo nema a waje na? Kayi sauri zanshiga gida" "Na zo na fad'a miki ina son mai da mata na saboda..."
     K'aran bud'e kofar gate suka ji, suka juyo atare dan ganin wa ya fito. Abba ne ya bud'e baki ya tsaya kallon su "Sadiya! Suleiman! Meya kawo ka?" Durkusa wa yayi har kasa dan ya gaishe sa amma ko saura ran gaisuwan Abba bayyi ba yace "maza, maza tashi ka bar nan kada na sake ganin ka a kofar gida na, kun riga da kun rabu dan haka bana son zancen banza, mahaifiyar ka ita ta jawo maka, wancan karan na k'yale ta taci mun mutunci toh yanzu bazan d'auka ba dan haka maza kabar nan kada nasa ke ganin ka". Ya juya kan Sadia " ke kuma, yayi pointing d'in ta maza ki shige gida kar na mauje ki, munafuka da izinin wa kika fito?" Yakai hannu zai bankad'e ta, ta kwala ihu ta shiga gidan da gudu. Suleiman yace "Abba kayi hakuri dan Allah", ya kalle sa yace "kada kabar nan d'in har naje nayi sallah na dawo" ya wuce ya bar sa. Suleiman ya shige motar sa looking disappointed ya tafi.
       Triyan triyan ta wuce ta je ta zauna a falon inda kowa yana nan suna kallo babu wanda ya kalli fitan ta balle shigo war ta sai Abba.
       Abba ya dawo daga masallaci ya shigo a fusace yana magana "ina yarinyar nan take? Mara zuciya kawai, ina ta shige ne?" Ai kuwa tuni ta ware d'aki tunda ta ji ya tab'a kofar shiga. "Alhaji lafia wai da wa kake ne?" "Da wannan y'ar ki mara zuciya mana", "wa fa?" "Sadia nake nufi mana, ina so ki ja mata kunne kada na k'ara ganin ta da wannan d'an mara mutuncin matar, dan bana son abunda zai b'ata mun suna, ehe". "Allah ya huci zuciyar ka, zan mata magana akai".
       Mama ta tashi ta biyo bayan ta zuwa d'aki ta same ta tana zaune tayi tagumi. Tayi tapping na bayan ta, adan tsorace ta d'ago dan bata san da shigo war ta ba " na am Mama", "me kika yi ne Abban ki ke fad'a haka?" "Mama, ya Suleiman ne fa yazo shi sai ya k'ira ni na fita", "wai me yazo gaya miki?" "Yace wai tunda lokacin da yayi sakin ya maida ni", "ke kuma me kika ce mar?" "Babu ban fad'amar komai ba sai Abba ya fito ya korani ciki", "toh Alhamdulillah tunda ya maida ke inna gaya wa Abban zai huce ai" ta juya ta fita ta nufi d'akin Abba.
     Mama na fita kenan wayan Sadia yayi ruri, ya Suleiman ne ya k'ira ta d'aga, "hello", "hello Sadia Allah ya sa dai Abba ba je ya huce akan ki ba kuma kiyi hak'uri duk ni najawo hakan", "A'a babu komai", "toh nagode, yanzu wani shawara kika yanke zaki koma gida na ko?" "Lokacin da kazo neman aure na ai bani ka samu na yanke shawarar na amince da auran ka ba ko, dan haka sai ka bi ta hanyar da kabi da farko", ta katse wayar. Kwanciya tayi tana "wayyo Allah ya Suleiman ina so na koma gidan ka amma gaskiya bana so kaga ko sonka nake kawai de na tuba da rashin biyayyar da nake ne".
       Mama ko da ta shiga d'akin Abba ta same sa yana kai kawo a d'akin, yana ganin ta shigo ya nufe ta " ina fatan dai kin mata magana akai dan bazan lamince haka ba. Mama tace "calm down ashe yazo ya sanar da ita akan ya mai da ita tun ranar da yayi sakin", "What? Kina nufin yana neman ta koma gidan sa da wancan bala'e iyar uwar tasa? Wani irin sharrin kuma zata kara mata nan gaba? Ina nan da rai na Sadiya baza ta wahala dan su ba karshe ma su kashe ta dan haka ke da y'ar ki kuyi gaggawar sanar dasu hakan sannan ki ce a turo da ragowar sakin su cika uku", Mama da ta kama baki ta rike tace "Alhaji kana ganin kayi daidai kenan hakan?" "Ni dai na yanke hukun ci".

💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
Pure Moment Of Life Writer's (P.M.L)
_We don't just entertain and educate we touch the heart of the readers_
59 - 60
           Washe gari
     Mama bata fad'a wa Sadia ba amma ta k'ira Umma ta gaya mata.
      Umma da taji haushin hakan dama bason zuwan Sadian take ba Baban Suleiman ne ya mata fin karfi shine tayi shiru.
       Suleiman da Baban sa suna breakfast a dinning, Umma ta fito tana fad'a, "dama na gaya muku, ku rabu da y'an gidan marasa mutuncin nan amma kuka k'i, toh gashi sun k'ira ni akan suma basa son y'ar su ta koma, har da wani cewa a aika musu sauran sakin da ya rage, kaji dama kaine d'an taurin kai", ta zunguri kan Suleiman. Shiko da yayi tsuman zaune yana kallon Ummar sa hawaye sun ciko masa ido ya marairai ce kai yace "Abba dan Allah kumin rai wallahi ina son Sadia, bazan iya rabuwa da ita ba, ina son Mata ta ta koma gida na, nasan baza ta ki ba ita ma, dan Allah kar ku raba mu". Abba yayi tapping hannun sa yace " ka kwantar da hankalin ka, laifin wani baya shafan wani, ni na maka alkawarin mai da matar ka matukar ita Sadian bata ki koma wa ba", Umma tace "can ta rage muku, ita ma yarinyar idan tana da hankali baza ta komo ba ai dan har yanxu ina kan baka ta", ta juya ta shige d'aki. Abba yace " kar ka kula uwarka ka k'yale ni da ita duk saboda ni take yi baza ta aikata abunda take fad'a ba, yanzu ka shirya dole muje gidan nasu", nan ne Suleiman ya samu kwanciyar hankali.
      "Zara, Zara ina kike?" "Na'am Mama gani nan", "ki k'ira Sadia kuzo d'ayan ku ta taya Ma'u yin assignment d'in ta d'ayar ku kuma zan aike ta kasuwa tare da Omar", " toh Mama ni zani kasuwar, dan gaskiya Asma'u tana bani tough time wajen yi mata homework, ya Sadia ta mata", "jeki ki k'ira ta toh".
       Bayan Zara da Omar sun fita, Abba ma ya shirya zai fita ya jiyo ana sallama, Suleiman da Baban sane suka shigo, sukayi musabaha da Abba ya basu wajen zama, ya k'ira Sadiq ya kawo musu ruwan sha sannan Mama ma ta fito suka gaisa. Zata tashi, Alh. Abubakr ya dakatar da ita, "ah hajiya yi zaman ki dan maganar da muka zo da ita ke ma ya shafe ki, daman akan maganar yaran nan ne Suleiman da Sadia". Abba yayi saurin karb'an bakin sa yace "toh ai inaga mun gama da wannan zancan ko matar ka bata fad'a muku yadda mukayi da ita ba d'azu, ko da naganku ma yanzun na d'au ko ragowar sakin aka kawo mana dan zanfi farin ciki da hakan". Alh. Abubakr ya numfasa sannan yace " Alh. Muh'd kasan ni lokacin da abun ya faru bana gari sai da nazo shekarar jiya naji, kuma kagani dai duk wannan sha'anin su na mata Ummar yaron nan ta aikata dan haka bai kamata ka biya mata ka yanke irin wannan hukuncin ba dan zai iya yuwa mun shiga hakkin yaran idan har suna son zama tare da junan su, ko ba haka ba?" Abba ya kad'a kansa yace "akira mun uwata kuji daga bakin ta zaman gidan Suleiman ya ishe ta". Haba, k'irjin Suleiman ya fara duka uku uku, yasan idan har sai da amince war Sadia za'a basa matar sa toh lallai bazai samu ba dan yasan ba sonshi take ba tasha gaya masa hakan. Gumi ne ya ke'to mar. Abba yace "A'isha k'ira mana ita". Ita ma Mama tafi son y'ar ta ta koma gidan mijin ta, ta tashi jiki babu k'wari zuwa k'iran Sadia dan gani take kamar Sadia baza ta amince ta koma ba ko auran ma ya akayi sa balle kuma ta samu fito wa yanzu.
       Tare suka shigo ta durkusa ta gaida surkin nata ya ansa da fara'an sa. Nan ne taga yadda mijin nata ya rame sosai kuma sai ta tausaya mar. Abba yace " gata ku tambaye ta" yadda yayi maganar confidently irin y'arsa baza ta bashi kunyan nan ba. Alh. Abubakr ya kalle ta yace " y'ata inason ki bani ansar tambayar da zan miki zuciya d'aya, kinji", ta kada masa kai tana jiran tambayar. "Ina son ji daga bakin ki kina son koma wa d'akin mijin ki ko kuma a'a?" Tambayar taji shi ne kamar saukar aradu akan ta, definitely tana son koma wa amma furta wa da bakin ta ne dai matsala dan hakan zai nuna wa Suleiman son sa take kuma bata son hakan. Abba yace "kun gani ko?" "A'a Alh. Muhd hanzarin me kake ne, ai bata yi magana ba shawara take da zuciyar ta". Suleiman dai Addu'a yake yi Allah yasa tace eh, haka ma Mama fatan datake kenan. Baban Suleiman yayi murmishi yace "Sadia kin kasa magana, kina son koma wa gidan Suleiman d'inne", tasan this is her last chance idan bata ansa sa ba toh Abban ta zai raba su har abada, ahankali ta kad'a masa kai tace "eh abba zan koma gidan sa", wani iska ne ya ziyarci Suleiman yace " Alhamdulillah" afili. Abba da bai tab'a tsammanin hakan daga gare ta ba akufule ya tashi ya tsaya yace "What! No, no karya kike baza ki koma gidan sa ba na riga da nagama magana ta". Ya ban kad'a ta gefe ya fice daga gidan ma gaba daya. Sadiya kam tagama tsorata da al amarin Abban ta ta tashi ta koma d'aki da gudu, Mama ma ta bi bayan ta. Suleiman da hankalin sa ya tashi yace " Baba me yake shirin faru wa ne? Abba ya hana mun Sadiya". "Yi hak'uri..." Kawai ganin sa yayi ya sulale kasa numfashin sa ya dau'ke. Baban sa da har ya riki ce ya sauko kasan "Suleiman, Suleiman baba na ka tashi, ka tashi mana" wani zufa ne ya ke ji ajikin sa, ya cire babban rigar sa ya ajiye sannan ya shiga tallafa wa d'an nasa, yayya fa masa ruwa yayi ya farka amma baida karfin tashi a wurin da k'yar ya ja sa zuwa motar sa suka nufi asibiti.
      Suna zuwa akayi admitting d'in sa, bayan wasu gwaji da akayi mar likita yace yana dab da kamuwan ciwon zuciya dan haka ayi hankali da conditions d'in sa kada ayi masa abun da zai b'ata masa rai. Alh. Abubakar ya bar d'an nasa a asibitin shi kadai koda yake an masa allura bai farfad'o ba.
      Straight wajen kasuwan cin Abban Sadiya ya wuce yaje ya same sa ko sallama  bayyi ba ya mika masa takardar asibitin cikin b'acin rai yace "ka duba ka ga wannan, kaga abunda ka haifar wa d'a na, fitan ka agidan ya fad'i, muna zuwa asibiti akayi admitting d'in mu yanzu kuma akace yana dab da kamuwan ciwon zuciya, me zai hana ka basa matar sa ya samu lafia, kasani idan d'ana ya mutu Kaine sanadi", ya fice ya wuce gida ya sanar da matar sa itama saida ranta ya b'aci akai. Ta had'o abun da zasu bukata a asibitin tayi girkin ta suka wuce tare da mijin ta.
      Duk da jikin Abba yayi sanyi amma har yanzu bai sauko ba. Yana zuwa gida ya k'ira Mama ya fad'a mata abun da ya faru. Sai da tayi bakin cikin hakan sannan tace " toh Alh. me zai hana ka bar y'ar nan ta koma gareshi ko zai samu lafia ta wannan hanyar tun da kace likita ya sanarda kar a masa abun da zai b'ata masa rai ai inaga damuwa da yayi akan rashin Sadiya bazai barsa ya warke ba". Sai da ya juya ya kalle ta sannan yace da ita "kinga babu ruwan ki cikin wannan al amarin dan yanzu haka so nake na aika Sadia wajen wani abokina a can kasar Cameroun kuma ban amince da ki sanar da ita hakan ba", d'aura hannu a k'irji Mama tayi. Jin k'arar fad'uwan plate suka ji a bayan su suka juya a tare dan ganin ko waye, Sadia ce da ta d'ebo abinci a kitchen ta fito ta tsaya sauraron su tun d'azun ba su ganta ba, sai da taji komai. Barin wajen da gudu tayi sai zuwa d'aki tana kuka. "Alhaji kaga irin ta ko kaga abunda nake mana gudu ko, toh wallahi idan ba kayi hankali ba next y'ar ka zata kamu da ciwon zuciya". Ta tashi tashige wajen y'ar ta.
      "Mama dan Allah ki hana Abba aikata abun da yayi niyya dan bazan iya rayuwa babu miji na ba ina son sa, ina so na koma wajen miji na", "shhh ishiru kar ki damu zan masa magana zaki koma gidan sa da yardan uban giji", " toh yanzu mama naji an rike sa a  asibiti yaushe zamuje ganin sa?" "kinga yanzu dare yayi  mu bar shi zuwa gobe". Ta rarrashi ta ta fita a d'akin.
       Washe gari da sassafe Sadia ta tashi ta girka masa breakfast tace da Mama suje tun yanzu, da k'yar Mama tayi convincing Abba da ya bisu asibitin.
      Suna isowa sun shiga d'akin da aka rike sa suka tarar yanxu ne farfad'o wan sa amma bai gama zuwa hayyacin sa ba dan ko idanun sa a rufe suke yana ta wasu maganganu, Baban sa na tsaye akansa Ummar sa ta zauna kusa dashi ta kamo hannun sa tana "sannu". Bud'ar bakin sa yace " Sadia, Mata ta ina kike zo kusa da ni kar ki tafi ki barni, ina son ki Sadia", duk maganar da yayi idonsa a rufe suke. Sadia da takasa jure tsayuwa awajen ta fita a d'akin da gudu. Abba ma har hawaye sun ciko masa ido yaje ya zauna kusa da Suleiman yace "tabbas wannan masoyan k'warai ne yanzu na tabbatar da y'ata ta samu mijin da zai rike ta da gaske, Suleiman ka yafe mun abunda nayi, ni na baka matar ka daga yanzu sai yadda kayi da ita". Umma da itama taji kunyar abun da ta aikata a baya ta juya tace dasu " nima ku yafe mun abun da na muku duk sharrin shaid'an ne", Mama tazo ta rungumota tace "kar ki damu hajiya Fatima babu wanda yafi karfin kuskure, Alhamdulillah tunda munga ne". Baban Suleiman yace " Allah ya yafe mana kurakuran mu", duk suka ansa da Ameen.
       Abba ya fito ya samu Sadia a durkushe tana kuka ya d'ago ta yace da ita "nasan ban miki daidai ba 'yata kiyi hak'uri amma daga yanzu na amince ki koma wajen mijin ki", ya kamo hannun ta suka shiga d'akin ya zaunar da ita kusa da mijin ta yace da sauran jama'an " sai mu basu waje ko", sukayi dariya suka fice, Ita kam Sadia kunya taji.
        Yanzu ne Suleiman ya bude ido yayi setting d'in su a kanta, smiling ya mata sannan ya miko mata hannu da alamar yana nema tayi hugging dinsa itama ta kai hannayen ta tayi hugging dinsa gamgam sai ya saki d'an k'ara kad'an "Auch", with full concern tace " Sorry ", murmishi yayi yace " worry not, da wasa nake", ta dan kai masa duka a k'irjinsa ta kara mai da kanta kafar sa "oh da zafi fa, kid'an sassauta dukan, tace "I love you hubby", " kara maimaita sunan inji" tace "My Hubby", " what a nice name, love u too Mata ta". Dariya suka face dashi.

[8/3, 3:29 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
Pure Moment Of Life Writer's (P.M.L)

_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers._
Dedicated to all P.M.L writer's

   Kuyi hak'uri da rashin posting d'ina jiya wlhy na kamu da cutan rashin son typing ne yanzu ma da k'yar na huta zuciya.😜
61 - 62
       Aranan Suleiman yaji sauki aka sallame su, shi dai yace sam wuce wa zaiyi da matar sa gida, hakan kuwa akayi.
        Zara ta bisu dan ta taya Sadia share gidan da kuma goge goge. Sun gyara gidan yayi tsaf dashi har da saka turaren wuta yana kamshi, abunda da bata tab'a yi ba kenan. 
         Da dare yayi Suleiman yana zaune akan sallaya ya idar da sallah kenan yana addu'a. Sadia kuma tana kwance akan gadon ta, tana jiran ya Suleiman ya hau kan gadon su kwanta har ta gaji da jiran sa. Tashi tayi ta zauna ta matso kusa da inda yake tace dashi "ya Suleiman baza ka zo mu kwanta bane?" Ya maida kallon sa gareta yayi murmishi ya kad'a kansa tare da cewa "yi kwanciyar ki kar ki damu, in nagama nima zan kwanta anan" ya nuna kan carpet.
      Ta marairai ce kai ta sauko ta zauna a gefen sa ta kamo hannun sa ta had'a da nata sannan ta fara magana "ya Suleiman nasan na zalunce ka a baya dan Allah ka yafemun abunda na maka, na maka alkawarin kusan ta ta duk lokacin kake bukatar hakan, ni matar kace". Murmishi yayi ya kamota ya kwantar da kanta akafad'ar sa yace "ni ban tab'a rikeki a zuciya ko kad'an ba dan nasan idan nayi hakan Allah zaiyi fushi dake kuma ni bazan so hakan ta faru da mata ta ba, kuma ko ada inma ina zuwa neman ki ne dan wata k'ila hakan zaisa ki saki jikin ki dani dan ina kokarin cusa miki soyayya ta a zuciyar ki ne idan kika saba da hakan zaki daina tsana ta", murmishi tayi tace "ni dai kayi hak'uri na shiga hakkin ka daya wa", fuskar ta ya d'ago yayi cupping da hannayen sa suna kallon junan su har cikin ido yace "bari na fad'a miki wani abu, kinganni nan, ko kad'an ban damu da sai na kusance ki ba dan ke nake yin hakan, ni ke nake so ba jikin ki ba zan iya rayuwa babu wancan amma bazan iya rayuwa babu ke ba, all I need is to see you beside me or lying by my side, just want to feel you close to me always ina shakan kamshin jikin ki mai dad'in nan".
     Matso da fuskar ta tayi kusa da nashi har hancinsu na goguwa suna exchanging na breathe d'insu, lips d'in ta ta d'aura akan nasa ta fara tsotsan sa vigorously dan ta nuna masa soyayyar ta da k'waran cewar ta wajen hakan, tun baya mood d'in har tayi turning d'insa on, shima ya fara romancing d'in ta yadda bata yi tsammani ba, wuyan ta, dukiyan k'irjinta, cikin ta da kasan cibiyar ta duk babu wanda ya bari romancing d'in ta yake sosai kuma tana enjoying har ya shige ta bata dai na jin dad'in ba kamar kar ya daina haka take ji. Tunda take bata tab'a samun kanta cikin irin wannan yanayi na jin dad'i ba, ko first saduwan su bai mata dad'i ba kodan tana fighting d'insa ne alokacin oho da yake bada sonta bane, ko yanzu ma batasan ya iya tsarrafa mace haka ba da bata nuna nata k'warewar ba dan gashi yanzu sai da taraina kanta wajen sa, tasha wahala amma kuma taji dad'i. Kuma tun daga nan ta daina raina ustazai dan ashe ba k'yal suke ba a daina ganin su haka wallahi sunfi wasu y'an iskan ma.
       Sai da ya gama tsarrafa ta yaji kansa dumdum sannan ya k'yale ta ya d'aga ta zuwa toilet nan ma sai da ya mata wasanni daban daban sannan sukayi wankan su suka zo suka yi kwanciyar su tare waje d'aya bacci mai dad'i ya ziyarce su.
     Washe gari da asuba suka tashi bayan sunyi sallah sukayi azkar tare sai shi yace su koma bacci dan ranan Sunday ne babu zuwa aiki. Bata musa saba saida suka kwanta har yayi bacci sannan ta d'ago kanta tayi kissing na goshin sa passionately ta sauka tayi hanyar kitchen dan ta tuno lokacin da ta tab'a zuwa gidan Aisha ta tarar da wata Antyn ta tana mata nasiha duk da ita Aisha'n tana da ilimin hakan kawai dan tunatar wa ne take gaya mata akan idan safiya tayi kuma mijin ki ya nemi da ku koma bacci to kar kice a'a ko kuma kice zakiyi aiki ko girki, binsa zaki yi ku kwanta ahankali idan yayi baccin sai ke ki zaame kije ki muku breakfast dan idan ya farka zai tashi ne da yunwa ke kuma sai kiyi surprising d'insa da abincin.
    
      Breakfast mai rai da lafia ta had'o musu tayi arranging akan table taje tayi wanka ta zauna tana cancare k'walliya agaban mirror taji yayi hugging d'in ta ta baya, ya sunkuyar da kansa yadda zai zama visible via the mirror ya sake mata k'yakkyawan smile ita ma smile din ta masa sending back, yace "mata ta kyakkyawa ce shiya sa duk shigar da kika yi tana karb'an ki tana miki kyau", ita kuma tace " kodai sai idan nayi kwalliyar nake kyau ba", girgiza kansa yayi ya d'an b'ata rai "ko kad'an kada ki kara fadan hakan, mata ta tana da kyau ba kwalliyar ce take da kyau ba", " toh meye na b'ata rai nima da wasa nake ya zanyi downgrading kaina nasan inada kyau, amma kasan me", yace "uhumum" duk wani abu me kyau da kagani a tare dani toh gadan sa nayi kuma kasan a ina nagada?" "A'a sai kin fad'a". All these maganar da suke yi through mirror suke kallon juna shi kuma yana jingine a bayan ta, ta juyo ta mai da kallon ta garesa ta d'aura hannu a k'irjin sa "komai gadan sa nayi a wajen ka", murmishi yayi "dama ana gadan wani wanda ba jini bane?" "Oh baka sani ba, toh mata tana gadan mijinta ta kyau da sauran abubuwa". Jan ta yayi ya manne jikin su sannan yace " thank you for the love you make me last night, I really enjoyed it Allah ya miki albarka". Kunya taji ta sauke kanta tace "oya go and take your bath, your breakfast is ready", " toh ai sai na shirya mata ta kafin naje ni koh", a sannan ta tuna towel ne ajikin ta babu kaya, wardrobe d'in ta bude ya ciro mata wani rubber fitted gown ya mika mata "wannan nake so kisa ka", " wannan kuma ya Suleiman ya matse ni sosai fa bana saka shi", " ungo toh yau zaki saka sa dan ni shi nake so, ko sai na saka miki da kaina", "ayya kayi hak'uri ya Su...", ji tayi har ya kamota yana kokarin saka mata dan dolen ta tayi shiru ya saka mata. "Haba kiga yadda kyanki ya k'ara fito wa amma kike mun bakin cikin kar na gani, matso gaban mirror mana ki gani". Janyo ta yayi wajen kasa d'ago kanta tayi su had'a ido, "oh! wai kunya kike ji toh bari nashige wanka ta ko zaki zo kimin ne?" Ya lakaci kumatun ta ya shige toilet din yana mata dariya dan yasan tayi fushi dashi kenan.

      Ta kalli kanta da kyau ta mirror, ta ga yadda rigar ta fito da surar jikin ta kaf, ga wuyar rigar ya sauko sosai dan har rabin k'irjin ta duk suna waje. Tsaki taja sannan tace "Allah ya Suleiman ina maka ganin babu abunda ka iya baka waye ba ashe dai kai ba haka bane dan ko wani dan iskan ma sai ya baka waje, a suna wai kai ustaz hmm" ta fita taje falo.
      Da ya fito yana expecting yaga ta d'auko masa kayan da zai saka sai yaga ma bata d'akin. Fita yayi yaje d'akin sa ya shirya ya fito ya zauna tayi serving d'insa ita ma zata zuba nata a wani plate yace "a'a me za kiyi haka?" "Nawa zan zuba", " no plate d'aya za muci da ke dan Annabi yace mutum biyu suci abinci atare yafi wanda zai ci shi kadai albarka, kuma idan mutum uku ne toh yafi biyu, haka zalika cin abinci mutum hudu yafi uku albarka dan haka ki taso muci tare", tace "toh Hubby na bari na k'aro mana dan nasan kafiye ci dayawa wannan bazai ishe mu ba", ta kashe masa ido sai taga duk hankalin sa kuma ya koma kan k'irjin ta da suke girgizuwa wajen zuba abincin da take. Sai ta tuno babu ruwa a wajen. "Oh! ina zuwa ban d'auko mana ruwa a fridge ba", ta tashi dan ta d'auko, yanzu kuma hankalin nasa sai ya koma kan tudun mazaunin ta yadda yake juya wa gefe da gefe ahankali yace " Allah na gode maka da baiwar nan, yau ni da Sadia muke cikin wannan irin salon so haka, lallai mahakurci mawadaci ne".
       Ranan through out tare suka wuni manne a jikin junan su suna shan soyayyar su har dare yayi.
       Suleiman ya shigo d'akin ta daga shi sai boxer ya kwanta akan gadon ita da take zauna tace "wai ya Suleiman kai kullum sai da boxer kake kwanciya ne?" Saida ya jawo tafad'o kansa sannan ya ansa ta "idan na kwanta da riga ajiki na yana damu na ne kuma tun ina karami na saba kwanciya da boxer kad'ai", ya kwantar da ita a k'irjin sa, tayi dariya tace "toh ai idan kwanciya da riga zai dame ka inaga boxer'n ma haka ne ko?" Shima yayi dariya yana ce "Haka ne fa dan babu yadda na iya ne kinsan bazaiyu na kwanta hakan ba. Oh! Ko so kike na cire sa na kwanta haka?" "A'a ni bance ba", " kin fad'a mana, nasan ko zaki fi jin dad'in ki kwanta haka ajikin nawa?" "uhn uhn", "bari na cire", hannun sa yakai da wasa zai sauke wandon ta runtse idanun ta da karfi zata tashi ya kankame ta. " ina zaki je? Da wasa nake miki fa matsoraciya kawai". Aranta tace kwantar dani da kayi a bare skin d'in k'irjin ka ma ya nake ji balle kuma ka tub'e gaba d'aya.

*_Follow me on Whattpad @ fkahmad for comments and also your votes cos they really mean a lot._*


[8/4, 10:46 PM] Fannah k Ahmad: 💝Banaji Bana Gani💝
Written by F k Ahmad
Pure Moment Of Life Writer's
_we don't just entertain and educate, we touch the heart of readers._

Dedicated to each and every Fan of Banaji Bana Gani, P.M.L writer's and my whattpad readers. Thank you so much for the love, Allah ya had'a mu a next littafi na.
_END_
63 - 65

        Washe gari, Suleiman ya shirya zuwa aiki Sadia ta masa rakiya har zuwa wajen motar sa da suit case nasa a hannun ta bayan ya shiga ya zauna ya miko mata hannu zai karb'i jakar sa sai tayi dragging d'insa baya kuma da fushin ta, ya d'ago ya kalle ta yace "ha'a meya faru kuma?" Ta turo baki tana "Ba kai bane", " ni kuma me nayi", "nasan idan kafita a gidan nan baka zuwa sai dare shikenan nayi ta wuni ni kad'ai kullum", yadda tayi maganar da shagob'a yasa abun ya basa dariya amma sai ya sassau ta dariyar, " oh har ma dariya nake baka ko, shi kenan ga jakar ka ka tafi dama na saba zaman kad'ai ci ai", ta ajiye masa a cinyar sa zata bar wajen ya kamo hannun ta ya zaunar da ita a cinyar sa yana "kiyi hak'uri mata ta, ai ke kika bani dariyan, toh amma dama zama na awaje har zuwa daren yana damun ki ne?" "Yana damu na mana", "shine baki tab'a fad'a mun ba", " ai yanzu na gayama sai ka daina", "toh in nazo gidan da wuri me zaki ban?" Ta marairai ce kanta tace "Ya Suleiman kawai so nake ina ganin ka kusa dani mana kuma zan dafa maka abu mai dad'i sannan ai ko babu komai zanji dad'i idan nasa wannan handsome face naka a gaba nayi ta kallo". Kallon ta yayi da kyau sannan yace "yanzu nasan mata ta tana sona tunda har kika damu dani na miki alkawarin daga yau bazan sake zama dare ba idan nafita" tace "tnk u my Hubby", " you just deserve it mata ta" sai yayi pecking goshin ta. "Ya Suleiman idan naji ka ambaci matar ka sai inji kana hura mini kai, dan nasan duk duniya ni kad'ai ce", "OK yanzu ki shiga ciki ni zan tafi kar nayi late", "OK Allah ya kiyaye ka ya dawo mun da kai lafia", har cikin ransa yaji dad'in addu'ar dan yau ne farkon addu'an da ta masa yace "Ameen dear, me kike so na ka kawo miki?" Washe hakora tayi "ice cream nake so, bye" "ohk bye" yaja motar ya tafi.

      Wayan ta ne yake ringing da ta duba Aisha ce da murna ta d'aga "k'awa ta, wlhy kina raina ban samu na k'ira ki ba har kika riga ni", " ai baki da tace wa mara kirki kawai, ace kin koma gidan mijin ki amma baza ki fad'a mana mu taya ki murna ba sai Zara da suka had'u da Ruky a kasuwa take gaya mata" "ayya yi hak'uri Aisha ba haka bane yau fa kwana biyu kacal da nakomo, kinsan ya akayi Abba na ya k'yale ni na koma ne? Ai da labari kaca kaca amma kar ki damu zan zo miki a weekend muyi gist d'in", " hmm toh sai naganki", "insha Allah zaki ganni tare da Ruky ma zamu je dan ta kira ni jiya ita ma taci mun mutun ci" "yanzu kinyi hankali ko har yanzu kina ba ya Suleiman though time", " ah na daina mana, da d'inma dan akan ASB nake hakan amma yanzu ya Suleiman ne agaba na *banaji bana gani* akan sa zan iya yin komai", dariya Aisha ta k'yalk'yale da "iyee su Sadie manya, kai amma kin iya soyayya fa", "lalala ai bakisan wani abu ba duk iya wata ina bayan ya Suleiman ke kinga yadda ya iya soyayya kuwa ashe da nice bana basa chance na hakan, yanzu ma da zai fita na masa complain ya mun alkawarin zuwa gida early kullum, inaga zan bawa Ruky advice na auren ustazu dan gaskiya akwai dad'i sun iya soyyaya" "hahaha lallai kam abu yayi kyau, toh Allah bada zaman lafia bari naje na ci gaba da aiki na" "toh ki gaida Mustapha da unborn babyn mu".

             Bayan sati uku.
       Hadari ne ya had'o da alama damuna ta fara kenan a wannan lokacin. Da safe ne Sadie tayi wankin towels na kitchen bayan tagama aiki dasu ta fita waje ta shanya.  After kaman 30 minutes ruwa ya sauko kuma da karfin sa, suna zaune da Suleiman ta tashi da sauri zata fita, ya ke tambayan ta "ina zaki je haka da sauri", " ina zuwa yanzu", shanyan nata taje kwashe wa amma saida ta jike  sharaf, da ta dawo ya ganta haka karkarwa take sosai ya tazo yazo kusa da ita "kardai cikin ruwan kika fita?" Tace "eh, na d'auko towels da na shanya ne". Rigar jikin ta ba mai nauyi bane shi yasa ta manne mata ajiki kana iya ganin duk halittan ta ta ciki dan ko inner wear bata sa ba. D'an dariya Suleiman yayi yace kinga yadda kika yi kyau kuwa?" Ita kam har yanzun bata dai na kar kar wan ba, "ya Suleiman sanyi nake ji", ya d'auko mata towel ta tub'e rigar kuma ya had'o mata tea mai zafi tasha.
     Zuwa yamma jikin ta yayi zafi sosai zazzab'i take ji, ya Suleiman yayi rushing d'in ta asibiti aka tabbatar musu da ciki ne da ita na wata uku sannan aka basu magunguna, murna a wajen su da iyayen su kam babu magana. Suleiman ya sa Umma ta nemo wa Sadia y'ar aiki dan haka babu abunda yake barin ta tayi agidan, idan yana gida ma shiya ke mata.
         Bayan wata shida, Sadia ta haifi bouncing baby girl wacce taci sunan margayiya Maryam, Sadie ta mata ikirari da Farhan.

               A year later
       Farhan na kan gadon ta, daga bacci ta tashi tafara kuka ya Suleiman yayi saurin d'au kan ta ya fara wasa da ita, Sadiya kuma ta gama shirin ta dan za su je Super market, Suleiman yace "ina madarar ta ki had'o mata tasha", "madarar ta ya k'are jiya, yanzu ma shine main abunda nake son siya" "ok kiyi sauri mu tafi", ta d'au ko gyallen ta a wardrobe suka fita.

        Sun gama shopping d'insu ya Suleiman yaje settling bill d'in, Sadia da take rike da Farhan tana jiran sa sai taji wasu maza biyu a bayan su suna hira tana sauraran su saboda muryan d'ayan su seems familiar " Abokina wai yaushe za kayi aure ne?" Dariya yayi yace "kai an gayama shi auren sauki ne dashi ko da yake yanzu ma abunda ya kawo ni garin nan kenan", " haba! Duk matan da suke Lagos kabar su ka gangaro Maiduguri?" "Ai da biyu nazo nan, kaf y'an matan da nake sharholi dasu sai da na tashi aure yanzu duk suka gudu sunki aure na shine nazo neman wata budurwata na da dan nasan ita kam tana mutuwar so na nasan zata aure ni". "Tab, ina zaka same ta yanzu? Kuma aganin ka zata aure ka d'in ne?" "Sosai ma kuwa, kai! Dan baka San yadda Sadia take so na bane". Sadia da tagama sanin da ita yake ta tara hawaye ta juwo immediately suka had'a ido. Ahmad yayi exclaiming "Sadia! Dama kina nan kusa dani", " ya juya ya nawa abokin nasa magana "kaga ikon Allah ko, itace  yarinyar da nake fad'a maka ai", sai kuma ya juya kanta " Baby I hope you ain't upset with me dan yanzu ma ke nazo nema, zan aure ki Sadia". Wani wawan mari ta sake masa da yatsun ta biyar tas kake ji, kowa awajen sai da ya juya dan ganin meke faruwa nan ne Suleiman ma ya juya kallon su, sauri yayi ya karaso dan ya ga alamar fitinar harda matar sa aciki. Sadia ta fara balbale sa da maganganu "idan irin wannan tunanin kake a kaina toh kasani nariga da na manta da kai arayuwa ta da jima wa kuma wannan y'ar da kake kallo y'ata ce sannan ga mijina masoyi na wanda nake al fahari dashi", shi sai yanzu ne ma hankalin sa ya kai ga kallon Farhan da ke hannun ta. Taci gaba da maganar " Banza macuci mayaudari azzalimi, na gode wa Allah da ya hanani auren ka". Ta juya kan ya Suleiman ta kamo hannun sa tayi mar smiling tace "sweetheart mu tafi", ya Suleiman just can't take his eyes off matar sa, yaji dad'in the way she is proud of him suka taka zuwa motar su.
       Sai daga baya ne Suleiman yake tambayar ta akan wane ne shi take gaya masa ASB ne kuma ta basa labarin komai tun lokacin da suke tare har rabuwan su da kuma zancan da taji sukeyi da abokin sa a wajen.

       Three weeks later, su Sadiya sun gama makaranta yau ne Attestation d'insu.
       Tayi shirin ta cikin white Arabian gown tayi rolling d'inta in red, haka baby Farhan ma ta mata dressing white top da red skirt, head band d'in ta ma red da farin cover shoe akafarta. Ta d'auko graduation gown dinta ta rike a hannu. Suleiman ne ya shigo shima cikin shirin sa in white trousers da red suit akai. "Wow! Abu Farhan kaga yadda kayi kyau kuwa?" "Haka Ummu Farhan ma zata haska kowa wajen wannan taron". Murmishi tayi " OK what's the surprise gift you've got me? Tun jiya kake cewa sai za mu fita zaka ban". Hannu ya sa acikin inner aljihun sa na suit ya ciro wani k'aramin box ya bud'e, zobe ya fitar mai harafin S&S"wow!" Kad'ai ta iya furta wa dan ya bata mamaki matuka, "you like it?" Bakinta a bud'e suke tayi saurin fad'an "oh yes, my Hubby i love it not even like", murmishi yayi ya kama right finger'n ta d'aya ya saka mata tace "Beautiful, S&S and what does it mean?" "SADIYA & SULEIMAN". Hug ta kai masa tace "Thank you sweetheart, i love you so very much, Allah ya k'ara maka bud'i". "Ok mu tafi kada muyi late almost 10 d'in ma yayi", ya juya ya d'au ki Farhan ya ciro waya ya musu selfie, Sadiya sai k'arar snapping d'in da taji ta juyo "oh hoto kuke banda ni, nima sai nashiga", sauke wayan sa yayi yace " baza muyi da ke ba dan gaskia memory'n wayar nan ta cika da pic's d'inki", "ah toh ko wani outfit ai da hoton da za'a masa koh", " a'a gaskiya banda yanzu dan waya na zaiyi hooking", "haka kace? Wato dan sabagen muni na ne zai saka wayar ka hooking ko? Ya maka kyau", ta had'e rai da gasken ta tayi fushi ta juya masa baya. "O'o ba haka na fad'a ba na isa nace mata ta mummuna ce, ko naki d'au kan ta a hoto ai da wasa nake", ya kai hannun sa zai juyar da ita ya musu hoton kawai k'walla yaga sun ciko mata idanu. " Haba Sadia me ya same ki kuma?" Baki ta turo "ba kai bane kak'i d'auka ta a hoton", " yanzu dan wannan shine zaki min kuka zo mu d'auka toh, am sorry". Mak'e kafad'a tayi, kunnan sa ya kama da d'ayan hannun sa ya k'ara ce da ita "kiyi hak'uri mata ta, ko sai naje har kasa ne?" Har yanzu bata kula sa ba d'in, ajiye Farhan yayi kan gado ya sake kama kunnen zai durkusa sannan ta juyo a rikice tayi maganar "a'a ya Suleiman me zakayi?" "Durkusa wa zanyi na bawa princess ina hak'uri mana", nan ne tayi dariya ta kai masa kiss a forehead, " ni ma da wasa nake maka ya zansa miji na yin hakan?" "Ai kece gaba dani dole na sauke kai", duka kad'an ta kai masa a k'irji tayi hugging d'insa tare da cewa " World's best husband". Idon sa ne yaci karo da wall clock yace shikenan ai mun gama yin late d'in, oya mu tafi", ya d'au Farhan ya mika mata.
       Suna isa wajen taga kaf family'n ta suna zaune ne akan kujeru Abba, Mama, Zara, Omar, Sadiq da Asma'u har Ummar Suleiman ma tana wajen. Saban mamaki baki ta sake ta saya kallon su sai kuma ta juya kan Suleiman ta kalle sa yace mata "Surprise!" Tace "you did it?" Ya kad'a mata kai "Wow ya Suleiman, you are way awesome, thank you sweetheart", " everything for you", kamar tayi hugging d'insa take ji but tana kunyar jama'ar wajen. Ruky da Aisha ne suka shigo wajen da gown d'insu ajiki. Ruky tace "ke me kike jira baza ki saka ba kina rike dashi a hannu?" Nan ne tasa ka, Aisha ta tambaye ta ina daughter Farhan?" Ta nuna mata ita "gata can wajen dadyy'n ta, Yusrah fa? (Y'ar Aisha), "ita ma tana wajen uban ta". Wani Photographer ne Suleiman yagani ya masa magana yazo. Yace da kowa ya taso dan family picture za suyi, haka duk dangin nasu suka taso mai hoto yayi arranging d'insu amma saide ya raba wajen tsayuwan Sadie da Suleiman. Atake Suleiman yace " kai wa ya gaya maka ana raba mata da miji?" Ya janyo ta wajen sa. Su Abba da su Umma duk suka fashe da dariya, Ruky tace "wa annan ai love birds ne", Aisha ta juya ta mak'e bakin ta " bakya ganin su Mama ne ko kunya bakya ji". Mai hoto yace cheese, Sadie da Suleiman suka kalli juna da smile a fuskar su sannan suka kai wa Farhan kiss lokaci d'aya kuma hakan sukayi appearing a hoton.
        _"AND FOREVER THEY LIVE HAPPIER"_



*_Follow me on whattpad @ fkahmad for your votes and also comments._*




Download Bana Ji Bana Gani Littafi Na Ɗaya Complete HausaNovel