馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@ Real Husba'ahfama*
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
Dasunsn Allah meraha mejinkai
Allah nagodemaka dakabani ikwan dawowa da sabon littafina mesuna *TALLAFEE*
Fatan alheri ga masoyana dafatan nasameku lfy
Allah kakaramana lfy da kwanciyar hankali akasarmu ameeeen summa ameeeen
1-2
Yau ranace banba gamutanan wannan kyauyen wato juma'atu banbar rana wannan garikuwa bakowana garibane face wani kyauye dakecikin garin Kano daakekira da jaube wani garine nafulani da hausawa Amma fulani sunfi yawa agarin garine madaidaici medadin Zama sabo da al umargarin kansu ahadeyake garine dasukezaune cikin kwanciyar hankali sedai matsala daya suna bukatar temako daga gwamnati sabo da sunabukatar Kayan dazerayamusu garin kamar wuta ruwa makarantu asibitoci naga maza manya da yara sunatatafiya masallaci saboda yau ake kaddamar da budemusu babban masallacin juma'a semurna mutanan garin sukeyi mazansu da Matansu
nannahango wasu yanmata da basuwuce shekara goma shabiyarba kansu dauke da tulun ruwa suna tasauri nannaji wata budurwa tanacewa Nana hanne bazakujiraniba kunyitafiyarku
dasauri takaraso gunsu Wanda Naga anakira da hanne tace marka kinsan halin kawartamu dutabi tadamu kinsan yau TALLAFEE zezo garinnan bude masallaci da bada temakwan dayasaba agidan megari kinsan batasanshiba ita burinta taganshi idoda Ido bansan mezatamasaba intaganshi
Nana tace baabin da zanmasa kawaidai burgeni yakeyi sonake naganshi ido da Ido
atare yanmatan biyu sukahada Baki sukace kokinganshi bazaki iyamasa maganaba sabo da wayannan mutanan masu bakin gilashin Ido da bakaken kayannan sunzagayeshi sundaure fuska ko faraa basayi
marka tace Harda bindiga hannunsu kumama gashi mekyau sedai baya dariya Kuma ransa ahadeyake shima kamar yaransa bayakallan mutane gashi dangayu irinna birni kinsan abokin Dan megarine hasan wainaji anacewa tare sukayi makaranta abirni
Nana tace nidai muyi sauri mukairuwan mushirya muje
nansukayi sallama dajuna
nana tace kubiyo ta gidanmu inkunshirya tindananne kanhanya semutafi kwargidan megari in ansauko jumaa
Sukacema to semunhadu
Nana nashiga gida tindaga zaure takejiyo masifar Inna Hari nana tace tofa munshiga uku wayatabo Inna masifa
tasakai tashiga dasallma dauke abakinta kaitsaye randa taje tajuye ruwan tashiga daki da sallama mahaifiyarta taamsa Mata
tace innanrmu nadawo
tace sannu da zuwa
tanemi waje tazauna kusa da mahaifiyarta tace innanrmu wayataba Inna Hari
tace tace akuyar yarannance liti tatsinke daga garge tashigarmata daki taimata barna take tawannan masifar nabata hakuri taki hakura
Nana tace Allah yakuauta
Mahaifiyarta tace ameeeen tace ga furarkican kidauka Kisha
tace ha inje inyiwanka tukunna kinsanfa innarmu yau TALLAFEE zezo yabude masallaci daraba temako in naagama nasha yadade da zuwa anceshima anan zeyi sallar juma'a
mahaifiyarta tace tokemeye naki aibabanku zeje kinsan Kuma zaabashi kumamafa balailai bane yatsaya rabawa yabarwa megari da yanfadarsane sukerabawa
tace Haka naji ance Ni innarmu kinsan bantaba ganinshiba dulokacin da yakezuwa munje raka su faffa kiwo ko gyara garge
tace hakane inbanda abin yarintama kokinganshi mezakimasa
tacebakomai innarmu
Nan Nana tatafi wanka tashige inna hari nata mita tashigeta tashiga bandaki sauri sauri tayi tawatsa ruwan saboda jinkarar mashina nadawowa tabayan gidansu shine alamar datagane har ansauko daga juma'a Kuma har anbude masallacin tanafitowa tashiga daki tahaushiryawa komai cikinsauri takeyinshi itadai mahaifiyarta kallanta takeyi da Ido tazauna shanfura kenan Taji sallamar kawayanta wato su marka hardakin sukashigo sukagaida innarsu nana
Nana tace Harkunshirya Nima nagama
cikeda zumudi sukayiwa mahaifiyar su Nana sallama sukadunguma zuwa kofargidan megari tindaga nesa suka hango kofargidan acike dam da mutane
Nana tace Haka akecika
atare su hanne sukahada Baki sukace kinsan kowa nasan yasamu Kuma duyawan mutanannan kowa nasamu tinbaa zuwa sosai da yanzu har anrike ranar da tallafi kikawo temako sekiga mutane suntaru mazada Mata sunzo karba
Nana take Allah sarki Allah yaiwa mutuminnan albarka wlh Yana burgeni kinsan har addu'a nakemasa kullin innayi sallah
sukace agaisheki Nana suna dariya suka karasa inda cikin rashin sa'a sukaga yaron megari wato Hasan yanarufe kofar motar da take gaba mebakin gilasss yanadaga hannu cikin sakin Baki sukaga mutocin sunshige tagabansu anatadaga musu hannu
markace mecewa shikenan Nana kedai Baki da raban ganin TALLAFEE munmakara ninazata yau zedade tinda Dan megari nanan
cikin takaici Nana tace mukoma gida kawai
cikin sauri sukace mukoma kamarya bazamu karasaba kidaure mukarasa
cikin hawayan da Nana take kokarin boyewa tace kinsan dukanmu iyayanmu maza nawajan Kuma faffah inyaganni zemin fada hardukanama seyayi sabo da Daman daganesa zantsaya naganshi inda faffanmu bazeganoniba
sukace toshikenan mukoma tinda suka taho gida sunata hirar TALLAFEE Amma Nana takicewa komai sauraransu kawai takeyi jiki amace sukazarce gidan su marka zasutayata aiki
Malam sulemanne yashigo gida cikin sauri da sallama bakinshi yasamu innarsu nana atsakargida sunkuye gaban muhu tana hura wuta
yace to to munafuka nasandai komameye wannan kiranda Hari tatura yaro yayimin kece Kika tsokaneta keda fitinannun yaranki
Hari dake daki tajiyo maganar megidannasu tafito cikin bacinrai tace ka iso zokaga barnar da munafukannan sukayimin yaukuma akuya akakunro dawani asirin tashigomin daki tasamin Dan aga bayana
cikin rawarjiki yashiga dakin yaga me akuyar tayi afusace yafito yafara magana kinajinako munafuka kinyi shuru sabo da Baki da gaskiya waye dagacikinku yakunto akuyar
alokacinne baiwar Allah sarkin hakuri wato mahaifiyarsu Nana tace wlh megida bamusan takunceba nakuma Bata hakuri kaima Dan Allah kayi hakuri
tsawa yadaka Mata yace iyimin shuru munafuka aikinkenan bada hakuri wlh Baku isaba yau akuyarnan zataci kasuwa yau yaudinnan asayar abawa Hari kudin kokuma abata akuyar inkuma da kudi hannunka kikawo abata shikenan yashige wlh Kuma senayiwa liti duka yau duzaku harudani keda yaranki
Hari nagefe sewashe bakitake hakora dujangoro yawani dafe semarna take sabo da matakin da megidannasu yadauka
indasabo mahaifiyarsu Nana mesuna zilai tasaba da wannan hali narashin adalci da akeyi agidan musammanma megidan da yaki yatsaya amatsayinshi na megida yahada kangidanshi da iyalinshi kullin matarsoce takededai agidan ita da yaranta Amma Banda zilai da yaranta
Zilai tace yihakuri megida inkai haka bakayi adalciba sabo da akuyadai bahankali garataba bare da ace turota akayi asalima adaure take kuncewa tayi Kuma nayi mamakin kuncewarta tbandade dadawowa daga kaimusu ruwaba abinyafaru kamar yarane suka kuntota Dan Allah Dan annabi kuyihakuri
cikin daga murya hari taitsalle tadire tace batayardaba hukuncin da megida yayanke shizaayi Kuma ita Batasan kowana kudi sedai ajea Saida akuyar abata kudin inbahakaba zatabar gidan danhaka megida sekazaba koni koakuyar Danni wlh inhar akuyarnan tasake kwana agidannan barmaka gidanka zanyi
nandanan yarude yahaubata hakuri yanacewa aikinfimunsu gabadaya wlh inmacewa kikayi dukansu subargidannan zankoresu danbasu da wani anfani awajena
sabo da takaici daki tashige innarsu Nana tanagoge hawaye tanaji tanagani akadauke akuyarnan uwar garge harda ciki jikinta yatsufa akafita da ita zaasa akasuwa
megidan nafita Hari tasa Buda tahau habaice habaice tanacewa seni matarso yarlelan mijinta yargatan mijinta komenakeso shizaayi ninake da gida gida nawane nida yarana wayasanma yaakayi kikasamo su ohoh munafuka muzuba nidaku agidannan dakanku zakubar gidannan keda yaranki
itadai innarsu nana nadaki takicewa komai
Anahaka liti yashigo afusace sabo da yahadu da mahaifinsu ahanya da akuya ahannunshi nanyazageshi tas ahanya cikin abokansa dukunya yakamashi hakayataho gida
Hari naganinshi tahau kalkala dariya tace kadanma kagani katan banza
dakin mahaifiyarsu yashiga yanaganin halin da yasamu Mahaifiyartasu aciki dujikinshiyamutu nanyazauna jiki amace yace meyake faruwa innarmu
nantagayamasa komai cikin bacinrai yazabura zefita tarikoshi tadawo dashi
nantace liti inhar na isadakai Kuma ninahaifeka karkakuskura kai magana akan akuyarnan mahaifinkune ya isadaku itakuma mahaifiyarkuce kuyimusu biyaiya kobaraina kuyihakuri komai meshigewane Kuma komai nada lokaci baabin da bayashigewa zakuga ribar hakurinnan nangaba insha allahu
New writer's
Hakan Take
Husba'ahfama馃槏馃尮馃槝
*Me HADARIN SO* 馃槏
*Me 'YAR KWALLIYA* 馃槝
*Me NAFI GANE ARO* 馃槏
*Me HEEDAYA I KIRARI*馃槝
WhatsApp number馃摫
07036891952
*For comment only pls*
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on wattpad *@Real Husba'ahfama*
3-4
Innartasu tacigaba dacewa kanajina dannasanka da zuciya wlh banasan wannan zuciyar taka ducikin yarana kafisu saurin fishi
Yaja dogwan numfashi yace Amma innarmu wannan wana irin zalincine inmunyunkuro zamudau mataki sekice aa muyi hakuri ita Inna Hari batabarmuba yarantama Basu barmuba harke basubariba shima faffan bakaunarmu yakeyiba yafisan yandakin inna Hari
Dasauri innar tasu tadakatar dashi tace karnasakejin wannnan maganar abakinka bare har yan uwanka suji wayagayamaka faffanku bayasanku yanasanku Mana Kuma yanakaunarku kuyi Masa uziri Aida kaimashedane da yanunamuku kauna
Zedada magana tadagamasa hannu tace kaga liti kaine banba ayarana inbakai hankaliba yaushe zakayi kaifa Kaine zakana tausar kannanka akanwannan lamarin kullin inagayamaka hakuri nada anfani arayuwa kadage kajure kakoya Kuma kayishi arayuwarka kaji dana Allah yarayaminku yashiryaminku
Cikin ladabi yace ameeeen innarmu Allah yabarmanake taidariya kawai tace yarokenan
Tindaga kofargida sukaji shigowar nana da kannanta dagudu sunakuka lokaci guda gidan yakaure da kukan yaran megidanne yashigo yanata zage zage da bulala ahannunshi yadada yo kanyarannan yahau duka dagudu sukashiga daki sunacewa innarmu kitemakemu faffah zekashemu wlh bazamukaraba wasa kawai mukafita gidansu badama
nan fanfan nasu yahaufada yace karyakuke munafukai ko uwartaku senahada da ita nadaka baruwana Kuma nadaki banza Kuma uwartaku batashige duka awajenaba barikugani
dasauri innarsu tatashi tafice daga dakin tabarshi dagashi seyaransa yace munafuka aidakintsaya kiga aiki da cikawa
nanyarufe yarannan da duka bajibagani sedayagaji dankansa yabarsu yazo fita yaga liti Wanda tinda sukashigo dakin yasunkuyar dakai kasa inbanda Kuna baabin da zuciyarshi keyi liti sejiyayi anrufeshi da duka yajiyo murayar faffan nasu yanacewa wanakama ainafadama Daman senadakeka tinda harkabar akuyarka taiwa Hari barna naso munafukar uwartaku tatsaya nahada da ita
shidai liti yaki motsawa Kuma yaki dagokai yawa mahaifinnashi magana Haka yaitadukansa har seda yagaji da dukannasa yatita yanamaida numbashi
abinka da farin mutun duyaran jikinsu yayi rudurudu abin tausayi innarsu sedataji yagama dukan yaran yafito daga dakin sannan tafito daga bandakin kanta asunkuye tashige daki
kallan yarannata takeyi cike da tausayi azuciyarta nantaita ranrashinsu hade dayimusu nasiha
sukace innarmu wlh baabin da mukamasa wasa yaganomu munayi dasu iro itakuma nana su hannene sukayimata rakiya yaganomu lokaci daya sejimukayi anrufemu da duka tako ina
nana tace niabu biyune yake damuna yanda yakunyatamu a idanmutane abin mamakima Wai har Yaya liti beshige dukaba munaji munagani yarufeshi da duka aishi daseyabarshi muyadakemu kodan girman da yayi
Innartasu tace Banda abinki nana ai inkanada iyaye bakashige dukaba inkayi lefi kokuma fadaba inhar iyayanka naraye
nantadada yimusu nasiha jiki amace liti yatashi yafita duzuciuarshi kunatake
WAYE MALAM SIlEMAN
DA IYALINSHI
Malam suleman haifanfan garin jaubene anan yagirma yayikaratu Allo babansa nuhu bamban manomine agarin shima dayataso sanaar dayaga babansa nayi na noma shima yakeyi har Allah yakarbi ran iyayanshi susu bakwai mahaifinsu yahaifa yabar dukiya meyawa inda akaraba akabawa kowanasu sunsamu gonaki masu yawa Nan malam suleman yacigaba da juya dukiyarshi tagado wajan aikin gona lokaci guda yahabaka shima yazama mearzikin kyauyen
har Allah yahadashi da Inna Hari itama yargarince kowayasan yangidansu agarin Basu da mutunci mazansu da matansu kusangado sukayi wajan iyayansu kowa shayinsu yake agarin
tinda Inna Hari takyalla Ido taga malam suleman tadau sanduniya tadoramasa sabo da Allah yabawa yangidan su malam suleman kyau sabodasu fulanine naasali mazansu da matansu nagidan kyawawane
Inna Hari tayikokarin Jan malam suleman ajiki abinyacitura saboda shibashida lokacin yanmata awannan lokacin aikin nomansa da kiwo sune agabansa
inda Inna Hari da iyayanta sukashiga sukafita da asirce asircecsu harsukashawo Kan malam suleman yadausanduniyi yakeyiwa Inna Hari lokacin da malam suleman yazowa da danginshi zancan auranshi da Inna Hari bakaramin tashin hankali sukashiga a indasunyi kokarin hanashi Amma yakihanuwa dolesukabarshi sukashigemasa gaba akayi auransu
shekaransu daya da sure sukasamu haihuwa inda Hari tasamu namiji tinda malam suleman ya auri Inna Hari zumuncinshi yajabaya da Yan uwanshi tinsunamita harsukarabu dshi sukazubamasa Ido
anahaka raban aure siyan anfanin gona yahadashi da iyayan Inna zilai mahaifin Inna zilai dankasuwane Kayan abinci yakesara yakai kyauyuka zamane yakasu Kano Kuma cikin kyauyen jaube asalin iyayan Inna zilai yan jigawane su Inna zilai susu hudu iyayansu suka Haifa agarin su Inna zilai sukagirma zumuncine mekarfi yakullu tsakanin mahaifin Inna zilai da malam suleman inda wani lokacin malam suleman yakan zo gidansu Inna zilai inda datafiya taitafiya mahaifin Inna zilai yadau Inna zilai yabawa malam suleman shikuma malam suleman yanajin nauyin mahaifin Inna zilai mesuna malam Garba Dole badan yasoba yakarbi wannan aure inda malam suleman yarasayanda zeyi yafadawa matarsa Hari maganar auransu da Inna zilai saura sati daurin aure yafadamata
bakaramin hauka Inna Hari tayiba inda nansukahau shiga da fita itada mahaifiyarta ganin anfasa auran sedai Ina ku inasukeje seace aure bafashi seanyishi Dole sukahakura har akayi auran
bawani auran
soyaiya sukayiba tsakanin malma suleman da Inna zilai basan junansu sukeyiba Amma yanakokarin ganin yakyautatawa Inna zilai sabo da mahaifinta
Inna zilai batadade dazuwaba kamar an noba Dan Inna Hari nafari yarasu bakaramin tashin hankali tashigaba anahaka tasamu wani cikin watan cikin biyar yabare nanfa Inna Hari taitsalle tadire tace ai Inna zilai cemekashemata yara intasamu tindaganan zaman lfy yaikyaura dagagidan malam suleman kullin burin Inna Hari taga tashiga tsakanin malam suleman da Inna zilai Allah bebata sa'a ba
anahaka Inna zilai tasamu ciki tahaifi liti bakaramin bakincikin haihuwarnan Inna Hari tayiba tashiga damuwa sosai ganin Inna zilai tazo dagabaya tasamu ciki harta haihu itakuma yanzu batada kodaya
nanfa Inna Hari tahau shige shige nakokarin handasa tsana tsakanin malma suleman da Inna zilai
Bayan shekara uku Inna Hari itama tasamu ciki tahaifi namiji tafiya tayi tafiya inda Inna Hari takeda Yara shida maza biyu Mata hudu
itakuma Inna zilai yaranta Tara sabo da ita kusan akai akai take haihuwa tanada maza bakwai Mata biyu Nana itace ta hudu ayaranta
Nanma Inna Hari tashiga damuwa ganin Inna zilai tafita da yara Nan takudiri aniyar Inna zilai da yaranta sesundena samun kwanciyar hankali awajan malam suleman
Akwana atashi inna Hari tashiga tsakanin malma suleman da Inna zilai inda kokallo Bata isheshiba yadena kwana dakinta komainashi yakoma dakin Inna Hari
bawai Allah Inna zilai batataba yimasa maganaba tazubamasa ido kawai taga iyagudun ruwanshi Haka taketa hakuri dshi harzuwa wannan lokacin zaman yaranta takeyi abincima seyaga dama yakebata tadafa yarantane sukezuwa aikin gona insunyi abiyasu tahaka sukesamu suci abinci Kuma har makaranta tasayaranta
inda itakuma Inna Hari batadamu da yaranta suyi karatuba gayaran Inna Hari basuda kunya kusanma nace sunyogadan gidan kakannunsu
itakuma Inna zilai yaranta nada tarbiya gahakuri kamar mahaifiyarsu litine mezafin Rai acikin yaranta Dan inta litine datini yayi maganin Inna Hari da yaranta Amma Inna zilai tahanayi
CIGABAN LABIRA
Da malam suleman yafita daga dakin su Nana wajan Inna Hari yaje yasameta adaki ita da yaranta yaciro kudin akuyar liti yabata Dan rashin imani takarbe yadadabata hakuri
yacemata kema shedace nahadasu namusu duka Kuma nasan kinjimu
nanwani Dadi yadada kamata azuciyarta dakyar tabude Baki tacemasa tahakura
Kaitsaye motocine sukai guda goma motucin kansu abin kallone sukadoshi wani rantsantsan gida fadaryanda yakema Bata lokacine sabo da kyaunsa cikin gaigawa akawangale getdin gidan motucinnan sukashige akarufe getdin gidan cikin gaugawa mutanan dake cikin motucinnan sunfito sunzagaye motar datafi kowace motakau cikin motucinnan dasauri dayadaga cikin mutanan yabude murfin motar gadukan alamu yaran mutumin da akabudewa kofarne kafa akafara zirowa daga motar takalmin kafarmutumin kanshi abin kallone sabo da tsadarsa cikin Isa da kasaita yafito
dagasama harkasa inkakalli mutumin Nan dayafito dagamotar bazakadauke idankaba daga kallanshi sabo da sabar kyansa komainashi mekyaune kayanjikinshima abinkallone cikin rawarjiki Naga maaikatan dasuke harabar wajan sunatazuwa gaisheshi hannu kawai yakedagamusu anahaka Naga wani tsoho yadososhi gadunkan almu shima yanadaya daga masugadin gidan
murmushi Naga wannan mutumin yanayiwa tsohunnan yanazuwa zedunkusa Naga matashin saurayiinan yayi saurin dagoshi
cikin magana kamarbayaso yace baba Dan Allah kadena durkusamin inkaganni wlh banaso wani iri nakeji innaga dantawa kamarku suna durkusamin katabaganin Kaka yadurkusawa jikansa aijikane zedurkusamasa
yace aa yaro aigirmane da daukaka Allah yabaka aidole abika
yace tobanaso baba Dan Allah karkakuma kaji Ni jikankane ai ahaife kahaifi mahaifina danhaka kadaukeni kamar jikanka najini
yace shikenan yaro Allah yaima albarka
yace ameeeen baba ninafiso kakira sunana Nan
tsohun yacemasa aa yaro sunanka nalarabawane bana iyafada
nanyasa dariya yace to baba Bari nashiga dagaciki
kaitsaye bangaran mahaifiyarshi yashiga dauke da sallama bakinshi
mahaifiyar tashi taamsa tace aa harkadawo musaddiq
yace eh mommy
yanemi waje yazauna cikin ladabi yagaida mahaifiyartashi yace wlh mommy nagaji sosai
tace nikuma nagasaurin dawowarku yau har anbudeko
yace eh anbude kinsan munada mitin yau dadandare da abokan kasuwancina shiyasa nadawo dawori
tace yasu Hasan din da mahaifansa
yace lfyklau suke sunagaisheku wlh mommy mutanan garin nabani tausayi sosai insha Allah sena gyaramusu garinsu hasanma yace shima daabin dayakeso yaiwa yan garinnasu
Nan mahaifiyar tashi tahausamasa Albarkar tace matsala dayace dakai musaddiq kaki aure Allah yabaka komai narayuwa Amma kaki aure gaka da zuciyar temakwan bayin Allah kowa naganin mutuncinki ammakaki aure kasan Allah innagaji dakaina zannemomaka matar aure kowace irice nasandai bakakyamar talakawa Kuma nasan raayinka tinkana yaro kacemin bazaka auri yaran masukudiba basaburgeka koni nagoyi bayanka tanan badankomaiba kusansu basuda tarbiya yaran talakawa Kuma akwaitarbiya dasanin yakamata Dan Haka zannemi yarinya mehankali Yar asali na auramaka
dariya yahauyiwa mahaifiyartashi yace haba mommy sekace ada zaaimin auran Dole bamani zannemo matarba kezaki nemomin sekace yaro cikin shagwaba yakarasa magar
tace damenenekai awajena inbayaranba kaikadai Allah yabani dolene nanemomaka matar aure tinda kaki nemowa
cikin shagwaba yace mommy nifa banida lokacin kallan mace banshirya aurebama yanzu senadada hankali da girma kema kinsan yaroneni
salati mommy tahauyi taikaimasa duka yakauce yanadariya dagudu yafice yatafi bangaranshi
tace zakadawo kasameni
Bangaranshi yashiga Yana dariya
yace mommy kenan inbahaka nayiba bazakibarni da maganarnanba
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 馃槏馃尮馃槝
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
*Banyarda wani kowata sujuyamin littafiba takowaje hanyaba*
5-6
Musaddiq yanashiga daki wakan yashiga yanafitowa wayarshi tafara ruri yanadubawa yahau murmushi dauka yayi tare da sallama bayan sungaisa yace abokina kenan mundawo lfy lfyklau su mommy suke bazanfadaba inkamatsu kazo kugaisa bayanbaka zuwa intakai zanbi kaimakasan bazanzo garinnanba Amma Dan mahaifana nakezuwa nagaishesu Kaima inhar mommy takace kazo kagaisheta da bakinka aini in I nasanganin nawa iyayen bafadama nakeyi tawayaba kagaishesuba zuwanake dakaina nagansu susamin albarka kaima kazo dakanka seanjima Dan rainin hankali Yana dariya yakashe
sauriyayi yashirya yadauko wasu takardu yanadubawa Yana tsaye yajuyawa hanyar shigowa baya kawai sejiyayi anrungumoshi tabaya ankwanta abayanshi anashinshinamasa wuya cikin mamaki da al'ajabi yaimaza yajuyo dauke da bacinrai karara a'idanshi besan lokacin da yadauketa da mariba yatunkudata tafadi cikin tsawa musaddiq yace kebaki da hankaline zaliha kewacairin jakace angayamiki Ni muharraminkine kokuma Ni mijinkine abinnaki yakai Haka iskancin naki harkaina mazan wajan Basu ishekiba sekinhada Dani
Cikin kuka zaliha tace Wai Dan Allah meyake damunkane musaddiq waiyaushe zakawayene tawajannan yakakeso nayi da dunbin soyaiyarka danake fama da ita arayuwata inasanka inasanka musaddiq nacemaka inbazaka aureniba munahulewa kokuma kakwana Dani kosaudayane kaji yanda nake inkaji nayimaka seka aureni
musaddiq yace kinji irin jahilcinnakoko Allah yarabamu da wayewa irintaki zaliha inhar irinwayewarkice wayewa kar Allah yasa nawaye nazauna ayanda nake Haka matar datakeso na aurace takecewa kakwana da ita kaji irin dandananta nashiga uku Ni musaddiq koamafarki Allah narokeka karkabani Mata irinwannan wlh adalikinki nadada tsanar Mata masu rawarkai da wayewa irintaki dakuma yaran masu kudi Allah yashiryeku tokeko daace ashirye kike Baki da wata matsala daraina da lfyta nahadajini daku zuriar hajiya zuwaira marikiyarki kanwar mahaifinki Kuma kishiyar mommy angayamiki namanta kiyaiyar da takeyimana nida mahaifiyata haryanzukuma tanakan bakarta ayanzu akacemata nida mahaifiyata mundena nunfashi setafikowa farincike aduniyarnan kowa nagidannan nasan irin zaman da mukedashi gargadi nakarshe tsakanina dake kodawasa karkikuskura kikara gigin tabamin jiki Koda hannune barekuma irin abinda kikayimin yanzu wlh wlh inhar kikakuma senakaryaki nakuma canjamiki kamanni agidannan
zaliha tadada fashewa dawani kukan tadososhi tanaso tadada rungumeshi tace haba masoyina Dan Allah kayihakuri yaudaya kayarda dabukatata Dan Allah nisonake kokalarkane naji dandaga ganinka zakayi Zuma inkuma bazakayardaba ko danshanshafa junane munayi wlh kulin kaunarka da shaawarka addabata sukeyi bilhakki take maganar tanakokarin cire kayanta Kuma tanayowa kansa
Musaddiq saboda bacinrai idansa yarufe zuciyarshi kunatakeyi besan sanda yaciri wayar redioba yarufeta da duka tako Ina dukantayakeyi bemasaba yasa kafa yahau tantakata sedayaga Bata nunfashi sosai sannan yabarta duyacanjamata kamanni yaibalda ita zuwa waje yarufe kofar yakoma Kan makeken gadansa yakwanta yarufe Ido inbanda daci baabinda zuciyarshi keyi
yace danhaka natsani yanmata banida lokacin kallansu kumamani basa burgeni danganinake duhalinsu daya danhaka kodaga kaibanayi nakallesu danhaka nafikaunar talakawa da yaransu wannan wace irin rayuwace Ni musaddiq Allah katsareni da aikata Zina Allah kakareni
Zaliha dakyar tajajikinta tashiga bangaran marikiyarta sabo da asabar da jikinta kemata tanakarasawa bangaran tazube yan aikin bangaranne Mata sukaganta sukataho da gudu zuwa wajanta suna tambayarta meyasameta kamatasukayi sunashiga da ita inda hajiya zuwaira take cikintsoro da tashin hankali taketambayar meyasameta yan aikin sukacemata Suma basusaniba
cikin daga muya tace to munafukai tinda bakusaniba mekukejira sekufitako
sumsum sukafice hajiya taimaza taje tarufi kofar falan tadawo wajan zaliha
tace meyasameki zaliha nashiga uku kifadamin Mana cikin muyar datasha wahala tace hajiya musaddiq zekasheni hajiya musaddiq bayasona yaki yarda da bukatata nacemasa aure yacemin aa Ni wlh kobeaureniba nafadamiki koholewane murungayi nitinda naganshi nakwadaitu da halintarshi dagaganinshi jarimine Niko saudayane nadandani zumarshi najiyanda take hajiya anyakuwa bokayan da malaman da mukabawa aiki Akan musaddiq anyakuwa sunayi mutun sekace dutse nazubamasa maganin da wannan bokan na indiya yabamu ahanyashi yau Kuma nayi duabin da bokan yacemin Amma hakana becimmaruwaba Kuma hajiya gashi namatsa magungunan da bokan yace nasa akasana bakiji wata muguwar shaawa datake damunaba yaudole senakwanta da wani namijin Kuma kinsan dokar bokan yace kowana namiji yakwantadani seyanda nayidashi Kuma zelikemin kamar cingam Kuma ance inhar nasa maganin dolene nakwanta da namiji koba musaddiq dinbane yanzu yazanyi kigayanda yaimin duka yacanjamin kamanni
Wani irin kukan bakinciki hajiya zuwaira tasa tace niwannan Dan banzan yaran yazanyidashi yarosekace dutse dantaurinkai kudimuke kashewa ammaabanza barikiga yanda zaayi yaugidannan bazaman lfy Kuma yau hankalin uwarshi seyatashi kamar yanda nawa yatashi zasuga kaidinmace ainaji shigowar alhaji barikiga inazuwa
cikin sauri zaliha tace hajiya wazankira mukwana tare kaina yadaure
tace kedai yanzu barinakira delu meaiki tazo tatemakamiki kigasa jikinki Amma kansannan Bari nakira alhaji yazoyaga abinda makirin dansa yaimiki kijirani zaliha karkije ko Ina kinji
Kaitsaye hajiya zuwaira bangaran alhaji taje bataganshiba tace nasan yanawajan yargwal Dan shiyanasan zuwa bangaranta yazauna musammanma ranar girkinta
cikin sauri tajuyazuwa bangaran hajiya halima wato mahaifiyar musaddiq tahau bugakofa tanakurmawani mahaukacin ihu tanacewa waiwo Allah nashiga uku Alhaji zaaikisankai agidanka zaakashemin Yar Amana yarmutane ananeman batamin ita
cikin tashin hankali hajiya halima da alhaji Nasir sukafio daga daki sukazo sukabudemata kofar falan yanda sukaganta sunyi mutukar tsorata
hajiya zuwaira tace kuzomuje kugaabinda musaddiq yayiwa Yar Amana
cikinsauri sukabi bayanta sunashiga bangaran hajiya zuwaira sukaga zaliha akwance shameshame dushatin duka jikinta gafuskarta takunbura Alhajine yaikarfin halin tambayar meyakefaruwa nanhajiya zuwaira takwashe karya tafada Masa
alhaji yace yanzu musaddiqne yaiwannan barnar meyakefaruwa dshihaka waya yaciro aaljihunsa yakira musaddiq yacemasa yaimaza yazo bangaran hajiya zuwaira
baawani dadeba musaddiq yazo yadurkusa harkasa yace gani daddy
yace meyake faruwa tsakaninka da zaliha nasanka bakakarya kafadamin gaskiya
nanyafadawa babannashi abindayafaru yacekuma daddy inkaryane gatanan katambayeta
Allah Nasir yace ammanikuma bayaninda hajiya zuwaira taimana daban
hajiya zuwaira taisaurin cewa bayanin danamaka alhaji shine gaskiya karya yafadamaka
musaddiq yace daddy gatanan ai zalihar atambayeta tafadi gaskiya tsakaninta da Allah
alhaji Nasir yace ke zaliha fadimin tsakaninki da Allah meyake faruwa dagaskene musaddiq jankiyayi zuwa bangaransa zebataki har hajiya zuwaira tajiyo ihunki tazo takwaceki awajansa tace tajetatarar yanakokarin ciremiki Kaya Kuma dankinki yarda dshine yaimiki wannan dukan
zaliha tace daddy gaskiya maganar da hajiya zuwaira tafada bahakabane Ni inasan musaddiq bazanso aimasa shirriba asalima hajiya zuwaira batawajan abin yafaru ninakai kaina wajan musaddiq
Nan zaliha tafadi karyarta wani gaskiya wanikuma karyane danbatafadi yandataso musaddiq yakwana da itaba tadaice taje yimasa sannu dazuwane Kuma tacemasa yamaganar auransu shine kawaitaga yarufeta daduka Kuma garin kwatar kanta tazofita tabuge hartaji wannan ciwan
hajiya zuwaira sekiftamata idotakeyi dankartafada itakuma inah batakulaba zubakawai takeyi itaaganinta hakan datayi musaddiq zejitausayinta yayarda da ita batasankuwa wata tsanar takarawa kantaba awajanshi
Alhaji Nasir yace habakoda naji dudabaka shedar Dan Adan kumama danda kahaifa nidai nasan musaddiq da hankalinsa da tinaninsa bazeyikokarin Bata yarinyar wasuba sedai inbaya hankalinsa kobayacikin tinaninshi
hajiya halima datinda sukashigo take kallan ikwan Allah Kuma batayi maganaba selokaci tace Allah yakyauta Allah kashiga tsakanin nagari damugu kekuma zaliha kiyihakuri Allah yakare bari Akira Dr yazo yadubaki
Kafin takarasa hajiya zuwaira tace tomunafuka abindazakice kenan yarannaki yayiwa yarmutane wannan taasar kiyimasa fada amma kintsaya yiwamutane iyayi
hajiya halima tace ikwan Allah nadaiji zalihar tace itatakaikanta wajan yarannawa ko
Alhaji natafi sekataho niban iyafadaba musaddiq shigemuje kaciabinci
nansukafice sukabar hajiya zuwaira natazuba ruwan masifa
seda alhaji Nasir yadakamata tsawa yace wlh kishiga hankalinki shedaniya Wanda Batasan zaman lfy nadainasan wannan maganar Taki dushirrine kikekullawa musaddiq kekuma zaliha dagayau seyau karnasake ganinki abangaran musaddiq nahana komekikeso awajanshi kijira yazo bangaran mahaifiyarshi sekijecan kisameshi inhar nakumajin kinje bangaransa zakiga irin hukuncin dazandauka akanki bazakijawomin matsalaba yarona kamili metsoran Allah bazakizo kibataminshiba danshedan shegene baabin dabazesa mutun yayiba yakali
hajiya zuwaira kekuma zamuhadu nanyasakai yafita raiabace
Cikinbakinciki hajiya zuwaira takaiwa zaliha duka tace bantabaganin marawayo irinkiba Wanda so yarufemata Ido kirikiri meyasa bakinmu bezodayaba kebakisan hakan danafadaba shizesa alhaji yayanke hukuncin dauramuku aure tare da musaddiq marawayo kawai tahakan da kikeyi zamumallake dukiyartashi wlh kinwargazamana shiri ai Inna bokabeyiba dakinbari mungwada namu kinsandai burinmu nidake shine na mumallake musaddiq da dukiyarshi data mahaifinshi bakyabani hadinkai ta Ina zamumallakeshi danhakafa nadaukoki zuwa gidannan tinkina yarinya nadoraki ahanya Kuma naci sa'a kema kinasan musaddiq din
cikin nadama da danasani zaliha tace wlh hajiya tausayi yabani ganinake abinda nafada shizesa yasoni ashebahaka bane toyanzu yazamuyi
hajiya zuwaira tace kifara wanka kigasa jikinki sekikira mutunmunki Dr nura kikwana agidanshi kishawo kanshi Kinga shidinma seki mallakeshin seabin dakikacemasa tindadaman saurayinkine shima
tace to hajiya hakazaayi kitemakamin zuwa bandaki tukunna
Hajiya halima da danta musaddiq kaitsaye bangaranta sukashige suna shiga hajiya halima tahau dannata dafada tace haba musaddiq kaikuwa meyasa kaiwannan danyan aikin Dan Allah kasanfa irin zaman da mukeyi da hajiya zuwaira meyasa kadakarmusu yarinya aikome tamaka bedace kadaketaba tinda macace wayagayamaka anadukan mace kaimafa abin da katsanakenan kaga namiji yazage yanadukan mace nasanka da hakuri yaukuma gidannan antakananan maganganu kenan kanagani dazamufito itama dayar tahannun damarta aisha takasa zaune takasa tsaye sezarya takeyi abangaran hajiya zuwaira nantadadada yimasa nasiha
anahaka alhaji Nasir mahaifin musaddiq yashigo ranshi abace shima rufe dannashi yayi dafada yace aikomeyema yafaru lefinsane hajiya kidena Bata bakinki tinda dayana da aure bazatasamu damar shigarmasa bangareba harcikin dakin dayakekwana wlh nagaji da zamanka Haka dolene nida mahaifiyaka munemomaka matar aure tindakai kullin magana daya kakewa mutane baka da Wanda zaka aura abaka lokaci tokasani kayi gaigawar Nemo matar aure banaso naima auran Dole nafiso kanemo zabinka shekara talatin yafi karfin wasa Kuma kaikadai Allah yabani Nima ai inaso kannamutu Naga jininka Kuma jikokina inda akyauyene yanzu musaddiq yaranka nawa aikanazuwa kyauyuka kaima kanabamu labarin kananan yara maza da Mata da ake auranwa kannan kannanka Allah yayima rufin asiri Amma kakiyin aure kaikoayawan wajan bada TALLAFEE bakaga Wanda tayibabane haryanzu tinda kagayamin irin matar da kakeso ka aura Kuma nagoyi bayanka Dan abin da kakeso shinakeso inhar besabawa adduniba
Shidai musaddiq babakin magana sehakuri kawai yaketabawa iyayannashi inda yaimusu alkawarin Nemo matar da ze aura kwanannan
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 馃槏馃尮馃槝
*Me HADARIN SO* 馃槏
*Me 'YAR KWALLIYA* 馃槝
*Me NAFI GANE ARO* 馃槏
*Me HEEDAYA I KIRARI*馃槝
WhatsApp number馃摫
07036891952
*For comment only pls*
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
7-8
Musaddiq jiki amace yace mommy daddy natafi wajan mitin senadawo
mommy tace abincinfa bazakacibane
yace eh nakoshi
mommy tace baka isaba Kai in har kanacikin bacinrai bazakaci abinciba muje koyayane kaci
alhaji Nasir yace kinashagwafa yarannan naki hajiya danhaka har yanzu besan yagirmaba se kashige kaje kaci
dariya itadai hajiya halima tayi tace Alhaji inbanji dashiba wazanji dshi shikadai mukedshi kafin musamu jikoki
Dole musaddiq yaciabinci sannan yaiwa iyayansa sallama
WAYE MUSADDIQ DA MAHAIFANSA
Mahaifin musaddiq alhaji Nasir nera da kwabo asalinsa Dan kanone iyayanshi Yan garin kanone akano yagirma yaikaratu banban Dan kasuwane agarin Kano da ketare yahadu da hajiya halima mahaifiyar musaddiq amisira lokacin wani kasuwancine yakaishi garin soyaiyace mekarfi tashiga tsakaninsu baawani dau lokaciba sukai aure a inda bangare biyun ankairuwa Rana kafin iyayansu suyarda da wannan aure duka bangaran biyu kowa yanaganin dadansu yaje yanemo Mata anesa Suma iyayan hajiya halima sunaganin yarinyarsu tayi nisa dsu
alhaji Nasir yataho da hajiya halima nanjeria cikin garin Kano wato mahaifar alhaji Nasir inda suka tare awani Dan kareran gida akwana atashi hajiya halima da alhaji Nasir sedasukayi shekara biyar basusamu haihuwaba inda dangin alhaji Nasir sukasa hajiya halima agaba dagori Bata haihuwa Dole akamatsawa alhaji Nasir yayi wani auran baasan ransaba
inda yahadu da hajiya zuwaira itama Yar kanoce itatalikemasa tinbaya kulata haryazo yana kulata saboda hajiya zuwaira inrin yanduniyan nanne idanta abude yake kusan Haka danginta suke auranta uku tanafitowa batataba haihuwaba seduniyanci datasa agaba ginin irin dukiyar alhaji Nasir dasunan dayayi aduniya yasa talikemasa duwani sirrin gidanshi tasani saboda akwai wata Yar aikin gidan datasiye da kudi dahaka tashawo Kan alhaji Nasir har yaaureta tinda tashiga gidan hajiya halima take hakuri da ita danma hajiya halima akwai addini ga azikar baya wuceta danhaka kome takwaso bayatasiri awajan hajiya halima shimakuma alhaji Nasir atsayeyake wajan addini danhaka hajiya zuwaira taketa kashe kudinta wajan bokaye da malamai ganin ta mallake alhaji Nasir kotaci sa'a asirin yakamashi abin baya dadewa yake karyewa Kuma har yanzu Bata sadudaba tanakan bakarta shekarar hajiya zuwaira biyu da auransu da alhaji Nasir itama shuru bahaihuwa itamanan dangin alhaji Nasir suka sakota agaba
inda itakuma hajiya halima suna shekara bakwai da aure alokacin Allah yabata ciki batasanma da cikinba sedayayi wata shida Motsin dataji yayiwane acikinta yasa tafadawa mijin sukaje asibiti tashin farko anagwadawa akagano tanadauke daciki harnawata shida zokiga murna wajan wayannan masoyan kamar zasu hadiye junansu basuyi gigin fadawa kowaba sunbar abin atsakaninsu Kuma kowa bangaranshi dban agidan alhaji Nasir danhaka hajiya zuwaira Batasan da cikin hajiya halima ba seda yakusa shiga watan haihuwa zokiga hauka datashin hankali tayi yunkurin ganin anrasa cikin Amma abin acitura Dole tahakura tazubawa sarautar Allah Ido cikinta nashiga watan haihuwa yadauketa daga nanjeria yakaita kasar waje batadawoba sedata haihu wanna bangare biyu namasoyan anyi murna da firin cikin samun wannan yaran ita kuma hajiya zuwaira bakinciki kamar yakasheta koganin yaro se anagwobe suna taje taganshi ranar suna yaro yacisuna musaddiq bakaramin shagali akayiba inda hajiya halima tasamu saukin tsanar da dangin mijinta kemata yanzu har cikinsu tanashiga batare da wani acikinsu yabatamata Raiba
tsanar da tsangwamar setakoma wajan hajiya zuwaira shekarair musaddiq goma Allah bekarabawa alhaji Nasir haihuwaba gashishima dasan yara Amma Allah bebashi da yawaba inda yaje yakara auren Aisha
Aisha Yar medugurice inda itama tazo da nata asirin dasan mallake gidan gabadaya bakaramin fada suke kwasa da hajiya zuwaira ba hajiya halima batashiga harkarsu kullin tana bangararta ita da danta da yan aikinta
akwana atashi Kuma hajiya Aisha da hajiya zuwaira sukadawo sukahade kansu duwani yawan gidan bokaye tare sukeyi dayawan neman maganin haihuwa inda abin yacitura basusamu haihuwarba bagwajin da alhaji Nasir beje anmasaba Akan haihuwa anma ance lfyklau yake hakama matansa Suma anyimusu inda akagano Suma lfyklau suke hajiya zuwaira ce kadai takeda matsala bazatataba haihuwaba daaka gayamata bakaramin tashin hankali tashigaba dole tahakura
musaddiq akasar waje yacigaba da karatu wato landan tinyana shekara goma Sha uku yafara kasuwanci idan babansa yaturamasa kudi shikuma seyake juyawa Yana saro Kaya yanasiyarwa Yan makarartarsu saboda shidama tinda yataso kasuwanci naburgrshi yataso cikin tarbiya da hankali gashi tinyana yaro yake da jintausayin mutane akano yayi primary da secondary makaranta mesada yayi inda ananne yahadu da Hasan Dan gidan megari inda sukakulla abota mekarfi atsakaninsu in musaddiq yaga yaran talakawa ko almajirar Akan hanya inzaakaishi makaranta seyasa memotarsu wato direban da yakekaishi yasauka yabasu kudin da akebashi na makaranta kokuma abincinshi tinbawanda yasan yanayi agida haryazo yafadawa iyayanshi inda sukuma sukabashi goyan bayan yin temakwan harkudi sukebashi meyawa inzetafi makaranta yabawa mabukata gashi dasan talakawa da rayuwarsu harso yakeyi yaga yayi abota da Wanda basukaisu arzikiba degree in business administration yakaranta alandan
musaddiq inda har babansa yazo yasan yana kasuwanci acan a inda babansa yakara bashi goyan baya yakuma samasa jari mekarfi yahadashi da manyan yan kasuwa irinshi kafin yagama makaranta kasuwancinshi yahafaka yafara Zama wani a inda shima yake anfani da lakanin babanshi musaddiq Nasir nera da kwabo haryazo yagama karatu alandan inda yadawo gida nanjeria
inda hajiya zuwaira takyalla Ido taga musaddiq yazama wani inda tadada daukan tsanar duniya tadora Kanshi da mahaifiyarshi inda tayanke Shawarar kawo zaliha gidan dasunan Yar riko zaliha Yar kanin mahaifin hajiya zuwairace inda taje taroka akabata ita sabo da Bata haihuwa alhaji Nasir beki yardaba da hajiya zuwaira takawo zaliha itama yahada yarike azaman yarda yahaifa inda itakuma takawo zaliha ne Dan takulla soyaiya tsakanin itada musaddiq Amma haryanzu abin yacitura Dan tayiwa zaliha famfan iska tayarda daman kuma zaliha yar duniyace kamar marikiyarta hajiya zuwaira tinkan akawota riko wajan hajiya zuwaira takebin maza kusanma Zaakirata da karuwa Yar duniya gabadaya halin hajiya zuwaira gareta danhaka hajiya zuwaira take kaunarta inda yanzu burin hajiya zuwaira itada zaliha sumallake alhaji Nasir da musaddiq hargobe Kuma burinsu kenan wannan gida na alhaji Nasir wani irin zama kawai akeyi acikinshi
Hajiya aishama ganin itama batataba haihuwaba Kuma hajiya zuwaira tadauko zaliha itama taje tadauko kanwarta uwadaya uba daya mesuna kairat itakuma kairan tindatazo gidan taga musaddiq taji yamata Kuma duduniya babu Wanda takeso seshi ita kairat balefi tanada tarbiya matsalarta daya tana shayeshaye aboye takeyi intatafi makaranta ko antyta hajiya aisha Batasan tanayiba
musaddiq kyaikyawane ajin farko Dan yayo gadon kyau tako Ina bangaran mahaifinshi hakama na mahaifiyarshi ga fari gakyau ga kwarjini ga farinjini shibame fara'a bane bedamu da shiga harkar da baruwanshi kumashi bamesan magana bane inkaga Yana Hira da fara'a shida iyayansane
gado biyu musaddiq yasamu na mahaifanshi hakuri tausayi hajiya halima da Alhaji Nasir basakyamar talakawa Yan aikin hajiya halima tarikesu kamar Yan uwanta sesukazo sukasamu danda yafisu dakomai wajan temakwan bayin Allah birni da kauyuka inda sukemasa lakani da TALLAFEE shibesanma anace masaba indai kace TALLAFEE to bawani bane musaddiqne abokan kasuwancin shine kadai suke kiranshi da musaddiq Nasir nera da kwabo sekuma danginsa musaddiq yayi arziki da suna yamafi mahaifinshi kudi suna birni da kauye
musaddiq yafiso ya auri Yar talakawa metarbiya me ilimi bashida burin aurar Yar masu kudi Kuma haryanzu shi anashi burin bayanzu yakeda niyar aureba shi inwaje da mace bayama dagakai yakallesu hakazasu tamasa kwarkwasa Amma kallo Basu isheshiba gashi tako Ina kawomasa Hari akeyi ba Nan najeriyarba bakasar wajenba yanmata namutukar sanshi ammashi bashida lokacinsu
inda kairat itama takudiri niyar auran musaddiq itama takowace hanya tintanayi itakadai har antinta hajiya aisha tasani
CIGABAN LABARIN
Awannan daran zaliha takira Dr nura yazo yatafi da ita gidansa yadubata yaimata abin da yadace namagani inda tasamu damar shawo Kan Dr nura yakwanta da ita daman shima dan duniyane kamarta Kuma bashi da aure inda yaji dumatan da yake hurda dsu bawanda takai zaliha kwana sukayi suna Abu daya wa iyazubillah inda zaliha tayi kukan bakinciki dada nasani sabo da burinta be cikaba naba musaddiq bane yakwanta da itaba shikuwa Dr nura yagama macewa Akan zaliha awannan ranar inda yakudiri niyar kowuya ko dadi babu me rabashi da ita
Yau nana ce zaune wajan kiwo gindin wata bishiya tahada kai da gwiwa in banda tinani babu abinda takeyi bakuwa tinanin kowa bane face tinanin TALLAFEE tin tana magana azuciya hartafito fili
tace wai ni meyake faruwa danine wai meye hadina da wannan bawan Allah bansan shiba bantaba ganin shiba Amma Kullin banida wani aiki sena tinaninshi dasan ganinshi dan haka yanzu banasan Zama ni daya nafiso nazauna cikin mutane muna hira arayuwata yanzu bani daburin dayashige naganka ido da Ido TALLAFEE a ina zan ganka Ido da Ido wannan ranar bansan irin farin cikin da zanyiba arayuwata ba Kullin aduniyar Nan dakai da iyayena nakeyiwa addu'a in nasa goshina gabas narasa meyasa nadamu dakai Haka yanzu menene mafita aga reni
can tatafi wani dogwan tinanin can tasaki dariya tahau murna tace yauwa natino kawance zan kulla tsakanina da Yar gidan megari hajara tanan ne zanji labarin shi da sanin yau shene zedada zuwa garin nan inda hutan sama tabani nagani Bari Rana tai sanyi nakada shanunnan zuwa gida se naje wajanta dan nasamo labarin sa tinda Daman muna shiri Kuma tana sona da kawance sedai nice nake jabaya da ita aganina matsayinmu badaya bane
nan tatashi taci gaba da zagayawa wajan shanunta na kiwo cike da farin ciki se wakarta takeyi nafulani
ana haka liti da kannanta suka kawo Mata fura da abinci suna karasowa liti yasaki baki ganin kanwarshi cikin farin ciki Haka Kuma shiyasan yau tana kukama tataho kiwo sabo da cin mutuncin da baffansu yayi mata har rankwashinta yayi inda har tausayi tabawa liti yanzu yabiyo kannansa dan yaga lafiyarta yazo yasameta cinkin farin ciki haka shima murna yafara
yace aa kanwata yau kuma me yafaru naganki Haka
dariya tasa tace Yaya liti sannu dazuwa bakomai Nan uwana kawai dai yananin wajan ne yaimin Dadi
liti yace haka akeso kanwata zoki zauna kikarya nasan baffa kobari beyiba kin karyaba ya koroki kiwo ko
nanfa fuskarta tacanja tazo kusa da Dan uwan nata ta zauna tace wa kannan nata biyu suje su kular mata da shanun nan suka basu waje Nana tadaga Ido takalli Dan uwan nata
tace Yaya liti anya kuwa nan gaba in Allah yahure mana zamu temaki baffa kowa shida su Inna Hari da yaranta wai meyasa baffa yatsanemu ne wana irin lefi muka yimasa Haka mu da innarmu wlh dan dai uba ubane da nace natsani baffa kamar yanda ya tsanemu
dasauri liti yadaga mata hannu yace mata ya isa haka kanwata haba Nana findausi me babban suna haba sarkin hahukuri kecefa kike dada bamu kwarin gwiwa in an mana wani abin bacin ran agidan mu ko kuma in baffa ya mana wani abin bacin ran ki rike nasihar da innarmu take yimana Kullin kinji kanwata mu dai Kullin addu'ace tamu Allah ya ganar da baffanmu Allah yadorashi akan haryar gaskiya ya dawo ya hada kanmu mu da sauran Yan uwan mu yayan Inna Hari da ita Inna Hari kanta yan zudai maza kifara Shan furar Dan cikinki yasaki sekici abincin daga baya
Nan tafara Shan furar suna Hira ahankali har tagama sukaci gaba da hira tsakanin ta da Dan uwanta
inda yake fada mata an samo musu aiki abirni shida abokinsa baban abokin shi haruna ne yasa mo musu
yace ni yanzu Nana tinanina ko baffanmu ze bari natafi ance sabo da nisa Dole se dai mu koma can da Zama se dai muna zuwa ganin gida Wai awata masanaanta zamu na aiki aciki bansan ko wana aiki bane se munje zan gani nacewa abokin nawa komai wuyarshi in har be sabawa addiniba zanyi kin dai san bawani karatu me zurfi nayiba Amma har gobe ina da burin cigaba da karatu insha allahu
tace Zema yarda tin da kasan komai be damu da muba Kuma be damu da komai namu ba dan haka inma yace ze hanaka zuwa sabo da aiyukan da kake yimasa zamu fadamasa nida Yan uwana zamu namasa Kuma zamu tayaka da addu'a har ya yarda
basu baro wajan kiwoba Nana dasu liti seda Rana tai sanyi su kaje garge suka kulle shanun baffan nasu sannan suka shiga gida
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama*馃槏馃尮馃槝
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
9-10
Suna shiga gida suka samu innar su a daki ita Daman basosai take Zama a wajeba se dai ko aiki takeyi shine zaka ganta a waje
salam suka yiwa mahaifiyar tasu tace sannun ku da zuwa a tare suka amsa tace Ashe Zama kayi ka jirata liti
Yace eh innar mu kin sanfa ni bana so take zuwa kiwan shanun Nan Dan dai ba yanda zanyi abin yafi karfina
innar tasu tace to ya zakayi se hakuri Dole kuyiwa baban ku biyaiya shi ya haife ku
Nana dai ita sauri takeyi tai wanka taje gidan megari wanka ta shiga tabar su liti da Inna suna Hira
Nan liti ya fadawa innar tasu batun aikin su tayi murna sosai
tace in alheri ne Allah ya doraka Akan baban ku
yace ameeeen innar mu
Inna Hari na tsakar gida tana wake wake yau nama me uban yawa me gidan ya kawo zata girka da gaiya ta juyeshi a katan daro tana wankewa Dan su Inna zilai da yaranta su gani nana tafito daga wanka tinda ta kalli Inna Hari sau daya Bata sake kallan taba Dan in da sabo sun Saba da wannan rashin adalcin na mahaifin su daki ta shige alokacin liti yafito ze fita waje
da gaiya Inna Hari tace Kai zo
nan yai kamar be jitaba ta dada yi masa magana taga baze kulataba da sauri ta dago daga sunkuyen da take taje ta jamasa riga ta baya
yai sauri ya juyo ta dau keshi da Mari tace Dan rainin hankali da bakin ciki irin na uwarku Ina ma magana kaki kulani to ruwa zaka jawomin arijiya Zan dafa nama
Dan takaici liti besan sanda ya tun kudeta ta Fadi kasa ba jikake tim a kasa a bin ka Daman ga tsufa
Nan ta kurma wani mahaukacin ihu tace
Jama'a kuzo ku te makeni ze kasheni Dan bakin ciki yau wlh Kai da uban ku Dan bazan Yarda ba se an ramamin ko Kuma na Rama jikin uwarka katan banza katan wofi kaki aure kaki neman aiki kaci da ubanka se yawan kashe wando
Inna zilai daga daki ta jiyo hayaniyar su ta fito taga dan yan aikin da liti yayi
cikin tashin hankali ta karaso tace meyake faruwa haka
Nan liti ya fada Mata komai ranta ya baci sosai tace haba liti meyasa zakayi Haka kasan komai fa
Inna Hari na daga zaune a kasa tace munafuka ai kyace Haka Mana tin da kin turoshi yayi abin da zeyi in bake Kika turo shiba waye bari me gidan ya dawo wlh se ya ramamin Dadi Kuma yanzu muka fara ci ni da yarana Kuma kunaji Kuna gani bayanda za kuyi
liti ze dada magana innar su tadaga Masa hannu ana Haka yaran Inna Hari suka shigo Nan suka hau tam bayar me ya faro
Inna Hari ta fada musu Nan sukayi ca Kan liti Wai se sun ramawa uwarsu da kyar inna zilai taraba fadan ta Kora liti waje
ta shiga daki cikin tashin hankali tace shikenan yau liti ka jamana masifa har inda muke me yasa ka kulata
nana tace innar mu kiyi hakuri kin san dai Yaya liti baze Bari tai Masa be ramaba abin da ze faru ya faru mu jira zuwan fabfa ni dama ze ko remu a gidan mu duka da nafi kowa murna ai baza mu rasa gun zama ba
inar su tace Wai nana yau she Zaki girma ki dena fadar irin wayan nan maganganun kar na sake Jin kin Fadi Haka
hakuri tabawa innar tasu
yaran Inna Hari su suka kama mahaifiyar tasu zuwa daki Ashe tayi tsagewar Kashi a hannu wannan nama se yaranta ne suka dafa shi
se wajan dare me gidan ya dawo wato malam suleman Yana shigowa dakin Inna Hari yashige yasameta hannu a daure yake tam bayarta me ya faru ta fada Masa karya da gaskiya ranshi yayi mugun baci ranar su Inna zilai da yaranta susha ruwan masifa Inda yace da liti kar ya Kara shigo Masa gida ranar liti da su Inna zilai sunsha kuka
wannan tashin hankalin ne ya hana Nana zuwa gidan megari se washegari ranar ba taje kiwoba me bin liti ne yaje Dan Haka da hantsi ya daga ta gayawa innar ta zatace gidan su hanne da marka ta samu Inna zilai ta barta
Nana tana fitowa da murnarta gidan megari tashige tayi sa'a hajara nanan bayan sun gaisa da Yan gidan suka zauna da hajara a dakin babarta Nan Nana tasamu da bara ta fara tam bayarta maganar TALLAFEE ko Dan inane Kuma yau she ze dawo garin
hajara tace gaskiya ban saniba nama ji suna waya da Yaya Hasan ze yi tafiya shi TALLAFEE Kuma kamar ze Dade Amma Ina ga in an gama makarantar Kan tudu dakuma rijiyar birtsatse ze zo ya gani ya kuma sa azuba sa babbin malamai
nana tace ai Naga an kusa gamawa Allah sarki shine yake yinsu wlh ban saniba se yau bawan Allah shi dai baya gajiya da TALLAFAWA mutane bayin Allah wayan da Basu dshi Kai wannan mutumin Allah ya biyashi
hajara tace ameeen
nana tace Kuma bashi da wulakanci ko tin da Yana da kirki ko
hajara tace eh wlh bashi da wulakanci amma fa in kin ganshi ta fuska zakice yana da wulakanci Kuma wlh ba haka yake ba
Nan wani Dadi ya kama nana
hajara tace Wai nana me yasa kike min wannna tam bayar A kan TALLAFEE
tace Haka kawai kawata ba komai ki yarda
Hajara tace na yarda
nana ta Dade gidan su hajara in da tasamu bayanai sosai Akan musaddiq wani farin ciki ta keyi kana ganinta zaka gane Haka sukayi salama da hajara tadawo gida cike da farin ciki
BAYAN kWANA
BIYU
Liti ya samu ya shawo Kan malam suleman wajan zuwansa birni aiki da kyar a ka samu ya yarda se da baban abokin litin yasa Baki tukun na yace Bari yaje yai shawara da Hari tukun
yana zuwa wajan Hari ya same ta da maganar se da tayi tunani tukun na tasa wata dariya a ganinta ta shiryo mugunta tin da ance birni azuciyarta ta ce yanzu burina ze cika in kabar gidan kurciyama zan sa ai maka liti badai birni bane ko banma kurciyaba nasan bazaka dawoba in katafi nasan Bata zakayi tin da bawan da yasan wana kalar aiki zakaje yi
tawashe Baki tace megida ai bakomai kabarshi yatafi baka sallamashi a yaranka ba kace bakai bashi Kuma ko ahanya ya ganka kar yace shi DanKa ne ai tin ranar da ya kadani naji ciwo kafadi Haka ko
jiki nabari malam suleman yace eh anyi Haka
tace to ina ruwanka yai tata fiya
ya tashi ya koma wajan baban abokin liti ya sanar Masa ya amince har da cewa in ya batama baruwanshi cikin takaici baban abokin nashi yace insha Allahu ba abin da ze faru se alheri
yatashi ya bashi waje ko sallama be masaba malam suleman yashige cikin gida
liti ya shigo cikin gidan lokacin Inna Hari da yaranta basanan ta kwashesu sunje biki shi kuma malam suleman bayanan yafita gona lokacin ne ya samu ya shigo gun mahaifiyar tashi yai Mata bayanin Yan da akayi da mahaifin nashi Akan zuwansa birni
tace liti bakomai ni nasa maka albarka insha Allahu zaka Dace Kuma se ka zama abin alfahari da wannan aikin naka tace yanzu yanda zaayi ka kunce akuyata kakai kasuwa ka saida de Kai anfani da kudin banaso nasa Yan uwana a wahala tin da Suma suna iya kokarinsu keje kasayar karka damu tace yau shene tafiyar
yace Mata gobene in Allah ya kaimu
tace shikenan Allah ya baka sa'a goben su Nana in zaka tafi sama rakiya Ni munyi sallamar da za muyi tin yau baze Bari na kuma ganin kaba kaga yan Zuma Dan basanan nasa aka kirimin Kai
Haka sukayi sallama yafice har Hawaye se da liti yayi
ita kuwa Inna zilai kuka tayi so sai damuwarta me temaka musu yatafi Haka ranar ta yini jiki amace
washegari liti yashirya yatafi tare da kewar mahaifiyar su da Yan uwanshi
Ita kuwa Inna Hari murna ranar tayini tanayi sabi da Wanda ta tsana yabar gidan Dan a rayuwarta ba wanda ta tsana ta bude Ido tagani in Banda liti
Kairat ce da hajiya aisha a daki suna shawarar yanda zasuyi da maganin da suka karbo wajan wani malami a meduguri ance musu a a bincin da musaddiq zeci ko abin Sha zaa zuba Masa kansu ya kulle Akan ya zaayi azuba Masa
kairat tace ni damu wata kar muyi asarar kudi Kuma komai nashi aban garansu ake Masa Kuma da Yan aikine suke Masa da da sauki da ko da kudi ne mun saye wata daga masu yi Masa aiki to matsalar shi bayacin abinci Yan aiki wai nan shi me tsafta se dai mahaifiyar shi tadafa da kanta tabashi yaci in har ba itace tayiba baze ciba se dai ya hakura
hajiya aisha tace ga shawara in yafito Shan Iska lambun gidannan se kije ki sameshi tin da Naga Kuna Dan shiri
Kairat tace Haka zaayi kinsan Ni ban fito da manufata fili ba ban bari kowa yagane me nake nufiba koshi besan burina Akan shi ba Dan Haka nake shige Masa sosai ammafa Ina Shan uwalakanci da Jan aji ko kallona baya yi Bari naje na gani nasan yakusa futowa Shan Iska
fitowa kairat tayi Tasha kwalliya tana kwarkwasa ta karaso wajan sa
dauke da sallama bakinta amsawa yayi ko daga Kai beyi ya kalleta ba tagai sheshi ya amsa Mata kamar bayaso tanemi waje ta zauna kusa da shi lemukane kala kala a gabanshi han kalinsa nakan wayar hannusa Yana danawa seda tawaiga taga bakowa ko yaransa basa kusa da shi Dan in yazo Nan Shan Iska cewa yaransa yakeyi bayasan da muwa shi kadai ya keso ya zauna
da sauri taciro maganin ta zuba Masa A leman da yake kusa dshi wani farin cikine ya kamata yau burinta ze cika ya dauka zekai leman bikin shi wayarshi tai Kara Yana dubaw a yaga mahaifin shine Alhaji Nasir ya kirashi ajje kofin leman yayi yadau Kiran tashi yayi yakoma nesa da kairat yake amsa wayar can sukayi sallama ya kashe wayar yazo yashige ta gabanta ko kallan Inda take beyiba
da sauri Tasha gabansa tace haba Yaya musaddiq ya nazo na tayaka Hira zaka tafi daga zuwa na cikin shagwaba take fada masa
wani tsaki yaja azuciyarshi yace yarinyarnan Batasan kawaici nake Mata ba sabo da Naga ita tafi zaliha hankali Dan Haka nake amsa gaisuwarta
ta dada cewa Kuma ko leman kofin naka baka gama Shan yewaba Kuma banaso kana Zama da yunwa du cikin iyayi da kashe murya take Masa maganar
cewa yayi sauri nakeyi daddy ne ya aikeni wani waje Kuma jirana yakeyi na karbo Masa sakwan kojiran yaji me zata Kara cewa beyiba yai tafiyarsa
kuka tasa takoma ciki da gudu Tama manta abin da tazuba a leman musaddiq awajan tabar leman ta shige cikin gidan ban garan hajiya aisha
hajiya aisha na ganinta tagane basuci sa'a ba
kairat tace abin takaici nasamu nasarar zuba Masa daddy ya kirashi a waya shine ya tashi ya tafi Wai Dan Allah anty yaushe zamu Dace du wata hanya da ya Dace nabi nayi Amma har yanzu babu wata nasara Kuma Ni so nake na nunawa munafukan nan su zaliha da hajiya zuwaira cewa musaddiq nawane Nini kadai Kuma Ni nake da shi in har musaddiq yazo hannuna ko iyayansa Basu da iko dashi seni
daki kairat tashige ta kulle kanta sabo da bakin cik
i ba yan da hajiya aisha batayi Akan tafito su sake wata dabarar Amma kairat Taki fitowa
musaddiq nashiga ciki da nufin ya shirya ya fito ya tafi daya daga cikin yaransa yaje kwashe lemukan da musaddiq yai anfani da su Yana ganin na kofin da musaddiq yarage Wanda kairat tasa magani kawai yakafa Baki ya shanye duka yahada komai ya kwashe zuwa ban garan musaddiq
Wanna ranar kairat kasa hakuri tayi da bacin ran da ke da munta kayanta na maye da take boyewa a daki su ta dauko Tasha tai mankas bacci me nauyine ya kwasheta
har han kalin hajiya aisha ya tashi ganin shuru kanwar tata Bata fitoba sewani makullin ta dauko ta bude dakin kairat taji tsoro halin da taga kairat ciki Dan tabar Kayan mayen nata baje a dakin bata taba zatan kairat na shaye shayeba se yau ta shiga damuwa in da ta dada tsanar musaddiq ita a ganinta a dalinlinshi kanwarta tashiga shaye shaye Dan Haka ta kudiri niyar ko kairat Bata auri musaddiq ba se taga bayansa
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 馃槏馃尮馃槝
*Me HADARIN SO* 馃槝
*Me 'YAR KWALLIYA* 馃槏
*Me NAFI GANE ARO* 馃槝
*Me HEEDAYA I KIRARI* 馃槏
WhatsApp number馃摫
07036891952
*For comment only Pls*
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
Dan Allah ba Dole akaranta novel Dina ba in kaga be makaba karka karanta badole Kuma Ni Haka Naga damar yin salan rubutuna bance Kuma wani ko wata ta canjaminba Haka nakesan kayana kowana marubuci ko marubuciya da kalar salan tsarin rubutunsu Ni Haka na kesan salan nawa rubutun
Masoyana Ina yinku ako Ina kuke afadin duniyarnan bazan taba mantawa da kuba ngd Allah yabar kauna
Ameen馃げ
13-14
Liti yasha Hira da Yan uwanshi har wuyar da suka Sha da bayanan sun fada Masa sun Dade wajansa sannan suka koma gida
Inna Hari tadawo tin daga zaure takejin kanshi ya bade gidan na abinci da sauri tashiga taga Inna zilai da nana suna girki Inda suke dafa shinkafa da Miya har da nama Baki tasaki tana kallan ikwan Allah taga abin baze mataba tahau habaici
tace yau Kuma hm munsan komai na yaune kawai ko in anci se an shekara Kan akara ci
Daki tashige ba wanda ya kulata tsakanin nana da Inna zilai har suka gama girkin Inna Hari nata zage zage takasa zaune takasa tsaye daki su Nana da Inna zilai suka shige abinsu ko kallo Bata ishe suba tana wannan habaicin yaranta suka shigo suke Bata labarin cewa sunga liti yadawo yayi kiba wani abune yazo ya tsaye Mata azuciya Dan tsabar bakin ciki tarasa Inda zatasa kanta
tacawa yaran nata da gaske kun ganshi da idanku
su kace Mata eh
tace Dan Haka Naga yau se wani rawar Kai sukeyi Ashe shine yazo Bari malam ya dawo ko da yake wayasan me yakeyi acan din Allah yasa ya Nemo Mata magana abirni adai je zuwa mu namu Ido da dariya
malam suleman Yana dawowa daga kasuwa yau yaje cin kasuwar kauye Nan take gaya Masa dawowar liti cemata yayi Ni to meye nawa ai baruwana da har karsu su suka sani
can Kuma inna Hari tace Daman da Shawarar da nakeso muyi dakai
yace ina jinki
Inna Hari tace Akan nanane nanfa tahau fadamasa yanda sukayi da delu tin be yardaba tai fishi yaga da gaske ranta yabaci
yace mata ya yarda atafi da ita birnin
Hari tace to sekaje ka fadawa uwar nana maganar zuwa birni Dan nana ta shirya
jiki na Bari yafita zuwa wajan Inna zilai se gani sukayi yabanko cikin dakin ko sallama babu
yace ke nana kihada kayanki jibi zakitafi birni ke da delu
wani ihu nana tasaki tace baffa ban ganeba me zanyo acan
yace ban saniba
Inna zilai tace ai Nima ina da hakki akanta se kafadamin me zatajeyi birni
yace aikatau zatayi tinda Taki fito da miji tayi aure
nanfa Inna zilai tace inhar nana Nina haifeta bazataba haba malam du biyaiyar da nake maka bakagani Se kakaini bango na fara mayar maka naga dai bakai kake ciyarmin da yaranaba balle kace kagaji sannan Kuma bakai kake kula da duwata dawainiya tasuba nice meyi se Yan uwana da liti Dan Haka baka da iko Akan yarana gaba daya kome zaayi se dai ayi nana ba zataba bayan inaji a redio ana fadar yanda yara suke shiga wahala abirni in ankaisu aikatau
nanfa sukayi kaca kaca da malam suleman da Inna zilai Haka yafito yatafi shima yayi mamaki yau zilaice ta mayar Masa da magana Haka
azuciyarshi yake magana yace ko tsoro babu a idanta yace lailai yau nakaiki bango kiyi hakuri zilai Nima ba yanda zanyi anfi karfi nane wani lokacin Ina tinanin meyasa nake Miki Haka keda yaranki Kuma wlh Ina kaunarku abayan idanku Ina tinaninku da kaunarku Amma Ina ganinku se naji na tsaneku narasa me yake faruwa kome nasiyo nakawo gida har daku nake siyowa Amma Ina shigowa gidan Naga Hari se naji du duniya babu wayanda na tsana sama da ku na Kuma rasa tsoran Hari da nakeji sosai Haka
zuwa yayi ya fadawa Inna Hari cewa zilai Taki yarda da tafiyar nana birni kawai ahakura da maganar zuwa birnin
habawa nanfa Inna Hari tace wlh baku isaba Kai da ita zilan yaushe kafara Santa Haka ko Kuma tsoranta munafiki kaima ko dan kaga liti yafara kudi shiyasa da namaka maganarsu kace baruwanka dasu Ashe cutata kukeyi Kai da ita ban saniba
rawar Baki ya hau yi yace wlh bahaka bane kiyi hakuri dolenema tayarda delun tazo jibin se sutafi
tawashe Baki tace shikenan Koda naji
jiki amace malam suleman yafice kofar gida da tinani meyawa azuciyarshi
Ita kuwa inna zilai ranrashin nana tahauyi tace haba Nana kiyi shuru Haka ba In da Zaki Bari naje wajan baban cikin gida Dan Naga maganarnan se takai wajansa
wato mahaifin Inna zilai suke cewa baban cikin gida
adaran tadau hijabi tatafi gida tayi sa'a baban nata Yana gida bayan sun gaigaisa da kowa nagidan sannan tafadawa baban nata abin dake tafe da ita Akan maganar da sukayi da malam suleman na zuwan nana birni aikatau
shuru baban nata yayi ya dade sannan yayi magana yace yanzu Yana Ina shi suleman din
Tace na shigeshi a kofar gida
yace to Bari nasa akirashi
torawa yayi aka kira masa malam suleman baban Inna zilai yace ga abin da zilai tazo ta fadamin hakane
malam suleman yace eh hakane baba
yace to meye dalilinka nasan nana tatafi birni aikatau
kame kame malam suleman yafara da rawar Baki yarasa me ze ce yace nidai in har nana nine ubanta nagama magana dolene jibi tatafi birni kayi hakuri baba kaga tafiyata
Haka malam suleman yatafi ya barsu azaune kuka Inna zilai tasa
baban nata yace zilai inhar na Isa dake Kuma nine mahaifinki kibar malam suleman ya aikata abin da ya keso Akan nana kar kikuma magana Allah na tare da nana Kuma shi ze kare nana akwai ranar da malam suleman zeyi nadama da danasani Kan abin da yake muku ze zo har in da kuke keda yaranki yabaku hakuri Kuma yaranki se sun Zama abin alfahari agidan malam suleman Kuma karki kuma tada maganar kije kiyi hakuri Kuma ki rarrashi Nana kiyi Mata nasiha kinsan irin tarbiyar da kika bata ba abin da ze faru da nana insha allahu kije gida Allah yaimiki albarka
Tace ameeeen baba nagode insha Allah bazan Kuma maganaba Zan zuba Ido Allah na tare da mu
Haka Inna zilai tadawo gida tare da tauyin nana da rayuwar da zata shiga abirni
Nana na ganin innar su ta dawo da rawar jiki tahau tam bayarta ya kukayi da baban cikin gida
Inna zilai tace Nana ki kwantar da hankalinki kinji
Nasiha tahau yimata da Kuma nuna mata cewa ba abin da ze sameta in tatafi Haka Tai ta kwantar Mata da hankali ranar nana taci kuka bana wasaba abin har tsoro yafara bawa Inna zilai daga karshe Inna zilai alwala tasa suka dauro sukazo suna mikawa Allah matsalarsu har akai assaladu idansu biyu se da sukayi sallar asuba sannan suka Dan kwanta bacci
Washe gari liti ya koma wajan aikinsa yaso ya gane akwai matalar da take damun nana da Inna zilai ba yanda beyiba wajan tam bayar me yake faruwa se dai suce masa bakomai Haka Dole ya hakura yakoma wajan aikinsa da tinanin gano meyake faruwa
Kwana daya da tafiyar liti delu tazo tafiya da nana Inna zilai ta hada Mata komai nata Inna Hari se murna takeyi zata samu kudi me yawa tinda ance gidan masu kudine Daman ita Inna zilai tasan delu da Hari su suka kulla tafiyar nana birni
Nana tayi kukan rabuwa da iyayanta abin da yadada sa nana kuka sosai saura kwana biyu TALLAFEE ze zo bude makaranta da famfan birtsatse
azuciyarta tace shikenan TALLAFEE munrabu bazan sake ganinkaba naso ganinka Koda sau dayane kullin tinaninka nakeyi narasa meyasa na damu dakai gashi ba wanda nayiwa sallama akawayena se dai suji tafiyata naso nasamu naje wajan hajara nabar Mata sako ta fadawa TALLAFEE cewa Ina gaisheshi Kuma Ina Masa fatan alheri Amma inah Allah be nufaba tinda nabar jaube Allah kaciremin tinanin TALLAFEE kafin nadawo ganin gida nidai bazance Sansa nake yiba tinda nasan dai yafi karfina to ta inama Zan soshi tinda ban taba ganinshiba
Delu ce tawaiga taga tabar Nana abaya tace ke malama kiyi sauri banasan sanyin jiki Haka zakiyi aikin komai kin dauko na uwarki semita delu takeyi har suka Isa Tasha
suna zuwa suka samu motar kano sukahau sun Sauka lfy nana se kalle kalle takeyi in kaganta kasan Yar kauyece bataba zuwa Kanoba delu da tagaji hannun nana tarike wata motar suka Kuma Hawa aka kaisu unguwar da delu take aiki wani Dan kareran gida motar tatsaya delu ta biya me mota kudinsa sannan takama hannun nana zuwa cikin gidan
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama*馃槏馃尮馃槝
*Me HADARIN SO* 馃槏
*Me 'YAR KWALLIYA* 馃槝
*Me NAFI GANE ARO* 馃槏
*Me HEEDAYA I KIRARI*馃槝
WhatsApp number馃摫
07036891952
*For Comment only pls*
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
11-12
Tinda liti yatafi birni komai ya dada cakudewa su Inna zilai wataranma sau daya suke cin abinci Kuma malam suleman ko akansa be damuba
ita kuma Inna Hari da taga halin da su Inna zilai keciki da gaiya takesa malam suleman yake siyo musu Kayan abinci na marmari girki kala kala take dafawa kullin Kuma Dan rashin imani atsakargida suke bajewa suci in malam suleman dinma nanan har dashi ake Zama aci ita kuwa Inna zilai da taga hakan se tajawa yaranta kunne suna Zama adaki
wani lokacin mebin liti ne in yaga baffan nasu be sashi aiki da yawaba se yatafi kasuwar girin yin dako abiyashi ko Kuma tashar garin da Haka wani lokacin suke cin abinci ko Kuma tai musu dabarinsu na kauye ko kwadan gwanye kokuma wani abin su samu su toshe yunwar da take da munsu inkagansu yanzu du sunrame sunyi Baki abin tausayi
yau Yayar Inna Hari ce ta kawo wa Inna Hari ziyara ta samu Inna zilai tafito daga bandaki Inna zilai ta gaisheta da kyar ta amsa Mata takare Mata kallo daga sama har kasa
ta shige dakin Inna Hari suna gaisawa da Inna Hari Dan tsegumi delu tace ke Wai me yake faruwa Naga kishiyarki tarame ta lalace
wata dariya Inna Hari tasa har da shewa tace au ashe fa bakisan me yake faruwaba Bari nabaki Kisha Nan Inna Hari takwashe komai ta fadawa delu
dariya itama delu tasa tace mu na wasane ia du Wanda yace ze ja damu ai se mun kai shi kasa bare Kuma kishiya da yaranta
Inna Hari tace yakuwa birnin Inda kike aiki
delu tace lfyklau wata shawara Daman nazo Baki se gashi Kuma faduwa tazo dedai da Zama Daman nazone na baki shawara Akan kibani yarinya daya a yaranki natafi da ita birni hajiyar da nakewa aiki ce tace kawarta takirata tace tasa me akawo Mata Yan aiki itama tanaso a kawo Mata yarinya budurwa sabo da Yan aikinta har su biyu zasuyi aure shine take so akawo Mata wata ya kika gani tinda wanna munafukar kishiyar Taki tana cikin kunci me ze Hana akara mata wani du akwashe Mata manyan yaran nata subar gabanta yanda zata dada shiga wata damuwar nasan ke Yar gwal ce awajan malam suleman Kuma inkin zo Masa da maganar baze kiba tinda yana jin maganarki itama wannan buduwar yarinyar ya take da suna manta sunanta nakeyi
Inna Hari tace Nana sunanta
delu tace yauwa itace ita za kisa malam suleman yabani nakaita birni Kinga kema kya samu na kashewa ke da mijinki ta ringa temaka muku da wani abin kudin watanta in anbani naciri nawa se nakawo Miki sauran kinji
Inna Hari dasan kudi du tabi ta rude ta yarda da shawar delu Inna Hari tace yanzu yau she Zaki koma birnin
Delu tace Nan da sati daya
Inna Hari tace Zan San yanda zanyi Kan lokacin ai Dole nema ya yarda in ba hakaba ba zaman lfy a gidannan
Nan su kayi sallama tatafi azaure delu ta hadu da Nana tagaishe da delu tace ke kece nana ko
tace eh nice nana
delu tace a kinkai yanda akeso Allah ya kaimu
ita nana Bata gane me delu dake nufiba ta shige ta tashiga ciki tana tinani a zuciyarta tace me matarnan take nufi da wannan maganar tace Allah yasa bawani makircin suka kulloba ita da kanwar tata Inna Hari
nana tashiga daki wajan innar su zilai tace innar mu yanzu muka hadu da delu kinji me tace min azaure da muka hadu
jikin Inna zilai yamutu da Jin maganar da nana ta fada mata
tace Nana karki damu Allah yafisu insha Allahu kome suka kulla ze koma alheri da yardar Allah kinji yarinyata kisaki ranki
tace to innar mu Allah yasa tace ameeeen
Hasan ne yakira musaddiq awaya bayan sun gaisa yake fada Masa an gama Gina makarantar da Kuma birtsatsen yau shene zaka zo abokina Dan Yana da kyau kazo ayi komai a gabanka
musaddiq yace haka za ayi zanzo Dan kwanannan na rasa meyasa dada San garin naku nakeyi gani nakeyi kamar akwai wani Abu da na keso ko Kuma na manta ban dokoba agarin naku Kuma wlh abokina narasa ko me Nene abin har Zama nake nayi tinani Amma nakasa tunowa harfa mafarki nakeyi da garin naku Kuma ko amafarkin narasa me nake so agarin naku nikuma ba wanda na sani se Kai da Yan gidanku
Hasan dariya yasa yace Kai abokina kodai kayi gamone adajin garinmu inba hakaba me ya kawo wannan tinanin Haka gaskiya Zan fada maka kadage da addu'a nasanka kanayi Amma ka Kara koma meye shi Allah yasa alherine
musaddiq yace ameeeen
Hasan ya dada cewa kodai matar aure zamu baka a garinmu
musaddiq yace haba dai Ni yaushe ma nasan Yan matan garin naku har nace ina so se dai Yan da kace ko nayi gamo a dajin garinku Haka su kayi sallama suna tsokanar juna
Musaddiq Kwanciya yayi yatafi tinani shi Dole se ya tino abin da yake so yatuno Amma yakasa tinowa Dole ya hakura yatashi yatafi wajan mahaifiyar shi yana zowa ya sameta afalo azaune zuwa yayi ya kwanta Kan ciyarta
Cikin shagwaba yace mommy bacci nakeji
dariya tasa tace Ni Wai yau shene zaka girma musaddiq ko sedai na maka auran da gaske ta baban naka zakayi hankalin
musaddiq yace yauwa my mommy Daman da maganar da zamuyi dake nasan kina jin tausayina Dan Allah ki rarrashi my daddy ya mance da manar auren da yace nayi se na dada girma
Dan takaici rasa me zatace Masa tayi Ido kawai ta zuba Masa
yace mommy kinyi shuru
tace to mezan ce maka aikai se addu'a ita kake bukata girma dai bansan Kuma Wanda kake nufiba
ze dada magana
tace shikenan naji Zan masa magana afasa
murna yahau yi ya rungumeta
itadai kallanshi kawai takeyi azuciyarta tace zamuyi maganinka in mun Nemo maka mun aura maka ai baka Isa kace Mana aa ba Dole ka hakura ka sota tinda Kai abin naka bana lafiya bane
musaddiq yace mommy tinanin me kikeyi Haka kinyi shuru
tace bakomai yaran kirki
Nan yake gaya Mata ya kusa zuwa jaube Kan aikin da ya bada ayiwa Yan garin ta dada samasa albarka ya tashi yafita zuwa ban garanshi Dan ya danyi bacci
Tida yaran musaddiq muntari yasha leman Nan me magani ciki na kairat San kairat ya kamashi yarasa inda zesa kanshi yaji Dadi tin Yana boyewa har abin yaci tura yafito da abin fill du Inda yaga kairat se yamata magana Kuma Bata kulashi Amma ko ajikin shi be da muba har takai takawo ya tareta da maganar Yana Santa zageshi tayi
tace ni nazata ko musaddiq ne ya turoka wajena Dan Haka na tsaya Ashe Kai zaka gyara kanka
ban sani ba
Nan tatafi tabar shi atsaye har ta tafi ta dawo tace muntari Dan Allah tam bayarka zanyi Naga kamar rannan kasha sauran leman musaddiq da yarage alambu ko
yace Mata eh nasha
azuciyarta tace Daman so nake Nagano gaskiya Dan Haka naima wannan dabarar nace na gani kana Sha
dawo da ita yayi daga tinani yace me Nene da matsalane
ko amsa Bata bashiba tai tafiyarta ta barshi awajan
taje wajan hajiya aisha tasa Mata kuka tace anty Kinga gangancin da nayi rannan namanta leman musaddiq me magani awajan daya daga cikin yaransa ya shanye
Kirji ta dafa tace na shiga uku Ni Aisha garin Yaya Daman Baki zubar ba awajan Kika barshi har wani yasha Kuma kinji me malam yace akai inhar wani yasha ze kamu da sanki Kuma da wuya asirin ya karye yanzu ya zamuyi
Kairat tace Nima ban saniba anty ko zamu koma wajan malam din dan muntari ya takura min ya addabeni ko Ina naje se yabini har makaranta yake Bina tin ban gane Ni yake biba har nagane Dan Haka nai wayo nayi Masa tam bayer
Hajiya Aisha tace Haka za ayi ki kwantar da han kalinki kinji kanwata
Tace to anty dan haka nake dada sanki
Liti zuwanshi birni ya zama alheri Dan balefi Yana samu Kuma Yana cikin kwanciyar hankali Dan har Yar kiba yayi suna samun ci da Sha ma aikatar ce ta dau nauyin ciyar da maaikatanta har wajan kwana aka Basu Dan Haka kudin da yake samu yake ajjewa
yau suka shirya zuwa ganin gida jaube Dan Haka yaje kasuwa yayowa mahaifiyar shi da kannansa siyaiya har da Kayan abinci Dan tinda yatafi tinaninsu ya keyi se murna ya keyi zeje gida har tsokanarshi abokinsa yakeyi suna gamawa suka shiga mota se jaube Allah ya saukesu lfy har kofar gida aka sauke liti
Lokacin kannansa na kofar gida suna wasa sukaga mota tatsaya Ashe liti ne ciki da murna suka tareshi
tin daga waje Inna zilai taji hayaniyar zuwansa wani dadine ya ziyarci zuciyarta hamdalah tayiwa Allah da danta yadawo lfy Inda Kuma takara Jin Dadi Inna Hari batanan tafice malam suleman Daman shi se dare yake dawowa
Kaya taga yara na shigowa dashi dakin ta ake takaiwa har suka gama kwashewa sannan liti yashigo
Yana ganin maifiyar tashi yanda takoma yahau hawaye hannunta yarike ita murmushi take tamasa
yace innar mu kinyi rashin lfyne keda kannena Naga dukun canja me yeke faruwa
Tace bakomai daga zuwanka ko hutawa bakayiba muje daki sannu da zuwa
Yana Zama du kannansa suka zagaueshi wani irin farin ciki yake ji ya ganshi cikin Dan ginsa Nana ce kawai be ganiba
Yace Wai Ina Nana
suke ce masa tatafi kowo
Ana Haka se gata tashigo da gudu tafada kansa tana dariya
Yace yanzu nake tam bayarki
Nanfa suka gaigaisa yahau fito musu da tsaraba se murna sukeyi ga kuma Kayan abinci sunji Dadi sosai
Se albarka Inna zilai take samasa
Yace yanaji gidan shuru Ina su Inna Hari
Inna zilai take basanan kai maza ka fita nasan takusa dawowa kasan an hanaka shigowa
Yace haba innar mu nida gidan ubana ace bazan shigoba ko lokacinfa shuru nayi Amma yanzu bazan yardaba zandau mataki
Tace zaka farako kasan banasan tashin hankali kabar maganar wataran se labari
Haka liti yafice badan yasoba yaja su Nana zuwa Inda yake kwana Dan ya dada gaisawa da Yan uwansa
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 馃槏馃尮馃槝
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_ Husba'ahfama*
Facebook *Real* *Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@ *Real* *Husba'ahfama*
Alhamdulillah alah kulli halin
17-18
Da gari ya waye Haka delu tatashi Bata da lfy du damuwa ya Mata yawa da Kuma tinanin yanda zataje jaube kwanannan ta fadawa Inna Hari abin da ya faru ta kuma zuga Hari tasa malam suleman ya dawo da nana gida tace Dan in ba hakaba munaji muna gani zasu kudince mu kuma muna gefe Dan ba bamu za suyiba haushinmu su keji
Hajiya ce ta kwallawa delu Kira da sauri delu taje
Tace gani hajiya
Hajiya tace delu ya na ganki Haka ko du kewar nana ne lanlai kin shaku da nana
Delu yake kawai takewa hajiya Dan idanta ya ciko da kwalla ta kasa magana
Hajiya tace Daman kiranki nayi kiga Kayan da za a dinkawa nana gasunan ki duba
Dagawa delu tahauyi taga atamfa guda uku Shanda guda biyu leshi guda daya se Kuma dogayan riguna biyu da hijabi uku da mayafi biyu
Kuka delu ta saki tace hajiya angode ko Kayan lefe se dai haka
Hajiya tace delu Wai meye se kuka kikeyi tinjiya ki godewa Allah shine abin godiya a kowana lokaci danma bani da Kaya a hannuna banyo sari daga dubai ai da Kayan da Zan Bata se yafi Haka yanzu takalmine matsalar bansan lambar da take sawaba da naha dasu ko da yake Bari na Kira hajiya halima ta tambayarmin nana lamba nawa take sawa se a hada a tafar mata dasu
Delu tace a zuciyarta insha Allahu baza kiyo sarin kayanba wannan lokacin har aljanar yarinyarnan ta samu na shiga uku nana kin zama matsala a wa Jena Ni na hada muku mugunta ashe ni ban saniba se da kuka shiya da bakin asirinku Kan ki biyoni Dan Haka zilai Bata nuna damu ba Ashe da abin da ta shirya aboye
Maganar da hajiya takeyi da hajiya halima a wayane ya dawo da delu daga tinanin da takeyi har hajiya ta gama ta kashe wayar
Delu tace hajiya in an gama dunkunan Ni zanje na Kai Mata ko na gane gidan
Hajiya tace aa ai in telan taje ta gwada ta in ta gama dinkawa Kai tsaye kaiwa nana zatayi gidan hajiya halima nama fadawa me dinkin Daman Kiran da nake Miki kenan tashi kije kuci gaba da aikinku
Jiki amace delu ta fice zuwa kicin
Hajiya halima ce tace Bari naje Naga Yar Amana tin jiya da nasa aka Bata dakin kwananta Bata fitoba
kaitsaye dakin da nana ke ciki ta shiga da sallama bakinta yanda taga nana hankalinta ya tashi sosai tace na shigesu Yar mutane me ya sameki Haka findausi ko Baki da lfyne
cikin rawar sanyi tace mommy inakwana
hajiya halima tace lfy fadamin me yake damunki kardai ace anan Kika kwana nashi uku a Ina Kika kwana
nana tace azaune na kwana in na gaji se na jingina da bango ga kuma wani sanyi dake fitowa adakin ta fashe da kuka ga Kuma kararar wannan injin na dakin Nan wlh du tsoro suke bani Ina Jin tsoran Kayan gidan ummu ashema gara nata gidan Akan na Nan gidan wannan dakin ta nunamin Wanda ta kawoni Nan dakin tace min wai shine bandaki ni wlh tsoro gwurin yake bani injinan ciki har yafi na gidan ummu abin tsoro gashi Kuma amatse nake ina so na shiga bandaki Amma ba irin nakuba na Yan birni Dan wlh in har Ina ganin injinan cikin wajan bazan iya shigaba Dan Allah mommy inda bandaki kalar na garinmu a kaini na shiga ta karasa maganar tana kuka
hajiya numfashi taja azuciyarta tace akwai aiki babba a gabana Dole na jaki a jikina sosai bani da yarinya mace Kuma ina San Naga na rike Yar budurwa a gabana Kuma tinda na ganki naji Ina kaunarki kin kwantamin arai kukan nana ne ya dawo da hajiya halima daga tinanin da takeyi
karasawa tayi wajan nana ta rungumeta taji jikinta yayi zafi tace Allah sarki Dole jikinki yayi zafi ga kewar gida gashi Kuma Baki Saba da Inda kika zoba kiyi hakuri kinji Zan nuna Miki komai ahankali har ki iya Ni Zan koya Miki har ki iya kinji wayannan injina da kike fadamin ba abin da su keyi kinji zo muje kigani
shiga bandaki sukayi tare da hajiya halima ta ringa nuna Mata komai tana koyamata
tace Kinga ba abin da su keyi kiyi komai anutse har ki gama Ina bakin kofar bandakin ba Inda zani harki gama kinji yarinyata
tace to Mommy na gode
Wani Dadi hajiya halima taji a zuciyarta sabo da sunan da nana ta kirata dshi
Haka nana tayi komai Adan tsorace ta fito taga hajiya halima
tace na gama mommy
tace har Wannaka kinyi kin Kuma wanke Baki kamar yanda na nuna miki
tace eh nayi duka
hannuta taja tace zo kigani Kinga wannan injin shine me sa daki sanyin da kike ji Kinga Haka zakiyi se ki kashe shima Zan nuna Miki yanda a keyin komai nashi ahankali meya hanaki kwana Akan gado
tace aa mommy ai Naga kamar gadan setai shuru
tace ina jinki fadamin
tace ai na zata gadan me gidan ne shi yasa ban kwanta a kaiba Kuma mu a garinmu muna girmama mahaifi shiyasa kiyi hakuri bazan iya kwanciya a kaiba kanta a sunkuye take maganar
Hajiya halima jitayi nana ta tada birgeta murmushi tayi tace ki kwantar da hankalinki Nan ba gadan megidan bane wanan gadan nakine ke kadai ba meshi seke kinji Kuma daga yau sunan me Nan gidan daddy Haka a kece Masa Zan kaiki wajansa ku gaisa anjima ya ganki kema ki ganshi Daman tin jiya na Masa bayaninki ya Kuma ji Dadi saura musaddiq shine be sankiba se ya dawo Zan gabatar dake a wajansa to yanzu ga Kayan shafanan maza ki shiyar Ina zuwa
tace to Mommy na gode
hajiya dariya tasa data fita tace Allah sarki baiwar Allah du rashin sabone yake damunta Zaki sabane ahankali Allah mun gode maka da ka bamu ni'i'ma wayanda Basu da shi Allah ka Basu
Inna zilai ita kadai a daki se tinani takeyi tin tanayi a zuciyarta har tafito fill tace Allah sarki nana ko A wana hali take yanzu Allah masani nasan zatasha fada har da duka wajan delu nana a ko Ina kike Allah na tare dake shi ze kula dake ta goge hawayan da ya Karasa zubowa
muryar Hari a tsakar gida taji na cewa har anfara daga Mana Kai Dan yarinya taje birni aikatau to mutun ya bude kunnanshi da kyau aikidai Nina samo shi Dan Haka ko kwandala bameci se ninan Hari ikwan Allah Ni akaje samowa kudi ba wataba ehee Dan Naga yau da wani Shan kanshi kanshi aka tashi ko me gidan wlh se naga dama Zan bashi wani abin acikin kudin Kuma mace naji tana gani kaf Sena karar da yaranta wajan turasu aikatu du sekin koma bakowa gabanki
bakaken maganganun da Inna Hari ke fada yayi yawa har takai inna zilai yau takai bango batasan lokacin da ta fitoba
tace ke Hari shuru shuru bafa tsore bane gudun maganane kodan Kinga kome kike fadamin bana kulaki har kike zatan Ina tsoranki to kisani koshi me gidan wlh darajar aure yaci daba hakaba shima in yaimin se na rama tinda Ina Baki girmanki bakya gani to mu zuba ni dake ki Kuma sani Allah ya fiki wlh wlh Baki Isa kikara sawa a kaimin wani yaran nawa zuwa aikatau wani garinba wannan ma ki tambayi shi malam suleman din darajar wayaci nabari aka dauki nana daga gabana zuwa aikatau darajar mahaifina yaci Kuma wlh daga yau nabarki da liti kijira amsar da zaki bawa liti in yazo ganin gida Akan nana tinda Ina Miki Kara bakisan Ina yiba yau gidan dagani se ke wlh in kin yimin bazan barkiba
Inna Hari tce iye har wuyanki yayi kauri Haka yau ke kike fadamin magana Haka
gaban Inna zilai tazo ta dungure Mata Kai Inna zilai Batasan lokacin da takama hannun ta murdeba har seda yayi Kara Inna Hari ta kuma kaimata Mari Inna zilai da zuciya ya ebeta rufe Inna Hari tayi da duka seda Inna zilai taiwa Inna Hari dukan tsiya
Inna zilai tace wa kike yiwa rashin mutunci daga yau Zaki Kuma shiga harkata ko da wasa
Inna Hari taji matsa tace wlh bazan kumaba
Inna zilai tace bake ba yarana Kuma ko da wasa na karajin kinkai karata wajan malam suleman wlh in kin Kuma se bakowa gidan Zan Miki duka Ni yanzu na Dena yimiki magana in kinmin lefi wlh duka Zan na Miki kinsan dai adoke bazaki dokeniba Kuma kinfini tsufa ba abin da Zaki dauka a jikina Kuma ko yarana sunfi naki yawa Kuma sun girmi yaranki Dan Haka ba tsoranki nake jiba ido na zuba Miki Dan gudun tashin hankali ki sakar Mana Mara Haka nagaji da bakincikin da kike duramin Haka a Raina wlh da muwarki Bazata karasaniba ke nake jira me zakice ki Kuma cin wani dukan
du wannan maganar Inna zilai nakan Inna Hari ta danneta
Inna Hari tace wlh zilai namiki alkawari bani bake da yaranki idone nawa
tace to saura nana ko ta dawo wlh du abin da kikace Akan nana baze taba faruwaba ke kika haifarmin ita
tace aa
Inna zilai tace bake ba ita yau Kuma na karajin bakinki na wani ruwan masifar
takuma dau keta da Mari sannan Inna zilai ta dagata tashige daki
Inna Hari da Jan jiki ta koma daki tana kuka wani ihu tasa ita kadai tace nashiga uku Wai me yake faruwane Haka komai ya fara kwabemin
yanzu ta Tino da maganar da wani boka ya taba fada Mata wani kuka takuma sawa
tace shikenan wlh namanta boka yacemin ko dawasa karna hada Kashi da ita ko muyi fadan da zatasa hannu ta dakeni koni na daketa asirina ze garye komai ze kwabemin kuma nasha wuya Kan nasamo maganin har ta fara tsorona ga shegen karfin tsiya da take dshi ko dawasa ban zata zata dakeni hakaba shima megidan ya fara canjamin tin baaje ko inaba
yini Inna Hari tayi jikinta na Mata ciwo ko da yaranta suka shigo da suka ganta a kwance da suka tambayeta cewa tayi Bata da lafiyane basu kawo komai ba suka yimata sannu suka dada ficewa
salam wani yaro yayi Inna Hari tafito daga daki zata bandaki
yaran yace Ina Inna zilai
shuru inna Hari tayi Taki bashi amsa
Inna zilai futowa tayi daga daki tace gani yaro me Nene
yace gashi injin baban su liti yace in nazo na tambaya wacece Inna zilai na Bata wannan Kayan
Inna zilai tace kodai bakaji me yaceba sosai
Yaro yace wlh Inna zilai yace na kawowa Babar su liti da nana
Inna zilai Buda tasa tace Allah kenan dashi muka dogara wannan Haka yake nice uwar liti babban da a cikin yaran agidannan Kuma nice uwar nana yaro Bari na saukeka nabarka da Kaya aka Ina zuwa na kawoma tukwici
daki tashiga da Kayan ta ajje tafito da kudi hannunta bawa yaran tayi
tace gashi tukwici na baka Dan bazan taba mantawa da wannan ranarba yaro Allah yaima albarka
yace ameeeen da murna yafice
Inna Hari mutuwar tsaye tayi kamar an shukata Ido tahau mussikawa ko mafarki ta keyi ihu tasaka tashige daki ta kwanta a kasa tana birgima dagudu ta zabura zuwa ban daki da fatanya a hannunta taje bandaki ta daga wani dutse tahau Haka Rami du ta rude ta gama duba ramin taga ba komai Zama tayi a bandakin tahau kuka
Inna zilai na jinta tahau dariya tace Allah yafiki
Nan kuwa inna Hari Bata saniba Inna zilai kullin in ta shiga bandakin gidan zargin wannan dutsen takeyi Dan Haka tace se ta duba taga ko me Nene a wajan Dan Haka ranar ta dauke dutsan ta hake Ramin abin da tagani yayi mugun Bata tsoro wasu layune da allurar da wasu irin guraye abin tsoro da addu'a ta dauka taje murhu ta konasu gaba daya tana gama konawa alokacin taji kamar an cire Mata du wani tsoro taji wani karfi da farinciki a zuciyarta
bangaran malam suleman shima haka abin yake ji yayi kamar an sauke Masa wani nauyi akansa tsintar kansa yayi da tinanin inna zilai da yaranta tashi yayi yaje kasuwa yayo Mata cefane me yawa da siyaiya tin a kasuwar yanemi wani yaro ya doramasa Kayan suka taho tare ya nuna Masa gidan ya fada Masa Wanda ze kaiwa Kayan har yaran ya shiga ya fito du Yana gani
yaran zuwa yayi wajan malam suleman yace nakai Mata kaga har kudi ta bani Amma seda tace ko nayi mantuwane nace kace Inna zilai Zan bawa Kuma wlh taji Dadi tace na cema ta gode Allah ya Kara budi
godiya yayiwa yaran yace jeka
tin akasuwa na baka ladanka ko
yace eh
wani hawayene yake fita a idan malam suleman yace Allah sarki baiwar Allah Dole kice yayi batankai ki yafemin zilai wlh bansan me yake damu naba Ina kaunarku Amma yanzu daga yau haka Zan dinga Miki siyaiya Ina bayarwa ana kawo Miki kunyarki nakeji Kuma gashi har yanzu ina ga in na shigo zanji tsanar da nake miki keda yaranki
Ranar yini Inna zilai tayi tana murna har da hawayan farinciki se hamdalah take yiwa Allah
Koda ya dawo da dandare taji muryarshi a tsakargida fitowa tayi daga daki taje wajansa ta durkusa ta gaisheshi se da gabansa ya fadi cikin rawar Baki ya amsa
Kafin ta Kuma mgn yace jeki bakomai
Ta zata ze Mata masifa da taje gaisheshi se taga sabanin Haka a zuciyarta tace yau me yake faruwane ko fada be minba
Inna Hari na daki taji komai ga Kuma lefinshi na Rana na kawowa Inna zilai Kayan abinci jiranshi ta keyi ya shigo dakinta yaga rashin mutunci tace yau zaka hadu dani
Shikuwa malam suleman dakinsha ya shige ya kulle kofa yai kwanciyarshi ko takan inna Hari be yiba ko abinci be nemaba Haka yai kwanciyarshi
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama*馃槏馃尮馃槝
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
15-16
Tinda suka shiga gidan nana kalle kalle kwai takeyi hannu tasa tana ta shafa bangwan gidan
Delu tace to Yar kauye babu acan ki shiga hankalinki kafin mu karasa cikin gidan karki kunyata ni Dan Naga tinda muka sauka kike kauyanci kinji me nace ko tace eh naji gwaugo
Karasawa sukayi cikin gidan da sallama abakinsu sauran Yan aikin gidan se sannu da zuwa suke Mata
delu tace asabe Ina hajiya
tace tana falo
tace to ita ka daice kotayi Baki
tace eh ita ka daice
delu ta dada Jan nana zuwa falan suna shiga da sallama delu ta zube gaban hajiya ta fara gaisheta nana itama zubewa kasa tayi tahau gai da hajiya kamar yanda delu tayi
hajiya tace delu kin dawo sannu da zuwa kun sha hanya matar nada fara'a balefi Kuma fuskarta asake take
hajiya tace Yan Mata ya kike
nana tace lfyklau
haji tace delu wannan ce yarinyar da kika ce Zaki kawo wa aminiyar tawa
delu tace eh hajiya itace aitayi ko
hajiya tace eh tayi duk da taso tayi kankanta yanzu kuje ku huta tayi wanka taci abinci se na kirata na fada mata an kawo yarinyar Kinga kansannan kunhuta zuwa dare Kuma se na dau keko amota muje gidan aminiyar tawa mu kaita kema se kiga gidan sabo da gaba se kuma ta fadi nawa za tana biyanta duk wata ko
delu tawashe Baki tace eh hajiya Haka za ayi angode fa Allah yaKara girma
hajiya tace ameeeen Yan Mata ya sunanki
tace nana findausi
hajiya tace suna me Dadi Kuma daga gani zakiyi hankali Ina ganinki naji Ina kaunarki nana findausi dandai nayiwa aminiyata alkawari Dani Zan rikeki ina san Naga narike Yar budurwa agabana tinda na aurar da su mufida
delu wani bakin cikine ya cika Mata zuciya sabo da yaban nana da hajiya take tayi delu azuciyarta tace ai da gida daya zamu zauna da wannan aljanar wlh se nasan yanda nayi na mai data gida Dan Naga tasamu karbuwa wajan hajiya saukinta ba gida daya zamu zaunaba
hajiya ce ta dawo da delu daga tinanin da takeyi tace delu kaita ta huta nana je ki huta kici abinci in kinajin banci kiyi kinji kafin dare se mutafi ai Zan gayawa aminiyar tawa ta dan dinga turomin ke muna gaisawa har yini kiringa yimin kinji findausi
Nana tace to hajiya nagode
Hajiya tace aa karki Kuma cemin hajiya kinji ki kirani da sunan da sauran yarana suke fadamin ummu suke cemin kema Kuma Haka Zaki ringa fadamin kinji
nana tace to ummu
Dadi ne yakama hajiya tace zankira su mufida awaya na fada musu nayi yarinya kyaukyawa ajin farko
delu Baki tasaki kawai tana kallan ikwan Allah yanda hajiya take ta yaban nana abun yaba delu haushi sosai
delu tace to hajiya mungode Bari na kaita ta huta
Delu Dan taga abin na hajiya ba karewa zeyiba
Suna fita dakin da su delu suke kwana takai nana
suna shiga delu takama kunnan nana ta murder tace ke munafuka me uwarki tabaki na asiri da zamu taho
nana Kara tasa sabo da azabar da kunnanta ke mata tace wlh bakomai
delu tace karya kike munafuka bakomai hajiya ta ganki ta rude Haka se zuba ta keyi akanki matar da Bata wani magana me tsawo da Yan aiki inba kamawa ta yiba yanda yau ta tsaya tayi Miki magana koni da na Dade da ita bata yiminba seke daga ganinki du ta rude se wani rawar jiki ta keyi a kanki har dawani cewa na kaiki kiyi wanka kici abinci to baza ki yiba munafuka bani kayanki nagani ko ta sako Miki wani asirin aciki na mallakar mutanan gidan da zakiyi aikin Dan nasan uwarki da asiri Yar uwatama Hari Dan ba yanda uwarki zatayi da ita tafi karfinta Dan Haka ta barta
Kayan tahau zanzagewa Amma ba abin da tagani se Kayan nana wasuma du tsummane
tace Allah yate makeki bakomai akayan dana gani wlh da se Kinga me Zan Miki takai Mata rankwashi aka
kuka nana ta kuma sawa
delu tace yimin shuru munafuka kafin hajiya ta jiyo kukanki ta taho tinda kin asircete ga bandaki can je kiyi alwala
hawaye nana take tayi ta kama kofar bandakin ta tura kofar Taki buduwa tace gwaugo na kasa budewa
delu taja tsaki tace banza Yar kauye ashefa babu agidan tsohu da tsohuwa Kinga yanda ake budewa seki shiga
nana nashiga ta dawo da gudu tana kuka
delu tadaka Mata tsawa tace kee mene ne
Nana cikin kuka tace wlh du injina ne abandakin wlh bazan iya shiga ba fadomin zasuyi Kuma har dawani katan Abu fari dogo kamar jirgin ruwa abandakin har da wata tukunya me kamar kujera aciki
delu me zatayi inba dariyaba se da tasha dariyarta ta isheta kana tace in an kaiki Inda zakiyi aikin Haka zaki ringa yimusu wannan kauyanci Ni zo muje na nuna miki Yar Kauye kawai
Jan hannun nana tayi zuwa bandakin tanuna Mata yanda akeyin komai na bandakin itadai nana jinta kawai take yi bawai ta koya bane tarike Inda zata Kama ruwa tayi alwala
tacewa delu nagane yanzu
delu tace kokefa maza kiyi Ina jiranki
delu na fita nana ta tura kofar kadan Batagama rufewaba du atsorace tayi komai ta fito se bari jikinta yakeyi da zata fitoma da gudu tafito taja kofar Dan gani takeyi kamar wani waje aka kaita zaa kasheta lukacin da tafito delu tafita karbo musu abini
tace Wai naci sa'a wannan masifanfiyar batanan tafita dase tayimin wani fadan in Haka birni take to wlh nidai gara kauye yafimin kwanciyar hankali da dadin Zama tinda muka shigo garinnan se manyan gine gine na masu kudi nake gani musamman Nan unguwarma yafi yawa da kyau sosai ga unguwar shuru kamar ba mutane
sallah tayar se da ta idar sannan delu tashigo dauke da abinci hannun ta
tace to Yar gwal gashinan inji hajiya abaki kici du kinbi kin ruda Mata daga ganinki yau hajiya ce har kicin tazo taga irin abincin da zaa zuba miki har da tambayata wana kalar abinci kikeci se kidauka kici munafuka kin tsareni da Ido
fita delu tayi tana tamita tabar Nana ita kadai adaki
nana taja abinci takare Masa kallo tace sukuma Yan birni irin wannan abinci sukeci nida dambu ko danwake ko tuwo suka bani da wannan kalar abinci Allah sarki innar mu da Yan uwana nasan Suma Sana can suna kewata Nima nayi kewarku hawaye na zuba a idanta
Haka taja abinci tanaci turawa kawai takeyi Dan yunwar da takeji bawai tanajin dadin Saba se da taji ta koshi sannan tatashi zuwa bandaki wanke hannu atsorace ta Murda kofar ta shiga dasauri tawanke hannun tafito gefe daya ta koma ta zauna ta takure gudaya abin tsausayi tinanin gida kawai ta keyi
Dare nayi hajiya takira nana da delu suka tafi gidan da za akai nana aiki amota hajiya ta kalki nana Tai murmushi
tace findausi yanaga kamar atsorace kike ki kwantar da hankalinki nasan Inda Zan kaiki kawata Bata da matsala nasan zata rikeki Amana bare yanda kike da hankali zakiji dadin Zama da ita gobe in Allah ya kaimu Zan turo telana har gidan kawartawa ta gwadaki akwai Kayan da Zan bada adinka Miki kinji
nana tace to ummu nagode Allah yasaka da alheri
Hajiya tace ameeeen
dulu abin duniya ya isheta yake kawai takeyi tin daga nesa delu ke zare Ido ganin irin hadandan gidan da motarsu ta dosa gakuma jami'an tsaro har da bindiga a hannunsu har suka karaso wajan
daya daga cikin jami'an tsaranne ya ziro kansa cikin motar yace a hajiya Ashe kece sannu da zuwa
tace yauwa aliyu ykk yace lfyklau ku bude hajiya ce fa afito lfy
bude musu akayi motar tashige ducikin nana yaduri ruwa du atsorace take
delu bakinciki yagama kasheta Haka suka fito zuwa cikin gidan
sallama hajiya tayi zuwa cikin falan gidan tace kuzo mushiga
Yan aikin gidan ne sukai musu sannu da zuwa delu da nana akasa suka zauna lokaci guda Yan aikin gidan suka cika hajiya da Kayan ciye ciye kala kala
ana Haka matar gidan tafito tace aminiya nabarki kina ta jiranako kuyihakuri dan Allah
hajiya tace bakomai ai bamu Dade da zuwaba
bayan sun gaisa da hajiya delu da nana suka gaisheta
hajiya tace to hajiya halima ga alkawari na cika Kuma wlh kinyi sa'a Dan ina jin kunyarki da Ni Zan rike yarinyar Dan naji Ina kaunarta
hajiya halima tace Allah ko aminiya to nagode da wannan karamcin da kika yimin
hajiya tace findausi ga hajiya halima daga yau tazama uwa agareki kinji
tinda aka fara maganar nana Bata daga kaiba kanta asunkuye yake dagowar da zatayi tayi Ido hudu da katuwar TV taga mutanan ciki kamar zasu fito habawa ai Batasan lokacin da ta zabura ta tashi zuwa wajan hajiya tarike ta tana kuka
hajiya tace me nene findausi
da hannu take nunamata TV tana runtse Ido
hajiya tace au Wai TV kike tsoro Haka haba findausi zo muje kigani ba abin da ze miki
janta tayi zuwa gaban TV tasa hannunta tashafa tace Kinga ba abin da suka yimin kema taba kiji kallo akeyi aciki
hannun nana tasa afuskar TV tashafa
tace to Kinga ba abin da ya faru ko to ki kwantar da hankalinki
hajiya halima dariya tasa tace asheni zansha fama da yarinyar tawa Bata gama sanin abubuwaba se ahankali
hajiya tace gaskiyane wannan se an nuna mata Abu da dama kafin ta saba
hajiya halima tace findausi zonan
tasowa tayi zuwa wajan hajiya halima ta durkusa Kama hannunta hajiya halima tayi tajata kusa da ita ta zaunar da ita
tace Ni uwace a wajanki kinji daga yau sunana mommy Haka zakina cemin Dan Haka yayanku yake kirana dshi
tace to Mommy insha Allah Haka zanna fada Miki
Hajiya halima tace yauwa yarinyata
ita dai delu azuciyarta da nasani taringayi na kawo nana kano aikatau tace yarinya se kace aljana ko Kuma me rufa Ido
hajiya halima tace to nawa aka yanke za ana biyanta
hajiya tace aike Zaki fada ko delu
Delu rawar Baki takama tace hakane hajiya
nanfa hajiya halima tace to Ni Ina da ka ida Akan masu yimin aiki tanuna delu tace Yama senanki
tace delu sunana
tace to dokata itace in an kawomin yarinya budurwa kamar wannan duda ita yarinyar tayi kankanta to abin da nakeyi shine bana bawa yarinya kudin aikinta ahannunta ko kuma nabawa Wanda takawota aa Ni ba haka nake yiba yarinya nake dauka in
rakata garinsu in ta tara kudin aikinta kamar na wata uku muje Naga gindansu da Kuma girin da take nabawa mahaifiyarta kudin aikin yarinyarta a hannunta sabo da yarinyar babu abin da za tarasa a wajena du bayan sati biyu zansa a dau yarinya zuwa kasuwa tazabi du wani abin da takeso na bukata na saya Mata wani lokacin ma tare zamu fita zuwa Inda nake siyaiya ko kuma tafadi abin da takeso aje asiyo Mata wannan shine tsarina Allah yatayani rukun nana findausi
Hajiya tace ameeeen aminiyata
kuka delu tasa tace Amin hajiya ameeeen angode
hajiya halima tace aa delu me nene nakuka Kuma ai Allah zamu godewa kidena kuka ya Isa Haka
nan kuwa basusan delu kukan bakinciki takeyiba se da nasani takeyi na kawo Nana ita abin da yafi Bata Mata Rai yanda ba ita zaa bawa kudin nana na aikiba Kuma taga nana tazo da kafar dama
Azuciyarta tace da nasani nace yarinya tace ta cikina
in delu tahada Ido da nana se ta sakar Mata harara Dena kallan ta nana tayi
azuciyarta nana dariya kawai takeyi tace Allah kenan ba abin da be iyaba Allah nagode maka Kaine abin godiya
hajiya tace to findausi na se kin zo min yini Dan na gayawa hajiya halima tin awaya zatana barinki kina zuwa yimin yini
nana tace to ummu se nazo
dariya hajiya halima tasa tace lanlai findausi iyaye gareki da yawa to zo muje mu rakasu
Haka suka rako su delu hajiya halima ta bawa delu dubu ashirin kyauta suman zaune delu tayi ai se gawani Hawaye na zuba a idan delu da kyar tayiwa hajiya halima godiya suka tafi hajiya se hannu take dagawa nana har suka fice daga gidan
hajiya halima ta kama hannun nana zuwa cikin gida
har su delu suka Isa gida hawaye ke ta zuba a idanta ranar ko baccin kirki delu batayiba sabo da bakinciki se tinani ta keyi kala kala da danasani azuciyarta
Ban yarda wani ko wata ta juyamin novel dinaba tako wace hanya du Wanda tayimin ko ya yimin Allah ya Isa banyafeba na barshi da Allah Dan bazan taba yafe masaba
Novel Dina ba Dole bance se wani ko wata ta karantaba in be mikiba karki karanta kuma ban yarda wani ko wata ta sayarmin da novel dinaba Dan Ni novel Dina bana kudi bane Dan masoyana nakeyinshi Allah ya barmu tare masoyana ameeeen summa ameeeen馃げ
Fatan Alkhairi Yan *TALLAFEE FANs group* nagode da qaunar da kuke nunamin Allah yabar qauna Ameen
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama*馃槏馃尮馃槝
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
19-20
Inna Hari da taga shuru malam suleman beshigo dakin taba afusace ta fito zuwa tirakarshi ta tura kofar tajita akulle buga kofar tahauyi dakyau dutabi tacika gidan da karar bugu kofar
tana cewa kabude bakin munafiki wlh yau ni da kaine abin naka yakoma cin Amana wlh yau bazan yardaba
malam suleman najinta yaki budewa seda tagaji Dan kanta takoma daki Rai abace
duwannan abin da a keyi Inna zilai naji abin yabata mamaki sosai tace meyake faruwa yau agidannan
Inna Hari kwanan zaune tayi saboda bakinciki yamata yawa azuciya
Da asuba malam suleman kofar Inna zilai yabuga a tsorace tabude taga malam suleman ne addu'a tafara azuciyarta tace to me naimasa Kuma databude suka hada Ido yaimaza ya sunkuyar da kansa kasa danshi gabadaya kunyarta yakeji kafin tayi magana
yace Ina yarannan mutafi masallaci
Baki Inna zilai tasaki tana kallansa takasa amsamasa
seda yadada magana yace karmu makara suyi sauri mutafi
hawayene yafara zuba a idan Inna zilai shigeta yayi cikin dakin yahau tashin yara maza na dakin Suma sunyi mamakin ganin baffan nasu na tashinsu zuwa masallaci Haka suka shige Inna zilai sukatafi sallah har ya fara tafiya ya juyo ya kalleta ya girgiza Kai
Inna zilai daki ta koma jiki bakwari ta zauna tana mamaki farincikine yaziyarci zuciyarta da sauri tamike zuwa yin alwala bakaramin addu'a tayiba da ta idar da sallah na nunawa Allah farinciki matsalarta tafara warwarewa tanajin da wowarsu yaranne suka shigo da murnansu sukahau gaisar da Inna zilai
su kace innar mu gashi injin baffa yace mubaki ki sayi abinda babu
karba tayi tana dada godiya azuciyarta
yaran sukace innar mu ashedai baffan mu Yana sanmu har tambayarmu yayi yace me mukeso yasiyo Mana akasuwa Kuma munfada masa yace ze siyomana har dake
hayaniyar Inna Hari da malam suleman sukajiyo awaje Inna Hari taci kwalar malam suleman tana zazzaga Masa ruwan masifa seya saketa tinda yafisan Inna zilai yanzu tin Yana shareta saboda yara har yafara kulata
yace ke Hari dan Baki da hankali har Zaki iya budar Baki kice nafisan zilai ke har kin manta irin cin kashin da mukaiwa zilai ni dake Ashe ita tayi hakuri damu Bata taba budar Baki ta mayar Mana da martaniba Kuma bata taba cewa na saketaba seke kuma duwata matsala kekika hadata gashi kinbarni da Jin kunyarta narasa Bata ko hakurine karki manta Allahfa baya banci Kuma yana tare da bayinsa masu hakuri koni nasan bahaka Kika barniba Kuma shawarwarin da malam liman ya bani da addu'a na ringayi sunabi kullin senayi azikar safe da yamma Daman yacemin rashin addu'a ne da banayi yasa komai yafi karfina agidana na Zama mijin tace nakoma tsoranki kamar wata dodo har saukar Al_Qur'ani malam liman yace nasa almajiransa suyimin nabasu sadaka tinda akayimin nafara ganin dedai arayuwata wlh yanzu Hari kinfita raina sedai kici darajar yaran da kika haifarmin inba hakaba wlh tini na koreki ko yanzu kibi ahankali inkin matsa wlh Zan iya sakinki akan zilai ki sakarmi Riga Kona wulakantaki
tace Anki asaki kayi abinda zakayi
da ranshi yabaci besan sanda ya dauketa da mariba har sau uku seda tadena gani sosai tini ta sakarMasa riga
wani ihu ta kurma tana timami tana cewa shikenan nashiga uku zilai ta rabani da mijina uban yarana kinji Dadi zilai Zaki raba aure
shigewa malam suleman yayi yabarta wajan du hankalin yaran Inna Hari yatashi Haka ya shirya yafice zuwa kasuwa wajan Saida Kayan gonarshi ya shigeta tana takuka har yafita yadawo
yai sallama bakin kofar Inna zilai yace zanfita da wani abinda kukeso
yaranne sukace aa baffa adawo lfy
yace Allah yasa tafiya yayi da tinani azuciyarshi shi muryarta yasoji se Kuma Taki mgn
Inna Hari abin yadena Bata mamaki tashi tayi ta dauko mayafi da kudi tafice ko ta yaran batabiba wajan bokanta tatafi cikin kungurmin wani daji da baya tashiga zuwa bukkar ta zauna ta Dade azaune bukar bakowa cankuma Sega mutun kamar daga sama a gabanta
yace Hari nasan kome ketafe dake babu abinda ze taba yuwuwa yanzu agidanki daga mijinki har kishiyarki Kuma ko Ina kikaje amsar kenan sedai in kudinki zasuci Amma yanzu sunfi karfinki suna da tsari da addu'a sosai ke har cikingidan naku akwai tsari danhaka kitashi ki bamu waje ai na fadamiki sharadina Kika karya dolene komai ya cabemiki bazakikuma ganin dedaiba kudinki Zaki kashe abanza kifice nace kafin mu hukuntaki Daman kin mana lefi kin karyamana doka kinja ankusa konamu kificee
dagudu Inna Hari ta fice se da tayi nisa sannan ta tsaya tana haki tana waige gida takoma du tafita hankalinta in anganta zaa zata tayi rashin lfyne sosai atsakargida tasamu Inna zilai ita da yaranta suna ta harkar gabansu jiki amace ta shigesu zuwa dakinta tasamu yaranta nakaryawa
tace ku dabaku iya dafa abinciba wayabaku kukeci
sukace Inna zilai ce tabamu har mungama karyawa Kuma Ashe tana da kirki Inna zilai kikace Bata da kirki Kuma wlh tana sanmu sosai shuru Inna Hari tayi tarasa baking magana
Musaddiq ne yake waya a harabar gidansu da alama yaji dadin wayar da yakeyi kairat ce ta ganoshi cikin farinciki ta karasa wajansa tana wani kararraya
daya daga cikin yar aikin hajiya zuwaira ce tagano musaddiqba lokacin kairat Bata karaso gurin shiba dagudu taje ta fadawa zaliha cewa ga musaddiq can shikadai Yana waya
tace Dan Allah kande da gaske kike aikuwa zanbaki tukwici me tsoka
jiki na Bari tabata kudi Batasan ko nawa bane
kande tace ngd ranki ya dade tafita tana murna
zaliha cikin zafin nama take komai du abinda yadace tayi sannan ta fita tana lalube idanta arufe kwallawa kande Kira takuma yi
da gudu tazo tace gani
zaliha tace kamani ki kaini wajan in munkusa karasawa se kibarni ki koma
haka kuwa akayi idan zaliha arufe kande ce Yar jagora har zuwa kusa da musaddiq ita kande Ido yarufe tasamu kudi batama kula da kairat da take wajan alokacin
kande tace mun karaso
zaliha tace jeki Zan karasa
du wannan abin basu kula da su zaliha ba
kairat ce take ta jansa da Hira har zaliha ta karaso wajan sallama tayi musaddiq kanshi sunkuye be dagoba Kuma be amsaba sabo da yagane wacece Kuma yariga ya tsaneta tin abinda tamasa kwanaki muryar kairat taji ta amsa
kairat tace to wannan Kuma wana kalar tirarene Haka yaukuma me aka kullone tirare se kace mushe
shima musaddiq tinkan ta karaso yaji wani kalar wari gabansane yaji yafadi addu'a yayi ya toshe hanci
arazane zaliha ta bude idanta tace ke ubanme kikeyi awajannan
kairat tace abinda idanki ya gani
saki musaddiq yaja yatashi yabar wajan ko takanso bebiba yabar wajan barema har ya daga Kai ya kallesu
zalihasabo da bakincikin asarar da kairat ta jamata wani mahaukacin Mari ta dauke kairat dashi bazato ba tsamani taji saukar Mari wani ihu kairat tasaki
kairat Batasan lokacin da takama zaliha da duka suka kaure dadambe baji bagani a idan kande akafara dagudu taje ta fadawa hajiya aisha fitowa tayi dasauri zuwa wajansu Ashe itama hajiya zuwaira Yan aikinta ta fadamata kusan atare suka karaso
hajiya Aisha itama hannu tasa tahau dukan zaliha ganin Haka hajiya zuwaira itama tanazuwa tarufe hajiya aisha da kairat da duka suka dada gaurewa da dambe du abinda sukeyi a idan alhaji Nasir lokacin yadawo daga tafiyar da yayi ko karar shigowar motarsa basujiba dukan junansu kawai sukeyi hajiya zuwaira takama hajiya aisha zaliha da kairat suke dokuwa ikwan Allah alhaji Nasir yatsaya kalla abinda ba a taba yiba agidansa yau se gashi yagani anayi
ana haka hajiya halima ta karaso tarar mijinta itama Baki tasaki tana kallan ikwan Allah tace Alhaji Kuma katsaya kallansu suna zubar da mutuncin mu gaban ma'aikata
yace na barsune in sun gaji se su Dena
cikin sauri takarasa wajansu tana rabasu inta Raba su zaliha tana zuwa raba su hajiya zuwaira se su zaliha suci gaba da doke doke
tsawa Alhaji Nasir yadaka musu lokaci guda suka nutsu
yace kubiyoni zuwa bangareba Rai a bace yabar wajan
bin bayanshi sukayi suna shiga yahausu da fada yace me yaizafi Haka kuka zubarmin da mutunci Danni kukayiwa wannan rashin mutunci kunzubar da girmanku gaban ma'aikata saboda shedan ya rudeku waima me ya hadaku fada Haka
Kairat ce tace daddy Yaya musaddiq na gani naje wajansa daga gaisheshi Sega zaliha tazo ta hauni da zagi dawani warin tiraranta na asiri kamar mushe
Hajiya zuwaira Tai sauri tace wa yakaiku asiri da tsafi Yan meduguri ke har kina da bakin mgn masu asirin gado Akan musaddiq nedai Kuma wlh karya kuke daga ke har Aisha Baku Isa ku kwaceshiba musaddiq namune nida zaliha se ya auri zaliha ko yanaso ko bayaso shine mijinta ai na Isa dashi an gayamuku bamusan duwani shige da fice da kukeyi Dan ku mallakeshi munsan komai
Hajiya Aisha tace haba koda naji tin dazu nakejin wani kalar wari Ashe na asirine ke zuwaira har ke kike fadamin wannan maganar kamar yanda kike takama kin Isa da musaddiq Nima Haka na Isa dshi musaddiq dai mijin kairat ne ko kunki ko kunso se ya auri kairat mungode Allah mu bama neman maza danginmu kufa sauran mazan waje ahaka musaddiq ze auri karuwa sauran maza
Kan ta karasa hajiya zuwaira ta dauke hajiya Aisha da Mari se kairat tadauke laziha da Mari
Tace na ramawa antyna
Tsawa Alhaji Nasir yakuma dakamusu ku Ashe mahaukatane dukanku ban saniba seyau ku Dan Baku da kunya har Kuna da bakin magana Akan musaddiq Kuma Dan karfin Hali gaban halima kuhar kunmanta da tsanar da kukewa mahaifiyarshi dashi kansa musaddiq din to wlh wlh wlh kunji na rantse har sau uku Ni nasir Dan da nahaifa musaddiq bazetaba auran jininkuba Nima Haka ya Isa auranku da nayi acikin kandara da danasani nakeyi kullin ai najidadi shine gari bana sababa Kuma musaddiq dai namasa Mata aure zan Masa kwanannan Kuma wlh kusani dagayau in wani abun yasamu musaddiq da halima wlh Sena daureku dagaku har danginku Kuma wlh bame iya kwantoku har abada
Asorace su duka suka dago suna kallanshi cikin tsoro
Yace eh kunji me nace Dan musaddiq da mahaifiyarshi sune farin cikina aduniyarnan inbasu bani har abada duwanda ya tabamin su se Inda karfina yakare wlh
Yakalli hajiya halima yace farincijina Zaki yarda danki ya auri wayannan yaran
Dariya tasa tace hm ko amafarki wlh bazan taba yardaba bare Kuma da Raina da lfyta Allah ya kiyaye duniya da lahira Dan Allah alhaji ko jikayi nace musaddiq ya auresu to wlh banibace Dan Allah karka auramasa Dan Adam kenan me manta baya Allah abin tsoro mutun abin tsoro wlh musaddiq yafi karfinku ku duka Kuma yanda alhaji ya fada yamasa matar aure kujira zakusha biki kwanannan Allah Kuma yafi karfin mugu ko muguwa da Allah muka dogara ba da waniba munrike Allah shi ze karemu daga sharrin masu shirri har abada Dan andade ana ruwa kasa na shanyewa alhaji Ni natafi hadama ruwan wanka se kashigo ka fadamusu Basu ba Dan da na haifa sufita har karshi tafice tabasu wake
Dukansu mamakin maganar hajiya halima sukeyi ko kunyarsu batajiba ta rufe Ido tafadi magana Haka
Alhaji Nasir ne yadawo dasu daga tinani yace kundaiji da kunnanku abinda uwar yaro ta fada Kuma me iko dashi dan seda yardarta zaayi auranshi to ta yanke mgn itama danhaka dagayau seyau Kar nakarajin fada ko wana kalane Akan musaddiq Kuma in har kuka Kuma dambe agidana abakin auranku Kuna gamawa ko wance tatafi gidansu Zan Aiko Mata da takarda in kuka Kuma wannan shine dokata Kuma haka kairat da zaliha wlh in na karajin wata fitina sekun barmin gidana ko wance ta koma gidan ubanta bazaku samin hawan jiniba Dana musaddiq da halima basu saminba seku wlh dagaku har yaiyanku darajar hajiya halima kukeci indan tanine wlh tini ko wance na koreta angama darajarta kukeci har gobe kutashi kubani waje inkunne yaji jiki ya tsira
Ko wance da bacin Rai tafice Kuma da mugun nufi suka fita
Du wannan fadan da akasha musaddiq besan anayiba Yana falo Yana cike wasu takardu seda yaje wajan hajiya halima cin abinci take fadamasa abida yake faruwa mamaki abin yabashi dariya yasa
Yace Basu da aikinyi mommy shiyasa suke Haka
Tace kaiko nayi nayi na nunamaka nana findausi sabo da gaba kaki yardako
jiyayi gabansa yafadi yace Dan Allah mommy mubar wannan maganar yarinya sekace aljana kina Kiran sunanta wlh gabana yafadi Ni tsorantama nakeji ai muna gida daya watarana zamu hadune mommy kishare kawai natafi dubiya se nadawo
Tace adawo lfy OOh Ni halima abin naka musaddiq yaci gaba Allah ya kyata Bari naje Naga ko nana ta gama gyaramin dakin nawa
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 馃槏馃尮馃槝
WhatsApp number 馃摫
07036891952
*For comments only*
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
Alhamdulillah alah kulli halin
21-22
Hajiya halima na zuwa daki taga nana tagama gyaramata ko Ina tace yauwa nana har kingama
tace eh
tace daman nana da tambayar da nakeso nai miki kina zuwa makaranta acan boko da isilamiya
tace eh bako jss 3 Zan tafi se Kuma na taho Nan garin isilamiya Kuma izu'na 20 acan
hajiya halima tace to meye burinki Akan karatu kinaso kicigaba da karatu
nana tace eh mommy inada burin nazama me ilimi Kuma na karanci harkar lfy fannin Mata Dan natemaki Yan uwana Mata da Kuma na kauye musamman na garinmu
hajiya halima tace to zakici gaba anan akwai malami da yake zuwa kullin da la'asar koyar da masu aikin gidannan se kiringa zuwa Yana koyamiki sekuma maganar boko shima zansa musaddiq ya kai ki yasaki acikin makarantunsa da yabude kicigaba da karatu
hawayen farinciki nana tafara tace mommy keda ummu bansan da wana Baki Zan gode mukuba kunyimin komai arayuwa kamar Ina gaban iyayena
hajiya halima tace nana banace bamasan godiyaba Kuma Ni matsalata daya dake har yanzu kewar gida Taki sakinki seki rabe ke daya Kita tinani banaso Naga kina haka
tace insha allahu na dena
tace yauwa kokefa
Dakinta nana takoma bayan ta gama du wasu aiyukanta da takeyi nagidan hajiya halima bawani aiki mewuya sosai bane share sharene da goge goge sekuma Taya Yan aikin da suke dafa abinci shima hajiya halima ce tace tana zuwa tayasu Dan ta iya girkin zamani
Zama tayi bakin gado tace Allah sarki TALLAFEE nasan har yaje yadawo daga jaube Dan nasan anyi nisa akoyarwa amakarartar na dawo birninma haryau nakasa Dena tinaninka har addu'a nakeyi Dan na mantaka Amma kullin kamar karamin tinaninka akeyi tinani biyu nakeyi aduniyarnan Yan uwana da innar mu se TALLAFEE Kuma hajara tace dannan kano ne ko wataran Zan hadu dashi in na fifata to ai ko naganshi ban sanshiba ko mommy ta sanshi Kuma Ni banji ana maganarsa agidannanba Haka ta hakura tatashi zuwa Taya masu girki aiki
Kwanannan musaddiq baya samun Zama suna ta shirye shiryen bikin wani abokinsu kusan tare suka taso shinema babban abokin ango abikin yau asabar yaune Daurin aure bakaramin hidima akahada abikinba komai cikin harkar girma akeyinshi ko karyawar kirki musaddiq beyiba sabo da sauri abokanshi se kiranshi sukeyi yagama shiryawa shigace tagani tafada musaddiq yayi daga'ganin shigarsa na Kayan da yasa kasan ankashe nera sosai fitowa yayi Yana baza kamshi Yana taku kamar bayasan taka kasa fitowa yayi zuwa wajan mommy Dan yaimata sallama ze tafi
ita Kuma nana lokacin hajiya halima ce ta aiketa zuwa kicin ta dauko Mata farfesu zataci taje kicin din ta dauko kenan shikuma lokacin musaddiqb ya karaso yana waya be kula da nana da take tahowaba hankalinshi nakan wayar da yakeyi itama nana Bata kula dashiba seji sukayi sunyi kararo da juna lokaci guda ferfesun hannun nana yazube gaba daya ajikin musaddiq wani kalar tsawa yadaka Mata ya dauketa da Mari mezafi har biyu gigicewa nana tayi ta saki Kara dagudu hajiya halima tafito daga daki sabo da kukan nana da taji
Musaddiq tagani ya rikewa nana kunne Yana ta rankwashinta dakyar ta kwaci nana awajansa
se huci yakeyi yace mommy Dan Allah kibarni na balla wanna aljanar yarinyar Wai wannan wacece ina Kika samota kiga rashin mutuncin da ta yimin kigani yau ta batamin Raina sosai banasan Tama mace ko dukanta yau ta sani na Kuma dukan mace har hannuna ya taba'ta ko zaliha ba asan rainaba na daketa gakuma wannan itama ta batamin Rai na daketa Haka kawai Zan fita taimin Haka daba fita zanyiba ta zubamin wlh baabin da zan mata Dan ankone Kuma bani da wasu kalarsu yanzu shikenan daban zanfita acikin abokaina wanima yaga karantata nakasa yin ankwan abokina guda kinji abin da ya batamin Rai har na daketa
hajiya halima tace haba yaran karki Dan gidan mommy yaushe kakoma me zafin Rai Haka kai dana sanka da tausayi wannan Yar yarinyar kake yiwa Haka kanwar taka kayi hakuri kaji je ka'canja wasu kazo katafi
se lokacin musaddiq ya karewa nana kallo wata irin dariya yasa yace OOh my mommy ina kuma akasamo wannan Dan Allah kalli wainan kwalliya tayi dutabi ta bata fuska da wani fanti dawani Baki dutabi ta cike fuska da hauka wainan kwalliyane yakuma sa dariya sunan wata Wai yarkwalliya Huda bawanka jibi wata kwailaya da tayi Wai itafa aganinta budurwace ko samari akayiwa wannan shirman
yakuma yo kanta yasa hannu ya doketa fitomin abayan my mommy fito nace
ya dakamata tsawa nana tagama tsorata dshi kankame hajiya halima tayi tana ta kuka
hajiya halima tace musaddiq kafita daga idona wlh kar kakuma dukarmin yarinya yanda kake dancikina awajena Haka itama take ta zama yariyar dana haifa itace yarinyata tabiyu ina santa sosai kamar Kai
haba wani Kara musaddiq yasaki yace mommy kin jawa aljanar yarinyarnan wlh dagayau na'kulla mata kin jamata Sannan du Inda na ganta wlh Sena daketa Kuma Sena Bata aiyuka masu wahala mommy kin sanni kinsan halina inada mahaukacin kishi Akan iyayena banaso su hadani da kowa ni kadaine Kuma Haka nataso bani da wani Kani kokuma wa Wanda yagirmeni nidaya Kika Haifa duniya tasheda yau kece my mommy Kika hadani da wata abinda kikasan nafi tsana aduniya sabo daban taso Naga Ina dasuba yarinya mommy tajamiki wahala kinkuma jawa kanki gashi yau kinmin babban lefi yau zanyini cikin bacinrai du sabo dake wlh kin shiga uku aguna Dan Allah mommy kimatsa na ballanla yarinyarnan shiyasa mommy in tace zata kiraki mugaisa senaji gabana yafadi Ashe da'dalili kwacemin mahaifiyata zakiyi ako Ina Kika ganni ki gudu kawai in bahakaba zakiga me zanmiki ranshi abace yafice zuwa canja Kaya
Hajiya halima tace nana garin Yaya Haka tafaru
kuka nana takeyi takasa mgn rarrashinta hajiya halima takeyi hartayi shuru
Hajiya halima tace kema jekiyi wanka ki canja Kaya
daki hajiya halima takoma tahau tinanin abinda musaddiq yayi yau ta fara mgn afili tace musaddiq har'yanzu bakasan ka'girmaba Dan kai'kadai kataso bakaso nace wani ko wata Dan da nahaifa yanzu zakayi fishi to in yayi aure yasamu Yara muka jasu ajiki muka nuna musu kauna yazeyi dolene nacire masa wannan akidar aranka musaddiq tinkan kafara Tara iyali tinda Dole har goyasu zanyi in takama danhaka naja nana azaman kanwarka Kuma se kadena kishinnan Dole Bari na kiraka awaya nagani ko kahuce
Kiran layinshi tayi tajishi akashe murmushi tayi tace nasan Haka zatafaru
Musaddiq fishi yakeyi sosai da kowa na gidan har yaransa sunkasa gane kanshi yau kwana hudu kenan hajiya halima bata gan'shiba abin tin baya damunta har yafara damunta
karyawa sukeyi alhaji Nasir yace Ina musaddiq bayanzu ze karyabane
hajiya halima tace fishifa yakeyi Dani
fadawa alhaji Nasir abinda yafaru tayi
alhaji Nasir yace haba haba halima meyasa kika yimasa Haka kinfasan kowaye musaddiq tin Yana yaro bayaso yaga koni koke wani daga cikinmu yadau karamin yaro tin yana shan nono yake wannan kishin seyai ta kuka Dakar ake rarrashin'shi haryai shuru wani lokacin ko nono baya karba in yayi fishi kuma har ya girma be'denaba kinjawa Yar mutane tana cikin zamanta da kinbar maganar azuciyarki base kin fada masaba Nima nakula dshi Yana cikin damuwa har tambayarki nasoyi Ashe kece Kika taboshi
tace Ina da'dalilin yin hakan ta fadamasa dalilinta nayin hakan
yace e'kema hakane Amma bahaka yadace ki masaba taruwan sanyi zaki ganar dshi yanzu shi anashi tinanin da kishi gani zeyi kindena sanshi kamar da kin hadasu har susu biyu
tace nagane yanzu muje ka tayani rarrashinsa
alhaji Nasir yace muje nasan be fitaba
bangaran musaddiq sukatafi baya falo Dan'Haka dakinsa suka shiga yana kwance yayi rigingine idansu biyu Amma in ka ganshi kasan tinani yakeyi har yadanyi Rama kadan
tausayin sane ya kama hajiya halima dasauri ta karasa wajanshi kanshi tafara shafawa Yana ganin mommy ce yajuya bayanshi ya rufe Ido
hajiya halima tace haba Dan Albarkar yaran kirki fishi kakeyi da mommy kayi hakuri na dena Dan gidan mommy kadena fishi dani kaji Banda abinka ai kowa yasan kaikadai na haifa bawani kai dindai Kaine Dana najini duwanda nace bayankai nayi karane kawai kagane Mana dan gidan mommy
yace Nina barmata ke Allah ze bani wata mahaifiyar me Sona danhaka naja baya dake nadena zuwa wajanki tinda kindena sona idanshi yaciko da hawaye
Alhaji Nasir Yana gefe Yana dariya azuciyarshi yace yarintane wannan kokuma kishi ko Dan kaga Kai dayane bamu da wani
hajiya halima ce tadawo dashi daga tinani tace Alhaji ka tayani rarrashi nazo Biko
shima karasowa yayi yace taso muje kaci abinci kayi hakuri na mata mgn bazata kumaba Kai kadaine danta wasa takema
dariya yasa yace Allah daddy abin yabani haushi ka gayawa mommy ta mayar da wannan aljanar yarinyar wlh banasan ganinta inba hakaba wlh zata daku awajena tinda Dani zata'hada uwa taja mommy ta fadamin maganar da Bata taba gayaminba se ranar Dole naji na tsaneta
dakar suka shawo kanshi Akan zasu maidata gida yahau murna
hajiya halima tace to muje kaci abinci na dafa maka abinda kafiso
cikin farinciki suka tafi suna shiga musaddiq yai Ido biyu da nana
Dan Allah masu biyoni ta PC natura musu *TALLAFEE* daga farko suyi hakuri bana turawa ta PC ku tambaya a grp din da kuke za'a turo muku in har ana tura littafin *TALLAFEE* aciki in kun tambaya za'a turo muku
Semasu biyoni na sasu a grp Ni banasa kowa a grp kuyi hakuri naba da number tane Dan mugaisa da masoyan novel Dina bawai Dan natura novelba ko Kuma nasa wata agrp kuyi hakuri Dan Allah numbar ta tamasu San gaisawa da nine ni maman Muhammad auwal nabaku hakuri nagode da soyaiyar da kuke nunamin Allah yabar kauna
Kuyi hakuri da abinda kukasamu kwana biyu zakuna jina shuru kafin na turo
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 馃槏馃尮馃槝
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
23-24
Yana Ido biyu da ita yadaka Mata tsawa yace ke me'kikeyi anan
jikintane yahau bari bakinta yahau rawa ganin yanda takeyi abin ya bashi haushi yai kanta da gudu ze daketa falan suka fara zagayawa mommy namusu mgn inah basu jitaba cafke nana yayi ya murda'Mata kunne kara tasa
Alhaji Nasir ne ya kwace nana ahannun musaddiq yace ba mungama mgn da'kaiba meyasa kake Haka abinda ba'halinka bane shige kaci abinci yihakuri kinji nana baze kumaba namasa mgn
ita mommy abinne yabata mamaki ranta abace zatayi mgn Alhaji Nasir yaimata alama da Ido kartayi mgn Dan yaga ranta yabaci sosai
daki nana tatafi tana hawaye dutabi ta tsorata da musaddiq ita gaba daya gidan ya isheta
abnicin musaddiq yasa agaba yarike Kai da hannunshi yakicin abincin idanshi yakada yayi ja
Alhaji Nasir ne yadafa kanshi yace Wai me'yake damunka hakane ko baka da lfyne
yace Nima bansaniba daddy abunne ya yimin yawa gawannan aljanar ta gidannan da ta zamemin dutse awuyana gakuma abinda nake nema inaga nayi gamo kamar yanda Hasan ya fadamin tin ban yardaba harna yarda da maganarshi daddy mommy ku'tayani da addu'a wlh ina cinkin damuwa sosai Wai meya wannan abinda nake sone Kuma nake nemanshi gashi naje jaube tin ranar da naje bude makaranta naji abinda nakeso nake nema me muhimmanci da anfani wajena ya dada nisa dagarin har dajin garin nashiga banganiba kasa dadewa nayi agarin nataho gida Kuma gashi anan Kano Kuma jinake abin yadawo Nan Kuma bansan Ina bane gashi wannan aljanar ta dameni har gizo takemin Inna rufe idona yanzu Kuma anan gidan senai ta yawo agidannan Ina neman abinda nake nema ajaube narasa gane kaina gaba daya ajaube abin ya dada nesa Dani anan Kuma se naji kamar Zan ganshi nayi tinani nayi tinani narasa meye wannan abin Haka me muhimmanci arayuwata Dan Allah daddy da mommy Wai Ina kuka samo wannan aljanar kunsan asalinta kuwa kodai aljana kuka dauko Baku saniba se nine nafara ganewa Dan Allah ku maida yarinyarnan ku temakamin wlh gabana faduwa yakeyi in na ganta ko tinota nayi se gabana ya fadi Ni nama koshi zanfita
tashi yayi atare suka rike masa hannu suka dawo dshi ya zauna mommy tace musaddiq komai yai zafi maganinshi Allah karka mantafa kana da ilimin addini ka yawaita addu'a muma zamu tayaka kowa na yabanka Akan talakawa da TALLAFEE da kake musu gaka da tausayi da San jama'a Kai da nazata Kaine zakafi kowa Jin dadin TALLAFAWA yarinyarnan da mukayi arayurwata Amma se gashi munsamu sabanin Haka Dan Allah musaddiq me yarinyarnan tai maka Haka arayuwarka ka tsaneta Haka ko ka santa awani wajan tataba'ma lefi kaifa me tausayine da hakuri me yasamu Dana musaddiq kwanannan ya canja yafara wasu halayan da banaso bahaka musaddiq Dina yakeba da musaddiq Dina yadawo yanda yake da in yanasan farincikin mahaifiyarsa inkuma bayaso yafisan bacin ranta shikenan inkuwa bakaso to inhar na Isa dakai kabarmu da yarinyarnan nana tacigaba da Zama agidannan Kuma mutemaki rayuwarta inkaji labarin rayuwarta da na mahaifiyarta da Yan uwanta wlh seka tausaya musu Kuma Kaine na farkwan Wanda ze temaka'musu hannu binbiyu inaso musamu ladan temakwan da zamuyi Mata har karatu nakeso tayi ahannunmu kabar yarinyar mutane ta sake agidannan in kanasan farincikinmu kaji Dan Albarka
Musaddiq yace nayarda mommy ta zauna sedai Dan Allah ta nesanta da duwani inda tasan zamu hadu kifada Mata Nima bansan me yake damunaba kwanannan Nima nasan na canja Akan yarinyarnan nida nakesan mutane Amma ita narasa dalilin da nake Mata Haka kutaya'ni da addu'a Dan Allah bani da lfy nake gani banaso na takurawa wani ko wata har takai yazumda hawaye da lilina kullin burina Naga nasa bayin Allah farinciki tacigaba da zamanta Zan dure bazan Mata komaiba in na ganta agidannan acikin makarantuna akaita tafara karatu aje aimata du abinda yadace ta fara zuwa daddy mommy kuyihakuri Dani Dan Allah kucigaba damin addu'a ita nake bukata
alhaji Nasir du yana jinsu tausayin danshine yakamashi gaba daya azuciyarshi yace musaddiq lanlai Abu na damunka Kuma nafara gano guda daya to shikuma dayan da kake nema kakeso me'neneshi shima Zan nemomaka'shi inhar be sabawa addinin musulinciba Kuma befi karfinaba
hajiya halima ce tadawo dashi daga tinanin da yakeyi tace Alhaji kanajina da dan rigimana kayi shuru bace komai ba
yace inajinku aikin gama magana hajiya ba abinda zance seda nace Allah yaimasa albarka Allah ya kare mana shi ako ina yake
sukace ameeeen atare
hajiya tace yauni zanbaka abinci abaki da kaina
bashi tayi harya koshi Dan inba Haka tayi masaba baci zeyiba Dan Yana cikin damuwa tausayi dukansu yake Basu Dan sunsan ba halinshi bane
musaddiqne ne yace mommy daddy nafita nagode da kulawarku agareni Allah ya barminku iyayena
sukace adawo lfy
fita yayi Yana farinciki Suma sunji Dadi da sukaga yasaki ransa
alhaji Nasir yace in nagama tinani da bincike Zan gayamiki wata shawara da nayanke zamuyi maganar dake Dan akwai wani Karin bayani da nakeso in nagama ji zanyi bincike akai kafin na yanke hukunci
hajiya halima tace to Allah yasa alheri ne
yace insha Allahu alherine karki damu Zama kifi kowa farinciki inkinji maganar Bari naje na dan kwanta zuwa anjima
tace Ni Bari naje wajan nana
Yau liti yashirya zuwa ganin gida kaitsaye akofar gidansu motarsu tatsaya lokacin malam suleman na kofar gida azaune Yana Shan Iska yaga liti yafito amota tausayi dan nashi ya bashi abinda yafaru tsakaninshi da liti yatina yaga liti yayi kiba yayi fari wani dadine ya kamashi azuciyarshi shi liti bema kula dshiba
kannan'sane suka taho wajansa da murna sukahau masa oyoyo wani dadine ya lunlubeshi ganin Yan uwansa yace Ina innar'mu
sukace tana gida
lokacinne ya kula da baban nashi akofar gida jiyayi gabanshi ya fadi jiki amace yanajin tsoro yaje ya durkusa harkasa ya gaidashi kamar daga sama yaji ya amsa'masa jiyayi kamar amafarki tashi yayi Yana mamaki azuciyarshi kannanshi yasa suka kwashe Kayan da yazo dasu suka'kai gida dakin Inna zilai
liti yace ku gaishemin da innarmu
yashige ze tafi inda yake kwana kannansa sukace Yaya liti bazaka shigoba
ahankali yake musu magana Kar malam suleman yaji yace se baffa baya gida zanzo kunsan ya hanani shiga gidanshi kokun manta abinda yafaru banajin Inna Hari ko tananan zanshigo inhar baffa bayanan maza kuje ku fada Mata
Ashe du maganar da sukeyi malam suleman na bayansu yanaji idanshine yaciko da hawaye yanayiwa Inna Hari Allah ya Isa azuciyarshi na rabamasa gida da tayi
liti yajuya zetafi yaji an rikemasa hannu dasauri ya juyo baffansu yagani shi ya zatama lefi yayi yace baffa kayihakuri bazan shigarmaka gidaba
girgizamasa Kai malam suleman yahauyi yace bakamin lefiba abdallah zomu shiga ciki
liti mamaki abin yabashi Jin baffansu yakira sunanshi na gaskiya abinda be tabaji ya kiraba seyau har cikingida ya shigo dshi kai'tsaye dakin Inna zilai yajashi suka shiga lokacin Inna Hari na zaune abakin kofarta da ta gansu wani tsaki taja ta gallamusu harara shidai liti ikwan Allah yake kallo yarasa me yake faruwa
sallama malam suleman yayi Inna zilai ta amsa ahankali zama sukayi shidai liti jira yakeyi yaji me baffansu ze musu
malam suleman yace abdallah nadawo dakai gidanku gidan mahaifinka cikin dakin mahaifiyarka kayihakuri babban Dana kayafemin abinda namaka Dan Allah bansan meyake faruwa da niba lokacin
liti hawayen farinciki yafara yarungume mahaifinshi Yana murna yace Ni ban rikeka azuciyaba baffa addu'a nake tamaka Kuma nagode Allah ya anshi addu'a ta
itadai Inna zilai tana'jinsu takasa mgn
malam suleman yace abdallah ka tayani rokwan innarku tayafemin abinda namata nakasa Bata hakuri daman jira nake kadawo ka tayani Bata hakuri kaji nasan zakuyi mamaki nakiraka da sunanka na gaskiyako farincikin ganin babban danane yasani Haka
liti yace ta'hakura baffa itama tasan baka da lefi itace kullin me Mana nasiha Akan karmu rikeka azuciyarmu innarmu ki masa mgn
tace bakomai yashige Allah ya yafemana
sukace ameeeen
malam suleman yace ngd muku Allah yaimuku Albarka Zan danfita se anjima Zan dawo
Malam suleman na fitowa Inna Hari tahau zage zage tace kwadayima beyiba arayuwa Dan anga danta yazama me kudi an'koma Masa meye bamu saniba danda an sallamashi har koranshi anyi agidannan andaiji kunya zilai burinki yaci kije kibiya bokanki kin kwacemin miji
malam suleman be kulataba yai ficewarshi su Inna zilai najinta dariyama tabasu
Lifine yace innarmu Ina nana itace ban ganiba
shuru Inna zilai tayi
yace ko wani abune yafaru kifadamin Dan Allah
Inna zilai Nan ta fadamasa abinda yafaru Akan nana ai be tsaya Jin karshen zancanba yafita da gudu zuwa inda Inna Hari take zaune
yace Ina kika'kai min nana kifadamin ko kiga me ze faru
Inna Hari tace iye har kayi Baki kenan kasamu goyan baya to ban saniba ko zaka dakeni
yace baduka Amma Dole kifadi inda take
muryar malam suleman sukaji yace kifadi inda take in kinasan kwanciyar hankali
taga da gaske yakeyi ranshi yabaci tahau rawar murya tace Nima wlh bansan inda tajeba kome yafaru deluce tabani shawara Amma bansan inda ta kaitaba gashi delu batazo gidaba tinda suka'tafi
malam suleman yace nabaki nanda Yan kwanaki ki dawomin da yarinyata inba hakaba kema zakibar gidannan
yakama hannun liti sukabar wajan
Inna Hari Baki tasaki tana kallansu har suka bace tace dagaske kowafa na gidannan yafi karfina yanzu meye abinyi in delu bata'zoba Ni Hari komai yatsabemin
Musaddiq ne da yaransa amota sunata zagaya gari shifa Dole seya nemo abinda yake nema bekuma samuba cewa yayi sushige jaube suna shiga garin jaube Yana ta dube dube har sukaje gidan megari
Hasan yayi mamakin ganin musaddiq yace abokina lafiya me yake faruwa Na ganka Haka
musaddiq yace kaima kasan matsalar Wai Dan Allah Hasan kaima da kake garinnan bakasan me nakeso agarinnanba meyeshi wannan abin danake nema Kuma nakesan tunoshi Ina Kuma sanshi sosai Dan Allah meyasa aka dada nesa dashi da garinnan nadawone naji ko yadawo Kuma gashi dai har yanzu be dawoba Kuma akano yanzu nafijin shi acan wlh da zanga Wanda ya daukemin wannan abin nawa me mahimmaci da merabani dashi se Allah Kai Kuma gana garin aka daukemin shi kaki daukan mataki wlh ka'batamin Raina
Hasan addu'a yafara Masa Yana tofa Masa Kama hannunsa yayi suka shiga dakinsa zaunar dshi yayi ya cigaba da yiwa musaddiq tofi
dariya musaddiq yahau yi'masa yace tofa kaima ganikake na haukace ko naboro su mommy ma zasu Kira me rukiya Wai aljanune Dani Kuma aljanar yarinyarnan yadace Susa ayiwa rukiya baniba wata aljana su mommy suka kawo Zan nunama ita in kazo gidanmu malam dahalla kadena'min wannan tufin Ni lafiyata kalau babu abinda yake damuna ka zauna muyi magana Ni zuwa nayi karakani ciki cikin dajin garinnan kozanga abuna danake nema
shidai Hasan be dena tofin da yakeyiwa musaddiq ba karshema alQur'ani ya dauko yafara Masa karatu musaddiq tagumi yayi ya zubawa Hasan Ido har yagama
Hasan yace alhamdulillah Allah ya raba bawa da wahala sannu musaddiq ko zaka Dan kwanta ka huta
dariya musaddiq ya cigaba dayi yace Hasan wlh kaine baka da lafiya kazare inaga kwanannan bamu saniba
Hasan yace bazan kulakaba kome zaka fada tinda kayi gamo sena dinga hakuri dakai Kan kasamu lfy azuciyarshi yake mgn
maganar musaddiq ne ya dawo dshi yace Ni tashi mutafi daji karmuyi dare yau Zan koma gobe Zan tafi misira garin su mommy zanje ganin kakannina
Haka musaddiq yaja Hasan daji sukaci yawo basuga komaiba Haka suka dawo agajiya shidai Hasan yasan babu wani Abu nashi da za sugani sedai kawai susha wahala se mita musaddiq yake tayi an dada Masa nisa da abinshi Hasan na garin be hanaba tausayin abokinshi Hasan yake taji ya tausaya Masa har musaddiq yakoma Kano abin na damun Hasan
Hasan Kiran Alhaji Nasir yayi awaya yasanar dshi halin da musaddiq yake ciki
yace daddy Dan Allah anemo masa magani wlh Yana cikin matsala
Alhaji Nasir yace insha Allahu zamu iya bakin ko karinmu har seya warke mun'gode sosai
Hasan yace Dan Allah daddy Kuma Adena barinshi Yana fita neman wannan abinda yake nema akula dashi
Alhaji Nasir yace insha Allahu du za'akula
Alhaji Nasir na gama waya da Hasan wajen hajiya halima yatafi Dan yasanar da ita abinda yake faruwa da musaddiq
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 馃槏馃尮馃槝
*Me HADARIN SO* 馃槝
*Me 'YAR KWALLIYA* 馃槏
*Me NAFI GANE ARO*馃槝
*Me HEEDAYA I KIRARI* 馃槏
WhatsApp number馃摫
07036891952
*For comments only pls*
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
25-26
Alhaji Nasir adaki yasamu hajiya halima yai Mata bayanin abin da Hasan ya kirashi ya fadamasa hankalin hajiya halima yatashi
alhaji Nasir ne ya kwantar'mata da hankali yace yanzu mudage masa da addu'a kafin muga dawowarsa daga misira in abin nashi beyi saukiba dolene anemo'masa magani Kuma akwai tambayoyin da zanyiwa Hasan nace yazo gida ya sameni se muyi maganar
tace to allah ya temaka
Hajiya halima dakanta takai nana makaranta anyimata du abinda yadace tafara daga ss 1 saboda balefi tana da kokari sosai hajiya halima taji Dadi ganin kokarin ta se washegari zatafara zuwa daga makarantar gidan hajiya sukashige wato Inda delu take aiki suna shiga cikin gidan suka hadu da delu zata kicin delu Bata ganesuba seda nana tace gwaugo delu sannu da aiki amsawa tayi tana tinanin wacece
nana tace nicefa nana gwaugo
Baki delu tasaki tana kallanta da mamakin kyan da nana takara da girma cikin rawar Baki tace nana kece Haka Kika koma hajiya halima sannu da zuwa
cikin fara'a hajiya halima ta amsa Mata shigeta sukayi idanta yaciko da hawaye
suna shiga falan ta fashe da kukan bakinciki da danasani tace Ni delu se nasan yanda nayi kika'koma gaban uwarki kugama gaisawa yanzu Zan shigo na shirya karyar da Dole kubarta na maidata gidan ubanta
hajiya na ganin nana da hajiya halima da murna ta taresu tace asheyau inada manyan Baki
bayan sun gaisa hajiya tace findausi zonan yarinyata tibarkallah hajiya halima na kularmin dake
zaunar da ita tayi kusa da ita tace kinci sa'a yau du yaran gidan nanan sunzo gaishemu daman suna niyar zuwa wajanki su ganki se kaku kunzo Bari na kirasu suga Yar uwarsu
kiransu tayi duka yaran nata suka fito suka gaigaisa da hajiya halima nana dutabi ta gaishesu
hajiya tace gafa kanwartaku nana findausi Wanda nake Baku labari har kunacewa zakuje ku ganta se gashi sunzo
su fadila su kace tibarkallah kanwar tamu nada kyau
mustafane yace ummu nifa bana kanwa da ita Mata nakeyi da ita Zakiban ita na aura
ummu dasu fadila suka'hau dariya su'kace gaskiya ba,zamuba tsoho kanwarmuba yaro saban jini zamu Bata
mustafa yace nana findausi aizaki auri tsoho ko
ita,dai nana kanta na sunkuye tana murmushi
hajiya halima tace rabu dasu Dana in matarkace zamu baka komai nufin Allah ne
godiya ya hau yiwa hajiya halima
dariya hajiya takeyi tace kasa yarinyata najin kunya
fadila tace zo mutafi daki kanwarmu ya dameki da kalloko
Jan hannunta sukayi zuwa dakinsu
mustafa nata galla,musu harara
su,kuwa dariya kawai suke tayi
kwafa yayi yace zamu hadu daku
Sallamar delu sukaji shigowa tayi ta durkusa har kasa
hajiya tace delu lfy kuwa ya,naga idanki yayi ja ko wani abune ya,faru
tace bakomai hajiya ciwan Ido nake Daman um um Daman
tahau in Ina atare su hajiya sukace muna,jinki me yafaru
zatayi magana suka hada Ido da Mustafa gabantane yai mugun faduwa yanda ya kuramata Ido yahade Rai Yana jiran me za,tace
cikin tsoro tace um Daman um jiya au shekaran jiya au gobe da naje gida jaube shine iyayan nana su,kace amaido musu da yarinyarsu saura sati daya auranta
cikin tsawa Mustafa yace me kikace wannan Yar yarinyar zaayiwa aure maganarki ba kamshin gaskiya aciki kince jiya kince jibi kince gobe kafin kifada seda kikai tamana rawar biki nafa saba da irinku akutu
ummu da mommy karku manta ni lauyane abinda na,karanta kenan in mutun bashi da gaskiya ina ganewa tinda ta,shigo nagane Bata da gaskiya
dariya hajiya tayi Dan ta,tuno da labarin da hajiya halima ta bata na rayuwar nana har dalilin zuwanta aikatau
hajiya tace mustafa yi,shuru kwantar da hankalinka delu yaushe kika,je jaube nidai nasan tinda Kika dawo bakije ko inaba ko aikenki waje banyiba Kuma asanina Baki da waya bare da nace fada,miki akayi ta waya delu tin ranar da kika,kawo findausi gidannan nake zargin wani Abu akanki yanda Naga findausi du atsorace take dake da yanda kike harararta har yanda idanta yaija da kuma koke koken da kika ringayi na,ganin Allah yayiwa nana findausi canjin alheri na,fara zarginki Dan Haka nakira hajiya halima awaya nace ta tambayi nana labarin rayuwarta Dana iyayanta Kuma ta fadi tsakaninta da Allah da Kuma yanda take dake delu da nana tabawa hajiya halima labarinta hajiya halima ita kuma ta kirani ta fadamin komai jikina yamutu seda naje gidan hajiya halima da kaina na,dada jiyo gaskiyar labarin Kuma na gwadaki da dama Akan nana yanda kike nunawa na,dada yarda bakwa kaunarsu Dan Haka Kuma mu muka Kuma kaunar nana da mahaifiyarta duda bamu gantaba kuma munkusa zuwa jaube dake za,muje muji gaskiyar lamari Dan Haka girmanki yazube a'i'dona gaba daya Dan natsani azzalimi me danne hakkin wasu Kuma in munje jaube inhar abinda kika fada,mana karyane kirike kinbar aiki agidana ranar shine zamanki na karshe agidana
nanfa tahau,ba hajiya hakuri tana kuka tace wlh hajiya shirrin shedanne Dan Allah karki katsemin hanyar cin abincina bazan kumaba na,tuba
mustafa tsawa ya,daka mata yace tashi kiba mutane waje malama
se lokacin hajiya halima tai magana tace ni kinga na,kasa magana sabo da takaici kowa yaga yanda tafara magana bagaskiya azancen,ta
Mustafa yace Allah ya kyauta Ni nashiga wajan matata harda,sa hannu ya rufe Ido
hajiya tace Mara kunya
dariya sukasa ya,shige wajan su Nana
hajiya halima da hajiya lamarin delu da nana sukahau tantaunawa se yamma sukabar gidan su hajiya dakyar su fadila suka,bari akatafi da nana suna kewar juna sukarabu
Yau nana ta,fara zuwa makaranta Kayan makarantar sunyi,mata kyau sosai kamar Dan ita akayisu tafito direba ze kaita zaliha ta,gano ta
da sauri takira direban da ze Kai nana tace wannan yarinyarfa ayuba yar gidan waye
yace Yar gidan hajiya halimace inaga dagacikin danginta ta kawota tazo nangarinne karatu dannima kwanannan nafara ganinta kuma ita da Alhaji suncemin kamar yanda yallabai musaddiq yake awajansu itama Haka take awajansu Dan suna kaunarta sosai suncemin itama kanwar yallabai ce
ziliha tace ngd jeka
dagudu tashiga wajan hajiya zuwaira se ganin zaliha tayi akanta
tace ke me,nene ko sallama babu
zaliha tace nashiga uku anty zuwaira da'gaske daddy yakeyi shida hajiya halima sun,kawo matar da musaddiq ze aura baki gantaba kyakyawace ajin farko wlh musaddiq harshi har wulakanci da yake yiwa yanmata in yaga wannan yarinyar seya sota wlh anty yanzu ya zamuyi
hajiya zuwaira tace habadai se aka gayamiki Dan sunkawo yarinya se ya,so,ta meye baki masaba Amma be so kiba har yanzu fama muke dshi bamu shawo kanshiba itama tafara gasa dani kenan Dan na kawoki shine itama taje ta dauko wata lanlai halima kina Wasa da wuta baki'saniba se ta konaki kinji zafinta kin mallake komai na alhaji Nasir keda danki da Yan uwanki be,mikiba kin koma kin dauko wata tin Kan nashiga gidan alhaji Nasir nake fama da halima har yanzu banyi nasaraba karya kike halima se nayi nasara akanki dolenema Kuma wlh wlh inhar da gaskene wannan yarinyar Dan ki aurawa musaddiq Kika kawota gidannan kinyi kuskure Baki isaba bazaku cinye komai ke kadaiba in har Ina nuffashi bazan,bar wannan auran ya,faruba sena shiga nafita naraba komai inkuwa akayi kuskuran aurawa musaddiq yarinyarnan Sena haukatar da musaddiq da yarinyar kowa ya shiga damuwar da na,shiga
wata mahaukaciyar dariya zaliha ta saki tace kibarni da yarinyar ni nasan yanda zanyi da ita in sunyi Wasa se na sace yarinyar na kaiwa su daga ita su ai,kacemin ita surage zafi Daman gata Yar shila
hajiya zuwaira tace Dan Haka nake sanki zaliha komai nawane ajikinki duda ban haihuba kece madubina kona,mutu kece magajiyata babu abinda kika baro nawa ahalina
ki barni dasu wannan Karan se munyi nasara akansu alhaji Nasir ma in ya kaini bango lahira shima Zan aika,shi kowa ya huta Ina gama samun dukiyata lahira Zan aika,shi har ita halima mance kawai
zaliha tace anty zuwaira Allah ya,barmu tare zansa Ido yau Akan yarinyar har ta,dawo daga makaranta in naga ba,nasara anan gidan makarantar da take zuwa zanna zuwa har na,saceta
hajiya zuwaira tace hakama yayi nibari nafita naje wajan malamin da yake mana aiki ke kuma ki,zauna agida
zaliha tace wannan Mayan Dr nura ya dameni wlh kashe waya,tafa nayi gaba,daya nifa inada wani Abu anty in na gamajin dandanan namiji shikenan yafita akaina sedai Kuma na nemi wani ko,kuma in shaawarshi ta,taso min na,kiraka aragemin zafi yanzu aduniyarnan babu Wanda nake,so naji ya zumarsa take se musaddiq nayiwa kaina alkawari ko tahalin Yaya se na kwanta da musaddiq Koda Kayan mayene da maganin karfin shaawa sena zuba masa yasha na,kwanta dashi infa na ganshi nagare Masa kallo lokaci daya shaawata take tashi har gabana jikewa yakeyi wani lokin Sena Nemo wani gayan ya ragemin kwadayina Kuma Sena aureshi dukiyarsa tawace bata waniba Dole Sena siye wani ayaransa da kudi meyawa yanda Zan bashi maganin karfin shaawa Dana maye ya,zuba Masa yasha Dan ya kwanta Dani Kai anty wlh da ranar bansan irin farincikin da zanyiba Zan dirji yarannan yanda nakeso tasa wata irin dariya
hajiya zuwaira tace kinmin dedai tawan Nima Haka nake Akan danamiji Dan Haka ban dogara da alhajiba nake fita na,nemi Yan shila narage zafi dasu na iya takuna bawanda yasan me nakeyi seke Kan wata Wlh da musaddiq ba Dan alhaji Nasir bane Nima Sena kwanta dashi na lashi zumarsa dandai anabarin halak Dan kunya Amma muje zuwa watarana zaa,hadu Bari natafi se nadawo ki,kulafa Akan abinda na,barki kiyi
tace bazaa'samu matsalaba my anty sekin dawo
Tana fita zaliha tahau magana ita kadai kamar mahaukaciya tace hm anty zuwaira kenan kince watarana zaa,haduko wlh Baki isaba du abinki bazan bariba ki nemi musaddiq Inna,ji Ina gani an,gayamiki Nima irin kice da kikace inhar alhaji Nasir na burgeni Zaki iya bani aransa ranar girkinki Zaki zuba,Masa kayan maye yafita hankalinshi na,kwana dshi Ina sane nace banaso gudun irin wannan ranar Dan nasanki Dan akuyama seda ya sallama,miki Akan bin maza kema bakisan anfani nakeyi dakeba har burina yaci na nuna,Miki kalata Dan wannan dukiyar alhiji Nasir da kike,cewa Zaki mallake burinki nacika kema kasheki zanyi taruwan sanyi na,kwashe dukiyar na,nuna bansan komai,ba Bari na,koma waje najira dawowar yarinyarnan nagama hada me zan,mata
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama*馃槏馃尮馃槝
馃憼
馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃拕馃拝 *TALLAFEE* 馃拝馃拕
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
27-28
Zaliha na,zaune takasa ta tsare jiran dawowar nana takeyi karar hundin mota taji ta korawa get Ido tana,jiran taga waye ze shigo motar makaranta tagani tashigo wata uwar ashar ta danna tace lanlai dagaske yarinyarnan tasamu gindin Zama agidannan wannan makarantar akasata makarantar da du acikin makarantun da musaddiq ke budewa tafi ko wacce tsada ita akasata Dan samun waje kinyi kuskuran shigowa gidannan Kuma cikin rayuwata Kuma cikin dukiyar da nakesa ran zata Zama tawa hajiya halima kigama naki Akan musaddiq Nima ganinan zuwa se musaddiq yafi karfinki kinaji kina gani ganinshima seya gagareki Wlh komeye senayi Akan musaddiq komai wahalarshi inhar musaddiq ze Zama nawa Bari naje wajanta Mari zanfara wanketa dashi tsoratata zan,farayi yanda zataji gidannan yafita kanta dakanta se ta gudu tabar gidannan se gidannan ya zamemiki kunci inhar zamu hadu dake
tana'ganin nana tafito daga mota cikin zafin nama tanufota tana Mata wani irin kallo nana na hada Ido da zaliha taji gabanta yafadi gakuma mugun kallan da take Mata addu'a nana tafara taneman tsari azuciyarta zaliha ta,karaso wajan nana kafin tayi magana Sega hajiya halima ta,karaso zata fadawa memotar da yakawo nana zako
tayi mamakin ganin zaliha awajan cikin mamaki tace lfykuwa zaliha meyake faruwa na ganki anan kowani Abu kike nema
rawar Baki zaliha tafara tace aa au eh Dan kunnan daham Dina nake nema na,yardashine bansaniba shine nake duba Nan ko zangani mommy bakuwa kikayine
hajiya halima tace eh tafi karfin bakuwama Dan yargidace kanwar musaddiq ce wato itama yarinyar,muce
cikin rawar Baki zaliha tace ko itace matar da musaddiq ze aura bamu saniba
hajiya halima tace wannan Kuma be shafekiba ko itace koba ita,bace idone naki in Allah ya kaimu ai zakigani da idanki ko wacece matar musaddiq Yar mutanci ce me tarbiya me hankali me sanin yakamata yarinya Yar asali kedai kitaya yayanki musaddiq murna yasamu Mata tagari ta nunawa adangi Kuma abin alfahari awajanmu tinda bakiga Dan kunnenba kitafi wani wajan kiduba se anjima
nana itadai atsorace take ganin irin mugun kallan da zaliha kemata tana Kuma mamakin metaiwa wannan baiwar Allan
hajiya halima itama takula da Haka tasan Kuma me zaliha take nufi
lokaci guda ran zaliha yabaci cikin yake tace ya,sunan bakuwar tamu ko,nace kanwar tamu Kuma ita matar da musaddiq ze aura ya,sunanta
hajiya halima tace zakisani ahankali in lokaci yayi karki damu
zaliha ta kasa mgn sabo da bakinciki da takaici har hajiya halima tagama bawa me motar sako ta kama hannun nana suka shiga gida zaliha na tsaye ta dankare awajan
hajiya halima dariya kawai takeyi azuciyarta ganin yanda zaliha takoma tace kadanma Kika gani zaliha Ina sane da duwani takunku agidannan kuku duka Kuma Allah yafiko dashi muka dogara zankara matakan tsaro Akan nana bazan Bari kucutarmin da itaba
nana tace mommy ko gaisawa bamuyiba kina mgn
hajiya halima tace karki damu nana je,kiyi wanka kizo semu gaisa naji labarin makaranta Kuma Naga kamar atsorace kike ki kwantar da hankalinki baa,binda ze sameki jekiyi wanka ki canja kaya
Zaliha dakinta takoma tana cizan yatsa tace muzuba ni,daku se,nayi nasara akanku
Kairat ce tafito zata fita muntari ya ganta da gudu yataho wajanta yace haba kairat bakiga sakona bane meyasa kikemin Haka nifa masoyinkine me kaunarki Dan Allah kiji tausayina ya maganar auranmu kinyarda na,turo ni dan tani ashirye nake ke nake jira agida an,dameni nafito da matar aure ni kuma ke nakeso
se lokacin kairat tai mgn tace haba muntari waikai Wana irin mayene nina,gaya,maka inada Wanda nakeso har cikin Raina shine burina kanemi wata ka aura Ni bana sanka Inda kaji Wanda nakeso na aura wlh da ka dena Bina kana damuna Ni wataran uwar dakin,kace Dan Haka kafara bani girma tin,kan nashiga kaga tafiyata Kama batamin Rai nafasa fita
binta muntari yaringayi Yana Kiran sunanta Amma Taki tsayawa Haka ya,hakura yakoma Rai abace yace kairat Dole nine mijinki nine Zan aureki Haka yazauna yana,ta tinaninta Yana murmushi
Musaddiq ne yadawo daga misira bazato babu tsammani bawanda ya fadawa se ganinshi akayi kwanakin da yace zeyi be karasaba yadawo hajiya halima da Alhaji Nasir se ganinshi sukayi katsam cikin mamaki suka tareshi
rungume iyayan nashi yayi yafara hawaye yace mommy daddy nadawo canma badadi naje bansamo abinaba nemanshi nakeyi har yanzu se mafarki nekeyi da wannan aljanar tanan gidan tana mikomin hannu tana,min murmushi tana,ma inane ku fadamin tambayarta zanyi tabani amsa
Sakinsu yayi daga rungumar dayai musu dagudu yahaye sama Yana dube dube motsi yaji awani daki yabude yashiga yai Ido biyu da nana gabansane yayanke yafadi cikin dauriya yace ke nemanki nakeyi
Itama gabantane yafadi jikinta yahau rawa karasawa yayi har Inda take hannayanta biyu yakama yarikesu dakyau seda taji zafi tahau zubar da hawaye
yace maida hawayannan Kona daukeki da Mari kifadamin Dan Allah menai Miki kika hanani sakewa arayuwata kibarni da abinda nakeji Mana meyasa kike takuramin amafarkina meyasa nake tinaninki Inna zauna nidaya meyasa Inna tunoki gabana yake faduwa ke maiyace kifadamin nace Kona ballaki inke aljanace kibarni in kuma ke maiyace na rokeki kirabu Dani Dan Allah inba hakaba kome nai,Miki ke kikaja tsawa yadaka Mata kifadamin kinajina kinmin shuru
Yana rike da hannayanta gam yaki tsaki kuka tafara Masa tace Nih Nih Wlh bansan komaiba kumani babu daya aabinda kake zargina dashi
Ido yarufe yace yasalam dakarfi yafada se,kuma yai shuru yahau mgn azuciyarshi ji muryarki me Dadi Amma ganinki fitinane kin zamemin fitina arayuwata yanda muryarki take da Dadi yadace ace komai naki yazo da sauki
mommy da Alhaji Nasir ne suka haho sama wajan musaddiq su atinaninsu Yana dakin hajiya halima Dan wani likacin can yake zuwa ya kwanta yahuta kukan nana sukaji adakinta da sauri suka shiga mamakine yakamasu ganin musaddiq na rike da hannun nana ya mirde yaki saki yakuma hade Rai yazuba Mata Ido ita,kuma ta,rufe idanta Gam jikinta se rawa yakeyi tanajira taji saukar duka tana ta,kuka
hajiya halima ce ta kwace nana tace Kai musaddiq baka da hankaline seka jimata ciwo yanzu Dan Allah daga dawowarka me tai maka
yace mommy yarinyarnan Bata da gaskiya tambayarta nazo yi Taki bani amsa ai nafada Miki abinda yake faruwa dani ta fadamin gaskiya taki fada Kuma yanzu kinsan wani Abu mommy kamar abinda nake nema yananan cikin dakinnan nata ki fadamin menake nema ki fadamin Dan Allah har kyauta zanmiki mommy ki rokarmin ita
Kayan dakin nana yahau bincikewa har cikin bandaki seda yashiga yaduba amma bega komaiba katifar gadan yadaga Yana dube dube har karkashi gado seda yaleka Amma mega komaiba
suna tsaye kamar an shukasu suna kallan ikwan Allah hajiya halima ta,gama yarda danta bashi da lfy yayi gamo juwace tafara ibansa yatafi dabaya ze fadi dasauri Alhaji Nasir ya rikoshi
rungume nana hajiya halima tayi tafara zubar da hawaye tausayin yaran suka tace nana kiyi hakuri kandara tasamu Dan uwanki me kirki metausayi da San jama,a wai,yau musaddiq ne yake hawaye da idanshi yake takurawa wata batai,mai komaiba Alhaji musaddiq yayi gamo bashi dalfy dagaske wlh nayarda nana kiyiwa yayanki uziri bahalinshi bane wannan
tofi alhaji Nasir ya,farawa musaddiq ya Kama hannunsa zuwa dakin hajiya halima ya,kwantar dshi Yana tamasa tofi
Ido musaddiq yarufe Yana tazubar da hawaye yace Dan Allah ku rokarmin yarinyarnan tazo ta fadamin ko,naji Dadi azuciyarta
hajiya halima ce tashigo yace mommy tafada Miki ninasani Bazata fadaba Bari na,koma wajanta
hanashi tashi sukayi suka hadu suna tamasa tofi
yace ni nasan bagamo nayiba Akan gaskiyata nake komai Kuma Ni da hankalina ku,dena wahalar da kanku ko,dayake kucigaba da yimin addu'a naji Dadi Nima konayi bacci banafa bacci sosai wani lokacin
Sudai basuyi mgnba shuru sukayi hajiya halima kanshi ta,ringa shafawa tana,masa tofi har bacci me nauyi ya kwasheshi nunfashi suka sauke atare suka kalli juna
Alhaji Nasir tausayin danshi Dana hajiya halima ne ya,kamashi yace hajiya yaushene zakuje garin su Nana Kan maganar da mukayi dake
tace sati me zuwa zamuje
yace aa kutafi ranar asabar tinda jibi asabar Kinga abin nashi dada gaba yakeyi Ina tsoran abinda zeje yadawo gara ayiwa tumkar hanci tin wuri yau na,dada tabbatar da abinda nake zargi du zargin da musaddiq yake yiwa nana Bata da lefi ko daya wlh kema Naga kanki ya kulle ki kwantar da hankalinki ki,yarda da maganar da mukayi rannan kinji halimata
Murmushin karfin Hali hajiya halima tayi tace to Haka zaayi Allah ya kaimu Zan hada,musu Kayan tsaraba yau ko zuwa gobe
yace ni,yanzu zanfita da wani abokin babanmu zanje wajanshi nafada Masa abida yake faruwa ko da temakwan da ze,bawa musaddiq kinsan babban malamine har rukiya yanayi karki tasheshi ki barshi harse ya,tashi da kansa kinji yace baya,samun bacci sosai
tace to adawo lfy Allah yasa adace
yace ameeeen
Nana tana daki se kuka takeyi tace me nai,maka Yaya musaddiq wlh Ni bansan komai Akan abinda kake zargina dashi Ni bantaba cutar waniba dagani har Yan uwana bamu da mugun nufi akan,kowa Ni in,bahali Zan barmuku gidanku zanroki mommy ta barni na koma gida wajan iyayena wlh mommy da daddy sunfi Yaya musaddiq kirki da San mutane da tausayi
Se yamma musaddiq ya,tashi jiyayi zuciyarshi tayi wasai Kuma ciwankan da,yake damunshi yayi sauki kamar babu abinda yake damunshi se muryar nana dayaji dazu take Masa yawo akunne tsaki yaja yace wata matsalar Kuma aljana bazata barniba kin zamemin fitina arayuwata ko sunanki ban saniba mommy da sunsani Basu kawo yarinyarnan gidannanba wlh
Se surutai yakeyi shikadai har hajiya halima ta shigo ta tsaya akansa besaniba
Se,jiyayi tace katashi kaje Kai wanka kazo kaci abinci
Yace to Mommy fita,yayi zuwa ban,garansa yazo dedai kofar dakin nana ya,tsaya ya,kurawa kofar dakin Ido kamar me tinanin wani abun
New writer's
Hakan Take
Husba'ahfama 馃槏馃尮馃槝
*Me HADARIN SO* 馃槝
*Me 'YAR KWALLIYA* 馃槏
*Me NAFI GANE ARO* 馃槝
*Me HEEDAYA I KIRARI*馃槏
WhatsApp number
07036891952
*For comments only pls*.
👠
👝👝
👠👠👠
👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
💄💅 *TALLAFEE* 💅💄
👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
29-30
Musaddiq yadade tsaye akofar kamar me tinanin wani Abu hannu yasa ahankali yabude dadikin shi beshiga dakinba Kuma shi berufe dakinba kallan cikin dakin yakeyi gano nana yayi zaune akangado ta juyawa kofa baya kurawa bayanta Ido yayi ita nana batamasan ya,nayiba ta,fada kogin tinani kafa yasa zeshiga kome yatine yaimaza yadawo da baya yanajan nunfashi ahankali yafara mgn yace jibeta kamar mutuniyar kirki ta,wani juya baya tazauna shuru kome yake damunta ohuh tsaki yaja toni ina,ruwana aljana kawai yaja kofar ahankali yatafi yanata waige
hajiya halima na,labe tana kallan musaddiq jira takeyi Daman taga me zeyi da yatsaya kofar nana tana ganin yatafi taja wani dogwan nunfashi tace Allah yabaka lfy musaddiq kahadu da wahala
Alhaji Nasir yaje ya,yiwa abokin baban nashi bayanin abin da yake damun musaddiq
malam yakubu yace karka,damu Nasir insha Allahu bawata matsala bace babba shinedai benutsu yagane me yakesoba Amma yanzu komai yazo karshe Kuma tinanin dakukeyi Akan koyayi gamo ko Kuma asirine tin awaya da kamin bayani kafin kazo sedanai istahara Kuma abinda yakesodin yake nema me muhimmanci alherine babba agareku gabadaya Kuma farin cikine da kwanciyar hankali insha Allahu Wanda yake gani amatsayin aljanar tashi Kuma yatsaneta yake ganinta amafarki itace maganin abinda yake nema ko Kuma nace maganin matsalarsa gabadaya Allah ne yasan dalilin hakan agareshi Kuma allane yake kareshi agaskiya danka akwai masu kawo,masa Hari tako Ina Akan dukiyarsa dandai yaran nada karfin addu'a baya,wasa da addu'a Kuma Kuna tsaye akanshi wajan yimasa addu'a Amma agaskiya kagaya,masa yadage da addu'a finda yanda yakeyi da yanzu atsaye ake akanshi wajan ganin asirin da akemasa ya kamashi Kuma ko kunnemo,Masa abinda yake nema wato wannan yariyar gaskiya sekun Mata nasiha Akan Tai hakurin Zama da musaddiq seta danne zuciyarta tacire tsoro kafin komai ya dedaita tsakaninta dashi itama Kuma kartayi Wasa da addu'a da takeyi in,bahakaba tawajanta zaa iya cin nasara Akan musaddiq tawajan yima asiri da ita kanta zaa iya samun galaba Dan Haka takula sosai kuganar da ita in,tashigo gidanshi Dan setaji kamar ta gudu saboda abinda zena,mata Amma intayi hakuri komai ze shige Dan babu abinda baya shigewa aduniya ga ruwan zamzamnan da addu'a ciki da maganin da yadace yai anfani dashi adinga bashi safe da yamma zamu dage damasa addu'a har yarinyar tashigo gidansa sauran mafita Yana wajanka kayi gaugawar yin aiki da Shawarar da nabaka Dan ai maganin matsalar da wuri Allah yatemaka
alhaji Nasir yace nagode sosai abbah
malam yakubu yace godiyar me kakemin Dan na temaki jikana me mutunci da sanin yakamata me tausayin talakawa kodan wannan temakwan da yakeyi Allah bazebari acutar dshiba
sallama,sukayi dajuna cinkin firinciki alhaji Nasir yakoma gida yayiwa hajiya halima bayanin yanda sukayi da malam yakubu tashiga damuwa da fargaba sosai ganin ta yanda hadinnan zeyuwu dakuma makiyan da musaddiq kedasu alhaji Nasir ne ya,kwantar,Mata da hankali har tasamu nutsuwa
Nana ta,dawo daga makaranta sukayi kicibus da kairat lokacin nana tafito amota ita,Kuma kairat zata fita cikin mamaki kairat take kallanta afili tace wacece wannan Kuma daga Ina ke tsaya Dan Allah
nana juyowa tayi taga me kiranta
karasowa kairat tayi tace ke Inazaki wajanwa kikazo
shuru nana tayi tana Tino maganar da hajiya halima taimata in an tambayeta nana tace Ni yarnan gidance Yar gidan hajiya halima wato mommy Kuma Yar alhaji Nasir wato daddy Kuma kanwar Yaya musaddiq
tsawa kairat tadaka Mata tace karya kike yarinya Basu da wata yarinya ko yaro aduniya face musaddiq wato mijin da Zan aura kuma,ma ke wacece adanginsu Dan ban,sankiba Kuma bantaba ganinkiba ubanme kikazoyi gidannan
murmushi nana tayi duda zuciyarta atsorace take tace baiwar Allah meyai zafi daga kin tambayeni nabaki amsa Kuma bazaginki Nainaba bakuma rashin kunya nai mikiba Allah yabaki hakuri bansan ranki zebaciba seanjima tafiya nana tayi da tinani azuciyarta me wayannan yanmata biyu da tahadu dsu agidannan suke nufi da har yanzu Bata manta yanda zaliha tai mataba
kairat tsayawa tayi kamar dutse awajan Baki bude har nana ta bace
muntari ne ya dawo da kairat daga mamakin data,keyi yace kairat ni kike nemako gani nazo kinyanke shawar auran nawa kike nemana ki fadamin
wani mugun kallo Tai Masa tace Dan Allah muntari kabarni da abinda yake damuna dakuma barazanar da take neman billomin arayuwata kaidinwa anata maza masu jini ajika da hatimin nasara nimatsa nashige Mara zuciya kawai
wajan hajiya aisha kairat taje ta fadamata ganin nana datayi dakuma yanda sukayi da nana
hajiya aisha tace nashiga uku wata sabuwa dagaske kike kairat ko wasa
tace Wlh anty bawasa nakeba
tashi hajiya aisha tayi tahau zagaya falan tace aikifa Yana neman kwabemana dolene senaje gida cikin gaugawa inbahakaba komai ze iya faruwa gawa yannan shedanun su hajiya zuwaira da karuwar kanwarnan tata zaliha suna batamana aiki in munyi gakuma shima uban Yan taurin Kai musaddiq shima haryanzu munkasa shawo kansa yayi gadan uwarsa da mahaifinsa Abu baya kamasu dawuri se ansha wuya ni narasa wana irin tsarine dasu Haka kudi nake kashewa Amma abanza akwai wani malami da kawata yagana tabani labarinsa Yana aiki sosai sedaishi da rauhanai yake aiki Kuma sesun kwanta dakai zasuyima aiki Kuma Dole muje tare dake yanzu menene mafita Haka zamu Bari rauhanai su kwanta damu kafin bukatarmu tabiya koyaya kokuma hakura zamuyi munaji muna gani su hajiya zuwaira su mallake komai na musaddiq da alhaji Nasir shikenan munzama Yan kallo dolenefa itama wannan yariyar da kikagani yau dolene mu dauki mataki akanta tabar gidannan cikin gaigawa kafin itama ta Bata,Mana shiri Kar ko itace zaa aurawa musaddiq kingakuwa aiki yadada baci Dan yanzu burina shine kishiga gidan musaddiq azaman Mata Dan kitayani yaki da hajiya halima da alhaji Nasir Dan akwai kudirin da nake dashi skansu Kuma se na aiwatar zanji Dadi shine cikar burina akansu yanzu me kike,gani wace shawara zamu yanke
kairat tace yanzudai mufara bincike Akan yarinyar da nagani
hajiya aisha tace yauwa yanzu abinda zaayi kije kisamu muntari kibigi cikinsa Akan yarinyar in,yasani se yafada,miki inkuma besaniba kishiga wajan hajiya halima kamar kinje gaisheta seki,ganewa idanki komai
tace to anty sekuma maganar wannan malamin da yagana ta fadamiki kawai muje bakomai indai bukatarmu zatabiya Dan babu abinda bazanyiba Akan musaddiq
hajiya aisha tace to kanwata Haka zaayi zansa ranar da zamuje seta rakamu yaganar ammafa se alhaji baya gari dan,kinsan kwanannan nafita da yawa Kuma duakan musaddiq ne banaso ya fara zargin fitar danakeyi Dan kin sanshi ya iya gano Abu sedai in be kulaba
kairat tace godiya nake my anty
Hajiya halima ce tasamu nana da maganar zuwansu jaube tsallan murna nana tafara batasan lokacin da ta rungume hajiya halimaba tace ngd mommy Allah ya Kara girma sedaifa tai shuru
hajiya halima tace inajinki nana Fadi karkiji kunya fadamin abinda yake damunki
tace gaski in natafi bazan dawoba natafi kenan bazan iya zaman Nan gidanba har ummu sena,yiwa sallama duda naji kince da ita zamu,tafi ta,karasa maganar kamar zatayi kuka
Gaban hajiya halima ne ya fadi azuciyarta tace ana wata ga wata danhaka nake tsoran abinda mukesan Yi akanki nakeyi nasan bazaki yardaba hakama iyayanki karsuyi,Mana wata fassarar daban gakuma uban tafiya musaddiq Allah dai yabamu sa'a Allah ka kauda duwata fitina akai
nana tace mommy bakice komaiba
hajiya halima tace karki damu nana kedai Bari muje garin tukunna jeki fara hada kayanki nasawa
cikin murna tatafi dakinta tanajin wani nishadi azuciyarta tana shiga daki tafada kangado tana murna tace Allah nagodema zanbarwa wannan mugun gidansu zankoma wajan Yan uwana da iyayena dakuma kawayena nakuma samu damar ganin TALLAFEE har magana Sena Masa Inna ganshi wannan zuwan in yazo ko baze kula,niba yanzu Kuma wannan mugun yanemi Wanda Zena takurawa aljana zata barmai gidansu wainice aljana Kuma Wai niyake tinanin ko maiyace wannan kalmar in tafa,fadomin har kuka nakeyi iyayanka sunfika kirki bakayo halinsuba yanda baka Sona Nima banasanka in munrabu Kar Allah yasa nakara ganinka Dan ko me kamarka banaso nakuma gani mugu kawai nasan bahaka TALLAFEE yakeba yafishi kirki duda naji su mommy nacewa yanada karki Yaya musaddiq ammani ban ganiba natsani masu kudinnan musamman irinsu Yaya musaddiq Mara mutunci TALLAFEE kadai yake birgeni amasu kudinnan maza sekuma su mommy dansu Naga baruwansu insha Allahu nakusa naganka TALLAFEE nidai na damu dakai kullin kana cikin raina kamar abinda nafiso arayuwata har kullin tinani nakeyi da tambayar zuciyata meyasa nadamu dakai Haka innafita makaranta har dubawa nakeyi ko zanganka ahanya Kuma ranar da Naga motucinsa ajaube banrige kalarsuba dakosu innagani Zan iya ganeshi inaga indai naganshi Ido da Ido zandena tinaninsa da San ganinsa shikuma wannan mugun Yaya musaddiq daga naganshi ko na tinoshi se gabana yafadi kodan mugun,shi baya,sona ya tsaneni narasa wannan dalili har neman tsari nake dshi awajan Allah Randa naganni ajaube bansan irin murnar da zanyiba Bari nafara hada kayana gaba daya
tashi tayi tahau hada kayanta jakunkunan da ummu da hajiya halima suka Mata siyaiyar Kaya gabadaya ta hada kayanta baabinda tabari
Yau asabar da sansafe hajiya halima da nana suka,gama shiryawa zuwa jaube Kiran musaddiq tayi awaya yazo Dan tafada Masa zatai tafiya
da sallama yashigo yagai da mahaifiyar tashi yace mommy lfy Ina zakije da safennan
tace na kirakane na fadama nanace zataje ganin gida Dan Haka Zan rakata ko zakabimu muje tare
yace Allah ya kiyaye narasa Inda zani rakiya se garin aljanu kina fadar sunan aljanar Nan seda gabana yakuma faduwa ko amafarki banaso naganni agarin Dan Allah in kunje karki dawo da ita tatafi kenan Nima na huta nasamu sauki Dan wlh yanda kikasan akaina take rayuwa agidannan du tabi tadamu rayuwata Kuma ki fadamata Dan Allah karta Kara zuwarmin mafarki ta isheni Haka tana wani yimin wani munafikin murmushi tawani mikomin hannu kome zanmata ohu Allah yasa bantaba zuwa wajanta Naga metake mikominba amafarkin aljana kawai kodayake Bari naje dakaina na jamata kunne ba ita bani Kuma ta fadamin abuna danake tanema inashan wuya tin rannan Dana shiga dakinta niji alamun abina yana cikin dakinta karta,tafi Bata fadaminba
kafin hajiya halima Tai magana har musaddiq yafice kwallamai Kira takeyi inah bejitaba biyoshi hajiya halima tayi cikin sauri har ya banka yashiga dakin nana kafin hajiya halima ta karaso
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 😍🌹😘
👠
👝👝
👠👠👠
👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
💄💅 *TALLAFEE* 💅💄
👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠
*IG Officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
31-32
Musaddiq nabankowa cikin dakin
nana tace nashiga uku bawan Allah yihakuri yau zan,barmuku gidanku gabadaya bazaka kara gani,naba Dan Allah karkamin komai
yace eh ainasan yau zakibar gidannan nazone naja,Miki kunne bake bani inkintafi karki karazuwa cikin mafarkina seabu nakarshe kibani abuna da Kika boyemin anan dakin danake tanemanshi ko yanzu gashi inajin abin akusadake kifadamin meyeshi kibani
nana tace wlh Ni bansan ko,menene,shiba
yace yimin shuru aljana muryarki kamar tamutanan kirki saboda,dadinta ammake muguwace kinhanani sakewa arayuwata kina nema kimaidani mahaukacin karfi dayaji
hajiya halimace ta shigo tace Kai musaddiq bafanasan rainin hankali kafa takurawa yarinyarnan dayawa kafita idona tinkan na,batama rai Wai shi wannan abinda kake tanema fadi meyeshi Kuma yasunan abin naka dazaka dagawa yarinyar mutane hankali akai muma kadaga Mana kafita kabamu waje tinda bazamuyi sallamarba gara kabatamin Rai inhar kanada gaskiya Akan abinda kakeso ta,fitoma dshi kafadi sunansa,Mana daka,damu mutane akai nana shige mutafi gaka ga,dakinnan sekai taneman abinnaka dabashi dasuna muse mundawo
Haka sukafice sukabar musaddiq atsaye adakin
nana nata waigenshi harsuka fice
shikuma kwanciya yayi akan,gadan yarufe Ido kamar mebacci cankuma tashi yayi kamar an cijeshi yaleka ta wundo harsu nana suka shige mota harsuka fice Yana tsaye awajan komawa yayi yazauna jagwab kamar Mara lfy sekuma yatashi yahau dube dube adakin ko zega abin nashi gajiya yayi yakoma yazauna
afili yace meyake faruwane yanzu,Kuma babu abinnawa adakin shikenan tatafi dshi narasa abuna mommy bazaki ganeba wlh nine kadai nasan abinda yake faruwa tatafi dshi tabar danki cikin damuwa ko,binsu zanyine Kai bazanbi aljanaba
tashi yayi yafice Yana tangadi kamar ze fadi haduwa yayi da zaliha ahanya Ido yakura Mata kamar me,tinani wani dadine ya,kama zaliha
tace burina zecika yau ahankali Tai maganar tace Yaya musaddiq baka da lfyne Kona temakama
jiyayi kanshi nacigaba da juyawa hannunshi zaliha takama tace Bari narakaka daki
sewani kararraya takeyi shi Yana takanshi bemasan tanayiba suna shiga ta zaunar dshi afalo taje firij ta,dauko Masa lemo waigawa tayi taga hankalinshi baya kanta idanshi arufe danhaka tasamu damar zuba Masa maganin da takarbo wajan boka Dan kusan ko,yaushe Dan wahala da Sakai dshi take yawo azuciyarta tace bantaho da maganin karfin shaawaba yauda burina yagama cika Amma Bari nasamu kasha wannandin shima ya Isa zuwa gabanshi tayi tasunkuya tace gashi yayana bude bakinka nabaka
jiyayi antura Masa Abu abaki ita tadawo dashi daga tinanin dayakeyi yadatse bakinshi yaki budewa Ido yakura Mata shibe bude Baki ya karbaba shikuma beyi magana ya,barta da Kofi ahannu itama kallanshi tahauyi tana addu'a Allah yasa yakarba yasha burinta yacika har tafara tinanin shanawar da zatayi dashi in maganin yafara aiki Baki tafara lashewa kamar wata maiya tana,masa wani murmushin daukan hankali shikuwa musaddiq fuskar zaliha koma,Masa tayi tanana sak har kwalliyar da tayi nafuska irinna Yan matan kauye shiyakega fuskar zaliha takoma
kara yasa yace Wai bazaki barni,bane kin,tafinma sekinyo sundabarunku na aljanu kindawo wajena iyayena sunsoki Amma kina azaftarmusu da dansu Wai mekike niyar banine aljana dahalla matsa Kona karyaki
doke Mata hannu yayi kofin yafadi kasa yafashe kafa yasa yai bal da ita Kara zaliha tasaka ita bazafin naushin da musaddiq yai,mata,bane ita bakincikinta tafiyaiyar da maganin yayi tin,daga waje menisa ta,karboshi dakuma kudin da suka kashe yabata,Mata Rai
cikin tsawa tafara mgn tace kaiwai wana irin mutunne metaurin Kai da wuyar shaani musaddiq ko kaki ko,kaso nice taka kai nawane dolene na mallakeka Kuma nai yanda nakeso dakai na,koma wata mahaukaya akanka har Inda ko amafarki in ance zan,shiga bazan yardaba Amma sabo dakai naje Amma abanza sekace mutanan farko saboda taurin kanka kayarda Dani taruwan sanyi kadena bani wuya ita,kuma wannan wacece tashigo rayuwarka har adalinlinta tawargazamin aiki yasunanta senadau mataki kanta Dole Kuma se na nemota tinda har tafara maka gizo wataran zaka sota Dole na,rabaku wlh
hankalin,shine yadawo yaga Wanda take gabanshi wani irin kallan tsana yahau yimata yace kee bana, Miki iyaka da wajenaba Dani kaina meye wannan Kika kusa bani wannan wana kalar lemone Haka yacanja kala yakoma,ja kamar jini Dame zakiyi,min kasheni zakiyiko Allah yakareni Wai Dan Allah me mukai,mukune da kuke neman hallakamu keda hajiya zuwaira Baku barniba bakubar mommy ba zaliha burinki bazetaba cikaba akaina wlh Dana aureki wlh gara na auri kairat ko gurguwa Dana hada ciki dake gara naje narungumi taransufoma nasan mutuwa zanyi bana,sanki Yar bariki kawai dagake har kairat na,ganoku duda ita kairat tanuna bajikina take,soba auranta takeso nayi ko,narasa Mata bazan aurekiba gara nakarasa rayuwarta Haka wlh fice kibani waje maiya Mara zuciya aniyarki tabiki keda mugun nufinki ficee nacee
sumsum tafice jiki amace tana zubda hawaye na,rashin sa'a datayi yau dakuma bakar maganar da yafada Mata ga,bakinta yamutu takasa cemasa komai mota tashiga taja tafice gabadaya agidan ko zuciyarta tamata sanyi
Hajiya halima sunbiya sun,dauki hajiya da delu dakyar delu tabisu hakuri taita,basu tace itafa mqganar da ta,fadamusu rannan shirrin shedanne
hajiya halima ce tace ki kwantar da hankalinki delu bazamu barokiba Amma dolene muje dake aikomai agabanki Kuma kema daganan kiga Yan uwanki semu,dawo tare bame korarki a aikinki tinda kingane gaskiya
tace hajiya halima nagode Allah yakara girma
sundau hanyar garin jaube deluce me,nunamusu hanya har Allah yakaisu lfy farinciki wajan nana baa mgn akofar gidan su Nana suka tsaya lokacin liti da malam suleman sunfito zasuje wajan kiwo su malam suleman tsayawa sukayi suga wajanwa wannan dankareriyar mota metsada tazo ganin wayanda suke fitowa aciki yadada Basu mamaki ganin Wanda tafito dagudu zuwa wajansu nanace tafito tazo wajan liti tarungumeshi tana Hawaye
Tace Allah nagode,maka da kadawo,Dani wajan Yan uwana
Dariyar farinciki liti yahau,yi yace nana kece Kika koma Haka tibarkallah kin dada girma kinyi fari kin Kara kyau mekikeci,Haka abirni
Dariya itama tasa tace Yaya liti aikaima kayi kiba kakara kyau da girma yaushe kazo ko,kadena aikin babfa
ya,hanako da Inna Hari
Kafin liti ya,bata amsa ta,daga Ido sukai Ido hudu da malam suleman jikintane yahau rawa
Tace dabaki muke Bari na,shiga dasu wajan innar,mu
Tafara tafiya liti yariko Mata hannu yace bakigai,da babfaba ko,Baki ganshiba
Sunkuyar da Kai tayi takasa mgn liti ze,dada mgn malam suleman ya,dagamasa hannu karasowa yayi wajan nana
Yace yar,gidan baffa ba,magana sannu dazuwa kin,dawo lfy
Kallanshi tahauyi tana mamaki
Liti yace Wai kin, Zama kurmane ana magana kinaji
Rawar Baki tafara ta,durkusa kasa tace babfa Ina kwana
Dagota yayi ya amsa Mata cikin, farinciki
Yace jeki shigo da bakin,naki kin,barsu atsaye
Du,abinda sukeyi a idan su hajiya halima tausayi suka,Basu dukansu
Nanace tace su mommy kuzo mushiga ciki
Bin,bayanta sukayi har cikin gidan da sallama bakinsu lokacin dusu inna zilai na tsakar gida habawa ihun murna yaran suka,hauyi suka rungume nana suna niyar kadata ita Inna zilai se,dariya takeyi ganin Yar tata cikin koshin lfy
Litine yace ku,saketa haka karku kadata
Inna zilai tace sannunku da zuwa kushigo
Rungumeta nana taje tayi tana ta, dariya takasa mgn
shafamata Kai Inna zilai tahauyi tana murmushi tace Ni sakarni tinda baza,kiyi,min magaba se dariya
Se,lokacin nana Tai magana tace yihakuri innarmu wlh farincikine yarufeni har nakasa mgn ga canji da,nagani agidan namu
Inna Hari da taji hayaniyar yara fitowa tayi daga daki Baki tasaki ganin nana da delu da manyan Mata masu kudi Baki tafara washewa tana jira taga sunyi dakinta se,taga sabanin Haka
Dakin Inna zilai aka,sauke su hajiya halima har ita delun takasa tashi taje wajan Inna Hari
Saukar girma da mutunci akaiwa su hajiya halima ga lafiyaiyan fura da nono kindirmo du aka saukesu dashi
jiki nabari malam suleman yaje yadada hado lafiyaiyan cefane hardasu zabi yasa aka yanka akahau musu wani hadandan girkin
Bayan yaran gidan duka sunzo sun gaigaishesu malam suleman shima yazo sun gaisa Harda liti du Wanda yazo gaishesu se nana tamusu bayani kowaye shi awajanta
Tinda sukazo Inna zilai Bata zaunaba hidima takeyi dsu seda tagama komai sannan tazo suka gaigaisa
delu dai Ido kawai take zarewa tana mamaki azuciyarta ganin canji agidan gashi taga Inna Hari takasa magana gayanda taga malam suleman nata rawar jiki Akan Inna zilai da yaranta gakuma saukar da akayiwa su hajiya halima tin daganan tasan komai yakwabewa Yar uwarta saboda taga ramar da Inna Hari tayi gashi tanaso taje wajan Yar uwarta takasa tashi
Inna Hari nacan adaki wani kululun bakincikine yatiketa ganin yanda suka,shige dakin Inna zilai Harda Yar uwarta delu gakuma Kaya masu yawa anata shigowa dsu Kuma dikin Inna zilai ake takaiwa tin,daga,nanne ta sare tasan bawani kudi da zataci Kuma itama delu da matsala tawajenta
Malam suleman,ne ya leko dakinta yace waike Hari meyake damunki bakiji anyi Baki bane kinwani shige daki kinki fitowa ko aiki kinki fitowa kitaya Yar uwarki maza kije kugaisa saura kinuna,musu halin naki kiga abinda zanmiki
Ita Tama kasa magana jiki amace taje dakin suka gaisa sekallan delu takeyi taga delun tayi kamar Bata gantaba
Nanace tace ummu mommy wannanfa itace kishiyar innarmu Kuma kanwar gwaugo delu
Atare sukace Allah sarki aikuwa ga kamanan
Hajiya ce tace delu tashi,Mana kije kugaisa sosai da Yar uwarki shine tindazu Kika zauna bakijeba
Tashi delu tayi tabi Inna Hari suka,shige daki
nanfa Inna Hari Tahau tambayarta tace Wai delu meyake faruwane Naga kema kinyi sanyi kamar Mara gaskiya
Nanfa delu ta,bata labarin komai tindaga zuwansu birni har kawo ya zuwansu,Nan
Kuka Inna Hari tafara itama tabata labarin matsalar da tashiga bayan rabuwarsu tace yanzu delu meye abinyi tawani wajan naji dadin zuwanku yau Dan korata suleman yake niyaryi Akan nana kullin seya cimin mutunci yanzudai na takaicemiki zilai da yaranta suke da gida ko takaina bayabi zedai bani ci dasha ammafa ko girkina bayaci Kuma baya yarda mu kwana waje daya Wai zandada yimasa asiri beyarda daniba harfa cewa yakeyi shi yanama tinanin yaakayi harya aureni shifa Yana mamakin nice matarshi yanzufa bakiga yanda danginshi suke zuwa gidannanba harfa temakamusu yakeyi ga hidima da yakeyiwa iyayan zilai da danginta munafukar tashiga ta gyara komai tadada Jan dangin suleman ajiki Suma bakiga kaunar da suke nuna,mataba harfa habaici danginsa da nata suke yadamin in sunzo yanzu bani da wani katabus agidannan nazama Yar kallo
Delu tace gaskiya Hari yanzu bani da wata mafita Kan matsalarki Dan ayau zamu koma komai dare sedai ko innazo ganin gida semusan abinyi kinkuma samu su rabi akan matsalar
Tace aa ke,nake jira Daman
Tace to kije ki samesu sesu rakaki wani wajan
Hajiya halima ta,fadawa Inna zilai cewa da maganar da sukeso suyi da ita da malam suleman akirashi ayi maganar gabanshi Dan seda yardarshi zaayi komai
Inna zilai tace to ke nana jeki,ki fadawa babanku zaai mgn dshi kekuma kije ki gaigaisa da makota da kawayanki
Nana tace to innar mu daga,nanma har wajan kiwo zani nakuma ganin Yaya liti mommy ummu sena,dawo Kan,kutafi zandawo muyi sallama
Kallanta sukayi suna murmushi sukace to sekin,dawo muna,jiranki
Tana murna tafice
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 😍🌹😘
Me *'YAR KWALLIYA*❤😘
👠
👝👝
👠👠👠
👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
💄💅 *TALLAFEE* 💅💄
👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
33-34
Nana nafita tasamu malam suleman akofar gida ta,fadamasa sakwan Kiran da akemasa tashi yayi yashiga gidan danki Inna zilai yashiga da sallama dauke abakinshi guri yasamu yazauna
hajiya halima ce tafara magana tace malam nice Wanda nana take wajena tana,min aiki Amma agaskiya bawani aiki take minba Dan aiyukan da baa,rasaba take tayani tinranar da na,ganta naji Ina kaunar yarinyar Kuma ta,kwantamin arai har megidan Kuma itama munci sa'a nana nada tarbiya har gwadata munshayi Amma bamu,sameta dawata matsalaba Kuma munajin dadin Zama da ita alhajima yayaba da hankalinta mu bazaman Yar aiki muke rike da itaba azaman Yar cikinmu muke rike da ita munzone muga danginta da garinta har makaranta munsata Kuma alhaji Nasir wato minina shima yace na fadama sati mezuwa zezo wajanka daakwai wani temako da yakeso kai,masa Kuma Dan Allah inyazo malam suleman ka temakemu kayiwa abin fahimta mekyau Dan Allah badan,muba temako zakayi
yace tinkan yazo na,rokeka kayiwa abin fahimta mekyau inyazo insha Allahu alherine ze,kawo mijina wajanka nana,Kuma da ita zamu koma Dan na,fadawa Inna zilai ta cemin kace bazata,komaba Dan Allah karkai Mana Haka alhajima bazeji dadiba kabarni nakoma da ita na,daukarwa kaina alkawari zan,riketa kamar Dan Dana haifa Amma ka kirata ka tambayeta inma Ina azabtar da ita zata fadama shuru tayi tana jiran mezece
Malam suleman yace du naji abinda kikace gaskiya nayi mgn da nana Akan irin zaman da tayi daku Kuma wlh ta fadamin irin kaunar da kike,mata dake da megidanki Harda danginku ta bani labarin danku daya mekirki da irin kirkin dshima yake Mata tace makarantarshima take zuwa sedai yanda ta fadamin tace tana kewarmu bazata komaba kuyi hakuri ta,dawo kenan
Hajiya halima azuciyarta tace Allah sarki nana bakifadi takurawar da musaddiq uake,mikiba baiwar Allah gaskiya ke yarinyace tagari
Dakyar suka,shawo kan malam suleman ya,hakura yabar nana zata koma godiya suka,hauyi
Inna zilai tace gafa Kayan da suka,kawo,manakuma gakudin nana na aiki datai,musu in lokaci yakuma yi zata Kuma kakawo
yace agaskiya mungode Allah yasaka da alheri sedai bazamu karbi kudinkuba inmunyi haka bamu kyautaba kun rikemana nana tsakani da Allah gatsarabar da kuka,kawo ko ita tayi yawa taku daban ta,nana daban kurike kudin bakomai mungode
hajiya tace gaskiya bazaayi hakaba malam suleman harkudin kudauka ai hakkintane shiyasa aminiyata ta Baku
yace yanzu in iyaye suka haifi dansu suna rike dshi sesuce sesun,biyashi kudin aikin da yake musu gaskiya ko kuntafi da ita ba,maganar biyan kudi tsakaninku da ita rikemana amanarta da kukayima da makarantar da kukasata da sitira da kuke Mata mungode base kun,bata wani kudiba nangaba ko,kun,kawoma wlh bazamu karbaba
dakyar suka shawo kansu suka karbi kudin hajiya halima Kiran Alhaji Nasir tayi awaya ta hadashi da malam suleman suga gaisa yadda,Masa maganar zuwansa Nanda sati daya malam suleman yaji dadin yanda suka gaisa da alhaji Nasir azuciyarshi mamaki yakeyi su Basu da wulakanci damasu kudi sukeyiwa talakawa
nana kaitsaye gidan megari tafara zuwa da zumudin zataji labarin TALLAFEE wajan hajara
Bayan fitar zaliha musaddiq jiyayi ranshi yadada baci gabadaya garin yamasa zafi jiyakeyi kawai yatafi jaube koyaji sanyi Kiran Hasan yayi yaji ko Yana gida yafafa,Masa cewa yananan yace,masa gashinan zuwa
seda gaban Hasan yafadi yace sekazo
Hasan na,kashe waya afili yace yau Kuma basauki musaddiq abin naka yatane ko kasamu lfy sekazo zanji Dame kazo
Musaddiq tinda suka,dauko hanyar girin jaube yakejin wani nishadi nashigarshi da farinciki jiyakeyi ajikinshi zega abinshi dayakeso afili yafara mgn yace meyake faruwane agida Raina abace har nafito muna,kuma dauko hanyar jaube nakejin wani saban Al,amari kodai yau burina ze,cikane Naga abinda nakeso nake nema dayau,kuwa mommy da daddy dasu Hasan na,fadamusu yaunaga abin Sona Allah ka,nunamin ranar da zamuhadu da abinnan wlh haryau Nima bansan komeye,shiba Ido yarufe yadan kwanta jikin kujerar motar yanata murmushi saboda irin yanayin da yakeji
Nana na,shiga tai sallama tagai da matan gidan sunyi murnar ganinta Suma ta,samu hajara na wanke wanke tayata nana tayi Dan tagama dawuri
hajara tace nifa nana fishi nakeyi dake tafiya basallama sejinayi kinyi tafiya har gidanku naje nasamu Inna zilai na tambayeta inda kike kwana biyu bana ganinki shinefa tafadamin inda kikaje Ashe karatu kikaje birni kinji dadinki wlh inama nice bayan tafiyarki birni TALLAFEE kusan kullin seyazo garinnan yanzu yamayar da garinnan wajan zuwanshi kinsan wani abin tausayi dayake faruwa dshi
dasauri nana tace nashiga uku meyake faruwa dashi har gabana yafadi wlh banaso wani Abu yasamu bawan allannan
dariya hajara tayi tace kinjiki dawani shirme sekace wata Yar uwarshi dukinbi kindaga hankalinki yanzu yanzu kitsaya kiji me yasameshi bafa wani abun damuwa bane sosai Dan ana,tamasa magani aljanune ake tinanin sun shafeshi kokuma wasu sun jefeshi tawajan yimasa asiri
nanfa hajara tabawa nana labarin abinda yake zuwa nema kusan kullin nana Harda kuka
hajara tace wlh nana kinban dariya kekuwa wana irin damuwa kikayi da TALLAFEE Haka kodai sanshi kikeyi to insanshi kikeyi aibaki,taba ganinshiba inkuwa sanshi kikeyi wlh kiyi gaggawar Bari Dan wlh TALLAFEE yafi karfinki ke harni nan yafi karfina kanwar abokinshi tin,wuri ki,hakura da sanshi
nana tace Allah yasawake na daukowa kaina abinda yafi karfina wlh ko daya basanshi nakeyiba kawaidai TALLAFEE da yake,bawa talakawane yake burgeni bawani abuba
hajara tace Allah sarki yanzu nagane mekike,nufi kawata dah Ina magana dashi sosai wlh Dana fadamasa yanda yake burgeki nakuma mikamiki sakwan gaisuwarki to gaisuwace kawai take shiga tsakanina dshi shima,Kuma in Ina gaisheshi ko kallona bayayi fuskarnan tashi ahade Kuma Yana amsawa kamar bayaso se shegen kyau kamar aljani har tambayar Yaya Hasan nayi meyasa yake,min Haka Inna gaisheshi yacemin Haka yake tin Yana yaro nayi hakuri ba wulakanci,bane
nana tace nida har zance inyazo kice,Masa Ina gaisheshi
hajara tace bazan iya gayamasaba sedai nafadawa Yaya Hasan ya,fadamasa
nana tace to shikenan hakanma yayi na gode kawata Kuma zan tayashi da addu'a Allah ya,yayemasa abinda yake damunshi shine gudun,mawar da zanbashi
hajara tace hakane nana
sallama tayi da hajara da Yan gidansu tatafi zuwa gidansu marka da hanne wani sabani nana natafiya musaddiq yakaraso ko nisa nana batayiba
hajara bayan ta,dawo daga raka nana zatashiga gida motocin musaddiq da yaransa tagani akofar gida abin mamaki yabata afili tace kaga mutun sekace aljani bari,kawai nakoma nakira nana tazo ta ganshi yau burinki zecika naganin TALLAFEE juyawa tayi cikin sauri sauri gudu gudu taje gidansu marka akace,Mata tazo batasamu markaba tana gidansu hanne tatafi can cikin sauri tatafi gidansu hanne nanma akacemata hartazo tatafi saboda su hanne basanan ance taje rafi ko zata gansu ko sun raka kawayansu ibanruwa kokuma taje dandali kokuma inda tasan sunazuwa
Haka hajara tafito jiki amace afili tace to yanzu agurarannan da aka fadamin dagaciki Ina zan,samesu hakura zanyi kawai nakoma gida Amma wlh banso hakaba naso nafada,Mata zuwanshi
Haka tahakura takoma gida haduwa tayi da musaddiq da Hasan ahanya tace sukuma Ina zasuje daga,zuwan abokin nashi wannan inaga kogida be,shigaba kodai har yanzu bewarkeba neman abin nashi yakeyi
Hasanne yace hajara daga Ina bana hanaku yawoba bakyajin mgnko
Durkusawa tayi har kasa tafara gaida musaddiq sannan tabawa Hasan amsa
tace daga rakiya nake kawatace tazo Yar gidan malam suleman wannan nanan
Musaddiq seda ya,razana dayaji ankira sunan nana dago Kai yayi Yana kallan hajara yaji mezata Kuma cewa itakuma ganin kuramata Ido da musaddiq yayi abin yabata tsoro taishuru da maganar da,takeyi
Hasan yace kekika,Santa niba,sanin tarkacan kawayanki nayiba bana,gane ko daya acikinsu maza kikarasa gida saura kibiya wani wajan
Tace Yaya Hasan sako Zan,baka Dan Allah sonake nasauke nuyin sakwan
Yace wana sakone kibari semun,dawo Kinga yanzu sauri mukeyi zanraka abokina daji Ina dawowa zan,kiraki kifadamin kinji kanwata
Tace to yayana nagode sekun,dawo
Musaddiq se murmushi yake tayi suna tafiya
kallanshi Hasan yayi yagirgiza Kai yace abokina kenan Kuma Dan uwana yau,naga kana cikin farinciki meyake faruwane abani labari
Musaddiq yace hakane yau jinakeyi abuna yadawo garinnan Kuma gani nakeyi cikin dajinnan inda Naga kusan Yan garinnan nazuwa kiwo to awajan nakeji kamar yau zanga abin Dan abin,nawa Jana yakeyi muje wajan Kuma kokaine kasa aka,dawomin da abin,nawa ammafa nagode Hasan ka,temakani ashedai kana,Sona to ka,ganomin abin tinda kasa andawomin dshi
Ido Hasan yazaro yace tofa musaddiq abin,naka azimun,ne Ina murna kawarke Ashe bahakabane Ni bansan abinda kakesoba addu'a nake tayaka dshi kamar yanda su mommy suke yimaka kullin burinmu Allah yabaka lfy
Murmushi musaddiq yayi bece,Masa komaiba sukaci gaba da tafiya
Nana,kuwa Koda taje gidan su marka akace,mata batanan tana zuwa gidan su hanne tagansu daganan nana tajasu suje inda suke zuwa kiwo zata dada ganin liti saboda yanacan yakai shanu kiwo
Su nana nazuwa sukaga liti Zama sukayi sukahau Hira da liti
Nana tace yayanmu Wai yaushe kazone
Yace yau kwanana uku dzuwa Kinga gida yacanjako Allah ya amshi adduar muko yanzu munsamu sakewa babffanmu yacanja innarmu najin,dadin Zama dshi Kuma bakiga yanda yake,ji da,itaba yanzu Inna Hari komai yacanja,Mata she maganar innarmu gaskiyane babffa na,sanmu Kuma inda nake aiki inajin dadin aikin sosai Kuma Ina,samun kudi balefi game kaffanin nada karki munajin dadin aiki dshi
Su musaddiq na karasowa dajin yadinga zagawa Yana dube,dube ko zega abinda yake nema gajiya,yayi yaje karkashin wata bishiya yazauna shidai Hasan kallone nashi jingina musaddiq yayi da jikin bishishiyar yarufe idanshi yanata murmushi gawata Iska medadi tana kadawa akarkashin bishyar
Hasan yace abokina wannan lokacin abinda yadace ace masoya natare dajuna suna shakatawa saboda dadin wajannan inama Inada masoyiya wlh danan zamuna zuwa Shan iska
Musaddiq yace malam yimin shuru Mara aikinyi Ni Inada abinyi inkai baka,dshi muna,zaune kalau kana,Mana maganar wasu masoya abinda yafi,bani haushi kenan arayuwata masoya saboda gani,nakeyi Basu da aikinyi Kuma sunzare suna bukatar maganima inda,Hali Dan Naga yanda zaharardin yayi shida yarinyar daya aura haukacewa yayi gaba daya har tsanar yarinyar daze aura nayi wlh Danni haryanzu banje Naga gidanshiba sedai muhadu awajan kasuwanci ko wajan abokanmu nifa bani da,lokacin wata soyaiya Dan wahalace da bata lokaci masuyin,tama aikinyine Basu dashi
Dariya Hasan yaringayi sosai haryaso,bawa musaddiq haushi
Yace Kai rayuwa kenan Dan Adam ana naka kana tawani Kai awajanka masoya sun,haukace Basu da aikinyi ikwan Allah to kaikumafa dakafisu haukacewa garasu masoya ansan me yahaukatar,dsu Kai,Kumafa daka haukace,Mana bagaira ba dalili akanwani abu,naka,can da,bawanda yasanshi harkai,kanka baka sanshiba kaima neman Wanda yasan abin naka kakeyi baka samuba kahaukace magani ake,maka tuburan kana,wani kushe wasu kamar na dannawa abinnaka zagi haka nakeji wlh tobari kaji Nima nasamo Wanda nakeso Kuma anan garin take kwanannan zanje na, gabatar da kaina awajanta Dan wlh Ina Bala,in Santa da masifar tinanunta namutu akan yarinyarnan sosai dakaima zamu wajanta zance ka tayani kafa kaina kaji mutumina
Musaddiq shima dariya yahau yiwa Hasan Harda tashi zaune shidai Hasan kallan musaddiq yakeyi ganin yazare sosai
Yace Kai Koda naji Ashe maganata da tinanina akanka Hasan gaskiyane naganin kaima ka haukace yanda kakemin magana yanzu Ashe soyaiya kafara Allah yabaka lfy abokina kaida hankali Kuma kunyi bankwana
Hasan zeyi magana
Musaddiq yaimaza yadaga,Masa hannu yace yimin shuru zararre kawai ga,abinda nake nemanan yakusa karasowa kusa damu Dan Allah karkayi magana yakusa zuwa naji ajikina da zuciyata karyaga kana magana ka,tsoratashi inya karaso Dan banaso abatamai rai Dan wannan abin rayuwatane Kuma farincikina tintini zuciyarta ta,fadamin haka yawani rufe Ido Yana wani irin murmushi yacigaba dacewa sannu dazuwa sannu dazuwa abuna lale lale farincikina
Wata kalar zabura Hasan yayi yace eyee nashiga uku nakawo kaina yau,zanga aljanu Ido da Ido yau zanyi mugun,gani jikinshi yahau rawa sosai Dan Allah musaddiq tashi mutafi wlh bazan iya ganin alnanuba mutuwa zanyi in,nagani Dan Allah kacewa abun,naka yakoma kwahadu wataran daga Kai seshi
Tsawa musaddiq ya,dakamai seda cikin Hasan yakada Dan tsoro
yace wlh wlh inhar,kasa abunnan yakoma semunbata Kuma Sena mugun batama senayi fishin da bantaba yiba Akan wani Ashe basona kakeba farincikin nawa kake,cewa Haka kanutsu nagayama banasan shirme sokake kana abokina yaganka ahaukace duda,Daman ka,haukace yaunefa haduwar ta farko dazamuyi dshi yadace yaganmu cikin ajinmu da mutuncin mu karka kunyatani agabanshi du maganar,nan da musaddiq yakeyi idanshi arufe haryanzu yaci gaba da murmushi yanawani kada kansa
Hasan hannu yasa yatoshe bakinshi Dan Kar,yakuma yiwa musaddiq magana se gumine yake fitowa ajikinshi duda iskar dake kadawa awajan addu'a Kawai yake tayi duwanda tafito daga bakinsa yi yake
Shikuma musaddiq cewa yakeyi sannu dazuwa karaso karaso kakusa nanne eee nanne nagode,maka yau sosai abuna gida zamu tafi dakai inkazo ko duda bansan yakakeba karka,damu du yanda kake Ni inasanka Haka bazan gujekaba Dan nasha wahala akanka har mahaukaci andaukeni sabo dakai ga irinsunan agabana kazo kaganshi da idanka su mommy,ma bazasu kikaba Dan sunasan farincikina har karar aljanar gidanmu zan,kawoma duda tatafi mafi sakewama nidakai agidan yauwa gashinan yafada da karfi
Habawa Hasan tashi yayi yazuba dagudu kafa menaci banbakiba gudu yakeyi tsakaninshi da Allah tini yayar da takalmin kafarshi Dan jiyayi yamasa nauyi takansa kawai yakeyi be damu da mutanan gari dasuke kallan,saba
Alhamdulillah ala,kullin,halin
Yau Ina,cikin farinciki😍💃wani,abin alherine yasameni nida iyalina masoyana ku,tayani murna😍💃 Kuma Allah ya sanyaku cikin farinciki Dan Haka shafin yau nakune masoyana kuyi yanda kukeso dashi Allah ya dauwamar damu cikin farinci
Ameeen summa ameeen🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Makiyana,kuma😂ina,Mika godiyata ta,musamman gareku Dan Allah karku Dena kucigaba😂 da,abinda kukeyi koma nace karku dena 😂 kuna,tamin guziri 😂Danni alheri yake zamemin😂dani da iyalina Dan Allah kucigaba da,gashi suya seran,salah😜😂fatan alheri🤝 gareku Dani da iyalina duka muke,muku😂
Banyarda ajuyamin novel dinaba takowace hanya duwanda yayi Allah ya Isa banyafeba anyiminne banji dadiba
New writer's
Hakan Take
Husba'ahfama😍🌹😘
*Me 'YAR KWALLIYA* 😍🌹
👠
👝👝
👠👠👠
👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
💄💅 *TALLAFEE* 💅💄
👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
35-36
Megari da jamaarsa suna kofar gida inda suke Zama seganin Hasan sukayi yaketo dagudu yayo kansu yanacewa gasunan wlh gasunan
kafin ya,karaso ganin yanda Hasan yawaiga Yana kallan hanya yana,kuma gudu danshi jiyake musaddiq yaga lokacin da yagudu gani yakeyi musaddiq da abinshi sunbiyo,shi habawa wasu dagacikin yanfadar megari Suma gudu suka,fara suna,neman wajan buya
Hasan wata sufa yaja segaban megari yanacewa Abba gasunan sun,biyoni
jikinshi nafari sosai akaci sa'a awakai garke guda sunketo dagudu kamar an,korosu Kuma ta,hanyar da yataho sukafito wani irin ihu dakyau yakurma yace waiyohh nina,sani mutun baze iya ganin wannan abun na musaddiq ba saboda kamarshi dagaskene sun,biyoni ga,awakaima sun,gansu suna gudu
Kuma Suma awakan akayi sa'a wajan su Hasan suke dusowa bilhakki yace kuyi takanku gasunan shida abin nashi
habawa tini yanfadar megari sun,tarwatse kowa Yana takanshi harda,masu faduwa
Hasan shima tashi yayi yashige gida dagudu yane cewa Abba kagudu karsu curar dakai
megari besan sanda yabi bayan hasanba dagudu yarufe kofar gidan
matan gidan natsakar,gida segani sukayi Hasan da me,gidansu sun banko dagudu tambaya suka,hauyi lfy ko amsa Hasan be,basuba yashige daki yarufo kofa
megida ka fadamana meyake faruwane
cikin tashin hankali datsoro yace ni bangane meyake faruwaba gabadaya tin Ina daurewa Nima nafara tsorata kodai yarannan yayi gamone fitarnan da sukayi to Ina abokin nashi Ni sunan yaran yanamin wuyar fada abiki Dan tare suka fita dashi yaransa,Kuma sunshiga cikin gari su,daman insunzo sesun zaga gari in zasu Dade
Nan yaimusu bayanin abinda Hasan yake fada hankalinsu yatashi Suma sosai
megari zuwa,yayi Yana buga kofar da Hasan yashiga yakulle kansa jin,bugun kofar yadada tsorata Hasan
megari yace kabude nine bakowa bawanda yashigo gidannan
yace Abba musaddiq bezoba
yace eh bezoba kafito bakomai
Nana dasuka gama Hira da liti tashi tayi taja su marka sudan zagaya dajin suje bishiyar da take hutawa da suka gama yawatawa wajan bishiyar da su musaddiq suke suka taho ganin kamar mutane awajan yasa sukai saurin tsayawa
nana tace Kai mutane awajan da nake,shan Iska tinda nake kawo shanu kiwo nidai a iya sanina da wajan bishiyarcan bantaba ganin mutane awajanba innaje hutawa karkashin bishiyar Kuma wlh Koda Ina birni seda naringa tinanin bishiyar Kuma har wajan bishiyar nace zanzo nadan huta aranar danazo garinnan tokodai aljanune awajan kingafa kamar wani naniyar tashi tsaye kunga muyi takanmu karmuyi gamo
dagudu,gudu sukabar wajan lokacin da suka juya lokacin hasan yatsorata da maganar da musaddiq yakeyi yazuba dagudu
nana na dada juyowa taga kamar saura mutun daya abinda yadada Bata tsoro kenan
tace Kai na,waigafa Naga saura mutun daya mukara saurifa kunga munyi nisa da yaya liti
Shikuma musaddiq lokacin da hasan yagudu be,saniba idanshi arufe Kuma beji lokacin da ya,guduba saboda hankalinshi baya wajan
cigaba musaddiq yayi da magana yace habah habah abuna yazaka,min Haka kataho zakazo wajena Kuma yanzu nafaraji ajikina kakoma baya ko wannan zararranne yakorar,min Kai wlh hasan yau nida,kaine Hasan hankalinka ya kwanta ka koreshi yakoma se,katashi mubi bayanshi mubashi hakuri
ya,karasa mgnar yana,bude idanshi yaga ba Hasan agabanshi yace,kai Ina yashiga kodai idonane
mustsuka idan yafara Amma bega hasanba tashi yayi yadan dunduba bega hasanba
yace wato Dana,rufe idona seka lanlaba ka,koreshi,kenan kagudu wlh zamu,hadu dakai Bari naje gidan naku
tafiya yafara yadada juyowa yace shikenan tinda bakasan naganka kaganni natafi zankoma inda nafito jiyayi wani kalar ciwankai mezafi ya,kamashi ga juwa datake ibanshi gidan su Hasan yatafi
Megari yatsare Hasan yafada Masa meyeke faruwa harya,bude Baki zefada,masa seya,tina abunnanfa bamutun bane aljanine karfa yazo ya,hanashi sakewa aduniya Dan Haka yaja bakinshi yaishuro hahada karya yafara fada
yace Abba daji mukaje nida musaddiq shakatawa shinefa Naga wani Abu yabani tsoro ban,saniba ko musaddiq shima yagani Dan na,baroshi acan saboda tsorata danayi
megari yace kodanaji Ashe gamo kayi da aljanu kazo muma ka,tsoratamu kasa manyan mutane gudu agari Dole nakira malam liman yaimaka tofi
Hasan yace hm Abba kenan bazaka,ganeba abinda yafi gamo naso nayi dabadan na,guduba dayanzu bana duniyar azuciyarshi yake maganar
megarine yadawo dashi zancan zucin da yakeyi yace yanzu Hasan da kataho kabar Dan mutane acan in wani,Abu ya,sameshifa ya,kakeso muyi
anahaka sukaji muryar musaddiq na sallama ihu Hasan yasa gashinan suntaho tare Abba karkafita da matsala dagudu Hasan yakoma daki yabanko kofa
megari yace shikenan Hasan Allah yabaka lfy Bari,naje Naga Dan mutane Allah yasa shi baabinda yasameshi
megari yafita zuwa waje yabude kofa yaga musaddiq atsaye yace yarona meyake faruwane kaidawa kuke tafe dube dube megarin yafara yaga musaddiq shi,kadaine bega kowaba
musaddiq yace Abba Ni,kadaine Ina Hasan kobezo gidaba Dan batare muka,dawo dashiba
Megari yace hm Bari kawai dannan abokinka balafiya yayi gamo da aljanu adajin da kukaje kai,bakaga komaiba adajin kobaka wajan abin yafaru
shuru musaddiq yayi yafara dariyar mugunta azuciyarshi yace Hasan bani kakecewa nayi gamoba Kuma ka korarmin abuna Kuma nace sena,rama kaima kayi gamo
magar megarice tadawo dshi yace dannan kayi shuru Dan Allah fadamin meyafaru
musaddiq yace Abba muna,tare da hasan muna,Shan Iska karkashin wata bishiya yatashi yacemin magarya yakesan Sha da kadanya Bari yaje yakado Mana na,jirashi awajan yana,zowa Ina zune ina jiranshi najiyo ihunshi Yana,cewa ate,makeshi dagudu naje inda yake naganshi adurkushe gaban bishiyar kadanya Yana,taba da hakuri yane,cewa Dan Allah kuyi,hakuri bazan,kumaba Zan aureta namuku alkawari Kuma Zan riketa Amana na,dagaehi mubar wajan yakai,min naushi dakyar na,kauce yace nabarshi be,gamaba zaabashi amaryarshi tofi nafara,Masa ya,tunkudeni nafadi yazuba dagudu nakasa kamashi shinefa nabiyo bayanshi nagani koyazo gida tsoronama karyayi wani wajan
salati megari yafara yace abinda yafaru kenan yadawo gida dagudu yanzu,Haka Yana daki yakulle kanshi zomuje cikin gidan kagani
musaddiq yace alhamdulillah tinda yadawo gida Allah na,godema
suka,shiga cikin,gidan musaddiq se,dariyar mugunta yakeyi azuciyarshi suna,shiga suka,samu Babar hasan tasa yabude kofar dakyar dakin suka,shiga hasan nahada Ido da musaddiq yakurma ihu yarufe idanshi
megari yace ka,ganiko da idanka Bari nasa Akira liman
musaddiq yace to Abba Zan,kula dshi kan,kadawo inbahali wajan me magani zaakaishi
yace to Haka zaayi dannan
megari nafita musaddiq yaje kusa da Hasan yazauna yace ya mutumina haukan,nakane yaikarfi ban,saniba kaga yanzu mahaukatan sunzama susubiyu tare zaaimana magani harni zaka,korarwa abuna Dan mugunta burinka yacika kakoreshi
shidai Hasan jikinshi fari yaketayi yakasa magana yamakure abango abin tausayi
musaddiq yace bazakayi maganaba Dan rainin hankali Kuma wlh kajawa kanka ko Ina zanshiga Nemo abuna dakai zani se mun,nemoshi
dakyar Hasan yafara mgn bakinshi narawa yace Dan Dan Allah kuyihakuri bazan kumaba wlh ko bunkuma bazan kara yiba nadena abotar da abokin naku nabar muku shi
dariya musaddiq yadinga kwalkalawa Harda kwanciya tafiyar megari da liman yaji yaimaza yatashi zaune yaishuro yadena dariyar da yakeyi
shikuma Hasan yacigaba dacewa Dan Allah kuyihakuri ainafada,muku nadena wlh bazan,kumaba aikunmin fada Kuma naji
megari ai se,yayarda da maganar da musaddiq yafada,Masa gaskiyane megari yace kaganiko liman yarannanne yabani labarin abinda yafaru na fada,maka gashi munzo mungani da idanmu Yana tabasu hakuri bisimilla liman afara,Masa karatun almajiran,naka Suma sushigo bakomai afara dasu in anci sa'a aljanun suyi mgn
hasan yace wlh Abba lfyta kalau wlh gamara lafiyar Nan agabanku shine yayi gamo da aljanu Yana bukatar rukiya haukan,nashi dada,gaba yakeyi wlh shi zakuyiwa baniba musaddiq zaku,temakawa baniba
karatun alqur,Ani aketayiwa Hasan dariyace take niyar kufcewa musaddiq yace Bari naje na dauro alwala Abba
Yana fita yatafi waje yanemi waje yazauna Yana ta dariya yace hm abokina kenan wlh kafara bani tausayi Amma Dole narama abida ka yimin na korarmin abuna wlh abun yabatamin Rai sosai gashi abinnawa kamar zedada nisa Dani nakeji Kuma dukaine kaja bawaniba datini Ina tare daabina
Hajiya tace Inna zilai gashi yarinyar tawa haryanzu Bata dawoba kinsanfa ita atinaninta bazamu,koma tareba ko,kiramana ita zayi mutafi Kar,dare yaimana ahanya
Inna zilai tace to bari na,tura yaro yakirata
Yaro akatura Kirin nana awajan kiwo aka samesu tare da liti dasu marka suka taho zuwa gida
Nana nashiga taga su hajiya halima sun shirya
Tace su mommy Ashe tafiya zakuyi gara daaka kirani muyi sallama
Inna zilaice taja Nana zuwa dakin malam suleman suka gayamata yanda sukayi dasu hajiya halima suka rarrasheta sosai harta,hakura zata,koma dasu hajiya halima
kukan rabuwa da Yan uwanta tafara hajiya halima tamata alkawarin anayin hutun Yan makaranta zatasa akawota Tai hutunta anan
Dadine yakama nana har,tasaki ranta dadena kukan
Dasuka,fito zasutafi hajiya tace Ina delun take tafito mutafi
Dasauri delu tafito jiki narawa alamun Mara gaskiya Inna Hari nabiye da ita kyautar kidi hajiya halima da hajiya sukayiwa Inna Hari taji Dadi sosai Baki tafara washewa hannu narawa takarba tahau godiya
Har kofar gida gabadaya Yan gidan suka fito rakasu
ananne hajiya halima take tambayar liti acikin garin Kano A ina yake aiki yana,fadaMata dariya kawai tayi tace to ga kwatancen inda muke ka kawo,mana ziyara gakuma lambar wayata in,zakazo ka kirani
Haka suka jamota suka tafi nana nata daga musu hannu sukarabu cikin kewar juna
Anatayiwa Hasan rukiya Amma kogezau beyiba kallansu yake tayi daga karshema tayasu yafara
Lokacin musaddiq yashigo yasamu har angama
Yace Abba anci sa'a sunyi mgn kowa
Megari yace inafa yaro taurin Kaine dasu karshema tayamu karatun suka fara dasu aka gama gabadaya
Dariyace takwacewa Hasan yayi me isarsa yace ikwan Allah ga Wanda zaa,temakawa agabanku kunzo Kuna Bata lokacinku awajena inda zakusan bashi da lafiya daana karatun korarsa mutanan sukayi gabadaya daga gidan seda aka,gama yadawo
Megari yace yanzu liman meye abinyi Kuma
Liman yace gobema zamu,dawo mudada yimasa akwaikuma wasu magani dazan,turo inna,koma gida anabashi Harda hayaki
Godiya megari yake,tayiwa liman suka fice daga dakin se musaddiq da Hasan akabari
Harara musaddiq yagallawa Hasan yace ni zuwanayi naima sallama zankoma gida tinda burinka yacika kakori abuna gabadaya daga garin kajidadi yanzuko
Kai musaddiq yafara rikewa idanshi yakada yayi jajir
Shidai Hasan ido kawai yake rabawa yaki mgn
Tsawa musaddiq ya,dakawa Hasan yace waibadakai nake mgnba
Azabure Hasan yace adawo lfy Allah yakiyaye sewata shekar kumako
Tsaki musaddiq yaja yace haukan,naka yayi nisa sosai Allah yabaka lfy kabarni da abinda yake damuna kaga tafiyata
Yabar Hasan adaki Yana murnan musaddiq yatafi yahuta ko rakiya beyi,masaba
Ahanya tinani kawai musaddiq yakeyi zazzabi mezafi yarufeshi gashi bayasamun hutu sosai tinda yadawo daga misira dajikin nashi yai tsanani suna Isa cikin garin Kano asibiti yaranshi suka shige dashi cikin gaggawa akaimasa du,abinda yadace kwantar dshi akayi zafin zazzabi yasa se sambatu yakeyi
sawa likitocin sukayi akira,musu Alhaji Nasir in Yana gari ko Akira hajiya halima in alhaji Nasir din bayanan
Cikin sauri wasu daga,ciki sukeje sukeje fadawa su hajiya halima saboda sun gwada wayoyinsu basa shiga anbar wasu awajan musaddiq sukula dshi
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 😍🌹😘
*Me 'YAR KWALLIYA*🌹😘
Download Tallafee Littafi Na Ɗaya Hausa Novel
0 Comments
Thank you for this comment