👄👄👄👄
   IKLAS
💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

         🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.

Dedicated to my fans

🅿1⃣&2⃣

Bismillahir rahmanir rahim

"IKLAS!lKLAS!!IKLAS!!!" buga table minal tayi ganin ta kira ta sau uku bata jiba dan tayi nisa cikin tunani wanda inda sabo ta saba ganin ta haka

A firgice ta kalleta tace"lafiya kike kira na haka?har kin saurata ni"

Minal tace"ai sai ki tashi mu tafi gida an tashi islammiyar ai"

Tashi tayi ta dauki jakar ta tace"muje toh yar bakin ciki kullum sai ina tunanin masoyina zaki wani zo kiyi ta damuna"

Minal tace"lallai IKLAS anyi wahalliya ke yanzu bazaki shafawa kanki lafiya ki daina wahalar da kanki ba?be ma san kina yi ba,ke ma baki san shi ba muryashi kawai kike ji amma kin hana kanki sukuni saboda wanda be san da zaman ki ba,wallahi ki yiwa kanki fad'a waya san ma ko yana da mata"

Kallonta IKLAS tayi tace" wallahi ko matan shi uku nine cikon na hudu wallahi zan iya aure shi ya rigada ya sace zuciyata tun ranar farko da nafara jin muryashi a radio alheri fm na kamu da son shi kuma ina jin dad'in inda yake bama masoya shawara a daddalin masoya wallahi bana jin zan iya cire soyayya R M D,a zuciyata dan ya rigada ya zama jinin jikina"ta kare maganan tana hawaye

Minal tace"ikon Allah,toh Allah ya kyauta"

Tafiya suke suna hira wanda rabe maganar R M D ne

Rabi tace"inda zaki bi shawara na da kin hakura da wanan makauniyar soyyaya ki fara kula mahmud naga shima yana son ki"

IKLAS tace"Allah ya kiyaye na auri d'an iska wanda baya kamun kai da bin mata,gaskiya minal in kina son muci gaba da zumunci pls ki daina kawo min maganan mahmud"

Minal tace"Allah ya baki hakuri"

Dai-dai nan suka kawo kofan gidansu minal

Minal tace"sai mun had'u  gobe kenan ko?"

Ko kallonta batayi ba ta yi tafiyar ta,ta bar minal tsaya da baki bude

Minal tace"IKLAS ba a son gaskiya yanzu haka fushi tayi"

IKLAS na shiga cikin gidasu wow!!!nace ganin kyau da tsaruwa gidan direct part din mamy ta shiga ta gaishe ta

Cikin kulawa mamy tace"oh har kin dawo?

Tace"eh mamy sannu da gida,mamy daddy ya dawo ne ko?"

Mamy tace"a'a be dawo ba"

Toh bari inje ciki in yi wanka da sallah mangaruba kafin ya dawo"

Hadeddiya bedroom d'inta ta shiga wanda aka yiwa decoration da komai orange colour

Wanka tayi hade da alwala tafito gown ta saka da hijabi ta gabatar da sallah mangaruba

Bayan ta idar kawanta maryam ta tura kofa tace"ki zo in ji daddy muyi dinner"

Tashi tayi tana murna ta fito tana saukowa direct dinning taje ta zauna

 tace"daddy nayi fushi da kai baka dawo da wuri ba"tayi maganan cikin shagwaba

Daddy yace"yi hakuri yar baba wallahy na tsaya wani meeting ne nida alhaji Mohammed shiyasa na dade"toro baki tayi tace "gaskiya ni nayi fushi da kai"

Mamy tace "gaskiya alhaji ka daina shagwaba yarinyar na,ka tuna fa macece kuma wata rana aure zatayi"

Ko kula mamy beyi ba yace"yar baba na zo miki da wata kyauta kuma nasan da kin gani zaki yafe mun laifi na"

Dariya tayi tace"menene Abba?"sabon radio ya ciro a leda

Yace"gashi latest ne nasan zaki ji dadin jin labarai da shi tana kama ko wace tasha"dan shi a tunanin shi labarai take ji da radio

Ihu murna ta saka tace"nagode abba na Allah ya barmun kai"

Yace"amin"

Maryam ko kallonsu take cikin takaici ta girgiza kai

Abincin sukaci bayan sun gama mai aiki tayi clearing table

IKLAS ko d'akinta ta koma ta kunna radio tsaki tayi ganin ba fara daddalin masoya ba

Missalin karfe 7:40pm ya gama shirin shi na zuwa FM dan 8:pm yake fara program

Islam ne ta shigo d'akin dai-dai yana saka wani abu abaki,ko miye oho🙄

Islam tace"yaya wai dole ne sai ka saka wanan abun a baki in zaka FM ne?"

Dariya yayi yace"bazaki gane bane ai bana son abba ya gane nine R M D shiyasa nike basaja wanan abun da kike gani shike canja min murya"

Tace"gaskiya kayi dabara"

Kallonta yayi yace"ki kula da nawal"

Tana idar da sallah mangaruba ta kunna radio dai-dai nan aka fara daddalin masoya

Ji nayi ance a radio"asalamu alaikum masu saurare barkan mu da sake saduwa a wanan filin na daddalin masoya

Kamar inda kuka sani sunana R M D kamar inda muka saba yanzu zamu bude hotlines dan sauraren matsololin ku na soyyaya"

Lumshe ido tayi ta bude da Sauri ta d'auki waya tayi dialling number

Hello!hello!!hello!!!shiru tayi sai lumshe ido takeyi

Gajiya yayi yace"as usual first caller d'in basa magana"

Haka ta cigaba da jin FM har barci yayi awon gaba da ita


Washe gari




     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
    Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
    Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.

Dedicate to Nana Khadija

        🅿3⃣&4⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim

Washe gari misalin 7:am IKLAS ne cikin atampa Riga da skirt tayi bala'in yin kyau sai a sanan na kare mata kallo


IKLAS karshe ne wajen kyau dan in ba kasan asalin ta ba ka d'auka balarabiya ce

Fara ce sol ga ta da suma da hanci mai sini sai maidaidaicin baki tana da hips da boobs ba over ba da flat tummy tana da kiba madaidaici dan baza a kira ta siririya ba tana da  tsayi dan baza a kira ta gajeruwa ba

Tana gama shiryawa ta fito ta samesu daddy a dinning maryam cikin secondary school unifoam

Daddy na ganinta yace"yar baba har kin shirya?"

Toro baki tayi tace"eh Abba gashi har yanzu ba a dawo mun da mota ba,gaskiya daddy ya kamata a canja mun mota wanan ta fara bani Matsala"

Yace"inshaallah allahu inda kika ce haka za a yi"

Kallon su mamy tayi tace"haba du-du wata nawa da canja mata mota ko wata biyar beyi ba shine kake maganar canja mata mota,wallahi alhaji gaba zaka duba dan bamu San hanun da zata Shiga ba tun da macece kuma aure zata yi"

Cikin halin ko in kula yace"karki damu,ina ce damuwar ki mijin da daza ta aura ne?toh ni zan mata mijin irin mijin da bazata wahala ba"

Murmushi IKLAS tayi tace"tanks dad

Itako maryam ko kallon su bata yi ba abincin ta take ci hankali kwance

IKLAS na gama cin abinci tace"Abba na gama zan tafi makaranta sai nadawo"

Yace"toh tsaya in sauke ki mana daga nan in tafi office"

Tace"toh dad"

Mamy ta yiwa sallama suka bar falon

Suna kaiwa gate d'in makaranta IKLAS ta fita a mota tana yiwa Abba

Yace"karfe nawa zaki gama lecture Nazi na d'auke ki?

Tace"no karka damu dad zan dawo a mota amira"

Yace"ok"

Sanda ta gan tafiyar shi ta juya tayi cikin makaranta

Tana shiga wani saurayi ya duro a mota sai gaban ta

Wani wawan kallo tayime kafin tace"mahmud ka fita harka ta wai me yasa ka fiya naci ne?

Yace"wallahi bazan fita ba in kin ga haka ta faru toh mutuwa nayi ko ke kika mutu amma muddin dukan mu biyu muna da rai toh wallahi baki isa ki auri wani ba"

Tsaki tayi ta ratsa shi tayi tafiyar ta aji ta barshi tsaye

Bayan ta gama lectures ta fito sai niman minal take amma bata gan ta ba can ta hango wata yar aji su tambayar ta tayi nan take sanar da ita minal bata zo ba yau

Tsaki tayi tace"bari in je in shiga taxi"

Gefen titi ta tsaya sai ga wani zukekiyar mota tazo ta pesa mata ruwan gaban ta kasancewar a damina ake

Cikin b'acin rai ta kalli motan dan duo ya b'ata mata kaya sai ta gan yayi parking gaban gate

Ai da Sauri ta karasa wajen shi ta buga glass da kamar beze fito ba sai kawai yafito da gongoni climax a hanun

Wow!!!nace ganin kyaun shi dogo ne yana da kiba amma ba sosai ba shi ba baki shi ba fari he is just perfect sai dai abin da baza a ratsa ba kasancewar mutum tara yake be kai goma ba

Tace"Malam wanan wani irin wulakanci ne"

Kallon ta yayi sama da kasa ya wasa mata climax din hanun shi ba tare da yayi magana ba

Cikin kuna rai tace"ya ishe ka haka mugu azalumi wanda ba san darajar d'an adam ba"

Idon ta ne ya hango mata wasu budurwa da saurayi suna cin abinci a wani gindin bishiya da exotic babban gora a gaban su ba tare da bata lokaci ba taje gaban su ko magana bata yi ba ta d'auke kwalin exotic

Dagudu ta zo gaban shi ta kwara me ai sai mutanen wajen suka fara yi me dariya bata tsaya wata-wata ta ruga a guje tana maida numfashi

Cikin b'acin rai ya koma mota tare da alwashi din inda ya gan ta sai ya ci mata mutunci

    Wacece IKLAS?

IKLAS umar faruk cikeken  sunan ta ya' ce ga alhaji umar faruk mai gwal cikaken bafulatani Adamawa zama ne ya da kasuwanci ya kawo su Niger state dan yana da shagunan gulagulai a cikin kasuwan minna

su biyu iyayen su suka haifa daga ita sai kawanta maryam hajiya balkisu ita ce mahaifiyar su

IKLAS ta taso ne cikin gata most especially wajen mahaifinta wanda ya shgwab'a ta kasancewar sanda suka yi shekara goma kafin su sami haihuwarta bayan ita kuma sanda sukai shekara tara kafin su samu haihuwar maryam

IKLAS yariya ce me matukar sanyi da son jama'a duk da gatan da take samu wajen iyayenta besa ta sangarce ba,ga ladabi da biyyaya

Wanda a yanzu tana final year a jami'a tana karanta law ita kuma maryam secondary school ss (1)

IKLAS tana da shekara ashirin da hudu a duniya  maryam kuma sha biyar

A shekaru uku da suka wuce ne IKLAS ta kamu da soyyaya wani mai gabatar da shirin dandaalin masoya a gidan radio Alheri FM wanda ba wanda yasan da zance sai babban aminiyarta minal


Dan koshi wanda takeyi so be ma San da ita ba

Bata taba ganin shi ba muryar shi kawai take ji dan ji take yi in ba ta aure shi ba zata iya rasa rainta

Gefe d'aya kuma Mahmud d'an senator ne rikeke d'an iska noba d'aya Mahmud bashi da tarbiyya ko kad'an tunda ya had'a ido da IKLAS ya sha alwashi ko ta halin ka'ka sai ya aureta in kuma be samu ya aureta ba sai ya d'and'ani zuman ta ko ta karfi ne lokaci kawai yake jira

   Cigaban labari




     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul 
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITER FURUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the  best among the rest.

    🅿5⃣&6⃣

Bimillahi Rahmani Rahim

Mota ya shiga ya zauna ran shi na kuna dan tunda yake ba taba wulakanta shi ba sai yau

Islam ne ta shigo motar tana dariya tace"yaya har ka iso?"

Kallonta yayi rai b'ece yace"bani son surutu"

Shiru tayi dan ta sorata da yanayin shi

"Bagaren IKLAS kuwa tana isa gida tayi sallah ta kunna radio

A fili tace"wai shi R M D baya program ne sai da dadadare I miss his voice"tsaki tayi ta kwanta barci yayi awan gaba da ita cike da kewar muryar R  M D kasancewar yau alhamis babu islamiya

Misalin karfe 6:30 na yamma daddy ya shigo falon da sallama

Mamy ta amsa tace" Abba yara sannu da zuwa,ruwa taba shi yasha

Bayan ya gama shan ruwan

Ya kalle mamy da ke tsaye  yace"balkisu zauna zamuyi magana ne"

Zama tayi tace"toh ina ji Abba yara"

Yace"dama akan maganar yariyar nan ne IKLAS na yanke hukunci had'a ta aure da d'an amini na alhaji Mohammed wato RAYHAN inshaallahu nan da sati biyar za a yi bikin nasan kafin lokacin ta gama jarabawa ta tunda befi sati uku su gama ba"

Ajiyar zuciya ta sauke tace"Allah ya sanya albarka  Abba yara"

Yace"amin ina yar baba take ne?"

Mamy tace"ta na d'aki tana barci"

Yace"amma na fad'a miki ki daina bari yaran nan suna barci har mangrib ko"

Tace"yi hakuri yanzu zan tashe ta maryam na baya tana wanki a machine

Bayan mamy ta tashe ta tace"ki zo daddy ki na niman ki"

Da Sauri ta tashi ta shiga bathroom tayi brush ta sauko ta zauna kusa da shi sai shagwab'a take zuba me

Kallonta yayi yace"IKLAS"

Da sauri ta kalleshi dan in taji ya kira sunan ta toh magana mai muhimmanci ne

Tace"na'am daddy na"

Yace"wani alfarma nike nima a gun ki nasan ki da biyyaya ina fatan wanan karon ma zakiyi mun biyyaya da kika saba"

Tace"daddy inshaallahu zan kasance mai biyyaya a ko wani lokaci ka wuci alfarma ka nimi alfarma a guna umarni kawai zaka bani"

Yace"toh madallah yar baba na yanke auren ki nan da wata biyar da d'an amini na RAYHAN"

Ji maganan kamar saukan guduma cikin dakiya tace"Allah ya tabbatar ma na da alheri"

Cikin jin dadi daddy yace"Allah ya miki albarka,inda kika yi mana biyyaya Allah ya baki zuri'a da zasu yi miki biyyaya,Allah yasa ki gama da duniya lafiya"

Tace"amin daddy bari inje inyi sallah mangrib"

Yace"toh yar baba"

Tana shiga d'akinta ta kwanta ta saki wani kuka mai cin rai surutai take tanacewa"shikenan an rabani da kai R M D meyasa daddy zai yi mun haka?"kuka take sosai daga karshe zazzabi mai zafi yayi mata mugun kamu

RAYHAN ne gaban iyayen shi Abba ya kalleshi

 yace"Rayhan na ya na yanke aure ka nan da sati biyar"

Zaiyi magana Abba yayi saurin katse shi da cewa "umurni ne ba shawaran ka na niman ba"

Cikin jin dadi ummi tace"gaskiya nayi far in cikin wanan magana na kosa yaron nan yayi aure ko nawal ta samu soyyayar uwa, da dadin  uwa data ratsa tun tana jinjira"

RAYHAN ko ji yake kamar yasa hanun a kai yayi ta ihu

A zuciyar shi yace"gaski da sake bana jin zan iya zama da mace bayan Nuratu,matata d'aya ce a duniya kuma Allah ya amshi rayuwarta

Bayan ita babu Wanda ya isa in ba shi wanan mtsayi"

 Wanene RAYHAN

RAYHAN Mohammed D'ahiru cikaken sunan shi

Sunan mahaifinshi Alhaji Mohammed D'ahiru mai dala cikaken bahaushe ne d'an garin kano amma yana za a naija state yana kasuwanci canji dala(dollars)
Rayhan su biyu ne a wajen iyayen su Rayhan ne na farko sa Islam wanda a yanzu shekaran shi talatin da biyar ita kuma Islam ashirin da uku

Alhaji Mohammed yana da kamfonuni daban daban shi da alhaji umar babban amini shi wato daddy IKLAS dan ba iya kasuwanci suka tsaya ba

Rahyan ya taso yana matukan sha'awar aikin media dan haka yaso karanta mass com tare da abokin shi Abdul amma Abba shi yace be yarda ba sai sai sai ya karanta business administration dan kula da kasuwancin shi

Haka kuwa akayi bayan ya gama karatu a oxford university ya dawo Nigeria ya fara kula da kamfani abban shi

A na cikin haka ne ya had'u da wata ma'aikaciyar gidan radio mai gabatar da daddalin masoya

Bayan hud'uwan su da watani ya gabatar da ita a matsayin Wanda zai aura amma da k'yar Abba ya yadda wai shi na son ma'aikaciya

Sai dai inta amince zata ajiye aikin ta itako nuratu tace bata yarda ba dan ba dan kudi take aiki ba tana yi ne dan passion

Karshe dai Rayhan da ya ga alaman ba yadda Abba zaiyi ba it's kuma nuratu ta ki yarda da shading Abba shi

Sai kawai yace"su yi plan shi ya yarda bayan auren shi zata iya cigaba da aikin ta amma boye tunda ba gida d'aya za su zauna ba

Bayan bikin su nuratu ta cigaba da aikin ta amma ta canja sunan da take gabatarwa a daddalin zuwa R M D wato RAYHAN Mohammed D'ahiru

Haka rayuwar su ta cigaba da kasancewa ba karami son juna suke na har Allah ya bawa nuratu ciki

Bayan wata tara da samun cikin ta ranan wata talata da safe nuratu ta tashi da nakuda RAYHAN ya kaita asibiti

Suna zuwa suka tarar da Dr ABIDA ce a duty tsohuwan budurwan RAYHAN ne run suna oxford amma saboda bata da kamun kai yace ba zai iya aurenta ba

Dr Abida yar shekara talatin da d'aya a duniya kuwa ta sha alwasin in bata samu RAYHAN ba babu Wanda zai.same shi kuma zata iya kashe koma wacece da ta auri RAYHAN hmmm

Amma sai ta nuna me ana tare

Tana ganin RAYHAN ya shigo da nuratu tayi dariya mugunta tace"ban taba tunani komai zai zo mun da sauki haka ba

Fitowa tayi tace"RAYHAN ya kayi ne"kallonta yayi yace"wallahi matata ta ke nakuda tana cikin labour room

Tace"subhanallah bari in shiga in duba ta karka damu inshaallahu zata sauna lafiya

Bayan awa biyu ta fito da baby tace"ta haifi baby girl"

Murna a wajen RAYHAN kamar yayi rawa nan ya kira ummi ya Samar da ita

Kallon Abida yayi yace"toh ya nuratu take"

Tace"lafiya lau yanzu ma zan sallame Ku"

Bayan ta sallame su da kwana uku Allah yayi wa nuratu rasuwa

RAYHAN yayi kuka ya gaji ummi ne ta raine nasal Wanda yanzu shekaranta biyar kuma ga wayau bata da buri da yawuce daddy ta yayi aure dan ta samu mummy

Shiko RAYHAN mace inba nuratu ba to bata kai ya kalleta ba

Bayan ratsuwar nuratu da shekara biyu RAYHAN ya bude gidan radio alhari FM Wanda Abdul abokin shi ke kula da shi

Shikuma yana gabatar da shirin daddalin masoya da sunan da nuratu ke amfani dashi wato R M D amma na Wanda ya sani sai Islam
Kuma yana da kamfononi daban daban

Cigaban labari




     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

        🅿7⃣&8⃣

Tashi RAYHAN yayi cike da tashin hankali ya shiga bedroom d'in shi ya kwanta

A fili yace"duk mace da ta yar da ta aureni tashiga uku dan sai na wulakanta ta irin wulakanci da sai ta nimi in sake ta da kanta wallahi

Islam ne ta shigo d'aki tace"yaya baza ka je FM bane yau?"

Tashi yayi yace"bari inje it will cheer me up iam in worry,

Ciro wanan abun yayi na baki ya saka

Islam tace"yaya wallahi muryar ka yafi dadi in baka saka wanan abun bakin ba,why not kayi ta using natural voice d'in ka sai kafi samun fans"

Zaro ido yayi yace"ke kin manta da halin Abba ne?in ya gane nike program d'in daddalin masoya hmmm sai na gane shayi ruwane"

Tace"yaya ka hakura mana tunda abba baya so"

Yace"wallahi sister ba zan iya ba abin da ya rage mun nike tuna nuratu kenan dan in ina yi sai naji kamar ina tare da ita ne"

"Bangaren IKLAS kuwa zazzabi ya mata mugun kamu yanzu ma da k'yar tayi tsalla isha'i ta jawo radio ta tafara sauraren daddalin masoya yau ma kamar kullum batayi magana ba har ya gaji ya yanke call d'in haka ta cigaba da ji FM har barci yayi gaba da ita

Washe gari ta shirya ta sauko sai dai bata da walwala

A makaranta ta had'u da minal tana ganin ta,ta rungume ta ta fashe da kuka

Minal tace"IKLAS me aka miki kike kuka haka?"

IKLAS tace"minal zan auri wani ba R M D ba,minal daddy yayi mun miji ji nake kamar zan mutu"

Tsaki minal tayi tace"ai yayi mun dai-dai dan ko yace ki fito da R M D ba sanin shi kikayi ba balle ya aure ki,ni naji kamar ance yana da mata dan ance  shekaru biyar da suka wuce mace ne ke program d'in kuma mutane ke zargi Matan shi ne"

Kuka IKLAS ta sake tace"may be ba zai soni ba tunda yana da mata"

Minal tace"IKLAS ki dage da addu'a ki daure kiyi wa iyayen ki addu'a inshaallahu zaki ga dai-dai"

Bayan sati uku IKLAS ta gama jarabawan ta kuma biki ya rage sati biyu amma har yanzu basu had'u da ango ba ko waya be taba kiran ta ba"

Abba ne zaune a palour yace"Islam kira mun RAYHAN"

Bayan tafiyar ta sai gashi sun dawo tare

Zama yayi Abba yace"ya kamata Kaje gidan su yariyar nan Ku fahimci juna"

Gaban shine ya fadi dan shi gaskiya baya tunani zai iya zuwa gidan ko wace  mace ba da sunan zance"

Abba ne ya dawo dashi daga duniyar tunani da ya fad'a

Yace"da kai nike magana"

Yace"inshaallah  gobe zani"

Abba yace"toh"

Nawal tace"dad nima zani wajen new mummy d'ina"

Hararar ta yayi yace je ki shirya muje kasuwa siyar teddy"

Tsalle tayi tace"toh daddy"

Ummi tace"Ku siyo mun irin wanan atampa kelle ta basu"

Minal ne zaune a falo mamy tana cewa"IKLAS yi sauri muje mu fito da anko dibi biki saura sati biyu amma a ce ba anko friends sai kira na suke"

Mamy tace"kema dai kye fad'i"

Minal tace"suma angon ina nan ina jiran su sai na ci musu tara for coming late"

Hijabi IKLAS ta saka tace"muje" ba dan ta so ba

Wani babban shago zanuwa suka shiga

Minal sai tsurutu take tana duba kaya

Itako IKLAS zama tayi a kujera tana fuskanta kofan shago

RAYHAN ne a wani shago yana tambayar su ko suna da zanin da ummi tace su siyo mata
A ka ce babu tsaki yayi yace"ummi ma sai tayi ta ma mutum aiken mata"

Kallon d'aya daga bodyguard din shi yayi dan sometimes  kan yi yawo da su amma not always ya bashi kellen zani

Yace"je shagon can ka tambayo ko za a samu"yayi mishi nuni da shagon da su IKLAS ke ciki

Yana tsaye sai ga wani me yiwa Abba aiki a shagon su na cikin kasuwa tsayawa sukayi suna fira

Be lura da nawal bata kusa dasu ba sai fira su suke hankali kwance

IKLAS ne ta hango wata karamar yariya machine na son ya kwashe ta da gudu ta fito ta tureta suka fad'i tare kasancewar shagon na gab da titi

Yariyar ta gurje a hanun jini na fita

Mai machine ko sai mita ya kayi yana cewa"sai Ku kawo yara kasuwa baza Ku kula da su ba salon Ku jawowa mutane magana"dan shi a zaton shi yariyar tare suke da IKLAS


Tashi tayi ta d'auke ta,ta rungume tana cewa"ina maman ki?da wa kuke ne"


Nawal ko rungume ta tayi ko magana ba tayi dan ta tsorata sosai

IKLAS tace"muje in siya miki big teddy"tayi haka ne dan yariyar ta sake da ita sanan daga baya  ta tambaye ta Inda zata sami maman ta

Barin gaban shago suka yi zuwa wani shagon teddy


Juyowa RAYHAN yayi ya kalli d'ayan bodyguard d'in yace"ina nawal"

Zare ido yayi yace"d'azu fa tana nan"

RAYHAN yace"what? kaji sakarai wallahi in wani abu ya sami nawal bazan yafe ma ba"

Niman nawal suka fara yi abu kamar wasa sai da suka kai awa biyu suna niman ta

dan bayan sun shiga shagon teddy nawal ta hango wani shago da ake sayar da kayar wasan yara

Tace sai IKLAS ta siya mata  babu musu suka shiga sai jido mata takeyi amma da ta fara tambayar ta gidan su ko maman ta sai ta fashe da kuma

RAYHAN ko gajiya yayi da nimar ta ya sanar da yan sanda cikin kasuwa





     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

      🅿9⃣&1⃣0⃣

IKLAS ko gajiya tayi da ita, ta zaunar da ita shagon wata mai abinci,abinci ta siye mata ta fara feeding nata

Minal ma gajiya tayi da nimar IKLAS gashi in ta kira ta bata d'agawa tace"wai ina ta shiga ne"

Sai daga baya yaron shagon ke bata labari abun da ya faru

Tace"toh bari in tafi yanzu hakama ta kai ta gida ko station"

Kamar ance RAYHAN kalli can ya hango su zaune sai surutu nawal ke zuba mata har da cewa ita baza ta koma gidansu ba sai dai su tafi tare

IKLAS ko ta fara gajiya da surutun ta gashi ta bar waya a motar minal

Tana zaune kawai ta ji saukan mari da yayi sanadiyan d'aukewan wuta ta na wasu mintoci

Fisge abincin hanun nawal yayi yace"how dare you give my daughter street food"

Magana take son yi ta kara jin wani saukan mari da yayi sanadiya fad'iwarta kasa

Rike kumatu tayi tana kallon shi

Nawal ko ta fara kuka tana mummy ta zo ta rungume ta

Janta yayi da karfi sanda ta saki kara kallon hanun ta yayi ya ga ciwo

Cikin b'acin rai yace"su tafi da ita tana son tayi kidnapping d'in dota shi

Kuka IKLAS ta fara yi ganin police na kokarin saka ta a mota

Tace"please ka saurare wallahi ni ba kidnapper bane taimakon ta nayi"

Amma ko kallonta beyi ba ya ja nawal wanda ke ta kuka ta kiran mummy

Police station aka kai ta aka saka ta a canter

Kuka take ga ba waya a hanun ta balle tayi waya gida

Yana shiga gida ya ga jama'a cike a cikin gidan ana shirin kai lafe gaishe su yayi

Bayan sun gaisa ya mikawa ummi sakon ta ya shige ciki rike da hanun ta

Nawal ta fashe da kuka yace"wai me na kuka ne?"

Tace"zani wajen mummy yace"ai ba mummy ki bane"

Fashewa tayi da kuka tana birgima a kasa

Yace"wai ina ma kuka had'u ne har kike ce mata mummy?"

Nan ta kwashe komai ta sanar da shi a zuciyar shi yace"tayi brain washing d'inta amma bari in kira ayi reasing d'inta nasan yanzu tayi realizing mistake d'inta"

Waya ya d'auka ya kira police station yace"a yi releasing d'inta"

Tana fito hawaye ya sauko mata a kumatu tace"daga taimako"ji take sanar shi na ratsa  ta

Bayan wasu kwanaki Wanda a yanzu bikin su saura kwana uku

Kuma har yanzu basu san junan su ba dan be zo ba sai dai ya aiko Abdul abokin shi

Yau daddy ya tilasta shi ya je ya gaida iyayen ta amma yana zuwa bayan sun gaisa

Mamy tace"yanzu  suka je saloon da kawayenta"

A zuciyar shi yace"who cares?"

Amma a fili

Murmushi yayi yace"ba damuwa mamy zamu yi waya da ita"

Cikin jin dadi mamy tace"Allah ya sanya albarka"

Yace"amin"Abdul yace"toh mu zamu wuce"

Sallama sukayi kowa suka bar gidan

Washe gari ya kama kamu Abdul yace"dun Allah RAHYAN ka saki jikin ka a wajen kamu nan kar ka bari a fahimci wani abu tsakani Ku pls

Murmushi yayi yace"hmmmm abokina har na fara tunanin rashin mutunci da zan mata Wanda da kanta zata bar gidan"

Abdul yace"ka dai bi a hankali kar wata rana ka fad'i a rami da ka gina da kanka"

Karfe 4:30  Ravi aka shirya amarya cikin kaya na alfama tayi kyau sosai

Tana zaune tayi zurfi cikin tunani minal ta shigo tace"kizo mata ya zo"

Fita tayi minal ta kaita motar da RAYHAN ke ciki

Shiga tayi ta zauna juyawar da za tayi suka yi 4eyes

Gabanta ne ya fad'i ganin shi a mota tunani tafara a zuciyar ta tace"kar dai shine ango?"

Matse mata hanun da yayi ne ya dawo da ita daga duniyar da ta fad'a

Take mata kafa yayi yace"dama dan niman suna shine kika ce wa nawal tayi ta kiran ki mama?toh bari in fad'a miki ba zaki taba replacing nuratu ba

Kuma ki d'auka wanan auren an d'auke ki yar aiki ne dan wallahi ba zaki taba samun position din mata a wajena ba domin ko house help dina sai fiki gata"

Hawaye take yi dan har yanzu ba saki hanun ba

Suna kaiwa hall d'in driver yayi parking kallonta yayi yace"kuma in kika kuskura kika bari mutane suka fahimci halin da ake ciki toh wallahy sai kiyi regretting zuwar ki duniya"

Goge fuskanta tayi ta fito shima zagayowa yayi ya rike mata hanun ya matse da karfi zafi take ji amma sai murmushi take tayi

Da yaga tana murmushi ya kara matse hanun da karfi kallon shi tayi ya harare ta

Masu hoto ko sai hotuna suke d'aukan su ga yan jarida na d'aukan rohoto


Haka akayi dinner aka ga suka shiga mota dan komawa gida a hanya ma sanda ya ja mata suma

Yace"wawiya araha wanda aka gaji da ita a gidansu"

Kara matse kanta yayi sanda ta saki kara

Driver yace"ayi mata hafuwa ihu ya daka me yace"kana hauka ne waya ce kasa baki?

Washe gari jumm'a aka d'aura auren RAYHAN Mohammed d'ahiru da IKLAS umar faruq a sadaki naira dubu d'ari

IKLAS na ji an d'aura aure ta saki wani irin kuka main rai

Misallin karfe 7:45 aka shirya amarya dan kai ta d'akin mijin ta

Rakota akayi wajen dady nasiha yayi mata mai ratsa jiki har da d'an kwalla shi yace"Allah yayi miki albarka,ya
 baki zuri'a nagari"

Yan rakiya suka amsa da amin

Daga nan wajen mamy aka kaita itama adu'a tayi mata da albarka sanan tayi mata nasiha





     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

         🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the
best among the rest.


     1⃣1⃣&1⃣2⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Bayan mamy ta gama yi mata nasiha

Suka fito tashiga mota da ita da minal sai sauran mutane da zasu rakata

Minal tace"IKLAS ya kama kiyi wa kan ki sauki da wanan kuka ni ban ga abin kuka  Allah ya baki miji na kece raini wallahi jiya baki gan inda kukayi matching bane a wajen dinner ba"

Cikin kuka IKLAS tace"minal baza ki gane bane"

Gidan ummi aka kaisu d'aki baki aka sauke su bayan su samu tarba mai kyau

Ummi ko baki yaki rufuwa saboda murna bama kamar nawal da ta like wa IKLAS mutane sai ya ba kyaun ta suke ana cewa"gaskiya RAYHAN yayi sa'a  mata"

Misalin karfe 8:pm bayan an idar da sallah isha'i aka shirya amarya cikin wedding gown dan zuwa reception

Dr Abida ne zaune a palour ta tana kallon firm remote ta dauka ta canja channel kawai sai ta gan an hasko fuskar RAYHAN da wata a event of the week a na nuna kamu da akayi jiya

tashi tayi tace what!!!wallahy baki isa ba nice kad'ai mata RAYHAN duk macen da ta aure shi zan kaw da ita a doron kasa

'Bagaren Mahmud ma haka ne yana rike da news paper ya gan pics dinsu bushewa yayi da dariya yace"aiki banza ai IKLAS nawa ne amma zan bari ka latsa kwana biyu kafin in yi executing plan d'ina"

Suna isa hall d'in reception RAYHAN yayi saurin fitowa ya bude mata kofa sai murmushi yake yi masu hoto da yan jaridu na aikin su

Minal da Abdul suka mara musu bays

RAYHAN ba karamin kyau yayi ba cikin blue suit

hanun ta ya saka cikin nata ya matse dan mugunta da sauri ta kalleshi ya sakar mata murmushi

Suna shiga hall suka zauna a mazaunin su RAYHAN ya take wa IKLAS kafa tana jin zafi kukan zuci take yi amma ta share shi

Ganin alama bata ji zafi ba yasa ya kuma take wa da karfi

Batare da b'ata lokaci ba mc ya fara  jawabi inda daga karshe aka bukaci amarya da ango su fito su taka rawa

Tashi sukayi zuwa filin rawa rugumeta ya yi yana juya ta 

Kallonshi tayi ya harare ta ya kawo bakin shi dai-dai kunne ta

Yace"shegiya ballagaza nasan kina jin dadin rugume ki dana yi sha-shasha

Hawaye ne ya ya cika a idon ta yace"in kika bari ya sauko zaki sha mamaki"


Mutane ko sai tafi sukeyi Abdul yace"RAYHAN d'an duniya ya iya basaja"

Minal da ke zaune kusa dashi tace"me ka ce?"

Hararrantaa yayi dan haushi take bashi tun ranan da ya fara zuwa gidan su IKLAS kan maganan biki tayi me tas wai yazo latti

Bayan sun gama rawa mc yace su yanka cake

Cake suka yanka tayi feeding nashi ta bashi juice a baki

Shiko da ya yanko San da ya saka a bakishi ya kawo dai-dai nata ya saka mata

Juice ko yana tana bude baki ya sake glass cup sai kafan ta ya tarwase ga jikin ta ya lalace da juice karami yatsanta sai jinin yake yi"

Yace"sorry"

Mc yace ya kuma bata wani bata yayi daga nan aka kulle taro da addua

Suna fitowa har za su shiga mota su jiyo ana cewa RAYHAN Dr Abida ne duk tasha atarce ga nails dan bata rabo da artificial nails

Tace"haba RAYHAN yanzu a ce zakayi aure amma ko gayyata babu sai dai in ji a gari"

Rike hanun IKLAS yayi yace"sorry wallahi abubuwa ne suka yi mun yawa"

Kallon IKLAS yayi yace"sweet heart ga friend dina"

Itako Dr Abida a ran ta tace"a gaba na ma yake soyewa lallai ya kamata nayi gaggawan yin wani abu dan da dukan alamu yana son ta"

Mika mata hanun tayi tace"iam Dr Abida Nasir"

IKLAS tace"IKLAS umar faroq"

Abdul ne yazo yace"RAYHAN ga wani old friend na gaishe ka"

RAYHAN yace"muje toh"

Yana Baron wurin Abida tace"ina fatan kin d'aura d'an mara yaki because the battle line has just been drawn"

IKLAS tace"ban fahimce ki ba"

A fusace abida tace"RAYHAN is my and I will go to any extent to get him,I dt want to share him with anyoneone including you"ta nuna ta da yatsa

Cikin mamaki IKLAS tace"are you threatening me"

Tace"is just an assurance"

Murmushi IKLAS tayi tace"childish"ta shige mota ta bar abida tsaya

Direct gidan RAYHAN aka kaita nan kowa ya watse

Sai misalin karfe 11:20 RAYHAN ya shigo gidan direct bedroom d'inta ya  je ya hango ta kwance a gado tana barci hankali kwance

Yace"lallai ma kin samu wuri toh wa yace miki kina da lokacin barci a nan gidan?"

Karasawa yayi ya ciro ruwa a fridge ya bude goran ruwa d'agawa yayi sama  ruwan ya fara sauka akan ta

A firgice ta tashi yace"same ni a parlour"

Tana fitowa ta same shi zaune a parlour

Tace "gani"

Kallonta yayi yace".........




    Maman
    Noorul
    Hudah
    Luv u my fans
    Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
    IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEUOUS WRITERS FORUM🌟

          🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

   Dedicated to Smasher and Hubbey group

  🅿1⃣3⃣&1⃣4⃣

Yace"kina hauka ne? Zaki tsaya a tsaye ina magana da ke,common be on your kneels"

Jiki na rawa tayi knell down

Yace"good ina so ki bude kunne ki da kyau ki ji abun da zan fad'a miki,ina so ki sani ba barci ya kawo ki nan gidan ba and baki da wani matsayi a waje na you are just a maid to me nothing more,inaso by 5:am na safe kin tashi kin gyra gidan nan ki share compound da bawa flower ruwa,and by 6:40 kin gama breakfast wallahi kika Bari har kika wuce lukatan nan baki gama ba sai kin gane baki da wayau

Kallonshi tayi tana hawaye

Yace"bari  kallona  da mayu idanuwan ki kamar bob

Bayan haka shiru ne ya biyo baya na wasu mintina

Jin shiru yasa ta mike zata wuce dan barci take ji

Amma tana mikewa yace"ubanwa yace ki tafi?"

Sungunawa tayi tace"yi hakuri na d'au ka gama ne"

Yace"zonan"zuwa tayi kusa da shi

Yace"zauna"zama tayi

Kafafun shi ya kwashe ya aza a kafad'a ta  ya kunna tv yana kallo hakalin shi kwance

Kuka take yi,ihu da daka mata ne yasa ta yin shiru gyangedi take amma ko a jikin shi

Haka ta ci gaba da zama har tsawon awa biyu

Sanan ya kalleta yace"you can go"

Da gudu ta tashi shiga bedroom ta kwanta ta saki kuka mai suma zuciya har barci yayi awon gaba da ita

Washe Bari around 6:30am  tana barci taji saukan ruwan sanyi a jiki

A firgice ta tashi yace"me na fad'a miki jiya?"

Tace"yi hakuri pls na gaji kuma ban kwanta da wuri ba"

Yace"my friend will you shut your dirty mouth and go and do your how chores"

Da sauri ta tashi ta shiga kitchen ta fara had'a breakfast

Tana gamawa ta jera a dining ta je d'akin shi

Tace"breakfast is ready"

Ta dawo ta zauna a dining ta fara cin abinci dan yuwa take ji rabon ta da abin tun kan a kaita gidan ummi

Yana saukowa ya gan ta tana cin abinci karasowa yayi yaja dogon gashin ta da karfi Kara ta sake

Yace"ubanwa yace ki ci abinci kafin ki gama aiki?eh"

Tace"yi hakuri wallahi na tuba" tura ta yayi ta fad'i ta fasa goshi

Amma ko kallonta beyi ba ya zauna ya cigaba da cin abinci shi hankali kwance

Tashi tayi da k'yar ga yunwa ga azaba da kanta keyi taje waje ta fara aiki

Tana gamawa ta koma d'aki tayi treating ciwon tasa plasta

Saukowa tayi ta zauna a dining dan cin abinci sai dai tana bude warmer taga wayam ya cinye dan RAYHAN baya wasa da abinci

Kicin ta shiga ta had'a tea ta fito tana sha tana tuna gatan da take dashi a gidansu kawai sai ta fashe da kuka

Bayan sati biyu da bikin su tana zaune tana kukan da ta saba sai taji sallama islam da nawal

Tashi tayi ta shiga bathroom ta wanke fuska tayi kwalliya ta sauko ta ba su abin sha

Islam ta kalleta tace"ummi tace a kawo miki nawal dan ta dame mu da a kawo ta wajen mummy ta

Dariya IKLAS tayi tace"Allah sarki kallon nawal dake zaune a cinyata tayi tace"nima nayi missing d'iki my daughter"

Islam tace"anty me ya same ki a goshi ne haka?"

Murmushi tayi tace"fad'iwa nayi wallahi"

Islam tace"hmnm ina yaya?"

Tace"yaje aiki"

Tace"sis inlaw ina so ki sani ni ba wanda zaki boyewa Abu bane nasan halin yaya infact ko ummi bazata gaya mun halin shi ba hakan yasa na san secret d'in shi ba don ya gaya mun ba saboda psychology nike karanta I read human behavior
Pls ki fad'a mun gaskiya wani irin zama kuke da yaya?"

Kuka IKLAS ta fashe da shi tace"wallahi zama kunci da rashin yanci"

nan ta kwashe komai ta fad'a mata

Ajiyar zuciya ta sauke tace"ya kamata ki sanar a raba auren dan wallahi baya son ki kuma hakan dayake yi yana yi ne dan ki gaji kice ya sake ki"

IKLAS tace"ni bazan iya kunyatar da mahaifina ba dan daddy yayi mun komai a rayuta bani da hanyar da zan saka miki sai dai inyi me biyyaya ko da hakan zai zama ajalina ne"

Islam tace"kina fa cutuwa kuma ai ba laifin ki bane wallahi zan fad'awa abba halin da kike ciki"

Hakuri IKLAS ta fara bata tana kuka akan kar ta sanar da abba

Da k'yar islam ta yarda

Suna cikin fira sai ga wayan minal ya shigo

Nan take Sanar mata gobe zata tafi Lagos state university yin wani course dan dama medicine ta karanta

IKLAS tace"Allah taimaka"


Hakan rayuwa ta cigaba  Wanda yanzu Satan IKLAS biyu da aure sai dai ba canji tsakanin ta Dan ba karami azabtar da ita RAYHAN ke yi ba

"Bagare d'aya IKLAS ta shaku da nawal  dan ji take kamar ita ta haife ta wulakanci da RAYHAN ke yi mata be sa ta rage ta da komai ba

Tana zaune akayi mata email akan ta samu admission yin wani course a lagos dama sai tayi course d'in kafin ayi calling d'in ta to bar domin zama cikkeken barrister 

Nan ta sanar da Abba da daddy,

Daddy yace"kome Abba ya yanke dai-dai ne,

Abba yace" ya amince taje amma bazatayi aiki ba kuma tare zasu je da RAYHAN daga nan ya ta kula da kamfanoni su na can har ta gama course amma za a bar nawal da ummi

Mahmud ne tsaye da wani tantiri wai sunan shi mugu

Mugu yace"mai gida wata ta kawo mana hoton yariyar da ka ce mu sato wai mu kashe ta


Da sauri mahmud yace".......




     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fan
     Pls share

[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest

Dedicated to maman noorul hudah fans group da IKLAS fans chambers ina yin  Ku irin sosai d'in nan

 🅿1⃣5⃣&1⃣6⃣

Mahmud yace"what!ko wacece ita Ku kamo min ita, sanan gobe nike son ku sato min IKLAS in huta da ita kafin in kashe mata aure in aure ta"

Mugu yace"an gama mai gida zuwa yamma za mu kawo maka abida ai batasan mu san ka ba"

A nan take mugu ya kira abida a waya yace"mata su had'u karfe 6:pm na yamma akwai matsala"

Ya kalli mahmud yace"toh mai gida an gama"

RAYHAN ne gaban madubi ya gama shirin shi na zuwa FM studio ya d'auko wanan abun bakin ya saka wanan abun na baki

IKLAS ne zaune a palour tare da nawal ta koya mata karatu al-Qurani mai girman sai wasa suke ya fito

 yace"je ciki ki shirya nawal zan kaita wajen ummi "

Da sauri ta kalleshi jin murya R M D tana mamakin murya katse ta yayi da cewa"kiyi sauri shegiya kin kafe ni da ido me kama da aljana mutum sai shegen kyau bala'i

Nawal tace"lah daddy na zagi sai na fad'awa abba"

Da gudu ta tashi jiki na rawa ta haura sama taje ta kwaso kayan nawal ta mika me fisga yayi  yace"karfe 10:pm jirgin mu zai tashi in kin ga dama ki shirya"

Tace"toh"

Yana fita ta fara tunanin murya shi a ranta tace"ko shine R M D?kai bashi bane R M D ya iya soyyaya kuma kullum yake baiwa mutane shawara akan suyi biyyaya ga iyayen su,kila dan nayi kwana biyu ban ji murya shi bane shiyasa murya RAYHAN ke mun kama da na R M D"

Kunna radio tayi ta fara sauraren daddalin masoya dai-dai R M D na sanar da fans d'inshi zasu ji shi shiru na d'an wasu kwanaki zaiyi tafiya zuwa wani aiki"

'Bangaren Abida kuwa tun karfe shida na yamma mugu da yaran shi suka d'aure ta 
Sai misalin karfe tara Mahmud yazo kallonta yayi yace"akan wani dalili kika ce a kashe IKLAS?"

Hararan shi tayi tace"baka kai na fad'a ma sirrin zuciyata ba"

Mari ya bata san da bakin ta yayi jini ya kalli mugu yace"kuyi ta hutawa da ita har sai ta fad'a mu Ku dalilin son kashe IKLAS"

Dariya ta kece dashi tace"me kuke jira ai dama a matse nike hope dai kuna lasting dan ko so goma ne bai isa na"

"So goma?"ugu da Mahmud suka had'a baki

Dariya tayi tace" ashe ku kanana yan iskane"

Mahmud yace"mugu kwance ta"

Bayan mugu ya kwanceta Mahmud yace"Abida nasir ko?gagarariya wanda iyayen ta suka tsine mata shiyasa take zama ita kad'ai tun oxford ta fad'a tarkon soyyaya RAYHAN amma baya kulata saboda bata da kamun kai,a shekaru biyar da suka wuce ta kashe matar shi nuratu ta sanadiyar alura  wanda a hankali yayi ta aiki bayan kwana uku da haihuwa ta bar duniya kuma ta bar jaririyar ne saboda nan gaba zata yi mata amfani,kin kasance babban a harkar lesbianism dan kene chairlady a lesbian palace"kallon fuskarta da ya cika da mamaki yayi yace"in cigaba ne kafin nasa a kamo ki nasa yarana suyi bincike akan ki wanda cikin awa d'aya aka kawo min kundin ki"

Mama ki ne ya kama Abida dan mahmud ya gama sanin sirrin ta

Mahmud yace"dont be surprise baby motive d'aya muke dashi shine:inason IKLAS ke kuma kina son RAYHAN"kashe mata ido yayi

Ya duba agogo 11:45 yace"kuje gida RAYHAN ku d'auko mun IKLAS dan baya nan yana yana gidan radio"

Abida tace"gidan radio kuma me ya je yi gidan radio"

Dariya yayi yace"ke da masoyin ki baki san activities d'inshi ba?toh RAYHAN shine R M D"

Tace"kuje bayan ya huta da ita nima zan latsa dan tayi mun yariyar akwai kyau"

Mugu yace"toh"sanan suka bar d'akin

Zama Mahmud yayi ya d'auko juice ya zuba a cup ya saka desire tablet yasha

Abida tace"yanzu dan rangonci in zaka yi sex sai ka sha wanan laillai kai yarone"

Shiru yayi Dan burin shi kawai akawo me IKLAS

Bayan awa biyu da tafiya su mugu said gasu sun dawo babu IKLAS

Mari yayi mugu yace"ina take?"

Mugu yace"a binciken da mukayi ance sun tafi lagos law school shi kuma ya zai kula da kamfanoni maihaifin shi har ta gama course d'inta 

A take mahmud ya kira wani me yi me investigation ya tura me hoton IKLAS yace"yana son yasan duo wani motsi NATA

Abida tace"ya naga kana murna? bayan sun tafi"

Yace"saboda aiki ya zo mun da sauki ki shirya zuwa Lagos ya kama mu dan a can za a fara wasan"

Murmushi tayi tace"na gano bakin zaren"

Kallonta yayi yace"zo toh in rage zafi da koddaden jikin ki daya sha bilicin nasan ba dadi zan ji"

Karasowa tayi jiki na rawa ta rungume shi a gaban su mugu su kayi abin da zasu Wanda ba karami wuya Mahmud yasha ba amma bata gamsu ba karshe ma mugu sanda ya latsa


Niko maman noorul hudah nace yanzu za a fara wasan

Sai dai zan dakata kwana biyu da comment d'in ku yayi mun kad'an 

May be baku jin dad'i labarin ne



     Maman
     Noorul
     Hudah
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

         🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿1⃣7⃣&1⃣8⃣

Bismillahir Ramanir Rahim

'Bangaren IKLAS ko suna kaiwa airport RAYHAN yace"kar ta ma nuna ta sanshi

Haka ko akayi da suka sauka a lagos ya tare taxi ta zo zata shiga

Yace"common tashi a nan da sauri ta tare wani mai taxi tashi tace ya bi motar su

Suna kaiwa wani gida ya kai ta yace"a nan zaki zauna kuma karki kuskura ki fad'awa kowa a gida ke kadai kike zama

Shiru tayi tana kallonshi,saukan mari taji a fuskar ta yace" kina hauka ne ina magana kin yi shiru,bazaki yi kneel down ba"

Da sauri tayi knell down ta fashe da kuka cikin kuka tace"yi hakuri dun Allah"

Yace"kice yi hakuri master daga yau kiyi ta kira na master because you are just a slave"

Tace"yi hakuri master"

Kud'in ya worga mata mai yawa yace"gashi duk shekarar da kika gama course d'inki ki sanar dani"ya bar gidan

Tashi tayi ta zauna a kujera ta sha kuka wayanta ta d'auka tayi dialling noban minal amma har ta yanke bata d'aga ba

A fili tace"kila tayi barci" dan 12:am tayi

Tashi tayi ta koma bedroom ta kwanta amma tsoro ta hana ta barci kuka ta fashe dashi tana kiran daddy ta

Tashi tayi tashiga toilet tayi alwala ta fara gabatar da nafiloli tana gayawa Allah damuwar ta

Gari na wayewa bayan ta gama waya da many da daddy yace"ba dai wani matsala ko?ina RAYHAN d'in?"

Tace"ya tafi office"

Yace"toh Allah ya taimaka,ayi karatu yar baba"

Tace"inshaallahu"

Bayan ta gama waya da daddy ummi ta kirata tace"RAYHAN na kula dake inda ya kamata ko?"

Tace"eh ummi ya tafi office"

Nan dai sukayi fira daga karshe tayi suka yi sallama

Islam da ke zaune kusa da ummi lokacin da suke waya ta tashi tashiga bedroom

Number IKLAS ta kira tana d'agawa

Islam tace"anty ina yaya?"

IKLAS tace"ya je office"

Islam tace"you can fool other but not me dan ko yaya baya fooling dina so tell me the truht"

Kuka IKLAS ta fashe dashi ta kwashe inda sukayi ta sanar da ita

Islam tace"enough zan sanar da abba a san abinyi"

IKLAS tace"ki manta ki yi mun alkawari cewa zaki rike sirri na?"

Islam tace"but"

IKLAS ta katseta dacewa"babu but pls"

Hira suka IKLAS tace"a ba nawal waya"

Islam tace"taje school,pls anty ki kira minal ku zauna tare"

Tace"toh"sanan suka yi sallama

Islam tace"Allah ya kawo ranan da yaya zai soki,wallahi sai ya gane bashi da wayau wanan alkawarine"

'Bangaren IKLAS ko ta gama waya da Islam minal ta kirata dan ta ga miss call

Minal tace"ya dai har kin shigo ne?"

IKLAS tace"eh jiya na shigo,ina kike yanzu"

 tace ina hostel"

IKLAS tace"ki had'a kayan ki kizo mu zauna tare"

Ihu minal tayi tace"yanzu kuwa bani address"

Abida ne zaune a cinyar Mahmud dan yanzu da Mahmud da mugu har da yaranshi tana muamala dasu amma tafi son mugu dan dashi take gamsuwa

Yanzu Mahmud ya daina sex da ita dan tana irritating dinshi

Kallon Mahmud tayi tace"mudex yaushe zamu lagos?karfa yariyar nan ta samu ciki ka ga yanzu watan su d'aya da tafiya"

Mahmud yayi dariya yace"baki da hakuri matsala dake kenan,ki d'au ni wawane ?toh babu komai daya taba shiga tsakanin su na auratayya infact baya sonta dan yanzu haka ita kad'ai ya bari yayi tafiyarsa yanzu haka tana zama da minal childhood friend d'inta"

Abida tace"ban gane baya sonta ba?a gaba na yayi ta nuna mata so ranar bikin su"

Mahmud yayi dariya yace"har yanzu da sauran ki yayi dan yayi ne saboda kar mutane suyi zargin shi,sai dai IKLAS na mutuwar son RAYHAN tun shekaru uku da suka wuce batare da ta gan shi ba muryarshi kawai take ji"

Abida ta zaro ido tace"toh ka ga zata iya canja shi dan ya sota tunda tana son shi"

Mahmud ya ja sigarin hanun shi yace"ai ita IKLAS bata san shine R M D ba dan yana basaja kar maihaifinshi ya gane murya shi siyo wani abun canja voice a kasan waje shi yake sakawa kafin yaje studio"

Abida tace"perfect game"

Yace"yanzu lokaci yayi da zamu ruguza wanan auren"

IKLAS ko cikin wata d'aya har tayi kiba saboda kwanciya hankali

Kuma RAYHAN be nima ta kuma yana garin Lagos sai dai in an tambaye shi ita ya bada wani excuse

Itama haka kullum sai tayi ways mutanen gida da nawal

Islam kullum Islam ta kira ta ji ko RAYHA ya nime ta amma kullum amsan d'aya ne a'ah

Minal ko ta shantake dan bata san wainar da ake tuyawa ba bata masan IKLAS tare suka zo da RAYHAN ba sai dai talura bata taba ganin sunyi waya ba

Haka rayuwa ta cigaba da tafiya yau watan su IKLAS hudu a Lagos kuma RAYHAN be nime ta ba

A yau ranar talata 3/3/2019 Abida suka sauka garin Lagos



     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

       🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

Dedicated to PHENA marubuciya yan biyu

🅿1⃣9⃣&2⃣0⃣

Direct hotel suka kama nan Mahmud ya Sara masu plans da inda zasu tafiyar da komai batare da sun sha wahala ba

Dare nayi Abida tayi kwaliya ta fito da troley ta tsaya bakin hanya

RAYHAN ne a mota yana tuki cikin kwanciya hankali,ji yayi ya buge mutum

Fitowa yayi ya duba kawai sai ya ga abida ne d'aukan ta yayi ya shigar da ita mota sai wani clinic

Nan aka bata gado Dr yace"zata farka nan da 1hr.

Bayan awa d'aya ta farka Dr yace"tana bukatar hutu zasu iya tafiya"

Suna fitowa RAYHAN yace"iam sorry wallahy ban kula bane"

Murmushi tayi tace"ba komai"

Yace"yanzu ina kikayi in sauke ki"

Tace"sauka na kenan a garin nan kuma na zaga hotels duk a cike yake pls ko zaka iya kai ni gidan ku wajen matar ka gobe sai in tafi"

Shiru yayi na d'an lokaci itako addu'a take a ranta allah yasa ya yadar

Can anjima yace"muje"

Gidan shi ya kaita ya nuna mata d'aki a downstairs

Kallonshi tayi tace"ina madam mu gaisa"

Gabanshi ne ya fad'i dan har ga Allah ya manta da wata madam

Yace"ai tana minna "

Tace"Allah sarki naga watane d'azu kamar ita a wani hotel na ma d'auka tare kuke ashe ba ita bane gaskiya sunyi kama"

Kallonshi tayi dan ganin reaction d'inshi

Yace"wani hotel kenan?"

Tace"fell at home hotel"

Batare da yayi magana ba ya haura sama

Wayanta ta ciro a bag tayi dialling number Mahmud

Yana d'agawa tace"plan 1 executed,an samo kawar mina l kuwa?"

Yace"eh gobe zata aiwatar da aikin mu bata kud'in mai yawa"

Tace"good everything is going as plan"

RAYHAN na shiga bedroom d'inshi ya zauna a bakin gado

Yace"wato yariyar nan iskanci take yi harda zuwa hotel hmmm zan kamata ne"

'Bangaren IKLAS ko kullum cikin addu'a da azumin Monday and thursday akan Allah ya gyara lamarin ta

Washe gari IKLAS  ta shirya zuwa school

Tace"minal ke bazaki je school bane?"

Minal tace"sai 4pm evening lecture nike dashi yau a hostel zan kwana dan ina da test gobe da safe"

IKLAS tace"nima 4 zan gama zan same ki a school sai mu kwana tare dan wallahi bazan iya kwana ni d'aya a gidan nan ba"

Minal tace"toh"

Da misalin karfe 4:30 IKLAS ta  tafi makaranta su minal a wani gindi bishiya  ta gan minal zaune

Tace"minal baku yi lecture bane?"

Minal tace"lecturer be zo ba"

Zama tayi suka fara fira suna zaune sai ga Abida tazo

Abida tace"ke dan ubanki bana ce ki fita harkan RAYHAN ba"

Kallonta IKLAS tayi amma batayi magana ba

Abida tace" dan ubanki ina yi miki magana kinyi shiru ni sarar ki ne"

Tsaki IKLAS tayi amma batayi magana ba

Minal ko sai kallon Abida take tana mamaki karfin halinta

D'aga hannu Abida tayi zata mari IKLAS minal tayi saurin rike mata hannun yace"kina hauka ne?koko akwai abinda kike sha?da ita da mijin ta zaki wani zo kina mata kashedi"

Abida tace"ke wacece zaki sa baki wallahi sai nayi sanadiya b'ata miki rayuwa yau d'inan ba gobe ba"

IKLAS ne ta rike minal tace "minal ya isa haka ba abinda zata iya yi miki da Allah be yi miki ba kuma komai ya faru dake haka Allah ya kaddara"

Minal sai masifa take tayi

Misallin karfe 6:pm RAYHAN yaje gidan da ya bar IKLAS amma ya ga ba kowa

Yace"da gaske iskanci takeyi kenan"fita yayi ya bar gidan

'Bangaren su IKLAS kuwa bayan tafiyar Abida kawar minal zee tazo

Tace"minal ana niman ki a lab"

Minal tace"da yamma nan lafiya ko?dan naga 5pm ake kullewa gashi yanzu 6:pm tayi"

Zee tace"toh nidai lecturer yace"a kira ki"

Tashi tayi tace"IKLAS bari inje yanzu zan dawo"

IKLAS tace"OK"

Minal nashiga lab taji an kulle ta waje ihu tafarayi amma ina babu wanda ya taimaka mata
IKLAS na zaune sai ga zee ta zo da gudu tace"wallahi an tafi da minal"

Cikin tashin hankali IKLAS tace"waye ya tafi da ita?"

Zee tace"wanan matan da sukayi sainsa yanzu nan"

Kafin IKLAS ta karayin magana wayan dake hanun ta yayi kara harda kamar bazata duba sakon ba kawai sai ta gan number minal

Sako ne kamar haka:IKLAS pls ki taimake ni gani sun kawoni fell at home hotel room 202 pls ki taimakamun"

Cikin rawar jiki IKLAS ta shiga taxi tace"fell at home hotel

RAYHAN ne zaune a falo sai ga Abida ta shigo tace"RAYHAN alan dai matar ka yan biyu ne?"

Yace"no me kika gani ne?"

Tace"yanzu naga matar nan me kama da ita a fell at home dana je booking room har na bi ta d'akin da ta shiga 202"

Ba tare da yayi magana ba ya d'auki key ya bar gidan

IKLAS na shiga d'aki ta fara Kiran sunan minal

Ga mamakin ta sai taga mahmud ya fito a toilet d'aure da towel

Kafin tace wani abu ya rungumeta dai-dai nan RAYHAN ya toro kofa

Shiga yayi yaja hanun IKLAS ya fita da ita

Mota ya kaita ya sakata ciki

Suna kaiwa gida ya......

Team IKLAS kuyi hakuri wata rana sai labari



     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gougeous,intellingent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿2⃣1⃣&2⃣2⃣

Suna kaiwa gida RAYHAN ya jawo ta sai falo wurgi yayi da ita ta fad'i kanta ya bugi bango


Tace"dun Allah kayi hakuri wallahi ba abinda kake tunani bane"

Ciro belt yayi ya fara zane ta tana ihu har sai da ta sume

Yace"shegiya yar iska no wonder na sane ki ashe ba haka kawai da dalili"ture ta yayi ya fita ko damuwa be yi da halin da take ciki

Minal ne a kwance a lab ta ci kuka ta gaji ta hakura ta kwanta dan dare yayi

'Bagaren mahmud da Abida murna suke yau RAYHAN zai saki IKLAS

Washe gari around 7:am cleaner ya bude lab ya ga minal kwance

Tana ji an bude kofa dagudu ta fita ko sauraren cleaner batayi ba

Taxi ta tare ta shiga sai gida

Tana shiga ta gan IKLAS kwance a kasa a sume ihu tayi ta fita ta nimo taimako aka kai ta asibiti

Bayan kwana uku cikin ikon Allah IKLAS ta samu lafiya  bayan ta sha ruwa uku

'Bangaren Abida kuwa tana kwance parlour RAYHAN ya sauko yace"ke yaushe zaki wuce ai na ga an gama seminar bakin garin sun fara tafiya nasan yanzu zaki samu room a hotel

Tace"yi hakuri nasan na takura ka inshaallahu zan tafi anjima

Abida a ranta tace"sai na lashi zumar ka kafin in wuce"

 on 7/3/2019 Misalin karfe 4:pm Abida ta shirya cikin wani shegiyar short gown da shi da babu duk d'aya,ta shiga bedroom d'in RAYHAN yana kwance hayewa gadon tayi tafara romancing d'inshi

Cikin barci ya ji kamar ana tab'a shi da sauri ya farka ya gan Abida tana kokarin kissing d'in shi ai da sauri ya mike ya sinka mata mari da d'auke mata ji na wasu mintuna

Belt ya d'auko ya fara zane ta ihu take tana cewa"RAYHAN dun Allah kayi hakuri bazan kara ba wallahi son ka nikeyi shiyasa"

Ko sauraren ta be yi ba ya cigaba da zane ta sanda ya had'a mata jinin da majina ya ja ta waje yayi wurgi da ita

Ya nuna ta da yatsa yace"daga yau kar na kara ganin ki kusa dani dan natseneki mazinaciya"

Tashi tayi da k'yar tace"dun Allah ka soni babban burina ka aureni"

Dariya yayi yace"Allah ya kiyaye in auri kariya irinki wallahi na ratse da mahalici na banzan aure ki ba koda mu biyu muka rage a duniya"

Kallonshi tayi taga babu alaman wasa a idonshi kuma ga tsanar ta a kwayar idonshi

Tura ta yayi zai kulle kofa tace"toh ka bari in d'auki kayana ka ga kamar a sirara nike ga mutane sun fara taruwa"

Yace"dama kunya kike dashi ki bar nan kafin na hallaka ki"

Shigewa yayi ya barta tsaye tace"wallahi sai na d'au fansa abin da kayi mun inda ka wulakanta ni a idon duniya toh nima sai na wulakanta ka yanzu ban yadar damu da ka aure ni ba dan nasan haka ba zai faru ba dan nagani a kwayar idonka"

Yana shiga ya zauna sai ga kiran ummi ya shigo wayar shi yana d'agawa

 tace"bawa IKLAS wayan kuma bana san kace baka gida"

Yace"ummi ai ke bari mu gaisa ko?"

Tace" kana haukane?ka gaugauta bawa IKLAS ways inma baka gida kaje yanzu na baka minti 30"

IKLAS ne zaune a gadon asibiti minal tace"yau sai kin fad'a mun gaskiyar abin da ke damun ki"

Kuka IKLAS ta fashe dashi ta kwashe komai ta fad'a mata harda dukan da yayi mata

Ai cikin kukan tausauyin ta minal ta sinka mata mari guda biyu lafiyayyu ta jijjiga ta

Tace"akan wani dalili zaki bari namiji yayi miki wanan wulakanci IKLAS you are a disgrace to womanhood IKLAS ko sai kuka takeyi

Wasu mata biyu nagani a ward din suna bawa marasa lafiya taimako d'aya tasaka hijabi har kasa d'aya kuma tayi rolling da babban mayafi sai kallon minal suke inda take ta masifa

Mai hijabin tace wa mai gyalen wancan kamar minal muje mu ga me ke sata wanan masifan

Suna zuwa minal ta rungumo mai hijabin tace"lah anty EESHA (na littfin EESHA)me ya kawo ku lagos? "

Eesha tace"samimar nazo da farsha itama kairat da sadiq (Auran wata d'aya na anty pheena)

Minal tace"toh ina yaya farhan yake yanzu nan?"

Ita dai IKLAS sai kallon su take

EESHA tace"ai suna hotel yau ma zamu koma muka ce bari mu zo mu taimakawa marasa lafiya kafin mu koma Minna,amma meke faruwa ne naga kina ta fama fad'a haka?

Minal tace"hmmm nan ta kwashe komai da ta sani ta gaya mata"

Anty kairat tayi murmushi tace"ke haka kike da hakuri kika bari namiji na gara ki toh in barci kike ki farka"

Minal zatayi magana sai wayan ta yayi kara ta d'auka tace"islam wai menene kike faman damuna ne?"

Islam tace"yi hakuri nakira layi IKLAS ne amma baya shiga shiyasa na kira inji ko lafiya"

Minal tace"munafuka Inda yayan ki ya kashe ta da zaki San ba lafiya ba"

Islam tace"me ya farune?dun Allah bata wayan"

tsaki tayi Kashe wayan

EESHA ta kalli IKLAS tace" ke wawiya ce kamar wanda bata da gata zaki tsaya namiji ya wulakanta ki bama shi kad'ai ba har tsohuwar budurwar shi"

KAIRAT tace "kalle ni nan san da na tashi tsaye muka shirya da mijins kai inta kaice miki sanda yayi jinya a asibiti na saurare shi"

EESHA tace"kalle ni nan baka rami daru mukayi da farsha ba kafin ya sauke girmar kanshi toh yau inki cika mace nayi challenging ki da ki nunawa RAYHAN ke cikkaiyar ya macece mai ji da kanta,ki nuna me shiru da kikeyi ba tsoro bane ladabi ne kawai da biyyaya iyaye

Da sauri IKLAS ta kalleta EESHA tace"yau ina son ki bani aron wanan IKLAS d'in mai hakuri da kawaici zan aike ta wani wuri mai nisa nikuma zan baki wata sabuwar IKLAS mai rashin mutunci da sanin yancin IKLAS da bazata d'auki raini a wajen RAYHAN ba balle wata abida"

IKLAS rai ya b'aci tace"anty EESHA ni IKLAS nayi alkawari bazan tab'a d'aukan rainin a wajen ko wani d'an namiji ba enough"

KAIRAT tace"good"

EESHA tace"yaushe zaku dawo minna?"

Minal tace"nan da 2month"

EESHA tace"toh da kun shigo ku nime ni"

KAIRAT tace"ga card d'ina inki na niman Karin bayani inji kira"

Godiya IKLAS tayi musu sanan suka rabu

Masu karatu toh ya za a kare ga EESHA da KAIRAT sun shiga lamarin

Niko nace RAYHAN you are in bunch of trouble



     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

          🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,intellingent, and expert writers,we are the best among the rest.

Note:jiya ansamu confusion wajen number har wasu suna gani kamar mistake nayi toh ba mistake bane dan page biyu na toro 19/20 /21/22 in baki karanta 19 20 ba ki koma baya ki karanta dan zatayi miki amfani nan gaba kuma kuyi ta lura da inda Nike sa date dan kar ku rud'e a nan gaba(🤣🤣🤣🤣)I laugh in China)💞💞Ayish ta tayani dariya

🅿2⃣3⃣&2⃣4⃣

Bayan tafiyar su EESHA sai ga Abida ta shigo asibiti direct wajen IKLAS tayi

Tace"ke ya jiki dan nasan ki daku wanan kad'an daga sharri na kenan"

Harararta minal tayi tace" ai ta Allah bata ki ba yar iskar banza yar iska wofi"

Abida ta nuna minal da yatsa tace"ke bada ke nike magana ba da wanan yar iska nike yi"

Kallon IKLAS tayi ta nuna ta da yatsa tace"ke dun uban ki  ina magana kin share ni"

Ai a fusace IKLAS ta mike ta kama hanun abida ta juya shi baya ta matse mata wuya wanda sanadiyar haka Abida ta kasa numfashi

Tace"ke karamar yar iska ce wallahi dan ni nafi karfin ki kariya mara aji dan wallahi ni nafi karfin inyi using cheap trick dan inyi miki sharri,kuma daga yau karki kara zagin ubana"

Cikin azaba Abida tace"sake ni toh"

Tureta IKLAS tayi ta fad'i minal ko sai kallon mamaki take yiwa IKLAS a ran ta tace"dama mai hakuri bai iya fushi ba

Mikewa Abida tayi tace" ni kika wulakanta haka?toh wallahi sai nayi miki abin da har ki mutu bazaki mantawa ba"

IKLAS tace"karya kike yi,ba abin da zaki iya yi mun mahalici na bayi mun ba,ni sunana IKLAS wato (kadaita Allah)wanda shi kad'ai nike bauta me ba mutum ba"

Abida zatayi magana IKLAS ta katse ta dacewa"hey lower your voice before i cutoff your tongue"

Mamaki ne ya kama Abida cikin mamaki tace"wallahi sai nayi sanadiyar kashe miki aure sai na zama sanadiyar zamar dake karamar bazawara,ai dama ba son ki yake ba"

Dariyar rainin hankali IKLAS tayi tace"nikuma nayi miki alkawari sai na wulakanta ki a idon duniya irin wulakanci da kowa sai ya guje ki,mutane su tsene ki wallahi sai nayi sanadiyar shiryuwar ki,maganan baya sona kuma na baki nan da wata d'aya kacal RAYHAN zai so ni irin son da wani namiji ba taba yi wa y'a mace ba"

Abida tace"nikuma kafin lokacin na tarwasa farin cikin ku daga ke har shi"

IKLAS tace"hmmm a lokacin karshen ki zai zo,dan lokacin zaki fara fuskanta kalubale"

Abida na Baron asibitin ta kira Mahmud a waya tace"ni nafasa auren RAYHAN dan nasan bazai taba aurena ba,amma sai na tarwasa rayuwarshi sai na kunyata shi a idon duniya"

Mahmud yace"komai zaki yi mai kiyi amma karki kuskura ki tab'a IKLAS"

Tsaki tayi ta katse wayar


'Bangaren RAYHAN ko tun lokacin da ummi ta kira shi tace ya baiwa IKLAS yake niman ta amma shiru yaje gidan da ya barta bata nan ya koma hotel shiru ga ummi tasa shi gaba sai ya baiwa IKLAS waya wanda karshe kashe way an yayi

Ganin dare yayi ne ya fara tsorata tunani yake yi yanayin da ya barta ko mutuwa tayi

Haka yayi ta yawo a gari har dare yayi ya dawo gidanta ya kwana

Washe gari ya kama monday ranar likita ta sallami IKLAS

Direct gida ta tafi dan minal daga asibiti ta tafi school kasancewar tana da test

Tana shiga ta gan shi kwance a parlour

Confidently ta shiga ciki tayi kamar bata ganshi ba har zata haura sama ta ji yace"ke zo nan"

Ko kallon inda yake batayi ba ta cigaba da tafiya

Yace"ke ba dake nike ba?"

Still bats juya ba tashi yayi da gudu ya haura matakala ya janyo ta

Yace..........









      Maman
      Noorul
      Hudah✍✍
      Luv u my fans
       Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿2⃣5⃣&2⃣6⃣

Yace"ke bada ke nike magana ba"

Kallonshi tayi a wulakance tace"ai sunana bake bane kuma banga dalilin dayasa zaka kirani ba malam"

Mamaki ne ya kama shi cikin mamaki yace"hmmm lallaui kam wuyar ki ta isa yanka,wato iskanci ki ya kai har kwanan gida kike zuwa ko"

Tace"eh ina ruwan ka ku jikina nike rabawa a waje ai ba damuwar ka bane"

Yace"toh wallahi baki isa ba ni kike gayawa magana?"

Tace"an gayama sai ka d'au mataki"

Tsaki tayi ta juya zata wuce ya jawo ta har ya d'aga hanu zai mareta

Ta rike hanun shi girgiza kanta tayi tace"ba wacce ka sani bane domin wacan wanda ka saba zalunta ta dade da mutuwa wanan sabuwa ce wallahi inka yi kuskuren tab'a ni sai nayi sanadin da iyayen ka zasu sltsine ma dan sai na gayawa Abba wulakancin da kayi min daga farko har karshe wanan alkawali ne"

Sake me hanun tayi,ta shige bedroom d'inta

Jiki a sanyaye ya sauko ya zauna a parlour yana mamaki gut d'inta how come tayi growing wings suddenly

Kara wayanshi ne ya dawo dashi daga duniyar tunani

Dubawa yayi ya ga ummi ne ya d'aga

Ummi tace"wai yaushe na zama sa'ar wasa ka tun jiya nace ka bawa IKLAS waya inji murya yar mutane shine kake tayi mun wasa da hankali"

Yace"yi hakuri ummi na bari in kai mata"

Haurawa sama yayi ya shiga bedroom d'inta amma bai ganta ba har zai fita yaji motsin ta abayi zama yayi a bakin gado yana jiran ta sai hira yake da ummi a waya wanda rabe masifa take time

Bayan minti 7 sai ga ta ta fito daure da karamin pink towel ko guiwa bai rufe mata ba ta kama dogon gashin ta a gefe

Tana fitowa har zata koma sai kawai ta basar tayi kamar bata ganshi ba ta zauna gaban mirrow ta cigaba da harkar gabanta

Shiko tun da tafito ya kafe ta da ido

Jin shiru ummi tace"hello!hello!!hello!!!

A firgice yace"na'am abb..urmmm ummi ina ji"a rude yayi maganan dan bakaramin tafiya da imanin shi tayi ba

Ummi tace"wai me ke damun ka ne?ba ma IKLAS wayar ko har yanzu wanka takeyi?"

Yace"ta gama bari in bata"

Tashi yayi jiki a mace ya saka wayar a hands free ya bata

Bayan sun gaisa ummi tace"ba sai matsala ko?in akwai abin da yake yi miki ki sanar dani"

Kallonshi tayi ta wasa mai harara tace"bakomai sai dai yace zaiyi tafiya ya barni ni kad'ai nikuma tsoro nike ji ummi"ta karashe maganan tana toro baki dan ummi ta shagwab'ata

Kallonta yayi ta kashe mai ido d'aya

Ummi tace"bashi wayar"

IKLAS tace"ai yana jin ki ummi"

Ummi tace"toh madallah,ashe dama baka da hankali?zaka tafi ka barta ita kad'ai a garin da bata San kowa ba,toh wallahi in ka tafi ka barta sai sab'a ma sha-shasha banza kawai wanda baya kishin iyalin shi"

Kallonta yayi ido jawur yace"ummi ki yi hakuri bazan kara ba"

Bayan sun ida wayan yace"ke wai yaushe kika raina ni har kika nimar had'a ni da iyaye na"

Tsaki tayi ta mike har zata ratsa shi ya ruko ta yace"how dare you walk out on me"

Tace"it because I don't have your fucking darm time fool"

Ai a fusace yace"are you calling me a fool?"

Tace"of cause that is a better name for you"

Belt yake kokarin cirewa

Ta rike mai hanun tace"don't bother yourself dan kana taba ni zan kira daddy in sanar dashi,kuma nasan kasan sauran"

Shiru yayi cikin takaici ya bar d'akin"


Yana fita ta d'auki waya ta kira Islam hira sukayi

Islam tace"gaskiya anty minal akwai fad'a ko da yike ban ga laifi ta ba laifin yaya ne"

Dariya IKLAS tayi tace"hmmm ai d'azu muga gama daru da yaya ki,"kwashe komai tayi ta fad'awa Islam

Islam tace"good haka zaki yi ta threatening nashi in yayi miki Abu kice zaki tona biggest secret d'inshi abun da ya dade ya boyewa"

IKLAS tace"wani secret kenan please gayamun"

Islam tace "zan fad'a miki amma ba yanzu ba"

Ki dai ki nuna me kinsan komai nashi kuma zaki fad'a ma abba "

IKLAS tace"toh nagode"

Suna ida wayar ta kira minal


Minal tace "bazan dawo da wuri ba yau may be a hostel zan kwana ma"

IKLAS tace"toh sai kin dawo"

'Bagaren RAYHAN yana fita wani bedroom ya shiga a bakin gado ya zauna ya dafe Mara yace"Ashe sama haka yariyar nan take da kyau surar "


Itako IKLAS ko shiri tayi cikin burnshot da top ta sauko direct kicin taje ta dafa indomie mai lafiya ta zauna parlour tana ci

Fitowa yayi ya zauna yana kallonta can anjima yace"ina abinci na?"

Tace" ban dafa da kai ba"

Yace"ke naga taken taken iskancin ki.ya fara yawa fa"

Ko magana batayi ba har ta gama ta d'auki plate ta kai kicin ta dawo ta zauna tayi crossing leg ta canja channel

Music channel ta kai sai bin wakar takeyi

Shiko yunwa ta dame shi gashi tun da ya gan indomie nan ta shiga ranshi

Tashi yayi ya je kicin amma ya bude tunkuya yaga babu komai kicin d'inma kamar ba a yi girki ciki ba

Fitowa yayi yace





     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writer,we are the best among the rest.


Dedicated to maman fati(anty shamsiya) nagode da kaunar da kike nuna mun Allah ya bar mu tare (amin)

🅿2⃣9⃣&3⃣0⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Ga mama kin shi sai ya gan ta fara yaga kayan jikin ta

Kafin yayi magana ya ji ta fara ihu tana jan rigar jikin shi har botton d'in gaban rigar shi biyu sun zube kasa

Mari ya wanka mata dai-dai nan mutane suka shigo office d'n

Abida ta fashe da kuka tana cewa Ku taimake ni wallahi fyad'e yake son yimun tun d'azu yake ta duka na"

Mutane suka kalleshi suka ce mai gida ba girman ka bane

Shiko shiru yayi ya kasa magana

Wata daga cikin staff taja Abida waje ta cire hijabin jikinta ta bata RAYHAN ma waje ya fito dan yiwa mutane bayanin abin da ya faru kawai sai yan jarida suka rufe shi da tambayoyi Wanda wasu yan gidan tv ke nunawa live

Wani daga cikin su yace"RAYHAN ko zaka iya sanan damu abin da yaja hankali ka jikin Abida har kake kokarin yi mata fyad'e?"

Shiru yayi yana kallon ikon Allah

Wata reporter ne gefen su da camera man yana kwashe ta tace"RAYHAN Mohammed d'ahiru mai dala yayi yukuri yiwa Abida nasir fyad'e wanda da kyar ta sira dan da taki amincewa ya rufe ta da du ka wanda ga shaidu  sun nuna kokuwa sukayi,ni Amina musa zan kawu muku cikkeken labarin zuwa anjima"

Zama yayi a floor jikin shi na rawa

IKLAS ne zaune da Islam a palour suna hira sai nawal ta canja channel jin an kira sunan RAYHAN yasa su sauri kallon TV nan suka ji mugum labari

Da sauri IKLAS ta mike tace"Wallahi yau zan bar gidan nan abun nashi ya kai ga yiwa mata fyad'e "

Islam tace"please anty kiyi hakuri nasan yaya ba zai  iya aikata laifin da ake zargin shi ba sharri take yimishi"

A fusace IKLAS ta kalleta tace"sharri fa kika ce, duda yanayin shi ki kuma duba botton d'in rigar shi wallahi halin shi ne"

D'aukan nawal tayi suka shige ciki bayan minti biyar sai ga ta ta fito da trolley da nawal a hanun

Islam tace"dun Allah karki yi abin da zaki yi dana sani nan gaba"ko kallonta batayi ba ta fita

Islam tace"toh at least ki bani nawal in kaita wajen ummi"

IKLAS tace"bazan bada nawal ba marainiyar Allah wanda bata yi sa'a uba na kwarai ba ni zan maye mata gurbin mamanta"

Kuka take yi nawal ma na tayata har suka bar gidan

Islam tace"hmmm yaya ka shiga uku dan nasan IKLAS baza ta tab'a yarda da kai ba"

'Bangaren RAYHAN ko har police sun tafi da shi an rufeshi a police station

Abba da ya sami labari cikin tashi hankali ya tafi station niman bailing amma ina anki bashi wai sai anje kotu

Mamy na zaune tayi tagumi dan itama ta gani a news taga IKLAS ta shigo da kuka rugunmeta tayi

Dady ya fito yace"yar baba kiyi hakuri da abin da ya faru komai ya samu bawa kaddara
Ina son ki yi supporting mijin ki dan yanzu yake da bukatar ki"

Mamy zatayi magana ya katseta da cewa"bana son surutu"

Ya kalli IKLAS da nawal yace"Ku je ciki Ku huta bayan kwana biyu sai ki kuma d'akin mijin ki"

Washe gari  Abba ne a station da daddy a sai lawyer Abba barrister aminu inuwa suke magana da d p o akan niman bailing RAYHAN amma d p o yace" baza a bada bailing shi ba dan an riga an shigar da kara kotu wanda on 10/5/2019 gobe kenan"

Washe gari ya kama 10/5/2019

Misalin karfe 10:am jama'a zaune a federal high court kowa na fad'i albarkacin bakin shi sai ga shi an shigo da RAYHAN cikin kotu



Nan mutane suka fara surutai wasu na zagin shi wasu ma harda tsinuwa

Zuwan alkaline yasa mutane yin shiru

Court Clark ne ya tashi yace............





      Maman
      Noorul
      Hudah✍✍
      Luv u my fans
      Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

          🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


Dedicated to GORGEOUS WRITERS FORUM

🅿2⃣7⃣&2⃣8⃣
Bismillahir Rahmani Rahim

Yace"ke tashi kije ki girka mun abinci"

Tace"wai wanan wani irin masifa ka tafi inda ka fito mana ka wani zo ka hanani sukuni"

Yace"oh so kike in tafi saboda kiji dadin Shiva sakanina da iyaye na ko?toh babu inda zani"

Tace"toh yi zamar ka amma kar ka takura ni malam"

Yace"je ki girka mun abinci"

Tace"ba inda zani ai da bani nike girka ma ba"tashi tayi tana ragwada ta haye sama ta bar shi a tsaye

Makulli ya d'auka dan RAYHAN baya wasa da cikin shi resturant ya je ya siyo abinci ya dawo gida

Da misalin karfe 11:pm na yamma RAYHAN ne kwance sai birgima ya ke yana rike Mara yace"sha'awar yariyar nan zata hallaka ni da k'yar ya mike ya je kicin ya had'a Lipton da lemun sami yasha ya dawo ya kwanta barcin wahala ya d'auke shi

Haka rayuwa ya cigaba da tafiya inda RAYHAN kullum yake kwana da sha'awa IKLAS

Cikin wata biyu ba karamin rama yayi ba kullum cikin tunanin ta yake ranar da ya fara ganin ta da pink towel

IKLAS  ta gama abinda ya kawu ta alhamdulilahi ta samu sakamako mai kyau dan yanzu ta zama cikkakiyar barrister dan gobe suke shirin komawa gida amma minal saura mata two weeks gama program d'inta

IKLAS ne kwance tana barci sai ga RAYHAN ya shigo ya fara shafata cikin barci ta ji ana tab'a ta

A firgice ta tashi ta fara tureshi yace wallahi yau sai na karb'a hakki na

Kuka ta fara yi ta tureshi har da cizo tace"dun Allah kayi hakuri"

Yace"bazan hakura ba wallahi dan haka kaiwa ma kike kai wa katti balle ni da nike mijin ki"

Kuka takeyi sosai da ya gan ba bari zatayi ba gashi wando jikin ta yaki fita kaiwa sai ya rufeta da duka

Yace"zaki cire ko sai na hallaka ki?"

Tace"wallahi ko zaka kashe ni bazan bari kayi sexy d'ina ba mugu azalumi wallahi duk abubuwan da kake yi mun bazan tab'a yafe ma ba na tsane ka"

Yace"shegiya baki ma gode zan had'a jiki na naki ba fasika karuwa kawai mara tsoron Allah"

Tashi yayi ya bar d'akin itako ta cigaba da kuka

Abida ne zaune da Mahmud yace"nan da sati d'aya zamuyi launching plan d'inmu hope you are ready?"

Tace"yes iam ready to take revenge"

Murmushi Mahmud yayi yace "zamu kashe 2birds with one stone because after executing our plan iyayen IKLAS da kansu zasu raba auren because they will consider RAYHAN not worthy of been her husband"

RAYHAN na shiga d'akin shi ya zauna a bakin gado yace"mayasa yau na kasa controlling kaina ne? gashi na jawowa kaina raini"tunanin abun da ya faru yakeyi murya IKLAS ne ke yi me ringing a brain inda take cewa"na tsane ka wallahi ko mutuwa zanyi bazan tab'a bari ka yi having sex dani ba"

Haka kawai ya ji ba dadi tsaki yayi yace"why iam even bothered?"

Kwanciya yayi sai dai duk inda yaso ya cire abin a ranshi ya gagara

Washe gari suka shirya suka tafi airport sao dai ba abin da ya shiga tsakanin su


Misallin 4: pm suka isa minna gida direct suka tafi nan IKLAS ta sanar da Islam ta dawo

Islam tayi ihun murna washe bari ta je gidansu ummi nan ta wuni ta dawo gida da nawal

The following day ta tafi wajen su mamy murna a wajen mamy kamar ta goyata daddy ma yaji daddy dawowan ta maryam sai murna take

Tun da suka dawo baya kara dashi a ido ba dan tana avoiding dinshi


Shiko harkar shi yake hankali kwance sai dai kasan zuciyar shi yana son ganinta

Yau tuesday  8/5/2019 RAYHAN ne zaune a office yana tunani yaji shigowar mutum zama tayi ta bugs tebur

A firgice ya ya kalleta yace"Abida me ya kawo ki?"

Tace"na zo ne inyi destroying d'inka"

Tashi yayi ya zai koreta said kawai ya gan ta rugume shi tafara shafa shi

Tureta yake son yi sai ta makale shi da karfi gashi sai artificial finger nails d'in ta take kwacirin shi dashi

Da karfi ya turata dan yaji zafi abin da tayi me

Ga mamanki shi sai ya ga ta.....





     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share

[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

         🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿3⃣3⃣&3⃣4⃣

Washe gari IKLAS ta yi shirya,kiran Abdul tayi yace"an shirya ita ake jira"

Makkuli mota ta d'auka ta kai nawal wajen mamy sanan ta tafi hall d'in dan magana da yan jaridu


Tana kaiwa hall d'in Abdul ya karaso  wajen motar ta ya bude mata

Kafin tayi magana wayarta tayi kara minal ne d'agawa tayi

Tace "hello"

Minal tace"Allah na tare da mai gaskiya"

Abdul yace"please ki taimaka ki fidda abokina karki bari yaje prison"

Minal ne taji muryar shi tace"wake magana a wajen nan?"

IKLAS tace"Abdul ne"

Minal tace"sa wayar a hand free"

IKLAS tace"NASA"

Ai ji suka yi minal tace"sanun munafiki me yasa lokacin da yake azabtar da ita baka bashi shawara ba sai yanzu zaka wani ce a taimake shi"

Shiru Abdul yayi a zuciyar shi yace"yariyar nan akwai masifa"

Itako IKLAS kunya me ya kamata jin inda minal ke zazzagawa Abdul rashin mutunci

Jin shiru yasa minal cewa"hello kina jina?"

IKLAS tace"eh inaji"

Tace insha allahu yau zan shigo minna jirgin karfe 4:pm zan bi dama nagama program d'in na"

IKLAS tace"Allah ya kawo ki lafiya"

Suna shiga hall IKLAS ta zauna ga yan jarida zaune suna jiran me zata CE

Gyran murya tayi tace"sunana IKLAS umar faruq nice matan RAYHAN Wanda ake zargin yukurin yiwa Abida fyd'e

Toh inaso ku sani ni na yarda da mijina d'ari bisa d'ari na yarda ba zai taba aikata abin da ake zarginshi dashi ba"

Wani reporter yace"amma me ya hana ki zuwa kotu inki yarda da mijinki"

Tace"saboda ina da uziri me karfi domin daughter mu ba lafiya"

Wata tace"mu ji an ce ke barrister ne amma meyasa ba zaki kare shi da kanki ba?"

Tace "saboda a yanzu muna da lauya dake kare shi kuma bana sha'awar yin aiki amma ta kama zan yi"

Nan ta mike ta fara tafiya yan jarida sai bin ta suke a baya amma komai bata kara cewa ba

Bayan ta bar hall d'in gidansu taje ta d'auki nawal daddy sai albarka yake sama ta dan ya gani a tv

Gidan ummi ta je ummi na ganin ta ta rungume ya dan harga Allah IKLAS ta burge ta  Islam ta kalleta tace " wallahi yaya bai karanta laifin da ake zargin shi ba"

Bata ce komai ba ta zauna,Abba ne ya fito daga d'akin shi yace"daughter kiyi hakuri da abin da ya faru in Allah ya yarda bayan angama wanan shari'ar zan sa ya sauwake miki tunda ban is a da shiba"

Da Sauri IKLAS ta kalleshi tace Abba dun Allah kayi hakuri wallahi bai aikata laifin da ake zargin shi ba"

Abba yace"toh amma sai na hukunta shi"

Ummi tace" ya maganar sabom lauyer  da ka ma magana an dace?"

Yace"eh an dace amma da k'yar dan kowani lawyer na gudun case d'in dan gudun kar suyi loosing"

Ummi tace"toh Allah yasa mu dace"

'Bangaren RAYHAN kuwa yana cikin sail a rufe tunanin duk ya bi ya dame shi wanda rabi na IKLAS ne a fili

Yace"ko wani hali take ciki?nasan bazata yarda dani ba"tunanin abubuwa da yayi mata a bay duk sai ya ji be kyauta ba

Washe gari missalin karfe tara ummi suka shirya ummi tace"IKLAS baza ki je bane?naga baki shirya ba"

IKLAS ta fara kuka tace" ummi tsoro nike ji kar a yanke me hukuncin a gabana bazan iya jurar ganin shi a irin wanan halin ba"

Tausayita ne ya kama ummi tace"toh yi zamarki kiyi mana addu'a"

      Kotu

Mutane ne zaune harda alkali ana jiran sabon lawyer Abba amma be zo ba kusan awa uka shiru

Itako IKLAS tana zaune palour ummi ta sa TV gaba amma ba labari,tsaki tayi ta d'auki wayar ta ta kira Abdul

Tace"Abdul ya ake ciki ne?"

Abdul yace"lauyer bai zo ba kuma alkali yace ya kara minti 30 in baizo ba za a yanke hukunci"

Bayan minti 30

Barrister Aisha ce ta tashi tace"ya mai girma mai shari'a ina rokon wanan kotu da tayi gaggawa yanke wa RAYHAN hukucin dan mu lura suna son wasa da hankalin kotu"

Alkali yayi rubutu ya kalli jama'a yace"bisa hojjuji da lauyer mai kara wato barrister Aisha ta gabatar wanan kotu ta gamsu cewa RAYHAN Mohammed D'ahiru ya aikata laifin da ake zargin shi dan haka wanan kotu mai adalci ta yankewa RAYHAN hukunc......"maganan ta makale ne sakamakon jin maganan da yayi

Ji nayi ance"dakata ya mai girma mai shari'a"kowa ya juya baya IKLAS ne cikin shigar lauyoyi ba karamin kyau tayi ba RAYHAN dake tsaye a accused stand ya kafe ta da ido ko keftawa bayayi

Karasowa tayi tace"ina rokon gafarar kotu na zuwa na latti"

Alkali yace"ke wacece?"

Tace"sunana barrister IKLAS umar faruq nice lauyer da zata kare wanda ake kara daga yanzu kasancewar tsohun lauyer shi ya damu accident jiya da yamma"

Alkali yace"kotu na sauraren ki"

Tace"ya mai girma mai shari'a ina rokon wanan kotu wajen kara mana kwana biyu dan tabbatar da cewa RAYHAN be aikata laifin da ake zargin shi ba"

Barrister Aisha tace"objection ya mai shari'a wanan ai shime ne da b'ata lokacin kotu"

A fusace barrister IKLAS tace"babu wani shirme dan ko shakara za ayi ana shari'a babu b'ata lokaci ciki dan buri ko wani kotu shine a hukunta mai laifi ba wai wanda be ji ba be gani ba dan gudun kar a zallunci mai gaskiya"

Alkali yace"barrister korafi bata karbu ba"

Kallon IKALAS yayi yace"kotu ya baki dama kuma za ayi zama na gaba kuma ta karshe ran 14/5/2019"

Tace"nagode ya mai sharia"

Tsayawa tayi tana kallon RAYHAN nan taga har ya rame, shima kallonta yayi suna cikin haka police suka tafi da shi"

Tana fita Islam ta rungume ta ummi sai albarka take sa mata

Tace"ummi kuje gidan zan biya station mota ta shiga ta bar wurin yan jarida na ganin ta ja mota suka bar wajen dan ko kallonsu batayi ba

Tana driving sai ga wani mota ya sha gaban ta da sauri ta taka birki

Abida ne tafito daga motar IKLAS ma fitowa tayi ta jingina jikin motar ta tayi folding hanunta tana yiwa Abida kallon raini da tsana

Abida ta karaso gaban ta tace........





     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

          🌟G.W.F.🌟

Home of gougeours,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

Sadaukarwa ga dukan masoya na inayin Ku irin totally d'in nan ubangiji Allah ya bar mu tare na gode da addu'oin ku nima ina muku fatan alkhairi

🅿3⃣1⃣&3⃣2⃣

Bismillahir Ramanir Rahim

Yace" shari'ar mu ta yau 10/05/2019shine akan yukurin fyad'e wanda ake zargin RAYHAN Mohammed d'ahiru akan yukurin yiwa Abida nasir fyad'e ran 8/5/2019 wanda Abida nasir ke kara"dukar da kai yayi ya zauna

 Alkali yace"lawyoyi su gabatar da kansu"

Wata matashiyar mata ne ta tashi tace"sunana barrister Aisha Mohammed nine lawyer Abida nasir"dukar da kai tayi irin nasu ta lauyoyi ta zauna

Wani mutum ne ya tashi yace"sunana barrister Aminu inuwa nine lawyer mai kare wanda a ke kara"

Barrister Aisha ce ta tashi tace"ya mai girma mai shari'a ran 8/5/2019 an kama RAYHAN Mohammed dumu dumu da laifin yiwa Abida fya'de......"

barister Aminu ne ya katse ta da cewa"Objection ya mai girma mai shari'a ya kamata barrister ta san irin magaganun da zata fad'a dan zargin shi ake ba a tabtar ba"


Alkali yace"lawyer ki kiyaye harshen ki"duka da kai tayi tace"ya mai shariya in rokon wanan kotu mai arfama ta bani ikon yiwa RAYHAM tambayoyi

Alkali yace"kotu ta baki dama"bayan RAYHAN yayi rantsuwa

Gaban RAYHAN ta je tace"ko zaka iya fad'awa wanan kotu sunan ka da sana'a ka?"

Yace"sunana RAYHAN Mohammed D'ahir ni d'an kasuwa ne dan ina da kamfononi kere motoci da takalma"

Barrister Aisha tace" wanan shine kawai sana'ar ka koko kana da wata abun da kake yi a boye?"

Yace"eh wanan shine kad'ai aiki na"

Tace"toh"

Ya mai girma mai shari'a ina son kotu ta bani izini kiran Abida nasir zuwa witness spot"bayan ta rantse

Alkali yace"kotu ta baki dama"

Gaban Abida taje tace"ina son ki fad'awa wanan kotu sunan ki da abinda ya faru tsakanin ki da RAYHAN ran 8/5/2019"

Abida tace"sunana Dr Abida nasir ran 8/5/2019 naje office d'in shi danyi kasuwanci kawai sai yayi ya fara gayamu cewa yana sona wai inba shi had'i kai,kafin inyi magana ya fara tab'a ni dana yi yukurin hanashi sai ya rufeni da duka har da yaga mun kayar jikina"sai ta fashe da kuka

Barrister Aisha tace"ya mai shari'ar wanan ma kad'ai ya isa ya gamsar da wanan kotu cewa RAYHA yayi yukurin yiwa Abida fyd'a da wanan nike rokon kotu da ta yanke me hukunci dai-dai abinda ya aikata,nagode"

Alkali yace"barrister Aminu ko kana da jail"

Barrister Aminu yace"eh ina da ja ya mai shari'a,ina rokon kotu ta bani dama yiwa Abida tamboyoyi"

Alkali yace"kotu ta baka dama"

Gaban Abida yaje yace"shin kin tab'a sanin RAYHAN a wani wuri kafin ranan da abin nan ya faru?"

Abida tace"a'a ban taba saninshi ba sai ranan da kasuwan ci ya kaini office din shi"

Gaban RAYHAN ya je yace"ko zaka iya fad'a mana abinda ya faru ranan da Abida taje office d'inka?"kwashe komai yayi ya fad'a mai

Barrister Aminu ya kalli Alkali yace"ya mai girma mai shari'a ya kamata kotu tayi wasi da wanan maganan domin sharri akayiwa RAYHA......"

Barrister Aisha ne ta katse shi da cewa"ya mai shari'a wanan ba sharri bane domin ina da hujjoji da zan tabtarwa wanan kotu RAYHAN ya aikata laifin da ake zargin shi"

Alkali yace"kotu ta baki dama"

Tace"inason Alhaji Mohammed d'ahiru mai dala yazo gaban kotu"

Abba da ke zaune kusa da daddy,ummi kuma na zaune wajen mata tare da Islam


Bayan Abba ya gabatar da kanshi tare da rantsuwar fad'i gaskiya

Barrister Aisha tace"shin zaka.iya fad'awa kotu sana'ar d'anka RAYHAN?"

Abinda RAYHAN ya fad'a shi Abba ya fad'i"

Tace"kana nufi baka san RAYHAN yana da gidan radio ba mai suna alheri FM ba wanda shi da kanshi yake gabatar da shirin dandalin masoya?"gaban RAYHAN ne ya fad'i jin an anbato gidan radio

Abba yace"bai sani ba,kuma baya jin d'anshi zai iya sab'a umurnin shi"

Murmushi mugunta tayi tace"zaka iya tafiya"

Gaban RAYHAN taje tace"kana da gidan radio wanda aka fi Sanin ka da RMD?"

RAYHAN yana so yayi magana ta katseshi da"eh ko A'ah"

Yace"eh"

Barrister Aminu ne ya tashi yace" objection ya mai shari'a ba abin da ya shafi wanan kotu da maganan gidan radio"

Da sauri tace"sosai kuwa dan inason tabtarwa wanan kotu RAYHAN ya kasance me halin banza da rashi n biyyaya kuma yana da halaye banza da ba kowa ya sani ba"

Alkali yace"barrister Aminu korafi bata karbu ba"

Barrister Abida ta kalli Alkali tace"ina rokon wanan kotu da ta umurce RAYHAN da ya cire rigarshi"

Alkali yace"RAYHAN cire rigar ka"

Cirewa yayi sai ga zanen kumbonan Dr Abida a bayan shi da kirji

Barrister Aisha tace"wanan shaida ne mai karfi wajen nuna cewa RAYHAN yayi yukurin yiwa Abida fya'de da wanan nike rokon wanan kotu da tabiwa Abida nasir hakkin ta wajen hukunta RAYHAN da ya zama izina ga sauran masu hali irin nashi,nagode"

Alkali yace"barrister ko kana da magana"

Tashi barrister Aminu yayi yace"ya mai girma mai shari'a ina rokon wanan kotu da ta bani wasu lokaci dan bincike dan gudun kar a hukunta wanda bai jiba be gani ba,kuma ina rokon kotu ta bani bailing RAYHAN"

Bayan yan rubuce rubuce alkali yace kotu ta baka nan da kwana biyu kacal dan yin bincike kuma kotu zata yi zama na biyu ran 12 -5-2019 amma kotu baza ta baka bailing RAYHAN ba"

Nan ya buga table kowa ya mike

Police suka fito da RAYHAN yan jarida sai bin shi ake ana cewa RMD ko zaka iya fad'a mana dalilin rashin zuwa matanka kotu koko bats yard a da kai bane"wasu kuwa har cewa suke ai ya saba cin amana ta ne shiyasa bata zo ba

Abba ko kallon Inda yake baiyi ba ya shige mota yayi tafiyar shi

Ummi ko tana ji tana gani aka tafi da shi kuka ta fashe dashi tana yi IKLAS na tayata

IKLAS ne zaune da mamy duk suna kallo abinda ke faruwa a kotu dan live ake nunawa kasancewar kowa yasan alhaji Mohammed mai dala

Tashi tayi batare da tayi magana ba ta haura dama tana zuwa ta saki kuka mai cin rai tace"ashe Kaine R M D"

Kaiwa sai ta fara had'a kayanta a trolley"

Ta tashi nawal dake barci ta fito

Many tace"ina zaki kuma?"

Tace"zan koma gida"

Kafin mamy tayi magana daddy ya shigo yace"yauwa yar baba Allah yayi miki albarka je ki kula da mijin ki"

Driver ya kira aka kai su gida bayan ta koma ta kira minal tace"please in tana da number Abdul ta bata"cikin minti uku minal ta toro mata

Kiran shi tayi tace" please ya had'a mata conference da media"

Bayan wash lokuta yayi calling nata back yace"ya hana mata gone by 9:am"

Godiya tayi me

'Bangaren barrister Aminu kuwa wajen daddy yaje yace shi bazai iya shari'a ba sunimi wani lawyer dan babu alamar nasara dan dukan shaidu sun nuna ya a kaita laifin da ake zargin shi,Dan haka bazai iya ruining career shi ba"

Abba yace"ba damuwa dan shima ya cire hanun shi a lamarin RAYHAN"

 Hmmm toh mai karatu me kake ganin zai faru?shin IKLAS zata taimaki RAYHAN a matsayi ta na lawyer kuma kuna ganin zatayi nasara akan experience lawyer barrister AISHA wanda bata taba loosing case ba?

Koni bani da wanan ansa sai dai mun had'u a page nagaba


     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
   , pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

         🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingennt,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿3⃣7⃣&3⃣9⃣

Bismillahi Rahmanir Rahim

Bayan kowa ya zauzauna nan na hango iya latifa da hanky sai goge hawaye tausayi RAYHAN take ga maman noorul hudah fans group zaune harda IKLAS fans group anty shamsiyya ma anyi tagumi,

court clark ya gabatar da shari'a ba tare da b'ata lokaci ba aka fara

Barrister IKLAS ne gaban RAYHAN da ke accused stand tace"RAYHAN ko zaka iya fad'a mana inda kasan Abida nasir?"

Yace"tsohuwar budurwa ta ce tun muna jami'a a oxford university lodon "

Tace"kamar shekaru nawa kenan?"

Yace"shekaru 9 da suka wuce"

Tace"ok"

Tace"ya mai girma mai shari'a ina rokon kotu nan mai alfarma ta bani ikon kiran Abida nasir dan yi mata tambayoyi

Alkali yace"kotu ta baki dama"

Bayan Abida ta fito barrister IKLAS tace" ina son ki fad'awa wanan kotu inda kika san RAYHAN?"

Barrister Aisha tace"objection ya mai shari'a ai client d'in ta riga ta ansa wanan tambaya a baya"

IKLAS ta kalle ta a fusace tace"ina sane ta amsa wanan tambaya sai dai bata ansa shi dai-dai ba shiyasa na sake tambayarta dan nasan yanzu dole ta ansa dai-dai"

Alkali yace"korafi bata karbu ba,dole ne Abida ta ansa wanan tambaya"

Barrister IKLAS tace"nagode ya mai shari'a" kallon Abida tayi tace"ina sauraro ki

Abida tace"ni ban taba sanin shi ba sai ranan da naje office d'in shi"

Barrister IKLAS tace"karya kike yi dan kin san RAYHAN shekaru 9 da suka wuce wanda kukayi soyyaya sawon wata 5 ko kin manta ne?"

Abida tace"ni ban san shiba final"

Ai fusace IKLAS ta buga tebur tace"karya kike yi"

Barrister Aisha ce ta mike tace"ya mai shari'a ya kamata a dakatar da barrister IKLAS dan tana tsoratar da Abida kuma tana karyata ta ba tare da hujja ba"

Barrister IKLAS tace"hujja kike so?yanzu zan baki hujjoji dayawa"

Zama tayi a ran ta tace"meyasa take fighting with passion?bata ma bani breathing space lallai ta shirya"muryam IKLAS ne ya katse ta

IKLAS tace"ina son kotu ta bani dama kiran Mr henry"

Alkali yace"kotu ta baki dama"

Tace"Mr henry please come to the withness stand"

Wani bature ne ya fito

Tace"please tell this honourable court your name and the university you attended and in what year"

Yace"my name is henry brown from london and i was a student of oxford university London"

Tace"can you recognise this two"ta nuna RAYHAN da Abida

Yace"ofcourse this RAYHAN and Abida they were couples before I mean they once had a relationship?

Tace"please do you know the reason for there breakup?"

Yace"yes it because Abida was engage in lesbian activities back then and she was a flirt she was not faithfull to him"

Tace"tank you Mr henry"

Juyowa tayi ta kalli Abida tace"are you ready to confess the truth"

Barrister Aisha tace"ya mai shari'a wanan ba hujja bane da zai sa a yadar da RAYHAN waya san ko sharrin akayi mata"

Barrister IKLAS tace"ya mai shari'a wanan ma hujja ne dan ya nufin abida bata da kamun kai kuma bata da tsoron Allah dan zata iyayi komai dan ta samu biyan bukatar ta"

Kallon Abida tayi tace"ina jin ki"

Cikin tsoro dan yanzu IKLAS ta fara bata tsoro tace"urmmm urm tsohon saurayi na ne am....."

Barrister IKLAS ta kalle Alkali tace"point to be noted"


Kallon Abida tayi tace"ran 3/3/2019 a wani gari kike?"

Tace"ina minna"

Barrister IKLAS tace"karya kike kina lagos"

Barrister Aisha tace"objection ya mai shari'a ya kamata barrister IKLAS ta daina karyata Abida tun ba a tarbata ba"

Alkali yace"barrister ki kiyaye"

Gaban RAYHAN taje tace"zaka iya tuna abinda ya faru ran 3/3/2019

Yace"a Lagos misalin karge 9:pm nafito shakatawa na bige mutum da mota ta ina fitowa naga Abida ne nan na kaita asibiti bayan Dr ya duba ta yace tana bukatar hutu nan na sallame mu

Muna fitowa Abida ta roke ni akancewa in taimaketa ta kwana a gidana saboda duk ya cika da jama'a kasancewar anyi conference ranan nikuma na amince ma akan da gari ya waye zata taxi

Bayan kwana biyu naji bata da tafiya nan na tambayeta tace mun zuwa anjima zata tafi"

tace"ran 7/3/2019 fa mega faru?"

Yace"bayan nayi mata magana na koma d'aki na kwanta kawai sai naji ana shafa ni da sauri na bude ido ganin Abida nayi kwance cikin shigar karuwai ta fara roko na wai sai nayi lalata da ita ni kuma naki out of anger nayi mata dukan siya na fitar da ita gaban jama'a anan tayi barazanar kunyarta dani a idon duniya"

Barrister Aisha ne tace"objection ya mai shari'a karya akewa Abida dan ta tabtar mun tana minna ran 3/3/2019 wanan shari ake mata"

Barrister IKLAS tace"ya mai shari'a ina son kotu tabani damar kiran Dr shegun"

Alkali yace"kotu ta baki dama"

Tace"Dr shegun ko kasan wanan Matan da mutumin"

Yace"eh na san su"

Tace"ai na kenan?"

Yace"a lagos dan ran 3-3-2019 wanan mutumin ya kawo ta asibiti akan ya bugeta da mota"

Tace"nagode"

Wajen Abida taje wanda zuwa yanzu ta gama sadakarwa zatayi loosing case itako barrister Aisha haushin Abida take ji zata breaking record

Tace"me ya kaiki office d'in RAYHAN ranan 8/5/2019?"

Tace"kasuwanci "

Barrister IKLAS tace"wani irin kasuwanci?"

Tace"naje ne akan ina son yayi ta kera mun takalma ina sari"

IKLAS tace"amma ba company kera takalma kika je ba na motorci ne kuma in as far as I can remember ke Dr ce ba kasuwanci kike yi ba"

Tace"eh naje can ne baya nan shine na zo na kera motorci"

Barrister"IKLAS tace"ya mai shari'a wanan yana tabbatar mana cewa Abida ba kasuwanci ya kaita ba taje dan yiwa RAYHAN sharri"

Barrister Aisha tace"objection ya mai shari'a barrister bata da shaida da zata Nina cewa RAYHAN bashi ya aikata laifin da ake zargin shi ba"

Barrister IKLAS tace"Niko nike da shaida,ya mai shari'a ina son malam bashir ya zo gaban kotu"

Alkali yace"malam bashir ka zo gaba"

Yana fitowa IKLAS tace"kotu yasan miye sunan ka da sana'ar ka ko aikin da kake yi"

Yace"sunana bashir ina cikin ne a company RAYHAN nine mai kula da duk wani abu da ya shafi wuta lantarki har da cctv camera wato in charge of maintainance"

Ai Abida na ganin bashir sanda hanjin cikinta ya kad'a

Barrister IKLAS tace"ran 7-5-2019 na samu labarin Abida ta zo niman alfarma wurin da kud'in masu yawa"

Yace"eh haka ne"

Ko zaka iya gaya mana wani irin alfarma ne?"

Yace"tazo akan cewa tana so inyi tempering da CCTV camera oga yana daina aiki na kwana d'aya dana ki amincewa sai tayi mun barazana sai kawai na nuna mata na amince amma a gaskiya banyi mata aiki ba"

Tace"ko zan iya ganin casset d'in wanan rana?"

Yace"eh"cassete d'in ya ciro a aljihu ya mika mata

Alkali ta bama nan aka samu abin kallo akayi playing

Duo abinda ya faru wanan rana kowa ya gani

Barrister IKLAS tace"da wanan hujjojin da shaidu nike son wanan kotu mai adalci ta wanke RAYHAN daga zargi because I have been able to prove beyond reasonable doubt RAYHAN is innocent and free from all charges"

Alkale yace"barrister Aisha ko kina da tambaya?"

Tace"no ya mai shari'a

Alkali yayi gyran murya yace...



       Maman
       Noorul
       Hudah✍✍
      Luv u my fans
      Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


Dedicated to my family

🅿3⃣5⃣&3⃣6⃣

Bismillahi Rahmanir Rahim

Abida tace"wai ke  me kika dauki kanki ne? Kina gani ke zaki iya kare shine a kotu?wanda ya fiki ma ya kasa balle ke"

Ba tare da IKLAS tayi magana ba ta wankawa Abida mari Abida na son tayi magana ta kara wanka mata mari

Kafin Abida tayi kwakwara motsi ta kara wanka mata mari

Abin na kokari ramawa ta rike hanun ta ta murd'a shi tace"the first slap is for defaming my husband & the second is for making my husband talk of the town,and third is to remind you that iam a barrister who is capable of saving my husband from your clutches"

Cikin azaba Abida tace"live me alone"turata IKLAS tayi ta fad'i kasa da k'yar ta mike tace"wallahi baki isa ki kubautar da RAYHAN data sharri naba wallahi sai tayi 7 years in prison "

IKLAS tace"ni IKLAS nayi miki alkawari jibi ina shiga kotu bazan fito ba sai tare da miji na sanan zan kunyata da ke a idon duniya inda ko anyi gwanjo ki naira biyar babu wanda zai siya ki,infanct i will deal with you to extend that you beg for mercy,I will unvail the mask behind that your ugly and faded face,then you will learn never ever to underestimate a woman in love"

Abida tace"wallahi RAY...."bata karasa ba IKLAS tace"dont you dare call my husband name with that your filthy and smelling mouth of yours,because if you do that i will not hesitate to cutoff your tongue"tura ta tayi gefe sanan ta ja motar ta ta bar ta tsaye baku bude

IKLAS ne tayi parking mortar ta a parking lot na station tana fitowa minal ta kira ta tace"minal ina station ne kisa me ni a station"

Shiga tayi ta zauna sai ga wani police ya fito da RAYHAN yana tureshi"

Kallon police d'in tayi tace"how dare you treat him like a criminal"

Shiru police d'in yayi tace"if you ever do that again i will sew you to court"

Yace"sorry ma tashi tsaye tayi ta leka window station d'in dan taji hayaniya tace"this press will never live us alone"

Juyowa ta kalli police din tace"you can go I want to have a word with my client"

Yana fita RAYHAN dake tsaye cikin 3qurtr da vest ya karaso da gudu ya rungumeta tightly yana kuka yace"please my wife take me away from here I don't like it here please help me ba don halina ba dan soyyaya li da ma'aiki"

Nan da nan zuciyar ta ya sinks amma sai tayi controlling ta fara tureshi amma ina yayi mata mugun runguma tace"please let me breath"

Sai a sanna ya sake ta zama tayi ta kalleshi tace"you can seat"

Shima zaman yayi ya kalleta itama kalloshi tayi sai ta basar tace" yaya sunan ka?"

Kallonta yayi a ran shi yace" bata ma san sunana ba lallai ina cikin matsala"murya ta ne ya dawo dashi daga duniya tunani

Race"please don't waite my time I said what is your name?"

A sanyaye yace"RAYHAN Mohammed d'ahiru"

Tace"zaka iya gaya mun tsakanin ka da Abida I mean every detail"

Yace"eh"

Nan ya kwashe komai ya fad'a mata sai dai ya boye mata kwana biyu da Abida tayi a gidanshi na lagos haka kawai yaji yana jin kunya sanar da ita

Kallonshi tayi ta kuma cewa"make sure you tell me every detail"nan RAYHAN ya fara kame kame da k'yar dai yayi ya samu courage ya fad'a mata gaskiya abinda ya faru

Wani kishi ne ya taso mata ta kalleshi a ranta tace" you will pay for sleeping with another woman under in the same roof bari a gama wanan shari'a"

Amma a fili tace"is that all"yace" yes"nan dai ta cigaba da tambayan shi yana bata ansa

Tana gamawa ta fito yan jarida suka rufe ta suna yi mata tambayoyi

Wata tace"how do you fell fighting for a rapist?"

Ai fusace ta kalleta tace"how dare you call my husband a rapist?if you do that again I will have your television station shutdown and I will make sure you route in jail"

Minal ne ta karaso suka shuge mota sai alheri FM wajen Abdul

Tun daga rana IKLAS tayi ta bincike dan bata barci sai dai bata kara komawa station wajen RAYHAN ba amma kullum sai tayi kuka akanshi inta tuna Inda ya rungume ta yana kuka sai taji ta tsani Abida tace wallahi tun da kika sa RMD kuka sai wulakanta ki

In dare yayi bata barci haka zatayi ta nafilfili tana kaiwa Allah kukan ta

'Bangaren RAYHAN ma haka ne kullum cikin tunani IKLAS yake yi ji yake da bai yi wasa da damar da Allah ya bashi a baya ba a fili yace"illar rashin biyyaya kenan ga iyaye ga shi yau na shiga saka mai wuya

Yau ya kama 14/5/2019 yau za a zauna a kotu da sassafe IKLAS ta tashi ta shirya nawal ta kai ta wajen mamy daddy yai ta yi mata addu'a mamy tayi mata addua sosai fita tayi ta je bakin masalacin jumma'a wajen da almajirai ke zama sadaqa tayi ta rabawa


Misallin karfe 9:pm ta isa kotu karfe goma dai-dai aka fara shari'a




    Maman
    Noorul
    Hudah✍✍
    Luv u my fan
    Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

         🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest.

🅿3⃣9⃣&4⃣0⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Alkali yace"base on the evidence presented before me wanan kotu mai Adalci ta wanke  RAYHAN daga zargi dan bai aikata laifin da ake zargin shi dashi ba asalima sharri akayi me,

Wanan kotu zata ci tara Abida nasir na million uku sanan kuma RAYHAN zai iya shigar da kara in yaso akan sharri da tayi me wanan shine hukunci wanan kotu"buga guduma shi yayi mutane suka ce kotu"

Bayan alkali ya fita minal tayi saurin fita ita da islam ummi ko da wuri taje ta rungume IKLAS sai godeya take mata Abba da daddy ko murna Abba yace"nagode da Allah ya bani suruka irin IKLAS Allah ya albarkaci rayuwanta"

Cikin murna daddy yace"amin"fita sukayi suka bar kotu cike da farin ciki

Ummi tace"IKLAS ina waje ina jiran Ku"

Tace"toh"

RAYHAN dake tsaye yana ganin ummi ta bar cikin kotu da gudu ya karaso ya runguma IKLAS yana kuka itama sanda tayi hawaye amma bata bari ya gani ba

Tace"dun Allah ka tsake ni mutane na kallon my"

Girgiza kai yayi yace"matata na tuba dun Allah ki yafe mun"

Karasowa barrister Aisha ne yasa ya tsake ta

Barrister Aisha ta mika mata hanun alamun handshake tace"na dade ban gwabza da barrister da ya caza mun kai ba irinki"

Murmushi IKLAS tayi tace"i have to because my client integrity is at stake"

RAYHAN a ranshi yace"client that mean bazata iya cewa ni mijin ta bane gaskiya na cuci kai na"

Barrister Aisha tace"amma akwai personal relationship tsakanin ku ko?because the way inda kikayi fighting case d'in with passion is as if you want bring the whole roof down"

Kafin IKLAS tayi magana yace"ai matata CE"

Tace"no wonder gaskiya kayi sa'ar mata"

IKLAS ne ta kalli witness stand ta gan Abida tsaye ko motsi batayi ba murshi tayi mata ta kashe mata ido d'aya

Fita tayi ta a cikin kotu RAYHAN ko sai binta take kamar jela

Tana fitowa ko sai yan jarida suka rufe ta da tambaya wasu taba su ansa wasu kuma tayi shiru

RAYHAN ko da an tambaye shi sai ya washe baki yace"she is my wife"

Abida na fitowa yan jarida suka rufe ta ana cewa dama ashe ke lesbian ne karuwa"

Mai yaja hankalin ki kika yiwa RAYHAN sharrin zina?yanzu dai musan ki yi hankalin dan matan shi ta Nuna miki nobody meses with her husband and go free"

Wata tace"ta kika ji datayi humiliating d'inki a kotu?"

Shuru tayi tana hawayen bakin ciki,tana tsaye sai ga minal da Islam tare da wasu mata sun karaso wajen ta nikkeken gawayi minal ta shafa mata a fuska sauran kuwa suka fara halbin ta da dutse gashi jama'a sai tsine mata akeyi

Abun dai sai wanda ya gani dan hayaniya suka tada

IKLAS ko ta jingina da mota tayi folding hanuwanta tana kallon Abida,

Abdul ko yace"wanan yariyan akwai masifaffiya yanzu ko ina ta samo mutan nan oho"

Da k'yar police suka kwace Abida ta hanyar sawa wajen tear gas

Da k'yar Abida tayi iya tafiya taje wajen tap dan wanke fuskar ta

IKLAS tace"ummi ina zuwa"

Ummi tace"toh"

Nan ummi ta kalli RAYHAN tace"RAYHAN ka ga yariyar nan na da hankali ko da abin nan ya faru bata bar nawal ba dan tare ta tafi da ita gidansu wanan yana nuna mana tsakani da Allah take son jinin ka dan da wata ce ma ko kallonta bazatayi ba tunda tana fushi da ubanta dun Allah ka rike ta da amana,amma abin da ke d'aure mun kai ina IKLAS taje ne har Abida ta kwana gidan Ku"

Gaban shine ya fad'i amna ya dake yace"ai a lokacin ta tafi hostel ne"

Ummi tace"OK toh Ku kiyyaye gaba"

Abida na juyowa bayan ta gama wanke fuska kawai sai tagan IKLAS a gaban ta IKLAS tasa mata kafa ta fad'i kasa

Tace" that is where you belong to,iam here to warn you to stay away from my husband"

Abida tayi dariya wanda da k'yar tayi shi tace"you humiliatad me and you have to pay for a price for that,wallahi sai na kwa da ke a doron kasa kamar inda na kawar da ta farko "

IKLAS tace"ni kuma sai nayi sanadiyar ajalin ki inshaallahu" nan ta juya ta bar ta zaune 

IKLAS tunanin maganar Abida takeyi tace"me take nufi da ta farko kodai ita ta kashe maman nawal?no ai ance wajen haihu ta mutu"

Dawowa tayi tace"ummi bari in tafi gidan mamy in d'auko nawal"

Ummi tace"toh RAYHAN shigo mu tafi tare"


Ai da sauri yace"ummi ni matata zan bi"

Ummi tayi murmushi ta shige mota da Islam

Minal ko na gefe tana ta zazzagawa Abdul rashin mutunci wai ai dashi aka had'a baki aka yiwa aminiyanta wulakanci

Shiko Abdu l said kallon ta yake IKLAS ne ta karaso race"minal ni zan tafi gidan mamy ko zaki zo in rage miki hanya?tunda baki zo da mota ba"

Minal tace"je ki wanan munafikin zai kai ni"

Murmushi IKLAS tayi ta ja mota dan already RAYHAN ya baje a gaban mota

Basu yi tafiya mai nisa ba IKLAS tayi parking a gefen titi tace......



Pls kuyi hakuri da spellings error ko mistake bana samu lokaci editing ne




      Maman
      Noorul
      Hudah✍✍
      Luv u my fans
      Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

         🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿4⃣1⃣&4⃣2⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace"fitar min daga mota"

Kallinta yayi yace"meyasa?"

Tace"saboda bana son ganin ka"

Yace"ni mijin kike gayawa haka?look my IKRAY please let baygone be baygone let forget about the past and start a new new life"

A fusace tace"ai said get the hell out of my car"

Yana so yayi magana ta katseshi dacewa"now"

Ya bude kofa zai fita tace"kana ji?"

Ya juyo ya kallaeta tace"ina son kafin in dawo ka rubuta mun takarda saki na dan tunda bama son juna gomma mu rabu"

Yace"inji wa yace ni bana sonki?"

Tace"kai da bakin ka ko ka manta ne a mota ranar kamun bikin mu kace ni da kai na zan nimi ka sake ni toh lokaci yayi"

Zaiyi magana tace"pls banison tsurutu kafin indawo ka rubuta mun takarda na please in ba haka ba zan kai ka kara kotu"

Fita yayi jiki a sanyaye itako taja mota ta bar wurin

Hanun yasa a kai yace"na Shiga uku yau na ga illar rashin biyyaya meyasa tun farko na wulakanta ta?hmmm wallahi ko za a kashe ni ba zan sake ta ba"

'Bangaren minal ko Abdul ya kaita gida har zai ganin taki fita a mota yasa yace"mu kawo gidan"

Tace"eh na sani ban dai gan daman fita bane ko kana da abin yi?"

Yace"no na isa?ai ban isa ba"

Kallonshi tayi tace budurwan ka nawa"

Cikin jin haushi da mamakin tambayar a ran shi yace"niko Allah ya had'a ni da masifaffiya kome zatayi da yan matana oho"

Tace"da kai fa nike fa"

Yace"su uku ne"

Ai ihu tayi tace"what?"

Yace"menene?

Tace"ba komai shawara zan baka,ka daina kula mata dan baka isa yin budurwa ba kaga mu mata bamu da alkawari kar su zo suyi betraying d'in ka"

Kallonta yayi daga sama yace"toh umma"

Tace"in banda abinka,kai guda nawane da zaka fara budurwa"

Dariya ma taso ta bashi ga takaicin maganan ta na cewa shi guda nawane

Har zata fita ta dawo ta kalleshi tace"karka bari na kama ka da budurwa"

Yace"toh umma"

Tace"Allah ya maka albarka a je gida a huta"

Tana fita a motar yace"lallai ma yariyar nan ta rainani wato ma yaro ta d'auke ni amma me take nufi da kar in kula mata?"


IKLAS na Shiga gida mamy tace"kai IKLAS kinyi kokari a kotu ai mun gani a tv amma wanan abida anyi sinnaniya yariya amma naji dadi da Allah tons asirinta"

Murmushi IKLAS tayi tace"mamy ina nawal?"

Tace"tana ciki ai tun d'azu take kuka wai sai an kaita wajen mummy da daddy ta"

Shiga d'aki ta tayi tace"nawal ina kike ne?"

Nawal dake b'oye bayan labule ta fara dariya IKLAS  tace"oh baby ni ake boyewa"

Nawal tafito ta rungumeta

Nawal tace"mummy ina daddy na ba kince yau zai dawo ba?"

Tace"eh daddy ki ya dawo yana gida yanzu haka"

Nawal ta kwaso takalmin ta tace"mummy mu tafi gida"

Tace"toh"

RAYHAN ne gaban Abba sai faman fad'a yake yi yace"ashe dama ban isa da kai ba?ince karkayi abu amma San da kayi"fad'a yayi me sosai tare da nuna b'acin ran shi ya kuma yi me kashedi yace"wallahi in ka kara janyowa kanka masifa toh ba ruwana da kai,in ba dan an gode yariyar nan ta tsaya maka ba da yanzu kana gidan yari dan sauran lauyoyin kin tsayama suka yi sha-shasha kawai"

Hakuri RAYHAN ya bashi da nuna me yayi nadama

Daga karshe Abba ya hakura

Abba yace"jeki gida ka same iyalin ka kwana biyu basu gan ka ba


D'akin ummi ya je ya zauna nasiha tayi me sanan ya ci abinci

'Bangaren Abida kuwa bayan ta bar kotu gidan Mahmud ta je

Mahmud yace"ashe ke wawiya ne?meya na tare ta a titi kiyi mata magana  baki san by doing dat kin yi challenging d'in ta bane gashi yanzu instead of ki raba su kin had'a su"


Tace "ai ban tab'a experting zata yi winning barrister Aisha ba"

Mahmud yace"ki bar mun gida yanzu dan baki da amfani a wajena yanzu"

Kallonshi tayi tace"haba Mahmud dan na fad'i so d'aya zaka Kore ni yanzu fa bani da wajen zuwa dan an Kore ni a wajen aiki kuma sanin Lanka ne babu Wanda zai taimake ni balle a bani aiki"


Yace"wanan damuwar ki ne banawa ba"korar kare mahmud yayiwa Abida

Tana barin gidan mugu ya taimake ta zuwa gidan shi


IKLAS na barin gidan mamy gidan anty EESHA taje kiran minal tayi tace sameta a gidan nan ta kira Islam ma


Islam na zuwa ba da dadewa ba minal tazo ba tare da b'ata lokaci ba suka fara ba shawarwari EESHA tace"dole ne ma a gasa RAYHAN"Islam tace"ai ya zama dole tunda bai da muntunci"


Harararta Minal tayi tace"kamar da gaske"

Islam tayi murmushi dan yanzu ta fara gane halin minal tace"hmmm ke dai ki fita fad'a wallahi"


Anty EESHA ta kalli IKLAS tace"karki bari yasan weakness d'in ki meaning karki bari yasan kina son sh"

Nan dai suka ci gaba da hira kafin suka bar gidan


IKLAS na kaiwa gida ta sami RAYHAN a palour dagudu nawal taje ta rungumeshi


Kallon IKLAS yayi yace......










     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
    Luv u my fans
    Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

         🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeuos,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

Dedicated to Hassana Mohammed Bana aka hassy looks

Naga korafin ku akan ina sa turanci diyawa a novel dina please kuyi hakuri zan gyra ko da dai bana jin hausa sosai amma zan yi kokari in rage

🅿4⃣3⃣&4⃣4⃣

Bismillahir Ramanir Rahim

Yace"IKRAY sannu da dawowa"

Nawal ne ta rungume shi tace"daddy oyoyo,ina kaje baka dawo ba mummy kullum sai tayi ta kuka"

IKLAS a ranta tace"ka ji yariya da tunan asiri"amma a fili tace"nawal muje kiyi wanka"

Nawal tace"toh mummy"

Haurawa suka yi suka barshi tsaye

Yace"kodai tana sona ne?kila saboda ta tausaya min ne"

Shigar su IKLAS bada dadewa ba sai gata ta dawo

Tace"ina sako na?"

Yace"dun Allah IKRAY zauna muyi magana mu fahimci juna"

Tace"babu wani fahimtar ka da zanyi ka dai bani takarda na"

Yace"na roke ki dan soyyayar ki da ma'aiki ki taimaka min"

Zama tayi tace"ina jin ka"

Yace"IKRAY ki taimaka min ki yafe min abubuwa dana yi miki a baya wallah......"

Katse shi tayi da cewa"wanne daga cikin laifin ka zan yafe ma?ruwan daka wasa mun a titi makarantar mu?koko kulle ni da kayi a police station? dan na taimaki yarka koko jamun gashi da kayi a mota ranan kamu mun kodai wulakanci da kayi mun a lagos?wanda sanadiyar sharin da tsohuwar budurwa ka tayi mun kayi mun duka da sanda nayi jinya a asibiti,kuka ta fashe dashi"

Ya rike mata hanun yace"dun Allah ki yafe mun wallahi nayi nadama kuma na yafe kuskurena kiyi hakuri yanzu ina son ki har cikin zuciyata"

Dariya tayi tace"kana sona?karya kake yi dan kai da bakin ka kace mun bazaka tab'a sona"

Yace"dun Allah ki manta baya mu gina sabon rayuwa"

Tace"ni dama ba sonka nikeyi ba ina da Wanda nike so biyyaya ce tasa nike ta bin ka sau da kafa,kuma karka d'auka na taimake ka ne dan inason ka ne,na taimaka ma ne dan na tsani zalunci kuma ko waye ke cikin wanan halin zan taimaka me"

Shiru yayi idanun shi sunyi jawur yace"yanzu IKRAY a gabana kike gaya mun kina da wanda kike so ki tuna fa akwai aurena akanki"

Tace"miye wani IKRA? Sunana ba IKRAY bane kuma ai shiyasa nace ka sauwake mun inje in same shi"

Yace"gaskiya bazan iya sauwake miki ba kuma ni ba wai dan kin taimakeni nike sonki ba na dade ina sonki tun a lagos na fara sonki amma a lokacin bagane so bane na d'au sha'awa ce kawai a ranan da nike shirin fad'a miki ranan wanan abin ya faru"

Tashi tayi tace"toh tunda kace bazaka sake ni ba ka zauna cikin shiri dan ni bazan tab'a sonka ba"

Kicin tashiga tayi girgi ta jera a dining,haurawa tayi sama tayi wanka ta shirya cikin riga jeans da top tayi bala'i yin kyau ko d'ankwali bata d'aura ba tayi parking dogon gashinta

D'akin nawal taje zaune ta hango ta saman gado tana wasa da teddy tace"baby zo muje muyi dinner"

Saukowa sukayi suka zauna a dinning suka fara cin abinci

Suna zaune sai gashi ya sauko karasowa yayi
Ya ja kujera ya zauna

Nawal tace"daddy muci abinci mana"

Ai da sauri IKLAS tace"daddy baya jin yunwa ya koshi"

Kallonta yayi ta harrare shi bayan nawal ta koshi tace"mummy barci nike ji"

Tace"toh je d'aki ki kwanta"

Bayan nawal ta tafi yace"IKRAY ina abinci na?"

Tace"ban dafa da kai ba"

Yace"yanzu harda abinci ma baza ki tausaya ki bani ba kwanana nawa banci abinci kirki ba"

Ko kallonshi batayi ba ta tashi ta dawo palour ta zauna tana kallo

Zama yayi a ranshi yace"nasan zansha fama amma inshaallahu zan jure dan ni na jawowa kai na"

'Bangaren minal ko tana kwance a d'akin ta agogo ta duba taga 8:pm tace ko ina yake yanzu?ko me ta tuna naga ta tashi da sauri wayar ta ta d'auka tayi dialling number Abdul

Tace"ina kake?


Bata jira mai zai ce, ba tace"kazo ina niman ka yanzu"

Yace"to umma"

Abdul dake zaune yana kallo ta kira shi tsaki yayi bayan sun gama waya,da kamar baza shiba sai kawai ya mike ya d'auki makulli mota


Yana zuwa ya......






     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

Dedicated to RUKKAYA admin GORGEOUS WRITERS FORUM ina yin ki irin sosai d'in nan

🅿4⃣5⃣&4⃣6⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Abdul na kaiwa kofar gidansu minal ya kirata awa,fitowa tayi tashiga motar batayi magana ba

Shima bai yi magana ba bayan wasu lokaci Abdul yace"yaya kin kirani kuma kiyi shiru"

Tace"haka naga dama,wai ma daga ina kake?"

Kallonta yayi daga sama zuwa kasa yace"gidan budurwar da zan aura"

Tace"what kana nufi kana nufi ka kusan aure kenan ?"

Yace"eh nan da wata biyu inshaallah"

Tsaki tayi ta fita a mota ta shige gida

 IKALAS ne zaune a kujera tana kallon india film shiko RAYHAN ya zauna a kasa yayi tagumi yana kallonta,yi tayi kamar bata gan shi ba ta cigaba da kallonta

Matsowa yayi kusa da ita yace"my destiny"

Kallonshi tayi ta harrashi

Yace"dan allah dan soyyayar ki da ma'aiki dan Allah ba dan ni ba ki tausaya min kibani abinci in ci"

Tsaki tayi ta mike kicin ta je sai gashi ta fito da abinci a tray da ruwan sha,palour taje dai-dai inda yake zaune ta ajiye abinci

Tace"kar kayi kuskuren d'aukan wanan a matsayin so ko na tausaya maka,nayi ne dan kawai ka had'a ni da allah "

Shiru yayi ya fara cin abincin

Zama tayi can anjima wayarta tayi kara d'aukawa tayi tace"salamu alaikum ya ruhi na"


Da sauri ya ajiye cukalin  abinci ya kalleta

Itako ko kallonshi batayi ba ta cigaba da wayar

Tace"eh wallahi baby ya ki saki na ni wallahi na kosa ya sakeni in dawo muyi aura"


Kome akace naji tace"eh sweet heart"

Ai a zafafe ya mike ya fisge wayar ya worga kasa ji kake tas kara fashewar waya

Yace"haba IKRAY me nayi miki kike niman kashe ni tun kwana na be kare ba eh? Ko Allah muka yiwa laifi muka roke shi gafara ai yana yafe mana balle mutum,wai ma in tambaye ki dawa kike waya?"

A fusace tace"da mijin da zan aura in ka sak....."maganan ta makale ne sakamako buge mata baki da yayi

Kuka ta fashe dashi tana cewa"mugu kawai"

Rufe bakin ta yayi da hanun shi yace"please kiyi hakuri kuskure ne dan Allah ki yafe mun wallahi kishi ne ya sani yin haka"

Tace"ni ka kyale ni,wallahi sai ka sake ni,ni bazan iya cigaba zama da kai ba,ka sake ni ko in gayawa Abba gaskiya nasan zai bi min hakkina"

Ai da sauri ya sunguna kasa yace"kiyi mun rai ki rufa mun asiri karki bari kowa yasan irin zama da mukayi a baya,wallahi abba zai iya tsine mun kuma zai iya sani sakin ki dole wallahi bazan iya rayuwa babu ke ba please ki taimaka mun"

Kokari tafiya take son yi amma ya rike mata kara

Tace"dan allah ka sake mun kafa barci nike ji"

Yace"sai kin hakura"

Tace"naji sake ni in je in kwanta"

Sake mata kafar yayi da gudu ta haura  sama ta barshi sugune

 D'akin nawal ta je ta tofa mata addu'a sanan ta dawo d'akinta  ta kwanta tana murna tace"ashe R M D yana sona nagodewa Allah da yasa nayiwa iyayena biyyaya gashi sanadiyar haka Allah ya bani wanda nike so,wanda ban taba tunanin samun shi cikin sauki ba"

Shima d'akin shi ya je ya kwanta duk tunanin ya bi ya dame shi gawani irin sha'wa dake damun shi

Dafe maranshi yayi yace"rashin biyyaya da yarda da kaddara be yi ba,da a yau nayi wa iyaye na biyyaya da yanzu ina kwance da matata,da yau bana cikin halin da nike ciki,da a yau ban shiga masifar dana shiga ba,ya Allah ka yafe mun na tuba"

Yace"ni RAYHAN ina jan hankali yan mata da samari da suyiwa iyayen su biyyaya koda kuwa basa son abinda suka zab'a musu,yau gashi sanadin rashin biyyaya na fad'a a masifa,in badan matata ta taimake ni ba da ina nan rufe a prison akan laifin da ban ji bangani dan"

Nima dai gashi sanadi biyyaya Allah ya sharewa IKLAS hawaye ta samu abinda ta Dade tana Nina
(Allah kasa mu dace)amin

Haka ya dinga fama da ciwon Mara da k'yar ya mike yaje ya had'o lipton da lemun sami yasha da k'yar barci yayi awon gaba dashi

Itako IKLAS barcin ta tayi hankalin kwance

Gari na wayewa ta had'a breakfast ta gyra gida tayiwa nawal shirin school ta had'a ta da driver

Ta koma bedroom dan yi wanka

Shiko yana zaune a parlour Islam tayi sallama bude mata yayi

Bayan sun gaisa tace"yaya ina anty"

Yace"tana ciki bari in kira ta"

Haurawa yayi,tana fitowa ta ganshi zaune a gado yana jiranta tace"ya dai?"

Yace"Islam ne tazo dan Allah ki taimaka karki bari tagane abin dake tsakanin mu"

Tace"saboda me za a boye mata gaskiya?"

Yace"dan Allah Islam na da saurin gane abu please ki rufa mun asiri"

Tace"zaka iya tafiya zansa kaya"fita yayi yana addu'a Allah yasa kar tayi wani abun da zaisa Islam ta gane irin zama da sukeyi"


Bayan minti biyar sai ga IKLAS ta sauko tace"......






       Maman
       Noorul
       Hudah✍✍
      Luv u my fans
       Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
          🌟G.W.F🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.


Dedicatad to MARYAM (amarya mai nikab)

🅿4⃣7⃣&4⃣8⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace"yau Islam ne a gidan mu"

Murmushi Islam tayi tace"makaranta zani ummi ta aiko ni nan"

Yace"toh sannu da zuwa"

Kallon RAYHAN tayi tace"honey ashe ka fito?"

Yace"eh nafito wiffy"

Zama tayi a cinyar shi ta turo baki cikin shagwqb'a tace"shine kayi wanka baka jirani munyi tare ba?"

Kallonta yayi dan ta sashi cikin wani  yanayi yama ratsa me zai ce

Yace"urnmmn"

Islam ko dariya ya cika mata ciki a ranta tace"kad'an ka gani d'an raini wayo"

IKLAS tace"muje dining muyi breakfast"tashi suka yi sai dining

A kafarshi ta zauna yana feeding nata sai shagwab'a takeyi me

Bayan sun gama breakfast d'akin IKLAS suka shiga ta bata sanko dan ummi ta aiko ta tayi tace"gaskiya kin burgeni wallahi har na tausaya me"

Harararta tayi tace"ashe dai da gaskiyar minal"

Tace"bahaka bane ai ni ban ce kar hukunta shi ba,cewa nayi ya ban tausayi ai dole ne ma a hukun ta shi dai-dai abinda ya aikata"

IKLAS tace"nima wallahi in tausayin shi,amma in na tuna da abubuwa da yayi mun a baya sai in ji bazan iya yafe mai yanzu ba"

Islam tace"yau zan ni zan d'auko nawal a school a can gida zata yi weekend,kin gan zaki samu damar gasa shi"

Tace"eh haka za ayi"

Bayan IKLAS ta dawo daga rakiyar Isam tana shiga falo taga RAYHAN zaune yana kallon sunna TV a ranta tace"shi baya zuwa aiki ne kuma?tunda ya fito daga cell ba leka office ba"

Falon ta Shiga ta zauna wayarta ne ya fara kara d'agawa tayi tace"hello baby ya dai"

Komai akace naji tace"eh toh mu had'u 8:pm a saftec hotel"

Kallonta yayi a ranshi yace"ko dawa take waya?amma ai na fasa mata waya jiya ina ta samu wani dan nasan tun jiya bata fita ba balle nayi tunani ta siyo wani,hmmm ina nan wallahi ba indan zaki"

'Bangaren minal ko tun jiya da Abdul ya fad'a mata ya kusan aure ta ratsa nutsuwa tace"toh me ke damu na ne?meyasa na damu dan zaiyi aure?ko wacece oho,koma wacece in na kama su tare sai na ci uwarta wallahi"

Shima Abdul a nashi bangaren hakane dan tun ranar da ta fita a mortar shi ya shiga damuwa

 yace"toh meyasa na damu da masifafiyar yarinyar nan"

'Bangaren mahmud ko tun ran da ya kori Abida ya fara sabon shirin sato IKLAS dan biyar bukatanshi

Abida ko tana shirin kashe IKLAS,

Abida ne ke driving a titi sai ta hango zaliha,parking tayi ta kalleta da kyau

Tace"ai wanan nurse zaliha ne,dama bata mutu ba?amma ai biggi fad'a mun ya kashe ta"waya ta ciro ta kira biggi

Tace"dama Baku kashe zaliha ba kuka cemun ta mutu"

Biggi yace"gaskiya da muka je kashe ta an samu Matsala dan kanwata muka kashe ita kuma ta gudu ta kofar baya bamu lura da ba ita muka kashe sai da police suka yi bincike aka ce zainab ne ta mutu ba zaliha ba kin San suna da kama sosai,ni kuma gudun karki hana mu sauran kud'i mu nace miki ta mutu"

Tace"what kasan abinda kake fad'a kuwa zaliha ita kad'ai ta San ni ba kashe nuratu kuma tana da shaida,yau nike son ku nimo mun ita Ku kashe ta

Zaliha ko na ganin Abida sai ta fara gudu Abida ko tayi saurin shiga motar ta fara bin ta,zaliha na kokari sallake titi kawai sai wani motar ya buge ta da sauri Abba ya fito ya d'auke ta ya saka a mota sai asibiti


Dariya Abida tayi tace"nasan bazata rayu ba dan ba karamin buguwa tayi ba amma zan aika asibiti a karasa ta


'Bangaren IKLAS ko







     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
       Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

         🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


🅿4⃣9⃣&5⃣0⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

'Bangaren IKLAS ko karfe 7:40 bayan ta gama sallah tayi wanka tayi kwaliya cikin jeans da top tayi kyau sosai Jaka ta d'auka ta sauko

RAYHAN ko tun safe ko fita bai yi ba dan gani yake da ya fita zata bar gida ko sallah a gida tayi

Tana saukowa ta kama hanyar kofa ta murd'a kofan taji shi a rufe

RAYHAN da ke zaune yayi kamar bai gan ta ba ya
 cigaba da waka

Tace"please ina makullin kofar nan?"

Yace"oho?"

Tace"ban gane oho ba dan Allah ka bani ana jirana"

Yace"wa ke jiran ki kuma ina zaki da wanan lokacin?jifa kayan jikin ki"

Tace"ina ruwan ka da kayar jikina?kai dai bude mun kofa in fita"


Yace"wallahi bazan bude ba"

Dawowa tayi ta zauna,wayar ta ne yayi kara

Tana kokari d'aukawa ya fizgewa wayar yace"waye ke kiran ki ne?"kallon wayar yayi yaga an rubuta my heart

Yace"haba sweery yanzu da aure a kan ki kike kula wani meyasa kike mun haka ne?"

Tace"kai kasan wanan ko ka manta ni yar iska ce kariya mai zuwa kwanan gida?yanzu ma nan zani ai"

Sungunawa yayi yace"please ki yafe mun nayu kuskure yanzu na gane kuma na yarda dake matata"

Tace"ni kuma bana son ka na tsane ka "

Cikin tashin hankali yace"toh in baki sona meyasa kika ceto ni?neyasa baki barni naje prison ba?ai da kin barni a can tunda baki sona,da nafi samun kwanciyar hankali da wanan azabtar dani da kike yi,so nawa zan fad'a miki na tuba ne?IKRAY ki kalli kwayar ido na ki ce baki sona"

Kallon shi tayi tace"bana sonka"

A hankali ya zauna a kasa tiles yayi dariyar da yafi ciwo zafi yace"wai bata sona na shiga uku"

Ba karamin tsorata IKLAS tayi da yanayi Shiba dan jikin rawa yake gashi sai tsorutai yake, a zuciyar ta tace"na shiga uku"

Da k'yar ya mike ya tafi bedroom d'inshi ya kwanta ya rufe kan shi da bargo sai fad'i IKRAY bata sona, ta tsane ni,ta kalli kwayar idona tace bata sona zazzabi ne mai zafi ya rufe shi ga kirjin shi sai bugawa yake haka yayi ta surutai har barcin wahala yayi awon gaba dashi

Itako zama tayi tana kuka tace"yi hakuri mijina wallahi ina son ka har cikin zuciyata"

'Bagaren zaliha ko general hospital ya kaita kuma duk sanda Abida tabi su taga asibiti da aka kaita sanan ta bar wurin"

Bayan barin Abida da awa d'aya Abba ne gaban Dr yace"gaskiya alhaji muyi kokari dan ganin ta farfado amma hakan bai samu ba"

Abba yace"toh likita miye shawara ka ne?"

Yace"eh toh ya kamata a kaita specialist"

Abba yace"toh me ake jira?ai kudi ba matsala bane"

Nan dai aka fara shirye-shiye kai zaliha specialist

'Bangaren Abdul kuwa kowani lokaci cikin tunanin minal yace"toh miyasa nike yawar tuna masifafiyar yariyar nan ne?"wani zuciya yace kodai sota kake ne? "Girgiza kai yayi yace" Allah ya kiyaye bazan iya auren masifafiya ba"

IKLAS ko ranan a falo ta kwana,misalin karfe 7:am ta farka da k'yar ta mike zuwa d'aki tayi sallah dan ta makara bayan ta gama sallah ta dawo falo fa gyra kicin ta je ta had'a breakfast zama tayi a dining tana jiran fitowar RAYHAN amma shiru tace"toh ko lafiya?ko dai ya fita ne?"

Abinci ta fara ci har ta gama bai fito ba

Misalin karfe 4:pm hankali IKLAS ya fara tashi kofar d'akin RAYHAN ta je ta murd'a kofa ta ji shi a rufe

Tace"ina gani fita yayi da wanan tunanin taje ta zauna ta cigaba da kallo

Shiko RAYHAN yana nan lulube da bargo ko motsin kirki baya iyayi

Yace......







     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share

[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.

Dedicated to my fans nagode da addu'oin ku gare ni Allah ya barmu tare

🅿5⃣1⃣&5⃣2⃣

Bismillahi Ramanir Rahim

Yace"lailla na yarda bata sona a ce yini d'aya ban tashi ba amma ta kasa zuwa dubani"wayar shi ya jawo yayi dialling noban IMRAN bugu biyu ya d'aga

Bayan minti talatin da kiran IMRAN,sai ga shi yayi sallama hijabi tasa ta bude me kofa

Bayan sun gaisa tace"gashi ba ya nan"

Yace" yana ciki shi ya kirani baya jin dadi"

Tace"ok"

Suna shiga IMRAN ya buga kofa

Yace"R M D bude mana IMRAN ne"

Da k'yar RAYHAN ya tashi yana jin jiri ai yana bud'e kofa ya fad'i kasa sume

IMRAN yace"subhanaallah"itako IKLAS ihu tayi

Asibiti suka kai shi IKLAS ta kasa tsaye ta kasa zaune

Bayan awa d'aya sai ga likita ya fito ya kalli IMRAN muje office d'ina muyi magana"

Da gudu IKLAS ta bi bayan su zama tayi IMRAN na tsaye Dr yace"Ku suwaye ne a wajen shi"

IMRAN yace"ni abokin shi ne wanan kuma matar shi"

Dr yace"toh madallah a iya bincike da mukayi ya nuna RAYHAN na da hawan jini ga yunwa dan rabon shi da abinci tun jiya"

Kallon IKLAS yayi yace"madam ya kamata ayi ta kula da shi ana bashi abinci akan lokaci dan yana gab da samun ulcer"

Jiki sanyaye tace"toh zan kiyaye"

IMRAN yace"Dr zamu iya ganin shi?"

Yace"eh amma a samo me abinci"

Fita suka yi direct word d'in da RAYHAN suka je"

A kwance suka same shi IMRAN yace"ya jikin?" Baiyi magana ba da kai ya amsa

IKLAS tace"ya jikin ne?"

Ko kallonta beyi ba ya juya mata baya

Kallon IMRAN tayi tace"bari inje gida in had'o me abinci ya ci"

IMRAN yace"toh sai kin dawo"

Bayan fitar ta IMRAN ya kalli RAYHAN yace"wai me ke faruwa ne tsakanin ka da madam ne?ko har yanzu bata yafe maka bane?"

RAYHAN yace"IMRAN rayuwata ta zo karshe IKRAY bata sona,IMRAN ka rike matar ka  hanu biyu biyu kafin karasa damar ka"(domin jin labarin IMRAN Ku biyo ni a novel d'ina na gaba IMRAN)

IMRAN yace"ai inda nine ai da an wuce wurin dan da tuni na shaho kanta"

RAYHAN yace"ta yaya"

IMRAN yace"hmm ai dole tana da weakness da kayi kokarin sanin  weakness d'inta,kuma ni naga alamun tana sonka dan tun a kotu naga haka kuma da kake cell kullum sai ta je wajen abokan ka niman shaidu wallahi tana sonka "

Ajiyar zuciya RAYHAN ya sauke yace"Allah yasa"

Bayan awa d'aya sai ga IKLAS ta shigo da baske d'in abinci

IMRAN ya basu wuri,d'ibo abincin tayi a plate ta mika me,kin amsa yayi yace"bans son taimakon ki"

Yace"ka ci dan Allah Dr yace ka ci abinci"

Ihu yayi mata yace"ina ruwan ki dani ko mutuwa nayi"

Ajiye abinci yayi ta bar d'akin,zama tayi a waje tana kuka

Shiko Abdul ya kira a waya ya taho me da abinci

Bayan kwana uku IKLAS ne da plate d'in abinci tace"please ka ci wanan abinci waje ba zai kosar da kai ba"

Ko kallonta beyi ba ya bude ledar take away ya fara ci,fita tayi ta zauna tana kuka duk laifin su anty EESHA take gani kusan ance mata da miji sai Allah

Wasa-wasa San da RAYHAN yayi sati biyu a asibiti ya jinya,yau Dr ya cikin sati biyun nan RAYHAN baya kula ta kuma ko tayi me magana baya amsawa,yau Dr ya sallame shi

IKLAS ne zaune tayi tagumi tace"gobe inshallah zani gidan anty EESHA ayita ta kare"

Kiran su minal da islam tayi tace"su had'u a gidan anty EESHA karfe 11:am


'Bangaren abida ko da dare ta aika biggi asibiti a kashe zaliha said dai suna zuwa suka gan wayam"

Kiranta suka yi suka fad'a mata basu gan zaliha ba

Dariya tayi tace".....















     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
    Luv u my fans
    Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

      🌟G.W.F.🌟

Home of gougeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

Dedicated to RUKKAYA (maman mama)

🅿5⃣3⃣&5⃣4⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Abida tayi dariya tace"nasan baza ta rayu ba dan ba karamin buguwa tayi ba"

RAYHAN ne ya shigo ya falon da sallama IKLAS na ganin shi tace"abinci na dining"

Yace"a koshe nike"

Tace"yi hakuri ka ci ko kad'ai me kasan likita yace kayi ta cin abinci akan lokaci"

Yace" toh ina ruwan ki da lafiyata?ai ko mutuwa nayi baki da asara tunda kina da wanda kike so,kinga sai ki ji dadin yin auren shi"

Tace"ba haka ban......"katseta yayi dacewa bana son jin komai,haurawa sama yayi ya barta tsaye

Zama tayi ta fara kuka,shiko juyowa yayi ya gan ta tana kuka

Yace" toh miye damuwarta ne?kodai tana sona ne?yau zan gwada ta"

D'akin shi ya Shiga sai gashi ya dawo da wayar shi a hanun,saukowa yayi ya gan ta zaune tayi tagumi

Wayarshi ya kara a kunni yace"IMRAN ni aure zan kara"da ssuri ta kalleshi,shima satar kallonta yayi amma sai ya basar

Yace"eh toh gobe zamu had'u wara haka wato 8:pm ka raka ni wajen ta"

Da gudu IKLAS ta haura saman bene tana kaiwa d'akin ta'ta kwanta a gado ta saki kuka tana cewa"nashi uku R M D aure zai kara wallahi kun cuce ni da kuka ce na rama"

Shiko mamaki ne ya kamashi ganin kishi karara a kwayar idonta

'Bangaren zaliha kuwa ta fara samun sauki dan ta farfado amma bata magana

Haka IKLAS tayi ta kuka har barcin wahala ya kwashe ta,gari na wayewa da asuba ta farka ta gyra gida ta had'a breakfast amma ko ci batayi ba ta d'auki makulli da jakar ta,ta kama hanyar gidan EESHA dama nawal na wajen ummi

Shiko bai farka ba sai missalin 9:30 dan baya samun barcin dare kasancewar shi mai kaifin sha'awa sai yayi ta fama da ciwon mara dan kullum da sha'awar IKLAS yake kwana

Fitowa yayi ya zauna kujera falo,yana tasa idon ganin ta amma shiru

Bayan wasu lokuta yace"lafiya wiffy bata tashi yau da wuri ba? Kallon  falon yayi ya gan alamun an gyra ya kalli dining area ya ga an jera abinci tashi yayi ya je ya zauna ya ci abinci amma har ya gama bai gan fitowar ta ba

Yace"bari dai in dubo ta"

Zuwa d'akin ta yayi ya duba amma bata nan,gaban shine ya fad'i yace"toh ina taje ne?"

Anty EESHA na ganin IKLAS tace"lafiya da sassafen nan?"

IKLAS tace"wallahi kun cuce ni,mijina baya sona kuma ko abincina baya ci,yanzu ma aure zai kara,kuma sauran kad'an awan jini ya kashe shi saboda ni"yi maganan ne kamar zatayi kuka

Dariya EESHA tayi zatayi magana sai ga minal tayi sallama,bayan zuwan minal da minti goma sai ga Islam ta shigo

EESHA tace"toh maddala yanzu ya kike so ayi ne?"

Tace "ni so nike in yi rayuwa da mijina kamar kowa in nuna me so shima ya nuna mun so wallahi anty na gaji da ganin shi cikin wahala da kunci"

Minal tace"wai maike faruwa ne"

Nan IKLAS ta kwashe komai ta fad'a mata


Minal tace"wai maiyasa maza munafukai ne?ki duba fa Abdul ma aure zaiyi saboda munafunci"kallonta sukayi sai faman masifa takeyi

Islam tace"ke minal kin fiya masifa,haka kike so Abdul ya so ki?"

Tace"ni nagaya miki inaso ya soni"

Islam tace"ki bar yaudarar kanki dan kin dad'e da fad'awa tarko son Abdul"

Ai a fusace ta mike tace"ni?Allah ya kiyyaye in so shi,ni dai nasan ina tausayin shi kar yan mata su yaudare shi"

EESHA ta kalli IKLAS tace kina amfani da magungunan dana baki?"

Tace"eh ina sha"

EESHA tace"toh in kije yau ku sasanta kuma kar ki ji tsoran ma'amala dashi,nasan da zafi amma ki daure"rufe fuska IKLAS tayi tace"anty kina bani kunya"

Murmushi tayi sai gashi ta had'o mata kayan mata ingantatu

Tace"gashi kisha"karba tayi ta shanye

Race"bari inyi miki had'i kaza kici Ku barmun gida kafin farsha ya dawo"

Minal tace"ai ba sai kin kore mu ba"

Kallonta tayi tace"saura kiyi ta nunawa Abdul kina sonsa kamar ba mace ba"

RAYHAN ko hankalin shi ya gama tashi yace"mai wiffy ke nufi da wanan fitar da tayi ne?Allah yasa ba wajen saurayin taje ba"

Missalin karfe 3:40 IKLAS ta bar gidan EESHA bayan ta bata shawarwarin zaman aure


 karge 4:30 ta isa gida da sallama ta shiga falon a zaune ta hangoshi,

Yana ganin ta ya taso da sauri karasawa yayi yace"daga ina kike?"

Tace"daga gidan anty EESHA yi hakuri na fita bada izinin ka ba,kuma na barka da yunwa ko"

Ajiyar zuciya ya sauke yace"wiffy amma kisan babu kyau ko?toh maiyasa kika fita bada izini na ba"kuka ta fashe dashi

Yace"subhannallah wiffy mai ya faru ne?"

Tace"toh ba kai bane ka ce zaka kara aure ba"

Rike mata hanun yayi wani irin shock suka ji da sauri ya sake suka kalli juna murmushi suka sakarwa juna

Rike hanun yayi kuma ya ja ta zuwa wajen kujera ya zauna sanan ya a zata saman cinyar shi

Kallon fuskarta yayi yace"wiffy kin yafe mun laifukan da nayi miki?wallahi nayi nadama ki taimaki rayuwata matata,ko da kad'an ne ki soni,nasan baki sona amma zan koya miki inda zaki soni"yana maganan ne kamar wanda zaiyi kuka

Rufe mai baki tayi tace"na dade da yafe maka mijina,maganar in soka kuma na dad'e ina sonka tun bansan ka ba nike sonka"da Sauri ya kalleta

Tace"eh haka ne tun ina jin murya ka a radio,wallahi na dade ina sonka kaine farin cikin na baka san halin dana Shiva bane da kake police custody"

Dariya yayi yace"Ashe dai ana sona aka wahalal dani,toh gaya min sheka nawa kika d'auka kina sona?"

Toro baki tayi tace"shekara uk...."

Bata karasa ba ya cafke bakin,ya fara sosa kwantar da ita yayi a kujera ya fara romancing d'ita,bude zip d'in rigar ta yayi ya saka hanun ya fara wasa dana shanun ta duk ya fita hayacinshi

Murzata yake yi San ranshi,kuka ta fashe dashi amma bai masan tana yi ba

Bayan minti 30 ya sake ta yana mai da numfashi,itako sai faman kuka takeyi kallonta yayi a ranshi yace"hmmm zaki yi mai dalili anjima"a zahiri kuma jawota yayi yace"wiffy mai yasa kike kuka ne ko baki sona ne?"

Girgizs kai tayi tace"wallahi zafi nono na keyi"dariya ta bashi amma sai ya had'a fuska yace"ki shirya bayan isha'i zamu tafi outing

Ganin ya had'e rai tace"toh"

'Bangaren Mahmud kuwa






   Maman
   Noorul
   Hudah✍✍
   Luv u my fans
    Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

       🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest.

Dedicated to Fatima goni

🅿5⃣5⃣&5⃣6⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Bangaren Mahmud kuwa ya samu labarin Abida na niman kashe IKLAS kallon mugu yayi yace"so nike ku kashe mun ita kafin ta kashe IKLAS"abinda Mahmud bai sani ba bakin Abida d'aya da mugu dan ba karamin son Abida yakeyi ba

Murmushi mugu yayi a ranshi yace"sai dai kai ka mutu"

Bayan sallah isha'i IKLAS ta shirya cikin jallabiya ta fito a falo ta tarar dashi

Tace"na shiya"

Kallonta yayi yace"wiffy kin yi kyau sosai"

Dariya tayi tace"kai ma kayi kyau"kissing d'inta yayi a goshi ya kama hanunta suka fita

Tuki yake yana kallonta yace"wiffy shine kike ta wahalal da zuciyata, meyasa kika kusa zautar dani,saura kad'an zuciyata ya buga"

Murmushi tayi tace"toh ai nima ka azabtar dani wanda yafi damuna shine dukar da kayi mun har sanda na kwanta asibiti"tayi maganan ne tana hawaye

Parking yayi gefen titi,ya lashe mata hawayen fuskarta yace"wiffy bana son wanan kukan wallahi ko lokacin da nike miki wanan abubuwa in naga kina kuka zuciyata ciwo yake mun amma a lokacin ba d'au soyyaya bane,sai daga baya na gane ko wanan dukar da nayi miki kishine,Dan Allah ki yace mun na tuba inshaallah wanan idanun baza su kara zuban hawaye ba sai na farin ciki"

Rungume shi tayi tace"nagode mijina"

Shiko jin boobs d'inta a jikin shi ya sa shi shiga wani yanayi  a ran shi yace"yariyar nan na niman fitina fa"(nace IKLAS kin had'u da jaraba)

Tace"yana ji kayi shiru"bai iya magana ba

Yace"urmmm"jan ta yayi gefe yace"baby kina son ki haukatani da wanan runguma ki bari in munje gida sai kiyi mun wadda yafi wanan"kashe mata ido yayi ya ja mota

Wani mall suka je suka yi siyyaya daganan suka zarce yahuza suya spot nan ya siya musu gassasiyar kaza

Mugu ne da Abida zaune bayan sun gama lalacin su mugu yace"ina son ki wallahi dan ke kad'ai ke iyawa da ni"

Dariya tayi tace"nima haka"

Yace"toh yaushe zamu yi aure?"

Tace"ka bari sai na gama d'aukan fansa"

Yace"yauwa kin tuna mun ai ya maigida yace mu kashe ki,kisan bai san kina gidana ba"

Kallonshi tayi tace"Mahmud din yace a kashe ni?hmm lallai kam ya jawowa kanshi bala'i"

Kallon mugu tayi tace" yau a b'ata birkin motar shi"

Yace"an gama masoyiyata"

Abba ne gaban likita yace"alhaji gobe zamu sallame ta tunda ta fara samun sauki"

Abba yace"toh ya za ayi da rashin maganan ta"

Yace"a hankali zata fara"

Abba yace"toh nagode"

Zuwa yayi ya sami ummi a ward yace"gobe zasu sallame ta"

Ummi tace"toh Allah ya kaimu"

Yace"amin"

'Bangaren minal ko kullum cikin tunanin Abdul take tace"toh ko da gaske ne ina son shine?"

Shima Abdul tunanin minal ya hana shi sakat gashi ko ya kirata bata d'agawa yace"meyasa nave mata na kusan aure?kila ma fushi tayi dani"wayar shi ya d'auko yana son kiranta amma yana tsoro

Bayan sun gama siyayya gida suka koma,suna kaiwa  gida direct d'akin IKLAS suka je

RAYHAN yace"wiffy muje muyi wanka"

Tace je kayi naka ni zanyi nawa"

Dariya yayi yace"toh"

Dakin shi yaje yayi wanka da alwala jallabiya ya saka ya feshe jikin shi da tulare kala-kala ya fito sai murmushi yake yi

Yana shiga d'akin ta dai-dai tana fitowa a wanka yace"baby jeki yi alwala ki zo muyi sallah"

Tace"toh mijina"


Kafin ta fito ya ajiye mata wani rigar barci,tana fitowa ta saka wani simple dogo riga da dogo hijabi suka gabatar da nafilla addu'a yayi mata

Kallonta yayi yace "je ki saka wacan rigar ki zo muci abinci"

Tace"toh"

Tashi tayi ta d'auki rigar da sauri ta juyo ta kalleshi ta d'aga rigar tace"wanan"

Yace"eh wani abu ne?"

Tace"gaskiya bazan iya saka wanan rigar ba"

Had'e rai yayi yace"kisa ko in saka miki dole"

Tace"yi hakuri zan saka"toilet ta Shiga

Murmushi tayi yace"hmm ka ji yariya da bakin ciki ni da nike so inyi ta caji kafin anjima"

Jin bata fito ba yasa yace"in zo ne"

Tace"a'a nagama gani nan fitowa"

Tana fitowa ta rakube a kofa kallonta yayi yace"wow kin yi kyau wiffy har miyau na ya sinke"

Jawota yayi ya zaunar da ita suna cin kaza da fresh milk duk tsoro ya rufeta"

Be wani ci sosai ba yace"wiffy na koshi"

Tace"baka jin yunwa ne?"

Yace"Niko nike jin yunwa amma ba na kaza ba"

A ranta tace"na shiga uku Allah ya had'a ni da jarababbe

Bayan ta gama RAYHAN ya......













     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

          🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


Dedicated to KHAIRATY marubuciyar ya shaikh

🅿5⃣7⃣&5⃣8⃣

Bimillahir Rahmanir Rahim

Bayan ta gama RAYHAN yace"zo wiffy"tashi tayi jiki ba kwari ta karasa inda yake sai kare jikin ta take dan ji take kamar sirara take"

Rike mata hanun yayi yana kare mata kallon yace"wiffy kina da kyau,you have the best shape"

Murmushi tayi tace"nagode"

Zauna da ita yayi a cinyar shi yace"kiyi mun abin da kika yi ranan nan da Islam ta zo"turo baki tayi,zatayi magana ya cafke bakin

Yana yi mata wani sosa,tun tana nokewa ta fara mai da martani ai yana ji ta fara mai me da martani ya haukace mata

Jan rigar ta yayi ai sai ya b'arke wasa ya fara yi da boobs d'inta yana kissing d'inta

Ganin ba raga mata zaiyi ba yasa ta fashe da kuka ta bashi hakuri,amma ina baima san tana yi ba (nima dai na tausaya mata wallahi,team IKLAS ku dafo ruwan zafi yau RAYHAN zai garawa IKLAS zama)

Cigaba yayi da gurzan ta kamar mayuwanci zaki nan fa naja musu kofa na zauna tsaya a bakin kofa bayan minti 10 naji ihun IKLAS tana cewa"nashiga uku,dan Allah ka rufa mun asiri,wallahi mutuwa zanyi,ba sunan wanda bata kira ba harda maman noorul hudah fans group da IKLAS groups fans ga iya latifa da tayi bake bake tana kallonsu kamar film

IKLAS tace"na mutu team IKLAS ina kuke Ku taimake ni dan Allah"

Shima sai ihu yake yana wayyo Allah dadi,wallahi kin kasheni wiffy na baki kujerar makkah zamu Paris,na baki kyautar nawal,gobe ki sinkawa Islam mari,bazan yi miki kishiya ba,wayyo na mutu,dadi kashe ni,wayyo,wayyo,wayyo,

San da RAYHAN ya kai awa uku yana abu d'aya wanda tuni IKLAS ta dad'e da sumewa,sanda ya samu cikakkiyar gamsuwa ya koma gefe yana mayar da numfashi jin kan shi yayi cikin farin ciki yace"ashe sai yanzu nayi aure"

Kallonta yayi zaro ido yayi ganin ta a sume,da sauri ya tashi ya je ya ciro ruwa a fridge yace"ai gomma ki tashi dan anjima ma yi zanyi dan ki saba,ai Allah ya had'a ki da aiki dan ko office ban zuwa sai nagama coaching d'inki"yayyafa mata ruwan yayi a fuska,ajiyar zuciya ta sauke

Ta fara kuka zuwa yayi zai rungumeta,da sauri ta ja jikin ta tace"dan Allah kayi hakuri wallahi na tuba"

Yace"kukan na miye? Baki sona ne?"

Tace"eh"

Saboda me kenan?"

Cikin kuka tace"saboda kai mugu ne mara tausayi"

Yace"wiffy ni kike kira mugu?ai bari in fad'a miki gaskiya a wanan harkan bani da imani,in baki sona ba damuwa na bane,dan soyyaya na kad'ai ya ishemu rayuwa,kuma ai ba laifi na bane ke kika tara mun sha'awar ki"

Kuka take yi tana cewa" Allah ya isa mugu kawai"

Hanya toilet ya kama yana dariya yana cewa"Allah ya isa bazata kama ni ba sai ma ladan da zan samu"

Zuwa yayi ya had'a mata ruwan zafi ya fito zai d'auke ta tace"ni dai ka kyalle ni mugu kawai"

Had'e rai yayi ya sungume ta sai bayi saka ta yayi cikin bath tube kara ta sake tana kokarin fitowa ya danne ta

Yace"wiffy zauna so nike ki gasu dan na kara anjima"

Kuka ta fashe da shi ko kula ta baiyi ba,San da ya tabbatar ta gasu da kyau ya taimaka mata ta fito,wanka yayi mata san ya fito da ita ya kwantar saman gado rufe masu bargo yayi

Sai ajiyar zuciya take saukewa

Da asuba bayan sun gama sallah asuba ta koma barci kawai ta ji yana shafata kuka ta fashe dashi tana bashi hakuri

Da yaga ba barin shi zatayi ya ji dadin shi cikin aminci ba,ya kalli fuskarta yace"bakiso he?"shiru tayi tana kuka

Yace"in baki so ki fad'a mun in je wajan wata ko kuma ran juma'a a d'aura mun aure da wata budurwana"

Da sauri tace"kayi amma kar ka mun da zafi dan allah "

Baisan lokacin da dariya ya sub'uce mashi ba yace"ai dama a hankali zan miki wiffy"

'Bagaren Mahmud kuwa mugu ya lalata mai birki bai sani ba,

Da misalin karfe 7:am Mahmud ya fito ya shiga mota driver ne ya karaso yace"oga bari in ja mana"kallon shi yayi yace"barshi da kaina zan ja"


Mahmud ne ke jan mota a daji sai ga wani babban trailer ya karaso da sauri ya je gefe dan kauce me amma ina kokari danna brick yake yi amma abun ya kiyi

Kawai ji nayi trailer ya kwashi motar Mahmud kafin minti 5 mutane sun cika wurin kokari ake a fito da marmud a motar amma abun ya gagara

Sanda ma'aikatar road safety suka zo da taimakon Allah aka fitar dashi dan tuni motar ta fara hayaki

A ambulance aka saka shi sai asibiti dan ko motsi bayayi amma akwai alamun yana da rai dan zuciyar shi na bugawa


'Bangaren IKLAS ko ba karamin wuya ta ji ba kuma da tayi magana sai yace"da haka zata saba"gashi yanzu ko tafiya bata iyayi in kuma tayi kuka yace ita rwaguwa ce aure zai kara

RAYHAN ko like wa IKLAS yayi shi yake dafa masu abinci


Abdul ne zaune tunanin minal ya dame shi wayar shi ya d'auka

Yace".....










    Maman
    Noorul
    Hudah✍✍
    Luv u my fans
      Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
    Hudah

🌟GORGEOUS WRITER FORUM🌟

      🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,intellingent,and expert writers,we are the best among the rest.

Dedicated to mardy bounce

🅿5⃣9⃣&6⃣0⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Minal na d'agawa yace"hello"

Share shi tayi wani dad'i na ratsa ta,yace"hello kina jina?"

Tace"eh ina jin ka ai ba sai ka fasa mun kunne ba"

Murmushi yayi yace"ina wuni umma na"

Tace"lafiya ka kira ni?"

Yace"kalau na kira ne mu gaisa"

Tace"toh nagode"

Yace"zamu iya ganin juna anjima?

Tace"kamar wani lokaci?"

Yace"8:pm"

Tace"no saurayi na zai zo lokacin"

Yace"what?dama kina da saurayi ban sani ba"

Tace"eh mana kai ma ba kana da budurwa ba"

Tsaki yayi ya kashe wayar yace"hmm ai wallahi baki isa ba nine mijin ki,anjima zan je inga wani shege ne ke zuwa wurin ki"

Minal ko dariya tayi tace"nima na rama ai"

IKLAS ne zaune tayi tagumi RAYHAN ya kawo mata indomie da ya dafa yace"wiffy lafiya kika yi tagumi?"

Kuka ta fashe me dashi tace"ba kai bane kullum kace zan saba gashi har yau zafi nike ji kuma kulum sai ka yi,ni wallahi dana San kai hariji ne da ban aure ka ba"

Dariya yayi ya zauna a kasa tile yace"wiffy haka ake sabawa ai nima wallahi na rasa gane maiyasa bana gajiya dake,wallahi duk cikin sone amma lokacin da nuratu take raye bata mun haka wallahi sai ke ki tamun mita da raki,gaskiya nuratu ta fiki sona ni ina gama nan gaba aure zan kar......."

Rufe me baki tayi tace"please mijina ka daina fad'i kishiyar nan,kuma ka daina tuna min ka tab'a rayuwa da wata bani ba"

Zaro ido yayi yace"lah wiffy kina kishi da mutaciya"turo baki tayi tana kunkuni

Yace"kin ga wallahi ki daina turo bakin nan ko in danne ki a nan"

Da sauri ta mayarda bakin ta 

Dariya yayi yace"kwantar da hankalin ki yau bazan yi ba sai gobe da asuba zan bari ki huta da daddare amma gaskiya kin takura ni dan dai kawai na d'aga miki kafa ne"

Dariya tayi tace"nagode mijina"

Yace"toh bari in je inyi wanka"

Tace"wai yaushe nawal zata dawo ne?"

Yace"gobe za mu je mu gaida ummi da Abba amma fa bada nawal zamu dawo ba,sai mun gama cin amarci zan d'auko ta"

Kallon shi tayi tace"ka ce dai sai ka mai dani gurguwa dai ba amarci ba"

Dariya yayi yace"wiffy kina ba da mata wallahi,toh muje ki tayani wanka"

Da sauri tace"ah'a yi hakuri ka je ka yi"

Dariya yayi yace"ko dai gudu na kike yi?"

Tace"wane ni ai ko na gudu kana manne dani kamar super glue"

Yace"koma miya zaki kirani wallahi ina nan daram"

Yana haurawa sama ta dauki wayarta ta kira anty EESHA tana d'agawa

IKLAS ta fashe da kuka tace"wallahi anty haraji ne"

Anty EESHA tace"sai me?kema sai ki zama harija"

Tace"ai zafi nike ji"

EESHA tace"zan aiko minal ta kawo miki magani insha allah zaki daina ji zafi,kuma ki daina nunawa me gajiyawar ki'namiji baya son haka"

Tace"toh zan daina nagode"

Tana kashe wayar EESHA tace"yariya naki ta same ki"

Tana zaune sai ga minal ta yi sallama bude mata kofa tayi


Tace"shigo mana"

Kallonta minal tayi tace"maiyasa kike tafiya haka?"

Tace"ke dai bari muje ciki inyi miki bayani"

Dakin ta suka shiga

IKLAS tace"minal ashe haka aure yake?"

Minal tace"meya faru?"

Tace"baza ki gane ba,ina sako na?"

Ledar magani minal ta bata tace"wai kisha da madara"

Tace"toh"

'Bangaren Mahmud kuwa sai baya awa biyar ya farfado

Senator wato mahaifin mahmud gaban likita yace"gaskiya munyi iya kan kokarin mu amma da k'yar mahmud zai kara tafiya da kan shi da ya samu Marsala a kwankoso"

Senator yace"karya kake yi,ina da kud'in zan fitar da yarona waje"tashi yayi ya bar office Dr ya tab'e baki

Yana shiga d'akin da aka kwantar da Mahmud ya zauna

Mahmud na ganin shi ya fara kuka yana cewa baba ka cuce ni baka bani tarbiya ba da yau ka bani tarbiya na gari da ban fad'a halin da nike ciki yanzu ba amma sai ka nuna min kai mai kud'in ne zan iya samun komai da nike so kuma intake kowa,baba ka cuce ni umma na kad'ai ke bani shawaran kwarai amma naki ji,da naji maganan ta da ba had'u da abida ba gashi ta nakasa ni bani da sauran amfani"kuka umma ta fashe dashi tace"ka cuce mu"(iyaye ya kamata mu kula)

Kallonshi baba yayi yace"wacece abida da har zata yi wa d'an na illar?"

Kallonshi Mahmud yayi yace"baba har yanzu bazaka tuba ga Allah ba?ko abida nasan bazata sha ba dan sai ta girbe abin da ta shuka"nidai na yarda da kaddara

Misalin karfe 8:am Abdul ya shirya zuwa gidan su minal .

Yana zuwa ya.......















     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
      Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

       🌟G.W.F🌟

Dedicated to my husband (nurul hayat)

🅿6⃣1⃣&6⃣2⃣

Bismillahi Ramanir Rahim

Yana kaiwa kofar gidan su minal yayi parking ya kira ta a waya

Yace"ina kofar gida"bai jira ansa ta ba ya kashe wayar

Tana fitowa ta bude motar shi ta shiga

Tace"lafiya ka zo bayan na fad'a maka mijin da zan aura zai zo"

Kallonta yayi yace"yi hakuri na zo ne mu gaisa"hararar shi tayi tace"me ya hana ka zuwa kwana biyu?"

Dariya yayi yace"yi hakuri aiki ne yayi mun yawa"

Tace"yanzu akwai aiki da ya fini ne?"

Yace"ai nace kiyi hakuri ummata,minal akwai abinda ya kawo ni,nazo ne ki bani dama in toro magabata na a yi mana aure nan da wata d'aya ,nasan kina sona mu dena yaudaran kanmu"

Tace"waye yace maka ina son ka?"

Yace"toh bari in tafi tunda baki sons"

A fusace tace"ni yaushe ka fara raina ni ne?ka turo su zanyi manejin ka"

Dariya yayi yace"Allah ya bar mun ke ko masifa ne kiyi tayi mun"

Dariya tayi ta rufe fuska yace"ashe kina da kunya"hira sukayi har dare yayi ya sallame ta

IKLAS ne ta fito a wanka ta tsaya gaban mirrow ta feshe jikin ta da tulare ta parke sumar ta side d'aya,duk abinda takeyi RAYHAN dake kwance yana kallon ta,wajen wardrobe ta je zata cire kaya barci

Yace"wiffy me zakiyi?

Tace"kayan barci zan saka"b'ata rai yayi yace"amma bana hana ki saka kaya in zamu kwanta ba?"

Toro baki tayi tace"ai kai ka ce zamu huta yau ko  "

Yace"na fasa dan yanzuma zamu tafi d'aki na dan a matse nike yau a nan za a kashe arna" kukuni ta fara yi tana cewa shike nan mutum ba zai huta ba"

Yace"lallai wiffy kin samu wuri yanzu sau biyu shine zaki ce bana barinki ki huta,daga dare sai asuba"

Zatayi magana yace"bani son musu"d'aukan ta yayi ya kaita d'akin shi,nan dai ya kwashi gara

Sai dai yau IKLAS bata ji zafi ba sakamakon maganin da EESHA ta bata saima had'i kai da ta bashi dan yau taji dadi

Bayan ya sun gama harka ya janyota jikinshi ya rungume ta kissing goshinta yace"Allah ya miki albarka wiffy Allah ya barmu tare,gaskiya na gode da Allah ya bani ke a matsayi mata,wallahi ban taba son wata mace inda nike son ki ba"

Murmushi jin dadi tayi tace"nuratu fa?"

Yace"bazan boye miki ba naso nuratu amma gaskiya be kai naki ba"

Tace"nagode mijina,nidai bana son kayi mun kishiya"

Yace"sakani na dake babu zance kishiya,ni dai ki cigaba da jiyar dani dad'i"

Dariya tayi ta bude kafa tace"oya zo injiyar dakai dad'i ai ko so goma ne"

Dariya yayi yace"sai anjima muje muyiwa juna wanka"

Tace"toh d'auke ni muje ko"

Daukar ta yayi sai bayi nan ma sanda ya jagwalgolata kafin suka yi wanka su fito

Yace"wiffy gobe zan leka office,zan ajiye ki gidan ummina ina dawo nabiya na d'auke ki"

Tace" toh mijina"

Gari na wayewa suka shiya cikin kaya iri d'aya kallonta yayi yace"wiffy kinyi kyau wallahi kamar in fasa zuwa office muyi zaman mu"

Tace"yi hakuri habibi"

Yace"oh korata kike ne?"

Tace"no dear ina dai son muje ne kaga daga nan sai mu duba wanan mara lafiya da Abba ya bige ka ga tun da abin ya faru bamu ba"

Yace"haka ne har na manta"

Suna isa gidan ummi

Ummi tace"sannu Ku da zuwa"

Gaisheta sukayi cikin ladabi RAYHAN yace"ummi ina wanan mara lafiyar ne?"

Kallon Islam tayi tace"kai su ciki su ganta"

Suna shiga cikin d'akin zaliha suka gan ta zaune saman gado

IKLAS tace"ya jiki ne?"

Joyowa tayi tana kallonsu,tana ganin IKLAS da RAYHAN jikin ta ya fara rawa

Islam ko kallonta takeyi dan ta fahinci magana take sonyi

RAYHAN ko kallonta ya tsaya yi dan tayi me kama da Wanda ya sani sai dai ya manta inda ya Santa

Kallon IKLAS yayi yace"wiffy bari inje sai na dawo"

Tace"toh mijina"tashi tayi zata raka shi,ai sai zaliha ta mike"

Islam tace"zauna ina zaki kuma?"

Kwanciya tayi a ranta tace"ya Allah ka bani ikon yin magana yau"

'Bangaren Mahmud ko ya tuba ya koma ga Allah dan ya koyi darasi kullum cikin istigifaru yake yana niman rahaman ubangiji

IKLAS ko zama tayi a fall tana hira da umma"

Bayan awa 2 da zuwan IKLAS suna zaune da Islam kawai sai ga zaliha ta fito


Tace......






















       Maman
       Noorul
       Hudah✍✍
     Luv u my fans
        Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITER FORUM🌟

        🌟G.W.F.🌟


Home gorgeous,interllingent,and expert writer,we are the best among the rest.

🅿6⃣5⃣&6⃣6⃣

Bismillahir Ramanir Rahim

Tace"Islam mika mun waya na in kira minal"

Ciro wayar tayi daga caji ta mika mata

Kiran minal tayi tace"ki sami ni a gida"

Bayan minti 30 sai ga minal ta zo

Minal tace"lafiya kira ni wallahi da k'yar mummy ta barni na fito dan da cewa tayi ba inda zani na fiye yawo"

Mika mata kwalbar alurar tayi

Ansa minal tayi ta duba da kyau ta karanta,da sauri ta kalli IKLAS tace"ina kika samu wanan kwalbar yana da had'ari fa dan yana kisa"

Nan dai IKLAS ta fad'a mata abinda ke faruwa

Minal ta kalli zaliha tace"karki damu karshe abida ya zo"

IKLAS tace"minal ina son kiyi mun reserch akan maganin na,please komai ya zo a rubuce dalla dalla"

Tace"toh inshaallah zan yi ki bani nan da jibi"

IKLAS tace"gobe zan shigar da kara kotu"

Ummi tace" haka yayi Allah ya bada sa'a in abban Ku ya dawo zan yi me bayani"

 IKLAS tace"please kar a fad'awa yaya zan yi me bayani da kaina"

Islam tace"toh"

Bayan minti 30 Abdul ya zo ya d'auki minal dan yanzu soyewa akeyi tsakanin minal da abdu

Wucewar minal da minti 20 RAYHAN ya shigo  yace"wiffy tashi muje gida"

Tashi tayi tace"toh  bari in salami ummi"

Yace"toh ina mota"

Bayan ta sallami ummi ta fito ta shiga mota kallon idonta yayi yace"wiffy kinyi kuka ne?"

Tace"no dear daga barci na tashi"

Yace"toh"

Suna isa gida ta shiga kicin ta dafa musu abinci a falo suka ci bayan sun gama cin abinci yace"wiffy je kiyi alwala in jamu sallah"

Tace"toh"

Alwala sukayi sukayi sallah mangrib nan suka zauna har isha'i bayan sun idar ne

Tace"muje muyi wanka "

Zuwa sukayi suka yi wanka su na fitowa ta fara shafa shi cikin salo mai wuyar fasara

Dariya yayi yace" wiffy ashe kema kina so"

Tace"ai ka koya mun jaraba"

Nan dai suka koma duniyar ma'aurata bayan sun gama

IKLAS  ta kalli fuskar shi tace"ina son ka,kuma ina son komai naka mijina,ina son inda kake jijjiga ni a gado"

Dariya yayi yace"ashe kema kin zama harija"

Tace"ba dole ba tunda bana son kishiya"

Tace"yauwa baby ina son tambayar ka in ba damuwa"

Yace"ina jin ki"

Tace"wai ya akayi nuratu ta mutu ne"

Yace"wajen haihuwar nawal"

Tace"ya zaga ji in akace maka kashe ta akayi"

Yace"gaskiya zan iya kashe koma waye"

Tace"toh ka kwantar da hankalin ka dan ni nan na ishe wacce ta kashe nuratu"

Kallon ta yayi cikin rashin fahimta yace"wiffy me kike nufi da hakane ko wani yace miki kashe ta akayi?"

Nan ta sanar da shi abin da zaliha ta fad'a mata shiru yayi idanun shi sunyi ja

Tace"gobe zan shigar da kara kotu"

Yace"what? Wallahi ba komai da zaki yi zata fa iya kashe ki kema"

Tace"dole ne in tsaya ma Wanda ta kashe dan a hukunta ta karka damu in ta kashe ni ai kwana ne ya kara"

Tureta yayi yace"ni kike fad'awa haka?wato so kike ki mutu kibar ni inda nuratu ta tafi ko?"

Rike me hanun tayi tace"habibi ba haka bane"

Wani ihu ya daka mata yace"toh yayane?"

Turata yayi ya bar d'akin

Bin shi tayi a matakala ta hango shi zaune yana kuka

Zama tayi ta had'e hanun shi tace"mijina abin alfahari na dan Allah ka fahimce ni,kana so Wanda ta kashe ma mata uwar yar ka ta tafi batare da an hukunta taba?koko kana so wanda ta kashe Wanda bata jiba bata gani ba zainab ta tafi batare da fuskanci hukunci ba?koko wace sanadiyar ta mutane hudu sukayi mata fyad'e su tafi a banza,inda Islam ne ya zaka ji?"da sauri ya kalleta yace"wiffy ni ban San fitina ne kuma bana son ratsa ki wallahi inaji a jikina zan ratsa wani nawa,

Dariya tayi tace"ba abinda zai faru inshaallah,ka kwantar da hankalin ka mijina ni nan zan hukunta duk wanda ya zalunce ka da yar mu"

Da sauri ya rungumeta yana kuka cikin sokana tace"wai mai yasa kake da sauri kuka ne sai ka ce mace"


Dariya yayi yace"ke ma kin San ni cikkeken namiji ne muje ciki na nuna miki"

Dariya tayi tace"ai nasan kai namiji ne a wanan harka"

Daki suka je aka soye


Washe gari ya raka ta kotu ta shiga da kara


Abida zaune rike da sammancin kotu

Tace...... .








     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

       🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

Dedicated to Zainab Abubakar maitunbi

🅿6⃣3⃣&6⃣4⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Zaliha tace"kene barrister IKLAS umar faruq?"

Kallonta IKLAS tayi tace"eh"Islam ko mamaki ne ya kamata da gudu ta je ta kira ummi

Zama zaliha tayi tace"magana nike son na fad'a miki akan mutuwar nuratu"dai-dai nan ummi ta karaso falon  tsayawa tana kallon ta

Islam tace"me kika ce?"

Tace"abinda kika ji"

Zaliha ta kalli IKLAS tace"suna na Zaliha ahmadu ni nurse ne a asibitin da Dr abida ke aiki,abinda ya faru shine ranar da RAYHAN ya kawo nuratu nine na kaita labour room,na je kiran Dr abida dan ita ke duty ranar nan ina bude kofa sai naji tana cewa"bata taba samanni komai zai zo mata cikin sauki ba"a farko ban fahimci abinda take nufi ba sai kawai nashiga ciki nace mata an kawo wata tana nakudata,tace toh inje gata nan zuwa da sauri na fita na koma labour room sai dai ina shiga na tarar da ita tana zubar jini,da sauri na fito na koma office d'in Dr abida dan sanar da ita abin da ke faruwa da nuratu sai dai ina shiga na gan ta tana waya tana kallon window dan ta bawa kofa baya,ji nayi tana cewa"a kawo mata allurar da zai kashe mutum amma bata son wanda zai kashe ta nan danna ta fison Wanda zai bi jikin ta a hankali dan gudun zargi

Jiki na rawa na bar jikin kofa sai dai cikin rashin sa'a ina sakin kofan yayi kara da gudu da na fito nazo wajen mijin nuratu dan sanar da shi,ina zuwa nace me zanyi magana da shi amma sai ya kore ni wai in barshi yana cikin tashin hankali baya son jin komai,nayi kokarin fahimtar dashi amma yaki sauraro na,na fito zan gudu naga wasu katti a gate nan na fahimci abida ta sa su kamo ni

Da gudu na dawo cikin asibiti d'akin da,nuratu take ciki na leka dai-dai nan abida ta Ciro alluran tayi mata ni kuma nayi video komai

Abida na jin motsi na ta wurgar da kwalbar alurar ta tafito dan duba kowaye ke leke niko samun wuri nayi ba lab'e tana fita nashiga na d'aukon kwalban alurar na gudu da shi ashe ta ganin

Nan tasa su biggi bina a boye dan ban san sun bini ba,cikin dare suka zo gidan mu suka kashe kanwata zainab suka kamo ni,rokan su na farayi amma said d'aya daga cikin su ya bada shawaran suyi min fyad'e,haka kuwa akayi su hud'u suka yi min fyad'e wanda sanardiyar haka tun ranan bana magana dan bana ma hayyaci kafin su kashe ni police suka zo jin karar motan police yasa su guduwa suka barni cikin jini

Makotan mu ne ya taimake ni kasancewar dama bani da kowa sai zainab dan dama mu marayu ne

Malam musa ne ya kaini kauyen su ya bani kulawa har na samu lafiya amma bana magana

Wata d'aya da suka wuce Allah yayi wa malam musa rasuwa shine nace bari na shigo gari niman RAYHAN shine ranan nan a cikin gari naga a nuna shari'ar ki a TV tundaga ranar nace sai nimo ki dan ke kad'ai ne zaki iya hukunta Abida"

Kasa magana tayi dan kuka da yaci karfinta,rungume ta IKLAS tayi itama kukan takeyi cikin kuka tace"yi shiru inshaallah zan sa kotu tayiwa ke da zainab da nuratu adalci ita kuma Abida sai ta fuskanci hukunci dai-dai da abinda ta aikata wanan alkawari ne"

Ummi ko kuka tausayin zaliha takeyi tace"wanan wani irin hasabibiya ce?"

Islam tace"anty karki raga mata"

Kallon zaliha IKLAS tayi tace"yanzu ina kwalbar alurar da videon?"

Zaliha tace"yana pause d'in na kafin inyi accident,amma tunda na farfado banga pause d'inba"

Da sauri Islam tace"yana wajena Abba ya bani in ajiye"

IKLAS tace"je ki d'auko"da gudu taje ta d'auko,suna bud'ewa sai ga kwalbar da memory card

Kallon Islam tayi tace"d'auko mana laptop"

Suna saka memory card suka shiga video nan suka kalli komai da ya faru Ranan

IKLAS tace"........
















     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
    Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

       🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.

Dedicated to my fans

🅿6⃣7⃣&6⃣8⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Abida tace"dolene ma in kashe IKLAS"

Mugu yace"angama masoyiyata yau zan aikata lahira"

Tace"ah ah ba yanzu ba,so nike a sato mun ita,saboda bana so ta halalci zaman kotu,kaga inba ganta ba za ayi wasi da maganar,mu kuma bayan anyi wasi da maganan sai mu kashe ta"

Mugu yace"haka yayi,yanzu yaushene zaman kotun?"

Tace"nan da sati d'aya wato Monday 6-7-2019"

Yace"toh gobe zan sato ta"

Tace"na yarda da kai"

Washe gari minal ta kira IKLAS a waya dake kwance zazzabi tace "hello IKLAS kina kina?"

Da k'yar ta amsa da eh

Minal tace"ki zo ki same ni a asibiti yanzu angama bincike akan alurar da inda take aiki a jikin d'an adam lab attendant d'in mu zai miki bayani"

Tace"toh gani nan zuwa"

Da k'yar ta mike dai-dai nan RAYHAN ya fito daga bayi yana ganin ta tsaye yace"ya dai wiffy jikin ne"

Tace"da sauki"

Yace"toh yaya ne dear"

Kasa magana tayi dan miyau ne cike a bakin ta,san da ta je ta subar ta dawo

Tace"wallahi minal ne ta kirani in same ta asibiti akan magana binciken nan"

Yace"ba inda zaki dube ki fa baki da ishashen lafiya kike maganan zuwa wani wuri,akan wani banzan shari'a,nifa hankalina bai kwanta ba akan wanan abun"

Rufe me baki tayi tace"mijina bana son mu maimaita wanan maganan addu'a ka nike da bukata"

Yace"toh ai shikenan"

Tace"muje kayi min wanka toh"

Yace"ke ma kinsan in muka shiga sai na latsa dan wallahy bazan iya ganin ki ba kaya ba in hakura"

Tace"toh muje kayi inda kake so"

Dariya yayi yace"yarinyar nan na lura kwana biyu kin fiya jaraba"

Bayan awa d'aya RAYHAN ya shirya IKLAS cikin riga da zani atampa hijab yasa mata yace"muje in sauke ki"

A bakin asibiti RAYHAN ya sauke IKLAS yace"in kin gama ki kirani zan zo in d'auke ki"

Tace"toh"har zata fita ya rungumeta sosai tace"lafiya?"

Yace"wiffy wallahi gabana na fad'iwa ji nake kamar wani abu zai faru"

Tace"ka yawaita fad'i inalillahi wa ina ilahi rajiun,insha Allah komai zai zo da sauki"

Yace"nagode baby"murmushi tayi ta fita a motar sanda yagan shigarta asibiti ya bar guri cike da damuwa

IKLAS na shi direct office d'in minal tashiga

Minal tace" sannu da zuwa"

IKLAS tace"yauwa ya shirin biki"

Minal tace"lafiya"

IKLAS tace"minal muje waje warin asibitin nan na damu na"

Dariya tayi tace"hmmm ki kamu kenan"zaro ido IKLAS tayi tace"dame fa?"


Minal tace"ciki mana"

Tace"habadai sati biyu kawai zaki wani ce ciki ne dani"

Minal tace" ko ki yarda ko karki yarda ciki ne dake"

IKLAS tace"Allah ya kawu" tashi sukayi suka je lab nan lab attendant yayi mata bayani tare da bata result d'in,

Minal ne ta ansa suka fito office d'in minal suka koma

IKLAS tace"bari in kira shi yazo ya d'auke ki"

Kiran RAYHAN tayi tace"hello mijina kazo na gama"

Yace"sorry wiffy baki sun mun yawa a office ki bani nan da awa biyu"

Tace"no ba zan iya jira ba zazzabi nike ji ka bari kawai minal ta sauke ni"

Yace"toh sai na dawo ki lula da kanki"

Tace"toh"

Kallon minal tayi tace"minal sauke ni gida"

Minal tace"toh dama zan biya unguwar Ku in anshi d'inki"

Tashi sukayi suka bar office d'in


Minal na drivin suna fira minal tace"kin gan ni da shirme na manta da result d'inna a office"

IKLAS ta bud'e baki zata yi magana kawai sai ga wata mota ta shiga gaban su babu b'ata lokaci suka fito da IKLAS suka wurga ta mota sai ihu takeyi

Cikin tashin hankali ta fita a mota tana niman taimako

Cikin rudewa ta Ciro wayar ta ta kira Abdul ta fad'a me"

Yace"what ai na kike yanzu"

Kiran RAYHAN tayi ta fad'a me halin da ake Viki

RAYHAN dake tsaye yana bayani a mitin zama yayi kasa nan da nan ya fara zufa"

Abba da daddy suka kalli juna daddy ne ya karasa inda yake yace"son lafiya meke faruwa ne haka"

Kallon daddy yayi cikin rudewa yace"daddy sun sace mun ita wallahi sun tafi da IKLAS"

Daddy cikin rashin fahimta yace"su waye kuma saboda me?"


Yace"abida ne wallahi Abba dan Allah ka taimake ni"


Abu kamar wasa har akayi kwana biyar ba a gan IKLAS ba yan sanda ma suyi cigiya shiru Wanda sanadiyar haka aka kama Abida amma duk horo da akayi mata ansa d'aya ce batasan inda IKLAS take ba

RAYHAN ko abinci baya ci ko magana ba yayi said dai ya zauna kamar sabon kamu yayi ta magana yana cewa miyasa zaki yi mun haka?ki taimaka ki dawo gareni matata"

A yau a kayi kwana shida da b'atan IKLAS kuma gone ne shari'a,bikin minal kuma saura kwana shida,amm ba Wanda ya bi kan bikin

Zaliha ma kullum cikin kuka tace"da na sani da ban zo ba,laifi na ne wallahi"

Mamy ko hawan jinin ta San da ya tashi dan yanzu haka tana kwance a asibiti

Minal ne zaune tana tunani tace"dole ne IKLAS taje kotu gobe amma kafin haka ta faru dole nayi tunani irin nasu"

Mahmud ne ya fad'o mata a rai tace"yes shi kad'ai ne zai taimaka min tunda yanzu ya shiryu kuma nasan zai San inda take dan dashi aka had'a baki akayi mata sharri a Lagos

Tashi tayi ta d'au wayar ta bata fi

Bayan awa d'aya sai ga minal na magana da Mahmud

Tace"..........







      Maman
    , noorul
     Hudah✍✍
      Luv u my fans
        Pls share

[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

       🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we the best among the rest.


🅿6⃣9⃣&7⃣0⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Minal ta kalli Mahmud dake zaune a wheel chair tace" an fa sace IKLAS"

Yace"what garin yaya?"

Nan ta kwashe komai ta fad'a me

Yace"wanan gaskiya ne dan abida ita kashe nuratu"

Minal tace"toh ya zayi yanzu"

Yace"bari in kira mai yin bincike yazo shi zai gaya mana mafita dan dolene IKLAS taje kotu gobe"

Bangaren IKLAS kuwa  sun d'aure ta a wani daki da k'yar suke bata abinci tana ci ga zazzabi da ke damun ta"

Tunanin ta d'aya shine wani hali mijin ta ke ciki da tasan bashi da juriya abu kad'an ke sashi kuka a tace"Allah sarki mijina"

Bayan awa biyu yaron Mahmud mai bincike yazo

Mahmud yace"an gano inda aka kaita?"

Yace"eh mai gida tana bayan gari"

Minal tace"toh miye mafita kenan ko mu sanar da yan sands"

Yace"ah'ah bana jin haka mafitane domin ina zargin akwai d'an sanda mai yi musu aiki zai iya sanar da su kuma haka zai iya sa su kashe ta"

Mahmud yace"toh miye mafita ne?"

Yace"mafita d'aya ne a had'a baki da d'aya daga cikin su in akwai Wanda ka yarda dashi"

Mahmud yace"akwai"

Da sauri minal tace"waya?"

Yace"babsy"waya rshi ya d'auko ya kira shi yace"babsy ya dai "

Babsy yace"lafiya oga ka guje mu"

Mahmud ya mu hadu a guest house d'ina yanzu amma ban son kowa ya sani"

Yace"toh gani nan tahowa"

Bayan minti talatin babsy ya taho,nan dai suka gaya mai komai

Babsy yace"nawa za a bani"

Mahmud ya bashi cheque yace" ka cika ko nawa kake so kud'i ba Matsala bane"


Karba yayi yace"mafita d'aya ne"

Minal tace"muna jinka"

Yace"shine ki maye gurbin ya gobe ni zan San inda zanyi infito da ita ke kuka ki zauna a madadin ta dan ta samu zuwa kotu"

Mahmud yace"no baza mu sa ta a had'ari ba"

Babsy yace"toh gaskiya babu wata mafita sai wanan"

Minal tace"zan iya"

Mahmud yace"no kiyi tunani aure ki saura kwana shida"

Tace"mahmud IKLAS na bukatar taimako dan ciki ne da ita gashi ba lafiya da kagan halin da mijinta ke ciki da ka tausaya me"

Mahmud yace"ya kamata ki sanar da mijin kin"

Tace"no in na sanar da shi ba zai bari in je"

Kallonta babsy yayi yace"gobe kifito karfe 9:am


Haka kuwa akayi gari na wayewa minal ta shirya ta fita titi babsy ya dauketa zubawa su mugu maganin barci a abin sha,sai barci suke,

Suna isa suka tarar dasu suna barci a hankali babsy ya bude d'akin da IKLAS take

IKLAS na ganin minal tana so tayi magana babsy ya yasar shi a baki shhhhhhhhh


Shiru tayi da Sauri ya kwace ta yace"koyi sauri Ku canja kayar jikin Ku"fita yayi ya basu wuri cikin mintu biya suka sauya kayar su

IKLAS tace"minal me kike yi a nan"

Minal tace"ba lokacin bayani,kije ki tsayawa mutanen da aka zalunta a kotu saura minti 40 a zauna

Tace"ba in zani in da gaske ne mu gudu tare mana tunda sunyi barci"

Minal tace"da mun gudu zasu kashe zaliha dan tun jiya ba ganta ba kije ba lokaci"

Babsy ne ya shigo yace"muje in raka ki akwai mota a waje da zai kaiki kotu Islam zata same ki a kotu da kaya"

Kallon minal tayi tace"toh ita ya zayi da ita?"

Yace"da angama shari'a zan samo hanya kubutar da ita,Allah yasa karsu gane bake bane dan insu gane akwai matsala, amma minal bazan d'aure ki sosai ba incase in an samu matsala ki kare kanji,in kun ji shiru bayan shari"'a Ku zo da yan sands"


Rungumeta Minal tayi tace"in na mutu ki ce wa Abdul da iyaye na su yafe mun"

Kuka IKLAS tayi tace"gaskiya bazan iya barin ki a nan ba"

 Babsy yace "mu je ba lokaci" da k'yar Minal tayi da IKLAS ta bi babsy

'Bangare RAYHAN ko







     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
       Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

          🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿7⃣1⃣&7⃣2⃣

Bismillahir Ramanir Rahim

'Bangaren RAYHAN ko sai abin da ya karu dan wuni yake yi yana kira sunan IKLAS nawal ma sai kuka take

Misallin karfe 9:40 IKLAS ta isa kotu sai dai bata da karfin jiki

Tana fitowa a kotu Islam ta karaso ta rungumeta

IKLAS tace"in mijina yake?"

Tace"yana gida ba lafiya"

Tace"kira shi ki ce ina nan"

Mahmud ne yayi gyran murya,sai a sanan ta lura dashi

Fad'iwar gaba had'e da mamaki ne ya kamata na ganin shi a keken guragu

Yace"ya jikin?"ko kallonshi batayi ba yace"ya kamata ki je ki shirya shari'a saura minti goma"

Kallon Islam tayi tace" meya had'a ki da wanan"

Murmushi Islam  tayi ta bata labarin komai

Cikin jin kuya da nadama mahmud ya kalleta yace"ki yafe mun nasan nayi miki ba dai dai ba,kuma nayi miki alkawari ceto rayuwar minal yanzu ma nasa aje a nimo  zaliha"

Tace"na yafe ma,Islam kirashi please"kiran RAYHAN Islam tayi ta fad'a me IKLAS na kotu

Ai da sauri ya tashi dan dama yana zaune ne a kasa yace"Allah nagode ma yace"ai babu shari'a da zatayi bana son in rasa ki kema"

A gurguje ta shirya cikin kayarta na lauyoyi

Ta fito tana shiga dai-dai alkali na cewa ina lauyan mai kara?"

Dariya Abida tayi a ranta tace"ai tana nan naure"

Jin muryan IKLAS tayi tace"gani ya mai shari'a"

Ai nan take gaban ta ya fad'i  kallon Mahmud tayi ya sakar mata murmushi

IKLAS na shigowa bada dadewa ba yaron Mahmud ya shigo da zaliha

Ai abida na ganin zaliha hakalin ta ya tashi

Tashi IKLAS tayi zatayi magana kwai sai taji muryar Abida

Tace"na ansa laifi na na kashe nuratu da zainab"

Kallonta alkali yayi ya tambaye ta sau uku tace"eh ta aikaita laifinta"

Nan dai alkali yayi gyran murya yace"Abida nasir ta amsa lai fin kissa wato kashe nuratu da zainab bisa wanan dalili wanan kotu ma adalci ta Yankewa Abida nasir hukunci kisa ta hanyar rataya"


Kukar nadama ta fashe dashi dai-dai nan RAYHAN da abdul suka shigo shigo

Nan police suka  tafi da Abida

Da gudu RAYHAN ya zo ya rungumeta itama rungume shi tayi domin dama anga zamar kotu

Abokin Mahmud ne ya karaso dashi kusa dasu

Kallonsu IKLAS tayi tace"ina minal?"

Abdul yace wata minal?"

Shima RAYHAN kallonta yayi nan dai kwashe komai ta sanar da su cikin tashin hankali Abdul yace"ina ne wajen?"

Mahmud yace"bari a sanar da yan sanda"

Kafin suyi.magana Abdul ya tafi ya barsu da gudu RAYHAN ya bishi itama IKLAS da Islam binsu sukayi Wanda da k'yar take tafiya

Mahmud shi kad'ai aka barshi dan ya aiki yaronshi wake

Har da zaliha ta fara tafiya sai ta juyo ta kalleshi dawowa tayi ta taimaka me suka fito

'Bangaren Mugu ko kiranshi aka yi aka sanar dashi an yanke wa Abida hukuncin kisa ta hanya rataya

Yace"what?ta ya haka ta faru?"

Police d'in yace"ai barrister IKLAS ta zo kotu kuma abida da kanta ta ansa laifinta"

Yace"ban gane ta zo kotu"

Tashi yayi yaje d'akin da suka boye IKLAS dan tun safe bai ba leka ba"

Yana shiga yaga minal zaune,karasawa yayi ya d'aga mata fuska ganin fuskar minal yace"nasan wanan aikin babsy ne"

Fita yayi ya kalli babsy cikin rashin gaskiya babsy yace"oga ya dai?"

Ba tare da yayi magana ba ya halbe shi a kafa yace" ni zaka yaudara gashi sanadiyar ka an kashe mun masoyiya"

Kallonshi tayi yace"ku kuna gidan nan dasu a ciki"

Suka ce"toh oga"

Bude gas suka yi suna fita suka sa ashana,nan take gidan ya fara konewa

Abdul ne yana tuki kamar zai tashi sama dan shi bai jira yan sanda ba

Su IKLAS ne a police station RAYHAN yace"he gida ki jira mu kinga baki da lafiya ko"

Tace"ni bazan iya ba muje tare sanadiyata minal ke cikin wanan halin"

Ba dan ya so ba yace"toh muje"mota d'aya suka shiga da Islam,yan sanda kuma nabin su a baya"

Suna isa suka tarar da Abdul zaune a kasa idanun shi sun yi jajur,ga gidan ya kone kurumus

IKLAS ta fashe da kuka tace"wallahi nan ne gidan Allah yasa basu kasheta ba"

A fusace Abdul yace"ba abinda ya sameta"

Yan sands suka ce"......


















    Maman
    Noorul
     Hudah✍✍
    Luv u my fans
      Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


     🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿7⃣3⃣&7⃣4⃣

Bismillahir Rahmani Rahim

Yanda suka CE"bari mu kira fire service a kashe wutan"ba tare da b'ata lokaci ba sai ga fire service sun iso

Bayan sun kashe wuta,suka shiga cikin gidan da kone kurmus

Shigarsu da minti ashiri sai gashi sun fito da gawa

IKLAS na ganin gawa saki wani mugun kara dan duk a zaton ta minal ne

Tace"shikenan  sun kashe minal"

A zabure Abdul ya tashi yace"ke kiwa mutane shiru minal bata mutu ba"

Kafin fire service suyi magana IKLAS ta dafe ciki tana ihu,jinine ya fara bin kafarta

Cikin tashin hankali RAYHAN ya saki Abdaul dan dama ya rike tun kan fire service sun zo,dan cewa yayi shiga zaiyi shima wutan ya kashe

Zuwa yayi ya rike ta yace"wiffy menene?"

Tace"cikina,mutuwa zanyi ka taimake ni"da Sauri ya sakata mota ya zaga ya zauna,ko ta kan Islam bai bi ba dake faman cewa"yaya jira ni"

Direct asibiti ya kaita,da sauri Dr suka fara aikin su sai dai cikin ya riga ya zube

Kallon Abdul police sukayi d'aya daga cikin su yace" mun duba ko ina bamu gan gawarta ba sai na wanan"

Islam ta fashe da kuka tace"kila ta kone kena kurumu........"maganan ta makale ne sakamakon mari da Abdul yayi mata

Yace"wallahi in kika kuskura kika kara cewa minal ta mutu sai na hallaka ki"

Cikin b'acin rai ya shiga mota ya ja kamar zai tashi sama yana tuki yana magana yana cewa"minal meyasa kika yi mun haka?miyasa baki nimi shawarata ba?please ki dawo ko masifa ne kiyi mun ki taimaki rayuwata bazan iya rayuwa babu ke ba"

Parking yayi a gefen titi ya samu gefen titi ya zauna gindi wani bishiya'

RAYHAN ne gaban Dr yace"Dr ya ake ciki ne yanzu?"

Dr yace"jikin da sauki sai dai tayi b'ari cikin ya zube sakamako wani abu da ta ji ko gani ya firgita ta kuma tana zama da yunwa kamar kuma bata samun barcin kirki"

RAYHAN a ranshi yace"dama tana da ciki ne?no wonder"a fili kuma yace"eh dr hakane"

Cikin damuwa yace"Dr zan iya ganin ta?"

Yace"eh amma kar a tashe ta"

Yana fitowa ya kira ummi da mamy ya fad'a musu halin da ake ciki

Shiga d'akin yayi ya ganta kwance kamar mai barci hawaye nabin kunne ta

Zuwa yayi ya kwanta kusa da ita ya shafa cikin ta

Tana jin shi kusa da ita ga kuma hanun shi a cikin ta ai sai ta saki kuka mai cin rai

Juyo da ita yayi suna fuskarta juna sai dai idon ta rufe

Yace"wiffy bude idon ki kalle ni" babu musu ta bude

Yace"meyasa kike kuka?kina so nima nayi ne?" Girgiza kanta yayi alamun a'a

Yace"kema ki san bani da wuyan kuka,iam too emotional balle nagan ki kina kuka zuciyata zafi take yi"

Kuka ta fashe da shi yace"ya salam,toh menene"

Cikin kuka tace"baby mun ya tafi ya barmu"

Rungumeta yayi yace"karki damu wiffy Allah zai bamu wani,Allah bai nufi zaizo duniya ba,da kin samu wani zan baki wani kema kinsan bana wasa"ai batasan sanda dariya ya subuce mata ba

Kashe mata ido yayi yace"da kin farfado zan fara aiki"

Kallonshi tayi ta kara fashewa da kuka tace"ina minal ta mutu ko"

Yace"a'aba a tabbatar ba dan babu alamun gawanta a nan,yanzu ma zan je in same abdul "

Suna cikin magana ummi ta turo kofa da sauri ya mike ganin mamy tare da ita

Bayan sun gaisa yayi wa mamy ya jiki ummi tace"yariyar nan ta cuce mu,yanzu ya magana minal"

Yace"yanzu wurin Abdul zan je kuma yan sanda sunyi nasara kama mugu da yaranshi"

Yana fita ya kira Abdul yace"ina kake"jin shiru ya sake cewa hello"karshe ma Abdul ya sinke kiran

Sultan ne zaune a asibitin bye-bye pass yace"bari in kira Abdul"

Kiran Abdul yayi yace"hello!hello kana jina"

Abdul yace"uhrmmm"

Sultan yace"Abdul ka fad'awa kawayen amare ba zan samu zuwa yau ba ina asibiti da nake zuwa naga wata gefen titi a sume shine na taimaka mata yanzu ina asibiti amma da ta farfado zan shigo"

Jin shiru yasa yace"hello kana jina?"

Yace"eh"

Sultan yace"tana ji murya ka haka?"

Abdul yace"ba a ga minal ba"

Sultan yace"ban gane ba"nan ya kwashe komai ya fad'a mashi

Sultan yace"toh ko ta mutu ne"

Abdul yace"no ina ji a jiki na minal na raye"

Kallon minal dake kwance a gadon asibiti sultan yayi a ransh yace"ko dai ita ne?bari ta farfado in tambayeta"


Abu kamar wasa anyi kwana uku ba gan minal,cikin kwana uku nan Abdul ya rame yayi baki,umma minal ko kullum cikin kuka

IKLAS ko tashiga tashin hankali sosai,Mahmud yace"laifi nane dana bari ta je dan yanzu sun bala'in shakuwa da zaliha

Yau likita ya sallami IKLAS a asibiti suka dawo gida

'Bangaren sultan ko misallin karfe 4:pm tana zaune a kujera minal ta farka

Tana farkawa tace.....









     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
     Luv u my fans
      Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

         🌟G.W.F🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿7⃣5⃣&7⃣6⃣

Bismillahi Rahmanir Rahim

Minal na farfadowa ta fara kallon wuri,sultan ma kallonta yake

Tace"ina nike?"

Yace"a gefen titi na gan ki a sume,na kawo ki asibiti yau kwanan ki uku"

Zaro ido tayi a hankali ta fara tuna komai da ya faru

Yace"bari in kira likita"

Likita na zuwa ya duba ta allura yayi mata ya fita

Kallonta sultan yayi yace"ki kira gida a san halin da kike ciki"

Tace"ba waya hanun na"

Yace"kin san noba wani a kanki?"

Tace"eh"waya ya ciro yace"kira inji"

Nan ta fara kiran noban Abdul,yana   dialling ya ga sunan Abdul ya fito kallonta yayi

Yace"minal ko?"

Cikin mamaki tace"eh ya akayi kasan suna na ne?"

Yace"ai ni cousin brother Abdul ne bikin Ku ma zani na gan ki,nine Wanda kawaye ke jira"

Tace"sultan ko"

Cigaba yayi da kiran Abdul amma yaki d'agawa

Abdul da ke kwance ba lafiya ya duba wayar yana ganin sunan sultan yace"wanan sarkin surutu,zai dame ni"

Sultan yace"bai d'aga ba"

Tace"toh kira wanan,kiran noba ummata tayi sai dai shima har ya katse bata d'auka ba"

Yace"shima ba a d'aga ba"

Na IKLAS ta bashi amma noban be je ba"

Tace"please kira wanan na karshen inba sai in hakura"

Islam dake zaune kusa da IKLAS tun dawowan su daga hospital IKLAS ke kuka tana kiran sunan minal Islam itama zaliha kuka takeyi tana cewa"laifi nane"

Islam zatayi magana wayarta yayi kara tana d'agawa sultan yayi ajiyar zuciya

Tace"hello!"jire wayar yayi a kunne ya kalla ya kuma maidaw

Yace"hello"itako Islam sanda ta dafe kirjin ta dan wani bugu zuciyarta ya farayi da Sauri

Mikawa minal wayar yayi dan haka kawai yaji baya da kuzarin magana da ita

Minal tace"hello"Islam na jin muryarta ta mike tsaye tace"minal dama kina raye?"

IKLAS na jin an kira sunan minal ta kwace wayar batayi magana ba ta saki kuka


Minal tace"meya same ki sunyi miki wani abune"

IKLAS tace"please karki kara tafiya ki barni nayi kewar ki,Abdul kamar zaiyi hauka yanzu ma fushi yake da kowa"

Minal ma hawayen takeyi tace"ku zo ku d'auke ni ina asibiti"

Da sauri IKLAS ta saka hijabi Islam tace"ina zaki ke da baki da lafiya"

Kafin tayi magana RAYHAN ya sauko yace"meke faruwa ne?kuma ina zaki?"

Tace"minal ta kira wai tana asibiti"

Yace"alhamdullilah bari inki kira Abdul mu had'u a asibiti"

Sanda ya kira Abdul sau biyu bai d'auka ba a a na ukun ya d'aga

Yace"kai baban soyyaya ai sai ka tashi muje mu d'auko minal a asibiti daga yau zaman takaba ya kare"

Da sauri Abdul ya mike yace"da gaske an ganta?"

Yace"eh yanzu ta kira Islam wai sun kira ka baka d'aga ba"wani uban yayi,Wanda RAYHAN ya cire wayar a kunna yace"kar a fasa mun kunne"

Kiran ummi Abdul yayi ya gaya mata an gan minal

Cikin murna tace"toh sai kun dawo"kicin ta shiga ta fara had'a abincin mai lafiya dan ba karya tana ji da minal kasancewar ita kad'ai ta Haifa

Lokaci d'aya suka isa asibiti RAYHAN yace"har ka iso"

Abdul yace"ba dole ba"

Suna shiga IKLAS ta ruga da gudu ta rungume minal

Abun mamaki ina sanmani ganin Abdul yana farin ciki sai na gan ya tamke fuska kamar Wanda bai tab'a dariya ba"

RAYHAN ko gaisawa yayi da sultan

Islam ko ta rakube a gefe d ya dan wani irin kallo da sultan keyi mata

Abdul na karasowa kusa da minal ya..........






     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
    Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah



🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

          🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writer,we are the best among the rest.


🅿7⃣7⃣&7⃣8⃣

Bismillahir Ramanir Rahim

Yana karasowa ya sinka mata lafiyyayen mari,rike wurin tayi tana hawaye

Yace"me kike tunani?bakiyi tunanin halin da zan shiga ba ko umma ki,ki san irin tashin hankalin dana shiga"

Cikin kuka da zafin marin da yayi mata tace"yi hakuri naga babu lokaci ne kuma ina tausayin IKLAS dan na lura a lokacin tana da ciki shiyasa"

Yace"ni na hanaki taimako ta ne?amma miyasa baki sanar dani ba?da ansan abinyi,da a ce sunyi miki wani abu fa"

RAYHAN yace"gaskiya ne da kin fad'a mana dan da wani abu ya same ki wallahi bazan iya yafewa kai na ba"

Haranrar shi tayi tace"wa zan fad'awa kai,kai da ka zama hoto kullum cikin kuka kamar mace sai wani cewa kake matata ki dawo gareni na tuba shine kake cewa in fad'a ma"

Dariya kowa yayi shima Abdul bai san lokacin da dariya ya sub'uce me ba

RAYHAN ya susa keya kallonshi IKLAS tayi tace"gaskiya minal baki da mutunci yanzu mijina kike yiwa siya"

Minal tace"ai gaskiya na fad'a"

RAYHAN yace"oho dai ai ki sha mari"

Kallon Abdul tayi ta harare shi,zama yayi kusa da ita yace"ba inda ke miki ciwo ko?"share shi tayi

IKLAS tace"ya akayi kika fita a gidan?"

Tace"bayan mugu ya bar d'akin da suka ajiye ni dan a lokacin ya gane bake bane yana fita na kwance kaina dan dama babsy bai d'aure ni da kyau ba ina gamawa na fara niman hanyar guduwa wajen window naje kawai sai naji kara bindiga da sauri na fara girgiza karafuna jikin window,gajiya nayi na zauna ina zaune na hango wani karfe da sauri na buga shi karfen yayi gefe na hau window na yi tsalle fad'owa nayi kai na ya bugi dutse, ina fita a gidan na gan su mugu sun shiga mota ga warin gas ya cike ko ina  b'oyewa nayi suna tafiya na fara gudu sai dai banyi nisa ba na gan gidan ya buga kamar tashin bomb,gudu na dingayi a daji da k'yar na iso titi  tun a lokacin ban kara sanin kai na ba"

Abdul yace"sorry dear"

IKLAS ko kara rungumeta tayi tana hawaye

Minal tace"ya baby na?"

IKLAS tace"ai baby sai dai wani"

Minal tace"ban gane ba"

Tace"cikin ya b'ere ai lokacin da na gan gidan na konewa"

Tace"Allah sarki ina raye ai"

Tace"eh ai Abdul kad'ai ya yarda baki mutu ba dan har haukacewa tayi"

Kallonshi minal tayi ta hararre shi susa kai yayi yace"ai ina taji a jikina kina raye dan ko wanan hararran ne ayi tamun kafin in kashe bakin nan mai siwa siya"

RAYHAN yace"karki damu kwana nan zamu samu wani baby"

Sultan ne yayi gyran murya yace"sai soye kuke toh nima ai nayi mata"

Abdul ya zaro ido yace" waye

Yace"gata nan"ya nuna Islam da hanun"sai a sanan RAYHAN ya tuna da ita a wurin yace" ke bar nan"fita tayi sultan yace"gaskiya bana son haka"


Kallon Abdul minal tayi tace"toh ai sai kaje wajen likita ka anso mana sallama ko"

Yace"toh umma"

Sultan ya kalleshi a ranshi yace"lallai ta raina shi, babu mace da zan sakarws fuska har ta raina ni haka"

Abdul na dawowa  yace"tashi muje an sallame ki"

Suna fitowa suka tarar da Islam a mota tana jiran su

Kallonta sultan yayi ya basar"


Suna isa gidan umma minal umma ta rungume minal,minal na kokarin yi mata bayani umma tace"bana son inji komai dan nasan IKLAS zata iya yi miki abin da  ya fi haka"

Abinci ta basu white rice dan minal na mutuwan sonshi

Minal tace"umma ina Abba na"

Umma tace"ai yana nan tafe ina fad'a me yace gashinan zuwa ya ga princess d'inshi ya je station ne ko sun samu labarin ki "

Suna cikin cin abinci sai ga zaliha ta shigo da sallama

IKLAS tace"zauna mu ci abinci"

Tace "ni da Mahmud ne yana waje"

Minal tace" toh ta yaya ya so"

Zaliha tace"driver
Shi ya kawo mu"

IKLAS tace"ke barta kawai kullum fa Mahmud na gidan su Islam ko gidan mu ta zo sai yace "zasu zo su d'auke ta kamar ba gurgu ba soyyaya ake sha"

Minal tace"kin ma tuna min akwai wani likita mai zuwa asibitin mu kowani karshen wata shi specialist ne a irin matsalan Mahmud amma a Egypt yake,muje inyi me magana"

Zaliha tace " Allah yasa ya yarda dan da kayi me irin wanan magana sai yace"ba zai je ba wanan lalurar ita ce kaddarar shi"

Minal tace"muje dai"

Suna fita suka gan shi zaune mota

Bayan sun gaisa da minal tace"Mahmud wata shawara na kawo please kar ka ce a'a"

Yace"ina ji"

Tace"wani likita ne nayiwa maganan condition d'inka shine yace a kawo file d'ika"

Tun da Mahmud yaji likita ya canza fuska

Tace "please Mahmud kayi tunanin maganata you are still young please"

Yace"OK zanyi tunani"

Zaliha tace" baby please ka yarda"

Yace"na yarda amma sai bayan auren mu saboda mu tafi tare"

Tace"ba matsala ai"

Minal dai murmushi tayi ta shige ciki"

IKLAS na zaune a palourn umma tana ganin minal tashigo tace"ya akayi ne ya yarda ne?"

Tace"ya yarda amma said bayan auren su"

IKLAS zatayi magana wayar ta yayi kara tace......



       Maman
       Noorul
      Hudah✍✍
     Luv u my fans
       Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

       🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


🅿8⃣1⃣&8⃣2⃣

Bismillahir Ramanir Rahim

Yace"ai naji"

A ranta tace"ikon Allah"

Sanda ya gama ja mata aji yace"muje ko"

Tace"ok"

Palour ummi ta kaita shi suka gaisa

Bayan sun gaisa ummi ta shige ciki

Islam tace"muje guest palour ko garden?"

Da k'yar ya bude baki yace"garden"

Tace"ok "

Suna fita hanyan garden suka nan suka tarar da zaliha da Mahmud gaisawa tayi da mahmud,mahmud ya mika mai hanun suka gaisa 

Mahmud yace"nice choice"dariya tayi shiko sultan ya had'e rai a ranshi yace"meyasa take dariya dashi?"

Zama sukayi nisa dasu tace"bari  inkawo maka drinks tashi tayi bayan minti biyar ta dawo da drinks da snack a hanya zaliha tace"hmmm wanan gayen akwai miskilanci"

Murmushi tayi,tana zuwa ta siyaye me a cup

Tace"gashi"

Ya karba zama tayi

Babu wanda yayi magana shiko danna wayarshi yake ta faman yi

Bayan awa d'aya da rabe tace"kana jina?"

Shareta yayi a ranshi yace"wato bazata ce tana sona ba kenan"

Can anjima tace"ina tafi ne in ba magana"

A fusace ya juyo yace"nina ce ki tafi ne bana son raini"shiru tayi

Sakawa wayar yayi a aljihu yace"miye sunan ki?"

Tace"Islam"wow yace a zuciyar shi

Yace"sunana sultan,zan turo magabata na a saida maganan auren mu"a ranshi addu'a yake yi Allah yasa ta amince da shi

Shiru tayi na wasu mintina

Cikin tashin hankali shirun datayi ya dak'e

Yace"no zaki iya fad'i ra ayi ki in bamiki ba sai in hakura"

Tace"na amince"

Yace"toh kiyi ta saka hijabi kuma bana so kiyi ta dariya da ko wani namiji"

Tace"toh"

9:50 dai dai ya bar gidan

'Bangaren RAYHAN fushi yake yi da IKLAS ko tayi me magana baya amsawa

Tace"toh miye na fushi?tunda gani mun dawo"dakinshi ta koma tace"mijina kazo ka ci abinci"

Yace"ban ci"

Tace"zaka ji yunwa fa"shiru yayi,itako ta barme d'aki ta koma d'akinta,ta haye gado ta ja bargo

Tana bari d'aki yace"Allah yasa abincin taje kawowa ta lallashe ni,wallahi yunwa nike ji"

Shiru-shiru babu alaman dawowar IKLAS gashi ya kasa barci

Yace"wallahi ba zan iya barci ni kad'ai ba"agogo ya duba ya ga 12:52am fita yayi daga shi sai boxers

Direct d'akinta yaje kunna wuta yayi,ya ganta tana barci hankali kwance

Hayewa gado yayi tana jin shi tayi banza dashi dan itama ta kasa barci

Juyi yake yi ya kasa barci yana ta kunna bedside lab ya kashe

Dariya takeyi kasa kasa,ganewa da yayi hakan ba zai taikeshi ba yasa ya tashe ta,wanda da k'yar ta tashi yi tayi kamar mai barci

Tace"har ka gama fushin ne?"

Yace"haba wiffy yanzu ko ki bani hakuri naci abinci shine kika zo kikayi kwaciyar ki"

Tace" tun rana fa nike baka hakuri,miye ma dalili fushin ka?abinci kuma ai kai ka ce baka ci"

Da sauri yace"wallahi yanzu in kika bani zanci"

Tace"toh muje dining"

Da sauri ya sauko a gado ya bi bayanta

Suna zuwa ta ciro tuwon semo jin shi tayi da sanyi

Tace"warmer d'inan baya rike zafi bari in yi ma warming"

Da sauri yace"bani haka zan ci wallahi,bazan iya jira ba"

Serving d'inshi tayi sanda yaci Leda biyu da rabe, yayi gysa"

Dariya yayi yace"yauwa na koshi"

Zo to muyi soyyaya tace"wani soyyaya da jinin"

Yace" ai bazan iya barci ba sai na rage zafi"

Tashi yayi ya d'auke ta kamar baby  ya haye sama"

 Washe gari misalin karfe 8:am tace"mijina yau zan d'auko nawal"

Yace"eh ya kamata"

Tace"toh in na gama aiki zani na d'auko ta"

Yace...........


      Maman
      Noorul
      Hudah✍✍
     Luv u my fans
        Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

        🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿7⃣9⃣&8⃣0⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Wayar IKLAS ne yayi kara tana d'agawa tace "mijina ya dai"

Yace"kalau fito muje gida"

Tace"ka bari sai gobe nayi kewar minal"

Had'e rai yayi kamar tana ganin shi yace"bana so shashanci fa"

Race"ko nadawo mai zanyi ma tunda jinin ba tsaya ba"

Yace"wai yaushe kika raina ni ne"

Tace"yi hakuri sai ka zo ka shigo ka gaida umma"

Bayan minti talatin sai gashi ya shigo,gaisawa suka yi da umma daga nan suka bar gidan

Yana tuki ya kalleta yace"dama miye nufin ki da kika ce zaki kwana?"

Tace"ba komai ina dai so ne muyi fira ne"

Yace"saboda kin gaji dani ko? "

Tace"no bahaka bane"

'Bangaren Abdul ko bayan ya koma gida yayi aski yayi wanka ya fesa tulare,bakin nan ya ki rufuwa

Sultan yace"ina zaka da yamma nan?"

Yace"wuri matsoyiyata mana"


Sultan yace"shiyasa take  raina ka ai"

Abdul yace"injiwa yace"maka ta raina ni?minal na da ladabi da biyyaya ga ilimi da sanin ya kamata,sai dai Allah yayi ta da fad'a amma gaskiya bata da roko kuma wallahi ta sona "

Sultan yace"hnmm waya ce ma ana nunawa mace so,ai sai ta raina ka"

Abdul yace"hmmm ni dai ina nunawa minal so kuma wallahi baka isa ka zuga ni ba,bari ma inje nasan yanzu sai ta balbale ni da masifar marin da nayi mata a asibiti amma nasan zamu shirya"fita yayi ya bar sultan baki sake

Sultan yace"wato yariyar nan ko ta kira ni bayan ina ta nuna mata green light"

Jawo wayar shi yayi kiran Islam ya danna

Ta d'aga tace"hello waye ne?"dan ita batayi saving number shi ba

Shiko a ranshi yace"kan uba bata ma da noba na"(hmmmm kuji mun sultan)


Ta kuma cewa"hello!!"

Shiru yayi na sakoni kafin yace"hello"nan take ta gane murya

Yace"ya kike?"

Tace"fyn"

Shiru ne ya biyo baya kafin a ranshi yace"toh bazatayi magana bane"


Ganin bata da niyar magana yasa yace"address d'inku zaki bani"

Tace"toh zanyi ma text yanzu"kashe wayar yayi

Shiko yace"what disrespect"

'Bangaren IKLAS kuwa suna kaiwa gida RAYHAN ya tafi d'akin shi wai yayi fushi

IKLAS tace"hmmm dole ne ma ka sauko dan ko baka nime ni dan abinci ba zaka nime ni dan show dan nasan baka wasa da abu biyu nan"


Kicin ta shiga dan girka masu dinner


Abdul ne zaune a palourn baki su minal

Fitowa tayi cikin wani fited gown ya bala'in yi mata kyau

Abdul na ganin ta yace"uwar gida sarautan mata,uwargidana matsoyiyata daga ke ba wata,in ina ganin ki sauran mata maza ne a gabana,mata a gidan abdullahi"

Minal tayi dariya tace"Allah ko mijina"


Zama tayi tace"my dear miyesa ka bani mari a asibiti"

A ranshi yace"ai yanzu sai fad'a"

Tace"sauraren ka"

Yace"wallahi umma raina ne ya b'ace ki gafarce ni"

Tace"toh last warning bana son  namiji mai duka,hakan nasa indaina respecting d'inshi,zan ma uziri dan wanan shine farko dan ba a haiyacika kayi shi ba,tunda na samu labari ka kusa zarewa dana b'ace,amma wanan ya zama karshe please my love"

Yace"toh umma"murmushi tayi tace"ashe kana sona? "

Yace"sosai ma"

Tace"nima haka"

Yace"abbana yace za a d'aga bikin next week dan ki samu lafiya"yayi maganan ne kamar zaiyi kuka

Tace"in bada abun ka kwana nawa ya rage ne"

Yace"gaskiya ni an ta kurani ni dai da anyi inje inyi jiyar matata"

Tace"wai miye na sauri ne?"

Yace"hmmmm"a ranshi yace so nake in saita bakin nan"


Hira suka cigaba da yi iron ta matsoya

8:pm sultan ya shirya ya kama hanyar gidansu Islam

Yana isa sai wani shan kamshi yake yi ya kira ta awaya wai yana waje

Da sauri ta mike jiki na rawa dan tana sonshi bata San abinda zai b'ata mai rai


Tana fita ta tarar dashi jigine a mota tace" ina wuni"

Sanda ya share wasu mintoci yace"ya kike? "a kasa makoshi

Tace" muje ciki"

Yi yayi kamar bai jiba,sanda ta maimaita

Yace..........


       Maman
       Noorul
      Hudah✍✍
     Luv u my fans
        Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

       🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest.

🅿8⃣3⃣&8⃣4⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Yace"no bari in na tashi a office zan d'auko ta"

Tace"toh"

'Bangaren sultan kuwa tun da ya bar gidansu islam ba kara kiran ta ba,gashi yana son jin muryar ta amma shi gaskiya ba zai iya kiranta ta raina shi ba

Abdul ko shirye shirye auren su yake da minal hankali kwance dan ji yake kamar ya jawo kwanakin kusa

Misalin karfe 4:pm RAYHAN ya dawo gida tare da nawal,da gudu taje ta rungume IKLAS

Tace"mummy nayi fushi dake,ki barni ni kadai"

Kissing goshi ta IKLAS tayi tace"baby mummy yi hakuri kiji"

Shiko RAYHAN tsayawa yayi yana kallon su cikin so da kauna yana tuna ranar da suka had'u a kasuwa

Kallonshi IKLAS tayi tace"mijina ka dawo,ya aikin ne?"

Hararata yayi "yanzu kika ganni?ai na lura in kina tare da nawal baki tuna kowa"

Tace"no ba haka bane nayi missing d'inta ne"

Bud'e hanun yayi da sauri ta rungume shi,nawal tayi ta dariya takeyi

IKLAS tace"baby d'akin ki kiyi wasa na siya miki  Sabon teddy

Haurawa nawal tayi tana murna,bayan tafiya nawal IKLAS tace"baby muje inyi maka wanka"

Yace"ok wiffy"

Bayan sunyi wanka IKLAS na zaune gaban mirror tana kwalya

Shiryawa yayi cikin 3qtr da vest itama 3qter ne a jikinta da top

Karasawa yayi kusa da ita ya rungumeta ta baya yana kallonta ta mirrow,kallonshi tayi tace"honey ya dai?"

Yace"tanks,thank you very much"

Cikin mamaki tace"for what?"

Yace"for everything ina  alfari da ke"

Juyo da ita yayi ta gaba yayi pecking d'inta a goshi 

Rungumeshi yayi tace"l luve you very much my husband"

Yace"really wiffy"

Tace"ofcourse dear"

Yace"then prove it"

Kissing d'in shi tayi passionately sun dade suna abu d'aya da k'yar ta ja jikinta

Suna mai da numfashi kallon juna suka yi yace"I miss you baby"

Tace"I miss you more,muje downstairs in bawa nawal abinci"

Rungumeta ya kuma yi yace"love you my angel,you are the best,nagode da kike nunawa y'a ta kauna"

Murmushi tayi tace"ai nima y'ata ce ka manta kace ka bani kyauta nawal ko cikin santi ne?"

Dariya yayi yace"lah ashe baki sume ba lokaci"

Rufe fuska tayi tana dariya,saukowa suka yi nan suka tarar da nawal na wasa a falo

Tace"baby ashe kina nan"

Nawal ta kalleta tace"mummy kinyi kyau,daddy yi mana selfie"

 Selfie suke tayi RAYHAN yayi musu su biyu,yayi  musu ita da nawal sai kuma yayi musu duka

Nan fa nawal ta tada rigima sai suyi mata rawa da waka tace"mummy ki fara yi kafin daddy yayi"

Murmushi IKLAS tayi tace"ni ban iya ba"

RAYHAN yace"Allah sai kinyi"

Tace"OK amma wakar India zanyi"

Yace"OK"

Wankan imran khan ta fara yi tana hawaye shima shiru tayi dan yana yawan saka wakan a program d'inshi a FM ganin tana wakan cikin kwarewa shima gyran murya yayi ya fara yi har suka gama nawal ta fara tafi shiko ya rungume IKLAS

Nawal tace"mummy saura rawa"ture hanun shi tayi tace"daddy ka fiye rungume mummy ka dinga bari tayi numfashi"

Dariya IKLAS tayi tace"gaskiya ne nawal"kallon RAYHAN tayi me gwalo

A ranshi yace"ka ji yariya da bakin ciki wallahi in ta takura ni zan maida ta wajen ummi"

Waka nawal ta saka a d v d nan shiko zama yayi yana kallonsu

Nan fa IKLAS ta fara rawa babu kunya komai na jikin ta motsi yake

Ba karami burgeshi tayi ba yace"ni ina ganin ta uztaziya ashe ta iya rawa"tashi yayi zai je ya rungumeta nawal ta rigashi rungumeta nawal tayi tace"daddy mummy na ne ni kadai"

Yace"ya salam,toh bari nima in rungumeta kinji muyi one big family"

Nawal tace"toh zo"

Bayan kwana 6 sultan ne a kofar gidansu Islam tana fitowa yace......



    Maman
    Noorul
    Hudah✍✍
    Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOU WRITER FORUM🌟

      🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

8⃣7⃣&8⃣8⃣

Bismillahi Rahmanir Rahim

Ya jita a kashe key mota ya d'auka ya FIFA

Yana kaiwa yayi parking ya kira ta amma still noban a kashe

Zaliha ya gani a kofar gida ita da Mahmud

Bayan sun gaisa yace"zaliha pls kira min IKLAS ta zo mu tafi gida

Tace"toh yaya"

Ciki  ta shiga tana zuwa tace"yaya wai ki zo Ku tafi gida "

IKLAS tace"pls je ki ce me nayi barci kuma kin tashe ni ban tashi ba"

Zaliha tace"toh"

Tana fitowa tace"yaya tayi barci na tashe ta bata tashi ba ina ina ga gajiya ne"

Juyawa yayi ya shiga mota rai b'ace yace"yariyar nan ta raina mun hankali"

Yana zuwa gida ya zauna a palour cike da haushi idon shi ya kad'a yayi jawur yace"wallahi sai na b'ata miki rai,ni zaki bari in kwana a gidan ni kad'ai hmmmnm"

'Bangaren Islam ko kwanciya tayi tana tunanin halin irin na sultan amma gaskiya tana son shi kuma bsza ta iya rabuwa da shi ba a fili tace"kila in muyi aure zai daina"

IKLAS ko fira take hankali kwance da jama'ar gidan

Minal ko sai waya takeyi da Abdul 

Umma minal ne ta shigo ta ga IKLAS a d'akin tace"ke meyasa baki tafi gida ba?"

Tace"umma ai sai gobe"

Umma tace"da izinin wa?"

Tace"ai na fad'a me"

Maryam kawan IKLAS tace"karya ne d'azun ya zo su tafi gida tace a ce tayi barci"

Umma tace"tashi ki bi mijin ki"

Tace"lah umma dare yayi fa"

RAYHAN ko kasa barci yayi in ya hau sama ya sauko yace"yariyar nan ta raina ni wallahi  ta fa san bazan iya barci ba sai na rugumeta shine dan iskanci ta zauna gidan biki sai na sab'a mata"tunawa yayi da ya gan ta tana sallah azuba yace"yau ma da ya kamata ta zauna musha soyyaya shine tayi zaman ta gaskiya ta cuce ni"

Haka fa yayi ta juye juye a palour, itama IKLAS tayi kewar mijinta dan kasa barci tayi sai da dare yayi tayi da na sani kin tafiya gida

Gari na wayewa misalin karfe 7:am IKLAS ta shirya nawal cikin unifoam tace"zaliha pls taimaka ki ajiye nawal a school

Nawal ta fashe da kuka

IKLAS tace"meya faru baby?"

Nawal tace"ni bazan je da ita ba ki kai ni da kanki"

Wayar ta na yayi kara tana d'agawa tace"hello mijina"

Yace",in da gaske nine mijinki ina son in gan ki a gida nan da minti talatin"

Kafin tayi magana ya kashe wayar

Kallon minal tayi tace"minal zan tafi mu had'u a wajen dinner"

Minal tace"ban gane zaki tafi ba kince sai Friday ba"

Tace"yi hakuri wallahi yayi fushi"da gudu ta rike hanun nawal suka bar gida

Bayan ta ajiye ta a school ta tafi gida

Tana kaiwa ta tarar da shi a palour karasawa tayi Inda yake tace "ina kwana baby"zata rungume shi ya d'aga mata hanun zama tayi kusa da shi tayi

Tace" baby kayi hakuri nayi laifi ka yafe mun"

Ko kallon ta beyi ba

Tace "baby why are you quite"

Sai a sanan tace"ai basan takuraki nikeyi ba  da har zaki bar ni inyi barci ni kadai"

Tace"no ba haka bane"

Yace".......


        

      Maman
      Noorul
      Hudah✍✍
     Luv u my fans
         Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITER FORUM🌟

      🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿8⃣5⃣&8⃣6⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Islam na fitowa tace"ina wuni"

Yace"fyn"a takaice

Tace"shigo ciki mana"

Yace"no sauri nike yi na zone in fad'a miki  bana son kije wuri kamu gobe"

Zata yi magana ya d'aga mata hanun hawaye ne ya ciko mata a ido tace"yi hakuri wallahi minal bazata ji dadi ba in ban je ba"

Yace"toh kije amma kisa hijabi"

Tace"toh"

(Ina jan hankali yan mata da kusan irin zama da kuke yi da saurayi karki bari saurayin ki ya gane soyyayar ki tafi nashi,domin in ya gane haka sai ya kika ya fara niman takura miki da nuna shi ya ajiye ki,yana da kyau ki nuna dinga nuna me  kefa bashi kadai kike dashi ba in bai zai iya ya nimi wata hakan zai kara miki aji a gurin shi kuma zai ta lallaba ki dan gudun karki rabu dashi

Kuma karki yarda saurayi tun bai aure ki ba yasa miki dokoki wallahi inki ka bari hakan ta faru bayan aure zai nimi ki bauta me kuma baki da bakin magana hmmm Allah yasa mu dace)Ku biyo ni dan jin ya zaman Islam da sultan zai kare

A yau bikin minal saura kwana uku tun safe IKLAS ke gidan suna shirya dan da yamma kamu

Abdul ko baki yaki rufuwa,minal tace"amma IKLAS sai bayan biki zaki koma gida ko?"

IKLAS tace"inshaallah"

Islam tace"karki yi mata alkawari dan nasan yaya bazai yarda ba"

Tace"ai dare nayi kashe waya ta zanyi"

Zaliha tace"hmm karki dai b'ata mai rai"

Misalin karfe 3:pm IKLAS ta d'auko nawal a school Suna dawowa suka fara shirin zuwa kamu

Nan fa aka fara zuwa yi wa amarya kwaliya da kawayenta

Minal tace"IKLAS zo mana ayi miki"

Tace"bari inyi sallah tukkuna"kallon Islam tayi taga bata da alamun zuwa a yi mata kwaliya tace"Islam zo mana ayi miki"

Tace"no ba zanyi ba"

Minal tace"ai ba zai wuci sultan ya hanata ba"

Zaliha tace"kyale wawiya sai ka ce shine babanta yayi tasa mata doka harda wani cewa in zata anguwa sai da izinin shi tun basu yi aure ba,in suyi aure ya za a kare"

Minal tace"kiyi gaggawa saita shi tun kafin kuyi aure in bahaka toh kina da aiki"

Kuka ta fashe da shi tace"wallahi ina son shi,kuma ina tsoron shi"

Cikin takaici minal tace"dan Allah ta so ayi miki kwalya biki nane bai isa ya hana ki zuwa ba kuma wallahi baza ki sa hijab ba in ya ga dama ya yanka ki"

Misalin karfe 5:pm suka isa hall,wurin ya sha decoration nan fa RAYHAN ya zo ya rike hanun IKLAS suyi masifar kyau IKLAS na sanye da pitch colour material iri d'aya da nawal ya bala'in amsar su shiko cikin black suite da pitch rigar ciki ba kara min kyau suka yi ba,kowa sai yaba su ake yi,suna shiga suka zauna   sai cewa ake perfect family

Minal ma shigowa tayi cikin hall tare da angon ta Abdul rike mata hanun yayi ta kalleshi ta hararre shi yace"kuma har da yau sai kin harare ni"

Ai minal bata San lokacin da dariya ya sub'uce mata ba

Islam ko ba karamin kyau tayi ba cikin gown da d'aurin ta mai step

Sultan na ganin ta ya taso jikin shi sai rawa yake saboda kishin masifa

Itako jikin ta sai rawa yake yi tace"na shiga uku  yana karasowa ya rike mata hanun kamar ba abinda ya faru kallonshi tayi ya sakar mata murmushi

Suma wuri d'aya suka zauna zaliha na bayan su

Nan sai aka fara program aka kira amarya da ango su fito fili su taka

Kallonta Abdul yayi yace"wallahi in kika kuskura kika yi rawa sai ranki ya b'eci"ganin babu alaman wasa a kwayar idon shi yasa tayi shiru


Suna fitowa ta tsaya ko motsi batayi ba mutane sai wasa mata kud'in Islam ta tashi zata shiga fili sultan ya harare ta zama tayi

 IKLAS ko sai liki take yi wa minal shima RAYHAN haka

Sultan na mikewa Islam ta mike ta shiga fili,wani saurayine ya fito dan tun da ya had'a ido da Islam ya fara son ta shima liki ya fara mata na 500#note

Sultan na ganin shi ranshi ya mugun b'aci wani kishi ne ya taso mai 

Karasawa yayi gaban Islam ya rike mata hanun ya jawo ta waje a mota  ya worga ta

Tace"ka yi hakuri wallahi ban San shiba"

Ko ta kanta bai bi ba ya ja mota sai gidan su yace"daga yau kara ganin ki gidan bikin nan"

Zatayi magana ya  d'aga mata hanun

Fita tayi tana kika ta bar shi a mota

Yace"Allah sarki Islam ina sonki,kishin ki ne yasa nayi miki ihu"ji yake kamar ya kirata a waya ya lallashe ta amma bai son ta raina shi

Da dare RAYHN ya kira noban IKLAS a rufe yace.......




       Maman
        Noorul
         Hudah✍✍
      Luv u my fans
        Pls share

[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
    IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

         🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest.


🅿9⃣1⃣&9⃣2⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

RAYHAN yace"me ya kawo ki d'akina?ina har gudu na kike"

Tace"haba mijina amma ai nace kuskurene ko ka yafe mun mana"

Yace"no he d'akin ki ki kwanta,ni ba ruwa na dake"

Sauka tayi a gadon d'aki ta bari gaba d'aya tana kuka kwanciya tayi a gadonta tana tunanin fushi irin nashi bata taba zaton zai iya fushi da ita haka ba


Bayan awa biyu RAYHAN ma kasa barci yayi sai juyi yake yi
Itako bayan taci kuka barci yayi awon gaba da it's

Yace"gaskiya bazan iya hakuri ba,bari inje mu dai-dai ta

Yana Shiga d'akin ta ya gan ta kwance kwanciya yayi ya jawo ta ya fara shafa ta,bude ido tayi zata yi magana ya had'e bakin su waje d'aya sai sosa yake kamar sweet

Nan fa suka jiyar da junan su dadi bayan faruwa komai,IKLAS ta kalleshi tace"mijina ka yi hakuri ba zan kara ba,nima naji kewar ka da k'yar na iya barci a gidan su minal"

Yace"kema kisan ba zan iya fushi da ke ba amma kar ki kara"

Tace"toh,gobe d'auri aure minal ya kamata naje mamy ma ta kira ni tana ta fad'a wai me ya hanani zuwa yau "

Rungumeta yayi yace"sai nayi tunani yanzu lokaci nane ba maganan biki ba,bani surprised d'ina

Tace"toh tashi muje toilet mu wanke jikin mu da ruwan zafi"

(Yana da kyau bayan ki yi having sex da mijinki ki wanke gaban ki da ruwan zafi amma ba mai zafi sosai shima yayi wanke nashi,hakan yana hana mace budewa kuma yana sa aji dadi juna a second round domin zai ta guming yana karo😃in kina haka ba sai kiyi wani masi ba (Allah yasa mu gane)

Bayan sun wanke gaban su da ruwan zafi dan shi kanshi yana jin dadi haka kuma haka ta saba me,wata sabon shafi suka bude dan kowani style ta bashi dan IKLAS a turaka babu kunya,

(Haka ya kamata mace ta kasance ba a ce ki zama mara kunya ba amma ki ajiya maganan kunya a gefe in kuka rage ku biyu,kiyi ta nuna me kina jin dadin abinda kuke yi e g kiyi tayi me dirty talks kina kuka dadi,bawai kuka wiwi ba no kuka kina cewa oh my darling you are the best,I love this,f*****k harder,irin su wayau mijina kana da dadi🙈😃kamata kina haka bawai ki kwanta kamar gawa ba kwanciyar aure ba sai a kwance ake yin shiba ko a tsaye,sungune infact anyhow you want it,please make your sex life lifely,please mata mu gyare kar wata ta kwace miki miji,wani zai iya fad'a miki ki gyra wani namiji kuma sai dai ya dakaro miki kishiya akan abun da ba kai ya kawo ba"

Washe gari misalin karfe 8:am bayan sunyi breakfast yace"wiffy je ki shirya in sauke ki gidan su minal 7:pm nayi zan zo in d'auke ki"ihu murna tayi pecking d'inshi a goshi tace"tank you darling"

Misallin karfe goma na safe jama'a suka shaida d'auri auren AMINA MANSUR (minal)da Abdullahi Mohammed (abdul)akan sadaki dubu hamsi

Walima aka yi da karfe 7 aka kaita gidan mijin ta,sai dai mu ce Allah ya bada zaman lafiya


A gidan minal RAYHAN ya d'auki IKLAS

Bayan kowa ya watse minal ne kwance a gado tans kuka Abdul ya shigo dawowar shi kenan daga rakiyar abokanan shi

Yace"baby meya faru?"

Tace"ba komai"

Yace"toh taso muyi sallah mu ci abinci"

Bayan sunyi sallah sun ci gasashiyar kaza da fresh milk

Minal tace"toh tafi d'akinka ka kwanta barci nike ji"a ranshi yace"ka ji raini hankali"

Hade rai yayi yace"anan zan kwana"ganin ya hade rai ta tashi ta haye gado ta kwanta cike da tsoro

Yace"ba kwanciya zakiyi ba tashi kije kiyi wanka ki rage kayan jikin ki"

Shiru tayi kamar mai barci,yace"wallahi in baki tashi ba zan kaiki in miki wanka da kaina"


Da sauri ta mike tace"kai maza basu da kunya

Bayan sunyi wanka nan fa Abdul ya rikicewa minal kuka ta fara yi

Ai Abdul na shiganta ta kwala kara tana ihu said Allah ya is a takeyi

Bayan 2hrs ya sauka ya koma gefe yana mayar da numfashi

Kallonta yayi yace"ina bakin siwa?"

Tace"yi hakuri abba na tuba"tsoro take ji kar ya kara


Dariya yayi yace........


    Maman
     Noorul
     Hudah
   Luv u my fans
     Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

      🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writer,we are the best among the rest.

🅿8⃣9⃣&9⃣0⃣

Bismillahir Ramanir Rahim

RAYHAN yace"yau kika fara raina ni?yaushe raini ya shiga tsakani na da ke IKLAS"gaban ta ne ta buga dan bai tab'a kiran sunan ta ba,lallai yayi fushi"

Tace"honey please kayi hakuri wallahi bazan kara ba"kallonta yayi yace"daga yau  baza ki kara zuwa gidan bikin nan ba infact ki daina fita a nan gidan"tashi yayi ya haura sama,ta bi shi da gudu tana cewa please kayi hakuri"amma ko kallonta bayi ba yana shiga  d'akin shi ya rufo kofa,murd'awa tayi ta ji shi a rufe

Tace"ikon Allah"shiko zama yayi a baki gado yace"dolene in koya mata hankali"

Saukowa tayi ta shiga kicin ta fara had'a breakfast falo ta gyra ta fashe da tulare


Tana zaune ya sauko cikin shirin shi na zuwa office da sauri ta tashi tace"mijina ga breakfast"

Yace"bana jin yunwa"

Tace"amma baka ci komai ba ai"

Ihu ya daka mata yace"toh wai ina ruwa ki ne?"

Kuka ta fashe dashi ta hau sama da guru

Shiko fita yayi ya bar gidan zuciyar shi na yi me zafin kukan ta amma dole ya koya mata hankaki saboda gaba karta kara

'Bangaren sultan ko text yayi wa islam wai ta shirya karfe goma na safe zai zo ya dauke ta zuwa gidansu minal

RAYHAN na barin gida direct gidan su umma ya je ya tarar da abba zaune kasancewar ranan juma'a ne baya fita da wuri

Bayan sun gaisa Abba yace"RAYHAN na amince IKLAS tayi aikin ta na lawyer tana taimkawa mara sa gata da Wanda aka zalunta,amma sai ka amince"

Yace"gaskiya Abba ba yanzu ba  may sai nan gaba"

Abba yace"toh Allah ya taimaka"

Yace"amin"a nan yayi breakfast

Ummi tace"amma yau za a kawu mun nawal weekend ko?"

Da sauri ya amsa da eh umma

Yace"ina Islam ta d'auko ta in lokaci yayi"

Minal ko anyi busy domin yau ne dinner gobe sati d'auri aure


Misalin 12:pm IKLAS ta kira RAYHAN a waya kusan sau bakwa bai d'auka ba sai ana takwas yana d'agawa yace"wai lafiya kike damuna ina aiki"

Cikin sanyi jiki tace"yi hakuri ina son fad'a maka ne zan d'auko nawal a school"

Yace"ki bar shi Islam zata d'auko ta"kashe wayar yayi ya cigaba da aiki

Itako tashi tayi ta shiga kicin ta fara had'a abinci semo tayi miyar kubewa tana gamawa taje tayi wanka ganin ya kusa dawowa jeans troser tasa da top ya balain amsan jikinta

A falo ta zauna tana jiran shi

Shiko sanda yaje gidan ummi ya ci ya koshi har tana mai siya wai ya cinye mata abinci duk tunanin ummi IKLAS na gidan biki ne

Tana zaune minal ta kirata a waya tace"ya baza kije dinner bane"

IKLAS tace"kiyi hakuri ya hana"

Minal tace"toh shikenan"sai taji dinner ya fita mata a rai"

Misalin karfe 5:pm ya shigo gida fuska hade,tana ganin shi ta taso ta rungume shi ture ta yayi

Tace"mijina har  yanzu fushi bai kare bane?toh yi hakuri kawo jakar  muje inyi maka wanka sai ka ci abinci,ina da surprise da zan baka"

Yace"bana so kuma na koshi"haurawa yayi ya barta tsaye tana hawaye

Yana shiga d'akin ya zauna bakin gado yariyar nan akwai kyau Allah zan iya daurewa kuwa?"

Misalin karfe 8:pm na dare tayi wanka tasa wasu sexy rigar barci feshe jikin ta tayi da tulare

Taje d'akin shi samun shi tayi a zaune a gado yana aiki a laptop

Zuwa tayi ta rungumeshi lumshe ido yayi ya kuma bude su


Yace............



    Maman
    Noorul
    Hudah✍✍
    Luv u my fans
       Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
   IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

        🌟G.W.F🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.

🅿9⃣3⃣&9⃣4⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Abdul yayi dariya yace"umma ni kike kira abba "

Shiru tayi,d'aukan ta yayi ya kai ta bayi wanka suka yi ya fito da ita ya kwantar ya rufe su da bargo,amma jikin minal rawa yakeyi

Mahmud ne gaban Dr da minal ta had'a su

Likitan ya duba file d'inshi yace"zai iya warkewa amma sai dai su biyo shi egypt"

Mahmud yace"ba damuwa"

Ba tare da b'ata lokaci ba aka saka bikin Mahmud da zaliha,Islam da sulta  nan da sati uku

IKLAS ko soyayya ake ci hankali kwance,itama minal ba a bar su a baya domin yanzu ta saba

Bayan sati biyu da bikin minal aka fara shirye-shirye bikin su Islam domin saura sis days

Amma sultan bai nime ta ba ko kira ba kulum yake kira ba

Abun na damun ta amma ta boye wa kowa damuwan ta sai dai yayi mata text yace in tana bukatan kira shi

IKLAS ne zaune a falo ita da RAYHAN tace"honey ya kamata yau in tafi gidan ummi saboda kaga gobe dinner su Islam in yaso bayan biki in dawo tunda bikin na gida ne"

Had'e rai yayi yace"a'a zanyi ta kaiki ina d'auko ki da dare kowani rana"

Tace"toh mijina"

Yace"d'auko gyale in kai ki gidansu mamy "

Tace"ai ga gyale nan dama kai nike jira"

A gidan mamy ya sauke ta tayi sa'a kuwa daddy na gida da sauri ta karasa ta gaida shi cikin ladabi

Cikin murna ganin ta yace"yar baba kene a gidan"

Tace"eh daddy na,ina mamy da maryam ne"

Yace"ai suna ciki"

Tace"toh bari inje"

Mamy ma tayi murna ganinta maryam ko sai tsokana ta takeyi


Sai yamma RAYHAN ya zo ya d'auke ta

Washe gari aka fara hidiman bikin Islam


Misalin karfe 5:pm akayi kamu amare sun sha kyau Mahmud ma ba karamin kyau yayi ba amma a zaune a wheel chair,zaliha ko bata jin kunyar gabatar da shi a matayi miji

Islam tayi bala'in kyau sultan ko yana zaune ya had'e rai kamar hadari gashi ya hanata rawa

Ha dai akayi yi aka gama Islam bata cikin walwala

Washe gari akayi dinner

Ranar jumma'a jama'a suka shaida d'auri auren MAHMUD SANI da ZALIHA BASHIR

Dr SULTAN MUSA da ISLAM MOHAMMED DAHIRU akan sadaki dubu d'ari-dari

Tun missalin karfe 3:pm aka tafi da ISLAM dan Kaduna za a kaita nan sultan ke aiki kuma iyayen shi na can ba karamin kuka tayi ba

Yamma nayi aka kai zaliha gidanta

Misallin karfe 10:pm sultan ya shigo d'aki ya same ta tana kuka

Ya tausaya mata amma sai yace"ke miye haka?"tuni Islam tayi sit

Yace"je kiyi alwala ki zo muyi sallah babu musu ta shiga bayi tayi ta fito"bayan fitowar ta ya shiga shima alwalan ya shiga yayi ya fito ya ja su sallah

Bayan sun idar ya jawo wata ledar gasheshiyar kaza da fresh milk

Yace"muci"

Tace"na koshi"

Ihu ya daka mata yace"yaushe na zama abokin wasar ki"

Jiki na.rawa tafar ci tana hawaye shiko zafin hawayen yake ji amma shi ba zai iya lallashin ta ba ta raina shi

Yace"wallahi in kika bari na kara ganin hawaye a fuskar ki sai na mugun sa'ba miki

Da Sauri ta goge hawayen ta

Bayan sun gama cin abinci yace"toh muje mu kwanta

Suna kwanciya ya hayeta babu romance ba komai kamar akuya (hmmmm wanan wata matsala ne da ma'aurata ke fama dashi sai kaga namiji ya haye mace kamar dabba ba roman ba komai,toh mata ya kamata Ku tashi tsaya dan without romance babu wanda zai ji dadi cikin Ku,kuma wallahi iskanci ne domin wasu tarwasasu mara da tsoron Allah in sun je waje abinda suke yi yafi romance,a matasayin ki na mace in namiji ya zo miki a haka ki dakatar dashi in yace"yaya kice sai yayi romancing d'inki"kema sai ki taimaka me in be iya bane ki koya me,in yaki kice toh kin fasa ba laifi bane domin romance sunnah ne na ANNABI MUHAMMEDU (S W A)domin annabi ya kan yi matan shi wasa kafin komai ya faru,in kina so kiji dadi tah ki gwada yana da kyau wata rana kuyi romancing juna kawai ba sai kunyi sex ba,domin yawan sex kullum yana gundira,amma fa anawa ra ayin bance sai kun bi ba amma dai kusan too much of everything is bad)

Haka sultan ya dinga ganawa Islam da sunan sex abu ko armashi babu a matsayinta na virgin ya kamata yayi mata wasani tukuna amma ina bata da wanan gata

Taxi kuka har muryar ta ya dashe karshe ma sumewa tayi

Bayan awa uku ya sauka ya koma gefe ganin ta a sume ya kalleta


Yace".......




     Maman
     Noorul
    Hudah✍✍
    Luv u my fans
       Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
    Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

     🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿9⃣5⃣&9⃣6⃣

Bismillahir Ramanir Rahim

Sultan yace"Allah yayi miki albarka ya bar mu tare,ina son ki Islam"

Tashi yayi yaje bayi ya had'a mata ruwan zafi ya dawo ya d'auke ta

Be ajiyeta koina ba sai cikin bath tube

Ihu ta saki tana kokari.fitowa ya daine ta sai kuka takeyi

Sanda ya tabbatar da ruwan ya shige ta yace"kiyi wanka"

Fita yayi ya barta da k'yar tayi wanka ta fito kafa a ware kwanciya tayi dan wani zazzabi take ji bayan wasu lokuta barcin wahala ya tafi da ita

Shiko yana barin bayin d'akin shi ya koma yayi kwanciyar shi cike da nishad'i ya barta

Sai washe gari ya shigo d'akin ya gan ta kwance cikin bargo

Yace"me ke damun ki"

Tace"zazzabi"

Yace"shine baki gaya mun ba?"

Shiru tayi jikin ta ba abinda yakeyi sai rawar sanyi

Fita yayi yaje d'akin shi sai gashi ya dawo da allura

Yace"gyra inyi miki"

Bayan yayi mata ya fita sai gashi ya shigo da take away bata yayi da k'yar ta iya ci

Bayan kwana biyu ta samu sauki amma tana cikin damuwa har ta rame domin babu abin da ke shiga tsakanin su da sultan sai dai tayi me girki cikin dare ya zo ya kwanta da ita ya fita ko dariyar shi bata tab'a gani ba domin ko kanneshi baya musu dariya

'Bagaren sultan kuwa ya damu ganin Islam na bushewa kuma bai San abin da ke damun ta domin har ga Allah bai d'auki halinshi wani abin da zai dame ta ba amma damuwar ta na matukar damun shi

Mahmud ko babu abinda ya shiga tsakanin shi da zaliha a cewar shi sai yaji sauki a washe gari aure su suka tafi egypt

Su IKLAS ko laulayi suke yi bana wasa ba,gomma ma IKLAS minal ko sau biyu tana kwanciya asibiti amma da sauki

Islam tace"yau zan fad'a me zuciyata"hanyar d'akinshi ta nufa

Sallama tayi yace"shigo"shiga tayi ganinshi tayi zaune yana aiki a laptop

Ko kallanta baiyi ba yace"inaji"

Tace"dama dama"

Yace"dama me"

Tace"dama magana nazo muyi akan zaman mu gaskiya ni na gaji da hallaye ka"da sauri ya kalleta

Tace"baka sakewa muyi hira ko irin wasanin nan na ma'aurata baka yimin sai dai kawai ka afka mun kuma baka zuwa d'akina sai kana da bukatata ni baka damu da bukatata ba"

A fusace yace"yaushe rain in ya shiga tsakanin dake?"

Itama a fusace tace"ai ba maganan raini bane gaskiya n...."
Maganan ya makale ne tsakamakon mari da ya wanka mata

Fashewa tayi da kuka,ya nuna ta da yatsa yace"wato anfara zugaki ko?"

Mata ya kamata ku nunawa mijin Ku hallayen Ku yasan abin da zaki iya da wanda baza ki iya ba,kuma inya miki laifi kiyi me gyra run kan tafiya yayi nisa amma in kina shiru ranar da kika yi magana zai ce zugoki akayi da wanan ba zai tana yards yayi kuskure ba sai dai ya gan canjawar ki)


(DUKA wanan babban kuskure ne da mata keyi na barin namiji ya taba lafiyar jikin su,wallahi duk mace da tabari namiji ya duke ta toh bata cika mace ba domin samun wuri ke kawo duka kuma da ganin fuska domin in be gan fuska ba,ba zai tana ki ba da sunan duka,yana da kyau mace tayi ta nunawa mijinta ta tsani namiji mai duka ko fira kuke ki nune ne kefa baki son namiji mai duka ko a film kika ga an nuna namiji na dukan mace kice Allah ya kiyaye India kene bar me gida zakiyi,toh wallahi ko fad'a kuka yi yaji tsoron taba ki,domin dokan ki zai yi anjima ya laluba ki ya daki banza)Allah yasa mu dace,amin

Direct d'akinta ta nufa ta fara had'a kayanta

Shiko zama yayi ya ci gaba da aikinshi

Can anjima ya fita dai-dai nan Islam ta fito da trolley

Da sauri ya karasa ya fara lallashinta,d'aukanta yayi ya shiga d'akin ta suka lula wata duniya said dai yau ya d'an shafata dan for the first time kiss ya shiga tsakanin su

Yana gamawa ya fita ya bar ta

Bayan fitarshi wayarta yayi kara minal ne

Tana d'agawa ta fashe da kuka


Tace.........



       Maman
       Noorul
       Hudah✍✍
     Luv u my fans
      Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: 👄👄👄👄
  IKLAS
 💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

      🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

🅿9⃣7⃣&9⃣8⃣

Bismillahir Ramanir Rahim

Minal tace"lafi kike kuka haka?"

Cikin kuka ta kwashe komai ta fad'a mata

Cikin haushi minal tace"ashe ke wawiya ce ban sani ba,ina miki kallon mai hankali ashe bahaka bane,you call yourself a psychologist and you behaving like illiterate"

Tace"toh ya kike so inyi please fad'a mun"

Minal tace"ashe Abba asara school fees yayi ban sani ba,toh ni ba shawaran da zan baki face your problem,you created this mess in the first place,you have to clear it yourself"

Islam tace"wallahi ina son shi shiyasa"

Minal tace"shi wa ya gaya miki baya sonki?
ai iskanci ne "


IKLAS da ke zaune kusa da minal

Kwace wayar IKLAS tayi tace"na baki sati d'aya ki sauya shi"kashe wayar tayi suka ci gaba da hiransu

Islam ko bayan su gama wayar tashi tayi ta goge hawaye tace"yau zan nuna ma waye Islam"

Bayi ta shiga tayi wanka ta saka ruba gown tafito a falo ta sameshi yana kallo,zama tayi ta had'e kafafu

Bayan zaman ta da Minti biyar wayarta yayi kara Wanda alarm ne ta saks

D'agawa tayi tace"hello aisha ya kike?

Eh gobe zan shigo minna ai da yau na so zuwa amma dare yayi"

Shiru tayi na wani sakonni alamun tana jin abin da ake fad'a

Can kuma tace"wani aure ai aure na ya mutu,ai kin san tun muna school na tsani namiji mai dukar mace"

Kallonta yayi da sauri sai kuma ya basar

Tace"hmm ai dana fito zan koma wajen tsohon saurayi na"

Tashi yayi cike da kishi ya d'aga hanun zai mareta,ta rike hanun tace"haba ba girman ka bane malam,duk namiji mai dukar mace bai cika namiji ba,in dambe kake son yi sai kaje waje ka sami namiji irin ka Ku fafata"tsayawa yayi yana kallonta da mamaki tunani yake Islam ne ko dai wata ne"

Katse shi tayi da cewa"kuma na baka daga yau zuwa gobe da safe ka rubuta mun saki"

Cikin tashin hankali amma ya dake yace"meyasa zan sake ki"

Tace"saboda bana sonka"

Kallonta yayi yace"toh meyasa baki sona?"

Tace"saboda baka iya soyyaya ba,nagaji da rayuwa irin na dabbobi,shiyasa ka sake ni shi zai fi mana alkhairi"

Haurawa tayi ta barshi tsaye,zama yayi yana cewa"wallahi ba zan iya sakin ki ba,ina son ki ba zan iya rayuwa babu ke ba"

Itako bayan barin shi a falo d'akinta ta shiga ta kwanta a gado tace"ashe yana sona "domin ta gan tashin hankali karara a cikin idonshi

IKLAS ne zaune a falo tana cin indomie RAYHAN ya shigo ya ganta zaune yace" wiffy yau baza ayi welcoming d'ina bane?"

Tace"yi hakuri baby ka ya hana ni"

Yace"na lura kin fison babyn nan fiye dani ko"

Tace"ni na isa,toh bari in taso "tashi tayi taje ta rungumeshi

Tace"ina nawal?"

Yace"tana wajen ummi"

Tace"ummi dai bata son bamu nawal fa ni kuma ina bukatar ta"

Yace"ai gomma ta zauna can kar ta hana mu sakewa,wiffy muje ciki in gaida baby na in bashi ice cream"

Murmushi tayi tace"kai fa akwai son harka"

Misallin karfe 9:pm islam ta shiga kicin indomie ta dafa dai-dai bakinta ta zaune a centre rock ta fara ci

Yana saukowa ya kalli dining wayam yace"ina abinci na?"

Tace"ban dafa da kai ba"

Shiru yayi tana gamawa ta kai plate kicin ta fito ta haura sama direct d'akin ta,tashiga ta kulle

Shiko kasa barci yayi sai juyi yake yi fita yace"me yariyar nan ke nufi be?ni fa gaskiya ba zan iya bata hakuri ba" fita yayi hanya d'akinta murd'a kofa yayi ya jita a kulle

Yace"nashiga uku ashe da gaske take"

Washe gari misallin karfe 7:am na safe ya Islam ta shirya cikin gown d'in atamfa hijabi ta saka ta d'auki trolley ta kai falon ta haura kuma direct d'akin shi taje rike da biro da takarda a zaune ta same shi

Mikame takardar tayi

Yace"me zanyi dashi"

Tace "sakin zaka rubuta na rigada na hana kayana yana falo sauran za a turo mota"

Sake takarda yayi yace"........

     Maman
     Noorul
     Hudah✍✍
    Luv u my fans
      Pls share

👄👄👄👄
   IKLAS
  💋💋💋💋
By maman noorul
     Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

       🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


Na sadaukar da wanan page d'in zuwa ga masoyana abin alfari na ina jin dadin comment d'inku sosai Allah ya bar mu tare.ina yin Ku irin sosai d'in nan nagode da add'oin ku

🔚🔚🔚🔚🔚🔚

      🅿9⃣9⃣
               &
         1⃣0⃣0⃣

Bismillahir Rahmani Rahim

Sake takarda yayi ta fad'i a kasa

Yace"haba matata,me yayi zafi haka"

Wani tsayi ya ziyarci zuciyarta for the first ya kirata da matan shi,a zahiri kuma ta fara kalle kalle

Tace"dawa kakeyi"

Yace"common da ke nike"

Tace"lallai yau za a duba kwakwalwar ka yaushe ka bani wanan matsayi"

Yace"baby please zauna mu dai-daita junan mu please my angel"

Tace"babu wani dai-daitawa tsakanin ni na da kai,ni dai takarda na zaka bani in je gida a aura mun mai sona "

Yace"toh mai zaki fad'awa Abba da ummi ki duba fa auren mu ko wata biyu beyi ba"

Tace"gaskiya mana"zaro ido yayi yace"gaskiya me?"

Tace "gaskiyar baka kula dani baka damu da damuwata ba,amfani na a wajen ka shine inyi maka girki da biya ma bukata amma ni baka damu da bukata ta ba,kuma zuwa kake yi mun kamar dabba babu wasa ko hira tsakanina da kai,bamu taba kwana d'aki d'aya da kai ba daka biya bukatar ficewa kakeyi nagaji gaskiya ka bani takarda na intafi"

Yace"yanzu baza ki ji kunyar fad'a masu irin wanan maganganun ba?"

Tace"kunyar me?ai iyaye na ne babu boye boye tsakanina dasu ko naji kunyar abba bazan ji na ummi ba,gomma na fad'a masu gomma in fad'i a halaka"

Shiru yayi a ranshi yace"bazan iya sakin ki ba Islam ba zan iya rayuwa babu ke ba"jin yayi shi yasa tace" kai fa nike jira bana son dare yayi mun a hanya,bari ma in tafi tunda naga baka da niyar yi min abin da na bukata,sai ka ji sammaci a kotu"

Kama hanya tayi zata fita ya rike mata hanun

Cikin tashin hakali yace"haba baby yi hakuri mana na tuba ki dubi condition d'inki mana"kallonshi tayi tace"wani condition?"

Yace"dear you are  pregnant"

Tace"and so?"

Yace"toh ya zakiyi da baby na?"

Tace"ina haifo shi zan kawo maka d'anka ko yar ka inyi aure na"

Zaro ido yayi yace"yanzu har da jariri ma bazaki  tausaya ma ba ko baki sona kiyi zaman yaran da zaki haifa mana"

Dariyar rainin hankali tayi tace"dama da wanan ake cutar mu da wani abu ya faru sai ka ji ance kayi zaman yara toh wallahi ba wani zaman yara da zanyi in sun girma zasu nime ni"

Da yaga dai da gaske take yi,rungumeta yayi ta fara kokari kwace kanta had'e bakin su yayi ya fara romancing d'inta

Har jikinta ya fara sanyi amma tana tuna abubuwan da yayi mata a ranta tace"ashe dama ya iya iskanci ne"

Ture shi tayi cikin mutuwar jiki yace"baby please ki saurare ni"

Tace"waye baby? If you think you can bribe me with pet names you are wasting your time you think this romance will work never,my mind is made up boy"

A ranshi yace"na shiga uku yau,bari dai in sauke girman kai in roke ta"

Yana ganin zata fita ya sha gaban ta yace"ki dubi girman Allah ki yafe mun matata wallahi ina son ki kamar raina bazan iya rayuwa babu ke ba please ki taimake ni,I will even be on my knees if you want me to,I promise to change to whatever you want"shiru tayi zata yi tafiya ya sunguna ya rike mata kafa"

Bayan sati biyu IKLAS ne zaune kujera RAYHAN na ja mata kafa

Yace"wiffy muje kicin muyi girki kigan dare nayi"

Tace"toh mijina"daukanta yayi kamar doli a kicin ya ajiye ta

Yace"toh me baby na zai ci yau"

Tace"fried platain"

Yace"OK let me make it for you"


'Bangaren mahmud kuwa anyi aiki cikin ikon Allah ya samu lafiya sai dai ba a sallame su ba Dan ana kan duba shi"


Mahmud ne zaune a gadon asibiti yace"baby"

Zaliha tace"na'am"

Yace" in two weeks time za a sallame mu,daga nan mu tafi dubai honey moon kafin mu koma gida ko"

Murmushi tayi tace"kullum dai maganan ka honey moon kamar Wanda ya auri cikekiyar budurwa"

B'ata rai yayi yace"bana hanaki maganan nan ba"

Tace"sorry"

Minal ko mulki take son ranta dan harta wanka sai Abdul yayi mata kafin ya tafi aiki inya dawo kuma ya sakeyi

Yau yana dawowa daga office yamm ganta kwance a falo

Kallonta yayi ya girgiza kai yace"tashi kije ki girka mana abinci"

Ya mutsa fuska tayi tace" zazzabi nikeji"

Yace"wallahi baki isa ba,kwana na nawa muna cin abinci waje nagaji ai ke likita ne kiyi maganin zazzabi mana"


Minal zatayi magana ya katseta da bani son musu

Tashi tayi ta guguni kallonta yayi harta shige kicin yace"dama nasan karya kike yi"


Cikin sati biyu sultan ya wahala dan duk inda yaso Islam ta saurare shi,ki tayi duk ya fita hankalinshi ko aiki baya zuwa,

Yau ma kamar kullum tana zaune a falo tana kallon film ya sauko gabanta ya zo ya sunguna

Yace" baby ki yafe mun please"

Ko kallon shi bata yi ba,ganin haka yasa yayi sauri had'e bakin su wuri guda

Romancing d'inta ya farayi had'e da bud'e zip d'inta fara wasa da nonuwanta yayi abin ka da mai cikin jaraba tuni ta fara ansa sakonin shi dama daurewa kawai takeyi kwana biyu nan

Ganin jikinta yayi sanyi yasa ya d'auketa zuwa d'akinshi ya kwantar ya cigaba da abin da yake yi

Bayan komai ya faru ya koma gafe yana mayar da numfashi"

Jawo ta yayi yace"baby nagode da kika yafe mun,na tuba wallahi please don't live me"

Shiru tayi bata ce komai ba yace"dear say something"

Tace"Allah ya yafe mana baki d'aya"

Yace"amin"


D'aukanta yayi ya kaita bayi yayi mata wanka

Bayan wata bakwai IKLAS ne zaune da katon cikin ta domin ta shiga wata tara

RAYHAN yace"tashi mujejan kafa"

Tace"no ba zan iya zuwa ba bayana na ciwo"


Yace"OK"


Bayan awa uku IKLAS ta fara nakuda ihu ta sake RAYHAN da ke kicin yana had'a masu abinci


Da sauri ya kashe gas ya fito yace"wiffy yaya ne"

Tace"please ka taimake ni mutuwa zanyi bayana da cikina ciwo"


Cikin sauri ya haura sama ya fito da jaka,kaiwa mota yayi ya dawo ya dauke ta sai asibiti


Bayan awa biyu ta haifo santalelen d'anta murna a wajen RAYHAN kamar ya haniye ta da yaron datayi motsi sai yace"ba dai masala ko"karshe sands ummi ta kore shi"

Baya sati d'aya akayi suna anci ansha yaro yaci sunan daddy amma za a ta Koran shi da Abba


Bayan su RAYHAN ya d'auko nawal dan yana son kan yaranshi ya hadu

Bayan haihuwa IKLAS da sati uku minal ta haifa baby girl ranan suna yariya taxi sunan umma Abdul maryam amma suna ce mata intesar


Zaliha ko Nada ciki wata hudu Islam ko wata bakwai kuma tana samu cikeken kulawa wajen sultan



Bayan shekara bakwai IKLAS ne zaune da minal har da Islam zaliha ma na nan a gidan ummi sai hira suke dan yanzu an zama manya mata yara ne a falo suna wasa

A yanzu IKLAS na da yara biyar maza uku mata biyu nawal ne cikon na shida

Minal yara hudu maza biyu mata biyu da sabon ciki

Islam yara uku duka maza


Zaliha yara biyu da tsohon ciki

Kallonsu IKLAS tayi tace"next week zamu tafi Paris honeymoon"

Harararta minal tayi tace"wani honeymoon sufai sufai daku"

IKLAS tace"waye ce miki soyyaya na sufa?"

Zaliha tace"toh wa zai rike miki yara"


Tace"gidan many zan kaisu"

Islam tace"gobe koma Kaduna fa"

Suna ciki hira RAYHAN ya shigo yace"wiffy tashi mu tafi gida"tashi ta yi taje ta sallami ummi su bar gidan da yaran su gwanin sha'awa


ALHAMDULILLAHi

Nan na kawo karshen wanan labari IKLAS inda nayi kuskure Allah ya yafe mun


Nagode da goyan bayan Ku matsoyana


NOTE:ban yarda wani ko wata ta canja mun labari ta kowani siga ba in haka ta fara Alllah ya isa ban yafe ba



Sai kun jini a littafina na gaba, Allah ya had'a fuskokin mu da alheri




Taku CE
        Maman           
       Noorul
     Hudah✍✍
   Luv u all
    Pls share





Download Iklas Littafi Na Ɗaya Complete HausaNovel