[2/10, 3:54 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*🎭ARNE🙊*
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞By💞
*Surayyah.M.S💘*
*Tabbas maganan hausawa dai dai ne da sukace Shimfidar fuska tafi shimfidar tabarma da haka nake so na mika godiya ta ta musamman ga👇🏻*
*Ruqayya Hasssan Othman*
*Allah ya kara basira,da daukaka...nagode sis Rukky.*
*@AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
*1–2*
"Cikin sanyin Daren damina ga duhun hanya,tafe suke wajen karfe 2saura na dare,alhaji abdullhi da drivern sa Musa
A daidai hanyar da yabi Jos zuwa abuja,
Dan sassauta tukin motar yayi domin hasken touchlight da aka buga akan idanunsa
Innalillhi wa inna ilaihi rajiun,Alhaji bar....aayi
Park,park park akace musu,nan Musa agigice ya kashe motar kusa da wata bus din kasuwa da aka faffasata da harsashi
Cillo su waje sukayi ,suna binsu da naushi
Lie down flat, don't raise ur head or I will shoot,.
'Bari kawae suke Kansu akasa....kimanun su shida ne sun rufe furkansu da mask
Daya daga cikin ya tukare Musa bayan yagama duba shi baisami komai ba,
Nan ya masa lilis,sai da ya ga baya numfashi,
Alhji kuwa hatta agogan sa da takalmansa sanda suka cire.....
Abun mamaki shine..duk da hakan .su biyu ne suka tsaya kansa inbanda jibgarsa ba abunda sukeyi,
In banda Azaba da radadi ba abunda alhji abdullhi ke Sha,
Daga bisani dayan ya kwada masa gindin bindiga a kai,nan jini ya fara zubowa tare da jiri dake nemar kwantr da shi
Oga yakamata amasa aiki lokaci na tafiya,
Daga hannu ,yayi ma wani shakiki acikinsu,da tuntuni a tsaye yake bai motsa ba
Alaman ya harbe alhaji abdullhi su kauce
Nan ya fara karasowa,
Dan Allah kumin rai,na rokeku
alhji da ya kusa fita cikin hankalinsa yake furtawa zan Baku dukkan abunda kuke so
Shut up, waya gaya maka Yau zallan sata muka fito,
Bushewa yayi da dariya yace Kowa xai mutu ,dole kaima ka mutu
domin gwmnatin ku ta kashe mana ogan mu dan uwan mu
Nan ya cahkamo alhaji,yace duba chan yana maida kallonsa kan motar haya wanda ba mai rai acikinsu
Said wani yaro da baiwuce shekara 13 ba makale da gawan iyayensa yana shesshekar kuka
Innalillahi wa enna ilaihi rajiun,hasbunaAllah wa neemal wakeel
Dariya suka bushe dashi dukkansu suna wani ihun cike da rashin imani...
Gunner finish him,nan ya danna harsashin zai buga kan alhaji
Ji yayi an chukwikuyesa anrike rigarsa
Ka kashe ni ka barshi,
Ni yakamata ka kashe,zan bi su mama
Banida amfani ka kasheni
Wani wawan mari ya sake masa wanda saida ya gigice
Ahakan yaron ya sake yunkurowa ya damke rigarsa sanda ya yaga gefe daya
Nan faffadan kirjinsa wanda ya ji zanen tattoo na kan biri(monkey) yA bayyana
A fusace ya danna bindiga kan yaron zai buga
Stop gunner don't shoot him,kill d man
Karar siren din sojoji ne suka faraji,da sauri drivernsu ya fito da motarsu a jejin
nan suka fara yunkurin tatarawa
Gunner kuwa danna bindiga yayi setin kan alhaji ya danna kat
Ihun yaron ne ya farkar da alhaji da tuni yagama sallamewa idonsa a rufe yana faman Kalmar shahada
Jini ne ya mamaye kafadan yaron, kwance a jikin alhaji ji yayi yace Jesus save me,kafin nan ya rufe idonsa sumamme,
Karasowar sojojin ke da wuya aka dura su alhaji ambulance aka fara basu taimakon gaggawa ,ba a tsaya ko ena ba sai babban asibitin abuja,
Nan aka wuce da yaron nan theatre .
Su alhaji da Musa kuma aka kaisu emergency room.
*Surayyah.M.S💘*
📚✍🏻
[2/10, 3:54 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*🎭ARNE🙊*
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞By💞
*Surayyah.M.S💘*
*@AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
*3–4*
"Hajiya Mariya ne tareda da yaynta biyu zafar da faryal,.kasa zama tayi sai kai kawo take fuskarta cike da dimuwa.
Ganin kawu kabiru da matarsa biyu yasa ta nufo hannu aka tana cewa na Shiga uku kawu,
Alhaji haryanzu ba ace komai ba
Nan ta zube kasa tafara rusa wani sabon kuka
Haba Mariya wai meye haka ne,kitashi da Allah
haj Shafa'tu ,haj zainab Ku dagata mana,
Nan suka shiga rarrashinta suna bata baki
Gefen su zafar da faryal kaeu kabiru ya zauna,
Bayan 2hrs doctor ya fito da file a hannunsa yana dubawa atakaice.
Da Sauri auka nufo sa ,Doctor ena alhajin ya jikin dai
Ku kwantar da hankalinku,komai is under control nan da dan mintuna zaku gansa
Alhmdulihhi ,kawu masha Allahu,
Hajiya Mariya take maimaitawa
Mungode doctor kawu yace
Bayan mintina talatin nurse ta basu ixinin shiga wajen alhaji
Enna lillhi wa enna ilaihi rajiun alhaji? Kawu yafada yana matsowa
Ya jikin naka Yaya,.lallai anji jiki kam
Allah ya baka lpya ya kuma Tona asirin wanda suka aikata,in masu shiriya ne Allah yA shiryesu
Ameen kabiru,Alhj yafada da kayr
Nan kowa ya shiga bada baki wa alhaji ,
Gefe guda kuma Hajiya mariya inbanda tsinuwa ba abunda take yi
Haba Mariya,Ashe bazaki yi tawakkali ba?wannan al amari takaddari ne,
Addua yakamata muyi Allah yasa da Abunda ya tsare
Chab,a irin wannan bugun kisan alhaji? ena ga baka ganka bane yadda ka dawo,
Nidai bazan dena tsine musu ba Allah ya isa ko kabarinsu maci da wuata bazan yafe ba
Ya isa haka haka Mariya Hajiya zainab tace,
Kada kai kawae alhaji yayi yace Allah shi kywta
Tura kofa akayi enda doctor salman da wasu sojoji guda uku da wata mata tasha suit su ka shigo
Sannunku,ya mai jiki ?
Lpya lau doc
Alhaji abdullhi ya jiki,babba daga cikin sojojinn yafada
Alhmdullhi jiki sai godiya
Akwae dan vayani da Zamu dauka, doc bring him please
Nan doc da kawu suka daura alhaji abdulhhi akan wheelchair zuwa ward din da aka ajiye yaron nan
Tausayi ne fal a idon Zafar da faryal yadda sukaga yaron kwnce yana hawaye,
Alhaji da kyar ya mike yace masa sannu, ya jikin.
A hankali ya amsa da sauki sir,
Ya sunanka?
Suna na Raphael
Chab.Ashe ma ARNE ne yaron,ai da mutuwa kayi aka rage mana iri,Hajiya Mariya ke rayawa aranta
Nan babban sojan yadan musu tambayoyi,daga bisani yace nagode da bada hadin kan ku
Doctor please keep me updated,in akwae wani Abu
OK sir
Bismillah madame u can carry on,.
Allah ya Baku lpya.sojojin suka Fada suka fice
Doctor salman,sunana madame Gloria correspondent inchage of orphanage home tafada tana nuna masa ID
Akan case din yaron nan ne,ga takarda zakayi signing idan ya warke zamu zo mutafi da shi
Mika hanu doc yayi zai karba takardan
Dakata doc? Madame can we talk for a min?
Sure why not alhaji
Inaso nayi adopting yaron nan pls
What,excuse me?
Yes ko akwae matsala ne?is der any law akan adoption_
No sir, ba komai,amma akwae hanyoyin da ake bi kafin nan a declaring din case din
Ah wannan ba matsala,zan tura lawyer na gobe zuwa offishin ku
Zanji komai daga bakinsa
Ok sir ,good day tafada tana mikewa zuwa waje.
Wani bakin ciki da haushi ne ya turnike haj mariya,tana Allah Allah, afita a
koma ta ma alhaji magana
Yaya yanzu daukan yaron nan zakayi,bakasan daga ena yafito ba ,bamusan asalinsa ba
Charab haj Mariya tasa baki,GAshi dan ARNE,
Ke mariya,ki rufa min baki,
Nan alhaji yabasu labarin gurmuzun da sukayi agaban barayi, harda tare masa bullet din da yayi
Hmm toh Allah shi kywta dai Yaya,amma ai da ka barshi kawae aka kai gidan marayu
Kai kabiru,na Riga na yanke hukunci dani zai zauna
Haj Mariya da ta kasa nutsuwa a ranta tace zamu gani kuwa...ena ni ena renon dan Arne Allah ya kiyaye
*Surayyah.M.S*
📚✍🏻
[2/10, 3:54 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahm.s💘
@AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 5-6
Bayan wata daya had yanzu gidansu alhaji abdullhi acike take tam da jama'ah ana faman debar gaisuwa,
Mun gode,mun gode allah ya saka da alkhairi,mahaifiyar alhaji inna dake zaune a babban central palorn gidan take fada ayayin da jama'ah ke zirga zirga wasu na fita wasu na shigowa.
Hm Mariya ena shikuma yaron nan ,
Ohh kina nufin arnen nan,emm yana chan daki na CE mar karya kuskura ya fito
Ban isa da abun kunyar nan ba
Gaskiyarki,ko ni nan shafaatu abun nan ya mugun Sosa min rai
Kiga yadda alhaji ke tarairaya yaron nan tun a asibiti
De na tunamin shafa'atu,.ga yaron munafuki naga sai wani shige ma yara na yakeyi
Chab,to kitashi tsaye Mariya,karki sake ya arnatar miki da yara,kinsan fa baida tsarki,kiyi takatsan tsan da shi sosai
Hajiya Mariya,, Hajiya zainab ta katse hirar tasu,
Alhaji nasan magana dake
Toh ena.zuwa,juyawar ta ke da wuya
Haj shafa tace ,hmm kinga makira ko,yanzu hSurayyahmbtake mana.munafukar banza
Kyaleta,shafa barinje naji abunda zaice
Toh jeki ena nan,sai kindawo
Sallama ta yi tare da shigowa cikin spare faloun sa,
Alhaji gani.
Haba mariya banga Raphael ba ena yake ne?
anata gaisuwan nan is a perfect opportunity da zai ga dangi ,dangi su gansa' anata tambaya kinsan labari ya riga ya fita.
Wani dogon tsaki taja,haba alhaji yanzu akan wannan maganan ka daga ni akan mutane,
Mariya? Tsaki fa kika ja min,lallai naga abun naki yafara zarcewa...
Marairaicewa tadanyi,Alhaji kayi hakuri dan Allah, nifa gaskiya nakasa sabawa ne da yaron nan
Haba mariya,Sa'ar danki ne fa zafar,meye wahala aciki,? Bake kika rike su ba meyasa bazaki iya rike dan wani ba
Dan Arne? Haba alhaji mu fa ba daya muke da arna ba...ya zakayi ma kace na karbi Arne a matsayin da na,wallhy bazai yiwu ba
Mariya? Kina cikin hankalinki kuwa...meyasa kike magana kamar bakida tausayi,you should be grateful shi yaron da kike kira arne shi ne sanadiyar rayuwata a yanzu.
Ke ba abun kunya bane ace kina wannan haukar akan dan karamin yaro Sa'ar dan cikin ki,toh daga Yau bana so naji ko na sake ganin kin kirasa da wannan sunan.
Tashi ki fice ,mikewa tayi ta fice rai a bace.
Cikin faryal zafar ya taba ke chop chop kawae
Kyal kyalewa da dariya tayi Yaya zafar stop it ,kaima haka ne,sunata wasan su gwanin sha'awa
Kallon su kawae yake yana murmushi,
Hey raphael, ya ka tsaya da cin naka chokolate din.
xafar yafada yana kokarin sa masa a hannu..EAT
Murmushi Raphael yayi wanda ya fito tareda hawaye
Oh my GOD ya zafar why is he crying?
Nan suka tsura masa ido su biyun
Bakomai,natuna wani Abu ne,
Really what's dat,?
Babu komai zafar,I think I miss my parents yafada yana share makalallen hawayensa....
Gaba daya jikinsu yayi sanyi,faryal duk da ita karama CE amma tanada tausayi sosai har hawaye ya cika mata ido
Zafar ne ya riko hannunsa yace, c'mon Raphael you are now part of us,kasake jikinka da mu pls kaji?
yes ..faryal ma tace, yay raphael don't worry we will share our mummy and daddy with u.
Idonsa cike da hawaye ya sake musu murmushi,nagode muku
I really like u guys am feeling like I know you for long...and I..........
Ok ok enough of this drama raphael,no more crying promise?
Faryal ne tazo da gudu ta cahkule shi.
Nan suka fashe da dariya dukansu
Zafar,cikin tsawa mai gigitarwa Hajiya mariya ta kira shi,
me kukeyi haka? Mexan gani? Faryal da ta gama tsorata sai bari take a gefe,
Ki wuce kufice anan,kar na ci muku mutunci,
get out "to your room,tafada
tana Nuna musu hanyar kofa
Dagudu suka fice
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 3:55 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahm.s💘
@AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏼
Page7-8
Mikewa tsaye yayi yana bari tsabaragen tsoro
Zauna,shege munafukin yaro....bana hanaka magana da su zafar ba
Ki ....yi ha...kuri mummy,
Pas ta make bakinsa kace me?
Mu...what? Ni ba uwarka ba CE,
Chabdi lallai yaron nan ka ci dani Yau,da kazamar arniyan uwarkan zaka hada ni,Allah ya kiyaye na haifi Arne,
.
Dan kara yayi sakamakon zafin da kunnensa yake masa yadda ta kama da karfi ta murde
Kanaji na,? Daga Yau sai yau kar na sake ji ko na sake ganin ka da yarana ...
Idan ba haka ba,sai na maka abunda yafi haka kanaji na?
Eh.,.yafada yana shesshekar kuka,
Eh what? Bakada tarbiya ai dole zaka na amsa min kamar ni Sa'ar ka CE
Daga Yau sunana Hajiya abakinka,
karkasake naji ka kira ni wani suna da zai dangata ni da kai ,ARNE kawae
Nan hajiya mariya ta hankade sa yafada kasa ta kuma taka shi ta wuce abunta
Kuka Raphael yakeyi ,cikin tsananin shauki da tunanin iyayensa har bacci ya daukesa a hakan
Bayan sallar isha 'i an watse mutane an koma gida
kowa ya hallara wajen cin abinci
Faryal da zafar da suka yi shiru bakamar yadda aka saba jinsu awajen ,domin kuwa Hajiya mariya ta kashe musu warning akan zuwa dakin Raphael,
My princess ina yaya Raphael? Abba ya tambayi faryal,
Zare ido kawae take tana mutsu mutsu....
Yana daki abba zafar ya Fada ,meyasa Baku taho tare da shi ba zafar
Haba alhaji kabar yaran nan suci abinci mana,ai yanada kafa yafito mana ko so yake ana Goya sa...? Cikin ranta tana cewa kamar dan sarkin Arna ko hmm
Baice komai ba ya tashi ya wuce sama ,bayan mintuna kadan sai gashi ya sauko da raphael biye a bayansa
Zauna anan, laraba serve him,yafada ma mai girkin gidan dake tsaye
Ke ,da Allah ki tashi mana akai,ki kyale shi zaisa,
Wani mugun kallon da alhaji ya mata yasata tayi shiru ta nitsu
Nan laraba ta sa masa abincin idonsa akasa,kirjinsa na dikan uku uku
Ci mana raphael
Nan ya dago kansa sannan ya fara ci ahankali,
Tsaki Hajiya mariya taja ta tashi ta barwajen
SURAYYAM.S📚✍🏼
[2/10, 5:48 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ArNE🙈
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyah m.ss💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 11-12
Janshi tayi har cikin wani daki empty bakomai aciki said Chinese carpet da aka shimfida akan tiles
TSungunawa Raphael yayi yana Hajiya dan Allah kiyi hakuri ,bazan kara ba
Dariya ta fashe da shi kace me? Ba Allah zaka kira ba Jesus dinka zaka kira kamar yadda kasaba
Nan ta jawo wayar wuta ta dinga zabga masa,kota ena bata damu ba
Tun yana kukan anaji har yafara na zuci.ga yunwa ga gajiyar wanki
Itako Hajiya mariya bata bar dukansa ba har sanda taga ya Fada kasa sumamme
Kuka faryal takeyi sosai ,ya zafar ka kira abba mana
Mummy dukan ya raphael takeyi tun tuni fa tafada cikin kuka
Shima da hankalinsa ya gama tashi,daukar wayarsa yayi ya danna number abban su
Sau biyu yayi ringing na a dauka ba,
Ya sake dialing yana sawa a kunne yaji ankwace wayar
Me nake gani? Wa kake kira zafar? Nan ta duba ,hmmm ohhh ubanku Ku kukee nema ko, me zaku CE masa
Shiru sukayi dukansu inbanda bari ba abunda suke
Faryal me zaku CE abban ku,kifada. Min ko na miki shegen duka irin na arnen can
Mmun...ga kina du...kan yya raphael ne..shi.....ne
Yi min shiru,awajen
Haj mariya ta daka mata tsawa
wato azzaluma tana zalunci bari Ku kira sarkin yaki ko?
Toh bari kuji edan naji ko naga wani daga cikinku ya fadi wani Abu,ena kunga abunda na ma yaron nan?
A tare suka gyada kai,
Good ,to naku sai yafi nashi
Kunaji na?ringing wayar zafar tafarayi
Dagawa tayi taga ABBAH.
Gashi Tamika masa inajinka ka amsa anan sa a speaker saura ka ketara abunda nagaya maka yanzu
He...loo abba,zafar ya dai lpya kuwa?
Zare masA ido tayi ,nan yafara uhmm
Um mmm umm lpya lau abba
Dama muna wasa ne da faryal shine muka dialing bamu sani ba,
Ohh ok na fahimta ena Raphael kuma,
Nan gaban jafar ya fadi ,shiru yayi baice komai ba
Sa hannu tayi ta kwace wayar ta kashe abunta,
Ku wuce ku bani waje..da gudu faryal ta wuce tana kara sautin kukanta,shima zafar ya bi ta zuwa sama
Kiran wayrta alhaji ya yi, alhaji komai lpya sunce wasa sukeyi kasan faryal da zafar ba arabasu fa
To ena raphael?
Yana chan dakinsa mana nifa alhaji kaga zan shiga ciki,sai da safe kat ta kashe wayarta
Alhaj abdullh da hankalinsa bai kwanta ba ,sake sake kawae yakeyi aransa
Da kyr ya kawar da tunanin bisa dalilin maganarsa da zafar dazun
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 5:49 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙈
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahm.s💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page9-10
Kwanan alhaji biyu da tafiya Lagos,ko abinci raphael baisamu yaci ba haka ya kwnta
Ruwa mai sanyi yaji an watsa masa .
Tashi....
Da sauri ya mike da jikaken kayan jikinsa
Tace ya biyota backyard
Nan ta ajiye masa wasu kayan da it a kanta batasan amfaninsu ba kawae a store ta debo
Wanke mun su yanzun nan
Tafada ta juya abunta
Jiri ne ke dibarsa tsabr yunwa da kasala da yakeji,ga sanyi
Amma haka ya kafa kansa akan wankin nan sai famar yi yake
A hankali yaji ana sa key ma kofar backyard da ya shigar dasu cikin main house din
Zafar da faryal ne suka taho cikin hadadden pyjamas na barci.....tasa pink Riga da wando iya ankle wrist shikuma zafar yasa sky blue Riga da wando
Shhhhhhh zafar ya masa ,Inda suka karaso da niyyar tayasa wanki
Meya fito da ku? Yafada a hankali
Munje dakin ka ne bamu ganka ba
Hhnm karya zafar fadi gaskiya
Toh munjiyo ka da mummy ne shyasa muka zo shikenan?
Dan zaro ido Raphael yayai ,zafar pls Ku koma ciki kar ta zo
Yaya raphael ai na kulle kofa kafin tazo zamu gudu mu buya karkadamu
A cikin rada suke maganar kamar wasu marasa gaskiya su uku akan wankin
Faryal karkisa ya isa haka kar sanyi ya kamaki......zo ki zauna anan
Nan ta fara commentator tana musu game akan wayafi iya dirza kaya.
Ya zafar ure too lazy 8/4 fa... yakamata point dinka ya dan karu
Dariya suka fashe dashi,ai dake ne anan da 0/10 ne zaki samu
Tura baki ta zaro ido waje tace, stop it, ya zafar kamance I'm princess Elsa the snow warrior fighter (animation cartoon da suke kallo)
Kajita hmm sai shegen son kallo
Ehh yay Raphael ya akayi ka iya wanki haka? Pls tell us we want to learn too
Ke kina nufin ni ban iya bane ko me.
Hey calm down bro..yafada yana dafa zafar
,faryal zan koya miki kar kiji komai
Amma waya koya maka mu bamu taba yi ba sai yau.
My mum,yafada cikin sanyin murya kansa akan aikin daya keyi
Where is she now? Faryal tafada cikin son taji komai
She's dead, yafada da dan murmushi and
My dad too
Shiru tayi tana kallon reaction din fuakarsa idonta yana nemar kawo hawaye
Bugun kofar aka fara da karfi,kai raphael ko wa kake da suna waya baka izinin kulle min kofa
Nan suka dabirce suka fara Neman hanyar buya acikin shukar dake wajen
A hankali ya bude kofar,bai hankara ba saukar mari yaji tas a fuskarsa, dan ubanka wani munafurcin kake kullawa anan
Nan tafara dube da dube tanayi tana zaginsa ,
Tsoro ne cike a zuciyansu zafar da suka dukunkune a kasan katoton shuka da ta tsaya a tsakiya awajen
Hajiya kiyi hakuri,wankin nakeyi,
Yimun shiru kazami arnen banza dan wuta ....
Allah ya tsine haihuwar ka wallhy shegen yaro ka zo ka fancama cikin rayuwar mutane
Hannu ta mika zata sake wanka masa mari a kunburarren fuskarsa ..ya dan ja da baya bata same shi ba
Wani uban tsawa tadaka masa ,nice zaka kaucewa ehh lallai kam
Kafara fuka fuki tun ba aje ko ena ba? Toh biyoni ciki Yau zan banbance maka tsakanin mutum da dabba.
Nan ya fara binta zuwa ciki zuciyarsa cike da tsoro da fargaba
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 5:49 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahm.s💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 13-14
Kasa xama tayi ,hankalinta ya kasa kwanciya domin kuwa bata san halin da raphael yake ciki ba
Tana so ta je...
Amma kuma tsoron mummyn ta takeji.
Chan anjima shirun yayi yawa ba maiko motsi agidan
Faryal CE ta mike straight zuwa dakin da Raphael yake ,ihu ta sake ganinsa har yanzu akwance duk jikinsa shatin bulala
Da gudu tayi hanyar waje Inda suka ci karo da baba mai gadi,chief security na gidan.
Janyo ta yayi yace faryal lpya? Ke da waye haka
Ba...Ba dan Allah ka taimaka ma Yaya raphael zai mutu tafada tana fashewa da kuka sosai
Subahanllah yana ena?
Yana daki _nan zafar ya iske su hanyar tahowa da baba chief security ,
Sallamewa kawae yakeyi ganin yadda raphael ya kwanta akasa baya ko motsi
Ena Hajiya ku kirawo Hajiya a rude baba yake Fada musu
Ganin yadda sukayi tsuru tsuru da idonsu ne yasa ya CE
Zafar ena maka magana ka tsaya,
Umm uhmm baba mummy ne ta buge sa.
Dan Allah ka taimaka mukaisaa asibiti kafin tafito
Nan hawaye suka fara tsilala a idanun zafar din
Taimaka masa sukayi har yakai raphael asibiti batare da Sanin Hajiya mariya ba
Bayan sati biyu Wasu bakaken range rovers ne sunsha tint baka
Su shida aka parking a gidan alhaji abdullhi.
Da gudu faryal ta fito ta rungume sa abba na tafada da murmushinta
Shima mayar mata yayi da murmushin yace my princesss yakamo hannunta suka shige ciki
Komai a tsare yake a gidan kamar kullum zafar ne ya sauko shima ya tarbi mahaifin nasa.
A kitchen kuwa kunnensa taja da karfi,
toh saura ka ketare dokokin da nafada maka ...wuka ta zare ta nuna shi da shi
kaga wannnan? zan chaka maka Shi na kashe arnen banza.
Hawayensa ya goge,yace toh Hajiya
Harara ta watsa masa tace Da Allah bace min
kuma ka wuce ka canza kaya kafin ku hadu da alhaj yaganka ahakan.
Wawa kawae.
Nan tafice tabarsa ta nufi site din alhaji
Da sauri ya kammala mopping din dayakeyi ya kama hanyar dakin sa
Yana shiryawa yana godewa Allah zai samu ya dan huta ,yasan dai dole tabar masu aiki gidan su kama aikinsu yanzu
Don' dama Hutu taba mai aikin shara mopping da goge goge, ga shi gidan ba kadan ba ita kuwa
Ko zai kwana ya wuni yanayi ne ba damuwarta bane kuma bai isa yace ya gaji ba.
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 5:50 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙈
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahm.s💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page16-15
Sum sum yafito har yadan canza da ga asalin kamar sa kamar marar lpya...
,
Tsugunawa yayi cike da biyyaya ya CE alhaji sannu da dawowa ,ya hanya?
Ahh raphael zo nan ka zauna ,ya nuna kusa da shi
Zuciyarsa cike da tsoro ya mike ya nufi Inda alhaji yake ya zauna
Ya kake? Ina fatan kana having good time da yan uwanka su zafar?
Kai ya daga baice uffan ba
Wani paper ya Ciro a brief case yace gashi Raphael, wannan list din makarantu ne kazaba inda zaka karasa secondry schl dinka yakamata kafara zuwa ko?
Idonsa cike da kwalla ya kalli alhaji yace ,alhaji makaranta?
Yes ,son ure free to choose, make your choice
Ko abaka lokaci ne kayi tunani?
Ahhh no sir,Barin duba
Yafada ne kawae amma harga Allah baisan ko makaranta daya a cikinsu ba,domin kuwa makarantun yaran manya ne zallah
Lura da shi zafar yayi sannan ya gano abunda yake ciki
abba y not ASA shi a makarantan mu sai muna zuwa tare ,
Dan kallonsa raphael yayi yace eh alhaji hakan ma yayi,
Raphael ,abba ya kirasa I'm your father kadaina CE min alhaji kaji,call me ur abba
Murmushin jin dadin dukansu uku sukayi
Inbanda Hajiya mariya da ta cika FAM saura kiris take jira
Sauka kasa yayi ya sake rusunawa gaban alhaji...
Nagode abba ,Allah ya saka maka da alkhairi...
Dagosa yayi yace no thanks my son, ka dauka nan kamar gidanku ne kaji? Yace toh abba na gode
Toh ku tashi ku je daki ,nan dukansu suka mike cikin farinciki suka nufi dakunansu
Murmushi alhaji ya yi yana cewa alhamdullhi,
Dogon tsaki yaji taja,tace hmmmmm
Allah sitiri bukwui inji kishiyar mai kusumbi
Kana bani mamaki wallhy
Dan dai daiita kallonsa yayi yace name fa?
Yadda kake buga kai akan Arne mana,wallhy wannan ba dabian musulmi bane
Dariya alhj yayi yace Mariya kenan,a naki sanin ba?
amma musulmi na kwarai ai baya walakanta dan wani
Arne ?haba alhaji yaron nan fa daga kazanta ya fito,mutanen da basu tsarki masu fitsari a tsaye?
wai meyasa ka rife idonka ne haka
ARNANCi Kazanta CE tabbas ,amma ai shi mutum ne ko? Kin manta da kissar fasikar karuwa da kare? Sanadiyar bashi ruwan Sha da tayi Aljanna ta shiga fa
Haba mariya,ko qurani ma cewa yayi ka zamo mai kywtata wa dukkanin mutane,..baice lallai sai musulmi ba.....meye laifin rikewa da taiimakon yaro karami kuma maraya ba uwa ba uba?kika sani ya samu kykkwan rabo ta sanadiyar mu ko ma mu mu rabauta sanadiyarsa?
Kifada min mariya....me asalin dalilinki na tsanan yaron nan
Shiru tayi batace komai ba
Hmmm ki nutsu fa, ni bana son yadda kike aibanta yaron nan
Tashi tayi shiru abunta ta wuce dakinta tana kukkuni...
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 5:50 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahm.s💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page17-18
Bayan wata biyu a gidan alhaji ,raphael ya warware
normal kamar bashi ba
Zaune yake a kofar masallacin gidan yana sauraron zafar dake karatun Qur'ani bayan sallar asubahi.
Nitsuwa yayi tamkar wanda yasan abunda ake cewa.......har cikin ransa abun na Sanya shi jin nitsuwa
Shyasa ma ya nace kullum sai ya biyosa ko a sace ne ya labe yana ji
Karfe 7.saura suka nufi gida tare ,asace raphael ya shiga dakinsa domin kuwa Hajiya ta hanasa hada hanya da su zafar
Shikuwa kullum yana like duk enda zasuje dashi
musamman ma zafar da ke sa'arsa ne,,,sai ya buya a gefe guda har ya gama harkokinsa kafin su dawo
Hajiya kuwa bata damu ba ma saboda a dakinsa tace yadinga zama kar ya fito mata cikin gida.
Alhaji abdullhi dan kimanin shekaru 45yrs bafulatani ne dan asali kauyar Adamawa a Nigeria
mahifinsa alhaji Muhammad ja'EH da
,mahaifiyarsa Hajiya salima ita kuma asalin yar Ethiopia cr...
a tsaye yake duk da shekaru tafara ja, kynwun halittarsa bata boyewa,
mutum ne mai ilimi sosai da sanin yanayin zaman takewa .....kafaffen mai kudi ne wanda ya samo asali ne tun daga mahaifinsa....ya mallaki kamfanoni a Nigeria da kasashe daba daban a waje.
Alhaji abdullhi da Hajiya mariya auren zumunta akai musu ...ita kuma yar Ethiopia ce
ta wajen mahaifinta
,mariya dai yar dangin mahaifiyar su alhji abdullahi ne Hajiya salima
Farace Sol ,tanada kyw Nagani nafada,..sai dai arziki da rurin mallakar duniya tasa ta zarmewa cikin tsananin son abun duniya
Hajiya mariya bata haihu da wuri a gidan alhaji ba kasancewarsa mai wahalar zama waje daya da kuma Kaddaran Allah...
shekarunsu na hudu da aure ne Allah ya fara bata haihuwa nan aka samo zafar.kafin faryal da ta fito bayan shekara 4 da haihuwar zafar....
Farare ne sol ga bakin gashi yaleyale mai tsayi kwnce akansu sai manya manyar idanunsu,,in kagansu ma zaka dauka yaran larabawa ne...
,taso ta sangarta su da son nuna abun duniya da sakalci irin na yaran manya
amma ena 'enna salima mahaifiyar alhaji da shi kanshi alhaji sun Sha karfinta wajen tarbiyartar da yaransa
Don' kuwa ilmin addini ya fara nema musu a gida tun suna kanana sosai ana musu kamr lesson, da malaminsu malam mamman wanda yake zuwa
Wekend tun 10na safe
Faryal duk da ma ita karama CE shekarunta 9 a duniya kawae amma Allah ya azurtata da tausayi da kaifin basira, tanada taurin kai amma zuciyarta Nada saukin tarairaya...
Ga shi Allah ya bata ilimi domin har takara suke da yayan ta wajen daukar karatu.....
Sun girma cike da kauna da tausayin junansu,
nasihohi da wa:azi. Da malam mamman ke yawan musu na mussamman shine yayi tasiri akan Dada gyra tarbiyansu da nagartan su
Domin kuwa Alhji abdullhi ya umurce shi da ya ware lokaci na mussamman na koya musu dabia bisa ka idodin musulunci da basu tarihin akan
halayen manzon Allah SAW.
Komai tare ake musu gurin bacci ne kawae kowa da nashi
dakin.
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 5:50 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahm.s💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 19-20
Fitowar su alhji a masallaci bayan sallar asubahi da yaronsa zafar abayansa
dan ja da baya yayi yana kara dubawa
Raphael yagani zaune a kofar haraban duk hankalinsa na cikin wajen
Raphael? Alhaji ya kira
Em ummm ena kwana Abb..ah yafada da dan e,e nah
Me kakeyi anan ga sanyin asubahi
Ba komai ABBAH ,
Abba kullum yakan fito shima ai,kawae Baku taba haduwa bane zfaar yace
Dan murmurshi alhaji yayi yace raphael ai ba sallah kakeyi ba y not kayi baccin ka kar sanyi ya kama ka
No abba bana iya baccin ne kuma.....sai ya shiru ya rasa abunda zai CE
Toh shikenan ,muje ciki nan suka dunguma zuwa ciki su uku
Haka raphael ya cigaba da binsu yana zama a bakin haraba yanajin duk abunda akeyi
Hakama idan mallam mamman yazo weekend tun yana buya abayan window har ya fara zama tare dasu..anayi yanajin su a gefe.....
Musamman ma ranar waazi da tarihi ,domin kuwa raphael na matukar jin dadin kissoshi da tarbiyan da mallm mamman ke koyar da su zafar
Aransa kuwa wani bangaren na mamakin yadda agidan hajiya mariya CE kawae ba ruwanta da abunda ya shafi karatun Addinin yaranta....ko zuwa Inda suke bata yi
Hakan ne ma yabashi damar hllatar wajen ba tare da wani matsala ba
Ranar asabar bayan Malm mamman ya gama yan tambayoyin sa,
Alhaji ne ya taho ya iske su anata dariyar raphael da ya nace shi ma sai an masa tambaya shima.
Da murmushin sa ya mika wa Malm mamman hannu
Barka dai alhaji an fito lpya?
Lpya lau mamman ,enada ai ba wata matsala
Ahh bakomai masha Allahu
Yawwa kutashi ku shiga an gama na Yau..yafada yan dubansu
Ganin yadda raphael yayi fuskan tausayi yasa Malm mamman yace abokina kar ka damu zan tambayeka next week sai ka shirya
Da dariyarsu suka kalleshi, yana cewa toh oga mallam
Shima dariyar ya mayar musu
Toh alhaji ni zan wuce,Malm yace
Hannu yasa a aljihu ya Ciro kudi yabasa
Ka Sha ruwa a hanya an gode fa,
Godiya shima yayi ya fice_
Zafar,alhaji ya kirashi gefe yace ku shirya dukkan ku
zamu Fita kai da faryal da raphael
Murna yake ya Shiga dakin raphael yace masa kayi Saurii ka shirya abba zai fita damu yau
Minti 15 sai gasu sun fito, faryal tareda haj mariya kowa yayi kyw tubarkallah...
Nan shima Raphael ya fito cikin shigar Riga red da bakin wando jean ,ba karya shima ya fito
amma tsoro ne da fargaba cikin ransa yadda yaga hajiya na doka masa harara da gefen ido
Sunkuyar da kai kawae yayi ya wuce shima ya Shiga motar
Haka fir ta hanasa sakewa a motar duk da alhaji na nan shima aciki
Wata babban super market aka sauke su, kana ganin haduwar wajen kasan daga wane sai wane agarin abujan ma....
Duk su faryal sun sake abunsu amma Raphael jiyake kamar ya Shiga wata duniyar ta daban ba a Nigeria yake ba
Sai kalle kalle yakeyi
Dariya sukaji haj mariya takeyi kamar anbata kywtar wani abun
Subhanallh da Sauri alhaji ya karaso ganin Raphael ya makale akan stairs na zamani mai tafiya da Kansan nan
Bakauye an shigo birni,haj tafada tana dariya
zo nan mu wuce faryal.
Hannu zafar ya mika masa ya sauko kafin alhaji ya sa ya gwada masa yadda a ke yi
Kaga raphael ba takawa zaka nayi ba,tsayawa zakayi akan Wanda ka fara takawa shi zai kai ka har sama sai ka sauka
Zafar yafada yana gwada masa
Nan alhaj yace Toh ku je tare da Raphael zafar sai ka na gwada masa abunda bai gane ba
Toh abba,suka nufi sama su ma
Nan zafar ya fara deba musu kayan sakawa kala kala dayake designers ne ,tareda da expert artist suke wanda ke binsu yana basu opinion da zabi akan yanayin kowani kayan sawa da suka zaba
Duk da fargaban dake zuciyar raphael zafar bai barshi ba sanda ya jida masa kaya fiye da nashi ma.
Haka ma takalma turare, wristwatches da mayukan jiki, wanka, Dana wanke kai...
Cikin awowi 4 da rabi aka kammala komai suka kama hanya
Wani mugun kallo take masa
Wanda yasa jikinsa karkarwa duk hankalinsa baya jikinsa
Ji yayi ance raphael da karfi,a firgice yace naam Zafar
Abba na maka magana
Yace muje dakinsa mu same sa yanzu
Toh muje mana .......tare suka jera suka nufi dakin da sallamarsu
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 5:50 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahm.s💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page21-22
Waya takeyi ko zama batayi ba
Shafa atu,kedai bari ni wallhy na Shiga uku bakin ciki zai kashe ni a gida na
Meyafaru haka mariya? Kinsan ba abunda a isa ya Sha miki gaba ena duniyan nan kam
Fada min me yafaru
Hmmm shafa_ kinga yadda alhaji ya zuba kudi ma yaron nan Yau a mall kuwa?
Ke kyace shi ya haifesa
Kikace mene?lahhhh ha ila ha illalahu .....
Chab...... mariya a idonki ake wannan jihadin wutan ,lallai kam
ai dama na Fada miki ba kin tsaya Sanya ba ai kwanan nan ma za amance da yaranki a Daura sa akan komai
Kut ,dan Allah dena fadar wannan maganar shafa ..Chab di jam....da kuwa tabbas akuya za taci block
In ban kashe shi ba,shidin wa? arnen banza dan wuta?
tafada tana faman huci
Hmmm toh nidai na Fada miki,ki kara dammara in ba haka ba kuwa zakice na Fada miki
Toh haj shafa ya zanyi yanzu mafita nake so kawae
Kinga yanzu alhaji na annual leave dinsa
Kullum yana gida
Gashi al amarin alhaji ne yanzu sai ahankali shi fa duk lokacin da na kawo maganar yaron nan baya saurara ta
Wai ban isa na taba yaron nan yana nan ba fa
Ke mariya ,ki kwantar da hankalinki cikin satin nan zan zo zamusan abunda zaayi
Yawwa shafa ko naji magana.ki taho ma akwae abubuwan Dana dauko miki kema
Shewa shafa ta buga daga cikin wayrta tace tooooo kawata an gode sosai sai na zo din
Cikin dakin alhaji zaune suke a kan white fairy chairs dake zagaye a wajen an masu kwalliya da jajayen throw pillows
,
Hannu ya miika ya dauko wani carton dauke da kwali madaidata guda biyu
Kowa ya mika masa i yace musu suyi amfani da shi....
Wayace kirar iPhone bakake guda biyu,sannan ya ciro bandir din kudi yan 500 ya basu
Kowa ya ajiye a drawer sa
ware ido waje raphael yayi, da Sauri
Yayi Kasa ya tsunguna ya fara godiya har hawaye sanda yayi
Banace banason kukan nan ba raphael ,
Zafar tashi kuje ku kitmsa gobe fa zai fara binku makaranta..
Da safe karfe 7.30 driver ya ajiye su a new Nigerian international sec schl
,suka nufi kan assmbly sit kowa sai kallon raphael yake musamman ma da yake basu taba ganin zafar da wasu ba kullum su biyu ne da faryal dinsa
Zama kowa yayi akan sit dinsa a assembly hall aka gama musu vayani kamar kullum
Khalid wani dan ajinsu zafar ya taba shi,hey dude wannan bro dinka ne haka?
Hhhhhh khalid me ka gani?
He look like u guys but not exactly yafada yana kashe ma faryal ido
Tsaki taja ta dauke kanta,shegen gulma kawae
Yes he's my bro ,meet him
Nan Khalid ya mika wa Raphael hannu yana masa wani kallon raini am Khalid garba and u?
Murmushi raphael yayi yace Hey Khalid. , ya juya kansa
Tabe baki Khalid yayai yace wow ,a snub! welcome to d new world....irinku muike so
Nan aka fara Shiga aji kowa ya wuce yaje ajinsu ,raphael na ssic zafar na A
Eta kuma faryarl na jss1A
Surayyahm.s📚✍
[2/10, 5:50 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭.ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
SurayyaM.S💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 23-24
Haka rayuwa ta cigaba ma rphael a gidan alhaji abdullhi,idan yana gari saukinsa idan baya nan kuma hatta makarantar Hajiya mariya bata barinshi ya leka
Idan ma yasamu yaje toh itada kanta zata CE zata dauko su,haka zata barsa awajen yanaji yana gani sai dai ya biyo motar haya ya dawo
A makaranta kuwa shakuwar faryal da Raphael ya fi nunawa,saboda ko break ne wajensa take fara zuwa kafin zafar ya fito
Duk da sa idon da sauran yan aji Duke masa,hakan baisa raphael jin wani abi aransa ba duk da ma yasan ba yaron da bayaji da Kansa a makaranta
Musammamn ma khalid da ya sa ma kahon zuka
ga raini da Nuna arziki,sai dan kadan daga cikinsu ne masu nagarta da sanin mutunci mutane
Ranar vocational activities kowa ya Santa kayansa na sports,
Faryal CE a gefe tana kokuwa da gashin kanta da yaki zama cikin p cap dinta
Yaya zafar gyra min mana tafada Lamar zatayi kuka
Ke kincika fitina bakinki kiyi kawaye ba,ai ba Daura miki da zanyi ,ni ba dan aikin ki bane
Turo bako tayi tace ohh haka ne ko? Kaima zaka zo watarana
Nan ta wuce wurin raphael da tun tuni yagama shirinsa kallonsa kawae ta tsaya yi batace komai ba
Faryal ya dai kinda min ido fa?banyi kyw ba ko, murmushi tayi
Daura min kaji? Tafada tana lankwaso muryanta
Toh juya na Daura miki,nan ya kamo suman ta ya daure mata kamar pony tail,(a tattare gashin kamar chuku sai a bar dan kadan ya sauko ta gaba)
Itama tayi kyw sosai,kanta yayi kamar Ariana grande,still batace komai ba ta juya tana kallonsa,
Waro mata idanu yayi yace oh my GOD menene kuma
Kyal kyalewa tayi da dariya tace babu
Zafar ko ko kallon su bayayi hankalinsa yana kan wasannin da ake
Suna cikin tadin shirmensu ne cike da jin dadi da raha,
Yaji an buga masa ball akan hanci.....take jini ya biyo baya
Ya raphael faryal tafada da dan karfi ta mike zata taba shi
Ke,taji an finciko ta,bana hanaki dariya da maza ba,meyasa baki ji,taurin kanki fa yafara isa na faryal
Kut kaidin waye ? Bansanka ba ai,kaga Malm banason rainin wayo tafada tana watsa ma Khalid harara
Raphael baice komai ba illah kokarin goge stain din dake bin hancinsa
Come on sis je ki kira zafar time ya kusa
Zanje na wanke ku sameni a cahn,kama hanya yayi zuwa wash room batare da ya kalli Khalid ba
Itama wucewa tayi tabarsa awajen, a mirror ya hangi Khalid a bayansa ya shi go washroom din shima
Kai dan wahala,me kakeji da shi? Nifa nasan kai ba asalin dan alhaji bane adopted ne
So? Raphael yace
So kadaina kusantar faryal because she is mine,nikadai idan ba haka ba jikin ka zai gaya maka .....
Murmushi raphael yayi ya kama hanya zai fitaA yaji an shake shi
Ina maka magana kana min shiru,kasan ni waye?to kaje ka tambaya no one messes with me a makrantar nan
Ture hannunsa raphael yayi ya sake masA wani wawan mari a fuskarsa,
Kai ka dube ni da kyw,am no one I know,but Nafi kafin barazana daga wajenka, baka kai ba...save ur empty threat to urself
Stupid boy
A fiirgice Khalid yafara yunkurin kamo raphael da Fada ,sai ga zafar da faryal
Me haka khalid? What happen guys ,meyayi zafi harda dambe
Harararsa kawae faryal takeyi ,Inda shikuma ya ja tsaki ya fice ,don hrga Allah gadan karfin hali ya daga dama yasan a doke bazai iya dukan Raphael ba
Hakuri suka fara bashi ,tunda suke basu taba ganinsa ya ma wani, wani abu ba
Ranar asabar by an an kammala musu karatu ,zafaru kamin magana da alhaji mana ...Malm mamman yafada
Bayan mintuna goma aka CE ya shigo,a palour ya Tatar da shi bayan gaisuwa yafara dacewa
Dama wata year shawara CE Nazo da ita alhaji amma bansan ko ya abun yake ba
Bakomai Malm mamman inajinka
Akan maganan raphael ne,nave alhaji meyasa baza a musuluntar da shi ba...naga alaman yana da raayi da shaukin son yayi addinin
Hakane malma mamman ,nasan da haka nima
Nima badaga ni bane ,haka ma yaron baida ikon hakan tukunna
Wannan tsarin dokar orphanage home din da nabkarbe sa a hannunsu ne,
Kuma kasan su ba misulmai bane kamar mu,shyasa suka bada dokan kar acahnza masa addini hr sai sunzo duba sa karo na farko,idan ya amince to ,
nariga na signing a wajen su dole na jira zuwansu inyaso shi yaro dakansa zai Fada musu wani agida zaibi
Idan sukazo suka gansa awani addinin zasu iya cewA ansa shi dole ne,koda ba haka bane
Inafata ka fahimceni malm
Eh alhaji,na gamsu da bayanin naka,Allah ya tabbatar mana da alkairi ni zan wuce
Nagode malam"amma a cigaba da barinsa yana zama shima watakil Allah ya Sanya shi cikin masu rabauta da inuwar islama
Insha Allahu alhaji ,a huta lpya yafada yana mikewa
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 5:50 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahm.s💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page25-26
Wasa wasa Khalid da raphael suka dawo kamar wuta da auduga acikin makarantar
Jabir shikadai ne abokin raphael wanda bayansu zu zafar dashi kullum zaka gansa
.siyama kanwar khalid wacce tayi popular kowa yasanta a ajinsu faryal
saboda itace yake cewa golden sister
,itama kyakkwa CE ba karya
Itakuma Allah ya daura mata son Raphael, don' haka take riritawa a makrantar kowa sanda yaji labari
Wanda ya Dada haddasa wani wutar fitina tsakanin raphael da khalid
Sam faryal ta kasa fahimtar meyasa takejin tsananin kishi da siyama duk da ma Raphael din yasha proving mata ba abunda ke tsakaninsu da ita...
Bayan kammala exam na shiga ajin next class su zafar za shiga ss2 ita kuma jss2
Ranar da wuri aka tashi,Hajiya mariya CE tazo dakanta daukan su
Tsayawa yayi a gefe baikarasa ba ,don yasan dokan ta
Shima zafar kin zuwa yayi ya tsaya tareda shi
Ta kirashi awaya tayi aika amma still yace bazai zo ba
Daganta ta fito ta zo ta samesu, zafar wai nikam Sa'ar kace kawuce mutafi
Mikewa yayi yace muje raphael.
Yaje ena? Gida mana mummy nifa ba inda zanje in ba raphael.....
Hehehehe zafar girma yazo,yaushe ka kai 16 ma da zaka nemi gaya min kai ga abunda kake so?
Mummmy....... ,just shut up zafar
Kai kuma bakin Arne,nagode maka da ka juya ma yaro na kwakwalwa akaina,...haba wannan cusa kai dama nasan hure masa kunne kakeyi toh burin ka ya cika.....matsiyaci dan gidan matsiyata
Allah ya isa tsakanina dakai,Arne, kazami,Allah ya tsine haihuwar ka
Sunkuyar da Kansa kawae yayi domin kuwa duk ancika anata kallo yadda Hajiya mariya take bal bale shi da masifa
Barin ma khalid da har a wayansa ya dauki komai,yana yi yana dariya
Bayan sati biyu da kama Hutu
,ranar da yamma faryal ta fito da gudu zuwa bakin pool ya zafar zo kaga wani Abu
Da hanzari ya mike ya taho wajenta,wayarta ta kunna video a YouTube Khalid yayi uploading ....
Mutane kowa na fadin albarkacin bakinsa
Idon zAfar da ya kada yai ja baisan lokacin da yace lallai Khalid is crossing limit
Yanzu kam
Ficewa yayi ya sami raphael dake zaune bisa stair chair a dakinsa yana karanta littafi mai taken patience,(hakuri)
Ganin yanayin zafar yasa shi mikewa cikin sauri ,yace lpya zafar are u ok?
Have you Watched this Raphael? Ya mika masa wayar faryal
Murmushi raphael yayi yace yes..nakalla tun last week
What?! Shine......shhh zafar kyaleshi
Action without reaction is d best way to defeat a fool like Khalid...
idan na biye masa mun dinga yi kenan
Just chill nasan yadda zanyi da shi
Numfashi zafar ya sauke yace ok yayi ,ko na ji magana
The boy is crossing limits, ya isa haka
Surayyahm.s✍🏼📚
[2/10, 5:51 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞By💞
Surayyahm.s💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page27-28
Ana shirye shiryen bufday gidan su Khalid wanda mahifinsu ya hada na mussaman domin siyama
Dama tun a schl ta ta kura ma raphael akan dole sai yazo,nacin balain siyama ke dashi mussamman ma akan abunda take so
Dukkansu su uku ne a zaune a dakin zafar ,faryal tana game da wayar raphael shikuma na kan karanta littafinsa
Shigan kiran ne ya sake shigowa bazata,domin dama yana fara shigowa saita danna busy duk basu gane abunda takeyi ba.....
Fuskrta a daure yace ya raphael ga wayarka
Siyama yagani akan screen da kamr bazai daga ba sai kawae ya amsa
Saukar da murynsa yayi yace yan mata
Nan tafara zuba wait ita a dole tana fushi baya daga wayarta
Toh kiyi hakuri siyama garba ,Allah ya huci zuciyanki
Bakomai ,kasan da ena fushi dakai da runi na mance da kai a rayuwa...
Ehmmm maganar party na ne ,abba ya gama min komai,I hope kagama yanke shawara
Siyama pls bazan sami zuwa ba wallhy,I wish u can just understand abubuwan danake Fada miki tun a schl
Haba amour, kaifa kasan it will mean everything to me in kazo ,kar ka damu da Yaya Khalid ba abunda zaiyi pleasssse
Hmm siyama kenan,ok ah WL try.
Ihu ta daka tace thanks my handsome cutie pie
Wani dogon tsakin da faryal ta ja ya sashi yanke wayar ba shiri
Suka tsura mata ido
Suna mata kallon lpya ?
Hawayen dake neman fitowa a idonta ne yasa ta fita
Waje dagudu
Dariya zafar ya fashe dashi har yana saukowa kasa
Sai ka bita ai kaji me kuma aka mata anan din yafada cikin dariya
Fita raphael yayi yabi bayanta,ya duba ko ena baiganta ba
Chan ya leka space din windown palourn sama ya ganta a tsaye tana kallon waje daga sama
Haurowa yayi do ya sameta ,yana isowa ta kara damke fuskarta ta juya masa baya
Faryal ya kira ta acikin sanyin murya,me aka miki kike fushi?
Wani mugun kallo ta masa sannan ta fashe da kuka
Da Sauri ya janyo ta kusa dashi,hankalin shi atashe yake mata tambayoyi kala kala....
Nine? Eh ta fada tana gyda kai ,ni faryal menayi miki kuma?
Ka shareni kanata waya da wata wawiya akuya mana
Dariya tabashi sosai ,amma yasan yana yi zata sake wani sabon rikicin
Rike kunnuwansa yayi yace natuba anty faryal bazan sake ba
Noo ban yarda ba wallhy har wani kashe murya kakeyi..wai itadin meye dinka CE?
Faryal munshayin wannan maganan shes just a friend, kinsman fa yadda take da naci....
Toh nidai karkaje ko ena Yau..inba haka ba mun raba gari dani dakai
Nan ta tashi ta fice tabarsa awajen
Murmushi kawae yayi,had cikin ransa yana matukar jin faryal amma ya barshi kawae a matsayin soyayyar yan uwantaka ne
Kwance tashi har anci sati uku da bufdayn siyama
ranar monday aka koma makaranta yayin da
Kowa ya nufi sabbin ajinsa na gaba
Da gudu yaji an danke masa riga,amour ka ganni fa ka dauke kan ka....kaida laifi kaida fushi ko
Kodan kana tare da wannan ne bazaka tsaya ba....tafada tana Nuna faryal da ta cika fam sai yatsine take
Ahhm siyama banganki bane,so how far ya bufday? How old are you now?
Cike da rashin kunya tafara shagwaba awajen ,amor kenan I'm just 13 yanzu kaki yanka cake ai thanks.amma you know what kayi missing......
Ke da Allah malama ki wuce kiyi tafiyarki..kinbi kin cika mana wake da surutu
A hatsale faryal take Fada
Tooo kajimin shegiyar yarinya waya kasa dake?,mayya kawae kinbi kin makale masa kin hanasa shan iska
Enough girls,me ya kawo wannan kuma
siyama,faryal is my sis pls don't talk to her like dat
And faryal,siyama is just a plain friend please get along,kusaba kinji banason fada,
Duk maganan nan dayayi tsura masa ido kawae sukayi suna kallonsa...siyama aranta tana rayawa nice raphael zaice min just a plain friend?
Hakama faryal_wato I'm jus a sis ko
Kamar sun hada baki lokaci daya dukansu suka watse suka barsa awajen
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 5:51 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyah ms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page29-30
Ranar Monday dayamma aka knocking kofar dakin raphael wanda take kwance yana tunanin yadda zai shawo kan kanwarsa da kwana biyu ta dauke masa wuta
Budewa ya taashi yi sai yaga wasu mutane su uku sun kunno kai
,dukkansu sun Sha English wears amma kana ganinsu kasan na yara bane
Cikin rashin fahimta ya ke kallonsu ,
Bayan dan gaisuwa da sukayi nan suka hau dan dube dube da leke leke,
Alhj ne ya shigo daga baya,inda raphael da Sauri ya koma gefensa
Abba suwaye ne,ko nayi laifi ne?
No my dear,correspondent dinka ne daga opharnage,kasan unexpected suke aikinsu,
Ohk na fahimta,nan matar ta tsaya ta maida hankalinta wajen dan tadin da taji Sukeyi
Daga bisani suka fice,zuwa Palo
Ena matar gidan dayan ya tambayi alhaji
Tayi tafiya tana Dubai tun last month
Ok zamu masa private interview so if u don't mind excuse us
Ah bakomai nan alhaji ya fice ya barsu
Bayan kamr mintuna arbain suka fito,fuskarsu ba alaman jin dadi sai rade rade suke ma junansu,
Alhji ya taso ya iske su a tsaye suna jiransa
Emm alhji abdullhi ,dama wannan shine 1st and last supervision,,,,a dokan mu idan yaro bai bamu gamsashon amsa ma tambayoyin mi ba zamu tafi dashi tare da shigar da reading kotu ...
Gaban alhaji faduwa yayi amma ya dake yace toh, enajinku
Gashi kayi signing suka mika msa wasu files paper 6 ne aciki,duka yabi da sign
Yawwa alhaji, thanks for your cooperation
Binciken mu ya nuna kacika dukkan sharadodin mu,dahaka ne aka yanke hukunci mallaka maka shi without any Oder.
Alhamdulilhhh.alhaji ya furta,shima raphael din murna ne ya mamaye shi dajin baza a rabashi da yan uwansa ba
Nan suka fice ,bayan sun hada ma alhaji nashi original adoption documents din
Tsabar murna alhaji yace raphael me kakeso kafadi dum abunda kakeso zan maka anytime my son...
Shiru yayi kafin ya CE ABBAH, Abu daya nake so
Me kenan raphael? Fada mana enajinka
ABBAH kadawo dani musulmi please.....
Kabbara alhaji yayi ,yace alhmdullihhi
Amma raphael meyasa kace Zaka dawo musulmi
Cikin nitsuwa yafara bayaninsa yana cewa, na Dade INA burin ceto kai na daga duhun da nake ciki,
Wani lokaci maganan mummy gaskiya CE arnanci kazanta ne,ba nitsuwa acikinta,....ba tarbiya akanta,sannan bincike na ya Nuna min batada kafaffen matsayi awaken ubangiji
Inaso nima na sami martaba da rabo a inuwar addinin musulunci,,na yadda mutum bai cika mutum ba in baya addinin gaskiya da kuma tsoron Allah shikadai........
Dalili na kenan ABBAH enaso na bauta ma Allah amma a inuwar addinin musulunci
Kataimaka min dan Allah,wannan Raman na Dade INA jiranta tun randa na fahimci menene musulunci.
Ajiyar zuciya abba UA sauke,raphael wannan ai abu mai sauki ne, yanzun nan zamuje ka shaida sannan na publicising sabon sunanka da addininka saboda makaranta da maganan mutane
Tashi muje wannan abun alkhairi ai ba jira,
Kiran zafar alhaji yayi da yake can baisan meke faruwa ba ya shaida masa
Kuka zafar ya fashe dashi tsaban murna
Nan suka fice tare
Nan aka gama komai akasa ma Raphael suna KAAMIL ,sannan aka Je kotu aka publishing aka watsa labarin yadda aka saba
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 5:51 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭 ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page31-32
Me zan gani haka? Ayyuriri ,,,ahh Barin kira mutumiyata naji gaskiyan zance
Nan Hajiya mariya ta dialing number haj shafaatu ring daya ta dauka
Yar albarka taki ambato,yanzun nan nake shirin danna miki kira
Hmmmmi shafa,yanzu na gama ganin news a paper wai raphael ya canza suna _
Ke mariya ai banan ya tsaya ba ,alhji kabiru jiya yagama shafa min labarin komai,,,,musuluntar dashi sukayi
Dariya haj mariya ta kwashe dashi,sanda tayi mai isarta sannan tace
Toooo lallai alhaji yA dau abun da zafi,anata Dana Sha bana nan kenan
To karyan sa tasha karya gobe zan dawo mu Daura daga inda aka tsaya
Ai cewa nake ko tunda yanzu ya karbi kalma kya karbe shi,
Chab shafa kenan ,nifa tunda har jinin arna ne ke bin jijiyoyinsa na TSANESHI....fakat
Ah tou,ganemin fa ai
barewa ba tayi gudu danta yayi rarrafe ba
Toh shafa,mekike gani zanyi yanzu?
Niga gani nake kudin alhaji ne yasa ya koma musulunci ba tsakani da Allah ba
Tabbas... mariya yanzu kikayi magana,so yake ya Dada Shiga zuciyansa a samu a ja shi jiki fiye da yaranki
Ke dai kidawo muga irin salon abunda yadace a mishi
Yawwa shafa na,sai kinji ni.......
Komai an gyrashi an Dada qawata gidan don tarban Hajiya mariya
Tun saukar ta suke waya da shafa har ta iso gidan
Zagaye take da yaranta sunata hirarsu cikin jin dadi, raphael ne ya sauko shima ya rusuna ya gaishe ta
Fashewa tayi da dariya musulmi ko?
,ikon Allah, wasu musulman ma don' wuta akayi su......domin su sukasan wani irin musulunci sukeyi
Me sunanka ma,? Uhmm kamilu koh?chab Allah ya isa ma suna mai dadi anyi asararsa
Zamewa faryal da zafar sukayi suka barta awajen don sungaji da ganin cin fuskar da mummy ke ma kaamil,
Hakuri kaamil yafara bata duk da ba dalilinsa
Ko ajikinta ta cigaba,
kai wai meyasa bazaka bar min gida bane,
idan kasan darajar iyayenka arna ka fitA min agida karka sake dawowa har duniya tanade,nan ne zan hakura
Hajiya kiyi hakuri,,,yasake cewa
Ooh bazaka fita ba kenan,,,me manufarka ne wai.?
Kudin alhaji ko? Kaifa daga ganinka ma barawo ne....
Me dame ka taba dauka agidan fadamin naji?
Da sauri Raphael ya dago kai ya kalleta cikin mamaki
Fada min mana cikin tsawa tafada,
Hawaye ne ruri a idanun raphael zuciyarsa na kuna
Mariya? Taji an kirata,haba mariya,
Tashi kaamil share hawayenka ka wuce ciki
Ke kuma kisame ni a daki anjima
Surayyahms.📚✍🏼
[2/10, 5:52 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahm.s💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page33-34
Komawa ciki raphael yayi dakinsa ,amma sai dai tun dayake bai tabajin abun Hajiya mariya ya taba masa zUciya kamar na Yau ba,,,,
jingina kansa yayi hawaye na tsilala a idanunsa.....
tunanin iyayensa yadda suka mutu agaban idonsa ya hadu ya chakudu masa da wulakancin da haj mariya ke masa......kuka sosai yafashe dashi a dakin nasa
Abunda Abba ya gaya masa ne ya fado masa arai yasa ya tsagaita kukan nasa ya lalubi laptop din dake dakin
Dan wani paper ya zare daga drawer sa wanda aka rubuta....the merciful servant, yaseen media production,the daily reminder,da kuma I lov u Allah production
Youtube ya shiga ya
rubuta the merciful servant, nan videos kala kala suka fara budo masa
,karanta wa ya tsaya yi yama rasa wanne zai Shiga yafara kallo...domin kuwa duk abunda yake nema na ilmi akan addini akwae a site din.....series by series
Masha Allah tunda kaamil yafara kallo duk wani tunani ya kauce masa
Ba abunda yamamaye zuciyarsa illah burin ya kara shiga Neman ilmin sanin ubangijin sa
Duk da ma malm mamman ya dauki nauyin karantar dashi qur'ani kullum in yadawo daga schl
amma bai daddara ba sanda yayi downloading dinsu cikin wayarsa saboda tun dama yana sa masa nitsuwa idan zafar yana yi a gabansa..
Da safe karfe goma Sha daya Hajiya ta shigo site din alhaji,ya idar da sallar walaha yana zaune yana tasbihi
Da sallamarta ta shigo ta zauna a kan kujera ,bayan ya kammala tace alhaji gani.....jiya bansamu na shigo ba gajiya tai min yawa
Bakomai mariya,gwanda ma da kika samu nitsuwa domin kuwa magana ta nitsuwa nake so muyi tsakani na dake
Toh alhaji ,gani ai bisimillah
Akan maganan yaron nan ne kaamil
Nan ta bata rai kamr wanda ya ambaci mutuwarta
Nasan kinada lavarin allah ya nufe sa da Shiga inuwar muslunci
Ko ba haka ba
Eh nasani Alhj...amma duk da hakan bashi ya fitar da shi ba,Alhj kai harka yadda yaron nan tsakanibda Allah ya karbi musulunci?ni dai na tabbata kwadayi ne da munafurci yasa shi, makirin yaro
To ya Isah haka ,ni bani da niyyar daga murya yau mariya
A matsayi na na mijinki na kiraki nan ne domin na tunatar da ke akan fadin Allah da manzonsa.
Ko kinsan cewa bayan biyyayya wa iyaye,abunda allah ke matukar farinciki yaga bawa na aikatawa shine taimakawa wani ,?tsoho,miskinai nakasassu,yara kanana,marar lpya,matafiyi,wanda aurensa ta kare sanadiyar mutuwar mijin,
da marayu sune mafi kauri ajerin wannan sahun
,daga bisani Allah bai kayyade mana ga wanda zaka masa ga wanda bazaka masa ba,,....har dabbobi,saboda shida Kansa yace "WALLAHU YUHIBBUL MUQSIDIN,Allah loves the doers of good......
Ko so kike kifada acikin mutanen da shaidan ke alfahari dasu wajen Sanya musu tsana,da kishi, da bakin cikin dan uwansu ne,kamr yadda Allah yafada mana a (Q35.06)
Kowa da kika gansa a duniyan nan hallitar Allah ne,kuma Allah bai halicce mu don ya sa mu a wuta ba,infact yana son mu ne ya halicce mu.....
jarabawa kawae Muke dauka a duniya sakamakon ka shine gidan da kazaba a lahira da hannunka,domin yace
#"wamayya amal misqala zarratan khaiiray-yara ,waman yaamal misqala zarratan sharray-yara.#"
..ba zalunci komai zaka gani kuma zaka karbi hisabi...komin kankantar sa.
Naga kin bada karfi akan kiran yaron nan Arne ko? Toh mariya bari kiji
"Manzon Allah tsira da aminci sutabbata agareshi ya Fada mana acikin sunnan Abu dawud vol 3 page170 hadisi na 3052) annabi yace "ku kula' domin duk wanda ya muzguna ko ya tsananta ma wanda ba musulmi ba,ko ya karbe masa wani Abu na hakkinsa,ko ya sashi bakin cikin da bazai iya dauka ba,ko ya karbe masA wani Abu batare da yardansa ba
"ZAN YAKI WANNAN MUTUMIN RANAR TASHIN QIYAMAH"
Hadisai dayawa sun bayyana mana akan mu kira mutane ga addinin Allah da kyawawan halayen mu,,,,ba zallan kira da baki ba.
Kin manta ne,tarihin lokacin da annabi ya shiga tsanani da mabiyansa a garin Makkah,jafar bin Abu talib ya tura yayi jagora zuwa (Habasha)garin ARNE sarki AnnajasHi ,akan suje zaa karbe su......kuma hakan akayi ,,,,,sarkin ArNA Annajashi ya karbi musulmai ya tseratar da su ya kuma basu cikakken yanci a kasansa.....ke wacece da zaki tsananta harshenki akan su har haka mariya?
Tarihi ya nuna akwae kykkwar alaka tsakanin mu tun zamanin manzon Allah saw.....
Tawakkali da Amana ne kawae basu dashi..musamman ma arnan karshen zamani...saboda haka kar ki nuna musu yarda fiye da dan uwanki musulmi...koma ya yake
Kiyi bishara da kkywar dabia a matsayinki na musulma ko dan su sami rabo ta dalilinki,
Kar kimanta har muddin kinyi kira ga alkhairi ladanki dai dai take da wanda kika kirashi ya karba batare da an rage masa NASA ladan ba
Daga karshe ina jan hankalinki mariya, raphael yanzu kaamilu ne ,yazama dan uwanki a musulunci
Kinsan kuma hukuncin wanda ya kira dan uwansa musulmi da sunan Kafiri a musulunci....
.
Inaji miki,tsoro mariya ki sassauta halayenki mana
inada fa labarin duk abunda kike ma yaron nan,duk lokacin da na sa kafa na fita a gidn nan.....
Haba mariya ta,yanzu ke baki tunanin mu mutu su zafar su Fada cikin wannan yanayin rayuwa? Duniyan nan fa ba tabbas
Kayi alkhairi ta mayar maka dashi hakama idan ka shuka sharri zai dawo maka wata rana
Kiyi hakuri mariya,mu zauna tareda kamil ,mu karfafa masa gwuiwa musamar da qaruwa ma addinin Allah....
Abun mamaki hawaye ne cahf a idon Hajiya mariya,kuka sosai takeyi
Takasa cewa komai....
Karasowa yayi kusa da ita ya shiga bata baki,
Daganan ya jagorance ta zuwa dakinta ta ya kwntar da ita
Sannan ya fice
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 5:52 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page37-38
Da yamma lis aka fara ruwan sama kamr da bakin kwarya
Ko ena shiru kasancewa ma yamma ne,kowa na gida
Gate ake ta bugawa kofar gidan alhji abdallah.
Da kyr ma mai gadi yaji karar saboda tsabar karfin ruwan dake saukowa lokacin ga dare yafara
Raincoat yasa yafito ya duba ganin ta ne yasa shi bude gate din da hanzari
Ta jike shataf,ga alaman girma yafara bayyana a kirjinta,komai na nunawa hatta pants din datasa shatinsa ya fiton cikin satin gown dinta data kameta
Jin labarin hajiya mariya da Alhj sunyi tafiya sunkai gaisuwar rasuwa yola yasata Shiga direct har dakin kaamil
Fitowarsa kenan daga wanka,yana goge jIkinsa da hand towl dinsa
Innalillhi yafada tareda juyawa cikin mamaki,
Siyama ? Me haka
Me ya kawo ki cikin wannan lokacin are u well?
Da gudunta ta karaso ta Fada jikinsa tankan kame shi, amour I'm cold ,sanyi nakeji help me tafada tana larnewa a kirjinsa
Da karfi ya tureta sanda tafada kan gadonsa ,are you insane?
Zo ki FItA kije gidanku,just get out siyama
Gyra kwnciyarta tayi ,I'm not going anywhere kamil...kai bakada da tausayi ne ruwa fa akeyi
A tsawce yace to ni INA ruwana...look just get out kafin kisa na fitar dake dakaina
Dariya ta fashe dashi,ni wallhy ba Inda zanje anan zan kwana
Farar singlet dinsa kawae yaci nasarar sawa ya kama hanya zai fice.da gudu ta taso ta rungemasa ta baya amour please don't purnish me dis way
Wallhy bani NASA kaina sonka ba
Kokarin cire hannunta yake daga kirjinsa..yaji karar plate fas a kasa
Daga idonsa da zaiyi ya ga faryal,da har ta fara kokarin dauke numfashinta a tsaye
Baisan lokacin da ya ture siyama ba Inda tafadi kasa tabbuga bakinta jini ya fara zuba
Da saurin shi yabi bayan faryal din da tuni ta waske hanyar dakinta
Ihu siyama takeyi wanda yaja WO hankalin zafar,
Siyama? Meya kawonki nan
Yafada cikin mamakin ganin yanayinta
Taimaka mata yayi ta tashi sannan ya bata tissue ta goge jinin dake bakinta
Na tambayeki baki bani amsa ba?
Baruwanka dani tafada wani sabon kuka na kokarin kufce mata
Kama hanyar waje tayi cikin ruwan ga duhu akan zata koma gida
Shima bin ta yayi ,ya rikota ke siyama are you crazy?
Kinsan me kikeyi kuwa,a ruwan nan ne zaki CE zaki fita?
What did u care zafar? Da sannunka kaamil yake wulakntani amma ba abinda kakeyi na taimaka min
I'm your friend kuma ai shi kamr dan uwanka ne,
So don't pretend like u care about halin danake ciki yanzu
Dan kwantar da murya yayi yace OK siyama im truly sorry,
But can we talk ,at least mufita a cikin ruwan nan ko gefe muzauna a cikin gida please na roke ki
Dan karamin open palor suka zauna ,ya kunna masu warmer ya bata body blanket ta rufe jikinta,
Meyafaru siyama what brought you this night?
Tun daga
Labarin yadda kawayenta suka tsara mata plan din tafara basa har inda aka tsaya...zafar na rasa meye ke damuna akan kaamil ,I'm dead in love with him... Wani lokacin nakance ko dan kywun halittarsa ne nakasa rabuwa da shi?am just confuse zafar na rasa yadda kemin ciwo tafada tana kokarin wani sabon kukan,
Ahankali ya taso fuskarsa cike da tausayi ya fara bata baki,kiyi hakuri siyama i don't think kaamil is ready for you....give him space
Wani kukan ta sake rushewa dashi tana Dada kankame shi,nasani kawae take furtawa
Haka ya dinga rraashinta har ruwan ya tsagaita ,haka fir taki kwana agidan
Driver aka turo daga gidansu ya maida ita
Nagode zafar,atleast I feel better
Bakomai siyama just make ur decision kiyi abunda zai sa ki farinciki OK?
OK,bye tafada sannan driver ya fice
Da su
Text ta turo ma zafar,akan gobe yazo gidansu tanason ganinsa
Duk da ma dai besan meyasa ba ,shima reply ya mata akan shikenan sai gobe din
Buga kofar yayi iya karfinsa yana kiranta haka faryal taki Sam ta bude masa
Ba irin abinda bai Fada mata ba amma shiru haka har ya gaji don' Kansa ya koma dakinsa
Kwance yake inbanda sabon haushin siyama ba abun yake yawo aransa
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 5:52 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahm.s💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page35-36
Alhamdullilh,kwana biyun nan haji mariya ta saduda ba kamar da ba,sai dai fa had yanzu akwae sauran abun aranta.....
Duk lokacin da rashin kirkikn ta ya taso hka zata ci masa mutunci abunta
Shafa atu CE tace mata ,karta shagala da dadin baki da wa'azin karya da alhaji yamata
A fadin ta wai kar alhaji ya mutu ace zaa ba kaamil wani kaso daga ciki arziki da kaddarorin alhj koda sadaka ne.....
Haji mriya da Allah ya Dora ma son kudin,Jim hakan yasata warware sauran imanin da yaso ya Shiga zuciyarta
Sai dai ta barsa ya sake a gidan,amma bata yadda ta hada shi matsayi da yaranta ba...dole sai ta banbance su.
Bayan shekara daya makrantar su zafar cike take da many a manyan mutane inda motoci na alfarma ke famar zurga zurga
Academic gown ne ajikin su kowa ya Sanya murmushi a fuskarsa,baka ramin kyw kuwa sukayi ba anata daukar selfie
Siyama CE da kawayenta suka nufo su
Dafa shi tayi tace amour I'm going to miss you,tana Fada tana nemar kwntar da kanta a gefen kafadarsa
Dan tureta yayi yace ojh God siyama say nawa zance miki ki daina sa hannunki a jiki na ne,I hate it_common girl..yafada ya juya mata baya ya cigaba da abunsa da zafar
Kallon kawayenta tayi sunyi kicin kicin suna mata dariya kaSA kasa
Nan ta hantsile ta bar wajen da gudu
Ko kallonta baiyi ba ballantana yasan me take ciki
Kaamil meyasa kake ma siyama haka ne wai,
Look zafar yarinyar ta gama fita min ne,ta takura min ko yawo bata bari yawuce min fa......think God ma zan bar schl din Yau
Dariya zafar yayi ,hmmm karya dai ba kyw...
Inajinka ranar kana ma faryal alkwarin bazaka sake kula siyama ba
Dan Sosa kai kamil yayi yace ,tooooo gulma kenan....she's my sis ai anything for her....besides nifa ba son siyaman nan nake ba
Ehmm hmmm nidai bazance komai ba
What,me kake nufi zafar
Ahh ba komai She's our sis yafada yana kyal kyalewa da dariya
Toh ya isa ko,muje ma na dubata nasan tana chan tana ciye ciye...tohm let's go
Marairece masa tayi a garden suna zaune ,yay kaamil nikadai zan na zuwa schl kenan.....I'm missing you already,
Ware idonsa yayi yace missing me? Bayan gidan mu daya ko,....
Just concentrate on your studies banda kula wasu banda kuma Fada da kowa
No Yaya kamil just tell me bakason na taba maka siyama....
Ohhh gosh haba Angel,u don't trust me?
I do,tafada tana murmushi.....
What's d smile for faryal?
Ai ji nayi kace mkn angel Yau natashi daga litl sis din ne?
Dariya tabasa ,a ransa yace to barin tsokaneta
Wait,dama bakisan meaning din sunanki bake nan? Nidai na San sunanki nakira
Faryal means Angel....
Oho dai tafada tana mikewa,ni bacci zanje
Toh gudnite faryal sis
Dan hararsa tayi ta wuce ni bazan amsa ba
Toh shikenan gudnite angel......
Aikuwa dadi ya lullubeta da sauri tace gudnite bro tana kyal kyale dariya
Kallonta yakeyi har ta kule kafin shima ya nufi dakinsa
Bayan sallar da sati biyu had su faryal ana shirin komawa hutun jssce.
Kafin nan siyama tasha zuwa gidansu yafi abunda yafi
Duk da ma watarana sai dai suyi hirar su da zafar amma ba shi zai hanata sake dawo wa ba
Tasaba da zafar kuwa domin shikne kullum vikin bata baki idan kaamil ya mata wani abun
Gashi tunda haj mariya taji labarin abinda ke kawo ta kuma tasan waye ubanta
Hankalinta ya matukar tashi son bakin ciki
Amma bata nuna ba ,inbanda ma Jan siyama da takeyi ajikinta
Hakan kuwa bakaramin sosa ma faryal rai yake ba..son aduniya ba wanda ta tsana kamr siyama
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 5:52 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞By💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page39-40
Bayan sati biyu faryal ta koma schl,amma har yanzu ba abunda take hada ta da kaamil
Wasan boye ne ma tsakaninsu..Sam bata bari su hadu ballantana su shirya
A schll kuma in banda wutar gaba ba abunda ke huruwa tsakaninta da siyama
Barin ma siyama da
Duk yabi yahadu mata da tana jin haushin wulakancin da faryal take ma yayanta khalid..kuma tadauka itace kawae silar da kaamil yace baya sonta
Bayan isha I kowa ya hallara a Fallon alhaji abdallah,nan ya bude maganar sa da dan karamin waazantarwa kafin ya fito da envelope guda biyu da ga briefcase dinsa
Wa zafar yafara mikawa,wannan admission dinka CE da visa komai da komai na ciki
Yadda kake so,england kace ai ko?
Da murna ya amsa ehh abba
To gashi 6years program ne tareda masters degree six month fannin petro- chemical engineering
Gaba daya faloun ya dauka da masha Allahu..nan kowa ya bayyana farincikkn sa ma zafar sannan aka gode ma alhaji
Yawwa saura kai kaamil ga naka,Germany ko?
A hankali ya gyda Kansa alamr eh
To kaima gashi same thing 6yrs program da 6 month masters degree a fannin web design and computer engineering.
Amma tafiyarku zai kai next week bayan an kammala walimar saukar ku
Nan ma fa waje ya rude da kabbara,
Fuskansu cike da farinciki da murna
Godiya aka dinga ma alhaji ranar har sanda ya gaji ya basu waje
Haj mariya da duk da ma abun ba harcikin ranta bane,amma ba ydda ta iya haka ta bisu da murmushi itama
Faryal kuwa ma Zafar kawae tayi wa murna ko kula Inda yake batayi bllantama ta kallesa tace wani abu
Duk da Baiji dadin hakan aransa ba,yaso ace faryal dinsa itace na farkon tayashi murna personally kafin wasu daga waje
Ringing din wayrsa CE ta dakatar da shi, jabir ya akayi,yanzu nake shirin kiranka
Toh gashi ai na kira ka na siyama ruwa sai an tace
Tsaki kamil ya ja toh zaka ruining min good mood dina kenan ko jabir dama haka kake
Ohh really to fara Fada min naka kafin na gaya maka nawa albishir din
Tab kaidai kafara enajinka,
Anyways nasamu fa,and gues what am going to germany
Dan Allah?
Cikin farin cikin kamil ya tambaya...nima fa nan zanje
Ai kuwa dariya suka kwashe dashi dukkan su
Mutumina an sake hada mu ,
yeah amma ai ni medicine zanyi kaifa nasan computar ta ka zakayo ai mayen danne danne
Dariya kamil yayi yace of cous ,Fada da karfi
Dan hirarsu suka yi Inda kamil yadan gaya masa abunda ke faruwa tsakaninsa da siyama da faryal
Kasan meye kamil kabari inna zo ranar saunkan ku zamuyi maganan kawae
Nan sukayi sallama
Kwanciya yayi ya rasa abunda ke masa dadi,wayarsa ya dauko daga inda ya jefa TeX ya sake tura mata kamr yadda yasaba
Amma still shiru no reply,
Haka yayi ta juyi daga bisani yayi wanka ya kunna karatun Qur'anin sa yana bi har bacci ta fara zuwa masa
Zuciyarta na balaien sonta masa magana ko ta ma replyn TeX dinsa amma ena ,ta kudura aranta sai ya dan Dana abunda takeji in tagansa da siyama
Writing pad kawae take yankawa tana rubutu tana zubawa cikin drwerta
Ana sauran kwana uku walimar su zafar,
Hangota yayi akasa tana zabga kuka ta rike cikin ta...dayake kofar dakinta a bude yake
Ya na ganin abinda takeyi ayayin da yake shirin saukowa zaije wajen zafar
Ganin kukan da takeyi tana rolling yasa shi dole Shiga dakin nata,
Kokarin dagata yayi yace
Faryal meya sameki,?
Da kamr bazata amsa ba tace cikina ne yakemin ciwo
A take ya fahimci menstral pain ne yake damunta
Nan yace ena maganinkin?
Dan dago kai tayi ta kallesa alaman ya akayi ya ganota
Murda ta cikin yasakeyi
ai ba shiri tanuna masa drwer
Dayake hankalinsa duk atashe yake cikin hanzari ya sa hannu ya dauko inda wayannan writing pad dinta suka zubo kasa
Mika mata yayi ya bata ruwa
Sannan ya juya da niyyar tattra mata writing pad din
Abinda yagani ne yasa shi tsaywa chak
Da sauri ya dauka daya daga cikin su
Inda yaga an rubutu" a day without u is like a day witou me,I lost my smile since d day i last see yours, I gues im not 100% living if am not being honest with you,I love you yya kamil I can't leave witou u my nurul qhalb.....
Wani sanyi ne ke ratsa shi har cikin zuciyarsa, da saurii ya
Sake daukan wani zai karanta har yafara ganin" ure d burning flame.......chak yaji ankwace
A fusace tafara ,wai me haka yay kamil ,meyasa zaka kalla min abuna
Far...ya.......... ni bana son naji komai daga bakin ka,
Just leave me alone,
And thanks for lying to me abt siyama
,
Ohh my goodness ,faryal what's is wrong with you?
Everything ,tafada a fusace...nika ficemin a daki kake can dakinka da yan matanka suke zuwa
Get out...tafada masa hartana bari hawaye tam fuskarta
Wani sassanyar kallo yabita da shi mai dauke da sako kala kala
Sannan ya sa Kansa ya fice baice mata uffan ba
Surayyah ms📚✍🏼
[2/10, 6:35 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms.💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 41-42
Ranar jumua da safe wani makeken fili aka decorating a daya daga cikin gidajen alhaji abdallah dake garin abuja
Hidima akayo sosai ,walima taci sunanta walima....mutane anci ansha masha Allah
Sai godiya
Dukkansu sun yi kyw sosai don kuwa tsadadden fararen yadi aka musu dinkin babban Riga ,tubarkallah
Dayake suffar su kusan iri daya ne bazaka babbance waye ba dan gidan ba acikin su
Sai dai duk da kywun zafar, abayan kamil yake,hasali ma yana daya daga cikjn abnda ya ke Dada hura wutar kiyayya a zuciyar Hajiya mariya tunda tafara ganinsa a asibiti
Shima fari ne ammaa Arabian milk, yanda ball eyes dinsa ga wani sajen daya fara shatin kwanciya a fuskarsa.yanada dogon hanci,da fararen hakora..ga suman kanshi baki ne wuluk.barakallah.
Faryal ma cikkn farin hijabin ta tafito ,a yau jitake kamr bazata iya daurewa bata ma kaamil magana ba
Don kuwa tunda ya barta a daki take faman jin haushin kanta akan abinda ta masa
Shima tundaga ranar ,ya fita hanyarta bayace mata uffaan ,
Gan tayi sun fice da abokinsa jabir
Haka kawae ranta ya hau kuna jitayi kamr tayi tsuntsu ta bisu,
Chan dai haka ta mike ta samu zafar dake famar waya da siyama sai dariya sukeyi....kai kace masoya ne
Ina xuwa siyama ban mintuna biyu....
Noo zafar ,tace cikkn shagwaba
Tsaki faryal take ja,a gefe tana kallonsa dayake famar llaba siyama,
OK fine naji idan bankira after 3 min ba zanzo din shikenan?
Yes tafada tana dariya
Am here sarkin fushi,yafada ya na kallon faryal da ta tamke fuskarta
Ni wallhy kabani haushi ma Yaya zafar nafasa maganan
Tafada tana juyawa zata bar wajen
Tsayawa yayi ya na rokonta haka fir taki,
Chan bayan kamr mintuna 10 sai gashi ya fito shima zai fita
Ai tama da gudu tazo ta davurce masa akan saita bisa dik enda zaije.....
A tunaninta gurin su kaamil da jabir zaije don' ku ta kudira aranta sai ta ga enda yaje
Hanyar wata villa garden taga ya kama ,nan tafara cewa ni ka sauke ni
Harararta yayi yace ai baki isa ba tunda kika fito sai mun karasa,ai bani na kiraki va
Parking yayi suka fito ,Nan ta je gefen wani 2sideways chair ta zauna,
Muryan da takeji ne yasa gabanta dukan Tara tara
Dan kasa kunnenta tayi, taji anacewa bakomai kaamil apology accepted,
Bata bari an karasa maganar ba ta sa kanta cikin wajen
Aiko ido hudu sukayo da kaamil ,kafar ta kasa daukarta ya yi
Da sauri ta gaining balance tafice wajen tana kuka ,
Ko jiran zafar batayi ba ta tsaro a daidai ta
Dariya siyama ta kwashe dashi,aikin banza
To na bar mata kai sai ta dafa ta cinye tafada tana kara gaba
Surayyahms.📚✍🏼
[2/10, 6:36 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞By💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page46-47
Karfe 9.30pm na dare
Abinci yabiya siya a wani choklate candyfood restaurant a Germany, nan ya zauna jira amasa packaging..
..ganin yadda hankalin mutane ya koma kan news yasa shima juyawa ya kalla
Cikin harshen turanci wani yace,I've heard of this clan they are all over the world,
Inda na gefensa ma kara dacewa ,they think they are too powerful buh thank goodness thy are now uncovered by the German CIA,
Kara sa hankali kamil yayi,innalillhi yake maimaitawa aransa saboda abunda yagani ya tuna masa lokacin da aka kashe iyayensa ...
Excuse me sir your package_baturiyar tafada tana mika masa ledarsa..
Bayan ya koma gida ne,ya zauna yana tunanin abu
Wow,could it be wayanda suka kashe iyaye na ma yan clan din ne?
Ance sukanyi kudi marar adadi daga karshe, definitely suna nan ana durza duniya dasu kenan
Nan ya mike ya jawo tab dinsa,Shiga fannin bincike yayi na criminal investigation
dayake ya kwarance aharkan computer bai sha wahala samin access ba nan ya typing ,the monkey clan kamar yadda yagani a news....
Nan yafara cin karo da sunaye kala kala na sauran kungiyoyi,kamar su scorpion kings,da lizardos,
Da sauri ya hau kan monkey clans,20secnd alert yake dashi idan bai fita a shafin ba ...jamian tsaro zasu gano yayi hacking din su wanda hakan babban laifi ne a kasa
Zuciyarsa fal da tsoro amma haka kaamil ya danna start button baiyi wata wata ba yayai downloading shafin da ya shiga
Nan ya sauka ya kashe computer,zarewa yayi daga scanner ya Daura shi akan photocopy machine
Mintuna 5 saigashi paper ya fito da zanen biri a gefen kirjin baturen
Zare ido waje kaamil yayi zufa na keto masa hannayensa na bari
Take wani zazzafan hawaye yafara zubo masa a kuncinsa
Mummah ..........ya furta ,yana ganin hoton yadda abun yafaru kafin zuwan su alhaji abdullh wajen
Waiwaye👇🏿
Rapheal run .
Inada sauran ikon rufe idanunsu akanka
Bazasu ganka ba
maman sa tafada tana turesa gefe
no mummah yafada cikin kuka,
Damke shi tayi,my son zasu kashe ka fa,ka gudu anan zan tseretar da kai,
no yasake cewa yana damke ta
Raphael kanaso kaga ana wulakani agaban ka ne kamar yadda ake ma wayancan? Ta nuna sauran passengers mata da ake ta faman raping dinsu a filin Allah an ware kafafun su tsirara,
Mummah bakin iya magic ba ? Ki mana tare nida ke da papa mu bace kafin suzo
Amma bazan tafi nabarku anan ba yafada cikin kuka
Raphael am weak now,banida isashen lokacin da zan tseratar da mu duka uku
Amma kai zan iya,ka taimakeni ka rayu my son
U don't deserve this
Karkada mata kai yayai alaman a'ah
Mummah I can't live without both of you
Rungomosa duka iyayen sukayi ,raphael baban sa ya kira yana kallon idanunsa....kayi hakuri mu tsira tar dakai please my son
Shut up ....sukaji an daka musu tsawa,wani sumbato da incantation maman Raphael takeyi irin na matsafar indiya,
Da Sauri ta mike ta Daura ma raphael wani bakin dan kwali a hannunsa, a tsorace don' an hanasu kusantar juna dama
Ke ,taji an damko dogon gashin ta
Cike da tsoro take kallon matan motan su a jere da aka gama raping dinsu zaa harbe su
Finciko ta yayi ganin Barin datakeyi don' tsoro
Nan ogan su yabada hannu acire mata kaya itama,....
Sautin kukan baban raphael sukaji da karfi
Shima nan aka bita kansa
Kai,taso nan shima aka daga shi,
Wani mugun kallo yamasa yace matarka CE wannan
Ya nuna maman raphael dake tsaye haihuwar uwarta,
Cikin matsanancin kuka ya amsa da eh
Dariya gurin ya dauka da shi ,sukayi wani kara dukansu
Gunner gama da shi,
Ihu raphael yasaka ya zo ya rungeme mahaifinsa da ba abunda yakeyi sai kuka,shima rapahel din yana nemar zaucewa yana cewa papa,papa,....
Ku tsaya ,babban barawon yace,
Ku daure mun su a zaune waje daya....zasu Sha kallo yafada yana kallon su cikin rashin imani
Haka suna kallo kowa acikin su shidan ya zo ya hau kan mahaifiyar raphael,ya yi masha'arsa_gunner ne mutum na karshe dayayi raping dinta
Papa da ya Riga ya Shiga shock idonsa kafewa yayai a zaune
,daga kanta aka fara harbe matan da suka farmasu a Daren,
daga karshe aka ba gunner ixinin harbe mahaifin raphael
Duk wannan a idon raphael ya faru......
Wanda hawaye sun kage a fuskarsa zuciyarsa ta bushe sai ido kawae yake cirewa
Wani wawan dariya sukayi tareda karan da suka sabayi
Me za'ayi dashi ogah,gunner yafada har yana bari
Kabarshi kana ganin zai rayu ne?,mun Riga mun kashe shi.....bayida amfani a duniya,,,,zai mutu da tunanin mu....
Suka sake sake wani ihun jin dadi da nishadi
Ana cikin haka saiga motar su alhaji abdullahi da Musa driver.....
Sosai idanunsa suka sauya kamar wutar garwashi,sulalewa yayi kan gadonsa yana tsananta kukan
Gaba daya sai yaji an tono masa ciwon dake ruhinsa da ya binne sa tun a asibiti
Bai hankara ba agogo ya duba yaga karfe 2.56pm na dare ne
Nan ya mike ya dauro alwala domin yayi sallar tahajjud.....kamr yadda ya saba
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 6:36 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 43-44
Kaamil Dama kuna nan ,e wallhy, munzo da jabir
Kaine kazo tareda faryal?
Ohh gosh ni har na manta fa,fitinanta wai sai tabiyo ni
Kun hadu ne?
Eh amma naga ta koma,
Ohh kyaleta battada aiki,naga kwana biyun nan wani rigima take jii dashi
To ya isa kuma ogah,ka kyale min sister ta sakata ta wala,
Dariya zafar ya fashe da shi,kwaji da shi ai
Kwana daya tal ta rage maka,gashi ba zuwa Hutu
Tamke fiskar sa yayi shikam ,a yayin da zafar da jabir suka sa shi a gaba da tsokana
Fitowar siyama ne yasa shi mikewa ,toh mu zamu tafi
Kamil yace
OK toh bakomai, nagode amour tafada da dan murmushi
Da ka ganta kasan ba kalau take ji
Nan jabir da kamil suka nufi hanyar gida suka bar zafar tareda siyama
Hey,are u owryt,kinsan masoyinki zai zo shine kuma u asked me to come,yafada cikin tsokana
Just stop it zafar,tafada hawayen na nemar kwace mata,
Subhanallah siyama daga wasa,?
No ba haka bane zafar, zuciyata tace ta kasa hakuri kawae
Duk farinciki ya lullebe ni lokacin da mukayi waya da jabir yafada min da kamil zamu hadu
But gues wat? Kamil hakuri kawae yabani ,tafada tana fashewa da kuka
Yi hakuri siyama ,cmon stop the tears mana zakiyi zazzabi fa
Na hakura zafar ,dole na kyaleshi kamil baya so na,no matter what
tafada tana sharen hawayenta tace
I'm going to move on ,
Da sauri zafar ya rike hannunta yace yes siyama move on,Allah ya zaba miki mafi alkhairi a rayuwanki
Kinga you are still young fa,kinada lokacin da zaki zabi koma waye kike so a rayuwanki
Thanks zafar,I really appreciate
Just promise me bazaka kyaleni ba, kai kadai ne kake fahimta na ......I don't want to lose u too
I promise siyama ,just chill ,kinga tashi ma mu tafi game resort let's forget about everything that hurts _let's have fun
Murmushi ta sake tace cool,good idea
Nan suka Shiga karada gari,
Inda zafar yayi iya kokarinsa wajen tabbatar da siyama has a blast ranar
An kammala komai ,kowa ya shirya an fiito
Duk nasihar da zaa musu an kammala,
Faryal data ki fitowa a dakinta in banda kuka ba abunda take.....
Yau ne asalin takejin zafin rabuwa da su,ga kuma tsananin abunda takeji akan kamil
Da kyar sanda abba ya sa baki kafin ta sagaita kukan nata aka nufi airport
Maganan da sukayi da zafar ne ke dawowa cikin kwakwl warta,...wani haushin kanta takeji domin tunda zafar ya sanar da ita asalin labarin abunda yafaru tsakanin kamil da siyama takejin bata masa adalci ba
Musamman ma kwana biyun nan da yake binta don su sasanta ba abunda bata mishi ba na bacin rai,
Zaune yake a waiting area shida abba ,suna magana gaba daya idonsa ya sauya kala alamar maganan da sukeyi da abban ya taba shi sosai.....rungu mesa abban yayi yana Dada masa nasiha ayayin da kamil ya fara zubda hawaye sosai domin kuwa har cikin ransa yakejin matukar kauna da son Abbah na ratsashi
Tamkar da da mahaifi in kaga yanayinsu
Jin announcement da aka farayi ma passengers yasa suka mike da kyar aka raba haj mariya da zafar
Faryal kam ba a magana,,,,don idanunta sunyi ja had sungaji sai jiri ma dake debarta ahankali
Gashi ko magana bai mata ba ballantana ta bashi hakuri kamr yadda tayi niya
Nan suka wuce su biyu zuwa seat dinsu domin kuwa a Dubai zasu sauka daga nan kowa ya wuce Kasan da zaiyi nashi karatun
Surayyahms.📚✍🏼
[2/10, 6:36 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page45-46
Bayan kwana uku da isarsu makaranta nan abba ya kira kowannensu..
Kanaji na kaamil,banda yawan kira gida saboda na lura in kuka sa maganan gida aranku bazakuyi karatu ba
Zan aika ana zuwa duba ku,every after session saboda tsarina sai kun kammala komai kafin Ku dawo
Toh ABBAH ,hakan ma yayi Allah ya kara daukaka ,insha Allahu zamuyi duk yadda kace
Yawwa kamil Allah ya maka albarka
Ranar tana zaune a dakinta,tana tunanin yayun nata da murmushin karfn hali a fuskanta,din kuwa jitake kamar an tsame wani bangaren rayuwarta ne da suka bar gidan
Kwanciya tayi da baya,tana tuna fuskar kamil last ganin data masa a airport..... Mikewa tayi tasa hannu drawer ta zata dauki writing pad dinta
Wani karamin envelope ya fado kasa
Ganin rubutun ya sa ta Sauri tasa hannu ta dauka
Budewa tayi, tafara karantawa,To my angel,am sorry! It Aches alots to know that I'm the reason you're upset this long, kiyi hakuri faryal,,,just want to let you know that your bro loves you much and am definitely missing you now and very second of my life....take care.... kaamil...
Murmushi ta sake tareda hawaye,mikewa tayi ta rungome letter tana dariya,,,,
Farinciki takeji,haka kawae na ziyartan zuciyan ta.....
Bayan shekaru biyu, da wata shida
faryal ana kokarin cika shekara 16_duk alaman girma ya fara bayyana ajikin natA
tundaga kirjinta,round hips da curvy figure da ya fito sosai,sai kara kyw takeyi Anfara dawowa yan mata
Duk lokacin nan zafar ne kawae ya kira gida,haj mariya kuma ko ta je ma bata biye wa takan kamil....haka shima kamil abba kawae yake kira su gaisa jifa jifa don' ko ya kirata batason dagawa
Tun faryal tana fushi harta dena....
shima haka ya danne duk abunda yakeji aransa badon komai ba don' ya cika ma abba alkawrin da ya masa akan zaiyi karatu da kyw
Khalid ne a falour yafi hour 3 yana jira,
Mummy nifa nagaji ne,ace shi kullum yana bin mutum kamar wani maye
Ke...bani son iyeyi tashi ki wuce kisameshi
Inyaso kya gaya masa da bakin ki,marar hankali idonku ya Riga ya rufe bakusan abunda ya dace da Ku ba
Tashi tayi Badon ranta ya so ba ta zura dogon riganta ta fito
Haba baby,meyasa ke bazaki canza halikinki bane? Kullum sai na jira ki haba faryal
Yaci ace na wuce wannan class din awajenki
Wani harara ta watsa masa,kaga mallam nifa banazo bane kamin wani complain wannan ai kai ka sa kanka
I came to ask you to please leave ni nagaji zanyi bacci
What? Faryal lallai ma ,nagama bata lokaci abunda zakice min kenan
Tsaki taja bata tanka masA ba
OK,shikenan gobe zanzo akwai Inda zamuje so get ready..
Don na tambayi mummy ta kuma amince
Wani kasalallaen dariya tayi,Khalid kenan
Toh wallhy ba enda zanje kaima kasani ....iska ne kawae zata wahalar da me kayan kara
Dan tabe baki yayi yace whateva,
Nikam sai da safe
Allah ya tura keya tafada ta mike ta nufi sama
Bin bayanta da kallo yake ,shi duk abunda tamasa ma jiyayi ya ya dauke masa a ransa kallon siffar jikinta ya keyi har ta lume,..
.mumushi yayi yanacewa dole ki zama tawa faryal weda u like it or not ni zan fara saninki....and u will be mine forever
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 6:36 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyams💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page48-49
Da safe ringing waya ne ya tada shi,
Video call ne
Inda sunan xafar ya nuna kan screen
Wani murmushi yA sake kafin ya danna answer button
Allah ya kiyaye mutum daga cewa Barin siyo abinci sai shiru ko
Hey zafar yafada a sanyaye,ba haka bane I'm just....sai kuma yayi shiru bai karasa ba
Kamill lpyanka kuwa? Are you sick or what
No,no yafada kamar marar gaskiya,
Can kuma sai yace,kayi magana da faryal?
Hmm nidai banyarda bakomai ba kamill...nasan baka so kayi magana ne kawae
if not meyasa idonka suka haura kamar wanda yayi kuka.?
Karatu nayi ,overnight... haba zafar yaushe kadawo cId ne kam..
Ina tambayarka ma bazaka amsa ni ba
Toh naji,shes fine
Amma yaci ace kuna biyana fa ban dawo muku dan aika ba
Itama kullum sai ta tambayeni kai,although bance mata muna waya sosai ba
Yarinya kamar mayya
Tohh yA isa ni bance ka zaga min kanwa ba
Kyal kylewa da dariya zafar yayi,da Allah min shiru kamil
I know d secret.
nasani fa.....kuna nan kuna kona kanku da soyayya dai
Ya sake fashewa da dariya
Tsumewa kamil yayi kafin zafar ya dena tsokanar sa akan faryal
Nan suka danyi hirar su kafin suka yi sallama
Bathroom ya shiga ya wanke jikinsa fes..ya yi shirinsa ya nufi makaranta
Duk iya kokarin kauce tunanin abunda yafaru jiya dashi dayake,still abubuwan suna damunsa jifa jifa sai yanajin wani zazzafan bakin ciki na rufe masa zuciya
Da kayr Hajiya mariya ta sa ta a gaba,ta Shiga motar da Khalid ya aiko dashi akan a dauketa
Mummy don rainin hankali ya zaaayi shi bazai zi dakansa ba
Ke kifice kar na saba miki
Dazun nan ya kirani yace min zaije tarban mahaifinsa ne a airport
Duk wani juye jyen da faryal tayi haka haj mariya taki fir sanda ta gaji ta fita ta bi driven Khalid
Ba su tsaya ko ena ba sai wani hadden hotel amma private CE,
Very important personalities ne kawae ke Shiga wajen,domin su kawai akayi
Tabe baki kawae tayi ,tace a ranta ni CE zan Shiga nan wajen..
Yo ko abba ma sau daya ya taba meeting anan don' ance wajen na manya manayan kusosi ne
Madamme we're here driver yafada
So what,just call him..ni ba shiga zanyi ba
Bata gama rufe baki ba ganinsa tayi ya nufota duk gaba daya hankalinsa nakan Surar jikin.....golden material lace ta dinka fitted gown long sleeve,tayi rolling da brown veil,da jakar lv mai hade da takalminsa
Ko enan ta a rufe yake amma still kyawunta a bayyane yake karaara
Wni shuumin murmushi yayi yace my baby, u killed it kin hadu yakamata na biya wannan wanka
Look Khalid bana son iskanci,
Shhhhhh baby sure driving me crazy in kika yi magana
Dan kara masowa yayi kusa sannan yace...bakisan muryanki na romancing dina bako
Wani dogon tsaki taja ta matsa daga wajen
Hey kawo min cheque book ya Fada yana mata wani irin kallo
Kudi ya rubutu kimanin million 20 ya mika mata
Baby manage this.
Hmm Khalid me ka dauke ni ne wai...
Babe.....just shut up Khalid,ta dakatar da shi
Cemaka akayi min rasa da zaka rainamin hankali da wani cheque din ka
Daidaita tsayuwrsa yayi yace ok? In cash kike so I can double the amount nabaki.,
kinsan fa money wiil Neva be a problem
U need it girl don't be shy
Khalid banson iskanci da rainin wayo,wallhy Nafi karfin ka ma ballantana abun hannunka
Ke faryal watch it, waya Fada miki don' inasonki bazan iya tarbiyantar dake ba
Ki Bini ahankali fa
Don' ko ubanki Nafi karfnsa ballanta ke kashinsa...
A fusace ta juya zata fice tabar wajen
Ido kawae yayi ma wasu gardawa nan suka taro ta
mugun kallon suke binta da shi wanda yasata juyawa ba shiri suka ja suka kulle kofar gidan
A tsorace ta koma badon son ranta ba ta Shiga motar tareda shi domin shirin fita
Mika hannunsa yayi zai tallabo fuskarta
Don't you dare lay ur filthy hands on me tabi shi da harara
Wani makallalen dariya yayi yace calm down baby
Look am sorry ,ki sake fuskanki kece bakiji dole na dinga koya miki respect...
Shiru tayi tana kukan zuci,aranta tana cewa mummy son kudinki shike shirin zubar min da mutunci na wallhy
Har aka iso bakin wani park cike da yan mata da samari wanda rabinsu kusan tsirara suke ana wanka a pool wasu suna zaune a shade da mata....
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 6:36 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyah ms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 50-51
.
Pool party Khalid ya hada da abokansa,musamman dan ya karyata masu cewa baya iya FitA da faryal
Isowarsu wajen kowa ya juya kallonsa musamman ma abokansa Ahmed da tJ
Khalid ne ya fara saukowa ya nufosu yana wani murmushi cike da kasaita
Ahmed yace ena marar kunyan babyn taka take?
Dariya tj yafara yi yanacewa ohh dama kana tunanin zai iya ne...yarinyar fa har yanzu jamai aji take
Yakasa yin komai
Enough guys lemme show you something
Ai da sauri wani daga cikin yan party ya karbi mic
Annoucemet.. announcement... annoucement..
Ladies and gents attention....yafada da funy voice
Nan kowa hankalinsa ya dawo Kansu khalid
Shikadai ya taka har zuwa kofar sit dinta ya bude motar
Harara CE tafara tarbansa, fuskan nan a shake
Heys baby take it easy mana,sauko muje friends are waiting
Ya fara kokarin Kame hannunta....just leave me khalid zan maka rashin mutunci anan in baka kyale ni ba mahaukaci dan iska
Tafada tareda Jan dogon tsaki
Cije bakin sa yayi ya hade fuska yana kallonta,
Look faryal,nabaki 5mints fito if not
Kinga wadancan
ya Nuna mata wasu karnuka masu manyan baki an daure su da chain
Zansa su raka ki har zuwa wancan pool din
Nan ya juya yayi tafiyarsa
Bayan minti 4 saigata ta fito a hankali daga motar
Tsayawa chak tayi tana maimaita innalihhi wa enna ilaihi rajiun ganin yadda aka chakudu maza da mata ba wani kayan kirki a jikinsu
Sukuma kallonta kawae sukeyi sunah goshing kywun halittar ta
My man,Ahmad yafada yana dafa khalid
Wallhy hoto na karya kut ,this girl is damn she's on fire
Murmushi khalid yakeyi Kansa na wani huruwa yana kallon ta yadda take tahowa,
Karasowa kusa da ita yayi ,yace good girl
Just behave ,if not kema kinsan sauran...
Wani bakinciki takeji ya tokare ta
Gaba daya friends dinsa suka zagaye su....anata neman shige mata
Dakyar take amsawa wasu kam ma sai ya mata ido
Baby tashi muje muyi rawa frdns suna su ki taka ,u know like couple dance
Tasan inta CE A a zai sake kawo wani abun,
Nan take tafashe da kuka
Khalid nagaji,ciki na namin ciwo
Ohh my gosh,meya sameki baby ko zamuje asibiti ne
No,no gida zaka kaini nikam
A rude ya kira driver aka sata a mota suka nufi gida
Yana shiga cikin gida ta bude mota ta warware tafice tayi ciki abunta
Shima cikin ya nufo Inda ya tarar da haj mariya
Dan rusunawa yayi yace ena wuni mummy,
Ahh khalid har kundawo ne
Eh tace cikinta na ciwo ne
Ayyah Allah sarki,ya baban naka ya dawo lpya ?
Lpya lau mummy,
Uhhm khalid ya maganan mu ne kam?
Ohh mummy ai ba kida matsala gobe zaku zo warehouse office nan zanyi aiki ,ko bana nan zan bada sako
Allah ya saka da alkhairi khalid,nagode dan nan
Ahha bakomai mummy ai kin wuce haka
Yafada yana murmushi
ABBAH fa ? Har yanzu bai dawo ba
Eh wallhy yana chan China almost 3month kenan ai yanzu
Allah ya dawo dashi lpya,mmummy ni zan wuce
To,to a gaida alhaji GaRBa
Zaiji nan yafice.....yanufi gida.
Kwanciya yayi, yana tunani aransa
Faryal, oohhh faryal,na sameki
Son? Yaji ance
Wacece faryal kuma
Ohh dad Kaine?
Mikewa yayi ya zauna kusa da alhaj Garba
Kallon dan nasa yakeyi yana jiran amsa
Dan Sosa Kansa yayi yace,faryal yar gidan alhaji abdallah makaranta daya sukke da siyama
Ohh OK, ya kamata nasan duk wanda kake tarayya dasu....
Toh dad,Dama enaso na shirya ma siyama graduation party ne nan sai nayi introducing dinta
To my son, wannan ba matsala
But ya maganan makarantar ka,kaki tafiya waje I don't know why
Wannan kasar taku ba wani kwakwwaran educational standard
Dad just calm down,zanyi masters ai a Germany in na kammala
Just want to take care of some things
Oryt toh shikenan,gudnite son yafada yana mikewa
Surayyahm.s✍🏼📚
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page52-53
Da safe karfe 7.30 shiru faryal bata sauko ba
Hajiya mariya dakanta ta fito ta kama hangar dakin NATA don ta duba ta
Hangota tayi da karami. Coffee cup tana zaune da littafin Q/A na biology,
Mummy ena kwana,tafada fuskarta ba yabo ba fallasa
Ah,a rike gaisuwar ki,ena nice abokiyr gabarki a gidan nan faryal
Mummy kiyi hakuri,nifa ba haka bane kawae abubuwa ne kinsan fa muna final exams
Ke kinci gidanku, ki kalli tsakar ido na kimin karya? Ai ni nasan kina dawo wa dawuri fiye da ma normal school hours a da
Ki Fada min meye namiki kwana biyu kike kin sakewa a gidan nan dani
Wato salon ubanki ya dawo yace namiki wani abun ko?
Saukar da murynta tayi,tace mummy ba wani Abu bane...kawae banason kinasa baki a maganan mu da khalid ne
Khalid fa baida kunya,gashi baya girmama nagaba da shi
Ke yi min shiru ,kaji maganan banza rike min tsuliya nayi kashi,
Eyeeee lallai faryal kin girma,..kece zaki Fada min halin mutum ko nice zAn Fada miki,yaushe kika girma kikayi hankali da zakisan mai kunya da marar kunya
Mummy wallhy bakisan halin khalid ba...nace kimin shiru faryal ta katseta
Look girl,yaron nan kusan dai dai yake da ubanki a arziki,ballantana babansa Alhaj garba
Nida nakeso soyyayarku ta daure ki huta nima na huta
Mummy nifa bana sonshi
Lahhh. hai lahhh kaji min yarinya.me kika sani akan so?
Faryal Ashe bakida tunani?lallai ma rashin hankalinki sai Dada bunkasa take
Toh ahir na sake jin bakin ki akan wannan magana
Kuma in kinason mu shaida juna agidan nan to kibani hadin kai,muddin nafada miki magana bakiji to zami samu matsala dake,INA fata ba da gunki nake magana ba?
Cikin muryan kuka faryal tace naji mummy
Tamike tafita....
Binta da kallo haj mariya tayi taja tsaki...wawiyan yarinya kawae zata jawo min tsiya inaganin arxiki
Waya ta dauka ta kira haj shafa ,bayan minti 30 sai gata ta iso gidan nan suka nufi ware house office na baban khalid
Yaune rana ta karshe a makaranta kowa na bakincikin rabuwa da juna anata faman Neman yafiya
Siyama CE ta dafa ta ,hey faryal
Dan yatsina fuska tayi sannan tace,wai meye ne
Dariya abun ya bata amma saidm ta dake,yayanki ne zaiyi magana dake tafada tana mika mata wayar
Da sauri karba ta koma gefe,hello faryal my sister,
Ko amsawa batayi ba saboda kukan dayaci karfin ta....
Faryal,faryal..yake Fada sannan ta samu tace Yaya zafar
Ohh my god waya taba ki haka faryal,kukan me kikeyi?
Fadan hakan dayayi ma yasata kara fashewa da kukan kamar ba jiya jiya sukayi waya ba
Cikin tashin hankali zafar ke tambayarta meya faru
Dan control ta yi dakyr cikin shesshekar kuka tace,Yaya zafar dan Allah ki dawo mana,I'm so tired nagaji da gidan
Dogon numfashi ya sauke ,yace haba faryal I called to congratulate you Yau ranar kammala schl amma kizauna kina kuka haka ?
Zamu dawo ai just stay put ok?
A hankali tace ok ,nan ya dan dinga bata baki had ya mata alkwarin bata gift kafin dare
Dariya tayi tace nidai zanga ya gift zai taho daga England zuwa abuja
Toh zaki gani ai just be close by...
Haka suka yi sallama ya mika wa siyama wayrta tabar wajen
Zafar sis dinka har yanzu fushi take dani akan kamil,
Murmushi yayai yace kyaleta she wll soon forget that....
Bayan shigar mummy da haj shafa ware house said ga alhaji garba da khalid nan tafe suma
Da Sauri khalid ya taho wajensu,mummy har kin iso eh son
To muje ga dad dina Ku gaissah kafin ya wuce
Nan suka tashi suka isa
Dad ga haj mariya mum din faryal ,she's one of the holders na company AbuZAYAL investment
Ohh nagane ,haj barkanku fa yagaya min yana zuwa gidanki ,matar alhaj abdallh koh?
Eh ranka ya Dade suka Fada tare suna yake
Ahh bakomai ,em make them comfortable, ka kawo min takardun Nasu anjima
Wani farinciki ne ya lullube su gaba daya barin ma shafa da yanzu ne NATA business din zai samu wannan daman
Faryal ko ko bin ta kan mummy batayi ba dakinta ta wuni tana jiran surprise din da xAfar ya mata alkawari
Karfe 9 na dare taji ring alert na video call
Da kamar bazata dauka ba don' tunaninta bazai wuci khalid bane
Jin mai kiran yaki hakura da kira yasata juya a fisace zata danna
Chak ta tsaya ganin code din countryn daya nuna akan screen
Surayyah ms.📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page54-55
Ta nemi hawaye a fuskanta ta rasa a lokacin wani farinciki taji na ziyrtan xuciyanta
Da sauri ta danna ,masha Allah murmushin kawae taga yanayi inda ita kuma ta kafe shi da ido,kyw na musamman taga yayi gashi ya kara girma da kwarjini kamar badan 20yrs ba
Wani kishi ne ya tukareta ganin yadda yadawo dole mata zasuna binsa
Nan hawaye suka fara silala a fuskrta
Angel.. .baki farincikin gani na ne?
Don't talk to me tafada cikin kuka
Murmushi yayi yace I know Angel,kimin duk abunda yadace nasan ban kywta ba da na kyale ta
Amma ai tasan da ita nake kwana nake tashi ko?
Bansani ba yay kamil,wannan wani irin rayuwace,u left me alone baka so na
a cikin fushi take ta masa masifa wanda shikaran kansa ya dena gane maanan abunda take Fada
Shiru yayi ya sa fuskan tausayi, sai hakuri yake bata
Da kyr faryal tadaina bori ta saurare shi
Magana sukayi cikeda kauna da kewar juna
Ohh dama gift din yay zafar kenan,amma wallhy yaci nabashi kyawta
Dariya kamil yayi yace gaskiya kam...
Ki kwanta faryal kinga past 12
Turo baki tayi zata sake sa kuka yace toh shikenan kinaso kar na sake kiranki ko faryal?
Ba nafada miki avunda abba yace ba
Da sauri ta gyda kai alaman Ah a....
Good girl,ki kula da kanki angel,for me?
Of cous yay kamil
and you too....
Haka har ta katse wayar badon son ranta ba ta sulale kan gado ta lumshe ido tana jiwo muryansa da fuskansa
Haka har bacci yayi a won gaba da ita
Washe gari kan dining suna cin abinci haj mariya mamaki ne ya rufeta ganin canjin yanayin faryal cikin dare zuwa safiya
Wayarta ne yafara ringing,ganin sauyin fuskarta yasa haj ta CE
Me haka faryal? Ki dauka mana
Nan ta danna ta sa a kunne hello,
My baby,....I'm sorry jiya ba time ban Miki congrat ba
Angama schl saura akawo min ke ko?
Batasan lokacin da tsaki ta kufce mata ba
Nan ta katse wayar batare da tace komai ba
Waye wannan haj mariya ta tambaya
Emm mummy khalid ne fa
Mtsw tashi kibani waje kar naci ubanki yr banzan yarinya
A fusace faryal ta wuce sama
Sallama Malm chief security yayi ya durkusa yagaida haj mariya,
Yadai naganka da safen nan
Dama aika ne na kawo ma faryal daga Khalid
Ohh ok to ajiye anan
Vudewa hj mariya tayi taga iv na graduation party musamman na faryal da cheque din 35million na kayan sawa da sauransu
Ware ido tayi tana danna ma faryal din kira
Ranar haka tasa ta agaba ita da haj shafa akayi shopping sharp sharp na designers aka gyra mata gashi aka mata make up
Bayan isha aka zo da motar gidan su khalid aka tafi da ita wajen party
Kamr zata fashe don'bakin ciki.wani zuciyan yace ta kira abba tafada masa komai amma wani yace tabari if not zata Shiga uku da haj mariya
Cikeda baki kala kala mata da maza harda yan uwan alhaji garba su uku
Iya tsaruwa wajen ya tsaru,siyama ma taci ado harta gaji da kyw,
Bayan an kammala yan ciye ciye da rawa da perfmance da akayi na shaharraen mawakin nan davido...
Waje ya gauraya anata hidima
Nan MC ya bada fili ma khalid donjin abunda zai ce
Wanda yayi dai dai da shigowar alhaj garba wajen
Nagode jamaa da kuka tayani farincikin wannan rana tare da sister na siyama .muna gode muku da taya murnan kammala karatun su
Inaso nayi amfani da wannan dama na bayyana ma jama'ah
Sarauniya ta wacce nake so nake kuma muradin aure kwanan nan
Bawata bace illah faryal abdallh ..yafada yana murmushin yake
Dum zuciyarta ya fara bugawa ga wani hasken da aka danna mata akai kowa kallonta
Yau zaka gane kuranka khalid tafada cikin ranta tana mikewa zuwa Inda yake.....
Karban MiC din Tayi tace
Nagode daka bani damar zuwa nan wajeen.domin kuwa nasanar da jama'a I'm not ur Queen in any way ni ba sonka nekeyi ba, na tsaneka,kuma har abada bazan taba dawowa matarka ba...
Ta wurga musu mic dinsu ta kama hanyar waje abunta
Da zafin nama ya mike zaibita wake
nan alhaji garba ya dakatar da shi ya ja shi zuwa ciki
Nan fa guri ya kaure da kace kace kowa na fadan albarkacin bakinsa
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page56
Calm down khalid,me haka ?
Kyaleshi dad I told him yarinyar batada class,sai wani huci yake kamar zaki
Da Allah malama kimin shiru karna FASA miki baki
Harara siyama ta visa dashi.
.of cous khalid ba baki ba ma kill me if u want
Ena akan yarinyar da bata San kanayi bane
Don't talk to me like that siyama raina a bace yake yanzunann can't u see
Enough alhaji garba ya dakatar da musun nasu
Son ka kwantar da hankalinka no one dares me and win...duk abunda kake so a duniyan nan zaka samu
I promise
Tare suka kalle uban nasu da ba alamar wasa a fuskan sa
Dad me kake nufi yarinyar da ta yarfa ni agaban kowa da kowa.
this girl has dissed me in front of everyone dad
tace bataso na
after all I have been tru saboda ita
Kallonsa Alhj garba yayi yace khalid tell me kanasonta ko baka sonta
Enasonta mana dad,but I mean to teach her a lesson
Just live dat to me wannan tsakanina da iyayenta ne
Daga Yau kadauka ka aureta an gama
Daka tsalle khalid yayi ya damke baban NASA dad are you serious
Tsaki siyama taja tafice abunta
Yes my son .but ......
But what dad kafadi komai zan maka yanzun nan
Are you sure? Yes enajinka dad
Khalid i want you to live this country
Zan tura ka las Vegas
Kafin ka dawo I give you my words aurenka da wannan yarinya ba fashi
Come on go and think about it gobe zanji amsa
Dan shiru yayi kafin yace Yes dad,bakomai zan sameka goben
Good jeka ka huta have fun
Itako ko ajikinta kwnciya ma tayi tayi baccinta, ko bin ta kan haj mariya batayi ba
karfe 2na rana alhaj garba da khalid suna tsaye yace
Son u have made the right decision nikuma zancika maka alkwarinka kafin kadawo
Sannan kuma
Duk abunda na gindaya maka shi zakayi a Vegas kaji banason kuskure?
Yes dad Barin wuce kar nayi late zan kira ka in na isa
Nan sukayi sallama ya nufi sit dinsa dayake private jet ce
Daukar waya yayi kira mint 5 saiga wani bakin karkarfan mutun ya shigo enda yake
Mika masa envelope yayi yace masa ka nemo min komai gameda su
Angama ogah.....family photon Alhj abdallh aciki da cheque na rabin kudin aikinsa
Bayan wata daya,ba khalid ba labarinsa ko ajikinta don' itakam ma dadi takeji jin shi shiru
Kallon post din sa a Twitter yasa ta Jan tsaki...maye kawai
Ai nayi maganinka
Ke,dawa kike magana ?
Mummy ,ba kowa tafada a dan tsorace
Kwace wayar tayi taga suna khalid ne akan tweet din
Wani mugun harara ta watsa mata
Tashi ki fice min nikam ubanki na kira shasha
Da Sauri ta sauka abunta don'tta matsu ita ma ta tafi makaranta tabar mummyn data sata agaba tun data ji labarin abunda yafaru tsakaninta da khalid ranar
My princess baki Fada min Schl din dakike so ba
Charab haj mariya ta karbe magana
Alhaj ba enda faryal zataje,asata kusa da gida kawae ena kallonta
Karamar yarinya kamar faryal har sai ka tambayeta ena zataje karatu
salon tahadu da miyagun kawaye a dagula min tarbiyan ya....gaskiya alhj
ban isaba bazan iya daukawa ba in wani Abu ya faru da faryal
Ta Fada tana fashewa da kukan karya
Sake baki faryal tayi tana kallon mummy
Data dage tana share kwallan ban mamaki
Haba mariya wannan ai bakomai bane,muna da hakkin yin hakan ma
Amma yanada kyw Dama aji zabin NATA
Ah a nidai banyarda ba yaran yanzu ka haifesu ne baka haifi halayensu ba
Kawae tayi Turkish university ya isa tana zuwa tana dawo wa
Me kikace princess,shiru faryal tayi ji take kamar ta rusa ihu awajen amma wani mugun idon da haj ta kalleta da shi
Ya sata amsawa ba shiri,eh abba na amince
nan ta shige ciki da gudu tana kuka
Surayyah m.s📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞By💞
Surayyahms💘
ÂMEENCI WRITERS ASSOCIATION
Page58
Haka kamil ya cigaba da binciken sa batare da ya sanarda kowa ba,
Sai dai haryanzu bai samu cikakken vayani akan wanda ya rage yake kuma nema ba
Bayan shekara biyar gidan alhaji abdallah ba masaka tsinke yau kusan sati aka dauka ana tsare tsaren gidan domin dawowar su zafar da kamil
Musamman Hajiya ta shirya abinci kala kala tasa kuma aka zanxa tsarin dakunan
su
komai da komai sabbi aka musu barin ma zafar datake ganin yanzu ya zama cikakken namiji zai hau kan harkokin dukiyar mahaifinsa
Da yamma karfe biyar
faryal dake neman cika shekaru 20 da haihuwa ta sauko cikin wata Riga da skirt na material baby pink mai ratsin silver stones ,ta parking dogon gashinta
sai dai wannan karon sake shi tayi jelar ya Fada har gadon bayanta
duk da
Light make up ne a fiskarta amma tayi kyw sosai sannan ta rataye mayafinta putchia pink da takalmi da jakar vine a hankali take takowa zUciyanta fal da farinciki
Ke wallhy zaki sa muyi latti, nafiso Dana yafara sauka a idon mummynsa
haj mariya tafada tana kokarin turata gaba zuwa mota
Kamr baza akai airport ba haka kowannen su yakeji,
5pm aka sanar da saukan jirgin Dubai,
kasa zama faryal da haj sukayi sai hange hange suke
Abba kuma hamdala kawae yake
yarana sun iso insha Allah
Kusan Rabin mutane jirgin sun sauko amma shiru ba zafar,da kamil
Jitayi an damke ta ta gefe da Sauri haj mariya ta juya ido hudu sukayi da zafar wanda ya sauya ya dawo tamkar balabe suits ne ajikinsa farii da bakin Riga ta ciki mai dogon hannu
Mummy yafada da karfi,
wani farinciki ne ya lullube hj mariya tuni ta rungomu sa tana dariya aida gudu faryal ta karaso ta kankame shi itama
dukansu uku kamar bazasu sake juna ba
Abba tsaywa yayi yana kallonsu cikin sanyin rai da hamdaln ubangiji
Karasawa yayi wajen nan zafar ya fashe da kuka yayinda yafada jikin abban nashi
Shima alhaji. Daurewa yayi amma yayi kewarsa sosai musamman ma da tunda suka fara shi baije Inda suke ba
Ina kaamil abba ya tambayeshi,yana........
Baiko karasa naganar NASA ba .....nan ta hangesa yana tahowa jaka ne a hannunsa yar karama kamar brief case
Zaro ido waje haj mariya tayi tana mamakin da kokwanto anya wannan kamil ne?
Sam ya sauya mata daga kamannin da ta sani saboda inka gansa ma zaka dauka dan gidan wani sarkin larabawa ne,farar designer jallabiya CE fara kat a jikinsa ya nade bakin sumansa da ja da bakin hularsu haraami...bakaramin kwarjini ne ya bayyana tattaree da shi ba
Suman tsaye faryal tayi don' harga Allah son shi da tsoron shi
Taji ya kamata a take
Da murmushinsa ya tinkaro abba kamr bakomai aransa..abba na kai hannunsa don' ya tarbosa nan ya Fada jikin abba ya fara kuka kamr yaro karami
Har cikin zuciyar sa yakejin son kamill din
Kamilu Ashe baza a girma ba yafada yana dagosa
Abba ,nayi missing dinku sosai,.
Dan murmushi abban yayi yace,muma haka son I'm proud of you guys
Naji dadin sakamakon Ku dukka,
Mun gode abbah yafada yana juyawa
Murmushi yayi ya dan rusna gaban hj mariya ena wuni hj,
Hajiya mariya kam tsaywa chak tayi tana kallonsu itade har yanzu bata yarda shidin bane
Wani bakinciki taji ya tokareta a lokacin, da kyr ta furta lpya tana yake
Haka nan dai aka hakura aka tattara aka koma ta gida
Isarsu keda wuya kowa yanufi dakinsa yayi refreshing ya sauya kayan jikinsa
Wani sabon wankan faryal tayi itama .tubarkallah kowa yafito Ra's
Ranar tamkar kwae haka ake tarairaya su a gidan abinci kam sanda suka gaji dan kansu suka bari
Allah Allah take tasamu dama ta gana da kamil domin gani take kamr baza su hadu ba
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page57
Ogah Hajiya mariya ta iso,
CE mata ta shigo
nan aka kaita har Inda yake zaune shikadai
Alhj an wuni lpya? Zauna mana Hajiya ai nan kamr gida ne
Itadai gaba daya tsorone fam cikin ranta haka dai ta dake ta zauna
Nan aka fara jera ma Hajiya mariya kayan alatu na abinci da shaye shaye wanda akayi musamman dan ita
Bismllah Hajiya
Cikin mamaki ta zauna tare dashi akan dinning
Alhaji ena fatan lpya dai ko?
Ahh ,dan gyran murya yayi yace bakomai hajiya
Wata alfarma ne nake nema awjnki
Kiyi hakuri ban nemi mijinki
saboda naji yanada tsaurin ra'ayi sosai kuma banason na takura
Koba haka bane haj?
Dan shiru tayi tace ,hakane Alhj abdalla baida saukin kai sosai amma ba halinsa bane na asali
Amma Alhj bangane alfarman dakake nema wanda baishafe Alhj ba ya shafe ni
Kwantar da hankalinki akan mariya maganar yarki CE faryal
Inaso kibani tabbacin Dana Khalid zai aureta shikenan
Ena miki maganan nan a mtsayin business deal ne
Ba inaso na baki doka bane
Ku mata kunsan yadda kukeyi da yaran Ku
Kin fahimceni?
Dan dariya tayi,tace haba alhaji harka tsoratar dani
Wannan maganan ai mai sauki CE
Kabarmin komai a hannu na faryal batada mijin da ya wuce khalid
Naji dadin zancenki Hajiya mariya,nikuma namiki alkwari zaki ji dadin wannan harkan muddin burin Dana ya cika
Washe baki haj mariya tayi aranta tana hamdalan
Business da alhaj Garba ainko wani iri ne zanyi ballanta wannan
Riba biyu,tab
Kafin Hajiya mariya ta fice a gidan sanda aka mata jaka daya na dollars acikin booth din ta hade da wasu pleasantries
Faryal kuwa ana faman jigilar makaranta ta sami fannin medical physiotherapy
Tsaye yake a bakin titi ya rufe fuskarsa da bakin sun glasses
Dafa shi akayi Adan asirce, ya juya ya biyo shi suka Shiga ta baya Inda ba jama a sosai
Mr kamil I'm glad this is the last piece of information I will be giving you...look man this shit is crazy and deadly. The police...... Shhhhhhh
I know thanks Jordan,heere is your pay up
Nan ya mika ma baturen nan envelope ya juya ya nufi gida
Alhamdulihh dukannin vayani danake nema naga ma samu ,saura na fara binsu daya bayan daya don nayi alkwari
Sai na ruguza alamarin duk wanda ya ke da hannun aciki ruguza rayuwta Dana iyaye na
Nan ya dukufa aikin bincike
da kyau yakaranta file din kowannensu
Baisha wani wahalan sarrafa binciken NASA saboda kamil ya gabata fannin ilmin sarrafa computer kota wani hanya
Bayan hour 4 ya fito daga sallah ishai_ nan ya cigaba da bin file din dayake downloading
Ai kuwa yana tabawa yaga download completed....
Da hanzari ya zauna ya fara karanta wa
Acikin su barayi shidan mutane hudu sun Riga sun mutu wanda duk ta hanyar kisan haya (assassination) ne
Daya shine shaharraren dan siyasa ta kasar burtania da jamian tsaro suka kai shi prison sakamakon daukar fansa da wata yarinya tayi akansa bayan ya raping dinta ya kuma kashe mata iyaye
Case din da yafara gani a news
Dan jingina kansa yayi yace dayan yana las Vegas amma dan Nigeria ne
Shaharren dan cacar casino ne....wanda kudi ma daya gansa sai da ya Sara masa...iya dukiya ya mallaka a rayuwarsa baisan ma adadin su ba
Sai dai tsoron tsananta bincike yasa yake harkokinsa a asirce
Babban matsalar shine bani da cikaken sunansa ...amma na tabbata shine gunner wanda ya so ya kashe ni da abba...
Yana cikin nazarin ne alert ya shigo computers a Inda yayi hanzarin dubawa
Tracker daya sa ne ta gwada masa present location na gunner is abuja...Nigeria
Address ya fara kokarin dubawa amma yaga access denied
Ohh what now,ya zanyi na gano sa? Gashi hotunar su na da ne a net ko yanzu ya kammanin su Yake oho
Dan tunani yayi can yace
Yes akwae tattoo but ya zanyi na ga tatto bayan a gefen kirjin su yake
Haka ya hakura yA kwanta da tunanin abun a ransa....
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyah m.s💘
AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION
PAGE59
Wayarta take ta nema bata gani ba,gashi kusan karfe 11.30 na dare
duk hankalinta ya tashi saboda taso tayi amfani dashi ,musamman ma da ba abata dama sun gana da kamil dinta sosai ba
Toh ni waya dauka min phone tafada ranta a dan bace
Kodai na manta a palour ne,barinje dai na duba
Tsaki ta danja ta bude kofar dakinta ta nufo waje
Kan stairs tagansa zaune a bayan coriidor na fannin gurin haurawa sama
Kansa akasa alaman waya yake latsawa
Murmushi tasake aranta tana cewa wow ga abunda na ke nema anan ashe
Nan ta cire takalmnta tafara saukowa a hankali zuwa wajensa
Bai lura ba
Hannun yaji a kan idanunsa an kullesu gam,sai dai
kamshin turaren ta da laushin hannun yasa shi fahimtar muradin ransa a wajen
Kamu daya yama dan hannayenta ya zare su duka ya jawota gabansa tana fuskrtan sa
Zaro ido waje tayi tace what! Dama kaine ka daukemin waya koh?
Wayace ka sacemun wayata ,ai baka damu dani ba, bayan ko kira na baka sonyii da katafi,ena kaaje chan ne ka sa mu wasu ka mance da ni ?
tafada fuskarta ba alaman wasa sai wani murmurdaa vaki takeyi tana hararsa
Dariya sosai ta basa yadda ta Dage tana masa Fada kamar dagasken satar yayi
Mikewa tsaye yayi yazo dap Da ita ,tsit tayi don' ita har yanzu kwarjinin dake tattare da shi na sata taji kamar bazata iya kykwan tsayuwa agabansa
,murmushi ne mai dauke da sakonni kala kala na kewa da kauna
A tare zuciyarsu ke bugawa yayin da gaba daya sun lume cikin kallon idanun junansu....
A hankali takai hannunta kan fuskrsa mai haske da laushin tabawa....
Shima a hankali ya kai bakinsa kan hannun nata hancinsa na gogan fatar hannun nata a lokaci daya
Kamar kar ta bude ido takeji ,aranta cewa take in mafarki take bazata farka ba
Iska taji ana hura mata a fuska ,
a hankali ta bude idanunta da suka fara sauyawa
chak ta ci karo da narkakkun nashi idanun sa daya kasa daukewa akan ta
Zuciyarta ne ke tsananta bugu,numfashin ta na nemar canza salo,
Dan girar sa ya daga ya tabe baki yana murmusawa
Hmmm Ta biyoni ne ko ? Marar kunya harda cewa na sace mata waya
Turo baki tayi tace ni wayata zaka bani
Ga wayarki hajiya ,kar asake karo min laifi
Gwalo masa ido tayi sannan tace
Waya kunna maka abunda na rife da password
Ohh kin manta ba abunda za'a iya kullemin Yanzu? Nida abuna ma wazai hana ni budewa
Cikin tsokana yake cemata
Na duba ne Dama naga rivals dina da akamin bana nan yafada yana dan satar kallonta
Dariya tadanyi tace,ina ka gansu? Ai sai kabani wayarka nima naga yan matar naka na chan masu hanaka kira ta
Kuma dama da ka dawo ko oyoyo baka Min ba tafada a dan shagwabance
Dariya yayi sosai kafin yace oyoyo? angel katuwa dake?da CE miki akayi ke baby CE da zan miki oyoyo?
Daure fuskanta tayi tana kananun magan ciki ciki
Nice ma zaace ma katotuwa koh
Mekike cewa ne katuwa,zoki karbi wayar toh tunda zagi na kike a zuciya
Yafada yana kallonta yana murmushi
A fusace ta juyo zata nifi hanyar steps wai a dole taji haushi
I'm sorry ruhi na yi hakuri
Sassanyar dadaddar muryansan ne ya dakatar da eta
Nan ta ja ta tsaya tana kallon karasuwarsa Inda take
Jitayi ya rungumeta tsam ajikinsa i missed you ruhi, bakisan yadda nakeji ba ne kawae
Some words are better left unsaid
Dan dagota yayi ya nuna mata screen din wayarsa
Hoton tane tsaye ta dafa glass door na airport dazu da suka fita
Dazun Dana ganki a airport naso ace ke zan fara sacewa ba wayarki ba kin kara kyw angel,
Hope dai ba a dama mun ke a schl din kun nan
Dan turesa tayi ta jingina kanta akan stairs
Ai nikam ba cewa nayi naga ma fushi dakai ba.5years fa tafada kamar zatayi kuka
Shhhhh haba ruhi na nasan nayi laifi amma kinsan i need to fulfil abba s promise ko
Kema kinsan kina tareda ni kowani lokaci, in har zan manta dake Ashe zan iya manta dakaina kenan
Hannu ta mika masa ya karaso kusa da ita
Kara kankame shi tayi tanajin yanda ya sanyaya muryansa yana cigaba da magana a kunnenta
Shiru tayi ta kasa magana sai lumewa takeyi ajikin nasa
Shikuma ya Daura kansa a kafadanta
Ehm uhmm sukaji abayansu
da Sauri ta sake shi duka suka maida kallon su bakin stairs
Surayyahm.s📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page60
Kaga blue moon lovers "dare yayi aje dai akwanta
Wani kunya ne ya lullube ta da Sauri ta rabe jikin stairs da yayi hayar cikin gidan
Wurga masa hankerchif kamil yay yace
Kaifa wallhy kasamin ido zafar,
Da Allah dakata malam "kace zaka zo lovey dubey dinka kabarni enata jiranka a dakin ka ,
Ba bacci kakeyi ba,na dauka tare zamu kwana ai,shyasa na barka
I missed you fa bro,meyasa kataso? yafada yana kwale masa baki
Yimin shiru da Allah"' kasan ma wadda kake fadan wannan ai ....
endai bai isheka ba ne ai sai kajira gobe ka karasa fada mata
Kar ka rude ni
Dariya suka kyal Kayle dashi suka nufi da kin Kamil din tare
Bayan sallahr asubahi abba ya umurcesu da su koma bacci su huta ,gaba daya satin ya basu Hutu su rabi gida kowa ya sake kafin aje next plan
Yan uwa da abokan arziki haka suka dinga Turin shigowa ana musu maraba su enna salima da su kawu kabiru da matansa
Mariya haka yaron nan yadawo? Ni na dauka balarabe ai kuka samu tacan kasashen
Kedai bari shafa,Kudi wasa ne? Kudi kuma me kike nufi kamil din yayi kudi ne
Hmmm ai sawa nayi adinga samin idon
Akansa. Kinsan ba bazan sake alh ya dinga barnatar da dukiya ba
Nan ne naga achievement din sa kala kala da awards kuma wallhy kudi yake caska a hannun turawan nan bana wasa ba
Kinsan fa ya mugun kwarancewa a ilimin sanin computer
Ni abunda ya tsaya min awuya ma shine,yanzu akwae companyn Samsung galaxies dasuka bashi contract zaiyi musu designing phone tracker na sabon tsarin zamani .....
Eyeeeeeee toohhhhh
Me kuma wannan din toh mariya
Kee shafa wallhy in sukayo signing dinsa to fa ya tsalleke wallhy
Kamfanin wayace fa?
Kikasan adadin mutanen da zasu saya wayar
kinsan bakaramin riba bane fa sai dai kiji ana kirga shi cikin billionairs nakasan nan kwanan nan
Dafe kirji shafa tayi tace dan Allah?
Shikuma dan namu fa? Ehh kinsan yanzu shi zaina lura da harkokin mahaifinsa
amma ba nan ta tsaya ba shafa,so make nima na Daura zafar kan kamfanin da alhaji garba ya mayar karkashi na "GG investment'
Bani mu kashe kawata gaskiya kanji na ja mariya
Ai na dauka zaki sa ido ne Karen jeji ya wuce ma gida gata
Toh alhamdulihhi ai ko naji zance......nifa tsoro ma yaron yafara bani sai kace dan aljanu
anya alhaji ba gamo yayi ba da xuriyan aljanu?
Ke da Allah ,shafa ni ba wannan bane yanzu ya za ayi da
Maganin khalid dan gidan Alhaji garba?
kinsan fa muna kan cin rabashe har mun fara giniga da dukiyar Alhj garba
Uhmmmm hakane
Kawata,toh me make ciki yanzu
Gashi shima ance sati mai zuwa zai dawo kankat ya gama karatunsa a waje
Dan shiru shafa tayi kafin tace
Ai bakomai bane wannan mariya,ko eta faryal din tana da wani ne?
Haba haba wani,, nida na dau alkwari zanba khalid ena zancen barinta da wani
Uhm uhm mariya Ina fatan dai kina aikata abinda nake gaya miki akan ma nemartan dai
Eh shafa duk sun tafi na koresu bakowa yanzu
Amma kinsan meye Sam nakasa gane me tsakanin faryal da kamil tunda ya dawo fa
Eyeeee kaamil kuma? Oh Allah ana wata ga wata
Kamr ya mariya Ban fahimce ki ba
Kawae naga yadda take shishige masa ne abun yana daure min kai wani lokaci
anya yaran nan ba soyyaya suke a boye ba
Ke zaki tsaya tamabya ne,ai bincikowa zaki yi
kinsan bamuda mafita a hannun Alhaji garba muddin wani matsala ya kawo khalid ya rasa faryal
Bayan sati biyu da dawowarsu kowa alhaj ya Daura shi kan companyn daya kamata ya kama aiki
Duk da rashin samin lokacin da kamil da zafar suke fama dashi "faryal Sam ta dena bin driver inzata schl
haka take jiran kamil yakaita sannan su dawo tare
Ranan jumua da yamma
Siyama CE zaune a falon ita da haji mariya suna gaisawa
kicinkicin taji alaman
Shigowar su faryal da kamil yasa ta mike ta CE ma siyaman toh bari na dubo miki shi zafar din ko
Don kuwa har aranta dadin juyin mulkin nan taji
zata hada zuriya da alhj garba ta da, ta ya...
Toh mummy siyama tace tana duban kofa dake akejin motsin tafiyar
Kamil ne yafara kutso kai ciki
Ai ko batasan lokacin da ta mike tsaye ba zuciyarta na Neman zaucewa ganin yadda ya sauya kamanni
Arrrmour Kaine wannan?
Tafada tana nuna sa da hannu
Shiko murmushi ya jefe ta dashi yace,
siyama kenan u look great girma kenan
Yafada cikin tsokana
Mutsininsa yaji anyi da karfi sanda yayi ouchchh ....angel
Ni mu wuce na gaji fa tafada tana narkewa ajikinsa
Tabe baki siyama tayi aranta tana cewa,,,,, hmm yarinya da ba don ba don' ba wallhy saina dawo da tsohon zuma inga tafadin ki
Ana cikin hakan zafar ya tinkaro zuwa wajen
Bye siya talk later "
OK kawae tace tana maida hararan da faryal ke fa man binta dashi
Hey yan mata na zafar ya Fada yana murmushi ,da gudu ta zo ta rungume shi dama itakam gwana CE.
Zama sukayi tare suka cigaba da hirar suu
Itako farya tunda suka haura sama take kana nan magan ganu
Nikam wai fushin na meye ne haryanzu faryal?
Bakai bane? Tafada kamar zatayi kuka
Ni? Mena miki ohh Allah yanzu fa muka shigo
Ok baka SANI bako
Tafada tana ware idonta waje,,,,,
Yeah tell me ko na tafi na barki dodo ya cinye ki
Da Sauri tace
Ai gwara dodon ma akan wanda kake wani CE ma ""siya u look great, girma kenan c yh ltr " tafada tana kwaikwayon maganansa
Dariya sosai tabashi abun ya matukar birgesa yadda take shake muryanta
Ita kuwa kuluwa ma ta dada yi ta juya zAta haura sama
Jawo ta yayi tsam tafada jikinsa
A hankali ya sauke murynsa yace ......angel am sorry banace miki ke kadai bace a duniyan ya mace a ido na
Koba kiyarda bane?
Danja tayi daga jikinsa ta
Dago kanta tace naji amma ni wallhy ban son tanace maka amour ka Fada mata
hannunta sarke a cikin nashi tana wasa dashi
Faryal.? Taji ankirata da wani murya " gaba dayan su sanda suka razana
Me zan gani haka?
Kinada hankali kuwa
Ki wuce ki barnan kafin naci ubanki tafada a fusace
Enda itama faryal din ta haura sama da sauri ta nufi dakinta
Wani harara ta watsa masa ta bi bayan faryal din
Surayyahms.📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms.💘
AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION
PAGE61
Banko kofar haj mariya tayi"
Cikin hanzari faryal ta juya tace,,
Mummy ...
.ki min shiru dan uvanki,wani uban kike masa harda wani rirrike masa hannaye
Ohhh lallai fa,,,, wato shiyasa kika nace yadinga kai ki makranta don' kusami filin kuna shagalin Ku ko?
A'ah mummy tafada cikin rawar murya
To Fada min meye a tsakaninki da shi ........
kinsan Hali na sarai zan gaya ma babanki komai daga ke harshi Ku gane kuranku agidan nan
Mummy dan Allah kiyi hakuri,wallhy ba wani Abu bane
Bazaki Fada ba kenan? Kuka faryal ta fashe dashi
Mummy INA son shi ne,shima yana so na
Tas taji mari a fuskanta
Kalleni nan faryal,
Yau yazamo miki rana ta farko kuma ta karshe da zaki furta kalman so tsakaninki da wannan yaron kinji ko bakiji ba?
Gyda kanta tayi alaman eh tana khannunta dafe da kuncinta
Ficewa haj mariya tayi tabar ta tsaye a wajen
Sulalewa kan gado faryal tayo sai kuka kawae takeyi ba kaukawtawa
Da safe alarm din sallahn asubahi ne ya daga ta
mikewa tayi ta janyo wayarta hade da ware idn ganin miss call da texes da kamill ya jera mata
Murmushi tadanyi kafin ta sauko ta Shiga bayi
Wanna tayi hade da alwala ,kafin ta tura msa sakon gaisuwa kamar yadda ta saba
Baifi Minti 2 ba sai ga shigowar kirarsa
Sallama tayi cikin sanyin murya ,shiru yadanyi jin yadda muryntar yake ratsa shi
Haba Ruhi na kinsa har nabi nakasa bacci"mai ya hanaki daga wayata jiya ?
Langwame fuska tayi kamar wacce take gabansa tace
Twin soul bacci ne ya sace ni fa
Oh alhamdullhi,na dauka ko akwai matsala ne naga kamar mummy na fishi da mu
Uhm bakomai twin sou l Barin shirya na fito mu tafi ko
OK ki shirya din.. yafada yana katse wayar
Mikewa tayi tsaye a ranta tana cewa' mummy sai dai kiyi hakuri bazan iya rabuwa da twin soul ba nikam
Yanzu nake jinsa,
Karfe 5.na yammacin asabar. Laraba mai aiki ta shigo ,
Faryal ana Neman ki a falourn mummy
Batayi wata wata ba ta fice ta nifi hanyar site din haj mariya
da sallamarta ta shiga
Zoki zauna faryal khalid ne
haji mariya tace tana kmaida kallonta kan faryal din
A take ta murtuke fuskan nan kamar taga mutuwarta
Sannan ta zauna a takure batace uffan ba
Toh my son bari naje ciki ko? haj ta mike ta nifi kasa
Wanda yayi dai dai da lokacin Yana kokarin saukowa shima tagansa
kai zo nan tafada da kakkauran murya tare da hade rai
dan risinawa kamil yayi ya CE haj ena wuni?
Rike gaisuwar kamil,bana bukatar gaisuwan munafuki mai neman lalata yara kanana,,,,,
Dan shiru yayi baice komai ba
Nidai INA maka last warning,
kar na sake ganin ka kusa da yata faryal idan ba haka ba kaida wallhy kai da alhaj......
Ayi hakuri Hajiya
Ko kallonsa bata sakeyi ba tafice abunta
Wani shuumin kallo Khalid Kevin faryal din dashi
Baby I'm speechless..... kinga yadda kika kara kyw kuwa
Shine bazaki zo tarbana ba
I know kinsan zan dawo jiya.
not even a call or TeX tunda natafi
Dariya ma ya bata,khalid am not sure Inda ni kake magana. Tafada fusknta a mirtuke
Ena ruwana dakai dazan maka wadannan abubuwan pls?
Hhhh baby kenan,kina nan yadda kike har yanzu
I tot kin girma yanzu zaki bar yaranta and face reality
Nidin nan fa mijinki ne kwanan nan "meyasa bazaki fara biyayya ba uhm baby
Hehehe wani shewa faryal tayi " kace me? Su mijii manya
Lallai tab....
Amma bada ni ba , and not even in your wildest dream khalid
Mikewa tsaye faryal tayi tana kallonsa tace
I belong to someone else shi ka dai , and u knw what? Ka kwantar da hankalin ka khalid he's better than you
Ke Faryal ,,,,,ya kirata da kakkauran muryansa
,ke har a tunaninki akwae wani namiji better than me ne?
Kinuma min shi go ahead girl uafada yana kokarin nufota
Niko zan miki alkwarin. tabbatar miki that khalid GARBa is the only MAn for you
Mtsw sai kayi kuma,all you can brag abt is riches,
you disgust me khalid....tafada cki ciki
Ni zan tafi tafada tan kallon waje
I'm stucked here khalid sai anjima tafice
Faryal,faryal ...... Yake kira ko ta juya abunta
Dun kule hannunsa yayi yana furzar da iska a baki "
ya fice
Ko sallama baiyi ma kowa ba ya nufi hanyar waje,
Karo suka yi da kamil dake kokarin shigowa cikin gidan
Dada daure fuska Khalid din yayi
Haka suka wuce tamkar basu San juna ba
domin shi khalid Sam yaki jinin ganin kamil a fuska
Har cikin ransa yakejin ena ma ace Yau kamil ya mutu yabar duniya
Wajajen karfe 8 na daren ranar
A hankali take tafiya harta kai bakin garden na back yard,
zaune yake yana danna dannensa shikadai
Farar riga CE sanye ajikinsa da farar three quarter sosai yayi kyw "
Sai da ta tsaya ta gama kallonsa kafin ta karaso
Twinsoul,ta fada tana kokarin zama tagaban sa,
Just in time
Angel,I'm so happy to c you" kamar kinsan kece araina yanzun
Murmushi tadan yi tana kallonsa
Riko hannunta yayi yace ruhi," meyafaru jiya? mummy tamiki Fada bazaki Fada min ba ko?
Dan ja da baya tayi tace What ? No kawae ta CE min .....uhmm emmm" tace.....
Girgiza mata kai yayi yace uhm uhm ,kar kimin karya ruhi,just tell me
Kokarin kwakulo hawaye takeyi,tace twinsoul,idan nafada maka zaka dena bari na INA zuwa nan kullum
Gashi kaga tahana ni binka schl yanzu ...I don't want us to be apart" nikam bazan iya ba
Ok Dama ita ta hanaki bina yanzu?
Ehhh tafada a hankali
Amma kamil....
Shhhhh faryal kinsan bazamu saba dokan mummy bako,
Aiko fashewa da kuka tayi,tanacewa Dan nafada maka ko ?
Nooo angel c'mmon, look idan baki bar kukan nan ba ba abunda zan Fada miki yanzu
Hannunshi yasa yana share mata hawayen yana cewa'. stop you're wasting your precious tears ruhi, ure too special to shed a tears ""na tsani kukan nan naki
Dan tura baki tayi tace toh ni kafadamin ya zakayi dani,u know I can live witot seeing you
OK fine,ZAmu na haduwa a schl kafin a tashi ko
Uhm said wanne kuma tafada tana kallonsa
Shikenan ruhi ,for now
Yarfa hannunta takeyi tana cewa No,baza mu na haduwa a gida ba kenan ko me?
Yes ruhi,bana son kisami problem da mummy
Amma insha Allah na miki alkwari I will fight for us,zan tabbatar mata I love you and I wanna spend the rest of my life with you
Com"on smile ruhi....
Murmushi tai tana kallonsa ,a hankali ta furta me too twin soul,
Toh come let's get to bed kije ki kwanta kar mummy ta ga baki nan
Ok tafada tamasa peg a kuncinsa,
Shima mayar mata yayi a goshinta sannan ta wuce ciki
Surayyahms✍🏼📚
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page62
Haka rayuwa ta kasance tsakanin faryal da kamil sai dai su hadu a waje amma ba gidan ba
Domin kuwa run ranar haj mariya ta sa ido sosai akan kowanne daga cikin su
Inaso ka bincika min waye saurayin faryal a garin nan""" khalid ya Fada ma guard din sa guda daya dake tsaye cikin office dinsa
Ogah me za amasa in angansa,? just get his name da enda yake kabar min Sauran
Ok sir yafada ya fice
"
Sake daukan wayarsa yayi ya cigaba da jera mata miss cols din da taki kulawa tun tuni
Mikewa yayi ya ja tsuka
straight ya dosa hanyar makarantr su,
Bayan tsawon nemanta dayayi bai sameta
Dan gefe ya nema ya zauna ya jira ko zata fito don' an tabbatar masa da bata tafi gida ba
Daga nesa ya ganota tana tsaye tana waving kamil da har ya kusa ficewa a haraban schl din
Minti daya bai kara a zaune ba ya mike ya
Isa wajen,
Cahkwamota taji anyi wanda yasata juya wa a firgice,.
Ke dan ubanki kifada min waye wannccan kazami waywan da kike kulawa?
Tas yaji an wanna masa mari
Kul nasake ji. Sunan ubana abakinka,mahaukaci kawae
Ta bishi da wani mugun harara ta wuce abunta
Kamo hanneyenta yayi da karfi ya murdasu""" kika mare ni faryal yafada fuskan sa a damke "
Kicin kicin din kwace hannunta tafara yi ga tsoro da yagama lullube ta
Ka sakeni khalid you are hurting me
Anki a sake ki ,come with me yai zan koya miki hankali yafada
Yana janta har cikin motar sa ". kulleta yayi ya nufi hanyar fita shima
Kuka faryal take tana dukansa amma ko ajikinsa,
Har sanda sukayi nisa kafin ya tsaya,kashe ac yayi sannan ya dago fuskarta da ya gama jikewa da hawaye
Khalid dangirman Allah ka maida ni gida,
Wani murmushin mugunta yayi,not untill kin Fada min akan wani wawan ne zaki mare ni?
Idan ba haka ba zan koya miki hankali anan, yafada yana kokarin kai fuskansa cikin nata
Da karfi ta turesa ,na Fada maka ka kyaleni nace bana sonka
Just shut up faryal,ya daka mata tsawa" duk wannan surutun ki is useless
mahifiyarki bata gaya miki an bani ke bane?
Meyasa zaki na kula wani
Kin rainani ko? Yafada ranshi a bace kamar me shirin dukanta
A dan tsorace tace what,Allah ya kiyaye wallhy ba wanda ya baka ni
Mummy ai ba ita ke da iko akaina ba
Shakureta yayi yahada bayanta da sit din motar
Hawaye ne kawae ke tsilala ba bakin magana wajen faryal
Kinaji na ,bazan dauki wulakani da iskancin ki ba ""yanzu ba da bane got it?
Kuma Tunda taurin Kaine dake namiki alkwari zan koya miki tarbiya da kaina nan gaba
Naga alaman gidanku basu farsa miki baki ba
Wani mugun kallo faryal ke binsa da shi
And one last time yafada yana mata wani mugun kallon shima
Kifada ma duk wanda ma yake rudin Kansa akan ki, haduwar mu dashi bazai yi kyw ba
Tari ta farayi sosai kafin ya hankara ya sake mata wuyan ta
Kuka kawae take yi batace uffan ba...domin kuwa ranta a hargitse yake da Bacin rai
Bai saurareta ba ya ja motar ya kaita kofar gidansu
Da hanzari tafara
Kokarin bude wa taji GAM an kullee,
Hannunshi taji a bayanta yana cewa baby am sorry kinji,kije gida ki huta
Bata sanblokacin da ta joyo ba tana watsa masa wni zazzafan harara " Azzalumi': mugu ,allah ya tsine maka,tafada cikin wani sabon Kukan
Bab...ka bude min Kofa khalid tafada a hatsale
Ai Da sauri ya bude mata tafice
Kallo ya bita da shi har ta mule gidan nasu
kaga fuskarsa a lokacin wane maraya "kamar ba shi yagama shaketa ba
.
Surayyahms✍🏼📚
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms.💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page63
Abokantakar zafar da siyama da ta sauya ta dawo shakuwa da soyyaya kullum manne take dashi
Ranar jumuah da misalin karfe 6saura na yamma suka shigo gidan alhaj garba tare
Siya,hope u had a good day with me? yafada yana kallon cikin idon nata
Murmusawa tayu ta kamo hannayensa
Zafar mu shi Shiga please,
kullum Baka kaunar ka shiga ciki
No cwety ba haka bane kinga is alrady late fa
Uhm ban yarda ba amma ni ai ena Shiga gidnku ko ko yaushe ne
bahaka bane ,am just in a haste
Amma musamman zanzo
Bai ma karasa zancen NASA ba " sukaji karar horn maigadi na kokarin bude kofar gidan
Yawwa my dad,dama ka Dade Baku gaisa ba tafada tana yake
Rusunawa zafar yadanyi ya gaishe sa
Zafar ne dady,my boyfriend tafada tana dan murmushi
Ohh"""" ayyah to shigo cikii mana yafada yana tallabo kafadan zafar
Yes sir zafar ya ce
nan suka jera zuwa ciki
A zauna tare a valour
.yace ya babanka I hope kuna lpya
Lpya lau dady,
Good "
make your self comfortable,
Yafada yana mikewa ciki
Bai jima ba aka fara masa formalities na abinci kala kala
Badin yaso ba don' dole ya zauna yaci abincin da aka jera masa shima
.soyyayr su da siyama ta samu asali ne tun lokacin dayake england,
don kuwa siyama a duniya batada amini dayake dauke mata kewar rashin uwa kamar zafar
tun bayan rabuwarta da kamill
Daga nan Abun ya zarce har aka furta ma juna kalman soyayya
Zaf,tafada tana maida kallonta kansa
Ya dai Hajiya enajinki,...zo muje kaga wani abu
Dan zaro ido wajee yayi yace ae'na siyama" ko ena shiru agaidan nan
What tafada tan dan yatsina fuska ;' CE maka akayi muna cin mutane, c'mon durling" tasoo , tafada tana Jan hanneyan sa
Wani daki suka nufa tare wanda aka masa kwalliya tamkar kana gidan zinare ne
Ko ena an masa adon kyale kyalen gold wajen sai sheki yakeyi
Zauna mana "tafada ta mike zuwa wani wardrobe
Wani akwati tadaauko me shegen kyw ta bude masa a gabansa
A hankali yasa hannu ya dauko hotunan da yake ciki
Wata kywawiyar mata CE yagani rike da karamar yarinya da ba sai an gaya maka siyaman bane " da kuma khalid a gefensu
Your mum? Ya tambaye ta idonsa akan hoton
Yes ,she died plane crash on her way
to Casablanca run ena 4yrs
Allah sarki"
Allah ya jikanta ya mata rahma,
Ameen zafar.
Nan suka cigaba da fitar da pics kala kala
Ciki kuwa harda hotonan alhaj garba lokacin yana yaro
Wow dady fa thug ne da can a zamanin su"" zafar dubi wani makeken tattoo a kirjinsa!! ,siyaman tafada tana dariya
Nan shima ya sa ido yace wow ,kinsan mutanen da bakamar yanzu ba
Our parent wil go crazy in mutum yace zaiyi tattoo yanzu
Said ace ka dawo dan iska
Amma what does it stand for naga kamar zanen monkey?
Yeah dad yace shida friends dinsa ne sukayi duk iri daya
Kagane irin peer group haka
Tabe baki yayi yace
Ohh that's nice , ..
Agogonsa ya duba yaga already six ya dau hanyar gaucewa
Baby let's get going,zanyi sallah na wuce gida
.
Dan hararsa tayi taje ta kulle kofar sannan ta jefa key din A bra dinta yana kallo
Ufff siyama meye hakan ne wai?bani key din pls yafada yana mika mata hannu
Dan hararsa tayi ta Dada daga boobs dinta tace "sai kasa hanu ka dauka zafar
Haba siya na" kinsan bazan iya ba ai ko,to meye dalilinki na ajiye ni a gidankun enajinki
Tamke fuskanta tayi kamr ba eta ba,tace just sit kawae
Dan dolensa ya nemi waje ya zauna
Surayyahms✍🏼📚
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page64
Ya Dade yana lallaba ta ta cire tabasa haka taki fir har akayi maghrib
In kaga na baka key din nan" toh kacire ne da hannun ka and don't touch my boobs tafada fuskarta a shake '
Yau na Shiga uku siyama ",shikenan , I surrender
Mi kikeso nayi miki toh,? Tell me kinga dare nayi" kuma Yau fa kinsan tun safe Muke tare koo
So? Ko banyi derseving time dinka bane zafar? Sake daure fuskan tayi ta juya masa baya
baka gama cinye ranar ba ne " ai full day kace zaka min yau
Dan mirmushi yayi sannan yace
Toh naji madam,when zan tafi
Babu rana tafada tana tura baki
Dan shiru yayi sannan ya matso kusa da ita ya langwame fuska yana kallonta ,siyama what's is the problem?
Juyowa tayi jin sassayar murynsa na kokarin kashe mata jiki,
Take idanun ta suka cike da kwalla tace masa,I'm so lonely zafar"
I missed my family, my mummy,
I want a family,"
Nagaji da rayuwa nikadai":;;
Dad hardly ka gansa a kasar nan" ko ya zo ma bai fi mu hadu few times ba sena Neme sa na rasa
Zafar tun ena karama "gashi yanzu har na saba da hakan ta fada tana taro hawayen ta daya fara sauka
Cikin sanyin murya ta sake cewa and Khalid is just like dad running from one place to another in search of fame
dan dago kanta tana kallon cikin idon sa,don't I derseve to be happy?
Kallonta shima ya keiyi a sanyaye "ga tausayin ta da ya keji na shigar sa
Kai kadai ne kake sanyaya min rai na"
just imagine yadda zan kasance ko yan zun nan in ka fice,
Nika dai ce,no one will be here with me
Sosai ta fashe da kuka a gaban NASA,har ta Neman isa kasa
Shhhh yafada yana jingina ta a kirjinsa,
a hankali yake buga mata bayanta kadan kadan kodan ta sassauta kukan data keyi
Sosai tabashi tausayi,rashin uwa da family babban rashi ne komin arzikin mutum a rayuwa
Dada shigewa jikinsa takeyi ta na kakkame shi cikin yanayi mai tada hankali da kyr ya samu yayi controlling dinta tabar kukan
Siyama let's stop....zafar ya fada a raunane
Kallonsa tayi da jajeyen idanunta tace Baka so nane,?"u hate to touch me zafar"
da Sauri ya rufe matA baki da dan yatsan sa
No siyama "ba haka bane,I love you so much more than anything else
To meyasa kullum kake avoiding dina,?not even a kiss da ka ta min_
Oh C'mon love'kinsan
Don' ena sonki ne siyama,let's not defile our selves tun yanzu kinji?
I want to prove it to you that son da nake miki has nothing to do with your body kinji?
Mikewa tsaye tayi a fusace tace Nooo ni ban yarda ba" ,yanzu na gama nuna maka sirrin gidan mu baki daya ,na nuna maka maka waye ni ba wanda na taba kawo shi nan
Its a Secret room na family na
..Amma meyasa kai bazaka proving min ka yarda dani ba
Siyama I know,wai meyasa kike ganin kamar bana sonki ne?
Ba gashi ba tafada a zafafe ,Sauri kake ka tafi ka barni "'. baka son kazauna tare dani ";I have to beg u to stay" ta karasa cikin muryan kuka
Hannu tasa a boobs dinta ta fito da key din,ta mika masa gashi ka bude
Share kwallanta ta hau yi tace emmm thanks for keeping me busy today ta juya masa baya
Jitayi an kamo waist dinta daga ta baya a hankali
"juyota yayi tana fuskantar sa,numfashin su na gugar juna
Sanyin labbansa taji akan nata sosai ya ke tsotsar bakin nata
Lumshe idonta tayi etama ta biye masa sanda sukayi mai isarsu " kafin da kyr ta bude ido ta kallesa,
I love you siyama,please trust me...kinji?
Ya fada yana dada Jan ta kan kirjinsa
Lamo tayi tana jin bugun zuciyarsa wani sabon kaunarsa ne ke ratsa jininta
Da kyr suka rabu hakan wajen 9.30 saura ya fice ya nufi gida
Kameel ne kwnace shima Tunanin mahaifiyarsa CE kawae a zuciyarsa
take wani hawaye ke Neman saukowa kan kuncinsa.
Mikewa yayi ya dauro alwala yasa hannu ya dauki qurani ya cigaba da karantawa
Har bacci tayi awon gaba dashi
Washe gari da safe khalid ya fito cikikn shirin fita office.
A bakin mota guard dinsa ya tare sa "Ogah duk abunda kake so yana cikin nan guard ya Fada ma khalid tareda mika masa envelope
Budewa yayi ba jira,tuni ya dakata ransa yaji ya mummunan baci a take" ganin hoton daya fado a cikin envelope din
Wani busashen dariya yayi,I see
Kammil ne dama?I knew it
Yarinyar nan is so cheap da wannan shashashan zata na hada ni ?
Amma bakomai tattara sauran information din ka ajiye bana bukatrsu yanzu
Ogah amma yakama ka duba fa" guard din yace a dan tsorace
Bari kawae Nasan shi ai gaba da baya,kake kawae
Mumushin keta yayi yana ciza baki....... A ransa yana cewa
' "kamil the battle is just about to begin
Tsakanina da kai zanga wa zai winning
Muzuba
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 65
Gabanta ne ya hau dukan uku uku ,ganin sunan alhaji garba kan screen
Hannu ta sa ta dauka hello alhaj,ranka Dade
Hajiya Mariya? An wuni lpya
Kalau,alhaji lpya kuwa naga ka kira da wannan lokaci
Eh toh, kinsan dalilin da zai iya sa nakira ki ai "yaro Yazo min da korafi akan yarki tana wulaknta sa akan wani yaro. Anya Hajiya kina aikin ki da kyw kuwa?
Da e"e na tace alhaji dan matsala aka samu amma insha Allahu ba za a sake ji ba ma
Dama kinsan da hakane?
Ah a wallhy alhaj, nima ban tabbar ba
saboda faryal da ba enda take zuwa inba makaranta ba ena zataga wani saurayi? Kawae dai bazaka Sha bakin uaro bane
Dan dariya yayi sannan yace
Hajiya kenan "ai yaran namu ka haifesu ne baka haifi halinsu ba
Kedai nabaki dama ta karshe kiyi bincike ki warware matsalan nan nan da wata daya
Inba haka ba to fah karkisha mamakin hukuncin da zan dauka akan Ku gaba daya da yarkin
Ayi hakuri alhaji,kafin nan zakaji kykkwan labari na maka alkawari
Toh Hajiya wannan ya rage naki nidai kywkkwan labarin kawae zan ji daga gare ki
Nan ya katse wayarsa
Sauke ajiyar zuciya Hajiya tayi ta nufi dakin faryal. bata ganta ba yasa ta juyawa domin zuwa gidan Hajiya shafa
Kawata lpya naganki haka kuwa?
Ena lpya fa alhaji yaji labarin kamil da faryal?
Yanzu haka danake Fada miki wayarsa nagama ansawa yabani wata daya na kunce komai tsakaninsu
Tab,amma anyi tsinannen yaro wallhy, faryal ma inbanda kyal kyal banza me zatayi da ShI?
yaron da ba yida asali ma
Gane min fa shafa,ke bar wannan agefe anemi abun yi tun yanzu kar abun yazo ya kufce mana a kukrarraen lokaci
Dan shiru shafa tayi sannan tace,nikam mariya me zai hana muje gidan mallam zanah,ko rabasu yayi kowa ya huta
Dafe kirji haj mariya tayi tana cewa
A ah shafa ,banda malamai, alhaj yaji labarin nan kinsan ranar zan bar masa gida ko, ballantana Inda yasa yaron nan aransa
"Idan nayi wani Abu ai na Shiga uku
Gaskiya nemo wata shawarar
Kai mutumiya ta akwae tsoro,
To gaskiya kibani lokaci ko gobe ne sai na San me zamuyi akan su
Yawwa ko kefa shafa, kinga Barin ykoma gida kinsan baisan nafito ba
Tafada tana mikewa
Sai naji ki,
Saur i takeyi zata tafi schl Yau evening lectures ne da ita
A bakin gate suka hadu da shi inda tayi kokarin komawa ciki da sauri amma ya damko ta sanda ya fitoda ita waje
Da Allah malam sakeni tafada tana ture hannunsa
Ke dan rainin wayo da kaamil zaki hada ni takara?
Wani dariya ta fashe dashi,taja tsaki zata wuce
Janyota yayi ya jillata gefe saura kadan ta zube kasa
Nasan baka da hankali khalid basai ka dada bayyanawa anan ba
kaje can gidanku na rash in tarbiya na azzalumai kayi ba anan ba
Kai hanu yayi zai sake janyota zafar ya tare,
Wani huci yakeyi kamr zai hade ransa
Khalid me haka ka kyaleta ta tafi schl,
Kai kuma asuwa?da Allah malam stay out of this .
A zuciye zafar yace masa innaki fa,akwae abunda zakayi ne?
Wani mugun kallo ya bisu da shi kawae ya juya ya fita,
don kuwa khalid a baki ne kawae ba'a yar hanu da shi..lol
Are you OK? Zafar ya tambayeta da dan damuwa a fuskan sa
Am ok yay zafar,karka damu.
Toh shikennan
Zo ki wuce
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyah💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page67
Hasbi nallahu wa neemal wakeel faryal"
,tashi its 6clk ..
Idonta ta bude kamr a mafarki take jin maganan sa
Da sauri ta mike ta CE twinsoul safiya CE fa? Bai tsaya sauraren ta ba ya kunna mota a guje suka nufi gida
Sallan safiyai tayi kafin ta fara kokarin shafa cream dinta
Ban kado kofar taji anyi da karfi
a tsorace ta juya,har cream din ta ya fada kasa ta maida kallon ta bakin kofar
Tsayawa haj mariya tayi tana kare mata kallo inda ita kuwa sai bari take faman yi a tsaye
Cikin sanyin murya tace mummy ena kwana
Faryal INA kika kwana jiya? Tafada da normal muryanta
Mummmyyy......ruwa ak...e...yi
Faryal """hajiya ta kira ta cikin tsawa
Ki Fada min ko naci ubanki. Yau kashe ki zanyi a gidan nan idan baki Fada min Inda kika kwana ba
tafada tana jan hannayen ta gaba
Kuka faryal ta fashe dashi sosai. Mummmy wallhy a mota na kwana
Mota? Motar wa ? Wani ubankin ne ya baki mota da zaki kwana aciki ," Bayan na sa a dauko ki a enda driver ya ajiyeki ba a sameki ba
Mumy wallhy har bayan isha ena wajen shiyasa........
Yi min shiru ai idan
Karya zaki mun,ai bazaki ma ubanki ba ko
Nan hajiy tafara yunkurin fita zuwa site din abba
Da Sauri faryal ta kamo hannun ta
mummy wallhy dagaske ne a mota na kwana na rantse miki mummy tafada tana kuka
Fincike hannun ta tayi tace faryal motar waye?
Ehm ummm emmmm.....
Ke,kifada min kar na taka ki anan wajen motar wani shegen kika kwana
Da kyr faryal ta sassauta kukan tace motar yay kamil ne mummy
Wani wawan mari taji a fuskarta
Na Shiga uku faryal? Me ya miki "me kuka yi?
Mummy wallhy ba abunda mukayi na rantse....janta Hajiya mariya tayi ta hau jibgarta
Ashe asiri na KiKE so ki tona a garin nan,me kika SANI da zaki bada kanki wa namiji
Gardin banza,
kwana da wanda ba muharraminki ba faryal?
Mummy dan Allah kiyi hkiri wallhy ba abunda mukayi
Ki min shiru dan ubanki,
Yau sai na hadaki da ubanki
Ihu faryal ta sake awajen tana rokon mummy data ke faman masifa tana bori
Munafuka Niki sake min kafa ai Kin girma yanzu tunda kika san ki kwana da da namiji
Karar wayanta ne ya dakatar da ita
Shafa na gode allah da kika kira
Meya faru mariya kukan waye haka nakeji kamar faryal
An sameta ne?
Bar shegiyar yarinya bayana take son gani? Wai ace faryal ta kwana a motar kamil,kiji min wannan badala fa
Sallamewa haj shafa tafara sannn tace ,ke mariya ki nutsu kiji abunda zan Fada miki kije gefe
Bayan minti 5 tasake shigowa hango faryal tayi ta takure a gefe ta hade kai da gwiwa tana faman kuka
Wallhy ban gama dake ba faryal,....
Saura shi kuma munafiki azzalumi ma cucin yaron
Yau zai gane kuransa,tana kaiwa nan ta fice
Kuka faryal ta sake fashewa dashi,tana kokarin daukar wayanta da ke faman ringing
Ruhi,ya dai inata kiranki shiru ? Wani matsanancin
Kuka ta sake fashewa da shi,
A daburce ya ke jero mata tambayoyi kala kala
Da kyr ya samu ta bashi labarin abunda ya faru
Innalihhi wa inna ilaihi rajiun,am soo sorry ruhi kiyi hakuri,
Ni na jawo miki,ki yafe min kinji?
Noo twinsoul..... ...shhhhhh ruhi kinsan ya zaayi? Ki kimtsa kanki ki je kiba mummy hakuri kafin nadawo
muntafi bauchi da zafar
Amma Gobe zan dawo ok?
Ok tafada da disashhen muryanta,
Kisha magani ruhi,take care for me kinji? I love you
Love you too twin soul,bye tafada ta mike ta fara suturta jikinta
Har bayan isha ranar bata leko waje ba
Saboda
Tsoro ne tam cikin ranta haka ta mike ta fita don' kamill ya takura akan taje din
Da sallamrta ta Shiga har cikin bedrum din mummy
galla mata harara tun daga kofa tayi tace
Meya kawo ki?
Tsugunawa faryal tayi jikinta na rawa tace mummy dan Allah kiyi hakuri bazan sake ba wllhy ...nayi kuskure
Murmushi haj mariya tayi sannan tace,toh ni INA ruwa na na Riga na Fada ma ubanki kijira shi yadawo Ku karata chan
Ihu ta fasa ta fara birgima awajen,mummy dan Allah..... "ke kimin shiru karki sake ki Tara min jamaa'h
Nan Hajiya ta kalleta a nitse tace faryal?
Zan baki dama daya tak, ki ceci kanki da shi munafukin saurayin naki daga sharinn Dana ke shirin kulla muku wajen ubanki
Mummmy sharri kuma
Eh,ai in na fada masa gaskiyar naki bazata kama hanakali ba ne
enba sharrin zan fada ba wazai yarda baliga da valigi sun kwana waje daya ba abunda yafaru??
Bayan a ido na ranar kike rirrike sa
Sunkuyar da kai faryal tayi ,mummy wallhy .."".ke ni banson jin wani rantsuwarki
Inkin yarda da abunda na nzo miki dashi to in baki yarda ba
Ga hanya out,,,sai ki jira hukuncin ubanki dake da shi din
Ah a mummy koma meye ne zanyi dan Allah kar ki min sharrin
Dariya abun ya ba ta amma tadake tace ban yarda ba ki wuce kawae kifita min na FASA baki damar ma
Kuka faryal ta sake fashewa dashi tana rokonta
Toh ya isa,zoki zauna nan
a sanyaye faryal ta zauna kan kujera a gefen mirror
Kimin alkwari zaki na kula khalid sosai .sannan zaki rabu da kamil shikenan
Na miki alkwari
Dake da shi kun kubuta har abada.
Zaro ido faryal tayi
Ta mike tsaye hawaye nabin kuncinta
muryan ta na rawa tace mummy
Na rabu da kamil?
Wani harara Hajiya mariya ta galla mata, ah Ah faryal kije kuci gaba da shashancin ku
Laifi nane da na baki Dama
Kafin na rufe ido na bude kin bace min a daki "get out tafada cikin tsawa
Faryal din ma bata San lokacin da tayi waje ba dan tsoro
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page66
Haka khalid ya cigaba da sa bin cike akansu kamil da faryal
Sannan Yasa ana bibiyansu duk yadda suke haduwa ya sani
Ranar tun misalin karfe 4 na yamma aka fara ruwa
Ruwa sosai akeyi kamil ma har bayan isha ko gida baisamu ya koma ba
yana office yana ta aiki abunsa
Karar waya CE ta hankarar da shi.
Dan Murmushi ya sake kafin
ya sa hanu ya danna yace
Ruhi is missing me right?
twinsoul kana ena ne,I'm stucked,
motar driver yayi blocking akan titi .
Gashi wai yaje neman mai gyara tun tuni ina kan titi.
Kuma kaga tun dazu ana ruwa bai dawo ba
am scared twinsoul dan Allah kazo tafada a shagwabe
Wani kan titi kike?nan ta masa kwatance enda take din
Ciki Minti 35 ya taho wajen
Hangen motar yayi da kyar sabida iska da ruwan tazo da shi
Ga duhu dare ya farayi
Ta cikki ta bude masa ya shig yasa meta
Am sorry ruhi,ruwan ya tsananta bana gani sosai,banzo da wuri ba ko?
Are you ok? Yafada da fuskar damuwa
I am fine,baga ka nan ba ta fada tana kallon sa da baby face.
Dan lakace mata hanci Yayi yace
Mutafi toh na kai ki gida
nasan shima maybe ya rabe ne a wajen mechanics din kinga ruwan yayi yawa
Toh muje ,ta fada itama tana kokarin bude motar
Rigar suit dinsa ya cire duk da jikar ya mata lema da shi
suka nufi bakin nashi motar
Ganin yadda wuri. Yayi duhu ga ruwa na sauka kamar da bakin kwarya yasata kan kame shi sosai don' tsoro
Dolensa ya tsaya ya dauke ta i chak ya wuce da ita motarsan ya rufe
Gaba dayansu sun jika sosai ,harta bra dinta sanda ya nuna boro boro ta cikin rigarta
A hankali yake tafiya dasu ,Barin ma faryaal data kan kame shi sosai, taki Barin jikin sa
.
Gaba daya hankalinsa baya jikinsa soboda dumin jikin ta dayake gogar nasa
Twin soul mutsaya mana is dark,tafada kamar xatayi kuka
Ok Barin nemi waje,dan wani fili ya samu yayi parking sannan ya jingina kansa kan sit shima
Sanyi tafara ji sosai tana nemar fara karkrwa
ruhi yadai ya fada yana tallabo fuskarta
Narkewa ta farayi ajkin nasa da wani salo mai kashe jiki .
gashi a yanayin da take kusan komai na jikinta a bayyane ne
Balle button din jikkaken rigarsa ta Shiga yi ahankali
shiko bai hanata ba har ta kammala,.wani dumi ta jiyo a jikin NASa tuni ta shiga goga fuskanta
Akan faffadan kirjinsa
Lumshe idanunsa yayi yanajin abubuwa na masa yawo har tsakan kansa a take
.
Lura da shiru yasa ta fahimci abunda takeyi ne yasa shi jikin wannan yananyi
. dakata wa tayi sannan ta
Kai kallonta tayi dai dai fuskarsa tana kare ma kyykwan halittarsa kallo
A hankali ya soma bude idanunsa da suka rine sukayi ja
Tallafo ta yayi ya hada goshinsa da nata
.ruhi zaki kasheni ko?
Kar ki sake min irin wannan kinji yafada yana murmushi
Kokarin turo baki tayi tsam taji ta daura akan nasa
Batayi wata wata ba ta fara aika masa sakonni kala kala na kisses
Da kyr ya controlling kansa,ya daga ta
Ruhi please_ yafada yana rungumota jikinsa
cikin sanyin murya tace
Twin soul toh ni xan kwanta tafada tana dada mikewa kan kirjinsa
Daura Kansa yayi kan kafadan ta sukayi shiru bawan da yace uffan
Kowannen su yana tunani kala kala aransa
Basu hankara ba kuwa bacci ne mai nauyi yayi awun GabA dasu awajen basu da farkawa ba sai 6 na safe
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 68
Kallonta mummy ta tsaya yi ,...
Sannan ta kau da kanta ta daure fuska
Shiru faryal tayi ta rasa abunda ke mata dadi,
Bude bakin ta tayi tace mummmy....
Ki fice nace miki kar na faffasa miki jiki anan
Mummmy dan Allah ki zanca min zanyi kowanne amma wallhy bana son khalid mummy
Karki so shi mana, shima kamil din naki daga yau mahaifinki bazai kara amincewa da shi ba
A idonki za a masa koran kare Yau din nan ba jira
Haba mummy don' Allah kiyi hakuri,
kar ki rabani da shi ta fada cikin kuka
Toh shikenan ai, ni dai na gama baki daman da zan baki ta shi ki tafi ki bani waje kawae Sha shashar banza
toh wallhhy kisani
faryal duk abunda ya faru daku kiyi kuka da kanki
Da kyr faryal ta dafa zuwa cikin dakinta,
ranar ko runtswa ko ena ba tayi ba duk ta kulla nan ta kunce can
haka har Kiran sallah ya shigo
Raka 'a biyu tayi
Kafin tayi sallan ta
Adduoe sosai tayi . .
sannan ta mike zuwa dakin mummyn
Kallo mummyn ta bita da shi dan har cikin ranta ta tausaya ma yanayin faryal din duk fuskar ta sun haura,jikinta sam ba kwari
Me ya kawoki kuma? Ena wuni mummy
ta fada a hankali
Lpya lau enajinki_
Mummy Dama.....Dama
Ehn dama me? Faryal
Na amince zanyi abunda kike so,amma mummy dan Allah ki kyale yay kamil " ba laifin sa bane ,nice dama nace yazo ya dauko ni a schl din
Ta fada tana share hawayen ta.
Alhamdulilhhi,yawwa auta ta ko ke fa,ai in cewa kikayi kar na sake kula sa mai sauki ne awajena
Muddin kin amince da komai
Shiru faryal tayi,tana kan goge hawayen da suka ki tsaya mata a idanun taa
Toh tashi kije ki kwanta ki huta my princess,
Yau kika dawo cikkaken yarinya mai tunani da sanin ya kamata
Itadai faryal bata CE uffan baa haka ta mike ta nufi dakinta a daddafe
Daga wayar ta tayi taga misdcols dinsa har guda 3 da TeX mssg guda daya
Sa hannu tayi ta kashe wayar gaba daya ta jefa sa kan cushion
Wani Sabon kuka ta fara
A hankali take furta am sorry twin soul, dole zan bi ta wannan hanyar na ceci mutuncin ka a idon abbah
Sulalewa tayi kasa ta cigaba da rera kukan ta
Karfe Tara na dare,ya fito kofar gidan hankalinsa a tashe tun safe
Baiji muryn ta ba kuma bai ganta va
Hasken mota ne daya doke sa a ido ya sashi tsayawa yaga waye ne da Daren nan
Wani zafi yakeji a zuciyarsa wacce take nuna masa faryal dake fitowa daga motar khalid.,..
ganin yadda kamil din ya tsura musu ido yan binsu da kallo
Khalid yayi amfani da hakan yafara
Kokarin rike hannunta
Gashi ya ci saa Sai ta mika masa hannun
A lokacin ba gardama
Duk da ma yasha mamakin rashin hanashi da batayi ba
Wani murmushin ya sake" a ransa ya na farin cikin sauyawar al'amarin
Faryal? Kamil ya kirata dab zata wuce shi ita da khalid
KASA daurewa tayi ta sake hannun khalid din ta juyo
Kasa kallon sa tayi saboda irin sauyawar da ta gani a cikin kwayar idanunsa
Ena kika fito?.
Na fita da khalid ne
Ta fada tare da dauke kanta
duk abunda takeji alokaci. Kokarin dannesa takeyi
Tace yaya kamil gudnite
Har ya bude baki zai yi magana...yaga tayi sauri ta wuce abunta
Kallon mamaki yabi ta dashi,
Kafi.n Ma ya lura da khalid dake gabnsa a tsaye
Mr kamil yafada hade da fashewa da wani mugun dariya
Look khalid just leave kamil ya fada ransa a bace
,a gidan namu? Haba kamil" Yanzu tsakani na dakai ai Kaine zancewa leave a gidan nan
In karya ne ka tambayi faryal_
Tsaki kamil ya ja ya dauke kansa akan Khalid da ke faman masa dariya
Har yar juya xAi baar wajen yaji ance
And one last favour kamil" kaga ka bata mata rai kasa ta tafi baka bari munyi gudnite ba
Pls tel her I have a great day today,_and I'm missing her already
Blowing masa kiss yayi yace
Hey not for you, for her
Ya juya ya fice yana dariya ciki ciki
Bari kawae kamil yake yi,gaba daya zafi yake ji a kirjin sa kansa na wani bugawa
A fusace ya shige ciki ya nufi dakin ta
Murdawa yayi yaji GAM an kulle ta ciki
Dakin sa ya koma ya zauna
Still layin ta ma ya dinga kira akashe
Haka dai yayi tayi shika dai ba response hr bacci ta dauke sa shima
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page69
Da kyar ta tashi ta shirya zuwa makaranta ranar
Duk yadda kamil ya so ya ganta haka taki
Ranar har lati yayi zuwa wajen aiki son jiran ta ta fito
Haka faryal ta dinga
Share kamil,karshe ma wasan boya ta fara mishi
Bayan wata daya da hakan ranar
Musamman alhaji garba ya kira haj mriya ya yaba da sauyawar faryal akan khalid
Sosai haj mariya taji dadi din kuwa har wani contract din yasa aka mata signing daga Abu Dhabi,a Dubai
Domin a duniya yaran sa ne am na farko a muhimmaci kafin kowa,Alhj garba yakan iya komai akan khalid da siyama
Riketa taji anyo da karfi sanda tadan yi kara ouucchhh
Ruhi mena miki ya fada yana kokarin juyota ta fusknce shi
Ka kyale ni yay kamil, stop it ta fada tana kokarin kwace hannunta,
Bazan kyleki ba not until Kin Fada min komai what's happening? Dan Allah me namiki ke ki azabtar dani haka
Kifi kifi da ido tayi tace bakomai ,look I'm not in the mood
What ? Saboda me faryal?
Rau rau da idonta tayi tace saboda yanzu........
yanzu khalid ne bani ba ko? Tell me angel why? Meyasa zaki na kona ni haka " kinki kibari ma mu hadu a month kenan yau haba faryal? Kifada min mana why are you hurting me angel?
yafada kamar mai shirin yin kuka
Duk maganan daya keyi idonta a kasa yake,saboda ita kadai tasan abunda take ji a ranta a lokacin
Girgiza ta ya sakeyi,yace kifa da min mana
Cijewa tayi ta dago kanta idanun nan a bushe tace
Yay kamil nifa ba abunda ya faru...
Imma akan tarayyar mu ne
Its over between us please forget about me
Ka daina Shiga hrkata pls .saboda bana...
.shhhhh ya fada
Yasa dan ytsansa a bakinta
Faryal kar kice min baki sona please,
Stop hurting me .....I know akwai dalilin dayasa kike haka meyasa bazaki Fada min ba
I swear to you I will do anything to fight for us,I can't live without you faryal
Kiyi hakuri pls,ya fada har jikinsa na rawa
Kuka ne yaso yci karfin ta amma haka ta sake dannewa
Da karfinta ta turesa daga jikinta,
Nafada maka its over, ni khlid nake so yanzu
Meyasa bazaka kyaleni ba tafada cikin masifa da zafin rai
Faryal khalid kike so?
Yes ta fada cikin tsawa
,kuma yau ya zamo na karshe da zaka na damu na....ai yanzu na warware maka it's over
Ta wuce ta barshi tsaye awajen
In banda its over da ta fada ba abunda yake maimaituwa a kwakwlwan sa, tsaye yake ko motsi ba ya iyayi
Gefen wani empty lecture hall ta koma da gudu ta zube gwiwarta akasa tana rusa kuka sosai
Im soryy twin soul,I know I'm hurting you
Ba yadda na iya ne.... take fada eta kai awajen
Da kyr ya tattara hankalin sa ya koma gida,
Wani zazAbi ne ta rufe shi a take
Haka rayuwarsu ta cigaba,har tsawon wata hudu ba abunda ya sauya
Sai dai ma Karin rashin mutunci da khalid yake masa karara duk lokacin da yagan sa da faryal din
Tun abun na damunsa har ya fara amincewa da shawarar jabir
akan ya kyaleta tunda decision din ta ne
Sanye da bakar wando yake Jordan hade da cool bright yellow polo shirt hadaden agogon wayar sa ya daura a hannun sa na hagu da Paris hand band masu kyw a dama
Kallo daya kawae bazai isheka ganin kwalliyar tasa ba,domin kuwaa ya fito sosai
duk da dan Raman da yayi kwana biyu amma kwarjini. Na nan a Tattare dashi
Ba faryal ba har shi Khalid maida hankalinsa yayi yana kallon sa da yake tahowa
ko kallonsu baiyi ba ya wuce
Motarsa kirar Mercedes benz c class ya nufa ya yi hanyarr waje abunsa
Sosai ranta ya sosu don' har cikin zuciyrta ta tsani taga ya fito zai je wani wajen
gani take kawae wata zata gansa awaje ta kyasa
Baby yadai,naga kin wani bata rai kamar mai shirin fashewa
Niko? Tafada muryanta na dan rawa
Yeah,kodai kishin tsohon Zuma ne ya taso
naga kallonsa kike tun dazu
Khalid just stay out of this...bani kake so ba and here I am....bana son wani surutu tafada tana dauke kanta
Afuwan baby,yafada yana hada hannuwansa duka biyu
Gobe zamu je shopping tare da su siyama is best ace we are all there koh,all couples out
Ya fada yana kashe mata ido
Ok Allah ya kaimu,
Da rana misalin karfe 2.30
Zafar yA dai ,mummy tafada tana kallonsa da ya tsura mata ido
Nemar waje yayai ya zauna kafin yce mum meyake faruwa?
Aena zafar?
Faryal mana mummy
I hope bakida hannu acikkn sabon salon soyyayr da ta keyi da wannan marar kunyan yaron
Tohhhhh
Ubana yazo kashe min warning
Mummy ba haka bane,
Yimin shiru malam,toh faryal din ne tayi rra'ayin haka
Bata karasa maganr tata ba ma sai ga faryal ta shigo
Yawwa baby na Fada masa da bakin ki
Ni nace ki shirya da khalid?
Kallonta yayi da niyyan Jin amsarta
Dan shiru tayi sannan tace Eh yay zafar ra'ayi na ne
Alhamdullhi to kaji ,
tashi kabar min Daki na
Kallo kawai ya bisu da shi sannan ya mike ya FIta baice komai ba
5 pm da yamna siyama da zafar khalid da faryal suka shiga city mall ,babban super market ne wanda ba abunda babu aciki
Shidai zafar sosai sauyawar faryal ya daure masa kai
amma dai baida tacewa tunda mummy tace ra'ayinta ne kuma itama ta amsa da bakin ta
Haka kawae take jinta wani iri ranar
Baby yadai Khalid ya fada yan kallon ta
Nagaji ne kahlid mu zauna please
Nan suma su siyama suka jona su kan table a cikin wajen fannin ice creams
Siyama ce tayi oda Aka ba kowa zabin sa
Zafar da siyama da hirarsu kawae sukeyi duk da ma ba sosai yake amsa wa ba
Don zafar ba ya yin khalid kwata kwata a rayuwrsa
Haka itama faryal da duk hankalin ta a tashe yake kuma bata San dalilin ba
Baby,baby Khalid ya kira sau biyu kafin ya lura da Inda take kallo
Kamil ne rike da hannun wata yarinya da bata wuce 12yrs ba
Tamkar jinin sa CE tsabar kaman da suka so suyi
Da Sauri zafar ya mike ya nufi enda suke
Tare suka jera da kamil da yarinyar suka nufo su siyama
enda faryal ta daure fuska sosai kadan take jira ta fashe
Sama sama suka gaisa da siyama
ko binta gansu baiyi ba ya juya abunsa suka fice da yarinyar
A fusace faryal tayi wurgi da ice cream din hannunta ba tare da ta San ta aikata hakan ba
Baby are u ok? Khalid ya fada a zafafe
Kallonsa tayi idonta cike da hawaye tace I'm ok nikan mutafi
Ta fada tana mikewa
Tabe baki siyama tayi tana jinjina ma kishin faryal din
Zafar ko kansa Dada daurewa yayi
Aransa yace toh kishin me faryal xata yi da kanwar jabir.
Ba ta CE khalid take so ba?
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞By💞
Surayyahm💘
*AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION
PAGE71
Jin shiru da tayi yasa ta sassauta kukan nata
Mikewa tayi tsaye ta leka ta sliding glass windows din
Ganin sa tayi cahn yana waya kansa na kallon windon dake hannun dama
Da sauri ta sake windown bayin ta fara dube duben ko zata samu
ma fita ma kanta
Yawwa ta Fada tana komawa jikin windon da ta bari da hanzAri
Da yake wajen a tsare yake 'siririn hannunta ta sa ta zaro land line handset kirar turaya
din da aka makala a gefen wajen ahankali
Da kyr ya wuce ta glass din ya fado kasan bayin
Shiko hankalin sa na chan ma bai San me takeyi ba ko karar sliding glass din bai ji ba ballanta na faduwar wayar
Danna kira ta farayi da hanzari tana dube dube kamar Mara gaskiya
Misalin karfe 9 saura kira ne landline awayar sa ki Cuba caller Id baiyi.
Da kamr bazai dauka ba ma
A Ringing na shida har zai katse kenan ma ya dauka yace hello
Da Sauri ya mike ya zauna
Jin sauntin kukar faryal din
Twin soul please help me "take Fada a hankali amma acikin kuka
Kina ena ne?
I don't know ta fada da sauri cikin kuka da firgici
Na Shiga uku dan Allah kazo khalid zai ....bata karasa ba ....
Nan wayar ya katse..
Sosai yayi ta tryng amma shiru
Hankalin sa sosai ya tashi ya na rasa ne xai yi alokacin
da hanzari ya
Copyng number ya jonata da karamr tablet dake motarsa ya fara kokarin tracking location din kiran
GG suite yaga ya nuna masa room 5.....
Juya kan motar yayi ya nufi hanyar wajen cikin hanzari
Buga kofar akeyi sosai inda take faman kuka tana tuna yanayin da rayuwar ta zai kasance in wani abu ya faru anan
Ihu ta tsala jin wani karfe na kokarin shiga kofar da ta kulle kanta ciki
Cikin minti biyar kofar ya bangare
Nufo ta yayi da sauri..
Wani mugun dariya ya fashe da shi ya damko ta da karfi yayi waje da ita
.
jefata kan gado yayi ya haura ruwan cikin ta
Dukan sa takeyi tan cewa
Allah ya isa tsakani na dakai khalid "mugu kawae azzalumi_macuci "dan iska
Danne ta yayi sosai numfashin ta da kyar yke fita
Gashin kanta ya Shiga shafawa yace shhhhhh kimin shiru
Ko na miki da karfi
Abunda ku keyi da kamill daya sa kika kasa cireshi a ranki zamuyi yau kinji?
Kuka ta sake fashewa da shi tana zagin sa
cakomu boobs dinta yayi da karfi abunsa
Sosai yake latsa su
yana kokarin ra bata da sauran kayan jikinta duka
Mike mike da kicin kicin da jikin ta da takeyi ne ya hana sa sakat
dago ta yayi ya wanka mata mari ya jefa kantaa da hannun sa
Wai ce miki akai ni bana miji bane? Kuka kawae takeyi bata ce uffan ba
Dago ta yayi yace
Toh kiyi shiru "I promise you yafada har muryansa na rawa
In kika ji ni yau na miki alkwarin zaki goge wani kamil a rayuwan ki
saboda haka
Kibani hadin kai kinji
Lamo tayi da fuskarta abun tausayi tana kuka a hankali sakewa yayi yana Neman karasa zuge belt dinsa.
ji yayi an kwada masa glass cup din wine da ya sa a kawo masa da ta shiga toilet dazun
Dafe kai yayi ya sake wani kara jini na tsila la gefen kansa
Bata san lokacin da ta mike Da gudu ta nufi bakin kofa
ta na murda wa kuwa ta jita kan kirjin mutum
Da go kanta tayi tace kamil
Kuka sosai ta fashe da shi ta kan kame sa kamar zata shige jikin sa
Bari takeyi sosai gashi daga ita sai bra da skirt dinta na atamfa gashin kanta duk ya bar baje ya zube a bayanta
Tsabar bacin Rai a idonsa karkarwa yake yi shika dai a tsaye ya na tsuma.
A hankali ya Tura ta gefe
Yaa nufi enda khalid din yake
Kokarin mikewa Shima khalid din yakeyi yaji wani wawan naushi a bakin sa
Shakure sa yayi sosai ya hada sa da bango
jibgar khalid din ya shi gayi kamar Allah ne ya aiko sa
Sanda ya masA lilis
Da kansa take ihun security" security "
Da kayr securityn suka xo suka raba su ko ena jini a fuskar khalid
A zuciye ya janyo ta zuwa mota
in banda kuka ba abunda takeyi,
Shima da kyr ya calming kansa sannan ya janyota jikinsa ya hau rarrashinta.
Rigarsa ya cire ya Sanya mata
Faryal me sa kika zo nan din? Da Saurui tace
Wallhy bani Nazo ba wasu ne suka kawo ni tana fada tana kuka
Wasu kuma? How
Nan tafara NASA labarin yadda abun ya faru
Ga ba daya ta fita hayyacin ta tsaban kukan da ta ci ranar
Da kyr ya iya bude idonsa da suka kada sukayi ja don bacin rai
Danne na shi wutar bacin ran yayi" ya SanYaya kansa ya fara aikin rarrashin ta,kwance take kan kirjinsaa tana shhekar kukan da tayi ji take kamar kar su rabu
Kusan awa biyu suna rungume da junan su
Ba tareda sunce uffan ba
Bacci ne yay awon gaba da ita ,nan ya ja su suka nufi hanyar gida
Ba ta sinci kanta ko ena ba sai kan gadon ta
Kamshin turaren sa ta shaka kan rigar sa dake jikan ta
Wani murmushi ta sake mai hade da hawaye....
Surayyah ms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyams💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page70
Murmushi kamil ya mayar ma zafar dake kokarin tin karo sa zaune kan computer sa
Har kun dawo?yace
Yeah" nayi ta nemar ka ai mu tafi kA kashe wayar ka
sai kawae nagan ka a mall da hanifa
,shikuma jabir din ena yaje ya barku
Tare muke da shi fa
sai da muka shigo ne aka kira sa emergency a asibiti shine ya barni da hanifan ya tafi
Oh Allah sarki"doctors kenan fa Allah ya bada lada
Ai na dauka wulakncin ka ne ya tashi
Naga kwana biyun nan baka son kula mutane
Hhh zafar spare me" dan Allah wani wulakanci kuma
Gashi kuwa na gama sa rai tare zamu FIta da zu har siyama na Fada ma akan tare zamu je
Amma na neme ka na rasa
Ba wani zafar" ko ena nan ma ai bai ka mata na biku ba
Nemar wuri zafar yayi ya zauna ya CE saboda me ?
,couples trip kuma ena ni INA zuwa?
gwanda ma Ashe da kirar bai Shiga ba
Ok magana zaka Fada min kenan kamil,
Noo ni ba wani magana? Ai gaskiya ne bro
Am alone ya za'ayi na dinga binku ....
Kallon sa kawae zafar ya keyi
a nitse yace
Kamil can we talk?
No "ya fada a takaice
Dan kallon zafar din ya sake yi yace
look man am sleepy sai da safe ma kara sa koma meye a office
Da sauri zafar ya tsaresa da cewa
Kamil meyake faruwa tsakninka da faryal ?
What?hmm Bakomai" yace tare da maida kansa kan abunda yake yi
Lie" kamil na dauka
in su sunki Fada min kai ai ba zaka boye min ba
Oh God zafar pls,
Ba wani abu bane fa its clear faryal has a choice
Sai ya danyi shiru
Sannan yace
its sad ba ni bane wannan choice din tan khalid Garba ne
Kar kada Kai kawai zafar yayi alaman tambaya
bawani abu ba ne kam but we talk tomrw
Don am not convinced nikam
Toh shikenan bro gudnite
Nan xafar ya nufi site din sa
Zaune take ta sa hankalin ta sosai akan wayar ta
social media pages ta Shiga na kamil ko wanne ta fara kokarin gano yarinyar da ta gan sa da shi a shoping mall
Kwace wayar akayi a hannun ta wanda ya sa ta dagowa da sauri
Haba dan Allah khalid sai ka wani shigo ma mutum ba sallama kamr wani Arne?
Ko kulata baiyi ba ya cigaba da duba abunda takeyi a wayar tan
Da Allah malm bani wayata ta Fada tana miko hannun ta
Zage wa yayi da karfinsa ya Ture t ta fadi war was har kasa
A fusace ta mike tsaye tana watsa masa wani mugun kallo
Khalid Allah ya tsine maka wawa kawae
Just shut up ya fada cikin wani irin tsawa!
Ke har yaushe ne xaki dena bin wannan yaron tell me?
Ena ruwanka ?kaga ena binsa ne ko iskanci
ai kasani sarai ba ma tare da shi,ka raba ni dashi hankalin ka ya kwanta ta karesa da murguda masa baki
Shakure ta yayi ya hada ta bango,
Ke kar ki raina min Hankali!
Me ki keyi yanzu a pages din sa ,wato kina zaga wa da shi a boye ko?
Ohh no wonder na ga kin aikata abunda da kikayi a mall jiya,irin kishin nan ko?
Zan koya miki hankali
Ya fada idonsa jazir a kan nata
Dukan hannun sa ta Shiga yi hawayen ta na bin hannun sa da ya manna a makogorun ta
Da sauri ya sake ta ganin hawayen na bata masa hannun long sleeves din sa
Tari ta fara yi sosai sanda ta jingina da table
A zuciye ta dauko flower vase dake gefen ta ta jefe shi da shi bai same shi ba
Ko sake kallon ta baiyi ba ya fice abunsa
Karfe Biyar da rabi na ranan a club,TJ ne yake faman rike Khalid din da ya kASA tsayuwa da kansa,
Sosai ya bugu da barasa da kayan maye
Zaunar da shi yayi da kyr yana cewa control mana khalid ya isa haka
Tsaki ahmad ya ja yace
Kyale shi tj
In yaga Dama ya kashe kan sa akan yarinyar da zai iya samun irinta sau dubu in ya na so .. Mtsw
Wani mugun kallo khalid ya bisa da shi,ya ce faryal mata ta CE ahmad
Dole na aure ta.
Ohh god pls just shut khalid,yarinyar ta sami Dama da yawa
ba sonka take ba fa kuma kana sane
TJ ya fada a zafafe
Sun kuyar da kai khalid yayi yana cewa calm down"
I know guys" amma wallhy zan iya zaucewa in na rasa ta
I know what I'm feeling
Hawayen da suka gani a idonsa na sauka ne yasa su saduda
Duk jikin su yabi ya yi sanyi
Ba wanda ya sake CE uffan
Wani wine mai karfi Ahmad ya zuba a wine glass ya mika ma khalid dib
Take ya shanye yana rufe da idonsa don' yadda yaji abun na shigan sa har jijiya
Murmushi ahmd yayi yace Khalid "now go and make her your wife dis nite
Na San duk yadda akayi bazata sake samun wani choice ba sai kai din
Gyda Kansa yayi alaman ya amince da wannan zan cen
TJ ne ya tallabo sa ya kaisa har hotel din baban sa na GG suite
Sannan Ahmad yasa akaje dauko faryal daga schl
Innalillhi tafada tare da dafe kirjin ta
da Sauri mal musa ya fita ganin driver motar da saura kadan suci karo da su
Yana isa dab da motar wasu kattai maza manya su biyu suka fito
Bindiga a kasa masa akai sannan aka doke sa ta baya take yayi kasa sumamme
Nan ya cillo faryal waje itama
kokarin ihu takeyi amma ya toshe mata baki da wani tsumma a take ta sume ita ma
Chak ya dago ta ya jefa ta cikin wata bakar Prado suka nufii hanyr GG suite da eta
Misalin karfe 7 saura suka direta kan gadon khalid
Wani lashe baki khalid ya keyi ganin ta Shame shame kan gadon na sa
Sosai yaji wani mugun Sha warta na tsaafo masa ko ta ena
ya rasa ma ena zai fara latsawa ajikin nata
Bakin sa yakai kan NATA bai ko jira ba ya fara aikin tsosewa
Ji takeyi kamr a mafarki ,
amma hau hawar numfashin da yake sakewa
ya sata bude ido a firgi ce,wani ihu ta sa
Ta Turesa da iya karfin ta sanda ya dun gura kasa
Da gudu ta mike zata fice waje
Ji tayi an damko kafar ta da karfi
Tsaye ya mike shima ya tura ta jikin bangon kofar ya matso ta jikin sa
Khalid me haka ka kyale ni na tafi gida take Fada cikin kuka mai cin rai
Ko ajikin sa baima San tana yi ba
Hannu ya sa ya damko boobs din ta da karfi sanda ta danyi kara.
Hakan bai ma sa ba ya fara kokarin cire mata riga
Kokawa sosai sukeyi har sanda yaci nasaran barke rigan nata ta gaba
A haukace yake kallon tsayuwarsu da cikan su cikin bra dinta
Kuka sosai ta keyi tana Kare kirjin ta
Nan fa ta Shiga basa hakuri ta na rokon sa
Khalid kam ya Riga ya zauce tureta ma yayi kan gadon
ya juya kulle kofa don
Kar ta sake kubuce masa
Yana isa bakin kofar ta shige bathrum da gudu ta kulle ta ciki
Dan sakatar kofar ta jona inda ba yadda xAiyi ya bude ko da key din kofar yasa
Bugu da dukan kofar da ya keyi ne yake Dada razana ta
Zuvewa tayi kasan wajen tana kuka kamar zata cire ranta
Surayyah ms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page72
Zirga zirga haj mariya ta keyi ....gaba daya ta kasa zama hankalin ta a tasha
Wayar ta ne yayai kara ta daga,
Shafa yawwa muna magana ya yanke
Wallhy hankalina ne ya tashi
yau bakiga rashin mutuncin da na Sha awajen Alhj Garba ba ne
Ko zama banyi ba a office ya shigo fa
Mariya calm down
Wai shi khalid din Fada sukayi da kamil ne
Ni ena zan sani shafa, amma ni wallhy ban yarda da faryal ta na da laifi aciki ba
Haka kawae ya dube tsaban idona ya rinka tsine ma yata albarka a gaba na
Waye baya son dan sa
Toh mariya kije ki tambaye ta mana ki San kan labarin,kin San da Alhj garba akan dan San nan
Kin ga enna Kare yar mu ne sai
mu San wani hanya Zamu billo
Yawwa hakan ma zaayi
toh barinje kawae
Gida ta nufa da sauri bata jira ba
Tana isa ta
Wurgar da jakanta kan cushion ta nufi dakin faryal din
Turo kofar tayi ta karasa tana ganin ta numfashi sama sama kan gado
Faryal? Ta fada tana karasowa wajen da dan hanzari
Hannu ta Daura kanta '"subhanallh zazzabi ki keyi haka
Ta so kinsha magani? Tafada tana tallobota
A hankali tace nasha mummy
Dan kallon ta tayi tace
Faryal me ya faru tsakaninki da khalid ne? Shi ya na asibiti ga ji anan akwance
Kuka ta fashe da shi
Bata CE komai ba ta Daura kanta cinyar mummyn
Rarrashin ta haj mariya ta shiga yi da kyr ta ce mummy kidnapping dina khalid yayi ,
He tried to rape me,yay kamil ne ya zo ....... ta fada tana fashewa da matsanancin kuka_
What? Tafada cikin tashin hankali
Me kike nufi yi mun bayani naji
Nan faryal ta bata labarin kusan duk abunda ya faru cikin kuka
Rungomo ta haj mariya tayi tana rarrashin,kiyi shiru auta na
Kinga baki da lpya,taso muje daki na ki Sha magani
.nan suka mike ta kaita bed room dinta
Dan barci ne ya sace ta kafin haj ma ta sauya kayan ta
ta fito ta nufi hanyar gidan shafa ranta a bace take tuki har ta isa
Da kuka haj mariya ta shigo dakin shafan
A firgice ta mi ke ta riko ta
Mariya meye haka wani abun ne ya faru
Ko Alhj garban ne?
Ena faryal din?.
Cikin kuka haji mariya tace shafa anya zan iya kuwa? Rayuwar yata ya fara Shiga matsala,ace duk irin yarda da yaron nan da nayi "wai shi zai
sace faryal yace zai mata
Fyade?
Fyade? Shafa tafada ta na kwalo ido
Ena dai baiyi ba? Ena eta faryal din mariya
Inna lillhi waenna ilaihi rajiun tafada
ta na sallamewa
Bai mata ba ,wai kamil ya karbe ta"ni enaga dalilin da ya sa sukayo fadan kenan jiya
Sauke ajiyan zuciya shafa tayi tace alhamdullhi
Toh share hawayen kin mana mariya
Tsoro nakeji shafa,me zance ma alhj abdullh in wani Abu ya faru da faryal
Toh ya dai isah mariya,ki nutsu ki kwantar da hankalin ki
Sake dafa ta tayi tace
Yanzu me ake ciki da maganan alhaji garba kuma ya kukayi?
Shafa nikam na Shiga uku, ya zanyi ne wai?
alhaj CE min fa yayi na Kore kamil a garin nan kwata kwata
Kuma kwana biyu kacal ya bani
In ba haka ba fa baza muji dadi ba dukakkn mu har faryal din
sauke ajiyan zuciya tayi tace hmm
Mariyah mu bar maganan nan zuwa anjima
Zan kira ki da kaina"
Taso kije ki huta, hankalin ki a tashe yake yanzu
Hakane shafa ,barin je gidan
Har mota ta kai ta sannan tace
Mariya karki manta ki dinga lallaba ta "ki bata hakuri ta samu ta sauko
kinsan mun Riga mun signing contract din da ba fita
Ke da allah shafa ni nagaji. wallhy
Ah "a mariyya,kin san me kike Fada kuwa!?
Toh wallh ba ruwa na duk abunda ya zo ya faru
Daga baya
Kinsan kikace zaki daure ma yarki gindi ta ki khalid
Ba shi zai hana su zama barazana a rayuwar mu baki daya har faryal din ma
Kije dai kiyo tunani anjima zan kira mu gama magana...
A San yaye haji mariya ta nufi gida,
zuciyan ta cike da tunanin yadda xata bullo wa faryal
Ita kanta haushin kanta takeyi _dan
Tsuka tayi tace wallhy da ba don' ba don ba
Khalid kacii karya ka taba ya ta ka xauna lpya
Aikin banza
Ganin ta da tayi kan dinning ya sa hankalin ta ya dan kwnta
Mummy sannu da dawowa ta fada a sanyaye
Zama kusa da ita tayi tace faryal har kin fito? Zaazabin ya sauka ko
Eh mumy yay kamil ne ya aiko min da magani shyasa sa na fito nan din
Dan daure fuska tayi tace toh yayi kyw
Toh taso muje ciki bana son babanki yaji wannan magana ko da wasa kinji?
Dan shiru tayi kafin tace toh mummy
. yawwa auta na,muje ciki
Sai da ta kai faryal din hr dakin ta kafin itama ta juya
Da yamma Lis misalin karfe 6saura suke kammala magana da haj shafa a waya
Toh naji zanyi kokarin haka tunda bamu da wani mafita haj mariya ta Fada tana katse wayar
Laraba CE ta shigo tare da faryal din bayan isha ,dan rusunawa tayi tace
Hajiya gata nan
Yawwa larava jeki
Auta na zo nan ki zauna
Sum sum ta taho ta zauna kusa da mummyn nata
Dan kallon ta tayi tace
Har yanzu baki dena fushin bane?
.Fushin me kuma mummy
Fushi da khalid mana
Dan shiru tayi jin sunan sa bakin mummyn
Kinsan dai ba wadda ya wuce kuskure a rayuwarsa,
Da zu nayi magana da Alhj da shi khalid din
Sosai na gwada musu rashin jin dadi na...
Kuma alhamdullhi sun bada hakuri,kema ya kamata kiyi hakuri
Tsaye faryal ta mike tana kallon ta
Haba mummy,ni gaskiya bazan sake hada hanya da khalid ba na tsane shi
Ta kara she maganan cikin kuka
Ohh lallai fa ,toh mare ni nasan kin tsane sa
Ni da na tsuguna na haifeki ban Fiki jin zafin abun da yafaru bane ko me ?
Dole ki hakura ki shirya da khalid
Bana son tsaurin zuciya da rashin hakuri
Cikin bushewar zuciya tace
Ni wallhy bazan yi ba,sai dai a kashe ni a gidan nan
Mummy ba kisan waye khalid bane "ni gaskiya bazan taba amincewa da shi ba har abada
Tsaye itama haj ta mike tana kallon faryal din
Faryal kikace wallhy bazaki yi abun da na saki ba sai dai na kashe ki!?
Rau tau da idonta ta farayi yana sun kuyar da kanta
don' har ga Allah bata San ma ta furta hakan ma ba
Ihu haji mariya ta sake ta kama kanta
Tana cewa je ki ,
Ki fice min a daki yanzu ai bani ke da iko dake ba ke CE uwa nice ya
Sosai hajya take masifa kamar zata daga gidan
Fata fata ta mata
Har waje
Kuka sosai takeyi taka sa gane dalilin mummy na karban tuban khalid Dawuri duk ma ga abunda ya mata
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page73
Mikewa tsaye tayi ta share hawayen ta ta nufi dakin mummy
Kwance ta gan ta kanta a kife kan pillow
Mu....mmy ta fada a Sanya ye
Wani mugun kallo ta watsa mata kafin tace
Ke "'me ya dawo dake kuma? Ba kin Riga kin yanke hukunci ba.?....
ena khalid din ne baki so
sai kije can kici gaba da abunda kikeyi faryal
Bana bukatar yar da zata sa mahaifiyar ta kuka da bakin ciki
Tashi ki fice min bana son wani surutu....cikin tswa ta kara she maganan
Wayyoh Allah mummy ,"wallhy ban San lokacin Dana furta ba kiyi hakuri ki yafe min dan Allah ta karashe cikin wani sabon kukan
Kin dauke ni ban San abun da na keyi ba ko, tunanin ki zan cutar dake ?,idonki ya rufe wato ko zan kashe ki ne bazaki amince da khalid ba ko
Hmmm faryal kenan yau kin bani mamaki
Ashe ban isa da ke ba?
Kin isa mummy .. .
Mum--my
Toh meyasa bazaki amince da abun da na gaya mikii ba
Kin fiso kiga INA kuka akan ki "ta fada tana kokarin sa muryan kuka
Faryal kin dauko wani hanyar ta daban",
ko zan mutu akace zaki kalle ido na kimin rashin kunya bazan yadda ba..
Ga shi Yau ta faru saura naji duka wata rana
Mummy dan allah kiyi hakuri kar kiyi kuka Na amince ,na hakura duk abunda kikace zan yi dan Allah ki yafe min
Shiru haj mariya tayi tana matse matsen ido
Itako faryal kasa ta zauna in banda kuka ba abunda ta keyi
Ta shi kije kawae hj tafada ta juya kanta
A sanyaye faryal ta fice zuwa dakin ta
Alwala ta dauro ta yi salatul hajr raka ah biyu, nafilar da akeyi idan mutum ya Shiga yanayi mai wuya na rayuwa
Ko tashi batayi akan sallayar ba take tunanin yadda Nasu zata kasan ce Tsakanin ta da khalid bayan cin zarafin ta da yaso yi a hotel jiya
Sirirn hawayen dake bin idon ta ta sa hannu ta ke gogewa';
Na tsaneka khalid ,ure an animal"
Ka ra bani da kamil,ka ci mutunci na"' bazan taba bari ka raba ni da mahaifiya ta ba
Sai dai wannan karon na sha alwashi yadda kaci nasaran sake samun dama akaina 'haka zan ci nasaran tarwatsa farin cikin ka
***
Alhj Garba komai na warware tsaknin faryal da khalid
Amma ena so kabani tabbacin khalid bazai sake taba min jikin yata ba,
Ta Fada ta na kallon su duka fuskanta a daure
Haba mariya kina ganin bai gama warkewa ba zaki na tsauwala harshenki haka aknsa
Ai na gama wannan da shi tun tuni "-done deal
Ke CE zaki karasa min sauran vayani
Ya maganan yaron da nace ki kore sa
Alhj ai ka barni na huta ko
Ena dai faryal din tafi muhimmanci kuma na gyra komai ta amince zasu cigaba,
yanzu sai a Sarara min kuma
Dakata mariya,bana karban wani jayyaya akan dokoki na
Kawae kisan yadda zakiyi dashi tun wuri kafin na aika shi lahira da hannu na
Waro idonta tayi waje ta dafe kirjin
Kisa fa kace?
Ahhh alhaj ba akai ga haka ba
Ai Vance bazan yi ba kawai ka saurara min kwana hudu nake bukata
Mariya kwana hudu ba ragi,tashi ki fice
Hm Allah baka hakuri ta fada tana rufe kofan
Ko alaman rahma babu a fuskan ta ranar
gashi ta ci uban kwalliya tayi kyw na fitan hankali
Gaba daya zuciyarsa ta dume da shakkun mata magana
ya bi ya sauya fuska tamkar wani mai hankalin gaske
Emm faryal Dama na zo ne na baki hakuri akan abun da na miki ranar
Baby u know I love you " wllhy sharrin shaidan ne kawai
Koh? Ta fada tana Dada hade ranta.
Yh Ammaa ko mai ya wuce ai
Ki bani chance "-I will make it up to you.duk abunda ki kace shi zanyi from now,.
Da Allah malam daka ta,....kai din"?
Mugun yaro kafi karfn akwabe ka.....
Ka daina rudin kanka khalid I HATE yOU
Darajar mahaifiya kake ci yanzu
Dana gwada maka wannan kofin aka
Wani dogon tsaki ta karashe maganan da shi
OK naji ,still na gode
Since ba rabuwa dani za kiyi ba ko mai ma kifada
Mtswww wawa marar zuciya kawae
Haka khalid ya dinga karban bakaken magana ranar baice komai ba ,haka ma bai yi yun kurin mata wani abu ba
Yarinya kenan ban ga laifin ki ba
amma kwann nan zaki dawo senses dinki idan aka batar da wancan yaron a garin nan
U won't have a choice: face ni din da kike ki
Kuma ba mai karban ki a hanuna faryal.
Kara gudun motarsa yayi yana murmushin mugunta shika dai
Yau kwanan zafar da siyama 10 cas dubai,sun je wani social conference da Alhj garba ya dauki nauyi da sunan companyn haj mariya GGinvest..
Shi ko kamil bai ma San me ke faruwa a gidan ba "da yake yanzu faryal din tana daga wayrsa su gaisa sama sama_
bai damu ba" cigaba da aiyukan gaban sa
Soasi ya sa kansa don't ya karasa aikin haj Zainab uwar gidan kawu kabiru
Domin kuwa itace mace na farko Da ta Nuna msa son uwa tun zuwan sa gidan Alhj abdallh
Ko graduation dinsa ma a Germany ita kadai ce gaba a mtsayin familyn sa
Sosai yake ji da ita" duk matsaln sa tana iya kokarin ta akai,
duk da ma ba babu amincewar haj mariya akan hakan
Yana kammala aikin,, Karfe 8 na dare ya dawo ko wucewa daki baiyi ba larava
Ta tsaresa
ogah kamil haj na nemar ka
Dan faduwa gaban sa yaji nayi.
sannan yace kice mata ena zuwa
Surayyah ms✍🏼📚
[2/10, 7:12 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
Page74
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Da sallamr sa ya shigo bayan isha
Ko dago kanta batayi ba ta CE
Zauna can ,
Ena wuni haj,ya Fada kan sa a kasa
Dan shiru ne ya ratsa dakin
Son kuwa ko amsawa ba
tayi ba
Kamil magana nake so muyi da kai mai muhimmanci
Don' haka ka saurare ni da kyw
Enajinkj Hajiya,Allah dai yasa lpya?
Mikewa tsaye tayi tana juya kanta tana fuskantar window
Kamil ka taba daukar mu iyaye a rayuwarka?
Dum zuciyar sa ta buga"
bani da wash iyayen da ya five ku a duniya sai ke da abba tunda a hannun ku na tashi har
Na kai hakan
Good,
Nasan zakayi mamakin abubuwan da zan Fada maka
Yanzu,
Ena sane da rurin haukar da zuciyan ka take yi akan faryal yata
Don haka nake son na sanar dakai faryal na Riga na mata miji kuma nasan ka san da maganan kaima
Shiru yayi Kansa a kasa yace khalid? Haj amma faryal bata son khalid the last time.....ya isa bana bukatar kafada min komai
Emm ba wannan ne asalin abunda ya sa na kira ka ba
Kai kamil dago ka kalle ni
A sanyaye ya daga kansa yana kallon ta
Yawwa...
Wani irin saduakr wa zaka iya wa Alhj Abdallh da ya dauke ka kamar dan cikin sa da kuma faryal da kake kauna a rayuwrka?
Ena jinka,
Dan kallon mamakk ya bita da shi
Amsa kawae nake so kasani
Zan iya sadaukar da komai akn farin cikin abba da Ku baki daya ,
Rike maraya ba karamin aiki bane
Kuma bani da abun da zan saka muku da shi
Gooood.
Emm Hajiya wani Abu ne ya faru?
Eh,so nake ka bar gidan nan,ka bar rayuwar mu ka canza gari nesa da mu
Ai yanzu kana da rayuwa da zata dauke dukkan damuwar ka...
A firgice ya dago kansa ya kalleta
Hajiya na bar gidan nan?
Laifin me nayi muku?dan Allah ki Fada min
Zan neme gafarar Ku amma
Kar Ku rabani da yan uwa na "farin cikina dan allah
Na roke ke
Cikin tsawa da tsiwa tace"' ohhhhh shine ni kake son ka rabani da tawa farin cikin?
Meyasa kaki fahimtar bazan taba amincewa da kai a matsayin family na ba ne kamil
Na maka alfarma na kyaleka ka ginu kan arzikin mijina
Shine yanzu zaka trwatsa rayuwar da na Riga na Gina ma ya ta faryal
Cikin dimuwa da rashin fahimta yace Hajiya ban gane me kike nufi ba
Kuka ta fashe da shi kamar dama jira takeyi..
Muddin kana gidan nan faryal bazata nitsu ta yi abunda ke gabanta ba.
....meyasa ba zaka tafi ba
Hajya dan Allah kiyi hakuri wallhy ena son faryal tsakani da Allah'
Kuma enaso......dakata kamil,bana son jin wani surutu.
Tunda ka shigo rayuwa na nake bakin ciki ,har ya kai yanzu
Sanadiyar ka faryal tana so ta bijire ma mijin auren ta da muka zaba mata
CE naka akyi ni mahukaciya ne da zan barka ka auri yata ? Ko masu asalin ma sai na xAba ballntana kai
Marar asali.
Me kake dashi "me ka tara? Da muka maka sadaqan tarbiya da ilimi bai ishe ka ba ka so ka ke ka juya min kan yata koh?....da kake magann so tsaknin Ku tace tana son ka ne?
Na Gode allah da faryal ta dawo hankalin ta ta koma wajen khalid yanzu..
mamakin jin hakan yasa shi cewa What? ..
Namaka karya dana saba kenan.bakomai amma
jira ni anan ena Uwa
Fuuuuh ta fice cikin minti 10 ta shigo tare da faryal
Ke Fada masa wayee kike so yanzu kuma wa zaki aura........
Take zuciyanta ya hau dukan uku uku
Said da haj ta sake Nana ta mata kafin tace masa
Khalid nake so yay kamil Ku....m..a shi zan aura
Ko kau da kan sa baiyi ba acikin idanun ta
Wasuu zafafan hawaye ne suka fara sauko masa
A rauna ne yace Faryal ni fa?its over ko
Da kyr ta danbe kuruwan zafin da zuciyar ta ke hurawa lokacin tace eh
Yawwa alhmdullhi
Ina kaji da kunnen ka?
Toh idan ka tabba ta farin cikin Alhj na da muhimmanci a rayuwar ka
Ka kuma San darajar iyayen ka Arna
Ka ttara ena ka enaka ka barmin gida yanzu" ka bace a rayuwr mu
Ka dauka a matsayin hallaci da zaka iya ma Alhj Abdallh
Domin farin cikin iyalensa
Nasan shi bazai ki ya baka faryal ba duk da ma ta furta bata son ka
Cikin wani Sabon kuka tace,ni hankalina bai kwanta ya ta ma hankalin ta bai kwnta ba?
Ka taimaka ka tafi .in da gaske farin ciki kake so mana a gidan nan
Baice uffan baa,don wani jiri ne ke ji a zaune ga wani zafin da zuciyar sa ke masa,sosai hawaye ke zubo masa ba kakkautawa
Mikewa yayi shiru ya nufi kofa enda faryal din ta tsaye bata ko motsi
Ko kallon ta baiyi ba ya nufi dakin sa
Da gudu ta fice ta bi bayan sa.
Surayyahms.✍🏼📚
[2/10, 7:17 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page75
Yana jin tahowar ta ya sa key ma dakin sa abunsa
Kasa ta xube bakin kofar tana sharara kuka tana kiran sunan sa
Ko zama baiyi ba ya shiga tattara kayan sa wanda xAi bukata
Cikin minti 20 ya fito , Karo sukaci Da ita durkushe kasa bakin kofar dakin sa tana sheshekar kuka
Shikam ma Kau da Kansa yayi
Ya na kokarin rabewa ta jikin ta ya wuce abunsaa ...
iya karfin ta sa ta damko sa tana tura sa cikin dakin
Saura kadan su Fada kaSA tare
da yake kaya ne a hannun sa sai ya biye mata a hakan
Ena zaka je twin........sou....l.......
shhhhhhh don't call me that
Baki so na faryal me damuwar ki da enda zanje "
kinfi kowa sanin enda znje ai
Ki kyaleni pls.....sake riko shi tayi da karfi.
Kar ka tafi ka barni ta fada da disashhen murya
En ka tafi ya zanyi da rayuwata kamil?
Ture hannun ta yayi da karfi."cikin tsawa yace
Enough faryal,
Don ena son ki ne kike Neman dawo dani mahaukaci ban San me nake ba ko"
Why are u fooling me? Huhnn.
Farko u left me ba tare da daliili ba akan khalid.
Then
ki kace Khalid ya kidnapping dinki na zo'
Amma yanzu na tabbatar da u did dat intentionally to hurt me"
tun da gashi shi kike so zaki aura its obvious ba kidnapping dinki yayi ba huhhhhhh.?
Sun kuyar da kanta tayi ta rasa me zata CE masa sai aukin hawayen da ke bin kuncin ta.
Shiru ma ansa ne ko
Dafa Kansa yayi yace Oh GOd I'm stupid now "a rauna ne
Dan Allah kar ta tafi kamil I can't take it anymore........
U can't take what?..
farin ciki na is not important to you ko wani a duniyan nan.
Ni kadai ne gashi
Bani da asali,iyaye na arna ne
Ke fa? Kina da uwa da uba kina da asali ,ga miji mai dukiya! Jus
Give me 1 good reason
Da bazan barki da mahifiyr ki ku samu kwnciyar hankali ba":?.
Kinaji fa mahaifiyar kin tace idan ena gidan nan Baku da farin ciki
And you know what abba bai can canci haka da ga guri na ba
Bazan taba zama silar gushewar farin ciki iyalnsa ba,musamman ke faryal.
Kuka takeyi tana dukan hannun sa da ke shirin dago jakan sa a kasa
# ta kasa cewa komai sai
Kamil pls,don't leave me """bori ta shigayi tana faman firgici .gaba daya ta ficee a hankalin ta
Kokarin mikar da ita yake yun kurin yi
Amma haka taki fir ta damke jakar sa
Da kyr ya fnci kota sama' da Sauri ta fada kan kirjin Sa tana kara sautin Kukan nata
Sosai ta damke sa kamar zata shige jikin sa," .dan lumshe ido yayi yana jin sautin kukan NATA yadda yake shigar sa ko ta ena a sassan jikin sa
Zuciyarsa ce ta tsanan ta bugu a yayin da ta zura hannun ta tana balle button din rigar sa tana shafar kirjin sa"*
Kansa ya saukr kasa a hankalin daura da fuskan ta da niyyar hana ta
Wani kasalallen kallon ta bi sa da shi wanda ya hana sa furta komai" tallabo Kan sa tayi kusa da fuskan ta itama sosai sannan
ta shiga shafa kwantattacer sajen sa #"cikin salo mai tada hankali har ta gan garo kan lips din sa "sa hannu tayi ta dan bude labben sa da yatsan ta kafin ta Daura natA lips din kan na sa
kissing din sa ta shiga yi sosai ba kkakwta wa
Bai San lokacin da ya fara mayar mata da martani ba shi ma
Sosai suka lume cikin wannan yanayi
Ga wani firgi caccen Barin da jikin su keyi duka a lokaci daya..
.itako sai dada ma shishhige wa jikn sa ta keyi tana azabtar da shi da salo kala kala na kauna
.
Da kyr ya tattaro hankalin sa ya dago ta
":-kallon ta yayi da idanunsa .da suka sauya suka dawo ja
Faryal me amfanin abunda kike yi ajiki na?
A San yaye yace,ki na tausaya min ko?
Don't worry zaki dena Kwana nawa ne kin mance da ni?
Girgiza kanta ta shiga yi tana cewa
Noooo kamil I truly ......l..o..ve.......you... Can't live witou you" don't leave me please na roke ka
Dan allah ka fahimce ni
Wallhy INA son ka .but ....but...but."""its complicated.
Bambare ta yayi a jikin sa ya sake tsare ta da ido.
Na fahimci complications dinki faryal
Kina so na Amma its over ko? khalid zaki aura
Dan dariyar takaici yayi yace .
Hmmm look enough of the game faryal
Bazan tsaya anan kina wulakan ta zuciya ta ba. ... Zan barki....har abada ya fada a zuciye
Kayan sa ya sa hannu ya dauka..ya juya kansa
Happy married life.....ya fada mata' tare da ficewa a dakin
. komai daukewa yayi chak a duniyn faryal a lokacin.
Karan rufuwar kofar sa ne ya dawo da ita cikin hankalin ta
Wani firgicaaccen kara ta sake ta nufi waje da gudu tabi bayan sa
Ganin rufuwar gate tayi da bayan motar sa da tuni ya bar haraban gidan
Wani ihun ta sake take ta zube kasA tana birgima tana kiran sunan sa da iya karfin ta
.
Haji Mariya da laraba ne suka yo rige rigen fitowa wajen na ta
Don ihun da ta zage
ta keyi kaf ya tada su
Faryal me ke da munki haka da Daren nan?
Haj ta Fada tana kokarin mikar da ita tsaye
Wani razananen bari da kuka mai cin rai take fitar wa"'
numfashin ta sama sama ta ce mu....mm.......my ka.....mi.....lll ..ka..m l ::::kam
Kamil ne" yayi miki me faryal? Kokarin bude vaki tayi zata sake furta wani kalman ta fada kasa sumammiya
Sosai suka razana Barin ma laraba dake tsaye gefe tana kallon faryal din zube kamar mutacciya
Surayyahms✍🏼📚
[2/10, 7:17 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page76.
Jirgin su abba bai sauka ba ranar sai wajen karfe 8saura na dare
Daga nan suka nufi abuzayal guest inn domin halattr meeting din da za suyi da muhimman company a kasar waje
Kawu kabiru da uwar gidan sa Hajiya Zainab suke a tare da abban
Da yake ko wannen su Nada investment a cikin companyn "
tare suke zirga zirgan bin kasa she
Wajen 12.30 suka kammala meeting din su na farko
***""""***
Amma Yaya ba zamu koma gida bako? bakin mu na China sai 4 na dare zasu iso fa
Ahh haba kabiru nan din ma ai kamar gida ne,
Allah ya kawo su lpya dai kawae"
In mun gama saii mu tattara goben
Nikuma zan sanr da su mariya mun iso
Yawwa toh ai shikenan
Tunda kamil ya bar gidan bai tsaya ko ena ba sai bakin wani tafkeken hanya na 'highway wanda ya dosa hnyar fita daga garin
Sosai yake kuka har ya rasa akan me ya keyi guda daya
A ransa yana cewa tafiya ta tmkar sadaukar wa ne wa abba
Ga shi Dama faryal ta zabi wani ba ni ba.....to meye amfanin kukan?ya fada yana share sauran hawayen sa
Wani zuciyan ce tace dashi amma in ka tafi bakayi adalci ma abba ba
ya kamata yasan ka bar gidan ko ma Yaya ne
Da haka ya juya kan motar sa ya nufi Abu zayal guest inn cikin Daren
Kusan daya saura ya Shiga falon da
Mamakin sa abban ya gani zaune da magani agabn sa zai Sha
Kamil??ya fada cikin tsananin mamaki
Me ya kawo ka cikin wannan dare haka lpya kua?
Duk wannan tambayr da abba ke masa yana tsaye
Ji yayi ma da bai zo ba "domin gaba daya ya kejin wata sabuwar weakness ta kama zuciyar sa
Mikewa tsaye abba yayi ya nufosa
Kamil ena maka magana,
Wani abun ne ya faru ko me? Ena su mariyan
Kuka kamil ya fashe dashi ya rungumo abban....
"kamr karamin yaro haka ya dinga rera kuka kan kafadar abban ba tare da yace komai ba
Shiru abban yayi zuciyar sa na kuna' jin sautin kukan kamil din gwanin tausayi
Janyo sa yayi zuwa kan kujera ya mika masa ruwa ya Sha
Kamil meya faru abba ya fada ya na kallon sa
Shiru yayi sabida har yanzu kwakwlwar sa bata tan tance masa abun da zai fara CE ma abba ba
Mariya CE? Da sauri yace ah'a abba ba ita bace
Toh meye ne kamil fada min naji
Ehmmmm uhmmm abba dama enaso na tafi ne
Ka tafi? Ena kenan
Wani bugun zuciyar sa ta farayi "a take
Yace AB..bb...ah enasoo naje garin iyaye na ne ,Inda muka fito....
What kamil? Abba ya fada da dagun murya
Uhm wannan ai maganan banza ne.kai yanzu zaka ma gane enda kuka fito ranar a dan shekarun ka da basu fi 13 ba
Eh abba zan gane"'
Ah ah kamil,na hana wannan tafiya
Ba enda za kaje saboda
Banga dalili ba,
Wahala kawae zaka je kasha wa kasani?
Yanzu duk guri ya zanca
Wani hawayen ne ya sauko masa bazata
Take ya tsuguna yace abba dan Allah ka bari naje
Wallhy na maka alkwarin ba abunda xAi faru
Kamil baza ka je ko ena ba nagama magana
Tashi kaje ka kwanta gobe ZAmU koma gida tare
Aikuwa jin ambaton gida yasa kamil turjewa awajen ya kamo kafan abba yana rokon sa ta Allah
Tun abba na binsa da lallabi har ya fara daga masa murya'
Sosai abban ya fara Nuna Bacin ransa akn maganan'"
Shiko kamil fir yaki ya dena; ga wani hawayen ban mamaki da ya ke bin idon sa
Na CE in wani Abu aka ma a gidan tun wuri kafada min
Amma ka San Allah? ba zan bari kasa kan ka cikin hatsari akan aikin banza ba
Abbbba don..All..ah
kamin shiru kamil ya fada a tsawace
Tuni Hajiya Zainab ta bayyana sanye da hijab
Ganin kamil sheme sheme aka sa tayi yana kuka
shima abban na tsaye na hushi
Lapya kuwa Alhj?kamil meye haka ta so
Da Sauri ya mike ya nufo wajen ta mummy dan Allah kice abba ya yayi hakuri ya barni naje
Kamil son" just calm down ya isa haka
Zo nan ,
muje ka kwanta gobe da safe zamuyi magana
U've been crying tun dazu ena jin ka
Ke Zainab ki barsa sai ya Fada min dalilin sa na tirjewa akan wannan tafiya,,,I mean
For God sake kamil ba haka yake ba
Ya fada hankalin sa a tashe
Hakane Alhj kafadi gaskiya
ni nasan bazaiyu tafiyan nan ba dalili ba
Ehen kema kin gani ko
Dan shiru tayi sannan tace "je can dakin ka jira ni son tashi ena zuwa nima
Sum sum kamil ya mike ya nufi daki
Abba na binsa da kallo
Uhmm Alhj ni zan yi kokrin masa magana duk abun da ake ciki da safe zan sanar da kai komai insha Allahu
Yawwa Zainab, dan Allah kiyi kokri
Sam bana son ganin sa a haka
Sosai damuwa ta bayyana fuskar sa
Bakomai Alhj sai da safen
## zaune ta same sa ya hada kai da gwiwa
Yayi shiru
Son ta fada tare da dafa sa
Tell me meya faru?meya sa zaka tafi?
Mariya CE koh?
Wani sauke ajiyan zuci yayi ya dago Kansa ya kalle ta
Mummy kawae....... Shhhh kamil don' lie to me
Ok don bamu muka haife ka ba shine bamu da matsayin da zamuji damuwar ka
Ko?
Noo mummy ba haka bane
Toh just tell me mana kamil ta fada cikin fada
Look abban ka baida lapya" tun a UK yake fama, amma banga tashin hankali a fusakr sa kamr na yanzun nan ba
Me kake tunani_?baza mu iya cike gurbin iyaye n ka bako
Da Sauri ya riko hannun ta yace nooo mummy
Ki daina fadan haka dan Allah kinsan hakan ba gaskiya bane
Kamil ka fada mn toh ena jin ka
Kallon ta yayi a nitse
Yace muummy promise me bazaki Fada ma Abba exactly abunda nake boye masa ba "!
What!! kamil ban maka wannan alkwari ba just tel me kawae
Mummy amma yanzu kikace baida lpya fa .na tabbata in kika Fada hankalin sa zai fi haka tashi
Ok ok fine shikenan enajin ka*
Nan kamil ya bata labrin duk abunda ya faru har yay silar zuwan sa nan
Jin sa takeyi shiru, Sosai jikin ta yay sanyi, numfashi ta sauke tare da jin jina ma hali Erin na mariya
Batayi wata wata ba ta mike tsye..kamil son"!
ka kwnta ka huta
Na maka alkawari zaka tafi gobe insha Allahu
Murmushi ya mayar mata sannan ya haura gadon nasa
Yace nagode mummy"itama
Gudnite ta masa ta fice abunta
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:17 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page77
Bata bude idon ta sai a gadon asibiti,
Mummy ta hango tayi zugum ta rafka urban tagumi a gefe
Wani hawayen takaici da bakin ciki suka soma gangarowa da ga idanun ta ,...a ranta tana cewa yanzu na rabu da twin soul kenan
Bazan iya rayuwa ba kai ba kamil,
Cikin wannan tunanin kuka mai karfi ya kufce mata bazata
Ai ko da Sauri hj mariya da hj shafa suka nufo kusa da ita
Faryal ,alhmdullhi ya jikin
Kukan me ki keyi kuma mummy ta Fada tana kallon ta
Wurgi tayi ta hannun mummyn data kai zata tallabo ta
Ni Ku kyleni, ta ke ce wa cikin kukan
Haba faryal maman ki kike CE ta kyale ki ?
Barta kawae shafa ,naga alaman wasu almatsusai na yawo kan ta ne
Ki duba yarda take so ya kashe kanta akan wani wawa shasha
Mummy ni dai kice ya kamil ya dawo
Bazan Fada ba uwata,.. Ke kar kiga kina gadon asibiti yanzun nan zan mini ta tas
Don haka kar ki sake kiramin sunan wani kamil anan
Marar kunya kawae,to ki bisa yawon gantalin mana nasan kin cika masoyiyar sa
Tsaya mariya ya isa haka .kibi ta a hankali mana ,ahalin yanzu bata cikin hankalin ta
Da Allah shafa kyaleni,faryal da like ganin ta ba abin ta a hankali
Itako kuka kawae tkeyi kamar zata fd da ranta
Kiyi shiru mama na kinji,za a dawo miki da kamil din ki hj shafa ta Fada tana goge mata hawaye
A hakai ta rrarshe ta har suka samu suka koma gida
Karfe 7na safe haji Zainab ta gama ba wa alhj bayanin tafiyar kamil
Amma fa alhaj ena fatan ba zaka CE zaka tuhumi mariya akan zancen nan ba...don' na tabbata kamil bazai min karya ba
Yace min ma da sannin ta ya bar gidan
Ah a Zainab Dama jiki na ya bani akwae hannun mariya acikin lamarin nan
Meya sa zaki ce kar na tuhu me ta
Alhj da ka daiyi abunda na gaya makan kawae,
Ko wace uwa hakan take so ma yar 'ta.
Amma ka zuba mata idon dai na dan lokaci
Kar ka mata maganan kamil din
Wata kila hakan yasa
Don' Allah Alhj I'm dai kwanciyar hankali kake so ma kamil
Komai zai dai daita insha allahu
Dan shiru alhaji yayai kafin yace" zainab_hakkin mu ne da kamil ne ya nemi asalin sa nasani
Amma .......ah ah Alhj ai mun gama magana ya kama ta ka zama mutum na farko da zaka karfafa masa gwiwa shima ba so yake ya barka ba
Toh shikenan ena shi kamil din
Mikewa tayi suka shigo tare
abba gani
Naji bayanin Ku son,amma da sharadi
Ina son ka min alkawari in ka tafi
Zaka sanar da ni duk halinda kake ciki,?
Sannan kamin alkwari zaka dawo nan ba da dadewa ba
Had cikin ransa baiso ya dauki wannan alkwari ba amma ba yadda ya iya
Ya so ace ya bar rayuwr su ne gaba daya
Don' bazai iya zama yaga faryal a matsayin matar Khalid ba
Kamil kayi shiru ena jinka ,in ba wannan alkwari ba tafiya
Aha ah abba na maka alkawri zan aika ta hakan
Yawwa son Allah ya maka albarka
Tare suka taka masa har bakin motar sa
Son kaji abubuwan Dana Fada maka ko
Just take care
Ta fada tana dn murmushi
Nagode mummy kema ki kula kinji zan kira ku
Yawwa shiga kar kayi dare kan hanya tafada tana goge
Guntun hawayen ta
Wani godiya yayi wa Allah da haji ta juya kan maganan bata Fada korar sa haji tayi ba
Amma meyasa mummy tafa ma abba abunda ke tsakni na da faryal?
Marairaice fuska yayi cikin kishi da takaici yana cewa maybe ma kafin na dawo ta aure shi,amma bakomai nima zanyi kokari ma mance da ke
I wil just try my best naga na sami abunda zan je nema....bye faryal ya fada tare da goge guntun kwallan sa
Gudu ya shigayi sosai...bai tsaya ba sanda ya gansa cikin garin yola hotel ya nufa kafiin gobe yA fara aikin sa
Ranr Sam mariya bata gane kan Alhj badan abincin da take zama aci atare wannan karon ko kulawa baiyi ba
Kuma bataji yayi maganan kamil ba
Faryal baki da lpya ne ? Abban ya tambaye ta durkushe gaban sa
Lpyana lau abba ,ah ah princess's
Yau sati na biyu gidan nan na lura sai an miki Fada cin abinci
Ko akwae matsala ne
Wani zuciyan ne yace mata ki fada ma abba komai ki huta
Wani kuma yana ah'a kin manta da maganan mummy? zata iya Daura muku sharrin da zai iya rabaki da martaba idonn mahaifin ki har ma kamil
Faryal "abba ya saka kiran ta
Cikin wani irin sautin kuka ta amsa babu komai abba
Ke kar kice zaki mana wani shashancin tsiya anan....haj mariya ta haura mata da fada
Wani mugun kallo tabi mummyn ta dashi a kasa kasa cikin xuciyan ta na cewa
Bayan kin cuce ni kin raba ni da farin ciki na .....
Na FASA jin tsoron naki
Wallhy sai na Fada ma abba komai
Kuma yay kamil baya gidan nan kin kore sa kema kima sa vayani kiji in da dadi
Haba mariya karki na daga mata murya haka abba ya na Fada Yana lura da kowanne su
Wani kallon baraza na tama mumyn tace
Abba dama ......ni da.Yaya kamil
Ke ya isa haka karki sake bude bakin ki an an
Tashi ki wuce ki bamu waje Sha sha kawae
Mummy ta ka rasa tana huci
Mariya Ashe bazaki bri ba
Tashi ki Shiga ciki princesss
Da gdu faryal ta haura sama tana Dada sautin kukan ta
Daure fuska tai tama tana huci
Wai nikam mariya ena kamil ne abba ya fada yana maida kallon sa wajn ta
Ni ban sani ba Alhj,
Zuciya fal da tsoron kallon da yake mata
Ta mike ta nufi sama itama
Bin ta yayi da kallo yace hmm mariya kenan....
Bazan taba aura ma faryal wanda bata so ba.Indai Nina haife ta
Surayyhms📚✍🏼
[2/10, 7:17 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page78
Har gado ta bita ta fin ciko ta zuwa kasa
Tashi matsiyaciya Yau zaki Fada min ranar da muka dawo SAA ni da ke a gidan nan
Idon ta a bushe ta mike tana kallon mummyn
Janyo ta tayi tace faryal meye kike tunanin zaki Fada ma baban ki dazu?
Wato kina Neman Tona min asiri ko
Bamuyi dake bazaki Fada masa kinsan komai ba?
Mummy ni na gaji ne..gwnda abba yasan komai
Nagaji da......"* bata kara sa ba taji tas a fusknta
Kin gaji da min biyyayya a matsayina na uwarki ko
Mummmy.....just shut up tafada cikin wani razannanen tsawa da ita kan ta faryal sanda ta ja da baya
Na baki kwana biyu tal kidawo cikin hankalin ki in ba haka wallhy zamu sa kafan wando daya dake
Mu zuba "*ta fada tare da fice waa cikin tsananin fushi
Kuka hade da tsoro ne ya kama ta lokaci daya"
xUbewa awjen akasa tayi tana maimai ta kalmar ennalihhi wa enna ilahi rajiun cikin kuka
Satin kamil hudu a yola Da sassafe cikin kauyen mayo balwa ya fice ya nufi anguwr da suka tashi da su papa, duk da ma ya Sha yawo cikin kwanakin"' ga uban kashe kudi daya yi wajen Neman taimakon mutane
Sosai wuri ya canza da kyr yake gane hanya 'domin kuwa a
Lokacin da yA bar gurin su kadai ne a bayan anguwar duk jeji ne gefen su
Gashi yanzu wajen ya sauya gine gine sun cika ko ena
Gefe ya samu ya zauna yana tunanin ta ena zai fara ..gashi Dama nan ne waje na karshe a cikin list din sa
Can ya hango wani mai shayi da ya masa mugun kama da wani mai sayar da sigari da daya ke karami
Mikewa yayi ya Shiga motar sa ya nufe sa
Da sallamr su suka gaisa
Ogah lpyaa dai ko
Ko kana tambaya ne?
Ahh lpya lau
Amma dan Allah anan garin ka tashi?
Eh ogah ni cikakken dan garin nan ne
Dan juya wa kamil yayi yana Dada duba anguwan da kyw ko zaiga wani abun da zai kama kwatancen sa da shi
Lpya dai ko ogah? Ko ka bace kwatance ne
Ehhh toh*" kace anan ka taso ko? Tabbas kuwa ogah anan ba enda ban SANI ba ma kenan
Toh ko kasan wani ana Kiran sa kawu James abashi?dan kwantncen kammani ya masa yace
Amma fa ya Dade yanzu na maka na yaran ta ne
Dan waro ido waje mai shayi yayi ,
Tabbbb kai kuma meya ha daka da shi....
Kasan shi ne?
Eh kai na san shi mana abokin baba na ne ai
Ena mijin aunty vicky
Da Sauri kamil yace eh
Cikin tsananin mamaki mai shayi yace amma ogah me zai hada balarabe da wannan katon Arnen
Dan dariya kmil yayi yace ni dai in ka San enda zan same shi ka Fada min ko ka taimaka ka kaini yanzu
Ah"'a gaskiya bazan iya ba ogah chaabbbb
Don naga ma Ku masu kudi ba ruwan ku ne shyasa na kula ka
Amma duniya ba yarda gaskiya
Ni bazan baka adress ba kuma bana binka ko ena
Kaga tfiya ta
Da Sauri kamil ya fito daga cikin motar yabi bayan sa
Haba bawan allah ka taimaka min ko wani Abu kake so ai sai ayi magana
Nasan na daga ka kan sana'arka ka taimaka pls
Gaskiya ko zan gaya maka da sharadi sai naji ka waye ne kai
Kar na samu cikin hatsari duka da kawu James
Dan dariya kamil yayi yace wannan ba matsala bace
Suna na kamil,daga garin abuja nake
Wanda nake nema kawu na ne yayan mahaifiya ta
Mahaifiya?kana nufin kawu James Nada wata yar uwa da ta wuce joanah ne?
What kasan mama na? Kamil yafa da a da burce
Me kake nufi maman ka ogah?
Bayan sun mutu ita da mijin ta da danta da dadewa
Cikin wani irin yanayi kamil yace ban mutu ba
Ena Raye ....
Ah'ah bangane me kake Fada ba fa
Kai waye ne...mee hadin ka da mutuwar su
Harda hawaye
Dan Allah ka kaini gidan kawu James
Na roke ka
Cikin mamaki da daurewar kai mai shayi yace wai kana nufin kaima dan su joana ne?
Ta ena?
Eh ka kaini zaka ji komai acahn
Nan suka nufi gidan James tafiyan minti ashirin
Da saurin sa ya biyo bayan mati mai shayi yana cewa ena wanda kace na maganan yar uwata joana
Chak ya tsay ganin tsaban kywu na halitta da Allah ya zuba ma kamil da yayi tsayuwar sa jilin motar sa
Bawon Allah ya fada sannan kamil ya juya
Karin farko na hada idon sa da kawu James yasan shi din ne
Wani kuka ne ya kufce masa"* duk rayuwar sa da iyayen sa suke dawo masa a zuciyar sa
Cikin mamaki da dimuwa mati da kawu James su ke kallon sa
Tallobo sa yayi yace lpya kuwa dan samari
Meya faru kake kuka haka
Rungume kawu yayi yace kawu nine fa
Raphael
Da sauri ya dagosa ya kalle sa idonsa tam da hawye RA..Pha...el
hannu na bari yakai fuskan kamil din
Sai yanzu ne yake ganin tsan tsan kamanin sa da iyayen sa
Eh nine kawu James ni ne raphael ban mutu ba
Wani kuka kawun ya fashe dashi shima ya tsungunna
Rapheal mafarki nake ko fatalwa nake gani
Mati ka duba min shine ?
Mati kam tuni yayi suman tsaye
Cikin wani mamakin kamil yace mati Dama kaine? Da gudu mati ya taho shima ya rungume sa ya na hawaye
Abokina Ashe Kaine?raphale dama baka mutu ba
Ban mutu ba mati....Kaine ka canza haka ban gane ka ba
Kaine dai ka canza raphel wallhy na dauka wani balarabe ne ya bata hanya
Muje ciki kawu James ya fada yana kamo hannun kamil din
Surayyya📚✍🏼
[2/10, 7:17 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page79
Mariya kenan, kina wani abu kamr baki da maths
Ni dama na lura da faryal tun tuni baza ta iya jure rashin kamil din kusa da ita ba
Tafiyar san Shika dai ke damun ta yanzu,
Mtsww shafa yarin yar nan fa ta fara wuce gona da iri
Ni fa nagaji da llabata daga yaznu ubanta zan naci
Don dolen ta zata fitar da wannan maitan son kamil din data kulla a ranta"'
Ja'irar yarinyar dubi Inda ta jeme ta rame kwanakin nan
hmmm Ke mariya mtsaln ki kenan ai ke""" baki San yadda ake cinye yaro da siyasa ba ne wai?
Ena wannan malamin su na islmiya, mal mamman ko?.
Eh mai shi kuma zai min shafa
Yawwa ki kira sa yazu da yamma
Ni zan Fada miki abunda zkice in yazo
Ai ni da kin bi shawara ta tun farko wallhy da sai dai faryal ta ga ba kamil gidan nan "* amma badai tasan mena ke ciki ba
Ay kam shfaa kin ga da hakan nayi baza ta na kokarin barazanar Fada ma uban tan ba ai
.......
Hijabi ta saka futchia pink har kasa wanda ya mata kywu duk ma rama ya fara bayyana a fuskan ta
Rusunawa tayi ta gaida mallam mamman dake zaunee a farfajiyan bishiyoyin dake gidan
Nasiha ya Shiga mata sosai akan rayuwa,musammamn ma hakuri da kuma biyayya ma iyaye
Nasha mamaki da haj tace min kina fito na fito da ita akan zabin data miki
Faryal nasan bazaki fahinci muhimmancin son da iyaye ke mana ba saboda wata rana zasu hana mu abunda Mike matukar so ,kila ma su sauya mana da wanda ran mu baya so
Amma kisani fa,uwa ita kadai CE wanda Allah ya kwatanta soyarrta da nasa,
akan mu,
yazo mana a bakin manyan malamaii Allah yana CEwa yana son bawan sa ninki 70 fiye da yadda mahaifiyrsa take son sa
.sannan cikin kashi uku,a mutanen da Allah baya karban komai daga cikin aikin ladan su a duniya da wani bautan su,na farkon su shine mutumin da ya juya bya wa iyaye" ya turje musu",ya kyalesu,
Ga hadisai nan kala kala,duk munyi dake anan faryal,Inda wani mutum ya tambayi manzon Allah saw,wani mutum yafi dacewa da cancanta ka kywta ta masa, sanda Manzon (swA)mu ya kira uwa sau uku kafin yace uba,hakan kinga na nuna miki muhimmancin bin umarnin mahaifiya kenan
.
Abu na karshe da zan gaya miki visa ruwaya kala kala,fushin uwa musiba ne a rayuwar mu koda mune da gaskiya,muddin gaskiyar ki ba akan wani abun da zai saba ma dokokin Allah bane toh mafi alkhairi shine kiyi hakuri ki amince da bukatar mahaifiya ko ya yake
Kar ki manta,hakuri anayin sa ne a kari na farko,ki daure ba sauda ya ba Allah ya fada acikin littafin sa mai girma,duk wanda yayi hakuri ya tsammaci kywkkwan rabu a gaba,
Sannan kici gaba da Addua,idan kiga bai baki abunda kike so ba to ki San hakan tsira ne da kariya agareki,zai musan ya miki wanda ya fishi,ko ya bar miki shi a matsayin tarin lada da zaki gani ranar kiyama....
Guntun hawayen ta ta share, ta masa godiya,insha Allahu zan mata biyyayya malam nagode Aklah saka da alkhairi
Yawwa faryal, tashi kije Allah ya bada ladansa,.....
Nan ta mike ta
shiga cikin gidan
Na rasa kamil har abada na SANI.. Ta fada tana kokarin fidda guntun hawyen da ya makale.
Yanzu zAn maida hankali na kan abunda mummy take so kenan?
Wallhy na tsani Khalid
Amma ya na iya?Allah ina rokokn ka" ka zaba min mafi alkhairin wannan lamarin,,,,
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:17 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
Search and join @ameenci writers novel group💕🌹
https://www.facebook.com/groups/1567278756688999
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 80
Tun safe faryal take kitchen ita da laraba mai aiki....
Faryal? Baba laraba ta kira ta cikin nitsuwa
Naam baba." Anya ko Yau kin duba Hajiya ya jikin NATA ne?
What? Dama mummy ba tada lpya ne?
Ohh eh jiya da dadddre ai ni nakai mata magani
Na dauka ma kin Shiga ne
Noo nikam ma ban sani ba kin san tun jiya dana shiga daki ma ban fito ba
amma barin duba ta ta fada tana tsame hannun ta cikin flour
A hankali ta turo kofa da sallamar ta
Mummyn ta hango can kwance cikin blanket tayi luf
Mummmy ta fada tare da nufo ta cikin hanzari
Naam faryal? Na dauka kin tafi schl ai
Ah banje ba mummy sai da ymma
Meya same ki
Babu komai faryal,
No mummy ki fada min mana
Dan kallon ta tayi tace jeki kawo min ruwa nasha tukun na
Da Sauri ta mike ta nufi kitchen
Cikin mint 5 ta dawo da bottle water da cup
Yawwa auta na ke
Kin daina fushin dani kenan?
Dan shiru tayi sannan tace fushi kuma mummy?
Eh mana naga tun da kamil ya bar gidan nan kuka dauke mun wuta ke da ubanki,Baku damu da halin da zan Shiga ciki ba" ba dole na kwanta ciwo ba
Amma ba komai' ena don na damu na ga yata kwalli daya ta auri mijin da zai bata rayuwar da ta fi NAwa shine laifi na?
Nima hakurah faryal kiyi yadda kike so
Amma ki SANI duk duniya ba abunda yafi mun Ku muhimmanci ke da zafar
Muryan ta a sanyaye tace mummy dan Allah kiyi hakuri
Wallhy na dena..
.duk abunda kike so zan yi na miki alkwari
Hmmmm faryal kenan"
Bazan tabbatr da maganan ki ba sai kin gwada mun hakan
Ki sake jikin ki,ki dawo normal .kamr yadda kike
Sannan kuma ki karbi khalid a mtsayin zabin Dana miki
Ba tan tama faryal tace na amince mummy
Insha Allahu zan tabbatar miki da ni mai miki biyayya CE
Fuskan ta cike da murmushi tace toh alhamdullhi ..Allah ya miki albarka
Tashi kije ,nima zan yi bacci kadan
Toh kawae ta amsa mata ta fice
Wani dariya ta yi mai kunshe da nishadin cin nasara
Yarinya kenan in kinsan wata ai baki San wata ba
Gashi cikin sauki na kalmasa ki....yanzu kam ai sai Abu na gaba kuma
Garin mayo balwa kuwa kamil yaba uncle James labarin tsirar sa a hannun barayin da haduwar sa da Alhj abdallh
Sosai sukayi kuka gwanin ban tausayi jin yadda aka ma iyayen NASA kisan wulakanci a idon sa
Daga bisani ya hada su video call da abba enda suka Dada masa godiya sosai
Ehm uncle kasan dai abun da ya kawo ni na musamman
Enason ka fada mun suwaye iyaye na
Sauke ajiyan zuciya yayi yace
Hmmm kamil' gaskiya labarin iyayen ka na da ban mamaki
Amma dole na Fada maka tunda ka mallaki hankalin kanka yanzu
Zan kuma fara da nemar gafaran ka
Saboda ni nayi sanadiyar dawaama da karfafa maganan arnan cewar duka iyayen ka duka biyu
Naki na Fada maka sunana ya koma Adamu tun farko saboda INA tsoron kar tambaya yakai na Fada mka abunda nake shirin Fada yanzu
Dan kallon rashin fahimta kamil ya masa yace uncle ka musulun ta ?wow! masha Allahu what a surprise
Meya sa kake tunanin akwae abunda zaifi hakan mun dadi yanzu
Kuma wani irin laifi kamin har da za ka manta ahalin yanzu kai kadai ne na kusa dani daya rage mun a duniyan nan
Dago kai Uncl James yayi hawaye na bin sa
Kamil gaskiyar lamarin shine mahifiyar ka tana da wani buri Boyayye'
kan wata ta taso cikin tsananin shaukin addinin musulunci,
Amma kuma sai Allah Yayi ta cikin mu
nidin nan da kake gani nine nake kula da duk wani y'antaten bawa daga kasashen dake yan kin mu wanda missionaries (fadawan arna)
suka kafirtar
Na kasance mai kula da su da kuma lura da dukkan wani motsin su
Biya na akeyi sosai don' na tabbatar basu canza addini ba
Anan fa mahaifiyar ka joanah
Ta sami wani bwa wanda sunan sa kawai yke iya tunawa
visa kan bincike .ma an gano cewa a baki kogin nile aka tsince shi dauke da mumnunan rauni akan sa
In takaice maka wannan bawan Joan CE kawai take iya fahimtar sa
Ni da auntyn ka ba iron muzguna ma tarayyar su da bamuyi ba
Amma ena sun yi nisa ba sa jin kira
Shkuwa sosai wanda ta koma kauna ta kama su
Na kusa rasa aiki na ranar da aka gani cewa sun hada kai da shi bawan (ARMAN malik) zasu canza addini suyi aure
Saboda hakan na biye ma mata na muka kai maganan wajen wata bokanya bafulatana
Ita ta Daura mahaifiyar ka lakanin tsafi shikua mahifinka ta daure masa zuciya
Hakan yafaru ne sobida bokanya ta tabbatr mana da zasu kasance maaurata ba halin zanja wannan
Amma idan aka daura mata wannan zai sa su zauna tare damu
Nan kuma basu isa suyi musulunci ba
Cikin kuka uncle yace haka akayi kuwa"komai ya tafi dai dai
Aka aurar dasu cikin arnanci sannan suka haifoka
Matsaln ta fara samuwa ne ranar da bokanya ta mutu
Gaba daya mahaifiyar ka ta zanxa
Karfin tsafin bokanya yana kuncewa ahankli har sanda ka kai shekara 12 a duniya
Gudun kar muji labarin dena bin akidar mu da jefa su wani halin yasa suka nemo mafita a boye yadda zasu gudu mana
Kana dan shekara 13 joanah da Arman suka ci nasaran gudu kan zasu nufi wani garin din su cika burin su na yin tsaftacciyar rayuwa
A Wannen daren Allah yayi sandiyar su Barin duniya
Labari ya iso mana kun mutu a hanyar ku ta shiga abuja daga jos. Wata takwas da faruwan abun
Gaba daya wani irn ya keji kasncewar labarin akwai abubuwan tambaya
Uhmm Uncl ena iyayen Ku toh kaida mama.banji ka Kira su ba
Mu asalin yan yola ne anan kauyen bayo malwa aka haife mu..
Mu asalin musulmai ne kuma jigajigan fulani
Gobara CE tayi sanadiyyar iyayen mu da duk wani dukiyar mu agarin mu.
Dole yasa muka koma bayan garin saboda rashin matsuguni
Rayuwar maraya ba dadi Sam domin mun dan Dana wahalr sa
Tun mahifiyarka na shekara 7. Wannan missioneris din suka shigo mana
En takaice maka ma su suka bamu Sabon rayuwa,da sharadin karban addinin su
Gudun komawa halin da Muke ciki ne yasa kaga na kama maganan addinin su bada wasa ba har yakai aka bani wannan matsayi da na fada maka
Surayyahms✍🏼
[2/10, 7:18 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
Search and join our Facebook group@
https://www.facebook.com/groups/1567278756688999/
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page81
Sauke ajiyan zuciya kamil yayi yace
Uncle amma baka taba jin labarin mahaifi na ba?
Ehhhh toh jira ni anan ena zuwa
Bayan minti 10 yA fito da dan wani akqati na karfe shegen asusun da mai kwado
Ciki ya fito da wani dan takarda mai dauke da lakanin sarautar mutanen Egypt a zAmanin da
Wannan takardan CE ta iso mun ta hannun wani makiyayi
Ya tabbatr mana da babanka ne dan sarkin wani tsauni mai suna jarukkar a Egypt wanda aka sace shi tare da hadin bakin kuyangar sa
sarki malik kakar ka ne
Sun kasance suna aika wannan takardan camp da duk enda aka kafa bayi ko zaa same sa
Tswon lokaci
Har dai tazo hannun mu
Lokacin ne ma muka farga da sanin ai kun Riga kun gudu,
sannan da akayi yun kurin nemar ku ne aka jiyo labarin mutuwar naku
Kamil yanzu kana da daman sanin iyayen mahifin ka ,tunda har yau sarki malik na raye
Nikuma na canza rayuwa ta tun da na rasa komai nawa harta yar'uwata
Na kasance ni daya ne. Baka cancanci kawu iri na ba
Duk halin da iyayen ka suka Shiga ciki nine sila
Da na barsu tun tuni da suna chan suna raywrsu da suke burin yi
.ya karashe cikin kuka
Ah'a kawu,kar kace haka kamil ya fada yana tarosa
Duk wannan alamari takaddari ne daga ubangiji
Mu Gode wa Allah da papa da mama sun mutu kan hanyar komawa ga addinin Allah
Dukkan nadama albarka ne da kauna irin na ubangiji akan mu
Ka Gide ma Allah nida kai mun samu damar rayuwa acikin addinin da iyayen mu duka suke buri
Cikin kuka ya rungume kamil din yana rokon sa gafara,da kyr shima ya control Kansa don' tausayin uncle daya keji
Ranar asabar da yamma siyama tana kwance a dakin ta taga text in zafar ya shigo,"20mint navaki in kina son sa da ran sa ki taho"
Da sauri ta dialing number sa amma shiru ko ringing ba yayi
Sake duba text din tayi taga eh fa zafar dinta ne
Mikewa tayi ba shiri ta nufi hanyar GG investment companyn mummy data bar masa a hannun sa yana running
A bakin Gate taga drivern sa "
madamee ogah ya fita "ya fada mata bisa kallon da take masa
Ena yaje ,ta tambaye sa hankali a tashe
Cross garden
Cross garden? Shi da waye
Wasu mutaane,amma tun karfe 4 suka fice
OK shikenan na gode tajuya ta nufi wajen.
Wayr ta ta tuna Ashe ta bari a gado garin sauru
Ohh MY GOD....ta fada tana dube dube
Charab taji an rufe mata ido da baki ta baya
Wani dankwali aka daura mata kan idoni kafin nan aka bude mata bakin
Tsoro ne tam cikin ran ta gashi ko dan kwali babu a kan ta ballanta takalmi.
Hannun ta taji an rike,ahankali an daura ta akan wani carpet mai laushi sosai..
Sannan tji ana warware dan kwalin idon nata
Wani haske ne ya fara doke idon ta. Sannan yabi ya mamaye ko ena
Tamkar tana fairly land na cartoon
,wasu pink,white,blue and red balloons ta gani shape din heart suna flying da wasu fararen snow balls da suke sauka daga sama
Kasa Inda ta taka kuma wani rose flower ne babba kamar ta barma, sai splits din rose flowers a baje a kasa ko ena a wajen
Sosai abun ya tafi da imanin ta,ganin kanta take kamar tana wani duniya,.
Dan Dariya ta farayi tana tare snow balls din a tafin hannun
ta
Hasken camera yasa ta hankara da Sauri ta juya
Zafar ta gani a tsaye yana murmushin sa dake mugun kara masa kywu
Da gudu ta taho da niyyar fadawa jikin sa Amma sai ya tare ta
,hannun ta ya kama duka biyu sannan ya tsunguna kasa ya fara dacewa
Siyama garba?
I know am not the best man a duniyan nan,not as rich as you are_or ur family
amna enaso kisani siyama ke ta da Vance a duniya ta, inaso na rayu dake ,na cika miki duk wani gurbi a zuciyar ki.
,ki bani dama na zama rabin jikin ki
,family nki. Da koman ki na rayuwa
Mike wa tsaye yayi
Cikin idon ta ya kalla yace a sanyaye "will you marry me please"?
Gaba daya jitai komai ya tsaya mata chak,wani firgici ta keji a zuciyar ta da Sauri ta juya a guje zata bar wajen
Siyama ya fada tare da shan gaban ta,
I'm sorry nasan kinfi karfin haka "'ure far more than dis ,Amma ena so ki fahimci ni son da nake miki ba karya acikin ta, and I want to spend my life with you..pls don't say no ya fada yana kokarin kneeling agaban ta
Sosai nmfashin ta yake sama sama,da kyr ta control kan ta sannan wani matsannancin kuka ya kufce mata,
Siyama meyafaru ne? Akwae matsala ne?hankalin sa tashe yake tambayar ta
Zafar Allah yasa ba mafarki nake ba,dan Allah ka CE min ba mafarki bane_.
Ahankali ya matso daf da ita
rungome sa tayi sosai,tana cewa I love you soo much zafar no one has Eva made me special like this
Meyasa bazan aure ka ba,shima
Kara rungome ta yayi yana kara Gode mata
Tare suka nufi gidan su siyama Inda ta bayyana wa baban ta Alhj garba halin da ake ciki
farin ciki Sosai yayi domin a duniya duk abun da yaran sa su kace ya zaunu
Haka alhaj abdallah ma baiyi gardaman kin lamarin ba,musamman ma daya lura da akwae so a tsakanin su
Nan aka fara tunanin sa ranan baikon siyama da zafar
Baby kinji fa siyama za tayi aure,
Yh naji labari,ta fada a takaice
C'mon girl nifa gani nake har yanzu bakiyi
Hakuri da abun da ya faru ba
i told u na tuba wallhy
Kuma fa saurayin kin nan ya rama miki,
Hey khalid ban son wannan maganan ai nace naji koh,
Abu wata guda haryan zu kana damu na dashi
Ai ni kakeso and I'm here
In banda kaima duk da sxual harrasment din daka min amma muna tare..ace .har yanzu baka yarda dani ba?
Noo baby Na yarda dake,
Ummh Baby why not muma ahada damu amana baikon?
What? Haba khalid why the rush
aure kuma? Bayan bamu gama ssassan ta kananan issues tsakanin mu ba
baby shikenan.,in ba kyason auren fine,but at least baiko ai nace
Zaifi ma dadi ace an hada duka lokaci daya
Cikin hanzari tace
No,khalid nidai ina ga ....shhhh haba faryal ni ne fa kike so na yadda da kin amince min meya sa baiko na zai zama matsala akan ki
Ok fine shikenan,zanyi tunani khalid gudnite
Nan ta wuce ta shige gida ba tare da taji me zaice ba
shima hakan ya nufi motar sa
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:18 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
@ameenciwritres novel group fb
https://www.facebook.com/groups/1567278756688999/
Page83
Karfe 8 bayan sallad ishah faryal ta nufi dakin abban NATA,.
Dum gaban ta yke yi in banda Kalmar la"ilah illa anta subhaka inni kuntu minzzalumin".
Ba abun da take maimaita wa
Da sallamr ta ta nemi wake ta tsuguna ta gaishe sa
Dane kallon ta yayi yace My princess ya dai ?
Enace dai lpya ,
Nan fa bakin ta yayi gum ta kasa cewa komai sai bari da jikin ta ya soma yi
faryal? Kinabda matsala ne?
Da kyr ta daga ido ta kalle sa da niyyar cewa eh amma kuka ne ya kufce mata mai karfi
Cikin rashin fahim ta abba ya fara jero mata Tambayoyi
Karshe har yace auren khalid din ne baki so? In akwaei wanda kike so na mini alkwari zan nema miki shi ko aena yake.
,magana na karshe kenan da abba Ya furta mata
Da kyr ta tsagai ta kukan nata sannan ta ce abba dan Allah kayi hakuri ka yafe min
Cikin damuwa ya mike tsaye yace
Ki Fada min me ye kawae enajin ki
Wani karfin hali ne taji yazo mata a take ta fara kwaso labarin tun daga ranan da ta kwana a motar kamil har sexual harrasment din da khalid ya mata,da abunda ya faru tsakanin kamil da Hajiya kaf ta Fada ma abban
Abba don' Allah kayi hakuri,ta fada tana mikewa kasa kwance cikin kuka
Inna lillhi wa enna ilahi rajiun ya fada .
Faryal? Shine kika boye min wannan al'amari
Har da shi ma kamil din?
Ah 'a abba wallhy ba laifin sa bane duk nice na jan yo
Ranshi a matuakr bace yake aamma
Tausayin ta ne Yakama shi sosai yadda yaga tana kuka a kasa awajen kamr zata cire ran
ta
Tashi princess zoki zauna ya isa haka kema ba laifin ki bane
Kinji
Da kyr ta iya mikewa gaba daya fuskan ta yayi ja don kukan data ke kan ci
Abun da nake so dake shine daga yau karki sake jin tsoroon bayyana min wani Abu kinji? Yanzu da wani mummunan Abu ya faru dake fa
Kar ki sake kinaji na?
Da Saurii ta gyda kan ta tace toh abba bazan sake ba na maka alkwari
Yawwa princess zauna anan toh ina
z uwa,sannan ya mike ya nufi wajee
Tun daga kan stairs ya kejin bakaken maganganu na tashi
Hajiya mariya kamar zata tashi sama take masifa
Wato duk hadaka da Allah dana yi ba kaji ba kafi so kazo ka ruguza min rayuwa ko?
Dan Wani sabon tunani tayi kan cewa zata sake wasa da hankalin kamil din idan ta gaya masa auren jari za tayi ma faryal din ko zai tafi
Nan ta sauke muryanta kalar munafuci tafara matse idanun.
Kamil kayk hakuri ka rufa min asiri ka tafi kafin kowa yagan ka
Wallhy idan auren faryal yA fasu karshen rayuwa ta kenan
Cikin Mamaki kamil yace haji karshen rayuwar ki kuma?
Nan taa hau fade fade tana Dada bayyana abba dake tsaye a sama na jin su abubuwan da faryal ta Fada
harda wanda ita kanta faryal din ma bata sani ba
Kamil ya zanyi da alhaji garba in faryal bata auri khalid ba,Ashe ba zanyi gadara da kai ba
Ko dan bani na haife ka bane
?
Mariya !!!!!!!!
alhaji yakira ta cikinwani razananen tsawace,
cikin mummunan firgici ta CE na Shiga uku hade da dafe kirjin ta
Ganin yadda jikin sa ke bari ya sa kamil saurin tare shi..
amma ena alhaj ya riga fada kasa sumamamme
Ihu tasa wanda ya jawo hankalin faryal dake dakin da jowa dake gidan
Cikin hanzari kamil ya dauke shi zuwa mota nan aka kama hanyr asibiti da shi
Bayan awa hudu doctor ya tabbatr musu da cewa ya samu temporry brain paralysis
Wanda ya samu asali tun daga dukan da barayin nan suka masa
An samu akwae enda ya tabu kwawlr sa,
tashin hankali mai. tsanani ne yake iya taba masa wajen
Amma Ku kula
Nan gaba zai iya yin tsanani
doctor ya kar Ashe zance nashi
Doctor ya za'ayi,yanzu me ake cki kamil ya Fada
Eh toh abarshi dai ya huta,zuwa gobe zaku dauke sa insha Allah
Dan relieved yaji aran sa sannan yace
Mun gode doctr
,kuka kawae haj mariya ta keyi a ran ta tana dan sanin wannan ranar gaba daya
Da kyr aka lallaba su suka nufi gida Inda aka bar kamil shikadai tare da abban a asibitin
Kallon yanavyin abba yasa shi tunanin duk wani so da kaunar da ya nuna masa, avtake wasu zazzafn hawaye suka biyo masa ji yake bazai iya rasa shi ba
Cikin dare ya FIta ya nufi gida ba wanda yasan da shigar sa
, fitowa da zanen yai yana kallo
abubuwan da suka faru na dawo masa sabo a kwakwalwar sa
Cikin kuma yace kun ravbani da iyaye na
Bazan taba bari kura bani da abba ba
Kamar sabin mahaukaci haka ya zauna
kokarin fitar da dukkan abubuwan da yake aiki akan sa
Zanen yasa agaban sa yana kallo
Kamil? Yaji an fada ta bayan sa.
me wannan zafar ya Fada yana dubar zanen monkey din,?
nan ya Shiga duba wa yana karanta wa
Kamil dai hade Kan sa yayi da gwiwa a gefe guda a takure
Talk to me bro,me wannan
?bangane ba
Cikin Wani yana yin da bai taba ganin kamil ba ya gansa a lokacin
Lallabin sa ya shiga yi amma Sam kamil yki dawo wa normal
Xafar bazan iya bada labari. Nan hankali na a kwance ba
Toh meya faru tell me
Nan ya fara ba zafar labarin duk abun da ya faru da shi iyayen sa
Haduwar sa da abba"'
har tafiyar da yayi
Bai Fada masa ba
Cikin forgive da tashin hankali kamil din yace
Zafar sanadiyar dukan da suka ma abba akai ne ya ke kwance yanzu haka
Naga rpote din sa ace ciwon daya ke yawan yi din nan ma duk shine
I'm scared......doctor yace min wata rana zaiiya mutuwa direct
In tashin hankalin yafi karfin kwakwlr sa nan gaba
mutanen nan sun cuceni yayi ywa
Ya zanyi da raina in wani Abu ya same abba?
Sosai suka hadu Duk suka jera suna kuka kamar kananan yara
.tsakanin su ba wanda ya iya rarrashin wani
Ranar ko runtsa wa
ba suyi ba," cikin Daren suka koma asibiti
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:18 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page82
Duk enda Suka hada ido da zafar harara ke bi tsakanin sa dashi
Da kyr ya samu ya jawo sa zuwa daki
Kunnen sa biyu ya rike yana kallon sa kalar tausayi
Sosai zafar ya daure fuska kamr ba kamill din da yake tunani kullum bane a gaban sa
I'm sorry zafar,dan Allah kayi hakuri wallhy nasan laifi na
Hmm ni baruwa na da kai
Hakurin me zaka bani."'
Kamil u left without even a call wata biyu kenan ki?
Haba kai kuwa....Ashe akwai uzurin da zai sa ka mance da ni dan uwan ka haka
Amma bakomai kanuna na min matsayi na ai
Sunkuyar da kai kamil din yayai baice komai ba
Ciki ciki ya sake cewa zafar kar kafadi haka
U don't have any idea how much I missed you
Too ena kaje ne ma wae ?"*
zafar ya Fada a zafafe
Hey zafar calm down mana
yanzu fa ana taron auren ka ne
Akwae lokaci ,zan Fada maka komai
OK fine zafar ya Fada a takaice
Kayi hakurin?
No yafada tare da zungurin sa cikin silar wasa
Runguman juna sukayi sosai kamr wanda sukayo shekara basu hadu ba
How on earth zanyi missing auren brother na kamil ya ke fada
Da allah yi min shiru mallam,ai daka yarda baka nan Yau
Da bani ba yafe maka
Ahakan ma bawai na sauko bane.......
Dariya kamil ya danyi yace uhh Thank God
Nan fa suka Shiga hidima sosai kamil ya karbe sauran dawainiyan abubuwan da ya rage musu a ranar
ko nemar faryal bai kwatan ta yi ba,
Domin A halin da yake ciki yanzui donsa na kan alhaj garba yana kallin duk wani motsin sa a wajen
Zafar waye wannan mutumin?
Yi min shiru,da baka gudu ba ai da kasan shi tun tuni,
Wannan baban siyama ne my suruki ya fada yana dan yake
Mummunan faduwa gaban sa yayi da kyr ya ttataro murmushin dole yasa akan fuskar sa
Misalin karfe 4 na yamma Zaune suke a daki su biyu saboda security an hana ko kawaye zama tare da siyama ,faryal kawae aka bari tare da ita
Wayr siyaman ne yayi ringing karo daya ta dauka da cewa hello hayatiii ,
wait muryan wa nakeji kamr kamill?
Zumbur faryal ta mike ta zauna ta na sauraraan siyaman
Nan ya mika ma kamil siyaman sosai sukayi magana ya na ta mata tsiya irin na amare
Ai ka kywta tafiya ba sallama armour"'
Da gefen ido ta ke Lura da faryal yadda gaba daya ta sanya hankalin ta wajen
Hakan ya sata danna speaker ma call din"ras kuwa taji muryan kamil din daya sa harta mance da zzabin dake damun ta
Har siyama tagama bata motsa ba
faryal,,, faryal,,, siyama ta fada tana dafa ta,lpya naga kin wani zauna kin tsura min ido
Nan ne ta dawo cikin hankalin ta da tuni yayi nisa cikin duniyar tunanin kamil din
Ommmm siyama kamil ne da gaske?
Oh cmon girl a speaker fa na sa ai kinji sarai
Mtsw to ai bani na saki kisa ba ta fada tana watsa ma siyaman wani kallo
Tooohh kaji min iyeyi da faryal
Ke gode min za kiyi ba attitude zaki bani ba
Ki naji na ko?
Toh sannu malamr tarbiya? Yaushe aka samu karuwa?
Tun randa na hadu da zafar,ya fahimceni na fahimceshi" ya soni na so shi "'gashi zamu zauna har abada
Cikin harara ta karashe maganan da cewa ranar nasan rayuwa ke fa?
Shiru faryal ta danyi kafin nan tace ,good for you"' hade da daure fuskan ta
Look faryal,nasan baki kauna ta
duk da ba haka naso ba '"but am willing to be cool with you ko dan zafar....sauran kuma ya rage miki
Dan dariya faryal tayi sannan tace,sai na rasa wanda zan sa a hidimomi na na rayuwa sai ke akan me if I may ask?
Akan kamill mana
siyama ta fada tana kare mata kallo
Koda shike rayuwar ki akan karya kike shirin gina ta,kamr yadda kike kokarin krya ta son da kike masa.
Amma let me offer you a sisterly advice faryal,
Na lura dake tsoro ne tam cikin ranki
kuma shyasa kika kaurace wa abun da kike matukar so,
And Ina tabbatar miki
iin bakiyi wasa ba wannan tsoron shi zaiyi ajalin ki,
Ke siyama how dare you da zaki tsaya akaina kina fda min nonsense,
Ni kar ki sake fadan abun da baki da masaniya akai
I hate it,ure too nossy da Allah"'
takara she ranta a bace
Wani dariya mai kara siyama tayi tace lallai faryal
Kina bani mamaki wallhy
Meye ban SANI ba,? takura kan ki da kkayi kina bin khalid ne ko sadaukar da sosyyayr kamil da kkayi a banza?
Lool girl ni fa yar uwar khalid ne amma I know u Neva loved him
Mtsww sai kiyi ai,
u just lyng siyama,I love khalid mana
Kuma shi zan aura
ta fada
Muryan ta na rawa
Hmm cool,
bakomai ai "'Allah ya bawa kamil princess din da yayi deserving
Dan kara ta sake tare da mikewa tsaye
Meye haka faryal mena miki da zaki jefa min pillow a fuska
Kar ki sake Fada min maganan da kika ga dama ya isa haka
Wallhy SAA ki kaci ba Marin bakin ki nayo ba,hawaye taff idon ta take faman fada cikin haushi da huci
Har cikin ran siyama abun ya bata dariya
Amma tsam ta dake itama ta haura mata da cewa
Iskancin banza kawae
Toh Meyasa kike jin kishin don na masa addu'a?
ba khalid kike so ba?
Na dauka da kike buga kanki akan kamill da can baya I tot ke din jaruma ce,
ai da nasan haka kike
Da bazan taba kyale miki shi ba,duk da nasan ke ce a zuciyar san .......u know why?
Saboda u don't derseve him.
Cikin tsawa faryal tace Ya isa haka siyama,kuka ne ya kufce mata sosai
ta shigayi har muryan ta na kadawa
Sauke murya siyaman tayi ta zauna kusa dai ta,don kuwa sosai ta bata tausayi
Faryal ban san dadin soyyaya ba saboda bani da uwa,da uba a tare dani kamr yadda naki suke tare"
Kin san yanan yin khalid kema he cares about nothing
amma samun mutum da zai dauke maka dukan damuwr ka da duhun dake zuciyar ka" ya Sanyaa maka farin ciki da kwanciyar hankali ba Abu bane karami,
dani ke ce I wud have fight for kamil tun farko bazan sake ba
Kar ki dauka ban san forcing dinki akayi akan khalid ba
I know everything...kawae kallon ki nake yi
Amma Ina baki shawara faryal koki dauka ko kar ki dauka,ba zaki so rayuwar da kike shirin jefa kan ki da kamil nan gaba ba
Look"'
I'm sorry in na bata miki rai,
kamil is also a Frnd to me
,nasan yadda yake son ki "'I can only imagine ya ya keji a ran sa da cutar dashi da ki kayi,
Kuka kawae faryal ta keyi batace uffan ba
Amma kallo daya kama ta zaka San tana cikin wani mawuyacin hali a lokacin
Knocking aka fara wanda yasa su maida hankalin su kan kofar
Madame ,artist ne suka taho za'a miki photo shoot
Mai aiki tafa da
nan siyama ta mike itama
Dan dafa ta tayi tace
Faryal kiyi hakuri !"
but pls think about it
I mean"
Fight for your love
In dai dagske kamil din kike so
Sannan ta fice ta bar ta
faryal dake faman zullumi cikin zuciyar ta akan maganan siyamar ita kadai
Karshe
Yan ke hukuncin samun abba tayi"
Kan cewa duk abun da zai faru yau sai dai ya faru
ita dai ta yanke shawara zata Fada komai
Cikin taron abokai anata surutu ana raha,
Zamewa yayi ya koma dakin sa
Ya na tunanin abun da ya gani a kirjin alhaj garba dazu
Tracker da ya hada ne ya dauka da nufin bude wa a motar sa kafin su tashi fita
Sannan ya fice zuwa enda su zafar suke
Sai kuma aka ci SAA tahowar sa yayi dai dai da lokacin alhj garba ke kokarin ma zafar nasiha
Mamakin sa kan tracking device din sa yaga alert a rubuce
"New subject found.."
Kasa motsawa yayi saboda zuciyar sa ta kasa daukan abun da yake gani kan screen din device din sa
Designer watch na hannun Alhj garba wanda take hade da wayr sa
Ne ya fara linking similar informations Dana trackar kamil
Abubuwa daban daban yake gani wanda ya so yayi kama da abun da yake nema
Hakan ya kara jefa sa cikin zulumi
Cikin ran sa yana cewa cud it be alhaj garba shine wannan mutum na karshe da nake nema?
GG? Ohh My God ya fada yana dafe bakin sa". a yayin daya ke tuna lokacin da zafar ya nuna msa appointment din companyn mummy
"GARBA GUNNER,?
Da Sauri ya juya ya bar wajen nufi dakin sa
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:18 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
🌹💕 dis page is a special love and dedication to the readers"' lovers" and followers" of this book*🔥
Most of all to all members *@ameenci writer's association*🌹💕
Love yha all💋
Join our fb page@ameenci writers novel group
https://www.facebook.com/groups/1567278756688999/
Page 84
Gidan Alhaj abdallah tam yake da mutane Ranar
Da shike akwai ragowar yan bikin zafar
Enna salima da Hajiya Zainab suke a tare da shi
Sannan kawu kabiru yana karban gaisuwan daga can palorn kasa
Tun misalin karfe Sha daya na safe aka ba su kamil sallama,
. a nitse doctor yace da su
Za a sallame sane saboda ciwon bawai na zama a asibiti bane
Amma yana bukatan kulawa ,duk wani Abu da zai daga masa hankali yanzu a dan daka ta da shi
Toh doct mun gode,zafar yace yana kokarin tallabo abban
Da Saurii doct yace
Nooo sir,Barin aiko da wheel chair a Daura sa
Kasan brain palysis yakan ta ba lpyan jijiyo yi gaba daya
What ;! toh me zai hana sa takawa kenan yanzu
Kamil ya mai da tambaya cikin mamaki
No zai taka amma ba yanzu ba akalla zuwa gobe in komai ya dawo normal ajikin NASA
Na Riga na ma private nurse din sa nurse rukayya ba yanin komai
Ba matsala insha Allahu
Tare suka sauke ajiyan zuciya
OK shikenan doctor
Haba mariya run tuni kek ta wani koke koke kamar kashe ki alhajn zaiyi
Ke shafa,ba zaki fahimta bane
Alhj Abdallh fa shine rufin asiri na da iyaye na
ki tuna fa "ba don dangi dake tsakani ba ba
Asali da Jameela yar gidan alh Musa zai auro kema kin sani
Yanzu in yace ya sake ni ya zanyi iye shafa?"
Gaskiya bazan iya koma wa Ethiopia ba wallhy
Mtswww anyi asaran mace wallhy
Wai har wani fargaban saki kike yi yan zu?
Ai babban fargaban ki alhaj garba ne da kika bala'in bun kasa arzikin ki da kudiN sa
Shi ya kama ta kina tunani ba alhaj ba
Dan kallo mariya tabi ta da shi
Haba shafa yanzu matsaln Aure na baifi
Far gaban Alhj garba bane
Baifi ba ta fada da dagun murya ?ke
Kawo kunnen ki kiji abun da zan Fada miki
Nan suka fara kus kus a tsakanin su
Daga bisani ta yanke hukun cin fito wa Palon alhj
Enna salima kam har ta gaji da tambayar haj mariya
Kan rashin ganin ta a jerin masu kusa da Alhj
Tun hj zainab tana Kare ta harta gaji itama tayi shiru
Kusan bayan isha I kowa ya hallara a dakin abba
Ciikin familyn sa ba wanda baya wajen har ta siyama amarya
A hankali ya fara da godiya ma Allah
Sannan ya Daura dace wa
Bawani Abu bane ya sa na tara Ku anan
Sai dai don na sanar da ku
Ku Dada hakuri ku kwantar da hankalin ku ciwon nan kaddara CE kuma akwae saukin ta sosai
Nasan na tsayar da hidiman da ake ciki a gidan nan na farin ciki,amma ensha Allahu yanzu za'a cigaba
Haji Zainab,ena so yanzu ku shirya ayi maganan kai siyama dakin ta
Haba wa Abdallh cikin Daren nan
Enna salima ta fada
Xafar ma yace mata Eh enna mu ma muna son mu tsaya in yaso in ya samu sauki sai mu tafi
Ah ah zafar,Yau din nn zaku tafi
Jiki na kam da sauki kar ku damu da wannan
Duk iya nasihan daya kama ta
Nan aka musu
Sannan haj shafa ta shige da siyama dakin ta rufo ta aka nufi waje da ita
Gaba daya su ukun suka fice har da enna
Itama hijabi ta sa zata sabule tabar wajen
Wani dum taji gaban ta ya yanke
Jin maganan alhj
Juyowa tayi asan yaye tace kana magana ne Alhj?
Eh nace ki koma ki zauna ban gama da ku ba
A lokacin kamil da zafar da faryal ne suka rage
Mikewa zafar yayi ya fice saboda yadda abba na masa ido kan ya basu waje
Wani kuruwan tsoro ne ya addabi zuciyan ta amma ta dake tayi kamr ba ta San tayi komai ba
Da mamakin ta alhj Abdallh yace
Kamil naji abun da ya faru da kunne na
Amma bazai yiwu na CE zan dau mataki ba
Saboda tun farko ka boye min halin da kake ciki
Amma meya sa hakan ya faru son? Bana CE duk abun da ke damun ka kafa da min ba
Dan shiru kamil yayi"'kan sa a kasa
Son ena tambayr ka,kayi shiru
A hankali kamil ya dago kan sa yce abba nayi kuskure dan Allh kayi hakuri
Ka yafe min
Hmmm Baku min adalci kamil,tafiyar da na keyi na barku bawai ban damu daku ba ne
Ban ga dalilin da zaku na boye min abubuwan dake damun ku ba
Cikin sanyin murya yace haka ne abba
Kayi hakuri
Faryal da har ta share hawye yafi sau uku a gefe
Ganin yadda abban ya ke nuna rashin jin dadin sa shi al'amuran su da su kayi
A zahiran ce asalin maganan har da faryal yake jefa musu
Amma sai ya nuna kamr wa kamil kadai yake fada
Princess kin Fada min baki son Khalid jiya
Amma
Kar ki damu duk yadda kike so ki fada ni zan miki
Ko da shi khalid din kika zaba har cikin ran ki ba abun da zai hana ni baki choice din ki my princess
Wani faduwar gaba ne ya taso ma haj mariya
Gaba daya duniyan ta fara mata juyayi a zaune
Eh..ehhmm abba Dama Khalid........kasA karasa tayi tana maida kallon ta wajen kamil
Kan shi akasa ta gani
Basai an Fada mata halin daya shga ciki ba
Yanayin sa kawai ya Isar mata da sakon tsananin fargaba dake tare dashi
Ehum ena jinki princess go on
Ko Khalid din kke so ne?
Da Sauri kamil ya dago kan sa ya daura
Sauyayun idanun sa da suka koma ja zir a kan nata
dai dai kuwa suka hade da yake itama kallon NASA takeyi
Da Sauri ya Dauke NASA ya kau dakan sa gefe
Nan ne ma ya sata lura da kifta idon da Hajiya mariya take
Mata tun dazu
Wani bakin ciki ne ya tokare ta har yasa ta furta
Abba bana son khalid yaya kamil nake so
Ita kan ta bata San San da maganan ya fito ba
Wani kamil fa? Abba ya tambaye ta kamr bai san komai ba
Kan ta a rufe da kyr ta iya nuna sa da dan yatsa
A kunyace tace wannan kamil din abba
Wani murmushi abba yayi sannan yace alhadullhi
Kamil kaji fa?
En Dama ka amince da maganan
Sai ka sanar da ni ena jin ka
Dan shiru yayi
Yana tunanin halin da haj mariya zata Shiga ciki kan maganar da ta Fada masa dazu
Wani zuciyar tace masa wannan ne damr ka na karshe in dai kana burin zama da faryal"' Abadan
Ba tare da bata lokaci ba ya amsa wa abbah eh yana son ta shima
Gaba daya zufa ta keto ma haji mariya dake gefe tana jin su
Take idon ta ya hau rurin rufewa
Da bakin ciki,har wani jiri ta keyi a zAune
Alhamdullhi ,magana ta kare insha Allahu ni zan sanar da su kabiru
Nan da wata hudu za a Daura auren ku
Ku tashi kuje Allah muku albarka
Wani sanyi ne ke ratsa ilahirin jikin sa da zuciyar sa a take
Mumurmushi ne ya kufce masa
tare da godya ma Allah azuciyan sa
Dukan su kamr antsoma su kogin farin ciki haka suke ji"
Tare suka mike zuwa waje suna ma abban godiya
surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:19 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page85
Ko sake kallon ta baiyi ba yasa ta mike fuuuu tayi waje cikin fushi
Gashi bata da bakin korafi tana gudun kar allura ta tono garma
Tun kafin su hj shafa su kammala ajiye siyama agidan ta kiran haj mariya yaki yankewa a wayar ta
Batai wata wata ba ta tsaya musu enna da haj zainab aka sanda suka bar gidan
Duk da farin cikin yake zuciyar sa a lokacin kokari yayi wajen dauke Kan sa akan ta ya nufi wajen su zafar da tun tuni shi suke jira awaje
Misalin karfe 9 saura suka isa cikin raha da barkwanci irin na angwaye
Har waje ya rako su..yana makale da kamil yana kwaiwayan muryn siyama dazu da ta CE
"Yanzu haka zaku tafi ku barni,...
Ni kam zan biku"''
Dariya suka fashe dashi gaba daya amma ko ajinkin sa sai ci gaba ma da yayi
Kai mallam ya isa haka kace dai kana Koran mu da wayo
Jabir yA fada yana dan hararrar sa
Eh mana dan Allah ku tafi nagaji da ganin kattai
Tohh" kaji shi jabir
Muta fi toh
Har sun juya tafiya kamil yaji an rike hannun sa GAM
Wani kallo zafar ya masa wanda yasa shi juyowa da kyw yace Yaya dai ango
Ya da cafke min hannu
Shidai jabiri tuni ya shige mota abun sa
Dan rungomo kamil din yayi yace nagode bro
Dariya sosai kamil ya fashe dashi yana cewa da Allah ni ka kyaleni sai kace nayi wani abun
Wait kamil Yau naga farin cikin naka yayai yawa
Na Dade banjin kana Erin wannan dariya
what happen?
Uhhhh Long story zafar
Wani mugun kallo zafar ya watsa masa yace OK zaka fara kenan ko
No sir" ya ce yana kallon sa
,amma Kasan me ?
In four month tym nima zanyi auren nan dai
What are you serious
Kamil?
Kaga zafar sai gobe kawae ZAmU karasa .
Dan dai dai kunnen sa ya zo yace she's waiting "
Wasa da dariya...
Da Haka kowa ya juya
Da sassafen ta danna video call ma shafa
Haba mariya bana CE ki kwantat da hankalin ki bane
Ta ena hankali na zai kwanta ne kam
Kina gani ko baacci banyi ba fa
Hmmmm ni dai na Shiga uku shafa ta fada yana fashewa da kuka
Ah ah ,kiyi shiru mana mariya kefa matsala ta dake kenan
Kina da saurin karaya
Tooh ya zanyi me ya rage min yanzu?
Alhj ya San ena Harkan da Alhj garba ya bayar da faryal ma kamil
Yau naji yana cewa zai aika musu da kayan su an FASA da su
Wallhy na Shiga Tara a hannun Alhj garba shafa
Ke da Allah ya isa haka mariya,wallhy kin fara bani haushi ma
Kamar ba mace ba?me akayi akayi alhj garban da bazamu iya wasa da hankalin sa ba shima
Ki shirya yanzu muje kafin alh abdallhn ya turah
Mu mun San me zamu CE
Yawwa shafa gani nan zuwa
Wani wawan tsaki ya buga shikadai hade da jefa da wayrsa akan gado
Damn it"':
Faryal why r u not picking up
Rigar sa ya ja ya gyra buttons ya five fuuuuh ya nufi motar sa
Son Alhj garba ya kira sa
Dad ena Sauri ne talk later
Khalid ya fada batare da ya kalle Alhj garban ba
Yana ficewa motar su haj mariya ya shigo compound din
Da mamakin sa yace mariya ,hj shafa sannun ku da zuwa kune da sassafe haka
Eh wallhy Alhj ko da matsala ne suka Fada da yaken karfin hali a fuskar su
Noo bakaomai ku shigo..ai yanzu anzama daya
Ena jin ku mariya nasan akwae abun da ya kawo ku
Kallo ne ya biye tsakanin su
Sannan hj mariya tace
Eh toh alhj maganan da zan Fada zai iya yiwa ya bata maka rai
Amma ena son kasani munzo ne saboda muna so muhada karfi da karfe da kai wajen gyra al:amrin
Ko zaka amince ka mana wannan alfarman?
Dan shiru yayi yana bin su dawani irin kallo
Hmm mariya kenan kamr yadda nafada mike ne ai yanzu anzama daya so just tell me
Nan ta kwashe labarin ta fada masa tare da tabbatr masa da alhj ya bada faryal ma wani ba khalid din ba
Huhhmm,
Yaro dan gidan waye ne a garin nan
Cahrab hj shafa ta karbe maganan
Wani tubabben *Arne* ne
Bayida asali maraya ne ma
Ohhhh good yayi
Toh yanzu me kuke so na muku
Dama muna so ka taimaka mana a batar dashi ne
Alhj Abdallh ya Riga ya gano ni
Idan na sake sa hannu akai zai gane nine da wuri
Hakane mariya wannan ba matsala ba ne
Ya jikin alhji abdallhn sorry ban tambaye ki ba
Da sauki sosai ..jiki alhdullhi shafa ta fada
Dats good *"
Nima zan zo na duba shi anjima
Kuta shi kuje
zan iya nemar ku anytime
Wani kwanciyar hankali da nishadi ta ji ya mamaye ta a take
Mikewa tsaye sukayi suna godiya har suka fice
Wani shuuumin murmurshi alhj garban yayai wanda ya dauke fuskar rahma a tattare dashi
Shika dai yake zaga wajen yana cewa
Zaku San koni waye ne
Bake ba har zuriyar ku ma
sai sun taba sunji a hannu na
Surayyah m📚✍🏼
[2/10, 7:19 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
_
🌹💞💕 _this_page is for you my *_rukky_*💕_kudos__to _yha_ 👍🏼 "
you _did_ a _ ___job_weldone__ _yestade__.💕💞🌹
Page 86
Da kyr faryal ta samu ta fito bayan tswon aikan jeka ka dawo ake jera mata tun dazu
Hijabi ta zura fuskar ta empty ba ko make up,ta shigo faloun
A tsaye ta tar dashi ranshi a bace yana bin ta da wasu mugayen kallo
Ita kuwa Kallo daya ta ma sa sannan ta kau dakan ta hade da dan jan tsaki
Uhhhhh there you are!
Ya fada yana kokarin danne zuciyar sa ya kalle ta da kyw
Khalid gani "tun tuni kake ta da muna da aika da kira wai kam lpya? Meye ne?"
Faryal ni ne nake damun ki ? For god sake have some respect" ya fada cikin tsawa
tun jiya nake kiran ki baki dauka ba baki kira ni ba ,what's is wrong with you?
Meyasa ba kida biyayya ne wai kam"'_
Ni fa tamkar mijin ki ne.... Ko kin manta saura wata hudu na mallake ki ne?
Dan driya tayi sannan tace
Miji fa kace Khalid?"'hmmm mtsww Allah ya kiyaye ka mallake ni
maganan respect kuma da kake yi wannan kai ta shafa ni bata shafe ni
Har ya bude baki zaice wani Abun ta dakatar da shi da hannun ta"'-
Kaga khalid nagode Allah ma da ka zo da kan ka"
"Yau ya zama na rana ta karshe da zaka zo waje na ko ka kira ni a waya
I'm now *_engaged_*
ena da wanda zan aura pls
Kallon ta yayi cikin tsananin mamaki sannan yA fashe da wani mugun dariya"'
Faryal ure engaged ?
Dawa kenan in ba ni ma¿
ko Yau kuma yan wasan ne suka tashi,
Ohhh sai yanzu na gano ki"
Uhm
,look Dama Nazo ne na baki hakuri jiya banzo ba naji ance dad din ki baida lpya"
Ya jikin nasa
Khalid " ta kira shi da gaske tana kokarin mikewa gaban sa
Kaga alaman wasa a tattare dani ne?
Baby. .......ya Isah haka khalid
Na fada maka Abba ya Riga yasa mana ranar aure da kamil
In baka yarda ba kuma 'go home and ask your dad" zaka ji komai
Ena za kije ya fada a fusace yana cillata kasa
Wayyoh Allah na ta fada tare da dafe bayan ta "'
Shi kuma Kusa da fuskan ta ya matso yana girgiza mata kai
Ki Fada min karya ne . .."
" kice karya ne ko na tattaka ki anan wajen ya fada a tsawace"'!
Mikewa tsaye tayi cikin zafin nama ta ture sa hade da wanka masa mari,
Me ka dauki kan ka ne wai Khalid?
Koda shike ba laifin ka bane"INA hankali da tausayi awajen wanda baida uwar da xata bashi tarbiya ?
Wato Don' kaci nasara a baya INA bari kana min abun da kaga Dama shine yanzu ma kake ganin zaka iya "'huhhh¿
Toh Bari kaji na Fada maka khalid"
, yan zu bana jin tsoron komai daga gare ku" kai har mummyn ma dake bin bayan ka to hell with that;;!
Dan goge hawayen ta tayi tace'
I hate you" tsanan ka a jinin jiki na yake" ba zaka taba mallakar mai kama dani ba ma ballanta na ni,
"wawa kawai wanda bai San darajar mace ba"
Wani dogon tsaki taja ta fice abun ta
Ta barsa a daskare a wajen"
Da kyr ya dawo hayyacin sa 'Cikin hanzari ya fice a faloun ya nufi motar sa
Ya deba aguje sai gida"
run daga bakin gate ya fita a motar ba tare da ya kula ko ya rufe ta ba
Dad, dad,
ya ke kwalla kira kamar zai tashi sama
Daga sama alhj garba ya hango shi don haka yayi saurin sa atatara kayan khalid da abban faryal yasa aka dawo dashi daga site din "kar ya gani
Yana karasowa gaban Alhj garba ya zube a kasa
Cikin kuka yace dad I lost ,,,
Na rasa ta dad ya zanyi
Khalid tashi son mike
" Alhj garba ya fada yana tallabo sa
Fada min ne ya faru?
Cikin kuka ya kwashe duk abun da. Faryal ta fada masa yA gaya"
Alhj garba Baice uffan ba ya
Janyo hannun sa suka nufi sama"
Kuka kawai ya keyi yana bin baban na sa har sanda suka isa daki
" Zaunar dashi yayi sannan ya mika masa wani wine yace Sha wannan son'
Da zafin sa ya karba ya juye duka abakin sa
Yawwwwwa ya fada yana zaro ido waje
Khalid ka kwantar da hankalin ka".
wannan Karon baza mu jira taimakon kowa ba da kaina zan dauka maka fansa
Na maka Alkwari"
Dan kallin baban NASA yayi yace ' Dad kar ka ragar masu
Ayayin da jiri ya fara debr sa,..
Haka har ya kwanta awajen
shiku ma Alhj garban ya fice abun sa
****bayan kwana bakwai da biki
Ranar Monday zafar ya shigo office din kamil"
Cikin mamaki ya CE ango "ango"
Kar dai kace aiki ka dawo ka bar amaryan namu a gida
Dan murmushi zafar yayi sannan ya sama ma kan sa wajen zama"
"Kamil kaima fa kwanan nan zaka Shiga daga cikin nan
Dai nima na huta da tsoka na
Toh ai gaskiya ne"bawani tsokana ya fada yana kokarin rufe file din sa
Yawwa tun da ka gama ka Tashi mu tafi dama Nazo daukar ka ne
What lallai ma " na din ga zuwa maka kenan
jiya fa na bar gidan naka zafar?
ko so kake siyama ta korani Yau
Mtsw ni wallhy ka tashi mu tafi yun wa na keji
"' Da kyr kamil ya amince ahakan ma sai da aka kira faryal ta bashi go ahead
Kafin suka nufi gidan zafar din
Karfe 7 saura na yamma ci suka fito
Cikin nishadi da jin dadi
"hannun siyama sarkake Dana zafar suka rako kamil din har waje
Honey ni na gama rakiya ta anan na Bar hair strecher na a wuta fa" tafa da a shagwabe
OK jeki toh Nima yanzu Zn shigo
Nan tayi sallama da kamil ta wuce ciki
Dan kallon kamil din yayi a nitse yace .
Ya maganan mu ne"' "naji kayi shiru?
Wani magana kuma zafar?
Mtsw kar kace min kaman ta mana ..nasan kasan abun da nake nufi"
Dan shiru yayi sannan yace "
Zafar I can't do this any more!
What? Kace me kamil
Lpyar ka kuwa¿
Lpya ta lau mana ,ya kake so nayi?
Ya nake sO kayi?
Ohhhh na fahimce ka kamil
yanzu komai ya zama maka banza a rayuwa har ka fara tunanin zaka kyale wanda ya wulakn ta maka iyaye ya kashe su ko?
Saboda yanzu akwai faryal ko? Is dat it¿
Ohhhh haba
Zafar dan Allah ka daina fadan haka mana
Of cous ena so na tabbatr da adalci ma iyaye na
Amma wallhy ba akan faryal bane nace na fasa
Da Allah mallam karka raina min wayo" are you crazy
"': .naga kamar wani abun na damun ka
For god sake" an samu suspect a hanu zaka fara billo da naka haukar
Suspect;;;
kamil ya maimata cikin sanyin murya
Riko hnnun zafar yayi sanna yce
Wannan shine matsala na zafar,
papa da mama sun mutu tun tuni
Kai da siyama yanzu kuke Gina rayuwar ku
I can't ruin your happiness zafar"
Na gwammaci na yafe Dana jefa ku cikin wani irin hali"'
Ka duba ka ga yadda ryuwar ku ta zanja cikin knkanin lokaci
Gaskiya I can't ruin it"
Na tabbata baza ta jure rashin uba ba
ga kuma halin sa da zai bayyana wanda bata San da shi ba
Zafar"
Kayi tunani mana
I can't..........
Shhhhhh kamil ya Isah haka
Enough"
Ni dai bazan taba Bari duk wahalan da kasha a rayuwa ya tafi a banza
Shi din yayi tunanin halin da zaka Shiga
Ciki ne lokacin daya ke maka nashi muguntar
Kaima ai ya rabaka da dukka iyayen ka kamil......
Kar kada kan sa ya shigayi yace
No Xafar c'mon";
Bamu tabbatar alhj garba bane ma fa tukunna
Mtsww just lie more kamil,
"Ok kana nufin duk
bin ciken da kayi a Germany da hacking security agencies da kayi ka samu shaidu akan sa .shima zaka karya ta ne ko?
Ka fada min mana
Dafa shi yayi ahankali tare da ajiyan zuciya
Kamil kar ka sadaukar da rayuwan ka akai na katuna da Erin wahalar da fuskan ta abaya"'
,rejections da banbanci da mutane suka nuna maka
Har rasa faryal ka kusa kayi akan haka"
Ni enagah karya Alhj garba kamr taimako ne mai girma ma al"umma
Don' na tabbata bakai daya ya cutar ba a'rayuwar sa"
Kayi tunani
Shiru kamil yayi yana sauraron xAfr daya cije yana masa magana"
A snyaye yace naji zAfar zan sake tunanin"
Sai da safe ya Fada tare da juya wa Shiga motar sa
Ya fice agidan
Ko dakin Abba baibi ba ya wuce site din sa"
Da wannan tunanin har bacci ya kwashe
Surayyhms
[2/10, 7:24 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
💞💕🌹
*Maryam bintu*
*Hadiza musa*
*Mummyn mufeda*
*Mummyn memuh*
*Sameerah*
*Xaynab(queen)*
*Xynab Auwal*
this page is
a special dedication to you guys,thanks for the love and support💕💞🌹
Ameenci loves you too💋
Page 88
Kafin ace wani Abu ambulance ya taho harabar gidan alhj"
Wanda yayi Dai dai da shigowan motar kamil cikin gidan
Cikin hanzari ya fito ya tarda haji mriya da sai ihu ta keyi tana rusa kuka
Da kyr ya tattara hankalin sa yace hj meya faru
Lpya kuwa
?
Kamil alhj alhj neeee....ta fada cikin kuka ta na nunan kofan gida
A hanzar ce ya mike zai nufi cikin gidan ya ci karo da likito ci
Rike da abba a emergency wheel bed"
Abba...... ya fada yana riko gadon a hannun su
Duk iya kokarin hana sa da su kayi Sam yaki sake wa
tare dashi cikin motar amblunce aka fice
Suna isa aka wuce da abba emergency
Baifi minti sha biyr ba sai ga zafar da hj mariya sun iso su ma
Ena yake kamil ta fada a hargitse tana dube dube
Yana emegerncy hjy Doctr suna kan sa yanzu
Yawwa ,yawwa ta fada tana goge sauran hawayen ta
Xugum su kayo awajen dukkan su kowa na saka NASA tunanin zUciyar sa
Sai da aka dauki kusan hr 4 kafin doctors suka fito daga dakin shi
Doctor ya farfado?ence dai alhajn ya tashi?
Doctor ka amsa min mana
Hajiya ta fada cikin wani Sabon kukan
Sauke ajiyan zuciya yayi "
yana kallon yadda su zafar da kamil suka tsare sa ido suma suna so suji me zaice
Ku kwantar da hankalin ku ,tun da
Ba mutuwa yayi ba"
Ensha Allahu zAi tashi
Me kake nufi doctor"!
kana nufin bai ma tashi bane ko me? ta fada a hatsale
Calm down Hajiya ana kan aikin akan sa
Conditions din san ne akwae hatsari babba aciki,muna bukatar lokaci
Da kyr zafar ya taro ta daga fadawa kasa da take shirin yi
Ku kara hakuri "
doct ya fada sannan ya wuce office
Misalin 3 saura sai ga faryal da siyama suma sun shigo asibitin
Da gudu ta fada jikin mummyn NATA tana rusa kuka ita ma
Abba bai tashi bako mummy?
Excuse me su kaji an Fada
Da hanzari suka mike dukkan su
Waye a madadin alhj abdallh?nurse tace
Da sauri mummy ta nuna zafar "
tashi kaje
Kaji meye ne kuma
Shiko San da ya biya gefe ya
Janye hannun kamil da yanayin sa yafi na kowa zanca wa awajen
suka shige tare ciki"
Ehen kune a madadin alhj ko?
Eh doctor.
Yawwa 'toh
Da farko dai ena mai Baku hakuri kuma ena so
Kusan cewa ciwo kamr jarabawa CE wa bawa"
In Allah ya so komin tsananin sa sai kaga an warke
Wannan Hakane doct"
Wani Abu ya faru da abban ne
Tare da sauke ajiyan zuciya yace
Am sorry" gaskiya conditions din sa yafi karfin mu
A dan bin cikie da muka yi test result ya gwada mana yasha over dose na wani dangerous poison ne gaskiya"'
Wanda ma
Ba a cika samun sample din sa a kasan nan ba":!
Don' haka ena shawar tar ku da kuyi ggagawar daga sa zuwa kasar germany
Don' ya samu cikaken kula wa
Taimakon da zan muku shine
Zan Baku referal letter
Zai taimaka muku yadda ba zaku Sha wahala sosai wajen samun attention daga wajen manyan likitocin acahn ba
Shiru dukan su suka yi ,gaba daya jikin su a sanyaye
Kamr basu wajen"
Da kyr kamil ya budi baki yace
Mun gode doct Allah ya saka da alkhairi
Amma a wani hali abban yake yanzu pls
Hmmuhm gaskiya bana so na daga muku hankali
But in ba"ai gaggawar kaisa chan ba ba zaku iya rasa shi Nan da 72 hrs
What..........
Dukan su suka Fada
72hrs fa kace doc zafar ya Fada hade da mikewa tsaye
AiKo sake sauraran sa ba suyi ba suka fice dukkan su
Motar sa ya wuce a guje yabar asibitin,
Shi kuma zafar ya tsaya kananun shirye shirye da kuma hiring nurses domin emergency flight na asibiti zasu bi
Dukkan su Basu lura da haj mariya bata wajen ba ma'"
Ita ma
Hanya ta deba aguje ta nufi gidan alhj garba
Cikin kuka take cewa,
Ai dama raina ya bani akwae abun da ka masa "
Bana cire tsammanin kaine aljh garba
Wallhy"
Yau za kaga
Fachalin bala'i
Yau xaka san ka tsokano tsuliyar dodo garba"
zamuyi ta ta Kare tsakani na da kai
Macuci ""azzalumi
Bakin mugu kawae
Na tabbata kaine kama sa masa wannan abun
Wani wawan parking tayi a harabarr
Gidan ta shige cike a hanzr ce
Tana kwalla masa kira kamr ma haukaciya
Ko ena gidan shiru ya sata din ga bin ko ena cikin gidan tana duba wa tana zage zage
Ena muumy zafar ya tambayi siyama
Honey tare fa kuka Shiga wajen doctor da ita?
What noo anan na bar ta
Ohh ehh ai ta biku da kuka shiga dazun
Anya kuwa ?
Sunan cikin wannan musun faryal ta iso wajen
Ya zafar ya naga. mummy ta fita
Shima yay kamil ya FitA
Wai ena su kaje ne?
Me doc ya fada abban bazai tashi bane
Meye ke faruwa ne?
Hankalin ta a tashe take magana
Cikin mamaki yace mummy ta bi mu office din doc kike nufi?
Amma ya bamu gan ta ba
Baku gan ta ba kuma yya zafar?ni dai fitan ta kawai na gani
Kuma daga ofis din da kuke ta fito eta ma
Tooh ena mummy take kenan
? Yana Fada cikin ran sa
Yana cikin haka aka kira sa daga reception kan komai ya zama ready na tafiyar abba
Sun ga alert daga kamil""
Tare suka shige ciki aka fara shirya abban zuwa wajen Shiga jirgin
Gaba daya hji mariya ta zaga gidan amma shiru "
Wani tunani ne ya fado mata da Sauri ta sauko kasa tayi hanyar gate da niyyar tamabyar me gadi
Bata gan sa ba shima yasa taja wani uban tsaki
Da kan ta ta bude gate din ta fice"'
A wangale ta bar Musu abun ta
ta kama hanyar asibiti
Kusan Karfe 4 saura da mamakin ta taga traficc kan hanyar data bari ba kowa dazu
Polisawa masu jajayen hula ne suke special duty kan hanyar
Mtsw
Wa'ynnan zasu bata min lokaci wallhy
Ji enda suke caje mutane kamar barayi
Cikin tunanin ta har aka iso kan ta
Haji me a booth dinki?
Sojan ya fada kamr yadda suka saba
Ba komai officer
Open"',
ya fada ya juya zuwa bayan booth din
Tana daga ciki ta vude musu bata fito ba
Tururuwar da ta gani sauran yan uwan sa
Sun farayi kan motar na ta ya sata saukowa cikin hanzari
Tana Daura kafan ta a kasa taji bindiga akan ta
Don't move,,,,sojan ya fada cikin tsawa da ya dada firgita ta
Officer meye hakan meke faruwa ta fada cikin rawar murya
Ki rufe mana baki hajiya
Ki sani duk abun da kika Fada anan zai zama hujja a kan ki
Cikin firgici da tsannain tashin hankali tace menayi?
Ku fada min mana
Kafin ta gama rufe bakin ta
wasu bakaken jakkuna ta gani ana fitar wa daga both din ta har guda biiyu
Me wannan ta fadaa hankalin ta a tashe?
Ohh baki San ma me bako hajiy "!?
ya Fada yana daga ledar cocaine sama daga cikin jakar
Za kiyi vayani a gaban CID
Sata a mota"
Ihu ta fasa ta Daura hannun ta aka
Wallhy bana wa bace
Ban san me shi ba wallhy Sharrri aka min
Kokwuwa ta keyi dasu tana ihu ,
da kyr suka danne hannun ta cikin ankwa aka tura ta cikin mota
Tuni wajen ya cike da mutane
Ana ta kallo masu dauka awaya na dauka
A bakin airport suka hadu da kamil dukan su biyu"
shirye tsaf ya taho
Zafar ena mummy
Ya kamata tana nan kafin mu wuce da abban
Hakane "
na neme ta tun dazu layin ta shiru kuma ance ta fita ne
OK to ya za'ayi kenan
Yay zafar to muje mu duba ta mana faryal ta fada cike da damuwa akan fuskar ta
Ok to bari na duba siyama wajen nurse din nan
Ya juya ya bar su awajen
Kallon ta kamil ya dan yi wanda yasa ta matsowa kusa dashi
A hankali ya sa hannayen sa cikin nata ya kira ta cikin sanyin murya"'
Ruhi, ki kwantar da hankalin ki
Kinji¿
I promise Zn yi duk wani kokari abba ya dawo mana
Mu cigaba da rayuwa. Tare da shi
Dan murmushi tayi ta kalle sa,sannan tace
I trust you twin soul."
tare da dan kwnciya akan kafadan sa
Kiss ya Daura mata a goshin ta sannan yace ki kula da kan ki kinji
A hannun sa ita ma ta mayar masa tace and you too
Lura yayai da zafar da siyama agefe har sun fito suna rabe a gefe
Da Sauri ya mike ya riko hannun ta suka isa wajen su
Kamil ena ga ka tafi kawae
Har yan zu ba mummy ba labrin ta"
Gashi Mu fa ake jira an gama komai
Ni zan tsaya na duba na sanar da ita halin da ake ciki
Ko gobe zaka ganni insha Allahu
Toh bakomai ku sanar dani in kun gan ta
Hankalin mummy a tashe yake zafar
Haka ne kamil ka kula
Da haka su kayi sallama suka nufi hanyar gida shi kuma yabi jirgin emrgency tare da abba
Surayyahms
[2/10, 7:24 PM] S.M.Sulaiman: *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
Page 90
Bayan kwana biyu a Germany kamil ya karbi sako daga wajen Doc jabir abokin sa fake aiki babban asibitin abuja,nigeria
Wayar sa ya dauka da ke faman ringing tun dazu bai kula ba ya sa a kunne tare da sllama
Zafar" jabir ya aiko min result din autopsy na wacce alhj garba ya zo da ita wajen abba ranar"
('bin ciken da likito ci keyi wanda ya shafi zanen yatsu da duk wanni bangaren jikin mutum musamman idan kwarraren bata gari ne)
Dan shiru yayi yana sauraro kafin ya sake cewa
"Yawwa yanzu ka bani minti 10 zan duba naga waye ita,
Daga kan ta zamu fara
Sañnan ya katse wayar'
Ba tare da bata lokaci ba kamil ya hau bin ciken sa akan computer sa
Wani murmishi yA sake tare da mika hamdala
"Tana nan kusa ne ma Ashe,.lallai zaki ci uban ki ya Fada a takaice tare da mike wa zuwa waje
Washe gari da safe cikin asibiti
Wajen private doctorn su yaje tare da gaya masa zaiyi tafiya gobe zai dawo'
Jirgin Portugal ya hau ,da karfe biyu na rana ya sauka a wani hamshakin hotel wanda a kasar ma sai wane da wane ke shiga'
Room 507 ya mike straight ya knockin
Ana bude kofar
Cikin mamakin idon sa suka sauka akan wannan matar da suka shigo da alhj garba ranar
(Hadiza irin matan nan ne masu biyan kyawawan maza suyi lalata dasu)
"Ohhhh handsome ta fada tana kokarin shafa masa fuska,
Da zafi zafin ka kake"
Har ka iso?
Cikin wani mugun murmushin yace ai dole na'
Kin san fa na kwana biyu ena nemar Shiga wajen ki ban samu ba"
Duk mganan dayake yi hankalin ta baya wajen
Ita kam ta riga ta yi nisa da nitso wajen kallon kyun halitatr sa
Musamman ma yadda taga yaci kwalliya na daukar hankali'
Cikin sigar kwarkwasa da kisisi na ta matso kusa dashi ta na cewa
"Gaskiya kana da kyw
Shima dab da ita ya matso yace Allah ko'
Cikin wani yanyin mutuwar jiki tace" ""uhhhh muryan ka na gigi ta min brain'
cikin murmushi da dabara ya
Riko hannun ta duka biyu daga zuge msa zip din wando take shirin yi
Haba baby, yanzu fa na shigo
ya kamata na freshen up kafin ki fara komai",
Sai kace guduwa zanyi?
YA Fada tare da dan kashe mata ido
Wani dadi ne ya kashe ta
A take tace "
"Toh shikenan amma ni zan fara shiga ta fada tana mikewa bathroom din
Tana shiga ya juye wani sinadarin kwaya a cikin cup din wine din ta data ajiye gefen gado
Ya fice abun sa
A niheria kuwa Gida zafar ya nufa shika dai ba tare da ya sanarda kowa ba
A hankali ya tura dakin kamil din sannan ya Shiga bin cike kamar yadda kamil ya masa bayani"
Bayan kamr minti 10 ya ci karo da wani envelope kasan gado
Cikin hanzari ya dauka ,ya fara kokarin budewa":
Bai ji mamakin ganin hotunar ba dan ba banbancin su da wanda siyama ta nuna masa a gidan su"
Wani sabon takaici da bakin cikin ne ya rufe sa a hanyar sa na komawa gida
A hotel kuwa.kusan bayan minti Sha biyar ta bude idon ta" hade da wani gigicaccen ihu ta mike a firgice
Shut up"""
kamil ya Fada cikin tsawa,
Yana zaro belt din sa
Duka sosai ya Shiga mata baji ba gani
Bai tsaya ba
Sanda ya mata jina jina
A gigice tace"
Kai waye ne? Who are you ?
Mugu"' azzalumi,
ka cuce ni kasa na biya maka jirgi don' kazo ka ci mutun ci na?
Bata hankara ba taji
Saukan Wani wawan mari a fuskan ta
Tuni ta kara gigice wa hade da FASA wani kara
Ta hau rokon sa
": Pls ka Fada min rai kafada min me nA maka ,
me kake so a waje na
Kudi ne? Wallhy zan baka su
Amma
Kar ka kashe ni pls
Kar na kashe ki kika ce?
Cikin hanzari ya juya ya zAro
Bindigan ta dake boye a drwer ya danna mata a kai'
Tuni ta hau bari da karkarwa
Tana cewa na tuba,
kamin rai'
Zan baka duk abun da kake bukata
Ni bana bukatar kudin ki'
Duba nan'"
"ya nuna mata hoton aljh garba a wayar sa
Take ta runtse idon ta kamr wacce bata son ganin fuskar
In kina son na bar ki da ran ki ,ki Fada min komai da kika sani akan sa
Ko amsawa bata iyayi ba tsaban tsoro ta Shiga masa bayani
Nan ya Shiga mata tambayoyi tana basa information
Duk yadda suka hada makircin su ma abba da ahj garba sanda ta fada
"'Wallhy ban San komai akan cocaine dinn nan ba"
don Allah kar ka kashe ni
Cikin kuka ta karashe
Wani mugun kallo ya bita da shi"
Sannan ya mika mata glass din wine
Ya ce Sha"
Girgiza kai ta shiga yi tana cewa noo
Dan Allah kar ka bani wanna kwayar "
Ko sauraron ta baiyi ba ya dura mata tas"
Kafin ya gama share
Komai a dakin
jini har ya fara FItA ta hancin ta
Karfe 12 na dare ya isa germany abun sa
Laluba ta yayi yaji shol kan gadon ba kowa
Don haka ya mike da Sauri ya lali bi computer sa
Video call ne ya dnna
cikin mint kadan
yace kamil ya ake ciki?
ka samu wni bayani"
Zafar can you believed alhj garba da hannun sa akan ciwon abba" ga video zan tura maka
Case din mummy fa"
Wel" ban SamU komai ba tukunna
Amma ai yan zu mun san ena zamu sa kafa da kyw
Kicin kicin yaji na fitowar siyama daga bayi
A han zArce ya CE "'kamil kashe zan kira ka'
Dawa kake magana hubby?
Uhmm ba kowa wifey" yana mike wa
Tsaye
Ena zuwa'
ya Fada tare da daukar system din sa
Wani kishin zafar din ne ya fara tokarin ta a kirji"
Gaba daya ta kasa gane kan sa":
Musamman ma kwana biyu da hankalin sa baya wajen ta sosai
Cikin dakin sa
Ya nufa ya zaune kan kujera
Dukkan hankalin sa sosai ya sa Kan videoda kamil ya turo yana jin maganr matar
Gaba daya yanayin sa ya sauya" ga wani sabon
tsantsar tsanan aljh garba daya kama sa a take
Cikin tsananin mamaki siyama ta juya daga bakin kofar sa da Saudi
Inda ta labe tana jin komai
Zuciyar ta CE take famar kai kawo wajen tambayr" wani alhj garba?
Kar dai dad ne!?"
"girza kai ta shiga yi tana cewa
Ah"ah, nooo gaskiya ban yar da ba' !
Sai dai wani daban ba dad ba
Karar shigan tex taji a wayan ta"
da Sauri ta mike ta dauka
" na tafi wajen barist asmee zan dawo anjima"
Wani Sabon tashin hankalin ta shiga ganin TeX din zafar din
Take ta jin gina bayar ta da bango "
Zai kai videon nan kenan,
What if dad ne da gaske?
Noo ta fada cikin rudani
A guje ta nufi dakin sa
Ta hau bin cika waje"
Sosai ta duba ena
ko zata ga system din sa amma bata gani ba
Daga bisani
Cikin wadrobe drwer ta koma ta dauko dogon envelope din da ta gani da zu
A nitse ta zauna ta hau bude wa filla filla
Paper na farko ,ta fara karanta tarihin monkey clan
da kazantar aiyukan su na mugunta da su kayi ma mutane
...
Cikin son ta San me hadin zafar da su yasa ta kara bude sauran shafukan
Daya bayan daya"
Dum, Dum" zuciyar ta ya buga ganin zanen jikin kirjin dad din ta ne boro boro a paper'
Gaba daya zuciyar ta ta fara Neman zautar da ita da abubuwan da take bi take karanta wa
Wani rikitaccen ihu ta fasa tare da wurgan da tsohon hoton alhj garba da ta gani
A kasan dakin
Cikin kuka tace innalihhi wa enna ilaihi raijiun
dad meya sa ka boye mana asalin ka?
Why"""''
Cikin zafin nama ta mike waje"'
,key tayi wa motar ta nufi gidan su a guje
Tana kuka
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:24 PM] S.M.Sulaiman: 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
*AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
Page 89
Zugum tayi ta kafa wani uban ta gumi"
Gaba daya fuskan ta ya canza don kuka da ta ci
Kallo daya zaka mata kasan ta fara shiga cikin halin nadama da kuncin rayuwa"'
Kofa taji an bude da sauri ta mike tsaye"'
Tare da sauke ajiyan zuciya tace Alhamdullh barrister Asmee....(private attorney na ta) na gode Allah da kika zo"'
A fitar dani anan wajen bazan iya ba"' ..hankali a tashe take Fada
Kwantar da hankalin ki haj" 'ki nutsu ki Fada min duk abun da kika sani pls
Kamar ya Asmau? ni kawae ki fitar dani anan kafin muyi wata magana
Miji na na asibiti ko ba ki San da hakan ba ne?
Haj kiyi hakuri dan Allah ki bani hadin kai"' ..wannan case din kin fa yana daya daga cikin jiga jigen laifu ka a kasa.
Is unbailable,"ko beli ba a bayar wa fa"
Musamman ma da aka kama ki dumu dumu dashi a mota?
Kuka mai cin rai ta sake ",wayyo Allah ni mariya na Shiga uku'
Wallhy ba NAwA bane Asmau
Sharri ne
Amma hajya ya akayi jakkunan nan suka Shiga motar ki"' ?
Ki daure ki fada min komai zai taimaka mana wajen bin cike
Nan ta kwashe labarin iya yadda ta bar asibiti har da zuwan ta gidan alhj Garba
Uhmm hajya al'amarin da ban mamaki,.
kika CE ke kadai ce a gidan ba kowa da kika fito
Ehh Asmau.mai gadin ma ban gan sa ba.
Ko kin san sunan me gadin
Ena zan sani ni kuwa?
Amma kun sanar da su zafar halin da nake ciki?ko
Ya jikin alhajin ma yanzu oho?
Dan shiru bar.asmee tayi kafin tace Hajiya kar ki damu da wannan zan Neme su zAfar din
Sannan Zan fara bin cike daga kan wannan me gadin ....
Yawwa ko siyama ma ki gwada tambaya kinji barrister
Wallhy bazan zauna anan ba
"cikin kuka ta karashe
Lallabata da kyr barister asmee tayi kafin ta samu ta fice
Ennalihhi wa enna ilaihi rajiun dukan su suke maimaita wa jin labarin abun da ya faru da mummyn su"
Barin ma siyama da gaba daya kan ta ya kulle :
Cikin ran ta take tambaya" kenan wurin dad ta nufa a guje dazu a asibiti?
me mummy da dad suka kulla ?
.
Mu tafi "'
taji muryan zafar da ya riko hannun faryal dake faman rusa kuka a gefe
Da kyar aka basu mint 20 suyi magana da mummyn na su dake kulle
Kuka suka fashe dashi dukan su suka Fada jikin ta..eta ma bata iya daurewa ba haka ta jona su su kayi tayi
Zafar ne yace mummy aena kika samu cocaine?
Zafar wallhy banawa bace ,
"son ka yrda dani
Nima a mota ta kawae nagani
Bansan komai ba"'
Na yarda Da ke mummy ya fada yana rike hannun ta"'
......yA jikin alhj. Ya tashi? Ta fada tana goge hawayen ta
Nan zafar ya kwashe labarin komi ya Fada ma ta
Cikin takaicin kan ta tace"'
Allah sarki alhj,ka ya femun"' bana tare da kai acikin wannan hali da kake ciki a yanzu
Kiyi shiru mummy ensha Allahi zaki fito..kinji ?
faryal ta fada cikin shhekar kuka";
Shima abba zai warke,Yaya kamil na tare dashi acan
Share mata hawayen hj Mariya ta shiga yi tana cewa haka ne faryal
Ku ta mana addua kun ji?
ita ma Siyama dake gefen su gaba daya tausayin su ya kama ta
Lokaci daya ibtila'in rayuwa ta dauke musu uwa da uba
Rayuwa kenan
A hakan aka zo aka fitar da su daga wajen suka nufi gida
Faryal ma Gidan su siyaman ta tare da zama
Da yammacin ranar ta fito
zaune ta hango sa a palour ya jin gina kan sa shi kadai
Yayi shiru
Kallon ta kawai yayi baice uffan ba ya maida mata da kirkirarren murmushi
Kusa dashi ta zauna"
tace ,"ka FASA bin su abban ne?
Hhhmm faryal bazan iya tafiya na bar ku a wannan halin da ake ciki ba"
mummy tana vukatar mu yan zu
Su ma acahn na neme su amma ban same su ba
Ya zafar kar ka Fada ma yay kamil kaji
Meya sa? Ya fada yana dada mikewa ya zauna da kywu
Please ,ni dai kar ka sanar dashi yanzu
Ka bar su aji da na abban
Kasan Yaya kamil zai daga hankali sosai fa
Tare da sauke ajiyan zuciya yace haka ne...
Zan yi kokari naga na tsaya kan case din mummy kawae
Ko agano wani Abu aba mu bailing ta":
In yaso daga nan sai na Fada masa
Yawwa hakan ma yayi,
Siyama tace wai ta bada information na mai gadin su ma barrister asmee ko?
Yeah" ta bayar. Let's hope Allah yasa aci sa'an samun wani Abu koda bayani ne daga gare shi
Ameen yay zafar
Ta Fada tare da mikewa ciki
Binta yayi da kallo
"'a zuciyan sa yana cewa bazan iya boye ma kamil komai ba faryal .....I'm sorry dole ya sani
.
Daga waya yai ya sa kunne
Muryan bariste asmee yaji,
Zafar ka taho na sami wani labari
Kafin wani cikaken minti ashirin zafar ya isa office din ta
Baristr me aka samu?
Yawwah look, ta nuna masa wani photo duk da ma bai FItA da kyw ba
Wannan shine mai gadin gidan alhj garba
Ehen meya faru,me yace an kamo sa ne?
Tsaya tukunna zafar,
Ina so ka nutsu ne ka tayi ni fayyace wannan lamari
Wannan hotor cc camera CE ta dauko a wani boyayyen jeji anan cikin garin"'
Gawar mai gadin ne..a muce aka Same sa
Sannan ba bu wani traces ko alama a jikin sa na wanda su kayi kisa....amma tabbas hrbin sa akayi a zuciya.
Innalihhi ,kawai xafar ya Fada hade da dafe kan sa
Toh mai gadi ya mutu
Bamu da wani makama kenan ko?
Kinsan fa baza a taba bari a bincike Alhj garba ba saboda an tabbatr da baya nan lokacin
Ywwaaa speaking of alhj garba,
Zafar me kasani tsakanin Hajiya mariya da alhj garba?
Ko zaka iya Fada min alakar su
Hmm ehhh toh,.gaskiya mummy abokiyar business din sa ne...
Kema kina sane da manyan contracts din daya ke bata
GG ma enda nake aikii duk a karkshin sa ne amma da sunan mummy
Sannan auren mu da siyama ya hada su"
I think dats Oll"'
ya fada tare da gyra zamn sa
Wani shiru ne ya ratsa wajen...barrister asmee ba tace uffan ba tsawon minti 3
Sannan tace"
Amma abban ku fa? Shi baya harka da alhaj garban ne¿
Meye alakan su a ganin ka?
Well gaskiya barrister,abba baya da wani alaka da shi,illah surkan taka a yanzu da ya hada su
toh Me ya hana auren Khalid da faryal?
Faryal bata son Khalid shyasa abban mu ya dakatar da maganan auren
Hakane" amma ya kake ganin reaction din alhj grba akan maganan dakatar da Khalid din".
Kuma bayan haka haj bata samu matsala da shi ba?"
Naji ance baya karban hakuri akan lamarin yayan sa,musamman ma shi Khalid din
Gaskiya ba su samu matsalr komai ba.,komai normal"don wannan karon
Ya hakura ya ce ma su abba
Uhhm good"
Toh zafar"
naji labarin cewa alhj garba shine mutum na karshe daya duba abban ku kafin ciwon Nan nashi yayi tsanani
Hakane?
Yes,haka ne!
Amma meyasa kike tamaba ya na haka ko
Kin samu wani Abu ne akan Alhj garban?
Tell me pls,..
Uhhh no ban samu komai ba zafar,
Amma ya zama dole mu bin cike sa
Sabida a gidan sa abun ya faru
Hakane ...amma tayaya kenan"'
kin san ya nada karfin dukiya da iko akasan nan ko
Wannan bazai xAma matsala ba,
In har zaku biya kudin da zan bayar na hada kan kwararrun lawyers guda biyu "'
Sune Wanda Zaso taimake mu akan komai. Shikenan
Wannan Ba damuwa barrister "
Zanyi magana da brother na kamil anjima
Za kiji ni ensha Allahu.
Toh zafar sai na jika tare da mikewa tsaye da niyyar tafiya.
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:24 PM] S.M.Sulaiman: *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
Mistake ba page 93 tukunnan
Wannan ne 92
Page 92
Haka rayuwa ta kasan ce ma su zAfar da faryal a Nigeria cikin tsanani da ta kura
Duk dama aikin sa na companyn GG investment din daya keyi
Kudi sam baya Isar su, har wanda za'a karashe dawainiyar su na you da kullum
Sannan ga maganan daukar wasu sabbin kwarraun lawyers ma mummym su da Yau saura sati guda shigar karar ta na karshe a babban kotu
Idan kuwa basu samu wani gamsashen shaida ba"
tabbas za a tura hj mariya gidan yari kamr ydda sharia ta tanadar
"Gaba daya komai ya kwace masa
rayuwa ta yi masa zafi
Godiyar Allah ma kamil ne yake dawainiya da abba a kasar Germany
" shima sosai abun ya fara taba sa
don A halin da ake ciki ya zaga kan kwararun likita sun kai biyar akan ciwon abban"
Har India san da ya kai sa ya sake dawowa dashi amma shiru
"Duk ran da ya tuna sanadiyar alhaj garba ne suke cikin wannan halin GabA daya yakan Shiga wani mawuyacin yanayi
A gefen alhj garba kuwa ba abun da yake damun su"
Rayuwa jawai su keyi cikin nishadi shi da dan sa Khalid"
Ko jaje ba su ma zafar da ke matsayin surukin sa ba ma
" ballanta na ya dame sa don bai neme taimakon sa ba akan case din
Cewar Khalid "
zafar girman Kaine dashi,
"su kyale shi kawae
Cikin tsananin yun wa da gajiya barrister asmee ta bude idon ta a bakin wani titi,
Ba abun da yazo kwakwalwar ta illah wahalr kusan wata daya da suka sha a jejin
Ga kisar Gillan da aka ma barisr shehu a idon ta yaki dauke mata a ido
Wanda ita taje dauko sa ranar da suka rabu da zafar daya kawo mata videon can
Cikin kuka ta ke maimaita kalman innalihhi wa inna ilaihi rajiun'
" Dole na samu maku
mafita
"bazan taba bari alhj garba ya Sha ba
Ko da kashe ni zaiyi"'
" bazan janye akan case dinnan ba.;
Mike wa tayi da kyr ta nufi gefen hanyar ta rabe don' nemr motar komawa cikin gari
Ranar da safe kamil ne tafe tare da doctor ya na masa vayani cikin harshen
Inda yake cewa
" dukanin gubar dake jinin alhj abdallah ya fita"garau yake
" amma wannan alluran da aka masa daga baya ne shine babban matsalar' ya toshe hanyar motsin sa gaba daya
Amma akwae engine da za'a iya sa shi kuma ya mike garau"
Sai dai in har aka sa shi bai mike ba ,toh ku cire rai a kan sa dole zai mutu kawae"
Cikin damuwa kamil ya kalli docton yace"'
nawa ne kudin shi wnnan engine din haka?
Kuna dashi a nan ne
Eh akwae anan "
amma Mr kamil ka tabbata Zaku dauki duk wani abun da zai iya biyowa baya"
Dan shiru yayi yana tunani"
_chan daga baya yce
Yes',
Ka Fada min kudin kawae
Nan doctr ya rubuta masa duk wani expanses da abubuwan da zai kashe akan jinyar
Sannan ya fice ya bar sa a wajen
Wani zazZafan numfashi ya sauke tare da dafe kan sa
Don kuwa kudin daya gani ko Gaba daya dukiyr sa da ya rage ya sa ba zai shika shi ba
Baiyi wata wata ba
Mike wa yayi fice a
asibitin
kafin washe gari ya sanar da zafar ya tura masa komai daga cikin safe din sa
Da ya rage a Nigeria
Sannan ya hada Dana wajen sa a Germany.
A hakan ya din ga rokor doctor akan su karbi Rabin kudin da alkwarin zai biya su
Cikin watan nan"
Ba suyi dogon gardama ba saboda dama aikin na su
ba lallai ba ne abban ya mike a raye"'
Don' haka
Da wannan uzurin suka amince aka shigr da abban
A ranar aka fara aiki.
Washe gari ana saura kwana uku shigar kotun haj mariya"
Da sassafe shika dai a bainar asibitin.
Yana tsaye a bakin dakin har aka fito da abban
Da Sauri ya nufi doc cikin hrshen turan ci yace .
Ya ake ciki?
Abba na zai tashi ko?
Dan murmushi doctor yayi yace masa"
Kayi hakuri'
"haryan zu dai jira za muyi muga ni nan da Hour daya
Kafin musan me yake ciki
Ko ya rayu' ko ya mutu"
Excuse me ya fada" tare da Barin kamil din a daskare a wajen
Juya wa da zai yi su kayi ido hudu da zafar'
Da sauri ya taho suka rungume juna
Sosai kamar baza su rabu ba
Nemar wuri su kayi suka zauna bayan sun duba abban da ke kwance har yanzu ba motsi
Idon sa taf taf da kwalla ya bashi labarin halin da suke ciki a Nigeria akan mummy
"Kamil yanzu haka mummy za taje prison akan laifin da ba NATA ba?
kallin zafar yayi Cikin tsananin damuwa ya dafa shi
Ya ce'
" insha Allahu zamu San yadda zamu yi zafar
Mummy ba zata je prison ba.
Oh Allah"'
kamil ka daina rudin zuciyar ka da fadan hakan mana"
Ta Yaya zamuyi acikin kwna uku ba mu da ki lawyer tsayaye?
Kawae nasan zamu rasa uwa da uba ne a rayuwa in ba muyi wasa ba"
Shigowar wasu mutane ne ya dakatar da kamil wajen ansa maganr zafar din"
Da hanzari ya mike tsaye yana jiran karasowar su wajen sa
Dan murmushi ya sa ya mika ma
Mr Johnson hannu tare da sakatariyar sa Alisha daga companyn waya ta Samsung
Ba tare da bata lokaci ba suka sanar da kamil an shirya yau ne ranar launching din web design na sabon tracking device na zamani daya kirkira dakan sa
da Misalin karfe uku na yammacin ranar ake bukatar sa a wajen
Wasu document suka mika masa snnan su kayi ficewar su
Tsaban murna zafar har ya manta a asibiti suke
Sosai ya rungume kamil din yana godiya wa Allah
Cikin jin dadi
Dan sarara wa yayi" ya dafa sa yace kamil?
Ya naga baka farin cikin ne? Kabarni ena ta hauka ka ja kayi shiru?
Lpyan ka kuwa?
wannan babban abin farin ciki ya same mu ka wani daure fuska
Daga Yau fa ka rabi da talauci har abada
C'mon
Kallo kawae yabi zafar din dashi ya ajiye document din kan kujera
Ya nufi dakin da abba ke kwance"
Cikin sanyin jiki yace
Zafar bazan iya barin nan wajen yau ba idan abba bai tashi ba
Duk wani Kudi bazAi taba amfana ta ba muddin na rasa shi a rayuwa ta
Kuka ne ya kufce masa a yayin da ya tsugunnar da Kan sa jikin abban yana hawaye"
Shima jikin sa ne yayi sanyi daga tsaye
Kusan Minti 5 ba wanda yace uffan a wajen
"Haka kamil ma bai dago Kan sa ba
Zazzafafn hawaye ne kawae yake fitar wa
Kan sa a kasam jikin abban
.kamr daga sama yaji ance ka....mi...all""
Bai gaskata abun da kunnen sa ke jiyo masa ba
Sai dai yaga zafar ya fada kan sa
Yana ihun Kiran sunan ABBAH
Da hanzari ya dago kan sa inda suka yi ido hudu da abban
Bakinsa bari yakeyi bai iya cewa komai ba
Shima ya kankame sa tare da zafar din
Suka hadu kowannen su na kuka ".suna kiran sa
Murya can ciki abba ya Shiga rarrashin su
Amma ena"""c
ba wanda ya saurare sa kukan su kawai suke ci a jikin sa,kowa da kalar nasa
Shikan sa abba hawayen tausayi da tsantsar so ne yake bin idanun sa daga kwance
Yana jin su"
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:24 PM] S.M.Sulaiman: *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
Page 91
Wani mugun dariya ya sake hade da busar hayakin taba
My son" ya Fada yana dafa kafadar khalid
Naji dadin dawowar ka
Kaga yadda nagama da su ko?
Wani shu"umin murmushi hade da dan dariya Khalid yayi shima
Ya na cewa
"Lallai dad ka cika qwarzon namiji ',
"abun koyi, da abun yaba wa"
Amma cikin kwanaki kalilan kayi duk wannan abun' ?
Ban labari dad"
Ya fada yana gyra zaman sa
Ai na fada maka son'
' ba wani mahaluki da zai ja dani ya kwana lpya
Nan alhj garba ya kwashe labarin komai ya gaya ma Khalid"
Wanda ke faman dariyar labarin hj mariya jin yadda ta kare
Cikin wani dariyar alhj garba yace akwai saura
Ban gama da su ba...
Sai na tabbata na kwashe arzikin su kaf a duniyan nan,sun talauce sun dawo bayi"
Da kyw dad"
" Indai ena Raye sai na shafe mariya da duk abun da ya shafe ta a doron kasa
Wani nishaidi ya keji
A xuciyar sa jin maganan mahiafin na sa
Sosai uban NASA yake burge sa'
Dan tsagaita wa yayi yana kallon baban nasa sannan yace
Amma dad, siyama fa?
Kasan fa tana son wannan wawan mijin nan ta,"
in suka talauce zai shafe ta fa
Hahahha yaro kenan
Tuni nagama plan din wannan
Na yanke shawarar zan bar masa GG investment ya cigaba da aikin sa albarka cin ya ta siyama,...
Kafin nasan yadda zanyi da shi daga baya"
Da kyr siyama ta gyra tsayuwar ta
Tare da dafe bangon faloun don' kar ta Fada kasa
Layi ta fara yi Sakamakon jiri da rudani da ya kama ta a lokaci daya A wajen
Madam "'
taji an Fada daga bayan ta
Da kyr ta daga kai ta kalli mai aikin dake tsye akan ta
Yawwa bude min gate" yafada tan juya wa motar ta
Daga ciki ta CE"'
Kar ka sake ka Fada ma kowa na zo gidan nan kana jina?
Toh madam ya amsa a ladabce
Cikin sauri ta juya ta bar gidan ba tare da sun SANI ba
"Dama Kaine ka aikata dukkan wanna abubuwan ma abba da mummy?"
Ka cuce ni da ka haife ni dad,ure a monster,
tabbas kana cikn mugayen mutanen nan
Allah zai tona asirin ka wata rana
A zuciye take tuki take fadan hakan ita kadai
Daga baya ma"Dan Gefen hanya ta tsaya ta ci kukan ta.
ta koshi kafin ta nufi hanyar gida'
Bayan kwana biyu,
Alhj garba yaji labarin mutuwar hadiza a asibiti
Dad,dad,Khalid ya fada yana taba sa
Uhh Khalid meye ne
Baki a wangale yace tunanin me ka keyi haka ena ta magana?
Dan juyowa yayi yace"
Khalid maganan hadizan nan ne
Akwae kamshin barazana aciki
Kamar ya fa dad?
Toh Naji ance kwayar da muka ba alhj Abdallh ne ta mutu dashi
Kuma ga raunukan bugu ajikin ta
What?
Ba a samu traces din wanda ya aika ta hakan ba ne/"
Ena zaa samu fa?
Kasan ta da shegen bin maza
Hala ma ta hakan ne aka samu galban ta
Hmmm toh meye naka a ciki yanzu dad,
Kasanni ai son" na Riga na bada aiki akai
Don' ban yarda da kowa ba
Ina so ne a batar min da lawyer mariya
Don' koma waye ya kashe hadiza,nasan yana nemar shaida ne akan mu
Hhhh gaskiya ne dad,
Ni kuma zan bin cika waye ne take bibiyan abun na gani
A take alhj garba ya juya yace"
" noo khalid kabar su kawae
Ba yanzu ba
Kai dai ka tabbata gobe idan aka fara shigar da karan mariya komai ya tafi dai dai awajen lwyers din mu" ka fahimta?
Goben nan nake so a kama dukkan wani kaddorrin ta da na mijin ta a Daura kan bin cike
Zan ga yadda za su na bincikar mu in basu da kudin
Mu kuma zamu Dada tabbatr na hukuma wannan sana'ar ta ne
Wani shuumin murmushi Khalid yayi yace to dad.yayi
Barin fita ya juya ya bar wajen
"Kusan kwana biyu kenan
Yau ma ko bacci kamil baiyi ba saboda jikin abban ya tsanan ta sosai
Tun yana daure wa, har ya dena hana hawayen sa saukowa ganin yadda abban ya koma
Gashi kullum kudin aikin karuwa ya keyi
Saboda ciwon yaki sassauta wa"
Likitoci daban daban yake biya domin samun cigaban abba amma shiru
Bayan sati guda,siyama gaba daya yanayin ta ya sauya a gidan ba kamr da ba
Shima kuma zafar din bai lura ba "
saboda tsananin matsin da yake ciki na nemar barrister asmee da tawagr ta
Sosai zafar ya Shiga wani hali na tunani
ko wajen aiki baya iya lekawa "
'Tunanin sa ya baristr asmee za ta masa hakan bayan ya bata kwakkwarar shaida da zai basu lasisin binci kan alhj garba?
Gashi yau saura kwana daya tal,a shigar da kara na farko akan mummy
Haka kuwa ya faru washe gari da ba a samu bariatr asmee b
Aka bada daman karbe duk wani kaddarori na familyn alhj abdallah Da mariya
Hatta gidan da suke zama sanda aka kwace aka daura kan bin cike,
Wani bakin ciki da kukan takaici faryal take yi,ranar ko abinci bata iya ci ba"
Ba yarda siyama ba tayi da ita amma sam taki sasaauta wa kan ta ranar
Siyama Cikinn dakin ta kwance "take juyi
Har Cikin zuciyar ta tasan da hannun mahaifin ta akan batar barrister asmee
Tunanin ta ko ta je ta fada ma zafar ne?
"Amma wani zuciyar tana CE mata mahaifin ki ne fa siyama
In kika Tona masa asiri
Shi zai tafi gidan yari
Kenan ?
Ki tuna fa"
baki da kowa sai su biyun
Zafar zai iya daina son ki in ya gano
Kin san komai daya faru yau kuma ki kayi shiru aka tozar ta su
Wani zazzafn hawaye ne ya biyo kun cin ta
A raunane take cewa,"
"'bazan iya ba'
I'm sorry hubby,
Bazan iya Tona asirin dad ba
Surayyahms📚✍🏼
[2/10, 7:24 PM] S.M.Sulaiman: *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION📚✍🏻*
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
🎭ARNE🙊
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
💞by💞
Surayyahms💘
Page 93
Haka rayuwa ta kasan ce ma su zAfar da faryal a Nigeria cikin tsanani da ta kura
Duk dama aikin sa na companyn GG investment din daya keyi
Kudi sam baya Isar su, har wanda za'a karashe dawainiyar su na you da kullum
Sannan ga maganan daukar wasu sabbin kwarraun lawyers ma mummym su da Yau saura sati guda shigar karar ta na karshe a babban kotu
Idan kuwa basu samu wani gamsashen shaida ba"
tabbas za a tura hj mariya gidan yari kamr ydda sharia ta tanadar
"Gaba daya komai ya kwace masa
rayuwa ta yi masa zafi
Godiyar Allah ma kamil ne yake dawainiya da abba a kasar Germany
" shima sosai abun ya fara taba sa
don A halin da ake ciki ya zaga kan kwararun likita sun kai biyar akan ciwon abban"
Har India san da ya kai sa ya sake dawowa dashi amma shiru
"Duk ran da ya tuna sanadiyar alhaj garba ne suke cikin wannan halin GabA daya yakan Shiga wani mawuyacin yanayi
A gefen alhj garba kuwa ba abun da yake damun su"
Rayuwa jawai su keyi cikin nishadi shi da dan sa Khalid"
Ko jaje ba su ma zafar da ke matsayin surukin sa ba ma
" ballanta na ya dame sa don bai neme taimakon sa ba akan case din
Cewar Khalid "
zafar girman Kaine dashi,
"su kyale shi kawae
Cikin tsananin yun wa da gajiya barrister asmee ta bude idon ta a bakin wani titi,
Ba abun da yazo kwakwalwar ta illah wahalr kusan wata daya da suka sha a jejin
Ga kisar Gillan da aka ma barisr shehu a idon ta yaki dauke mata a ido
Wanda ita taje dauko sa ranar da suka rabu da zafar daya kawo mata videon can
Cikin kuka ta ke maimaita kalman innalihhi wa inna ilaihi rajiun'
" Dole na samu maku
mafita
"bazan taba bari alhj garba ya Sha ba
Ko da kashe ni zaiyi"'
" bazan janye akan case dinnan ba.;
Mike wa tayi da kyr ta nufi gefen hanyar ta rabe don' nemr motar komawa cikin gari
Ranar da safe kamil ne tafe tare da doctor ya na masa vayani cikin harshen
Inda yake cewa
" dukanin gubar dake jinin alhj abdallah ya fita"garau yake
" amma wannan alluran da aka masa daga baya ne shine babban matsalar' ya toshe hanyar motsin sa gaba daya
Amma akwae engine da za'a iya sa shi kuma ya mike garau"
Sai dai in har aka sa shi bai mike ba ,toh ku cire rai a kan sa dole zai mutu kawae"
Cikin damuwa kamil ya kalli docton yace"'
nawa ne kudin shi wnnan engine din haka?
Kuna dashi a nan ne
Eh akwae anan "
amma Mr kamil ka tabbata Zaku dauki duk wani abun da zai iya biyowa baya"
Dan shiru yayi yana tunani"
_chan daga baya yce
Yes',
Ka Fada min kudin kawae
Nan doctr ya rubuta masa duk wani expanses da abubuwan da zai kashe akan jinyar
Sannan ya fice ya bar sa a wajen
Wani zazZafan numfashi ya sauke tare da dafe kan sa
Don kuwa kudin daya gani ko Gaba daya dukiyr sa da ya rage ya sa ba zai shika shi ba
Baiyi wata wata ba
Mike wa yayi fice a
asibitin
kafin washe gari ya sanar da zafar ya tura masa komai daga cikin safe din sa
Da ya rage a Nigeria
Sannan ya hada Dana wajen sa a Germany.
A hakan ya din ga rokor doctor akan su karbi Rabin kudin da alkwarin zai biya su
Cikin watan nan"
Ba suyi dogon gardama ba saboda dama aikin na su
ba lallai ba ne abban ya mike a raye"'
Don' haka
Da wannan uzurin suka amince aka shigr da abban
A ranar aka fara aiki.
Washe gari ana saura kwana uku shigar kotun haj mariya"
Da sassafe shika dai a bainar asibitin.
Yana tsaye a bakin dakin har aka fito da abban
Da Sauri ya nufi doc cikin hrshen turan ci yace .
Ya ake ciki?
Abba na zai tashi ko?
Dan murmushi doctor yayi yace masa"
Kayi hakuri'
"haryan zu dai jira za muyi muga ni nan da Hour daya
Kafin musan me yake ciki
Ko ya rayu' ko ya mutu"
Excuse me ya fada" tare da Barin kamil din a daskare a wajen
Juya wa da zai yi su kayi ido hudu da zafar'
Da sauri ya taho suka rungume juna
Sosai kamar baza su rabu ba
Nemar wuri su kayi suka zauna bayan sun duba abban da ke kwance har yanzu ba motsi
Idon sa taf taf da kwalla ya bashi labarin halin da suke ciki a Nigeria akan mummy
"Kamil yanzu haka mummy za taje prison akan laifin da ba NATA ba?
kallin zafar yayi Cikin tsananin damuwa ya dafa shi
Ya ce'
" insha Allahu zamu San yadda zamu yi zafar
Mummy ba zata je prison ba.
Oh Allah"'
kamil ka daina rudin zuciyar ka da fadan hakan mana"
Ta Yaya zamuyi acikin kwna uku ba mu da ki lawyer tsayaye?
Kawae nasan zamu rasa uwa da uba ne a rayuwa in ba muyi wasa ba"
Shigowar wasu mutane ne ya dakatar da kamil wajen ansa maganr zafar din"
Da hanzari ya mike tsaye yana jiran karasowar su wajen sa
Dan murmushi ya sa ya mika ma
Mr Johnson hannu tare da sakatariyar sa Alisha daga companyn waya ta Samsung
Ba tare da bata lokaci ba suka sanar da kamil an shirya yau ne ranar launching din web design na sabon tracking device na zamani daya kirkira dakan sa
da Misalin karfe uku na yammacin ranar ake bukatar sa a wajen
Wasu document suka mika masa snnan su kayi ficewar su
Tsaban murna zafar har ya manta a asibiti suke
Sosai ya rungume kamil din yana godiya wa Allah
Cikin jin dadi
Dan sarara wa yayi" ya dafa sa yace kamil?
Ya naga baka farin cikin ne? Kabarni ena ta hauka ka ja kayi shiru?
Lpyan ka kuwa?
wannan babban abin farin ciki ya same mu ka wani daure fuska
Daga Yau fa ka rabi da talauci har abada
C'mon
Kallo kawae yabi zafar din dashi ya ajiye document din kan kujera
Ya nufi dakin da abba ke kwance"
Cikin sanyin jiki yace
Zafar bazan iya barin nan wajen yau ba idan abba bai tashi ba
Duk wani Kudi bazAi taba amfana ta ba muddin na rasa shi a rayuwa ta
Kuka ne ya kufce masa a yayin da ya tsugunnar da Kan sa jikin abban yana hawaye"
Shima jikin sa ne yayi sanyi daga tsaye
Kusan Minti 5 ba wanda yace uffan a wajen
"Haka kamil ma bai dago Kan sa ba
Zazzafafn hawaye ne kawae yake fitar wa
Kan sa a kasam jikin abban
.kamr daga sama yaji ance ka....mi...all""
Bai gaskata abun da kunnen sa ke jiyo masa ba
Sai dai yaga zafar ya fada kan sa
Yana ihun Kiran sunan ABBAH
Da hanzari ya dago kan sa inda suka yi ido hudu da abban
Bakinsa bari yakeyi bai iya cewa komai ba
Shima ya kankame sa tare da zafar din
Suka hadu kowannen su na kuka ".suna kiran sa
Murya can ciki abba ya Shiga rarrashin su
Amma ena"""
ba wanda ya saurare sa kukan su kawai suke ci a jikin sa,kowa da kalar nasa
Shikan sa abba hawayen tausayi da tsantsar so ne yake bin idanun sa daga kwance
Yana jin su"
Surayyahms📚✍🏼
Download Arne Littafi Na Ɗaya Hausa Novel
0 Comments
Thank you for this comment