[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*duk wanda yajuyan labari ko yai editing Allah ya isa banyafe va ''labarina ne dakaina nakago shi danhaka aguji juyamin shi takowace iron siga*


♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*♻
         *E.W.F*

*gaisuwa gareku oll member's of exclusive ina alfahari daku*
*ummiey zee*
*amnoor*
*ruksad*
*ummu khamal*
*jamila k Mashi*
*neenah cool*
*action baby*
*hummy luv*
*habeebty bieboh*
*serdy barsh*
*queen memue*
*biebie*
*nabilancy luv*
*aunty halilos*
*Aishat A Muh'd*
*pharteemah*
*queen habiba*
*phauzzy ammani*
*billyz*
*aishan umma*
*goshh kunada yawa hannuna bare Iya rubutoku dukava 'amma kusani kuna raina*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page1⃣

Alh zoka gani wlh idon yarinyar nan tsoro yake bani''sannan cikin dare saina juya baran ganta a Inda na kwantar daita va ''gsky alh yakamata kaduba wannan lamarin 'tun kan yayi nisa'''

Kinga hafsa ni banason irin wannan zargin naki yarinyar dako' kwana arba'in batai da haihuwa va'' zaki sakata gaba kina cewa waitana wani abubuwa toni gsky banason haka'''


Kebaki godeba ma da Allah ya azurtaki da yarinya kyakkyawa kamar yar'larabawa '''' cikin sauri hafsa takatse shi da cewa'' alh nagodewa Allah '''daya bani haihuwa bayan shekaru takwas da aurena''

Nayi farinciki da samun ciki koba komai yan'uwanka dasuka kafamin tarkon kiyayya zasu dena tunda nasamu abinda yasa suke ki'na''''


Saidai kash wlh duk farinciki na yakau tundaga ranar Dana fara nakudar Miemie 'sbd nikadaice nasan barazanar Dana fuskanta a haihuwarta ' sannan bayan na haifeta nikadai nasan menake ji cikin dare idan munkwanta""""

Ni kyaun wannan yarinyar tsoro yake bani 'domin gaba dai batai kama da kowa cikin zuri'armu ba ''' nikam tafiyimin kama da jesmin wacce muka hadu da ita a misra lokacin damuka je Hutu ''''

Tsawa alh yadaka mata yana huci yace karki sake dangantamin diya da waccen jesmin din me tsiffar aljanu inba haka va zakiga 6acin raina'''''''


Cikin fushi alh yafice yabar dakin yana huci""""" hafsa koh zama tayi tadafe kanta tana kallon Miemie tana hawaye'''

Cikin rawar murya tafara magana tana cewa narokeki miemie Dan girma Allah Idan ke ba bil'adama bace kifice mana arayuwar mu da kwanciyar hankalinmu''''

Karki wahalar dani ''zan Iya jure rashib haihuwa amma baran Iya jurewa va'' idan naganki da wannan siffa '''Miemie kitaimaka kibarni naji da bakin cikin dake zuciya ta'''''

Ina kaunarki sosai acikin zuciyata hakan yasa banaso ki fuskanci barazana ''sbd kyawunki yayi yawa baran Iya jurar ganin bakin ciki anan gaba ba'''


Jitayi anshureta da kafa tana juyawa taga Miemie ce tadaga kafa sama tana dariya'''''_cikeda fargava hafsa tace Miemie idonta azare😳

Kallonta takeyi tana dariya cikin tashin hankali hafsa tashiga karantoh suratul jinn '''''gani tayi Miemie tai lamo tarufe ido kamar me bacci''

Cikeda fargaba hafsa tafito falo tazauna 'baki daya komai yajagule mata''' tarasa yazatai da rayuwarta'''  


Tana nan zaune alh yafito daga dakinsa zaifita hangota yayi zaune tana sharce hawayen fuskarta ''cikin hanzari yakarasa kusada ita ''

Yace hafsa meke damunki ne wai?  Dago kai tayi tana kallon fuskar shi'''tace bakomi alh damuwa tace katafi gun aikinka kawai''''

Cikin sanyin jiki yazauna yajanyota jikinsa yana cewa hafsa banaso kina sawa Ranki damuwa akan abinda kike zato''wnda ba gsky bane''

Pls kidena damuwa Miemie yar'ki ce ke kika haifeta baikamata kinayi mata mugayen zatova'' pls kidena kinji matata?

Kai ta gyada mass alamar taji 'sannan ta share hawayen fuskarta tace shikenan alh naji 'zandena ''

Murmushi yayi yace yauwa matata ''tashi muje kiymin rakiya'"

Cikin murnushi hafsa tamike domin raka alh'''



*tuna baya* malam bukar wanzam haifaffen garin kano ne a unguwar yakasau yana zaune da iyalansa acan ''mutm ne mai kimanin shekaru saba'en aduniya''' yanada matan aure uku''' uwar gida itace bahba Laure ya'yanta  biyar 'kabir,Suleiman,hadiza ,sadiya,murja''

Saita biyu sunanta bahba asabe ya'yanta hudu''_Abdulkadir ,mansura,rashida,sai mansir'''


Ta uku itace inna amarya''ya'yanta biyu Mahmud sai kanwarsa sa'adatu'''''''


Gdn malam bukar babban gd ne kasancewar yanada dan'rufin asiri ''sannan ga iyalai dayawa::: danhaka kowace mata da 6arayinta'''

Zaman lfy kam a gdn babu laifi Dan Laure da asabe Kansu ahade yake sunware inna amarya basu cika Hulda daita va''

Itama kuma bata damuva ya'yanta sun isheta rayuwa''

Dukka ya'yan malam bukar matan sunyi aure 'sbd dazarar sungama secondary yake aurar dasu'''

Danhaka  acikin mazanma akwai wayanda sukai aure''

Wayanda suka rage daga mansir sai Mahmud sukadai ne basuyi ''''

Mansir bashida niyyar aure ayadda yace saiya ci duniyarsa da tsinke kamin zaiyi aure''''

Mahmud ko shekarunsa ashirin da shida yana jami'ar bayero dake kano' yana shakararsa takarshe Inda yake karantar business administration'' yana final yeah dinsa''

Lokacin bikin sa'adatu kanwarsa'' yagabato danhaka sai shirye shirye sukeyi '''abikinne mahmud yahadu da hafsa 'yar'wan mahaifiyarsa'''  nan suka kulla soyayya maikarfi'''


Inda kowa yasani a danginsu 'nan aka tsaidah magana akan daya dawo service za'ayi bikinsu ,,

Aiko cikin hukuncin ubangiji mahmud yagama service dinshi lfy''nan akayi bikinsa yatare da matarsa hafsa adaya daga gdjen mahaifin mahmud daya basu''''


Haka rayuwa tacigaba da tafiya da mahmud da hafsa cikin so da kulawa'''

Sunada shekara daya da aure sa'adatu kan'war mahmud  tahaifo dan'ta namiji kyakkyawa dashi''

Ranar suna yaro yaci sunan ya'yan mejego wato mahmud ''amma zasuna kiranshi da sultan '''' ganin  irin wannan karan da akayiwa mahmud yasa daga hafsa harshi mahmud din sunyi rawar gani wurin nuna murnarsu'''


Kaya suka hadawa jariri nagani nafada duk da bawani karfi garesu va '''
Amma dai sunyi rawar gani''


Wata tara da haihuwar sa'adatu tasake samun wani ciki''''' tashiga damuwa sosai ganin ga yaro ahannunta tana shayarwa '' Ranar da hafsa tazo gdnta ta Tatar da sunata darga itada mijin''''

Nan ta tambayi dalili ''musa dakanshi yaiwa hafsa bayani kan cewa waiso take azubar mata da ciki'''

Cikin damuwa hafsa tace haba sa'adatu kiyi hkr karki zub da wannan cikin' baki ganin mu muna nema da kudinmu ma bamu samuva amma ke kinsamu zaki butulcewa  mahaliccinki''"

Indai akan sultan ne kihada masa kayansa  natafi dashi na yayeshi''" shikenan inbaya gabanki aibaraki samu damuwa va'''

Nan musa yashiga cikin murna yahado kayan sultan yakawo yabawa hafa nan takar6a tagoya sultan ''

Koda mahmud yadawo da daddare yaga hafsa da yaro''cikeda mamaki yace hafsa yaron waye kika samu?  Cikin murmushi tace sultan nefah''

Cikin zaro ido mahmud yace ina ita sa'adatun? Cikin damuwa hafsa tabashi' labarin yadda sukayi'''


Shima mahmud din fada yaitayi yana cewa wasudai basu San baiwa da Allah yaimasu ba saisuita wofantar dashi''


Haka suka Shiga rainon sultan cikin so da kulawa'' cikin wata biyu yaro yamurje yazam gwanin sha'awa'' yana cika wata shabiyu yafara tafiyarsa koina''


Gashi yaron kyakkyawa dashi 'fari tas bayada kwarafniya ''kullum cikin kwalliya zaka ganshi sbd hafsa badaga nan ba indai fagen tsafta ne taciri tuta'''''"'''
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page2⃣

Lokacin da sa'adatu ta haihu ''musa yazo daukar sultan nan hafsa tace aibatasan zancen va'ita barata bada sultan ba saidai subar mata shi'''''dayake musa bashida matsala yace shikenan' yaya hafsa nabar maku sultan har abdah"''"

Murna sosai hafsa tayi harda kuka'''''' tundaga ranar sultan yazamo danta'''' har wasu ke kiranta Mmn sultan''''


Bayan shekara bakwai lokacin mahmud yazama cikakken dan'kasuwa maitashe da arziki'''' saidai harynxu rashin haihuwa ke damunsu''''

Inda yan'uwan mahmud dasuke uba daya suka kafawa hafsa tarkon kiyayya "wai ita juyace bata haihuwa sannan tahana dan'uwansu kara aure sai ita kadai ke wadakarta cikin dukiyar shi'''''

Wataran takanyi kuka sosai sbd wulakanci da cin kashi dasukeyi mata''' saidai takanji sanyi awurin inna amarya mahaifiyar mahmud kuna gwaggo agurinta''''
Itake lallashinta tana nunar mata cewa haihuwa lokaci ne nd karta damu da tsangwamar yan'uwan mahmud din''' tunda dai mijinta na sonta''

Sa'adatu ma haka take lallashinta''''' sultan kam anyi girma anyi wayau ''Dan ynxu yana primary2 ''yarone kyakkyawa dan'baiwa domin Allah yabashi ilimi duk abinda aka koya masa nan da nan yake daukewa''''

Ko'a skull daga student har teachers na sonshi'' cos he's very clever''''''

Kullum idan yadawo skull zaitasa hafsa gaba yana cewa momy yaushe zaki siyo mana baby ''kinga kullum idan naje gdn Mmn Aysha sai Aysha tadinga cemin wai nacewa momyna tasiyo mana baby irin Wanda momynta tasiyo mata''''

Cikin hawaye hafsa tace sultan da' ace ana siyo baby akasuwa da tunkan a haifeka da nasiyo saidai 'ba'a siya baby kyautar Allah CE''''

Haka zataita lallashin sultan har yasaba''''''koyaje gdnsu Aysha idan tace masa mmnsa bata siyo masa baby va'' saiyace mata a'ah mamana tace baby kyautar Allah ce ba siyowa akeyi va'''''
Aysha kanwar sultan ce wacce take bimasa'' wacce samun cikinta yasa hafsa tadauko sultan'''''''''''



Bayan shekara takwas'''''ranar wata laraba hafsa ta tashi da matsanancin ciwon ciki danhaka alh mahmud cikin tashin hankali ya sunkuceta zuwa asibiti ''

Suna zuwa nan da nan aka shiga dubata ''gwajin farko likita yagano ciki makale jikin mahaifarta''' cikin zaikai wata biyu'''

Koda likita yafadawa mahmud da hafsa kasa yadda sukayi'''' saida Dr yasakeyin scanning suka gani sannan suka yi na'am''

Aiko duk su biyun cikin farinciki suke'''''mahmud baisan sadda yarungume hafsa agaban likita va''yana cewa hafsata matata kinga ikon Allah koh?

Kinga hukuncin ubangiji ''dama nafada maki komai lokaci ne_'' gashi ynxu Allah yakawo '''kuka hafsa keyi tana cewa nagani mijina lallai alkawarin Allah gsky ne''''

Dr ko kallonsu yakeyi'''yaba murmushi'' nan yarubuta masu magunguna''' suka dawo gd''

Nan labari yabarbade family hafsa nada ciki aiko nan fah kowa yahau murna yan'uba ma anyi murna'''' saikuma suka koma jin kunyar hafsa'''''

Itako dayake dame damuwa bace bata nuna masu komaiba'''''''


Haka sukaita rainon cikinsu'''harya kai wata bakwai ''''_sultan kuwa kullum murna yake momynsa zata kawo masa baby'''


Alh mahmud yashirya masu tafiya xuwa misra yace acan yakeso hafsa ta haihu bayan ta haihu saisu dawo ayi suna a nan Nigeria''''''


Harda sultan suka shirya ''ranar wata juma'ah sukayiwa misra saukar mamaki'''inda suka sauka awani lafiyayyen hotel''


Nan suka shiga hutawarsu'' dayake tym din sultan suna hutu'''''''bayan wata daya da zuwansu lokacin cikin hafsa Nada wata takwas da sati daya'''

Suka shirya suka fita yawon shakatawa''' sune har cikin kasuwar misra suna jidan kayan jarirai'''

Sungama abinda zasuyi sunkamo hanya zasu fito ne '''''wata kyakkyawar mata da basu ta6a ganin mekyaunta ba' ta dakatar dasu'' tana cewa sannunku yan'uwa


Cikin mamaki hafsa ta amsa matar tace nasan baki sanni ba amma sunana jesmin 'wannan kuma da'na ne sunanshi mahraz''' tadubi mahmud tace mahmud koh?

Cikin mamaki yace eh ina kika sanni? Murmushi tayi wasu fararen hakora suka bayyana abakinta suna wani irin walkiya''
Tace a bayero '''murmushi yayi jin ta ambaci bayero yace hakane''''

Yace kice kema yar'nigeria ce kinzo yawon bude idone halan''' girgiza masa kai tayi alamar a'ah tace aure nake anan'''

Mahmud yace eyyh Allah yabaki zaman lfy'' yadafa kan mahraz yana cewa fyn boi kagaidamin da babanka''''_ dariya mahraz yayi ''hakoransa suka bayyana'''

Ganin hakoran mahraz saida hafsa da mahmud suka tsorata sbd wani irin kyalli harsun fi na jesmin mahaifiyarshi kyalli'''''


Hannu mahraz yadaga yana nuna cikin hafsa ''yana kallon mahaifiyarsa'''''  itama kallon cikin tayi sannan tace da mahraz kasamu da'na''''

Hafsa tace meyake nunawa 'murmushi jesmin tayi tace abinda yake cikinki yakeso'''kinsan yaro'''''

Jin wannan maganar saida gaban hafsa yafadi ''amma saitai murmushi tace yaro kenan'''''

Mahmud yace toh sai anjima jesmin''''

Sultan ko tunda suka tsaya da jesmin yamatsa gefe yatsaya yana kallonsu """"
.
Suna juyawa sunfara tafiya jesmin tajuya fuskarta baya ''  wani haske yafito ta cikin idonta ''yanufi hafsa''' cikin jikin hafsa hasken yashige batare data sani va''amma sultan yana kallo''''




Koda su hafsa suka koma hotel dinsu''' nan mahmud yake cewa shifah wannan jesmin din ne komai kamada ita baita6a ganiva''' amma tace wai a bayero tasanshi''''

Hafsa tai murmushi tace toh ai mutani dayawa  maybe ita tawayeka Kaine dai baka waye daita va''''

Mahmud yace kidaiyi shiru hafsa amma ni matar tsoro taban musamman datai dariya'''' sannan dan'ta mahraz ma haka'''


Hafsa tace ''wlh konima nadaiyi shiru'ne'' mahmud yace wlh kamar ba bik'adama ba nake ganinsu''' hafsa tace a'ah alh kawai kyaunsu ne dai yai yawa'''


Mahmud yace Allah yakaremu da irin wannan kyaun''hafsa tace amin''''




Bayan sati hudu cikin hafsa yashiga wata Tara da sati daya'''cikin dare tafara nakuda nan da nan alh mahmud yakira nunbern hsptl dasuke xuwa awoh'''
Cikin mintoci 'suka iso aka dauketa xuwa asibiti'"""



Nakuda sosai hafsa keyi amma haihuwa yaki xuwa saitayi yunkurin yin nishi saitaji kamar ana rike mata numfashu'' sannan acikin nata jitakeyi Kamar ana kokawa dawani Abu'''


Sannan tana kara yunkuri zata cigaba dajin wannan kokawar''''

Haka taitayi harkusan asubah'''' cikin hukuncin ubangiji  bayan tagama galabaita harta fidda rai da rayuwarta:::::



Allah yasauketa lfy tahaifo yar'ta mace ''''kyakkyawa kamar balarabiya''''_ su Kansu likitocin sun tsorata da kyaun jaririyar''''_ sunayi suna kallon hafsa dake kwance '''

Ko kadan batai kama da ita va'''''nan suka kirawo alh mahmud yashigo suka mika masa yar''''' shima saida ya firgita da kyaun yarinyar'''''

'
Bayan gari yawaye aka sallamo su '''koda suka dawo hotel din hafsa complain takeyi akan kyaun jaririyar''',

Mahmud yace kedai kigodewa Allah''''''''''


Nan suka fara shiryen shiryen komawa gida''':

Sultan kam duk ya addabesu sukoma gida 'Aysha taga babynsu da Allah yabasu kyauta'''''
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page3⃣
Cikin dare lokacin alh mahmud yafita'' hafsa da sultan ne kadai a dakin'' sai jaririyar'''' sultan rikeda hannunta yanayi mata wasa''' hafsa tadube shi tace sultan ai wannan batama ganinka balle tasan ita kakeyi wa wasa''

Barta kazo kai wanka Dan gobe tashin asubah zamuyi''' dariya sultan yayi yace lah mommah dubi tanaimin dariya''' hafsa najuyowa taga idon jaririyar arufe '''tace kai sultan kacika shiririta ''tashi muje naimaka wanka'


Bayan sunfito daga bayin ne hafsa taduba taga ba enda tabar jaririyar kwance tasameta va''''' mamaki tafara yi 'amma jin muryar mahmud yasata cewa kodai shine ya dauketa''danhaka taci gaba da shirya sultan''''


Washe gari da asubah sukabar misra ''''''karfe 4na yamma suka sauka a kano'''''' nan mota tazo tadauke su''''''' aiko suna isa gdnsu nan suka tadda gdn acike da yan'uwa da abokan arziki anzo yimasu barka daxuwa da barkar haihuwa''''''


Nan fah aka shiga kici kicin kar6ar jaririya '''''' aiko duk Wanda yakar6eta saiya tsorata da irin kyawun ta'''' BAHBA Laure ce data kar6eta ''nan take jikinta Yakama rawa cikin Sauri tamikawa BAHBA asabe''' itadinma cikin rawar jiki tamikawa '''mansir aiko nan mansir yakar6eta 'yaje kusada mahmud yace masha Allah munyi di'ya muma munwuci gaban aimana gori ynxu'''''' murmushi mahmud yayi yace kaii mansir wai yaushe zaka girma ne ''' cikin gimtse fuska mansir yace sai randa nakai wannan balarabiyar yar''tawa dakin aure'''

Duka falon akasa dariya'''''
BAHBA asabe tace amma dai wannan Diyar batai kama da kowa cikin zuri'armu ba '''ko ena tasamo wannan shegen kyau kamar yar aljanu oho'''''''''''

Tana gama rufe baki taji ''mansir yace ''BAHBA arinka godewa Allah dai''' dah daba'a samuva ance hafsa ce bata haihuwa juyace ita'' ynxu kuma Allah yakawo kinfara cewa wai kamar yar'aljanu ''gsky yakamata mugyara mu'amularmu sbd halin rayuwa'''::



Haka akaita jida mejego har ranar suna tazo aka sawa jaririya  maryam sunan kakarta tagurin uwa''wato mahaifiyar hafsa'''zasuna kiranta da Miemie:::

Haka taron suna yawatse Inda mejego da jaririya suka tashi da shatara ta arziki''''


Washe garin suna hafsa na kwance ga Miemie kusada ita'''' surutu takeji anayi amma batasan ta Inda maganar kefitowa va'''' tana nan dai shiru:: cos tarasa gane irin surkullen surutun da akeyi''''

Kamar daga sama taji ana cewa eh munzo tayashi murna ne''"""""""cikin Sauri hafsa tamike tayi dakin alh cos tunda tahaihu yadena kwana dakinta'"""""

Tana shiga ta cimmashi yana barci '''tashinsa tashiga yi' yana falkawa yace a'ah hafsa lfy meke faruwa?

Cikin fargaba tace alh surutu nakeji adakina narasa ta Inda ake surutun'''''_ afirgice yatashi yace wani irin surutu kuma da wannan Daren?

Hafsa tace nima bansani va wlh''''''tashi yayi yakama hanyar fita itama Tamara Mashi baya'': saidai suna xuwa sukaji tsit ba abinda ketashi sai numfashin sultan dake kwance yana bacci ga Miemie kusa dashi''''

Cikin tuhuma yadubi hafsa yace suwaye ke surutun? Cikin damuwa tace nima bansani va''''''

Girgiza kai yayi yace hafsa ki kwanta kiy bacci gajiya ne ketare dake''''''''


Yana fita hafsa takwanta gabanta na faduwa''''ahaka bacci yadauketa''''''' saidai cikin barcin takejin takun tafiya sadaf sadaf''''saidai tsoro yahanata bude ido'::::


Haka hafsa taci gaba da rainon Miemie cikin tsananin tsoro da fargaba'''' sbd kowan dare da irin abinda zata rika ji'''':'''


Haka yakasance harkawo xuwa yau'''''' data kwantar da Miemie tasanja GU ''dakuma dariya datakeyi'''''''''''





*present story* bayan sunyi arba'en koda hafsa taje yawob arba'en bata yarda ta sauke Miemie abayanta''' sbd wani irin masifar kyau data kara ''wnda yasa kowa sai yai magana akai'''''

Itakuma ganin haka ta tsorata ''':shiyasa tadena kwantota abaya'::::::

Koda suka tafi family house'' da inna amarya taganta tace hafsa kinayiwa yarinyar nan addu'ah kuwa? Sbd kyauwunta yayi yawa''kinsan bakin mutani ba kyau kirinka yimata addu'ah kamin kufito daga gd'':

Hafsa tace toh inna zanrinka yi''' nima wlh kyaun Miemie tsoratani yakeyi """murmushi inna tayi tace kidena tsoro Allah kadai yasan sirrin dake cikin kyauwunta''kuma shiyasan abinda yasa ya halittota haka''''


Haka hafsa tadawo gd tacigaba dayiwa Miemie addu'ah'''''''sultan kuwa kullum daya dawo daga skull zaidame mommansa tagoya masa Miemie ''haka hafsa zata Goya masa ita yaita yawo da ita''''

Intai kuka yadauko feeder dinta yace momma tasa mata abaki amma bare saukota' va :::
Haka hafsa zatai tamasa dariya ''''''




Bayan''shekara uku lokacin sultan na primary 5 Miemie tayi girma tayi wayau kuma tana magana''' saidia kyaunta sai abinda yakaru''' nan aka sakata a nursery skull tana xuwa'''


Saidai tanada wani Abu guda daya shine bata murmushi''''' ko Abu yayi mata dadi saidai ta6ata rai amma bazaka ganta tana murmushi irin na jindadi va''''


Inko anga tai dariya da mommanta ne ko alh saiko sultan dasu kadai take dariya'''' suma intafara dariyar sometimes tsoro take basu''' dansai takai 5to10minutes tanayi kamin ta tsagaita'''
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page4⃣

Miemie nashigewa daki'''''hafsa tadubi sultan' baki bude tace sultan waya koyawa Miemie karatu haka ko Kaine?

Cikin tsoro sultan yace a'ah mommah wlh bani bane'kinsan dai ko'a gd bata yarda tazauna naimata lesson balle harna koya mata karatu'' amma nifah mommah wlh Miemie taban tsoro''


Cikin fargaba hafsa tace bakai kadaiva sultan harnima a tsorace nake'' yarinyar nan al'amarinta abun dubawa ne''''



****cikin dare hafsa bayan alh yadawo hafsa take fada masa abinda Miemie tayi. 'dariya yayi yace kaji yar'baiwa''' hafsa tace alh wani irin baiwa ne haka?

Yace waike hafsa mamaki kike da ikon Allah koja dashi??? Girgiza kai tayi alamar a'ah sannan tace shikenan alh abar maganar''''''


Suna nan zaune kawai sai ganin Miemie sukayi a tsakiyarsu 'zaune tana kokarin kwanciya a kafar alh''''''hafsa cikin tsoro tace ke Miemie yaushe kika fito?

Harara tadakawa hafsa tace ynxu mana ''waike mommah meyasa komai saikinyi magana akai ne ?

Alh yace atoh my Miemie tambayar min ita kota Shiga aikin jarida ne'''''':

6ata rai Miemie tayi tace Allah mommah kidena shiga hurumin daba naki va''dankar wataran asamu akasi''''''

Hafsa ko shiru tayi domin baki daya Miemie takoma bata tsoro''''

Alh yace my Miemie wai mommanki tace daxun kinyi karatu waya koya maki? Cikin wani irin yanayi tace MAH,,,,,,,,,,,batakai ga karasawa va tai shiru'''''


Alh yace meye mah'''' batare data dubeshi ba tace bakomi 'cikin Sauri tamike tabar falon'''' hafsa ko bin bayanta tai da kallo'''''




🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
*Washe gari*  Miemie zaune cikin class din'su malamin su na English na teaching nasu'''''' itadai Miemie hankalinta duk baya tare dashi tana zaune ita kadai tana wasa tana magana ita kadai """"""


Malamin yaga bata tare dashi danhaka'' yakira sunanta ke Miemie mekikeyi ina teaching kina wasa?

Ko kallonsa batai va tacigava da abinda takeyi'' ganin tashare shi yasa shi karasawa Inda take''yasake magana kallonshi tai saikuma tai tsaki '''

Aiko yana daga hannunsa ya watsa mata bulalar dake hannunsa''''' wani irin ihu tasaki dayasa yaran class din tsorata::: harshi kanshi malamin'''

Tsayawa yayi yana kallonta'''' amma ga mamakinsa maimakon yaga hawaye afuskarta sbd dagajin ihun datayi bulalar tashige ta '' amma saiyaga sa6anin haka''' domin koh yana kallon kwayar idonta babu ko digon hawaye''


Saidai farin idonta yajuye Yakoma ruwan ganye''

Kafarta tasaka ta takashi dakarfi ''' zafin dayaji yasa shi dago kansa yana kallon fuskarta 'sai gani yayi tayi murmushi daya bayyana wasu hakora masu kama da zarto acikin bakinta''
.hakoran sai kyalli sukeyi"""


Atsorace yaja da baya '''yana duban cikin idonta'''' gani yayi taci gaba da yin murmushin''''


Cikin Sauri yafita yabar class din::::: Miemie ko dukar dakanta kas tayi ''tana wasu irin surkullen magana'''"""""


Koda aka tashi bayan takoma gd'' a waje ta tadda sultan cikin murna takarasa kusa dashi tace ya sultan nadawo'' hannunta Yakama yace kindawo lfy ya skull?

Tace lfy lau''' muje kaga class work dina nacinye duka''''

Suna shiga falo tashiga fiddo littafinta 'tamikawa sultan ''yana dubawa yaga gashi dai class work din koshi bare Iya solving nashi va ''bare kuma Miemie '''

Cikin zare ido yace ke dadina dake kinfiya karya 'ta ena zaki Iya solving wannan ? Cikin jin haushi tafisge littafin tace wlh dakaina nayi kuma kaje skull din katambaya'

Kai ba' abinda ka iya sai karyata mutani 'wlh kar kiyayeni''''''' cikin bude baki sultan yace eye ni din ne zankiyaye ki?

Kai tagyada masa alamar eh''cikin sauri yamike yana binta 'taruga dagudu tana cewa dillah kadena bina karkasa MAH,, bata karasava yacafkota yace 'karnasa me?


Tace bakomi ''yace karya kikeyi saikin fada'''' tace toh sakeni infada maka'' yana sakinta taruga cikin dakinta dagudu ta banke kofar'''


Dariya sultan yayi yace Miemie Allah yashirya ki'''




Washe gari da safe bayan sungama yin breakfast ne alh yana shirin fita wayarshi tai kara ''yakara a kunnensa '''

Bayan sungaisa dame kiran ne daddy yai salati yana cewa Allah yajikan musulmi''''


Caraf Miemie tamike tarike hannun alh tana cewa abba'' Mr Luke ne yamutu halan?

Da mamaki alh yadubeta yace ya akai kika sani Miemie''': ?

Komawa tayi tazauna tace sbd jiya baida lfy kuma yarike kansa yana cewa zaimutu'ashe gsky ne'''''''''


Hafsa ce tabige mata baki tana cewa waike yaushe zakiy hankali kullum girma kike amma babu hankali'''''''


Fuuu ta tashi tashige dakinta ta banko kofa'''

Tana shiga tajingina jikin kofa tana wani irin dariya me tsoratarwa''''

Nan da nan idonta yajuye xuwa baki gaba dai Baka ganin farin cikin sai bakin'''


Kwanciya tai agado tana wani irin busa medadi''nan da nan labulen dakinta yafara dagawa'' komai na cikin dakin yafara rawa''''


Nan take tamike tafara juyawa tana rangaji kamar macijiya'''''


Takai kusan awa daya tana wannan rawar kamin ''taji kamar ana bugun kofarta'' ta tsagaita da rawar sannan ta tsayar da idonta waje daya''nan take kayan dakin dasuma suke rawa kowanne yakoma mazauninsa''


Sannan taikas dakanta tana dagowa idonta yadawo normal'''


Zuwa tai tabude kofar ganin mommnta a kofar yasata cewa mommah '''hafsa tace barakije skull bane?

Miemie tace ai yau ba skull Mr Luke yamutu'''
.
Cikin mamaki hafsa tace ya akai kika sani?

Miemie tace MAH,,,,,,.,....saikuma tai shiru'''hafsa tace MAH me?


Miemie tace toh ai naga shi malami ne nd duk malamin daya mutu ba'ayin karatu ranar daya mutu'''




Hafsa tace hmm Miemie Allah yagayara'' tajuya tafita'':


Dariya Miemie tafashe dashi sannan tace mah ,,,,,,,,saikuna tafara bin bagon dakin tana ta6awa tana dariya***
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*



Page5⃣

Haka taita bin bagon tana dariya''''''
Sultan yazo gittawa ta dakin yajiyo dariya danhaka ya dan dakata yanason sanin dariyar me takeyi'""""

Jiyayi tana cewa su ya sultan mekake son ji daka tsaya agun ?

Cikin zare ido 😳sultan yajuya da Sauri yabar wurin kirjinsa sai bugawa yake ''''azuciyarsa cewa yake ya akai tasan yatsaya akofar?


Komawa yayi falo yazauna kusa da mommahnsu '''yace mommah amma Miemie batada lafiya koh?

Kallonshi hafsa tayi tace meka gani'''''''zaiyi magana yaji 6am abakinsa kamar ansaka masa gum anrufe''''' yayi iya kokarinsa yayi magana amma yakasa '''

Tashi yayi yabar falon zuwa dakinsa'''' yana shiga yabude bakinsa ''cikin ikon Allah saiga magana na fitowa''' da Sauri yafito falon yana cewa mommah wlh Miemie akwai'''

Shiru yayi sbd sake rike bakinsa da akai''''' cikin tsananin damuwa da mamaki yakoma cikin dakinsa''''still yana shiga yafara magana ''''_

Yasake fitowa'''still bakin yasake rufewa'''zama yayi yana kallon mommanhsu ::yanayi mata kwatance da hannu''' amma Sam bata fahimci meyake fadava''''

Saice take sultan yau kurma kuma ka koma''''''
Hannunsa duk biyu yasa yai tagumi'''_ yana kallonta'""""


Suna nan zaune Miemie tafito tace su yah sultan iyayen gulma""" meyafaru kai tagumi''''?

Hafsa tace kaiiii Miemie meyasa bakida kunya ne sultan din ne iyayen gulma? Kibari yatashi jikinki zaigaya maki'''


 Ido sultan yabita dashi''''''' sallamar dasukaji ne yasa su juyawa ga kofar shigowa""""" sa'adatu ce tashigo itada Aysha sai nazira dake bayanta''''

Dagudu Miemie taje tanai mata oyoyo''' tana cewa gwaggo sannu daxuwa wlg naji dadin xuwanki '''''' sa'adatu tace toh mekika ajemin?

Miemie tace binki zanyi unguwar dazaki'''' fuskar sa'adatu da mamaki tace waya fada maki unguwa zantafi''''''

Sultan dake zaune tashiga juya hannunsa alamar a tambayeta pls'''''


Harara tawatsa Mashi sannan tace kwalliyar dakikai bata xuwa nan gdn kadai bane''' dariya sa'adatu tayi tace kin canka daidai''''''

Gdn budurwar baban Aysha zantafi'''' mahaifinta bashida lfy zanje na gaida shi'''''

Miemie tace wlh gwaggo ba enda zakije  lafiyarsa klw'' mugayen mutani ne ''wani tuggun suka hada maki kina xuwa kika fada shikenan'''''


Cikin mamaki da tsoro hafsa tace ke uban waye yafada maki haka? Kinga kullum inayi maki fada amma bakiji koh?


Dariya sa'adatu tayi tace rabuda ita ya'ya hafsa kinsan halin Miemie da shiririta' ga yarinta kuma''''
Ni barin tafi nadawo '''nan tamike takama hanyar fita hafsa naimata saita dawo'''


Tana fita Miemie tabi bayanta ''a bakin gate Miemie ta tsaya tace gwaggo muddin kika sake kika taka gdnsu razina toh gawarki za'a fiddo aciki''''''


Dasauri sa'adatu tajuya tana kallon Miemie''''' sannan tace Miemie rayuwa da mutuwa duk ta Allah ce karki damu''''kinji ya'ta nariga nayiwa baban Aysha alkawarin zantafi bareji dadiva idan bantafi va'''


Sannan kidena irin wannan maganar kar adora maki wata daurarriya'''''


Tana gama fadar haka tasakai tafice"""""""


Dagudu Miemie takoma cikin gd tana xuwa dakinta tafada tarufo kofar''''' kwanciya tayi tajuye idonta'''''


Babu haske ko kadan aciki sai baki''''''




Kusan minti 40da fitar sa'adatu aka kira hafsa ana fada mata sa'adatu sunyi accident kan hanyarta tazuwa unguwa''''


Cikin tashin hankali hafsa ta tambayi Inda take'' nan aka fada mata tana chemist ana dressing ciwon dataji a hannu'' dake Allah ya takaita bataji rauni sosai va'''''"""ajiyar zuciya hafsa tayi jin cewa ba abinda yasamu sa'adatu na tashin hankali''''


Miemie ko tana cikin dakinta''' bata fitova' saida taji muryar mahaifinta sannan tafito taimasa oyoyo:::

Yace my Miemie lfy naga banganki falo zaune va'''' gayada kai tayi tace eh lfy abba kasan mommah da ya sultan sun tsaneni shiyasa nake zama a daki nikadai''

Cikin mamaki hafsa tace mudin ne muka tsaneki?

Batare data kallesu ba tace eh''abba kadaine me sona"""


Hafa tace yayi kyau''''
Nan alh yace sutashi dukkansu suje sudubo sa'adatu'''

Nan suka fito suka shiga mota alh da sultan agaba Miemie da mommanhsu abaya''''::

Suna xuwa gdn Miemie ta 6alle murfin motar taruga cikin gdn dagudu '''a falo taga sa'adatu zaune tana cin abinci'''''


Sa'adatu na ganinta tace a'ah Miemie kedawa kikazo''' karasowa tai kusa daita tace nidasu abbanmu ne''''_ gwaggo nagodewa Allah dakikai hatsarin nan wlh'::::


Cikin tsoro da razana sa'adatu tace Miemie mekika ce? Rausayar dakai tayi tace bkomi'''


Amma kisani ina kaunarki gwaggota'''' sa'adatu ma tace nima ina kaunarki ya'ta gudan jinita''' kwanciya Miemie tayi akan cinyarta tana cewa ynxu fah gwaggo da ankaiki koh''''


Sa'adatu tace anakini ena?

Zatai magana su alh suka shigo'''.

Nan sukaga sa'adatu sukai mata Allah yakiyaye gaba''''''


Koda zasu wuce''miemie tadubi sa'adatu tace gwaggo gobe zakiji sakon mutuwar wani'"""""


Sa'adatu cikin tsoro tajanyota gefe tace waike Miemie lfyrki klw kuwa?

Dariya Miemie takamayi tace lfyta klw gwaggota '' sai nan gaba zaki gane menake nufi'''





🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹washe gari Miemie ta tafi skull'"""Acikin class yaran class din sai jimamin mutuwar Mr Luke sukeyi''' Miemie kam ko'a jikinta''' sai wasarta takeyi""""""i


Suna tasowa tashigo gd taga ba mommanhta ''_tadubi sultan tace yah sultan ina mommah ta tafi?

Yace bata nan taraka gwaggo sa'adatu gdn rasuwa''''_cikin ko en kula Miemie tace toh Allah yajikan musulman kwarai'''''


Sultan yace ameen '''__kinsan waye yarasu ne dabaki tambaya va"'" girgiza masa kai tayi alamar a'ah yace toh baban budurwar baban Aysha ne da gwaggo zataje gaisarwa jiya tai hatsari'''''''



Ta6e baki Miemie tayi tace yayi kyau '""ai anrage mugun iri"""""


Sultan yace wani irin mugun iri kuma?

Bata amsashi va tashige dakinta tana cewa banason yawan tambaya pls""".





Bayan shekara biyu '''lokacin Miemie tana jss 2 yayinda sultan ke SS2 """
Amma shi sultan Borden skull yake ita kuma Miemie tana day"""""""

A lokacinne kuma mommanhsu Allah ya azurta ta da samun ciki'' sunyi murna matuka'' lallai Allah maikyauta da karine''''' Miemie shekarunta shadaya daya aduniya saiynxu Allah yasake bata ciki'''

Alh mahmud kam bakinsa baya rufuwa sbd tsabar farin ciki''''


Miemie ma taita murna wai itama zata samu wacce zata rinka bawa gwale2 kamar yadda sultan kebata'''

Hafsa kance mata dayake ke harynxu bakiy hankali ba ai'''


Sultan dayazo Hutu yaga cikin mommahnsu yatsufa ''yace kaii mommah ko twin's zaki Haifa mana ne?

Dariya hafsa tayi tace toh gani nan dai sultan Allah kadai yabarwa kansa SANI""


Tsagal Miemie ta tsoma baki tace yah sultan wannan cikin ba twin's bane yan'3 ne ''''''''

Cikin jin haushi sultan yace ai kinji ke sai ana maganar masu hankali saiki tsomo bakinki''' ko anfara maganar hankali saiki kawo soki burutsu'''
Mtwe yarinya saikace mayya ''''''


Mikewa Miemie tayi cikin fushi tace yah sultan'''yana juyowa da nufin kallonta kawai sai gani yayi'''''' idonta yajuye izuwa baki '''cikin Sauri yakauda kanshi zaiyi magana yaji bakinsa arufe''''''


Isowa kusada shi tayi tana dariya tace yah sultan'''matsoraci kawai'''
Hafsa kam tana can hankalinta naga kallon datakeyi batasan wainar da ake toyawa ba''


Sultan nason yin ihu amma babu hali'' sbd hannunta data dafashi dashi jiyayi kamar da allura tadafa shi'''' wani irin radadi yakeji a kafadarshi''


Cikin Sauri yake kokarwar sauke hannunta a saman kafadarshi''' amma saiji yayi kamar yarike shocking ne daya kama hannunta''''

Da Sauri yaja da hannunsa'' idanunsa sunkada'' sunyi jah''' yana dubanta 'itakuma sai sai dariya take Mara sauti'''  tana juya masa ido
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page6⃣

*there is a secret behind every success 'believe me 'd secret behind my success is respecting elders*😍


Cikin hawaye sultan yasauke hannunsa kas yanayi mata nuni da pls tasake shi''''' ahankali tasauke hannunta akafadarsa ''tana wani irin dariya''' hafsa dake kallo tace Miemie kinfara koh''''''''

Ko kamin mommah tajuyo Miemie tabar wurin tashige dakinta'""""

Sultan koh yana zaune radadin rikon datai masa yasa shi hawaye'''''hafsa na juyowa taga yana hawaye tace a'ah sultan meya sameka?

Murmushin karfin hali yayi yace bkomi mommah kawai haka naji idona na yaji kamar ansakan hannu aciki'''''''
Cikin tausaya hafsa tace Shiga dakina a gaban mirrow zakaga eye drop kadauka kasa 'saika kwanta''''


Mikewa yayi zuwa dakin zaije dauko eye drop din 'yana cikin tafiya yaji anriko hannunsa da karfi'''' juyowa yayi da Sauri Dan ganin waye saidai baiga kowa va''''

Dagudu yashige dakin mommansu yadau eye drop din yafito''''''''

A falon ya tadda Miemie tafito tana ganinshi ta kwashe da dariya''"'''tana cewa kaji maza'''su yah sultan mazan jiya''''

Ko kallonta baiyi va ,yazauna yana shirin diga eye drop din a idonsa'''''' cikin kakkausar murya tace yah sultan karka diga ''wlh kana sawa zaka sawa kanka matsala domin zaka Iya makancewa '''''

Dasauri yadakata da digawa yana kallonta girgiza masa kai tayi alamar eh''''' hafsa tajuyo tace kai sultan inzaka sa'kasa inko zakabi na wannan shirmamiyar yarinyar ne kaika SANI'''''

Shikam sultan yariga yarude 'danhaka ya kalli Miemie yaga sai dariya takeyi"""" kara matsawa kusa da ita yayi yace Miemie dagasake kike idan nasa zan makance?

Kai tagyada masa alamar eh'''''''rufe robar yayi yace shikenan nafasa baransa va''''''

Cikin tsananin dariya tace huh su yah sultan ba'aso arasa ido''''''

Tsaki yayi yace dillah tafican banza muguwa kawai''''. Yana gama fadar haka yatashi yabar wurin''''''




🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Ranar asabar da safe hafsa ta tashi da ciwon nakuda''''' cikin ikon Allah itakadai keta fama da abinta'bata fadawa alh ba harya fita zuwa aiki''

Sultan kuma yatafi gdn gwaggo sa'adatu ,,,dakyar ma yasamu yafita sbd Miemie ta takurawa rayuwarsa''' cewa tayi wai bai isa yafita va 'dole yajirata sutafi tare'
.shikuma yace wlh saidai yafasa xuwa amma bareje daita koena va''''

Da sidin goshi yasamu yatsere mata''''


Haka hafsa tai ta fama da nakuda'harkusan  awa hudu ''nan fah Abu yafara cin karfinta'' kira tashiga kwalawa Miemie tazo takirawo mata Iya me aikinsu''''

Miemie na shigowa '''taga halin da hafsa take ciki '''tace mommah bara nabaki ruwa kisha zaki haihu ke kadai ''''da Sauri tafita adakin saigata tadawo da Kofi ahannu cikeda ruwa'''

Mikawa hafsa tayi amma ina hafsa sai girgiza mata kai takeyi alamar barata sha va'''''

Karasowa kusa da ita tayi tace mommah kisha ko saudaya ne kinji'''''' ahankali takafa mata kofin abakinta'' nan hafsa tafara sha saidata shanye tas sannan Miemie tamike tana dariya' tayi kofar fita tana cewa kannena kufito lfy''''''


Duk da azabar da hafsa keji saidata juyo takalli Miemie''''

Tana rufe kofar wani irin nishi nazuwar ma hafsa''' cikin hukuncin ubangiji ' saiga da'yafito yana candara ihu''''' kamin takai ga sauke numfashi wani sabon numfashin yafito''''

Nan wani Dan' yakara fadowa '''take kuma wata tasake biyowa baya'''

Wani irin nauyayar ajiyar zuciya hafsa tasaki saitai luuu tafadi a sume''''''

Miemie ko na bakin kofa tsaye'''tanajin kukan jarirai ta kwashe da dariya sannan tafice dagudu xuwa sashin iya''

Tana xuwa tace Iya mommah tace kizo ta haihu'''cikin mamaki iya tace yaushe?  Miemie tace ynxu kidai zo da sauri Dan kamar ta suma nake gani''''

Iya tace ohh ni ynxu Miemie Shiga kikai tahaihu agabanki? Miemie cikin tsiwa tace haka nafada maki ne kome?

Kedai kiy Sauri kije kiganta '''''''suna xuwa iya tahango hafsa kwance a sume'' ga jarirai su uku sai cancara kuka sukeyi'''

Iya duk ta rude 'Tarawa wazata fara tallafawa'''' nan tanufi hafsa''' tashiga watsa mata ruwa''' sannan tanufi jariran ta nadosu cikin zani"""


Hafsa na farfadowa iya tai hamdala '' nan tashiga gyara jariran ''saidata kammala sannan tafara gyara hafsa daketa famar ajiyar zuciya"""""


Hafsa tadubi Iya tace iya sai ankira likita fah sbd inaji kamar nayi kari""""""" iya tace a'ah basai ankira likita va '''ruwan zafi bai bar komeva '':'''' aidole kiyi kari ya'ya uku ajere aiba wasa bane"""



""""""""""""""""""Cikin Sauri dagudu Miemie ta isa gidan gwaggo sa'adatu tana shiga falon tafara kwalawa sultan kira'''

Yah sultan yah sultan'''' yana kwance yana barci yaji ana kwada masa kira kamar amafarki ''firgigita yatashi' jin muryarta ne yasa shi kara tsorata''

Cikin sauri yatashi yazauna ''tana karasowa cikin falon tafada masa ajiki tana hoh ya sultan bana fada maka va? Aidama nace maka mommah yan'3 zata Haifa kuma gashi nan '''

Tureta sultan yayi daga jikinsa yace toh mahaukaciya ubanwa yafada maki mommah tahaihu kodai haukarki ce tamotsa'''


Hade rai tayi takafeshi da ido tace nice mahaukaciyar koh?

Wlh zakaga aikin hauka ganin idonka''''''

Juyawa tayi 'cikin kakkausad murya tace yah sultan'''caraf saigashi gabanta durkushe yana cewa yi hkr my Lil sis wasa nake maki aikinfi karfin mahaukaciya ''''
Kedin me hankali ce da tunani''''


Wani irin tsawa tadaka Mashi' dayasa shi hayewa saman kujerar daya sauko batare daya saniva'''''''

Saikuma tajuya tana kallonshi tana dariya'''

Kamo hannunsa tayi''shikuma sai none hannun yakeyi cos bayason tasake rikeshi '''danji yake kamar da ruwan wuta take rikeshi'''''''

Duk nokewar dayakeyi' saida tai nasarara riko hannunsa ''tace yah sultan dagaske nake wlh mommah tahaihu'''kuma yan'uku tahaifa''

Cikin farinciki mehade da azaba yace yaushe? Tace ynxu''' iba gwaggo nafada mata?

Cikin Sauri yace tana daki tana barci yisauri kitaso ta mutafi'''''


Tana sakinshi''' Yakama hannun data rike masa yana kwallah ''''yace Allah ya isa wlh'''''


Dariya tayi tace waikai ya sultan nikakewa Allah ya isa? Nifah kanwarka ce'''
Tsaki yayi yace keni dillah ki matsamin muguwa kawai'''


Dariya tayi sannan tashige dakin gwaggo sa'adatu ''tana shigewa sultan yamike sadaf sadaf da takalmansa a hannu yarugo ajuje yafita yabar gidan'''''''


Ahanyarsa takomawa gida sai tunane tunane 'yakeyi ganeda Miemie '''''shidai yasan wannan abubuwan datakeyi ba kawai bane amma komadai menene zaiyi bincike akai''''''
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*♻
         *E.W.F*

*a through friend is a companion'''tnx aishan umma u so wonderful*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page7⃣
Sultan nashiga gd ya tadda mommansu kwance ga jarirai ne agabanta harguda uku'''cikin murna yakarasa yace momma ashe dagaske ne ?

Dariya taimasa tace waya fada maka'''yace waccen mahaukaciyar ce'''''''hafsa tai dariya tace harta kai gdn gwaggo sa'a? Cikin ta6e baki yace eh'''

Yadau jaririyar ta macen yana kallonta yarinyar kyakkyawa daita''''amma batako kama yatsar miemie a kyau va''''

Hafsa tace ina kabarota?yace wlh can gdn gwaggo nabarta 'gudu mata ma nayi''

Hafsa tace aiko ynxu zaka ganta''''' yace ai ina ganin tareda gwaggo zasuzo'''''''

Suna nan zaune alh yashigo afujajan'''''ganin hafsa da sultan zaune ga jarirai kwance yasa shi yin turus'''''

Yadubi hafsa yace yaushe kika haihu? Cikin dariya hafsa tace dashi dazun'''

Cikeda mamaki yazauna yadau jariri daya yana kallonshi yace kuma duk wadan nan ukun kika Haifa?

Sultan ne ya amshe da cewa abba kana mamaki ne? Ai ikon Allah ne:::,jinjina kai alh yayi yace tabbas ba'a mamaki da ikon Allah'''

Allah ubangiji yaraya manasu yasa cikon muslunci ne'''''duk suka amsa da amin ::sannan yaimasu huduba akunne::::

Yadubi sultan yace ina mutuniyar taka tashige?

Jin sallama yasasu juyowa ''''Miemie ce itada gwaggo sa'adatu '''tana ganin abbansu taruga dagudu tana cewa lah abba kadawo'''

Ya amsa da eh nadawo Miemie ashe kinsamu kanne har uku'''' dariyar data saba'''tashiga yi'' kamin tace aidama abba nafadawa ya sultan yan'uku mommah zata Haifa yaki yard amma ynzu gashi nan yagani''''


Sultan da tunda tashigo yai gum da bakinsa ko kallonta baiyi va'' yadago kansa yace Malama ba fadarki bane yasa tahaifesu ikon Allah ne"""

Harara tadaka masa sannan tace dama nima aibance ekona ba''' amma kasani nafadi daidai '''

Tsaki yayi yace toh kiyta fada mana ke kika sani 'mayya kawai'''':

Cikin fushi tamike tace abba kaga kacewa yah sultan yadena cemin mayya'':: alh yadubi sultan yace kadena tunda bataso':':::


Sunkui dakai sultan yayi''''
Tashi tayi ahankali takarasa kusa dashi'' baima lura da ita va'' tazauna gefensa''' tadaga hannunta tadora saman kafadarshi'

Ihu yasaki yana cewa wayyo zata kasheni''''''

Dasauri tajanye hannunta su abba suka dubeshi sukace sultan wazata kashe ka"""""''


Cikin in ina yabude baki zaiyi magana saiji yayi kamar ana buge masa baki'''''

Shiru yayi yana kallonsu alh da mommansu'''''' itako Miemie ta nutsu saikace ba ita ba'''''

Gwaggo sa'adatu tace kaii sultan kodai bakada lfy ne? Girgia mata kai yayi alamar a'ah''::


Miemie dake zaune gefe daya ta taso tana cewa yah sultan zomuje ka kwanta koh barcin ne bai isheka va'''''

Tana kokawar rike masa hannu yana fisgewa''' hafsa tadubeta tace ki kyaleshi mana dole ne?

Buga kafa tafarayi tana cewa ai wlh saiyaje yakwanta 'barci ne bai ishe shi va''''''' nan tashiga Jan hannunsa yana fisgewa yanason yin magana amma yakasa''''

Haka dai hartai galaba akansa''',tana jansa yana binta 'nd azabar dayakeji ahannunsa ne yasa yaci gaba d binta'''''

Suna barin falon tasakar Mashi hannun tana dariya''''' shikuma yashiga murza hannun sbd zafin dayake masa"""

Yabude baki yanasob gwada magana saigashi sarai maganarsa tafito''''

Kallonta yayi yace wlh ki kiyayi ranar dazanyi maki shegen duka a gdn nan''' ba kinga ina kyaleki va 'shiyasa zakitamin iskancin da ranki keso va"" toh kici gaba ''''

Yana gama fadar haka yajuya zaiwuce '''tsawa tadaka Mashi sannan tajanyo shi baya'''

Idonta sunjuye xuwa baki tace yah sultan kadubeni dakyau wlh kanason nai mugun sa6a maka koh?  Meyasa baraka yi shiru da bakinka va idan kaga Abu?

Kaida mommah halinku daya amma zanyi maganinku '''' kaficemin anan tunkan raina yagama 6aci nasa6a maka'''

Dagudu sultan yafito falon '''gwaggo sa'a tace lafiya kuwa ? Shiru yayi baice mata kala va''''

Domin shi ynxu al'amarin Miemie yafi girmar kwakwalwarshi'''''




🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹washe gari da misalin karfe goma na safe su bahba laure da bahba asabe sukaxo yin barka''''

Bayan aingaisa ne sukayiwa hafsa barka sannan suka kar6i yaran suna gani'' bahba asabe tace yauwa hafsa ynzu kikai haihuwa 'ga yara tubarkallah kowa yagansu yasan sunyi kama da iyayensu ne''' amma ba kamar waccen jar gwandan ba''mekama'' da almatsutsai'''


Bahba Laure tace wlh kuwa''''yarinya saikace jikar sarkin aljanu""""

Hafsa najinsu batace komeva''''''

Nan suka cigaba da maganganunsu""" harkusan karfe daya'''

Nan bahba asabe tamike da niyyar Shiga bayi tayi alwala''''

Tana shiga ta rufe kofar tafara alwala'''' tana idar da alwalan''' takama kofar bayin zata bude''' GAM taji kofar arufe ''nan tashi jijjigawa tana kokawar budewa"""

Amma Sam bai budu va'' kanta tasa ta karamin gurin dake bude akofar tana son ganin waye ya kulleta'''


Marin dataji a fuskarta ne yasata dagowa dasauri tana Neman Wanda ya mareta''''

Kamin tayi wata2 takarajin wani saukar marin'''' rike kuncinta tayi tana wayyo 'waye

Tas tas takeji ''afuskarta' hannu bibbiyu tasaka tarufe fuskarta tana ihu tana cewa wayyo kutaimaka min 'waye ke marina haka'' menai maku''' ina kike laure taho kitaimakeni wlh nayi gamo a bayin nan"""

🙆🙆Wayyo ni asabe nashiga ukku nakawo kaina matattarar""""""''' batakai ga karasawa va taji bakinta yarike kamar ansaka mata gum aciki'''


Tayi tayi tai ihu amma takasa '''haka tashiga jijjiga kofar'''''''

Tanakan jijjigawa ne taji yabude Aida gudu tafito hannunta rikeda dankwalinta"""

Tana fitowa falon tadubi BAHBA Laure ''batare datai magana va''' tafice dagudu tai hanyar waje'''

Bahba laure da mommah suka bita da tambayar lafiya inazaki tafi'' amma ko kallonsu Bataiva '"tafice batare data dau hijabinta va''''


Sultan dake waje yana zaune 'yahangota zata fita daga gate din' yace bahba inazaki babu lullu6i ''

Bata dubeshi ba illa kokawa datakeyi da kofa yabudu''''

Cikin Sauri sultan yakaraso ya tsaya bakin kofar yana cewa '''bahba ba Inda zaki tafi fah'''''


Dago fuskarta tayi dasuka kumbura ga idonta sunyi jazur ''tace sultan Dan annabi kabuden kofar nan kamin akasheni a gdn nan''''


Sultan fuskarsa da tsananin tsoro yace bahba meya sameki afuska?

Jin muryar hafsa da bahba laure datayi ''ainan takara rudewa tana cewa kaii sultan inkanaiwa ubanka mahmuda kabuden kofar nan na tafi''''


Shiko ganin duk arude take yasashi saurin bude mata''''' aiko nan tasa kai tafice aguje babu koh waiwaya wa''''''


Su hafsa suna karasowa sukace sultan meyasa kabarta tafita''' cikin damuwa yace rokona tayi kuma na tambayeta meya sameta bata fadamin va''' saidai naga fuskarta akumbure'''
Kuma idanunta sunyi jah'''
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*♻
         *E.W.F*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page8⃣

Hafsa cikin tsananin damuwa tace kome yasameta oho:''' bahba laure datai tsamo tsamo tace toh hafsa kinga bara nabi bayanta naga meke damunta'''''

Nan sultan yadauko mata hijabinta tabaza::: tafita'''',sultan yatare mata adaidaita tashiga'':::

Bayan ta tafine ''sun shigo gida hafsa tadubi sultan cikin damuwa tace ynxu kome yasameta oho'''''


Sultan yace Allah kadai yasan meyasa meta''''wayasani ma ko shower tabude ruwan zafi yazubo mata afuska shiyasa fuskar yakumbura'''''

Hafsa tace kai sultan bana tunanin haka saidai inwani abun daban ne''''::::ina Miemie take?

Sultan yace wlh banganta va maybe tana daki tana barci kinsanta da barci kamar kahsa'' bari nadubota'

Mikewa yayi yashige dakin Miemie ''''kwance yasameta ga dukkan alamu barci takeyi danhaka ''yatsaya yana kare mata'''''' afili yace my lil sister ina kaunarki sosai amma ke muguwa CE''''' waya sanima ko kece kikaiwa bahba asabe wani abun''''

Juyawa yayi zaifito saiji yayi tace haba yah sultan mekake tunanin xanwa bahba asabe?
Karinka yimin shaidar arziki mana yayana''''

Da Sauri yajuyo yace dama ba barci kikeyi va kenan''''' dariya tayi tace ynxu falkawata kenan naji abinda kace''''

Karasowa kusa daita'' yayi yazauna yana fuskantar ta' yace Miemie waime naimaki kike wahalar dani ne?

Cikin firgici tace yah sultan nikuma😳
Menai maka? Yace bakima san mekike yimin va kenan?

Cikin damuwa tace wlh bansani va fadamin wlh zanbaka hkr'""""cikin hassala yace lallaima wlh ke yar'rainin wayauce'''' waima tukun mommah bata fada maki saida nashekara bakwai aduniya kamin aka haifeki bane?


Da fuskar tausayi tace eyyh yah sultan meyayi zafi dazaka fadan bakar magana kuma?

Tsaki yayi yace hmm bakomi shikenan 'mance kawai'''



Koda bahba asabe ta isa gd a 360 tashige 6arayinta '''yara sai San daxuwa suke mata amma bata amsasu ba''',

Rashida dataxo tana shirin xuwa gdn barka ''ganin bahba asabe afujajam''nan tashiga tambayarta lfy?

Bahba asabe zama tayi sannan tadubi rashida tace ni naisa nai magana akasheni?

Cikin tsoro rashida tace bahba wazai kasheki?  Cikin furxar da iska mezafi bahba asabe tace dubi fuskana ki gani''''

Afirgice rashida tace bahba ubanwa yaimaki wannan aika aikar?

Bahba asabe tace keni da Allah rufemin baki 'kofada maki nayi aiba iya ramamin zakiyi va''
Danhaka kirufemin baki kawai.


Tana rufe baki bahba laure nashigowa'''''' tadubi bahba asabe tace wai asabe lfyrki kuwa '? Kinfito afujajan kuma baki tsaya kinmana bayanin abinda kefaruwa dakeva?

Cikin guna''bahba asabe tace aidole kice haka da kece kikaji abinda naji wlh Allah kadai yasan yadda zakiyi ''Dan na tabbata dabaraki iya kawo kanki gd va''' amma ni ahaka nayi kokari nakawo kaina gida''


Saidai fah har abusa kaho bankara xuwa gdn mahmuda '''''''''
Bahba laure tadubeta tace sbd me?  Bahba asabe tace komema'""nidai baran fadava balle nakara shiga wani halin kuma"""""

Bahba laure tace toh shikenan tunda baki fade ai saikiy shiru"""""



🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Haka akaci gaba da zaman jego har ranar suna tazago inda yara sukaci sunansu kamar haka''''khaleed''khamees'"sai kubra''''

Maijego tafito fes itada jariranta'''' gwanin sha'awa '''

Bahba asabe kam tace ko yankata za'ai barataje sunan va sannan tafadi dalili taki fada''' danhaka kowa yafita sabgarta '''''



***********bayan sati daya sultan Yakima skull 'Miemie ma tacigaba da tafiya skull ::hafsa kadai keragewa a gd sai iya me aiki ''ganin haka yasa mahmud yaiwa mahaifinsa magana akan bahba asabe koh bahba laure wata tazo tazauna da hafsa'''''

Sbd babu metaya ta' raino gashi yara har uku'''' koda malam bukar yafada masu bukatar mahmud tsalle bahba asabe tayi tace wlh saidai in gawata za'akai gdn amma badai naje nazauna a gdn mahmuda ba:::

Wai malam kasan azabar danasha a gdn nan kuwa?

Toh wlh ba Inda zani'''''''malam yace shikenan tunda kince haka '''laure ke kishirya kitafi ''''''cikin na'am da zancen bahba Laure tace toh malam"""

Bahba asabe tace hmm wlh laure da kafarki zaki gudo indai gidan mahmuda ne'''''' malam yace asabe banson shashanci tunda kince baki xuwa kibar mexuwa ta tafi''''''


Haka bahba laure tashirya ta tafi'''''aiko hafsa tayi murna sosai dazuwanta''''
Nan aka kaita dakin Miemie ''''
Koda Miemie tadawo daga skull ta tadda bahba laure kwance kan gadonta tana barci''''

Cikin mamaki tace toh meyakawo bahba laure dakina?  Cikin nutsuwa tashiga tashinta''

Tana bahba laure tashi''' tana tashi taga Miemie tace a'ah yar'nema kindawo ne'''

Murguda mata baki Miemie tayi tace me tsohuwar nan meya kawoki dakina''''''

Bahba laure tace ubanki ne yakawoni shegiyar yarinya jaira kawai''''''

Dariya Miemie tayi tace haba kawalli daga xuwanki kuma zaki fara zagina menai maki'?

Bahba laure tace toh aike dince zaki kawon iya shege kawaine zaki ganni adakinki''' toh xuwa nai nazauna da uwarki harna tsawon wata shida """****

Ido Miemie taware😳 sannan ta kyalkyace da dariya tace'bahba kedince zakiy wata shida awannan gdn?

Cikin isa bahba laure tace eh man''koban isa inji dadin da kukeji bane?

Miemie tace a'ah nibance va"* amma sainake gani kamar wata shida yamaki yawa ai''

Cike dajin haushi bahba laure tace keni banson surutu fice kibani wuri"""""



🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Bayan sati uku ''lokacin yara suncika wata daya su bahba laure jiki yamurje anyi fresh'' sai gani gani akewa mutani''''

Ranar suna zazzaune a falo suna kallo Miemie tamike tashige dakinta''',taturo kofar

Kwanciyq tayi akasan tiles fuskarta na kallon sama idanunta sunyi baki kirin'', tashiga birgima akan tiles din ' tana magana ''duk iya saka kunni danayi nakasa jin metake fadi'''


Nan da nan kayan cikin dakin suka fara rawa iska yashiga kadawa''', mikewa tayi tana rangaji''

Saikuma wani irin Sauti da aka saki ''tanajin sautin tashiga takawa ahankali tana juyawa''

Rufe idonta tayi tana mika hannunta ta window ""tana dariya"" nan naga tacigaba da juyawa tana wani irin murmushi 'dabanta ganin tayi irinshi va''sai saudaya dataiwa malaminsu daya mutual wato Mr Luke""""

Bahba laure jin Miemie shiru bata fitova 'yasata mikewa tana cewa hafsa 'kinga bars nabi abokiyar firata najita shiru''

dariya hafsa tayi tace'kenan bahba nibaki firar dani saida Miemie'' dariya tayi tace aitafi sani walwala ne"""

Tana gama fadar haka tawuce zuwa dakin """akofar taji kamar sautin kida natashi'' danhaka tadan dakata takara ji"""""""""
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*♻
         *E.W.F*

*ni Aysha Wakili inabawa masoya littafaina hkr akan rashin jina kwana biyu'' ynxu nadawo zakuna jina akai akai ngd*


*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page1⃣0⃣

Ihu sosai baabaa Laure keyi Wanda yatasar da Miemie daga barci'''''

Hafsa cikin barci takejin ihun mutm ''da Sauri tanufi dakin Mahmud ta taso shi'''suna fitowa falo suka iske baabaa Laure sai tsalle take tana ihu'''

Tana hangosu dagudu tanufesu 'tana cewa yauwa mahmuda gwamma dakuka fito 'wlh akwai damuwa a gdn nan'''

Kamo hannunta Mahmud yayi yana cewa meyafaru baabaa""" cikin rashin nutsuwa 'tace  wlh motsamin jiki akace za'ayi sannan ni damuwata banma San ta ena za'afara motsawar va"""

Mahmud yace baabaa wani irin motsa jiki kuma? Kodai mafarki kikeyi''' bata amsa shiva'' tace wlh Mahmuda gdn nan naka akwai damuwa aciki:::: nikam bankara kwana dakin can sannan ban kwana cikin falo kawai kasauya mana daki''''''

Kallon hafsa mahmud yayi yace hafsa jeki hadawa baabaa shayi tasha kozata samu nustuwa'''''

Cikin hassala baabaa laure tace dayake ciwon yunwa ne yakamani yasa nake sambatu koh?

Wlh babu Wanda zaiyi barci a gdn nan yau inhar ba'asanja mana daki va''''
Gitgiza kai mahmud yayi yace toh muje nabude maku dakin sultan Ku kwanta xuwa safe sai a gyara maku wancan dayar dakin'''''

Nan suka mike xuwa dakin sultan bayan sunkwanta mahmud zasu fita''yasa hannu yakashe wutar dakin zaijanyo kofar kenan yaji anrike masa kafa'''''

Dasauri ya kunna wutar''ganin baabaa Laure durkushe hannunta rike da kafarshi yasa shi 'cewa lfy baabaa meya faru?

Harararshi tayi tace kace lfy man' 'bayan ka kashe wuta sannan zaka kullemu 'waiko sokake amotsan jikin ne?

Dariya yayi yace a'ah baabaa dama waiso nake kusamu natsuwa kui bacci mekyau shiyasa nakashe ''' gyada kai tayi tana cewa ko kuma narasa natsuwa ba''' haka kawai zaka janyomin bala'e da wannan Daren'''

Kawai katafi kabarmu da wutar akunne domin narika hango kome'''''''girgiza kai yayi yana dariya yace toh shikenan baabaa''

Nan yafito yanai mata saida safe amma ko tankashi bataiva 'sbd atsorace take'''''




🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Bayan wata biyu ''yara sunyi wayau sunyi bul bul dasu' lokacin watan baabaa laure uku a gdn'''

Kuma alokacin sultan yadawo hutu''' daga wannan hutun zai zana jarabawarsa ta SSCE '''' Inda Miemie kuma zata zana junior waec itama''

Duk ana zazzaune a falo' hafsa ,Miemie ,sultan,baabaa Laure 'sai yan'3 da aka kwantar dasu kan kujera'''


Sultan yadubi mommansu yace waini kuwa mommah ya akai naga Miemie tasauya kodai anyi mata allurar hankali ne?

Baabaa laure tace 'bawani allura 'kasan ita kazace kanji Da motsi''idan yamotsa mata shine take rashin kan gado'''

Cikin jin haushi Miemie tace kinga baabaa laure kifita idona fah'' kinma fara isata wlh''' kiyi ki koma gdnku wajen mijinki maifarin gemu '''

Baki bude baabaa laure tace eh lallai yar'nema wato dan kinga dan'uwanki yadawo shine zaki wulaknta ni koh?

Miemie tace bawani wulakanci 'kawai dai kitafi gdnku kema ni kin ishen'''

Cikin haushi 'baabaa laure tace toh baran koma va kuma zama a gdn nan ynxu nafara 'dan'ma kisani wlh sainai shekara a gdn nan '''


Kyalkyacewa da dariya Miemie tayi tace wai a ena din zakiy shekara?

A fusace baabaa Laure tace a ubanki zanyi'yar'banza kawai''


Miemie tace wlh dole kibar gdn nan cikin wannan satin ko kuma kifita kirinka yin shara da wanke wanke ''' baabaa laure tace toh naji uwata"""

Sultan yace Waike Miemie baraki rabu da baabaa bane""
Ta6e baki tayi tace kaidin ma aiba kyaleka tayiva' India baabaa laure CE''

Jinjina kai yayi yace toh ina ruwanki'' dariya tasakeyi sannan tace yana randa''

Baabaa laure tace 'yar'banzar yarinya kawai''


Bayan kwana biyu''' sultan kwance yana duba wani littafin addu'ah '' yana cikin dubawa Miemie ta shigo tace ya sultan dan'taso muje yawo mana''

Batare daya kalleta va'yace ina kikeso muje?

 Cikin dariya tace muje zoo road so nake nai kallon namun daji''
Cikin gatse yace aike din'ma namar dajin ce'''

Dariya tayi tace wlh saidai Kaine naman daji 'amma nikan nafi naman daji takoena''

Mikewa yayi yana gyara rigarsa yana cewa 'kitashi mutafi kona fasa'''


Haka suka fito suka iske mommansu zaune itada baabaa laure'' Miemie tace 'ah baabaa laure yaushene tafiyarki wai?

Cikeda haushi baabaa laure tace tambayi uwarki gata nan'''

Dariya miemie tayi' tace Allah kika kara zagina saina motsa maki jiki'''

Cikin dariya baabaa laure tace yar'banza zoki motsa din''' hafsa tace ke Miemie waibaraki bar baabaa tahuta bane?

Kullum saikin sata magana'''


'''''
Kan hanyarsu ta tafiya zoo road 'ne Miemie tahango me awara gefen titi 'tana zaune '''

Duban sultan tayi 'kamin tace yah sultan dan'bani dari biyu nasiya awara mana'''

Kallonta yayi yace waike meyasa kinfaya kwadayi ne?,ynxu kinsan wacce tai awarar ne da zakice zaki ci?

6ata rai tayi tana buga kafa akasa tana cewa nidai koma wacece tayi zanci""". Cikin jin haushi sultan yace wlh baraki ci ba'''

Shegiya maidan banzar kwadayi'''

Yajanyo hannunta yana janta'',tirjiya tashiga yimasa tana fisge fisge amma hakan baisa yasaketa va"""

Suna xuwa abakin gate din zoo din'takalminsa yatsinke danhaka' yasakar mata hannu yajuya yana Neman Inda zaiga shoe maker '''

Aiko can tawaje yahango shi'' danhaka yace da Miemie ta tsaya tajirashi yakai takalmin adinka''''


Toh ta amsa masa dashi'
Yana fita a gate din tanemi GU tazauna''',tana facing din'sa ''''shima yana hangota zaune"""


Tana nan zaune'' wani kyakkyawan yaro farisol dan'kwalisa maiji da kyau da ajee''ya iso gareta''

Sallama yayi mata 'cikin murmushi ta amsa masa' tana cewa MAH'''' shiii yaimata alamar tai shiru'' danhaka yasa hannu cikin aljhunsa yafiddo Leda cikeda awara yamika mata''


Da Sauri tasa hannu takar6a ''batare datai magana va tahau ci'''

Sultan koh yana tsaye yahangota da wannan yaron' sannan gashi ga dukkan alamu tanacin wani Abu'''

Da azama yataso yana Sauri yakara so'garesu'''

Yana gab da karasowa' ''kamar kiftawar ido yanemi wannan yaron baigansa va''''


Dagudu yakaraso yana kallon Miemie' yace ena yaron daya tsaya kusa dake?

Bata amsashi va taci gaba dacin awararta ''fisge ledar awarar yayi ahannunta yajefar akasa' sannan yace ubanwa yabaki wannan awarar?

Yana nuna inda yajefar da ledar saidai ga mamakinsa saibaiga ledar va''' cikin zare ido yadubi Miemie yace '😳
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*♻
         *E.W.F*

*so sorry fan's kamar kullum ina mai baku sorry narashin jina''tofah saikunyi hkr dani SBD hidimar skull yatasoni gaba: inafata zaku cigaba da kasancewa dani* *LYSM*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page9⃣
Akofar taji kamar sautin kida natashi danhaka tadan dakata takaraji''''''',tana nan tsaye tafarajin kamar ana waka 'kara matsowa tayi kusada kofar ta jingina kanta domin ta tabbatar da abinda takeson ji'''

Saidai waka akeyi amma Sam tarasa da wani yare akeyi' batare da damuwa va ta tura kofar takutsa kanta''

Tana shiga Miemie nadaka tawa 'cak Miemie ta tsaya bata juyo fuskarta va''''.

Cikin azama baabaa laure takarasa kusa da ita tana cewa yar'nema mekikazo kinayi adaki 'inata tsumayinki naji shiru'''''''

Ko dago kai Miemie batayi va''ganin haka yasa baabaa laure juyo da fuskarta tana dago kan Miemie ''''''''' aiko dago kanta keda wuya taga 'Baki daya babu fari a idon baki ki'rin yake'''

Dasauri baabaa laure tasaki fuskar tana fadin wayyo Miemie ''''''ahankali Miemie tadago fuskarta tana duban baabaa laure'''
Saidai ga mamakin baabaa laure saitaga idon yadawo nrml'''

Ihu Miemie tasaki mata a kunne tana cewa yehhh matsoraciya kawai''''''

Arude baabaa laure tace kedai wlh anyi yar'banza ynxu Dan Iya shege shine kika juyamin ido 'Dan natsorata '''

Dariya Miemie tayi tace eh man ''baabaa laure tace yoh aini din jaruma ce 'saikika ga kuma ban tsorata ba"""
Miemie tace eh ai shiyasa nake bala'in sonki sbd kedin akwai jaruma"""

Zama sukayi su biyun sunata firarsu gwanin sha'awa"""

Miemie takwanta cinyar baabaa laure tanai mata tsifan kai''

Can suna cikin fira baabaa laure taga kamar hannu yana xuwa gareta'''nan tafara matsawa ''tana cigaba da tsefewa Miemie kai'''


Haka taci gaba dayiwa Miemie tsifa amma hankalinta gaba dai yana bakin kofa''''

Harta kau da kanta taci gaba da abinda takeyi''' saiji tayi kamar ana shurinta da wani abu''aiko juyawar dazatayi saiganin babyn roba irin Wanda yara ke wasa dashi din nan' tayi yana matsowa kusa da ita yana dariya'''


Dagudu tamike tana ihu tana cewa Miemie wayyo ke tashi munshiga ukku ''aljani '''da Sauri Miemie tamike tana tambayar baabaa laure ina aljanin'''

Baabaa laure da tuni tahaye saman gado:'sainuna wa Miemie bakin kofa takeyi'''

Miemie tace toh baabaa aini banga komeva''inbanda babyn roba me batir'''''''

Nan Miemie takarasa tadauko babyn tazo kusada baabaa tana kyalkyacewa da dariya'''''

Tace kai baabaa wlh kinbawa mata kunya 'ynxu babyn yar'tsana din'ce kike tsoro cah nake ke jaruma ce ashe Raguwa ce'''

Dakuwa baabaa laure taimata tana cewa ke akace maki ana wasa da rayuwa ne::

Hhh Miemie tace kaii baabaa keda kika debo gangara meye nawani tsoron mutuwa:''''gyada kai baabaa laure tayi batare datai magana va'''''




🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Bayan sati biyu ''cikin dare Miemie tafalka saga barci'' taje tai fitsari tadawo''''

Nan baabaa laure ma tamike tazaga ''acikin bayin ne taji ana kyalkyacewa da dariya:'ana cewa ai kullum akansu nake kwana ina gadinta'''

Kasan yadda nake begenta shiyasa banason wani abu yashiga tsakanina da ita'''

Ko wannan tsohuwar kakar nata'abinda yasa nake raga mata sbd 'bata cika shiga hurunmu bane ''amma duk ranar datai kuskuren shiga sabgarmu'' saina cire mata hakar'kari''''

Ido waje😳''' baabaa laure tafara bude kofa zata fita''' saiji tayi ansake cewa 'ai kasanta dajin gulma saita bari tagama kwashe abinda muke fadi sannan zata fita'''

Amma fah idan tasaki naji maganar nan awaje lallai saina karta'mata baya''''''


Wayyo dagudu baabaa laure tafito 'tana tashin Miemie tana cewa ke tashi mubar wannan dakin akwai damuwa acikin sa''''


Miemie na tashi tashiga tambayar ta lfy''' shiru baabaa laure tayi'' tashiga Jan hannun miemie '''

Ba musu miemie ta tashi tabita'afalo taimasu shimfida suka kwanta'''

Sunfara barci ''baabaa laure tafarajin kamar takun tafiya ta bayansu'''


Saikuma ji tayi amfara cewa 'aiduk Inda zasu koma ina tare dasu'' SBD baran Iya barin ta ita kadaiva''

Amma fah tsohuwar nan tanamin katsalan dan arayuwa'''

Baraa na motsa mata jikinta tukun"""""

Ahaukace baabaa Laure tamike tafara ihu acikin falon tana kiran hafsatu mahmuda kufito Ku taimake ni. Wlh akwai mutanin boye acikin gdn nan''

Kufito kamin amotsamin jiki''' wayyo ni laure nashiga ukku🙆




Am sorry fan's kui hkr da wannan 'kunsan jiki da jini sai ahankali*** luv u oll"
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*♻
         *E.W.F*
*kuyi hkr da rashin jina 2days 'banajin dadin jikina ne' and inata preparation na exams ''so kuyi hkr daga wannan page en baran kara typing ba harsai na kammala exams ena'''ur prayer's is needed domin samun nasara agareni'''ngd* *LYSM*❤
 Sai on 6next month zaku jini insha Allah


*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*



Page1⃣2⃣

Zama baabaa Laure tayi tana maida numfashi dakyar'' sultan ya kalleta yace wlh baabaa karki ragawa Miemie kici mata mutunci ne'''''

Harararshi tayi sannan tace toh munafiki ina ruwanka kafita kabani wuri '''dariya yayi 'yace kaii baabaa daga baki shawara"'

Mtwe toh cewa nai kabani ?


Fita sultan yayi yana dariya 'a falo ya iske Miemie da mommansu zaune'''miemie ta tasa mommansu agaba sai dariya take '

Yana karasowa yace momma wlh kiywa wannan yarinyar magana ''taje ta tsorata tsohuwar mutani''

Baki bude momma tace metai mata? Nan sultan yabata labari aiko momma tai dariya harda kwarewa''

Sannan ta6ata rai tadubi Miemie tace wato kedai harynxu barakiyi hankali ba koh?

Shiru Miemie tayi tana sauraron momman su'''
Sultan yace kyaleta momma Alan yashiryeta'',




🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Bayan sati biyu''' sultan kwance a dakinsa'ransa gaba dai abace yake sbd rashin kunyar da Miemie taimasa'''
Yarasa meke damunta gaba dai tasanja '''kamar ba ita ba'''


Yana nan kwance har barci yadauke shi''

Cikin barcin ne yayi wani mummunar mafarki'' wai gashi shida Miemie suna tafiya suna fira ''yana rike da hannunta''

Sunyi nisa cikin tafiya sai jiyayi Miemie tafisge hannunta acikin nasa'' tajuya da baya tana tafiya' cikin Sauri yasha gabanta yana tambayarta inazata amma bata amsa shi va'

Haka tacigaba da tafiya shikuma yana binta '' saida takai wani bakin katon rami sannan tajuyo tana kallonshi tana wani irin dariya''''

Idanunta sun sauya launi zuwa green ' hannuwanta duk biyu tadaga sama zata fada cikin ramin sai sultan ya kwalla wani irin kara yana  kiran sunanta' ''

Amma bata juyova'' dagudu yatashi zaibita cikin ramin datake shirin afkawa ''yana kokawar janyo hannunta ne'

Yaga wani saurayi kusa da'ita yarike mata hannu''' cikin firgici sultan yafara kiran sunanta Miemie Miemie''''

Amma bata juyova da karfin sa yasa hannu yanajan kafarta amma ena wannan saurayin yariga yajata xuwa cikin wannan katon ramin''''



Afirgice sultan yafalka daga barcin'yana salati ga uban gumi daya' hada''

Dagudu yamike yafita xuwa dakin Miemie baiganta va'' yafito da Sauri xuwa falo'' nan yahangota xaune ita da baabaa laure suna fira'''

Ajiyar xuciya yasaki'' sannan yajuya Yakoma cikin dakinsa,,,



Miemie tashi ki daukon baga'dadin nan nai tilawar karatun da sultan ya koyamin cewar baabaa Laure kenan'''

Miemie data mike kafafunta ko kallon baabaa Lauren bataiva''balle tasa ran zata tashi'''

Hannu baabaa Laure tadaga tadaka mata duka abaya''' gantsarewa Miemie tayi'''
Sannan tadubi baabaa Laure tace kika dokeni?

Baabaa laure tace andoka din yar'banza ina magana dake amma kinwani shareni saikace ni'din sa'arki CE'''

Cikin yatsina fuska Miemie tace oho duk kiyi kigama nan da gobe wlh baki kara kwana gdn nan''

Baabaa Laure tace toh sannu malam bukar me tsaran yadda zanyi '''

Dariya Miemie tayi tace ke kika San wani bukar'amma ni nafi malam bukar din'da kike magana akai'''

Kuma dole kibar gdn nan da karfin bala'e''',

Harara baabaa laure tasakar mata sannan tace toh naji uwata '''''

Miemie tace oho dai nafada making tun muna shaida juna ki tattara komatsanki kibar mana gd'

Cikin isa baabaa Laure tace 'ubanki ne ai komatsan bani va'''

Harararta Miemie tayi tace Allah baabaa kinacin bashi awurina dayawa amma akwai ranar dazaki biya''


Baabaa laure tace toh bashin uwar was naci maki dazan biya'''

Dariya Miemie tayi tace zakiy bayani idan aka fara motsa maki jiki ''''

Cikeda jin haushi baabaa laure tace ke zanci maki mutunci fah''',shegiya mai siffar kwakwa''''


Tashi Miemie tayi tana cewa wlh baabaa ina tausaya maki'''



🌹🌹🌹🌹washe gari da safe ''' ana dining anayin break fast'''

Baabaa laure tadubi alh tace mahmuda'',yadago kai yana cewa na'am baabaa''

Tai gyaran murya tace Mahmuda sonake kaimin iyaka da wannan yar'banzar diyar taka' mekama da ,,,,,,,,,,,,,,,,,batakai ga karasawa ba taji kif abakinta''''

Da Sauri tasa hannu tana shafa bakin''''mahmuda yace baabaa inajinki'''

Nan tasake yunkurin yin magana''' tace sonake kaimata kashedi akan,,,,,,,,,,,,,,,,...,,,,nan ma tasakejin kif' anbuge bakin'''


Still bata saduda ba tasake bude baki zatai magana taji anbige mata ha6a har hakorinta na haduwa da harshenta''''

Cikin radadi da azaba tasake kokawar bude bakin''''
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*♻
         *E.W.F*

*my Phauxy ammani inaji dake wollah 'Allah yabarmu tare*


*fan's kutayani da addu'ah inada damuwa'' kuma zai Iya shafar kowani 6angare na rayuwata pls ur prayer's means a lot 'do not hesitate to put Aysha Wakili in ur daily prys*

 '''
*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*

Page1⃣1⃣

Yace ina ledar awarar? Cikin jin haushi tace toh ina ruwana 'ka kar6e Abu da kanka sannan kana wani tambayata'

Cikin faduwar gaba sultan yace 'waima tukun ubanwa yabaki awarar?
Make kafada tayi tace oho nima bansani va''

Hannunta Yakama yana cewa zomu tafi gd anfasa kallon namun dajin'''

Cikeda haushi Miemie tace kar a kalla din' saime',bai bi takanta va 'yaja hannunta suka fara tafiya''''

Harsuka karaso gate din gdnsu babu Wanda yai magana''' sultan yadubi Miemie yace 'waike fushin mekikeyi ne? Ko duk akan awarar Dana yar'ne ?

Hararashi tayi tace bansani va' Allah saika biya ''tana gama furta haka tafisge hannunta tai cikin gd' binta yaida kallo ''


Tana Shiga bata iske kowa a falon va' danhaka tawuce dakinsu''''

Samun baabaa Laure tayi kishingide tana gyangyadi''''' dariyar mugunta tayi'' sannan takoma da baya ta tsaya a dokin kofar''

Cikin wata irin firgitacciyar murya tafara cewa''' yauwa gwara da Allah yakawo mu yau dole mu motsawa tsohuwar nan jiki domin ga dukkan alamu tsufa yafara kawo mata hari dole mu Kore wannan tsufar''''


Ahaukace baabaa Laure tabude idonta tana ihu cewa take wlh kubarni da tsufa na' basai kun motsa min jiki va''',dan annabi kui hkr 'kuke ganinmu bamu ke ganinku ba ya'ku mutanin 6oye""""

Ihuu taji ansaki mata sannan aka kyalkyace a dariya''' akace yau'dai dole ki motsa jikinki domin bamuson tsufah Yakama ki''''''' cikin karkarwa baabaa Laure tace wlh amotse jikin yake basai nakara motsawa va''

Dariya aka kece dashi akace idan har kinaso mu kyaleki dole musaka maki kida kiy rawa'inko kin ki amincewa toh tabbas zamu motsa maki jiki'''


Da Sauri baabaa Laure tace yasin kome kukace zanyi amma dai kar amotsan jiki''''''
Miemie najin haka taja da baya ''ta isa ga socket dake jikin bango takunna''

Nan kida yafara tashi''' aiko baabaa Laure tazage tafara tikar rawa''miemie nabude labulen tahangota 'aiko mezatai inba dariya va''''

Harkasa takwanta tana kyalkyacewa da dariya'' sultan daya shigo yahango ta kwance akas tana birgima '''da Sauri yakaraso gareta atunaninsa wani abunne yasami miemien '''


Saidai ga mamakinsa saiyaga dariya kawai ta tike tanayi''tana daga labulen dakin'''

 Ahankali yadaga labulen shima''baki bude yarike ha6a yana kallon baabaa Laure data tike sai tikar rawa takeyi 'and ga dukkan alamu rawar bana dadi bane' sbd gabadai gumi yarufe mata fuska ''batamasan yashigo va'''

Da Sauri yafita yakashe socket din'' sannan yadawo dakin'' jiyayi baabaa Laure nacewa '''na tsaya kodai naci gaba''miemie kuma ta nutsu azaune tana cewa ''kici gaba ko mutaimaka maki ne?

Cikin azaba baabaa Laure tace a'ah Allah yabaku hkr basai kun taimaka min va 'zanyi


Da hanzari sultan yace baabaa Laure wai mekikeyi hakane?

Juyowa tayi da idanunta dasukai jazur 'tace kaii sultan kake kowa' karufawa kanka asiri kafita karka gogamin wata bala'en''

Sultan yace bala'en me? Cikin alamun nagajiya da tambaya tace nakome ma'''

Tsinkayo muryar Miemie sukayi tana cewa ke baabaa zaki cigaba ne kodai saina motsaki ''''

Wayyo wlh zancigaba sultan dan annabi katafi 'wlh ganinka anan zai iya samin damuwa''''

Dariya sultan yashiga yi'''yana cewa kaii wlh baabaa kinbawa mata kunya''''

Cikin 6acin rai tace kaii sultan 'anfada maka ana wasa da mutanin 6oye ne''''😳


Cikin dariya sultan yace a'ah amma dai anayi dana bayyane ai''

Ynxu ke baabaa miemie d'ince mutanin 6oye?

Cikin zare ido baabaa laure tace a'ah ina maganar aljanu amma kana kawo wata Miemie'''

Cikin dariya sultan yace toh ai itace takeyi maki magana abakin kofa' sannan itace takunna maki waka like rawa'''''''


Cikin rashin yarda baabaa Laure tace 'kai sultan banson karya'' kaji muryar da akai magana dashi kuwa? Aikanaji kasan mutanin 6oye ne'''


Dariya sultan yayi yace aiko kinga aikin mutanin 6oye'''' Miemie dake la6e sai dariya takeyi tabude kofar tana cewa baabaa laure zaki cigaba ne kosai na motsaki dakaina'''


Baki bude baabaa laure tace ke''yar'nema 'ynxu kece kika wajigani haka?

Toh wlh yau ubanki zakici'',shaqiya kawai''',koda yake dama aikina kama dasu'' shiyasa 'kike murya irin tasu'''


Amma bari mahmuda yadawo saina sashi yaci maki mutunci'' shegiya mai'kan kwandala'''


Hhhh dariyar da sultan ya kwashe dashi'kenan yana kallon Miemie''':

Itako tahada fuska ''tadubi baabaa Laure tace 'ke tsohuwa wlh kibi ahankali ko kuma ynxu kiji kidin maguzawa""""

Tsaki baabaa laure tayi tace ko'na uwar maguzawa ne ina jira'

Kuma duk maitarki baran bar gdn nan va''' yarinya yar'tatsitsiya dake kinsan bakin ciki'''

Sultan yace baabaa bakin'cikin metai maki?

Harararshi tayi tace 'ga zahiri kana gani tsoratani take domin nabar gdn'' sbd batason dadin danake ci'''


Dariya Miemie tayi tace su baabaa Laure kwamishinar yan'kwadayi na duniya da kewaye'''su kaza wurin kwadayi ake mutuwa''


Baabaa Laure tace ubanki ne kazar dazai mutu gun kwadayi 'fitsararriya kawai''''

Gwalo Miemie tai mata sannan tafita daga dakin aguje''tana dariya'''







Kui hkr da wannan bayawa
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*hmm banida abinda zance gareku masoya na 'lallai Ku nadaban ne ngd da kaunarku gareni '''alhmdlillah na kammallah jarabawata lfy sai fatar samun nasara''' ngd da dukkan kauna Allah yabar zumunci''''''' dah nace baranyi posting ba sai on 6 amma sbd yawan takura danake samu ga masoyay yasa nima naga yadace na nuna maku jindadi na ''shiyasa nafara typing yau inafata zaku cigaba da bibiyar murmushin ajali*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page1⃣3⃣

Cikin radadi da azaba tasake kokawar bude bakin''' tace sonake karabani da ,,,,,,,bata karasa va taji kif abakinta'''

Da Sauri tasa hannunta a bakin tana wayyo bakina'''',tarike bakin da hannunta'' Mahmud yace baabaa wai lfy kuwa'''


Kallonshi tayi da idonta da sukai jazur sbd taji zafin bugewar bakin NATA''
Tana dago hannunta taga jini'''' dagudu tamike tashige bayi ''tana xuwa tafara wanke bakin'. Tana cewa ohh ni Laure Rabon danai cizar harna manta''''''


Tana fitowa taga mahmud da hafsa tsaye sunyi cirko cirko''''kallonsu tayi tace meyafaru kuka biyoni?

Mahmud yace baabaa jinine fah abakin ki'''''gyada kai tayi tace eh cizar ne''''

Jin ta ambaci cizar yasa suka saki ajiyar xuciya suka koma dining''' baabaa Laure bata sakeyin magana va harsuka kamallah''


Bayan alh mahmud yafita xuwa aiki ne''' duk suka baje a falo suna fira''

Baabaa Laure tamike tace ita barci takeji barata Iya surutu ba''''''danhaka tai shigewarta daki'''



Tana Shiga dakin tai kwanciyarta nan barci yadauketa''''''

Cikin barcin ne taji kamar tana sama''' danhaka tabude idonta da Sauri''''

Cikin zare ido take kallon Inda take'''
Gatadai akan gado amma gadon ba'a kasa yakeva yana sama''' sannan ga wukake akowani gefe''''


Kara ware idonta tayi ''''ganin tabbas ba mafarki takeyi va'' yasa tafara bude baki zata kira Miemie''''''

Tana cikin kiran Miemie 'Miemie amma ina saidai taji muryar tadawo mata''''

Hannu tasaka akai tana cewa 'wayyo ni laure nashiga ukku kodai mutuwa nayi''':

Juya bayanta tayi taga kyandir na kamawa da wuta and yana matsowa kusa da ita'' sannan ga wukaken suma sai karasowa kusa da ita sukeyi'''

Ihu tasaki tana cewa ynxu mutuwa nayi kome tunda gani a sama''' sannan ga wuka da wuta''' wayyo Allah kasa ba wuta zanshiga va'''

Wlh bana aikata mugun Aiki'''' Abu daya nata6a aikatawa shine hade kan da mukaiwa inna amarya ''amma baccin wannan bana aikata. Kome'''

Wayyo Allah ka gafartawa yar'mutan agalawa '''''sosai take kukan '''tana surutu''

Marin dataji ansaki afuskarta shiya dakatar da kukan da takeyi''''

Hannu tasa tarike kun'cinta tana hawaye tace wayyo ni Laure nashiga ukku wannan wani irin mari ne ''kai me hukunci Kaduba littafin aikina wlh ban cuci kowava ''karkaimin bahagon hukunci''''


Jitayi ana lilo da ita a gadon'' cikin ihu tace eyyh abarni haka wlh na wahala haka''''''



Can taji gadon na sauka da ita ahankali'''

Kallon kasa takeyi 'har gadon yakare sauka'''


Ajiyar zuciya tasaki tace wai Ashe ba mutuwar nayiva' mafarki ne'''


Saukar bulalar dataji abayanta yasata gantsarewa tana raba ido taga ta'ena,ake dukanta'''


Bata gama juyowa va tasake jin saukar wata bulalar ihu tayi tamike dagudu tafito falo ''iske sultan tayi shikadai yana kallo''


Dagudu takarasa kusa dashi tana kuka 'tana cewa sultan kaimin rai 'wayyo '''afirgice sultan yadago yana tambayarta baabaa lfy?

Tama kasa magana illah birgima datakeyi  akasan tiles'''' tama bawa sultan dariya '''

Kallonta yayi yaga fuskarta sha6e sha6e da hawaye '''da Sauri yadagota yana cewa baabaa tashi''kifada min meke faruwa?

Yana dagata ta kalleshi tace sultan shiga daki kardaukon hijabi na', sultan yace mezakiy da hijabi?

Bata  amsashi va''' illah ido data bishi dashi tana hawaye''''''' da Sauri yamike yashige Dan dauko mata hijabin'''


Yana shigewa ''baabaa Laure taci gaba da kakanta'''',tana juya baya tahango Abu kamar kwarangwal yana xuwa gareta''


Dasaurinta tamike tana cewa waii ni Laure nashiga ukku 'dama gdn nan da mutanin 6oye Ashe'''

Ganin kwarangwal d'in sai biyota yakeyi yasata fara gudu da sauri' tabude kofar falon tafita ' ''abakin gate megadi yafito yana tambayarta
Lfy ina zata?

Cikin kuka tace ilu inkanaiwa Allah kabuden kofar nan kamin akasheni wlh gdn nan rikakkun aljanu ke cikinsa''''''

Ilu najin haka 'dagudu yafito yabude mata kofar ''tafita :'tana Fita tafara gudu babu ko juyawa"""
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                           🤡
     🤡                  🤡   
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡                 MURMUSHIN AJALI
    🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page1⃣4⃣

Ilu narufe kofar shima yafada d'kinsa dagudu jin cewa rikakkun aljanu ne a gdn '''danhaka yarufe kofar shi yadauko qur'ani yazauna bak'in gado yafara karanto suratul jinn😂

Sultan ko kwallawa mommansu kira yashiga yi'''''' da Sauri tafito tana tambayar sultan ko lfy?

Cikin dariya yake fada mata abinda ake ciki'''''
Dagudu hafsa tashige daki tadauko mayafinta ''tadubi sultan tace ka kula da yaran''nan barin bi bayanta:::''


Tana fita ta tare adaidaita sahu' tashiga'taimasa kwatancen inda zaikaita'

Cikin 20minute suka isa''''''tana mika masa kud'insa tashige gdn da Sauri'''''' sashinsu baabaa Laure tanufa ''tana kutsa kanta tajiyo muryar baabaa Laure na cewa ''

Aini da gdn mahmuda sai a lahira ''haka kawai ankusa nakasa ni'''' baabaa asabe tace 'toh waike duk kinzo kin ishemu da sambatu baki fada mana abinda kefaruwa va''''

Kallonta baabaa laure tayi tace eh dashike ke lokacin da akai maki naki da kika dawo kinfada mana ne koh? So kike ni nafada inyaso bakina yajuye kenan'''''


Sallamar hafsa ce tadakatar dasu daga maganar dasukeyi'''''

Hafsa cikin rashin nutsuwa tadubi baabaa Laure tace baabaa saiji nayi sultan yace kinfita kinbar gdn'''' kowani abun mukai maki kika taho batare da mun saniva?

Inhar mun6ata maki Dan Allah kiy hkr''''' girgiza kai baabaa Laure tayi tace ai hafsa karyar mutm yazauna dake yace kin6ata masa saidai shi ya6ata maki''''' sbd ked'in me hkr ce'''

Abinda nakeso dake kisani shine' nibaran Iya fadin abinda yasa nagudo daga gdnku va''''amma zanbaki shawara kidage da addu'ah ''
Domin wata rana abinda yakoro ni zai bayyana kanshi'''''

Gyada kai hafsa tayi tace toh ngd baabaa ynxu zamu koma koh?

Cikin zare ido baabaa Laure tace a'ah nibaran komava 'kayana dai ki aiko sultan dashi'''"Dan inna koma Allah kadai yasan irin azabar dazan sha''''

Hafsa tace toh ynxu shikenan baabaa kindawo kenan? Gyada kai baabaa Laure tayi alamar eh''''

Hafsa tadubi baabaa asabe datai xugum tana jinsu'''''' hafsa tace toh baabaa asabe kozamu koma tarene sbd wlh bana iyawa da yaran nan nikadai''''


Cikin zabura baabaa asabe tace dawa d'in?😳
Hafsa tace dake ''''''mikewa baabaa asabe tayi tace tab wlh baki nemi zaman lfy va'''" aini da gdnku sai a lahira '''sannan kitaimaka kiy shiru kar malam yaji wannan maganar domin wlh ko aurenmu zaimutu baran tafi gdnku va"""""


Jinhaka hafsa jikinta duk yasaki tamike jiki a sa'6ule tayi sashin inna amarya ''bayan sungaisa ne take sanar mata abinda kefaruwa ''' shiru inna tayi kamin daga bisani tadubi hafsa'''


Tace hafsa abinda nakeso dake shine kije kici gaba da kulawa da ya'yanki ''zanyiwa Mahmud magana yasama maki wata yar'aiki yarinya wacce zata Iya taimaka maki''''''

Haka hafsa ta amince da batun inna amarya badan ranta nasova'''' saidan ba yadda zatayi'''


Haka ta taso 'taiwa inna amarya sallama '''''''zuciyarta cike da tarin tambayoyi''' waimeyake Koran surikan nata a gdnta '''tarasa dalili 'sannan sukuma sun'ki su fadi dalilinsu''''''



🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹da daddare da Mahmud yadawo bai iske baabaa Laure va'' danhaka yafara tambayar hafsa '''karaf Miemie tace ''abba ai baabaa Laure ta tsufah a gdn tunbayan fitarka itama tabar gdn nan''


Baki bude Mahmud yace ina taje? Miemie tace gd takoma''''kallon hafsa yayi yanason Karin bayani'''
Amma koda suka hada ido da hafsa kau dakanta tayi daga kallon dayake mata''''


Bayan hafsa takwanta ne har bacci yafara daukarta Mahmud yashigo dakin'ta ''yazaunane bakin gado'' yana kiran sunanta'''


Ahankali tabude idanunta tana kallonshi''' yace hafsa xuwa nayi mui magana 'naga daxun bakison yin maganar gaban ya'yanki shiyasa nabari sai sunyi barci'''''''


Shin meyasa baabaa Laure takoma gd sannan meyasa baki kirawo ni kinfada min va?


Kwallah ne yacika icon hafsa ''tadubeshi Tace nima tambayar dana'kewa kaina kenan''' meyasa mey koreta amma harynxu amsar dayace bansamo va'''


Shiru Mahmud yayi'''kamin yafara lallashin ta '''yace haba hafsa kidena damun kanki ''meyuwuwa itad'ince tagaji da zama a gdn shiyasa ta tafi''

Hafsa tadubeshi tace idan hakane air fitar nutsuwa zatayi 'amma wannan fitar datayi Sak yadda baabaa asabe tafita '''a gsky ni al'amarin yafara bani tsoro'''


Mahmud yace pls hafsa karki juya wannan abun dawata manufah tadaban ''kiyi fatar hakan shine mafi alkhairi''''
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page1⃣5⃣   

Shiru hafsa tayi bata sake magana va''''''''ganin batada niyyar furta wani Abu 'yasa Mahmud mikewa yanai mata saida safe' ciki ciki ta amsa masa'''


Koda gari yawaye haka sukayi break fast babu walwala atare da hafsa''''
Bayan fitar Mahmud ne hafsa tadubi sultan tace '''sultan katashi kaje kadau kayan baabaa Laure ka kaimata gida'''''''


Cikin ladabi sultan ya amsa da toh''caraf Miemie tace mommah nima zanbishi' dama na kwana biyu banga tsoho me ran karfe va'''''

Jinjina kai hafsa tayi tace toh yanada kyau''' kishiga kitchen ki kar6o farfesun hantar da iya tayi ki kai masa 'kinsan shi da'son hanta''''''


Banyan sunyi wanka sun shirya''' sultan cikin Riga da wando yan"kanti kayan sun kar6i jikinsa sosai'' kana ganinshi kaga handsome guy ''domin yafara zama saurayi sosai''''''

Yayinda Miemie tashiryo cikin bakar jallabiya maidogon hannu ''ta yane mayafin akanta '''' wow masha Allah su Miemie ma anfara zama yan'mata   '''

Tana fitowa falo sultan ya kalleta yai tsaki''' yana cewa dillah Malama koma kisaka hijabi kinwani daura karamin mayafi saikace wacce zata gasar nuna kwalliya""

Murguda masa baki tayi tana cewa kaidai bak'in ciki kakeyi Dan nafika kyau toh saidai kamutu'''''''

Dariya yayi sannan yace Allah yakiyaye kifini kyau aisai nai kuka''''dillah Malama wuce muje ''''

Hafsa dake zaune tana jinsu''tace toh inkunsan fad'a zakuyi ke Miemie kizauna gobe saiki tafi kai sultan katafi'''''''''''

Fara buga kafa Miemie tayi tana cewa nidai wlh mommah sainaje kuma tare dashi zani''' sultan yace mommah saimun dawo ''''

Ko'da suka fito' sultan zai tare masu adaidaita Miemie tace a'ah yah sultan muje akafa zaifi dadi muna tafiya muna fira''',ba musu suka fara tak'awa'''

Sun danyi nisa da tafiya Miemie ta kalleshi tace yah sultan kafadawa abba yasiya maka roba roba mana sbd inzamuje unguwa irin haka basai munhau adaidaita va''''''

Jinjina kai sultan yayi yace wlh kin kawo shawara ''shiyasa nake sonki sbd wataran akwai'ki da hankali'''''''

Cikin xunburo baki tace wataran kuma fah? Dariya yayi yace aiban isa infada va'''''''


Ahaka har'suka isa kor gdn ''awaje suka tadda tsoho me ran karfe'''' dagudu Miemie taje tafada jikinsa tana cewa ''nayi kewar wannan tsohon wollah''''

Shafa kanta malam bukar yayi yace 'kaii mairo sokike ki karasa ni'''' dariya tayi tace kaii tsoho ai tafiyarka ba yanxu ba da sauran lokaci''murmushi yayi yace toh Mairo kome yana hannun Allah duk yadda yayi mekyau ne'''''


Sultan ne yak'ara so yana cewa kedai Miemie inason ganin ranar dazakiyi hankali'''''''_murguda masa baki tayi tace idan nak'iyi saikasa min naka'''''

Cooler data riko tajanyo shi gaban malam bukar ''tana cewa tsoho gashi mommah tace akawo maka ''''tana maganar tana bude cooler ''''

Kamshin farfesun yadoki hancin malam bukar '''cikin tsananin jindadi yace kaii aiko Ngd hafsatu yar'albarka itadai bata gajiyawa da hidima dani'''''''Allah yaimata albarka'''''' sultan da Miemie suka amsa da ameen''''


Suna nan zaune tasi'u jikar baabaa asabe yazo wucewa yana hangosu da cooler agaba yakara'so yana cewa tsoho me aka kawo maka ne naga sai washe baki kakeyi''''


Itadai Miemie dayake bata fiya zuwa gdn yan'uwan baban natava''batasan su dukka va'''iyakarta gdn tsoho''''''''
 Shiyasa ma tabi tasi'u da kallo'''

Shima ita yake kallo'''' domin baisanta va"""yajuya ga sultan yace DAN'UWA wannan baben fah? Dariya sultan yayi yace kan'war takace babe?

Ido tasi'u yaware yace kardai kacemin wannan itace Miemie ?

Gyada masa kai sultan yayi alamar eh'''''''sosa kai tasi'u yayi sannan yace tab 'amma wlh wannan ko ka'dan batai kama da zari'ar tsoho va'''tafi kama da larabawa '''


Dariya sultan yayi yace  hkn'''''''tasi'u yadubi Miemie yace kan'wata ajinki nawa a skull?

yi'tayi  kamar bata jishi va'''' saida yakara maimaita tambayar sannan tace jss3 ''''''baki bude tasi'u yace amma jumping ake maki koh'' naga kinyi kan'kanta ace kina jss3 ,,tsaki tayi tace toh kaje skull d'in kasa amaidani primary '''


Dariya yayi yace a'ah yi hkr kanwata da wasa nake maki''''''''''malam bukar dake saurarensu ya jinjina kai yana cewa '''mairo sarauniyar tsiwa''''

Dariya tayi tace kaii tsoho kaima kasan tsiwa ba halina bane dolece take sawa nayi'''' malam bukar yace toh tashi Ku shiga gdn Ku gaida kakanninku'''''

Cikin yatsina fuska Miemie tace nifah baran shiga va''' yah sultan shiga kafito muwuce' kasan ni banason raini'''' ynxu tsofaffin nan zasu fara rainani idan nashiga''

Dariya malam bukar yayi yace mairo darga'''''kedai ta dabance kome naki daban yake dana mutani'''


Dariyar data saba tafarayi''' tsoho koh nan yatsura mata ido yana cewa 'mairo lfyrki kuwa?
Sultan ne ya amsa shi dacewa' tsoho ai haka take da wannan haukar'' yana gama fadan haka yayi cikin gdn'''


Tsoho yace ynxu mairo dagaske haka kike wannan dariyar?

Kallon tsoho tayi bayan ta tsagaita da dariyar tadubeshi fuskarta dauke da alamun mamaki tace tsoho wani dariya kuma?

Kallon cikin idonta tsoho yayi yace mairo 'wasu lokutan al'amuranki akwai rikitarwa amma narasa gane sahihin abinda ke damunki'''
Amma zan tsananta bincike '' Dan inaji ajikina akwai damuwa atare dake''''


Da fuskar tausayi ta dubi tsoho tace ''tsoho damuwar me? Girgiza kai tsoho yayi yace baraki ganeva ''amma idan kinje gd kicewa mahaifinki ina nemansa'''''

Kai ta gyada alamar toh'''suna nan zaune sultan yafito yace ta tashi sutafi''' mikewa tayi tana cewa toh tsoho muntafi''' dariya yayi yace toh mairota ungo kuhau adaidaita''


Nan tasa hannu takar6i dari biyar d'in sannan taiwa tsoho kiss a kumatu tace ''saiwani jik'on tsoho'''''





*bayan shekaru biyu*
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*masoyana naji dadi kuma nayi farinciki da kirana da kukai tayi kunaimin sannu da fatar samun lfy' ngd kwarai''' wayanda bansamu daukar wayarsu va ina basu hkr 'kuma nasan so ne yasa kukai kira na ngd ''''inajin dadin yadda kuke nuna damuwarku akaina ''insha Allah nasamu lfy ngd*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page1⃣6⃣

Lokacin sultan yagama secondary abbansu sai fafatukar nema masa admission yakeyi a al'ajab university dake misra' Inda yakeso sultan yakaranci law amma shikuma sultan yanace shi saidai yatafi ash-shifa university Egypt Inda shikuma yake ra'ayin karantar magunguna na musulunci''''


Wannan sa6anin ra'ayin da aka samu yasa koda sultan yarubuta external exam 'da aka basu option akan kowa yai selecting makaranta biyu dayake so '''yasa sultan yayi selecting al'ajab da ash-shifah ''""
Acewarsa idan daya baisamu va sai ayi daya''''

Dahaka yazauna zaman jiran admission '''''''Inda Miemie kuma ana ss1 lokacin tana 13yrs nd some mnth'''


Tunda tashiga ss1 tafara sauyawa takasance batada yawan surutu ko k'awa bata dashi'' itakadai ke rayuwarta''

Saidai idan anfita break fast tafita taje jikin wata kango tazauna taita surutu tana dariya ita kadai''''''abun yana daurewa sauran d'alibai kai amma sunzuba mata ido''''''


Kamar koyaushe yau alhamis anfito break dagudu Takara so jikin kangon tana cewa am sorry banfito dawuri va natsaya yin class work ne'''''''''


Zama tayi tanata surutu tana dariya '''uncle Hafiz daya fito daga principal office yahangota zaune tana dariya ita kadai''' da Sauri yakarasa Inda take zaune'''

Yadubeta yace Miemie mikikeyi awurin nan ke kadai sai dariya kikeyi?

Cikin jin haushi ta kalleshi tace sir ina ruwanka dani ? Pls katafi ka kyaleni,,,kallonta yayi yace haba my Miemie kinsan yadda nake sonki kuwa? Meyasa zan kyaleki anan ke kad'ai


Tsaki taja sannan tajuyo tadubeshi tace uncle Hafiz Dan annabi karabu dani ''wlh ka kara cewa kana sona saina had'aka da babana ''shekaruna nawa aduniya harda zaka koyamun mugun Abu?


Ido waje uncle Hafiz yace ba mugun Abu bane Miemie kaunace tsakanida Allah''''''kuma inhar kika amince dani wlh zandena yimaki maganar harsai kingama skull'''sai muyi aure''''''


Kallonshi ta tsaya yi sannan tajuyo tanayi masa wani irin murmushi dashi kanshi saida yatsora ta'''nan kuma yahango idonta yasauya kala zuwa bak'i''

In 30seconds yadawo nrml '''kallonshi tayi tace uncle Hafiz vanso hakava but banida yadda zanyi"'' mah yana,,,,,,,,,,,,,,,,,,,koda yake meet u in ur next lyf ''tana gama fad'in haka tamike tabarshi tsaye awurin'''''

Da mamaki uncle Hafiz yace in my next lyf ''metake nufi da hakan?
Koda yake she's still young I tink next time takeson cewa''''''





🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Tana shiga gd kannenta khamees'kubra suka rugo dagudu suna 'aunty oyoyo'' da hausarsu dabata fita sosai ''yaran sunyi girma da wayau'''

Jakar kafadarta ta yasar tadagasu sama tanai masu wasa tace my little one's '''nan suka shige falo suka zauna'''
Tadubi mommansu tace mommah sannu da gida''''
Hafsa tace yauwa kindawo'''. Cikin yatsina fuska tace eh nagaji ne sosai ''''

Hafsa tace toh Shiga kitchen kidau abincinki'''''. Kwanciya tayi tace mommah bar abincin nan sai anjima zanci'''''''

Suna nan zaune suka tsinkayo ihun sultan yana shigowa falon'' a sittin suka mike suna mamakin abinda yasa sultan ihu'''

Yana shigowa yanufi mommansu dagudu ya rungumeta ''yana cewa alhmdlillah mommah nasamu '''''

Cikin farinciki hafsa tace meka samu d'ana? Takardar hannunsa yamika mata yana cewa ash-shifah mommah''''

Miemie fake tsaye kamar gunki 'saiyanxu tabude baki' tsaki tayi sannan tadubeshi tace nadauka ma wani abun arziki ne Ashe ma shiriritar skull d'in dakakeso ne''''''

Nidai bana tayaka murna 'saidai bak'in ciki ma danakeyi'''

Harararta sulta yayi yace to kimutu mana 'sai nasan dagaske bak'in cikin kike''''''


Mikewa tayi tabar falon tana magnganu '''mommah tabi bayanta da kallo tana cewa Allah yashiryeki Miemie''''''

Sultan yace ameen''''''mommah tai murmushi tace ynxu sai shirin tafiya ''cikin dariya sultan yace eh''''


Da daddare bayan Mahmud yadawo sultan yabashi admission letter din''''aiko shima yayi murna yace shikenan kasamu abinda kakeso''

Ynxu za'afara jarabawa on24 kaga yau17 sati daya garemu ''danhaka daga gobe zaka fara shiri''''


Miemie tace wai abba dolene saiyayi karatun ne wai?

Mamaki bayyane afuskar Mahmud yace eh dolene''kinada matsala da hakanne?

Mikewa tayi dagudu tashige dak'inta ''tafada kan gado 'tana kuka'''

Sultan tashi yayi yabita dak'in ganinta kwance takifa kai sai kuka takeyi'

Ahankali yazauna bak'in gadon''yadago kanta yace my little sis meyasa kike kuka? Ko bakison dan'uwanki yasamu ilimi mai zurfi ne?

Dago kanta tayi ahankali tadubeshi tace yah sultan ynxu zaka Iya tafiya kabarni nikadai a gdn nan? Kasan inbaka nan gdn baya yimn dadi''''

Dan Allah kacewa abba kafasa xuwa karatun'''''anemo maka anan garin kaji''''

Murmushi yayi yajanyo hannunta yace a'ah Miemie aibaran Iya maida abba karamin mutm va'' dolene naje nai karatu '' kodan ke kanwata dole nai ilimi mai zurfi dan kula dake'''''''


Fisge hannunta tayi tace shikenan tunda baraka fasava muzuba mugani''''''




Cikin dare sultan na barci yaji kamar ana tashin sa''yana bude ido yahango wata farar mage kwance bakin kofarsa'''Hannu yasa jikin bangon gadon ya kunna wuta''''

Saidai ga mamakin sa sai baiga magen va'''' tashi yayi yazo har bakin kofar amma baiga magen va''''


Dawowa yayi ya kwanta yakashe light d'in ,,can yafara bacci saiya sakejin ana tashin sa''''yana bude ido yakara ganin magen kwance akofar"""


Bai kunna wuta va ''yamike yazauna yana karewa magen kallon ''' can kuma yai kwanciyarsa '''''


A haka suka kwana da magen nan dan da zarar yabude ido zai ganta kwance tana kallonsa '''''inko yarufe idonsa'' saiyaji ana tashin sa''''' harkusan asubah sultan baisamu runtsawa va''''


Biyar da minti biyar yamike zaishiga toilet dan'yin alwala''' yana duba bakin kofar sai baihango magen va''''

Kad'a kansa yayi yashige toilet d'in yadauro alwala yaxo yafara nafila'''''

Yana idarwa yamike yafita xuwa masallaci''''


Koda yadawo 'yariga yasaba zama yayi karatun qur'ani 'amma saiyaji bare iyava 'sbd wani irin bacci daya rike mai ido'''

Danhaka yad'an kishingide' ajikin gadonsa '''aiko cikin minti biyar bacci yadaukesa''''



Tunda yafara barcin bai falka va saikusan daya saura na rana'''''agigice yatashi yana salati yana mamakin ya akai yayi irin wannan baccin"""""


Mikewa yayi yashiga toilet yayi brush sannan yayi wanka ''afalo yahango Miemie kwance tana barci'''''


Zuba mata duka yayi akai yace dilla Malama tashi muje kirakani Inda abba ya aikeni''''''


Bude idonta tayi ahankali '''ganin yadda idanunta suka kumbura sukai jah 'yabawa sultan tsoro,jah da baya yayi yana tambayarta lfy?


Mommah data fito daga kitchen tadubi sultan tace 'saiynxu katashi sultan 'halan maganin bacci kasha ne?  Sannan karufe k'ofa abbanku said buga maka yake amma baka bude va'''


Fuskar sultan da mamaki yace rufe k'ofa kuma ni?

Momman su tace kaje kai break karabu da wannan yarinyar''''duk tabi ta addabeni da masifan kuka' wai anyi masu rasuwa a skull 'shinefah tunda tadawo take kuka''

Wai malamin yanada kirki yaza'ai ace yamutu'''

Girgiza kai sultan yayi yace kenan me kirki bare mutuva sai Mara kirki koh?

Girgiza kai tayi tana cewa ya sultan baraka ganeva uncle Hafiz yawuci dukkan tunanin wani metuna ni'''

Allah sarki 'uncle Hafiz meet u in ur next lyf''''''''
Kalmar data furta kenan tamike tana share hawayen fuskarta'''





*Toh nima dai nace meet me in my next page*,😂. Ana tare👌
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page1⃣7⃣

Yah sultan kafasa xuwa Inda abba ya aikeka ne? Cewar Miemie dake kwance kan kujerar da sultan yabarta'''

Tsaki yayi yace eh abba yace basai nayafi va'ankawo masa sak'on """
Ynxu kishirya muje gidan gwaggo sa'a mugaishe ta 'daga nan naimata sallama dan ba lallai ne nasamu tym naxuwa va '''kinga six days kawai yarage min''''

Tsaki tayi tace saika dawo nikam ba Inda zani''dubanta sultan yayi yace gwaggo sa'ar taki zakice baraki je gdn ta va ayau?

Murguda masa baki tayi tace ai kaima kace tawa ba taka bace 'danhaka kozan tafi ba dakai zaniva'''''

Gyada kai yayi yace shikenan karki jema gaba daya''''''

Koda sultan yagama shirinsa yaiwa momma sallama yafita ''''shikadai yana tafiya yana nazarin magen daya gani Daren jiya''''''

Jiyayi anrike hannunsa ana cewa halan kaima tunani na kakeyi koh yah sulta?
Ai nasan kaima bakaso karabu damu dan Allah kafasa xuwa mana''''

Kallonta yayi sannan yace waike meyasa kinfaya naci ne saikace mayya? Dillah ni inbaraki min fatan alkhairi va toh ki rabu dani'''''

Cikin shagwa6a tace haba yah sultan waikai meyasa baka da tausayi ne ? Saikace ba yayana kake va''''''

Sultan yace dan ina yayanki sai inkiyin abinda yadace da rayuwata ? Shiru tayi kamin tace toh naji Allah taimaka ''''''murmushi yayi yace ameen kokefah'''''

Haka suka cigaba da tafiya suna fira''''''miemie tace yauwa yah sultan jiya zanshiga dak'in mommah Nagano wata mage a kor dak'inka kwance ,kai kar kawota halam?

Cikin firgita sultan yace ni? Bani bane ni banma ganta va''''' Miemie tace tab aiko baka ganta va fara kyakyawa da ita'' dama zanganta Allah kiwonta zanyi'''

Sultan yace aisai kije kinemota shegiya me kwashe kwashe''''''




Suna karasowa gidan gwaggo sa'a a kor gidan suka tadda mijinta musa baban su aysha''''nan suka gaida shi '''sannan suka zauna suna fira ,,,,
Miemie tadube shi ''tace baba karabu da wannan yarinyar da kake nema ba alkhairi bace atare dakai''' asara zata janyo maka 'kuma inbakai da gaskeva zata tarwatsa maka family''''''

Yanzu haka tasa ayiwa abbu asiri akan ya amince ka aureta'''''' abbu shine mahaifin musa'''''''''


Baki bude musa yace toh ke tayaya kika San haka'''' mikewa tayi tana cewa basai kasani va'''abu daya nasani shine baran ta6a bari tai galaba akan gwaggo ta ba'''''''


Tana gama fadan haka tashige gidan'''''sultan da musa suka bita da kallo''''''

Sultan yai tsaki yace baba karka damu haukarta ce tamotsa '''jinjina kai musa yayi yace da sultan yashiga yagaida gwaggo sa'a yafito akwai maganar dazai gaya mai ''kuma maganar tanada muhimmanci'''''''


Nan sultan ya amsa da toh yamike yashige gidan '''musa yashiga jijjiga k'afa yana jiran fitowar sultan"''''''"


Kamar minti biyu da shigar sultan ''wani kyakkyawan saurayi matashi 'musa yagani agaban sa''' tsaye yake cikin kana nan kaya'''''


Duban yaron musa yayi yace a'ah d'an samari daga ena ? Murmushi yaron yayi yace daga wata duniya nafito 'kuma gurinka naxo''''

Cikeda mamaki musa yace toh inajinka yaro meke tafe dakai?

Gyara tsayuwarsa yayi yace dama xuwa nayi naimaka kashedi akan kuskuren da kakeso kayi ''nafadawa sultan dangantar dake tsakaninku''' idan har ka aikata hakan''' toh lallai kayi babban kuskure da har kamutu baraka dena dana' sanin aikata shi va''''''


Zaifi kyau kabar sirrin da yake rufe Wanda babu Wanda yata6a budewa 'kabarshi a yadda yake 'ko ka fuskanci hukunci metsanani'''''


Kallon mamaki musa yabi yaron dashi'''''''waye wannan yaron? Waya fada masa abinda yakeson sanar da sultan''' sannan wani hukunci zaiyi masa idan har yafada?

Shidai yasan baiyi shawara dakowa va akan batun fad'awa sultan d'angantakar dake tsakaninsu va''''''''


Cikeda kufula musa yace toh yayi d'an gidan gogaggu isasshe Mara tarbiya ''harni zaka kalla kafadamin abinda yadace nayi da Wanda bai dace va?

Toh kowaye ubanka agarin nan 'sainayi abinda nai niyya inga hukuncin dazakaimin ''kugamin fitsararren yaro dai ''' ka6acemin dagani kamin nasa d'ana yai k'asa k'asa dakai'''''''''


Murmushi yaron yayi yace zaka aikata kuskuren dazakai dana sanin aikatawa '''''nafada maka karka kuskura kafurta wannan sirrin''''''''''


Yana gama fadan haka yajuya yana tafiya da Sauri musa yabishi yajanyo shi baya ''yadaga hannu zai tsinka masa'''''' dago idonsa yaron yayi take wani walkiya yafita daga idonsa yashige jikin 'musa''


Da Sauri musa yasaki yaron yana karkarwa'''''' yana nuna yaron 'shikuna yaron yana murmushi''' daidai lokacin sultan na fitowa 'musa yana yanke jiki yafadi akasa''
Kuma daidai lokacin wannan yaron ya6ace '''

Dagudu sultan yakaraso ganin baban Aysha akasa '' yana kiran sunanshi ''amma ina musa sai nuna wa sultan jikin bango yakeyi amma sultan baiga komeva'''

Shidai tambayarshi yakeyi meyafaru amma babu magana '''''''''sultan dayake rud'e yana kallon fuskar musa yaga yajuye gefe bakinsa duk ya karkace ''' ga hannu kamar kuturu '''

Innalillahi wainna ilaihiraji'un ''shine kalmar da sultan yake furtawa'''

Cikin matsanancin tashin hankali sultan yaruga cikin gdn dagudu yana kiran gwaggo sa'ah '''''''''

Cikin tashin hankali take tambayar sultan lfy meyafaru''''' bai Iya bata amsava illah Jan hannunta daya Shiga yi'

Suna fitowa yaimata nuni da baban Aysha kwance sai kokawar d'aga hannun sa yakeyi amma yakasa ''''''ihu gwaggo tasaki tanufe shi 'tana kiran sunan shi'''

Tana xuwa tazube gabanshi ' cikin tashin hankali tafara tambayar baban Aysha meya sameka?
Cikin rawar hannu yafara shirin bude baki yayi magana saidai maganar taki fitowa''''


Gwaggo sa'ah cikin kuka 'tace miemie shiga ki daukon waya ki kiramin YAYA'''''
Dagudu Miemie tashige tadauko wayar''''

Ringing biyu yadauka yana cewa salamu alaikum sa'adatu lfy dai koh wannnan kira da rana haka?

Cikin kuka Miemie tace abba ba lfy ba kai Sauri kaxo gdn gwaggo baban Aysha yazama wani iri''''''''''

Cikin tashin hankali Mahmud yace wani iri Miemie meke faruwa''? Cikin kuka tace abba kazo kagani ''''''''"""''


Da Sauri Mahmud yakatse wayar yana salati '' bashiri yabar abinda yakeyi yashigo motarsa ''a 360yake gudu Allah Allah yake yakaraso yaga meya sami mijin yar'uwarsa''''


Yana karasowa ko gyara parking baiyi va dagudu yanufi Inda yahangosu '''''yana xuwa yashiga tambayarsu lfy meyasa meshi?

Cikin kuka gwaggo sa'a tace nima bansani va ina cikin gida kawai sai sultan yashigo a firgice yana Jan hannuna ''ina fitowa naga baban Aysha ne kwance da juyayyen halitta'''''"


Da Sauri Mahmud yashiga duba musa cikin firgici''''yace sultan kamashi musaka a mota mutafi asibiti'''''


Nan da nan suka sakashi cikin mota gwaggo sa'ah itama tashiga ''nan Miemie da sultan suka shiga gaba Mahmud yajasu xuwa asibiti''''





🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Wani prvt hsptl suka nufa 'Wanda yakeda kwararrun likitoci'''' suna isa nan da nan aka nufi emergency dashi'''''


Su gwaggo Mahmud dasu sultan suna reception sunyi jungum jungum 'gwaggo sa'ah sai kuka takeyi'''

Mahmud yace sa'adatu ba kuka zakiyi va'' addu'ah itace agaba ''kukanki bashi da amfani''''


Dago idanunta da sukai jazur tayi 'tadubi mahmud tace yaya 'dole nai kuka ko minti20 bamuyi da fitarsa va ' wannan al'amarin ya afku'''





*a gidan biebie isah antarbeni sosai kuma naji dadi nagode kwarai*😍😍


Ana tare👌
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page1⃣8⃣

Likitoci sunyi matukar kokari domin su shawo kan lalurar baban Aysha amma Abu ya faskara ''nasarar da sukayi shine sun samu sun masa allurar bacci ''''' amma har bacci yadauke sa hannunsa baidena nuna Bango va""


Bayan fitowar wani Dr ne yace da Mahmud yasa meshi a office '''' cikin Sauri Mahmud yabi bayanshi''''' da shigarsu Dr d'in yadubi Mahmud yace alh saidai fah hkr domin gsky munyi iyakar kokarinmu dan gano abinda yajanyo masa wannan matsalar bamu ganova'''

Sannan munyi masa test ko yanada hawan jini nan ma duk munga BP d'insa normal''' a shawarce yakamata kufita dashi waje domin su sunfimu kayan aiki 'maybe zasu Iya gano musabbabin wannan larurar''''''


Jiki a sanyaye alh Mahmud yafito office d'in gwaggo sa'a ta taso da Sauri tana tambayarshi me likitan yace'''''mahmud bai 6oye mata komeva yafada mata''''' kuka tasaki tana kiran sunan Allah'''


Dubanta Mahmud yayi yace sa'adatu nace kidena kuka ''inhar kudi na maganin cuta toh ina tabbatar maki musa zaimike daga wannan cutar ki kwantar da hankakinki'''


Duban sultan yayi da Miemie yace kuzauna da gwaggonku barinje indawo'''''''' yana fita direct family house nasu yawuce nan yafadawa mahaifinsa abinda ke faruwa' da sauran iyayenshi mata'''


Cikin tashin hankali duk suka shirya xuwa asibitin''''''nan Mahmud yakarasa gd yafadawa hafsa ''''itama tashiga matsanancin damuwa''''''


Bayan awa biyu asibiti yacika makil da yan'uwa''''' inka dauke inna amarya ita kadaice batazo va''''''

Baabaa Laure suna shigowa tahango Miemie 'cikin murna tace lah ga mutuniyata tazo''''baabaa asabe tace toh shanyayyi ya'' ynxu wannan mekama da ya'yan almatsutsan ne mutuniyarki?  Koda yake nalura tunda kikayi zama a gdnsu na watanni ta shanye maki zuciya 'shiyasa kullum kike damun mutani da kinaso kiganta'''''

Cikin ko en kula baabaa Laure tace kedai kika jiyo''tayi gun Miemie ''tana zuwa tasa hannu tacirewa Miemie tagumin da tayi 'tace meyafaru ne yar'nema kikai tagumi?

Dago kai Miemie tayi tadubi baabaa Laure tace lah k'awa kinzo Ashe''' wlh ina tunanin baban Aysha ne ''duk ya canza Yakima wani iri''''

Baabaa Laure tace toh ke inbanda abinki saiki sawa ranki damuwa '''''shiyasan abinda yaje ya jangwamo wa kansa' da hakan tasameshi''''' gashi ance likitoci basu gane cutar va''''


Cikin mamaki Miemie tace ynxu ke baabaa abin baidameki bane? Cikin yatsina fuska tace yoh mezai dameni tunda ba mijin aziza ce hakan tafaru dashi va''''''


Kallonta Miemie tayi tace ynxu sbd ba mijin yar'ki bane shiyasa baraki damu va?  Firgigit baabaa Laure ta kalli Miemie sbd bata dauka afili takeyin maganar va'''''

Murmushin borin kunya tafarayi ''''tana cewa kedai wasa nake maki aidole yadameni''' tsaki Miemie tayi tace kedai baraki ta6a canjawa va'''

Baabaa Laure tace toh saiki canjani ai'yar'nema kawai' naganki ina murna amma zaki wani gwasaleni '''''''

Baabaa asabe ce takaraso Inda suke 'tace dah Miemie ke yar'kuikuiyo zo na aikeki bakin asibitin nan naga me saida goro kisiyo min'

Banza Miemie taimata kamar bataji metace va'''saida tasake magana Miemie tace idan kuma nak'ifa?

Baabaa asabe tace sai uwarki da ubanki suje su sayo''''"dariya Miemie tayi tace toh baranje va' jeki aikesu inkin isa''


Hannu baabaa asabe tad'ga da nufin marinta ''saiji tayi hannun nata yayi wani irin kara kas'''''. Ihu baabaa asabe tasaki tarike hannun nata da d'ayar hannun tana wayyo Laure hannuna yarike '''''
Baabaa Laure tace kodai sanyi ne yarike maki hannun'''

Cikin jin azaba baabaa asabe tace taimaka Laure ki jamin mugani dan yarike''''

Miemie dake kallonsu ta kwashe da dariya tace alhaki kuikuiyo ''kad'anma kika gani ''''baabaa asabe tace zakici ubanki ne tsaya a gyaran hannun kiga ikon Allah''''''

Baabaa Laure tace kedai wlh kinfaya magana ki tsaya na ja maki hannun dakyau kin'ki kina biyewa wannan '''''gashi ko gun Mara lfyr bamukai va 'kinfara gamuwa da jaraba'''''


Miemie kam dariya takeyi masu '':nan baabaa Laure tai tajan hannun amma yaki saituwa'''haka suka shige gun Mara lfyr'''''


Suna shiga bayan an gaggaisa da mutanin wurin baabaa asabe suka kara matsawa kusa da gadon da musa yake kwance''''ido suka zuba Mashi ''saikace yau suka fara ganinshi''''

Baabaa asabe tajuyo tadubi Mahmud tace mahmuda anya ko musa ba gamo yayi da autan aljanu va'kaduba kaga yadda halittarsa ta sauya lokaci guda?

Cikin shariya Mahmud yace toh baabaa ni inazan SANI tunda ba agurin nakeva lokacin da abin yafaru'''

Jinjina kai baabaa asabe tayi tace 'akwai ayar tambaya akan musa kod'ai yaci masu bashi ne bai biyava'''''sultan ne yadubeta yace haka yafada maki?

Cikin hassala tace toh isasshe dakai nayi?

Shiru sultan yayi baikara cewa komeva'''''' hakan baisa baabaa asabe tai shiru da bakinta va''''


Miemie na shigowa taji abinda baabaa asabe ke cewa nan take taji ranta na suya''''''cikin dak'ikai dabasu gomava 'idonta yajuye amma babu Wanda yalura'''''


Kallon gadon da baban Aysha yake kwance Miemie tafarayi'''nan take hannun shi yafara motsi yana d'aga '''amma babu Wanda yagani'''.

Ahankali hannun yafara mikewa yana kara tsayi',sosai hannun yake kara tsayi'''' daidai lokacin baabaa asabe na dago kanta' aiko tahango hannu sai mikewa yakeyi yana kara tsawo''


Da Sauri taja da baya tabar wurin gadon'''  kusa da sultan takoma'' ta tsaya',amma ga mamakinta saitaga kamar hannun na nufota'''.

Da Sauri takoma bayan sultan ta tsaya tana yi masa rad'a a kunni''' sultan kalli gun gadon can kaga menene awurin'''

Sultan cikin quluwa yace nibanga komeva''''ido taruntse Takara budewa 'ganin dai hannun sai nufota yakeyi'''' dagudu taje Inda gwaggo sa'a ke zaune tace sa'a wlh hannun mijinki tsayi yake krawa duba kigani''''


Cikeda mamaki gwaggo sa'a tadubeta tace haba baabaa kibarni naji da abinda ke damuna mana''' wani hannu ne kuma yake kara tsawo bayan 'ga baban Aysha kwance da hannuwan sa kina kallo''''


Afirgice baabaa asabe ta matsa tana cewa wai me kuke nufi ne'''''
Jin hannu ya damke mata wuya 'ihu takeson yi amma takasa ''sai ido  data shiga zarewa tafara tarin dole""""""





*am so sorry masoya wannan littafi ina ganin sak'on Ku ''da masu cewa wulakanci nakeyi dan naga anason littafina 'da masu cewa banason amsa su inasunyi magana duk ina Baku hkr''kuma kunsan dan Adam ajizi ne'''. Sannan inaso kusan saida cikakkiyar lfy zan Iya typing ''danhaka banida ita 'inakan hanyar Neman magani 'kuma inasamun sauki da ikon Allah ''kuci gaba da bibiyata 'nikuma insha Allah Dana samu karfi sosai zaku fara jina akaikai ngd*



*maman ma'aruf naga sak'onki kuma ga cigaban nan inafata zaki kasance tare dani akoda yaushe ngd''''''''husnah da khady kuma duk naga sak'onku ''amma inakuka 6atan rai saina shekara banyi typing va ehe*😂😂



*one love ''ana tare*👌
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*yawan magana akan abinda bai shafeka va yana haifar da bak'in jini'''ka fuskanci abinda kasa agaba shiyafi alkhairi''''rayuwa babu tabbas*

*happy sallah to oll Muslim's 'aci ahankali kar ashake*

*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page1⃣9⃣

Sultan ne yajuyo yana dubanta 'yace wai baabaa lfy kike tari haka?

Ganin yadda idonta suka firfito gashi tarike wuyanta da hannu sai kokawa take dashi'' yasa sultan firgita '''cikin karaji yace abba kalli kaga''''

Da Sauri Mahmud da sauran mutanin d'akin suka juyo ga baabaa asabe''', Mahmud ne yakarasa yarike hannunta yana cewa baabaa lfy meyafaru''''


Cikin fisge hannunta take nunawa Mahmud wuyanta'' ba shiri Mahmud yajata xuwa waje'' baabaa Laure dake tsaye agu duk ta rude tarasa mezatayi'''' sai raba ido takeyi''''


Suna fita hannun yasaketa '''yana sakinta tasaki jiki tazube akasa ''tana maida wani waha lallen numfashi''''''''

Mahmud ya kalleta yace baabaa waimeke faruwa dakene?  Cikin alamun jin jiki ''tadubi mahmud ''tari tafarayi''' kamin tadubi mahmud tace '''''

Kaga mahmud wlh shaken wuya akayi'' na tabbata mutuwa akaso nayi ''badan kafiddoni a d'akin va '' saidai a fiddo gawata'' dan'haka '''ni baran Iya komawa cikin d'akin nan va'''

Dan na tabbatar idan nakoma toh ajali ne ke kirana'''''" ka koma nizanyi zamana anan '''''

Mahmud yace haba baabaa aibare yuwuva kawai kitashi mukoma'''' cikin quluwa tace eh aidole kace natashi mukoma dashike bakason ganin ina numfashi a doron k'asa'''


Girgiza kai mahmud yayi yace Allah yahuci zuciyarki baabaa ''barin koma''''''''''''''yana wucewa tabi bayanshi da kallo tana maganganu'''''



Bayan kwana biyu 'bayan an sallamo baban Aysha daga asibiti''''' sunkoma gd' mahmud sai zirga zirgar tafiyar sultan yakeyi sbd saura kwana ukku tafiyarsa''''


Sannan yanaso yagama da tafiyar sultan farko kamin yafara Neman maganin baban Aysha''''



🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Sultan zaune a d'akinsa sai harhada kayansa yakeyi cikin jaka ''Miemie ta turo k'ofa tashigo''' kallonta sultan yayi yace ke baki Iya sallama bane?


Cikin yatsina fuska tace baka koyamin ba ai''''''girgiza kai yayi yace shikenan kije makaranta akoya maki''

Zama tayi tadube shi tace ynxu yah sultan kai baraka hkr da wannan tafiyar va''? Nifa wlh inka tafi baranji dadiva''''''kuma saidai nakoma gdn tsoho meran karfe''''


Cikin dariya sultan yace oho ke kika SANI' karkiji dad'in mana ''lokacin da ilimin dazanyi zaimaki amfani lokacinne zakiji dadi''' ni karki dameni 'inba tayani had'a kaya zakiy va'''''''


Cikin jin haushi tace tab lallaima yah sultan d'in nan ''amma dai kome zakace I will nt miss u again'' saikaje kaci karatun ''


Murmushi yayi yace huh Miemie kedai yadda kikasan murd'adden kan keke haka kike''baki daya bakida saiti'''''''


Cikin 6ata rai tace aiko zakaga rashin saiti '''''fuu tafice a dakin'''

Girgiza kai sultan yayi yana cewa Allah kashirya wannan baiwa taka''''''''



D'akin mommansu tashige tana kwalla mata '''hafsa tadubeta tace waike yaushe zakiy hankali ne kirinka kwallawa mutm kira saikace wacce ta 6ace hanya''''

Cikin zumbura baki 'Miemie tace mommah kinga yah sultan koh'''' hafsa tace meyai maki''?

Cewa fah yayi wai banida Sauri saikace kan keke''''''''


Dariya hafsa tayi tace toh karya yayi?  Kallonta Miemie tayi tace kema hardake mommah ?

Gyada mata kai hafsa tayi tace ai inbara kiyi hankali va 'to nima baran goyi bayanki va'''''

Cikin jin haushi Miemie tace aidama nasan kun tsaneni amma daga yau baraku kara ganina a gdnku ba'''''. Tattara kayana zanyi nakoma gdn tsoho meran karfe ''nasan shi yana sona'''''


Dariya hafsa tayi tace kije da kafarki zaki dawo'''miemie tace wlh baran dawova '''''''nan tawuce d'akinta tafara had'a kayanta cikin akwati''''


Bayan tagama tafito ta leka falo babu kowa danhaka'' tasa kai tafita''' adaidaita ta tare tashiga ''''''



Malam bukar zaune kor gdnsa'' yahango Miemie da akwati da Sauri yamike yana takawa ahankali ya isa gareta ''yace mairo INA zuwa haka da akwati?


Dariya tayi tace tsoho nadawo gdnka ne da zama ''acan gdn duk sun tsaneni ''shiyasa nadawo gdnka nasan kai kana sona koh?


Dariyar manya malam bukar yayi yana cewa yaro yaro ne'''''''''


Duban Miemie yayi yace kwarai mairo ina sonki sosai''' tashi mushiga ciki toh'''''''''



Sashinsu baabaa Laure yanufa da ita'' suna shiga ''tahango baabaa Laure zaune tana gyaran shinkafa'''', dagudu Miemie taje tashake mata wuya tana cewa ''Allah yakamaki saimun motsa maki jiki yau'''


Afirgice baabaa Laure tasaki tiren shinkafara ta watse '''Miemie koh mezatayi inba dariya va'''


Baabaa Laure tadubeta tace amma kedai Allah yayi yar'banzar yarinya''

Saikizo ki tsinto shinkafar da kikasa nazubar'''
Tsalle Miemie tayi tace tab banyi '''ga tsoho nan yatayaki '''
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*hy fan's akwai wani page 19 dake yawo grp grp ''zaku gansa baida yawa nd rubutun wani iri''banice nai typing va ''wata yar shaye2 ce tayi so pls INA baku hkr itama tace abaku hkr lokacin tayi high dayawa ne tai typing*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2⃣0⃣

Dariya malam bukar yayi yacewa miemie tadau Jakarta takai d'akin baabaa Laure ta aje'''' mikewa tayi tawuce''"'

Baabaa Laure tadubi tsoho tace malam naji kace takai Jakarta dakina''''inceko lfy?  Dariya yayi yace lfy lau ''tayi yajine wai a gdnsu ba'a sonta shine tadawo nan'' salati baabaa Laure tasaki tana cewa Allah kashirya wannan yarinya'''''''



Miemie'miemie waike baraki fito kici abinci bane ''''Cewar hafsa dake kwalla mata kira amma shiru babu amsa'''

Sultan wai ina wannan yarinyar tashiga ne? Sultan dake cin abincinsa yace kodai tana bacci ne''?

Hafsa tace jeka dubota adakinta'''''' mikewa yayi yanufi d'akinta '''''yana shiga yaga kayanta awargaje babu gyara ''fitowa yayi yace mommah batanan '''nd kayanta duk awargaje'

Gyada kai hafsa tayi tace barta duk Inda tashiga zata dawo 'zoka cigaba da cin abincinka'''''

Karfe biyar da Rabi babu Miemie babu alamunta ''hafsa tafara shiga damuwa danhaka takira Mahmud tafada masa''''  koda take fada masa dariya yayi  yace karta damu'''yasan Inda Miemie take su kwantar da hankalinsu''''

Sai sannan hafsa tasamu nustuwa'' harta tuna da Miemie tace zatabar masu gdnsu takoma gdn tsoho''''



Da daddare bayan Mahmud yadawo yakewa hafsa da sultan bayanin kan cewa tsoho yakirasa ya shaida masa Miemie ta'iso gdnsa'''''





🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹Cikin dare misalin karfe biyu''sultan kwance yana bacci '''yafara jin motsi alamar wani Abu na motsi adakin''''''

Ahankali yabude idonsa saidai babu haske adakin sbd yakashe wuta'''''

Hannu yasa abango yana kokarin kunna light d'in d'akin '''''saidai ga mamakinsa saiji yayi anrike masa hannu GAM''' cikin muryar tsoro yafara tambayar waye waye''''


Amma ba'ayi magana va'''' cikin zafin rai yasa d'ayan hannunsa yafisge Wanda aka rike masa'''' batare daya kunna wutar va'' yace koma waye INA roko da girman Allah arabu dani ''''banason damuwa'''


Cikin wani irin murya mai firgitarwa ''yaji ansaka dariya bako kakkautawa'''''  can kuma sai akai shiru''''


Cikin karfin hali 'sultan yasake cewa ''wannan wani irin shiga hakki ne mutm yana barcinsa za'a takura masa''
Baikaga karasa maganar va yaji saukar mari a fuskar sa'''' da Sauri yadafe kuncin nasa '' sbd radadin dayake masa'''''

Jiyayi an feshe da dariya ''''' zafin Marin baisa yayi shiru va''' yace Allah yasaka min tunda ba ganin Ku nakeyi va''''''


Jin wani sabbin Marin yayi a kumatunsa duk biyun ''hannunsa yasa yana cewa inakuka ga dama kuimin Wanda yafi wannan nasan ubangiji na bare barku va''''''''


Can kuma gefe guda yafara jiyo kamar ana kokawa '' sosai ake kokawar ''' amma dashike aduhu ne baya ganin kome''''


Jiyayi anjefar da Abu gefe guda''''' wata kakkausar murya yajiyo ''yana magana amma yarasa gane da wani yare ake maganar  '''''


Shidai baya fahimtar yaren da akeyi '''saidai ga dukkan alamu muryar mace da namiji ne'''''


Can kuma saiji yayi muryar macen yayi kasa ' cikin kankanin lokaci tafara kuka'''''''


Tsoro da mamaki tattare azuciyar sultan'''nan yafara tunanin suwaye wadan'nan halittun? Mesuke nema dashi'' meyai masu?


Yana cikin wannan tunanin ne yaji muryar datake kuka dashi kamar muryar Miemie''''


Da Sauri yajuyo da fuskarsa saitin dayake jin kukan 'duk da baya Iya hangen kome'''


Tabbas wannan muryar Miemie ce ''toh ya akai Miemie tazo ''ya akai kodai tadawo ne?

Kaiii bata dawova 'domin shine yarufe kofa '''danhaka ba ita bace ''amma kuma wannan sautin kukan dake tashi ai NATA ne'''



Cikin karfin hali irin nashi yace Miemie 'Miemie' meyasa meki?  Meyasaki kuka?


Shiru babu amsa 'saidai sautin kukan nata daya sake q'aruwa ''cikin tashin hankali sultan yace kiyi hkr miemie bana ganin kome '''sannan bansan taena zankunna wutar d'akin va'',


Cikin wata kakkausar murya akace kar kayi kuskuren kunna wuta ''domin zai zamtoh kuskuren da baraka Iya gyarawa va''''



Cikin firgici sultan yamatsa da baya ''jikinsa sai kakkarwa yakeyi''''



Wani irin kara yaji tasaki Wanda yasa hanjin cikinsa kad'awa '''' dagudu yayi bakin kofa zaifita saidai yana murda kofar yajishi a kulle''' nd a Iya saninsa yasan bai kulle k'ofar ba''''



Dariya aka kece dashi ''' cikin wata irin Hausa aka fara magana'''''


Sultan ba...ra..ka ...iya..tsere...mana..ba...

Ana gama fadar haka '''haske ya gauraye koina a dakin''' dagudu sultan yasa hannu yamurda kofa ''ga mamakinsa ' saiyaga kofar abude take''''''



Fita yayi xuwa dakin Miemie 'yana xuwa yatura k'ofar bakowa cikin d'akin ''''gashi yadda tabarshi abarbaje ba abinda aka gyara''''


Juyawa yayi Yakoma d'akainsa 'kirjinsa na dukan uku uku'''''



Bayi yashiga ya dauro alwala yafito yashimfida darduma yafara sallah''''


Yadade yana addu'ah kamin ya sallame '''''kwnaciya yakoma yayi amma baki daya bacci yakaurace wa idonsa'''


Haka yaita juyi yana tunane tunane'''






*ana tare*👌
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2⃣1⃣

Gari na wayewa sultan ya kimtsa bayan sunyi breakfast yacewa mommansu zaibi sahun Miemie yaje yadawo da ita'''

Mommansu tace kaii sultan kabarta taita zama acan tunda ita takai kanta zata dawo ay'
Sultan yace toh shikenan amma mommah zanje naiwa tsoho sallama domin daga yau ba lallai ne nasamu damar xuwa sallamar shi ba'''

Gyada kai hafsa tayi tace toh shikenan saika dawo'' nan sultan yafita xuwa gidan tsoho'

Yana sauka a adaidaita yahango Miemie zaune kusa da tsoho suna fira'''murmushi sultan yayi sannan yakarasa kusa dasu''. yana zuwa yadubi tsoho yace inakwana tsoho''' malam bukar yadubeshi yace lfy lau sultan ya iyayenka? Sultan ya amsa da lfy lau'  duban Miemie dako kallonshi Bataiva yayi'"".   yace ke kaza kanki da motsi baki Iya gaisuwa bane?
Tsaki tayi batare data kalleshi va'''
Yace ops namanta ashe ba'a koya maki va'''

Juyowa tayi tace kaii yah sultan wlh kanada matsala nabar maku gdnku domin nahuta shine saida kabiyo ni nan'''' tajuya tadubi tsoho tace tsoho sauran danginka suna INA ne? Dan ni gun danginka zankoma kozan samu salama ''

Dariya tsoho yayi yace ke mairo inbanda abinki 'aini banida dangin dasuka wuce Ku 'duk sauran dangina sun rasu ''Ku da iyayenku nake gani amatsayin dangina'''''

Kafa tabuga akasa tace kutt wlh akwai damuwa 'nikam nashiga uku ''. Dariya sultan yayi yace ke wlh gara ki hkr damu domin koina zakije koroki za'ayi  sbd jarabar halinki''''

Garamu kome kikai mana zamu lalla6a dake '''''mikewa tayi tana cewa toh inbaraku lalla6a daniva Ku jefar dani a bola''' fuuu tayi cikin gdn '''' sultan da tsoho sukabi bayanta da kallo suna dariya'

Tsoho yadubi sultan yayi gyaran murya 'yace sultan wato mairo dakake gani akwai wani babban al'amari atare da ita 'Wanda iyakar bincike na nakasa gano komeye saidai inafatan yazamtoh alkhairi'''  cikin rashin fahimta sultan yace wani al'amari kenan tsoho?

Jinjina kai tsoho yayi yace abinda nakeson sani kenan amma haryanzu nakasa 'amma nasan da sannu kome zai bayyana 'fatana Allah yasa alkhairi ne atare da ita''

Nan suka ta6a fira da tsoho sultan ya shaida masa tafiyarsa jibi in Allah yakaimu'''nan tsoho yaimasa nasiha sosai akan yaji tsoron Allah sannan yamaida hankalinsa akan abinda yaje nema'''


Mikewa sultan yayi yacewa tsoho zai shiga cikin gdn yaiwa su baabaa asabe sallama'''''

Yana sa Kansa cikin soron yaci karo da Miemie hannunta yaja yana cewa yauwa zo nan ke nake nema dama''''' cike dajin haushi tace toh mezan maka kuma?

Murmushi yayi yace babu tambaya kawai zan maki''''' tsaki tayi tace inajinka' shiru yabiyo bayan wasu seconds kamin sultan 'yadubeta yace' ''kifadamin gsky pls'''

Gyada kai tayi alamar eh' yace jiya kindawo gd ne da daddare?, 'cikin zare ido tace ni? Da yaushe?

Sultan ganin yadda ta razana sai zuciyarsa tabasa cewa ba ita bace'''danhaka yace forget kawai inaga mafarki nakeyi'"

Sakin hannunta yayi yawuce cikin gdn 'yabarta tsaye cikin soron'''bayansa tabi da kallo sannan takwashe da dariya ''tace am sorry yah sultan I hv no option ,,dole nai pretending '''


Acikin gd koda sultan yaje yagaida baabaa laure yace mata jibi zaitafi ta6e baki tayi tace Allah kiyaye hanya''' yana fita tabi bayansa da kallo tana cewa sakaran yaro Mara wayau kawai''''

Baabaa asabe kam daya shaida mata cewa tayi haka zaka tafi kabar jikin musa ? Kallonta yayi yace kenan nizan bashi lfy idan natsaya?

Girgiza kai tayi tace a'ah amma dai zaifi kyau katsaya Ku gana 'domin ba lallai ne kadawo ka taddashi araye ba''domin wannan cutar tashi dakyar inna tashi ne'''

Cikin jin haushi sultan yace dake ran nasa ahannunki yake saiki kashe shi ai'''mtwe, mikewa yayi yafice zuciyarsa cike dajin haushin baabaa asabe'''


Sashin inna amarya yashiga''yana xuwa ya taddata zaune tana cin dambun shinkafa Wanda yaji zogale sai kamshi ke tashi''''

Tana ganinshi tace a'ah sultan Kaine tafe ''cikin murmuahi yace eh inna nine 'Nazo yimaki sallama ne tafiyata jibi shiyasa nazo sallamarku''''

Zama yayi kusa daita 'yasa hannu yajanyo buta yawanke hannunsa sannan yasaka cikin kwanon dambun yafara ci'''

Bayan sun kamallah ne inna amarya tadubeshi ''tace toh sultan gashi zaka tafi wani garin dabaka saba dashiva'' zaka had'u da sabbin mutani  INA rokonka da karike mutuncinka da martabar addininka 'abinda yakaika shikadai zakayi karka yarda kayi Hulda da mutanin banza''' inayi maka fatan alkhairi ''Allah yabaka sa'a yasa asamo abinda akaje nema'''''''''''cikin farinciki sultan ya amsa da ameen ta karfen'' wlh duk kinfi sauran matan '''''dariya tayi tace kardai kaimin dad'in baki''  kwantar da kansa yayi bisa cinyarta yana cewa Barin mori cinyar masoyiyata kamin natafi''''

Kunnensa tarike tana cewa Allah yakiyaye nazam masoyiyarka saidai kanemi wata 'amma ni ta Alhaji bukar CE'""


Shigowar Miemie ahargitse shiya dawo dasu daga nishadin da sukeyi'''''

Idanunta jazur kamar garwashi'''koba'a tambaya va kasan tasha kuka ne'''''' da Sauri sultan yamike a cinyar inna yana tambayar Miemie abinda yasameta'''


Guri tasamu tazauna tasaka fuskarta cikin cinyoyinta ''tana wani irin kuka'' sultan hankalinsa yatashi sbd tun tasowarshi baita6a ganin Miemie tayi kuka irin hakava saiyau'''''


Karasowa yai kusa da ita yana rarrashinta'''janyota yayi jikinsa yana bata hakauri'',
Saida takai kusan Monti shabiyar tana kukan kamin 'tadago' tadubi sultan '''

Tace yah sultan tunda muke rayuwarmu abba yata6a dukana? Girgiza mata kai sultan yayi alamun a'ah'' tasake share hawayenta tace mommah fah itama ta ta6a dukana?  Nan ma a'ah sultan yace'''

Tadubeshi tace kaifah kata6a dukana ? Girgiza mata kai yayi alamar a'ah''tadubi inna tace inna kefah kinta6a dukana?

Inna tace a'ah mezaisa nadokeki ke kuwa''' hannu tasa tazuge zip d'in rigarta'''rigar tafadi k'asa ''nan farin bayanta da babu ko d'igon baki ya bayyana ''saidai abun mamaki shatoti ne na bulala kwance abayan nata sunyi rud'u rud'u dasu'''''
Abunka ga farin mutm duk sunyi jazur 'ga dukkan alama Wanda yai dukan duk karfinsa yasake yaidukan''''

Cikin tashin hankali sultan yace waye yaimaki wannan dukan?  Cikin hawaye tace nima bansan shi va'' amma dai naga yana shigowa gdn nan sashin su baabaa asabe''' naji yara suna kiransa da yaya muntari'''''

Sultan yace ynxu mekikai masa da yaimaki irin wannan dukan? Wlh saina rama maki'''' mikewa yayi cikin hanzari''' zaifita'

Inna tariko rigarshi tace ahir d'inka sultan kabarshi da Allah domin muntari ba mutunci garesa va ''ynxu haka nasan yanakan hanyarsa xuwa nan'''''


Bata gama rufe baki ba ''yashigo''babu ko sallama ''duban inna yayi yace ke inna kijawa wannan banzar jikar taki kunni akan zama datakeyi da tsoho awaje ko wlh saina karya mata k'afa''

Jinjina kai inna tayi alamar taji''sultan cikin jin haushi yafara takawa zai isa kusa dashi 'inna tarike masa Riga tabaya'''
Miemie kam ranta yariga yagama 6aci '''danhaka tamatsa kusa dashi '''
Saida takare masa kallo sannan tace 'ashema mashayi ne ''

Toh kasani ko'a gdn giya kake kwana karyarka takare wlh wlh wlh sainai ajalinka tunda harkasa hannunka ajikina 'wannan shine babban kuskurenka aduniya''''''

Karubuta ka aje 'har ubanka saiyayi Dana Sanin haihuwarka ''saikaga yadda rayuwarka zata karke''''


Tana gama fadan haka tajuya tafita ''''binta yayi shima yana cewa Dan ubanki zoki kasheni shegiya me fuskar agwagwa'''''''


Sultan da inna kam daskarewa sukayi awurin sbd Jin furucin Miemie''' saidai sungodewa Allah babu Wanda yake wurin balle aji ''alan'k'aya mata wata maganar''''''






*ana tare*👌
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2⃣2⃣

Bin bayanta sultan yayi shima'' adaidai soro ta tsaya 'tana share hawaye 'shikuma muntari yazo yawuce ta yana cewa shegiya mekama da mayu''''' binsa tayi da ido '''

Yana ficewa sultan na karasowa '''kallonta yayi yace zomu koma ciki' sharce hawayen fuskarta tayi tana cewa yah sultan kabarni kawai katafi abunka karka damu dani'''
Cikin damuwa sultan yace taya zanwuce nabarki haka 'kina kuka'' share hawayenta tayi tace shikenan nadena yah sultan d'ina ynxu katafi abinka'''''murmushi yayi yace toh kizo mukoma gd kinga jibi zanwuce''''

Murmushi tayi tace karda damu zanxo gobe saina kwana ''amma yah sultan kasan zanyi kewarka dayawa koh?

Dariya yayi yace aini ne zanyi kewarki kan'wata mai bani farin ciki''' yehh yah sultan dama ina baka farinciki shine baka ta6a gayamin ba?
Girgiza kai yayi yace ke dad'ina dake shiririta'''


Jan hannunta yayi xuwa waje''''kan wani dakali suka zauna yadubeta 'yace Miemie,ta amsa da na'am 'yace ynxu fah sai nai shekara hudu xuwa biyar kamin musake kasancewa tare'''''

Dariya ta kwashe dashi tace wlh a'ah nikam ko SAFINA barakayi va zanzo naganka naga enda kasauka'' sannnan owani lokaci zanrika kasancewa tare dakai ''. Dubanta yayi yace wazai kawoki?

Far tai da ido sannan tace jirgi me tashin angulu'''' ysaki sultan yayi yace haukar taki ta motsa shiyasa muntari ya zarge maki jiki ai''''' 6ata rai tayi tace wannan kuma tsautsayi ne yahau kanshi shiyasa yata6a jikina 'kuma saiya gane kuskurensa'''

 Shiru sultan yayi ''kamin yasake kallonta 'yace Miemie ni kina bani tsoro wasu lokutan sannan saina rik'a gani kamar ba mommace tahaifeki va wlh::::gaba dai abirkice kike 'meye dalili'?
Dariya tayi tace kai yah sultan nidai wlh karka 6atan rai tashi katafi sainzo goben'''

Tana gama fadar haka tamike dagudu tashige cikin gdn''' a soro sukai karo da muntari 'tsawa yadaka mata yace waike mahaukaciyar INA CE? Baki dai bakida nutsuwa ''' ni mamaki ma nakeyi da kika fito a zuri'ar tsoho wlh'''''

Kanta akas tanajin bak'ak'en furucin da muntari yakeyi''''cikin tsananin 6acin rai tadago idanunta da baki daya sunjuye kala zuwa bak'i babu ko d'igon fari aciki 'tadubi muntari tace kai me kararren kwana ne ''nan take wani dogon hannu yafito ajikinta yanufi saitin wuyan muntari''''


Yana dago kansa da niyyar yin magana yaga hannun na nufosa cikin in ina ''yajuya zaigudu ''' wani irin shaka hannun yaimasa ba shiri yadawo da baya'''


Idonsa sun kad'a sunyi jazur ''gasu sun kwalalo kamar zasu fad'o''''


Manneshi da jikin bango tayi tana juya cikin kwayar idonta tana murmushi''::: cikin wata irin halitta tabude baki zatayi magana saiga wasu Zara zaran hakora sun bayyana a bakinta ''',shikam muntari sumewa yayi sbd tsananin rudu daya Shiga' gawani irin matsa dayasha''''


Kusan minti biyar suna nan ahaka ''kamin tafara sauyawa tana dawowa Miemie ta asali'''' saidai tana saukeshi kasa wani haske me kama da walkiya yafito ta cikin idonta yashige jikin muntari''''

Timm kakeji tasako shi a kasa '''''nan tajuya kamar ba ita va tashige cikin gdn''''
 

Tana shiga gdn sashin baabaa laure tanufa tana shiga ta tadda babu kowa a tsakar gdn danhaka taishigewarta daki takwanta'''



Can cikin barcin dabai Dade da daukarta va '''taji ana rafka salati '' a sittin tamike tafito tsakar gdn domin taji meke faruwa'' jitayi baabaa asabe na salati sauran mutani suna tayata amsawa'''.
Innalillahi wainna ilaihirajiun'''''








*Kuyi hkr da wannan bayawa*




*Ana tare*👌
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2⃣3⃣

Tsaki tayi takoma d'akin taci gaba da kwanciyarta'''' saidai jin salatin da akeyi yaki saurarawa yasa tamike tanufi soron''''

Su baabaa asabe tagani tsaye sunyi cirko cirko ''ga tsoho nan ma shima tsaye sauran yan'uwa duk ansaka muntari a tsakiya 'masu yimasa firfita yi sukeyi da masu yimasa salati aka duk sunayi''''

Kutsawa tayi cikinsu '''ganinshi tayi kwance kamar gawa''juyowa tayi tadubi baabaa Laure tace baabaa waime yasame shi ne?
Cikin tashin hankali baabaa Laure tace wlh bamu saniva ''kinga dawowarmu kenan muka gansa kwance anan kamar gawa''' zaro ido Miemie tayi tace toh Ku kaishi asibiti mana'''baabaa asabe tace ke dillah rufe mana baki''' bagashi yafara farfadowa va''''' tsaki Miemie tayi tajuya taicikin gdn tana cewa aisai kiyi''''

Tana shiga gdn tadauko wani Kofi babu kome acikinsa 'tanufo soron saidai ga mamakina kamin takaraso cikin soron saiga ruwa cike a'kofin'',tana xuwa tasake kutsa kanta ciki tadaga kofin ruwan tana zubawa a fuskar muntari '''tana gama xubawa baabaa asabe na buge mata hannu tana cewa ke banson iskanci wani irin izgilanci ne wannan'''''


Ko kallonta Miemie batayi va 'tajuya zata wuce kenan sai muntari yamike yazauna''' duk mutanin wurin akasa ihu yehh yatashi'''',da hanzari baabaa asabe tajuyo taga dagaske ne Kodai karyane ganin da gaske ne yasata'' riko hannun Miemie da Sauri tana cewa ke'ruwan mekika zuba masa ne'' naga duk anzuba masa ruwa amma bai farfado va ''keko daga zuba masaya farfado'''

Harararta Miemie tayi tace irin ruwan da kuka zuba masa ''saidai Ku Baku zuba masa yadda zai farfado va shiyasa'''' tana gama furta hakan ta fisge hannunta tai tafiyarta''''''


Koda muntari yabude ido kallon mutani yakamayi kamar wani bak'onsu ''''can yana cikin raba idon ne yahango salma yar'gurin jibirin yaron baabaa Laure''' tana tsaye tana kallonsa ''aiko yana mikewa yanufi gurinta ''' hannunsa yasa yacafko ta da karfi tafada jikinsa ''nan yashiga shashshafata yana sunsunata saikace bunsuru''''' kokarinsa kawai yasamo bakinta yahade danashi'''''

Yarinya nan tashiga ihu tana Neman taimako '''kowa yarude ''nan aka shiga kokawar kwatoh salma '''Wanda dakyar aka samu aka 6an6arota jikin muntari''' Wanda yazage yana matsa mata kirji '''' ana kwaceta yana kokawar binta '''nan aka rirrikeshi ''mazan wurin suka daukeshi zuwa gdnsu '''''

Itako salma ba abinda takeyi banda kuka 'sbd tunda uwarta tahaifeta ba'a ta6a yimata hakava''''' baki daya jikinta yayi mata wani iri''' jitake kamar zata mutu''''''


Kowa yashigo gd da mamakin muntari ''ansan dai muntari bashida mutunci amma basusan rashin mutuncin nasa harya kai hakava''' dazai nemi yayi lalata da kan'warsa agaban uban kowa ''



Miemie zaune tsakar gd baabaa Laure tashigo rikeda salma sai faman masifa takeyi tana cewa kagamin lallatacce yaro ''zai lalata yar'mutani agaban iyayenta da kakanninta ''lallai muntari rashin mutuncin nasama yakai intaha'''


Miemie kam kallonta takeyi batace komeva'' salma taxo tazauna kusa da ita ''tana kuka mecin rai''' kallonta Miemie tayi tace kiyi hkr kinji''' kibarshi da Allah''' nima d'azun duka yaimin kamar wani ubana'''


Salma tace ainaki da sauki '''nasan ni da anbarshi lalatamin rayuwa zaiyi''''' Allah saiya sakamin'''''


Ranar haka ahalin tsoho suka kwana babu sukuni''kowa abinda muntari yayi mamaki yake bashi''' koda mahaifinsa sale yadawo aka fada masa karyatawa yayi''' saida baabaa asabe tafada masa da bakinta sannan ya yarda'''


Xuwa yayi daki yasamu muntari kwance ''idonsa na kallon silin 'yakira sunansa 'ya amsa''' yace wato muntari rashin mutuncin naka haryakai zakaiwa yar'uwarka fyade agaban kowa? Kai wato kar gagari kowa koh?
Toh tunkan raina ya6aci dakai inaso ka kama kanka inko bahaka va 'xaka fuskanci hukunci na'''

Cikin hawaye muntari yace wlh baba nibansan sanda hakan tafaru ba ''iyaka nabude ido na ganni rirrike ahannun su kawu ado suntaho dani gd amma ni bansan meke faruwa va''


Cikin takaici sale yace dakayi nasarar yimata fyade Aida zaka sani '''nadai fada maka ka kama kanka'''


*gareku iyaye yakamata aduk lokacin da ya'yanku sukai wani Abu 'Idan kunyi bincike 'kunji ta bakin yaro 'toh yanada kyau kuyiwa maganarsa kyakkyawan fahimta'musamman idan kukayi la'akari da muntari shida rashin mutunci ya iya''amma ba'ata6a samunsa da hali makamancin wannan va''' sannan yafadawa mahaifinsa 'shibaisan yadda akai hakan yakasance va'' yakamata atsaya a tsnanta bincike akan ya'ya musamman idan wani sabon hali ya bayyana ga ya'yanku*



Washe gari da safe Miemie ta shirya tsaf kamar yadda tayiwa yah sultan alkawari zatazo'' danhaka taceda baabaa laure zataje gdnsu ta sallami yah sultan saigobe zata dawo'''

Salma dake kwance tace Miemie tajira tarakata''' Miemie tace dah dai kinhuta abinki karna wahal dake''' salma tace saidai inbaki son rakiyar ''''

Miemie tace a'ah tashi kishirya mutafi'' nan salma tamike dama olready tayi wanka tasaka kaya suka fito'''


Koda suka iso gdn mommansu na ganinta tai dariya tace su Miemie yan'gdn tsoho anzo ganinmu ne yau''' ta6e baki tayi sannan tace a'ah ni sallamar yah sultan nazo 'bawai dawowa nayiva naga kinfara dariya'''''

Girgiza kai hafsa tayi tace toh naji '''nan suka gaisheta 'sannan Miemie tace INA yah sultan yake? Nan hafsa take fada mata sunfita shida abbansu'''

Zama sukai sunata fira''' Miemie tadubi hafsa tace momma wai yajikin baban Aysha ne? Ajiyar zuciya hafsa tayi tace da sauki za'ace amma kam babu wani canji'''

Miemie tace Allah yabashi lfy''' wlh inajin tausayin gwaggo sa'a ''hafsa tace to yaza'ayi haka Allah ya kadartoh''


Suna nan suna fira sultan yashigo''' yana ganin Miemie yace a'ah my sis harkin iso kenan'''dariya tayi tace eh nacika maka alkawari koh? Amsawa yayi da eh '' yace kutaso muje kutayani gyara kayana''

Nan suka mike suka bishi xuwa d'akinsa ''' nan suka baje suna fira suna tayashi gyara kayan'', Miemie tadubi sultan tace ynxu yah sultan daga gobe shikenan baran sake ganinka va'' sai inna kawo maka ziyara koh'?

Cikin dariya yace eh ''tace aiko kamar yadda nai alkawari baran ta6a yarda nacika sati biyu banganka va''

Salma tace tayaya kenan ''wazai rika kaiki? Tab ke miemien nan ma bakida lfy koh'''
Sultan yace wlh koh ''salma tambayeta'' wazai rika kawota?

Shiru tayi kamin tace hmm yah sultan kenan ''nafada maka a abinda zanrika xuwa amma inbaka yarda va shikenan''''



🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Da daddare duk ana zaune a falo sai fira akeyi kamar barasu kwanta va''' Mahmud yadubi sultan yace ynxu fah Dana tafi shikenan saidai innaxo ganinka''' saikuma ta waya'''

Murmushi sultan yayi yace hakane abba shiyasama nakeji kamar karna tafi wlh 'sbd ko kusa banason nai missing naku'''

Caraf Miemie tace wlh innice kai fasa tafiyar zanyi domin baran ta6a yarda nai missing d'inka va'''

Hafsa tace aigara da Allah yasa bakece va d'in ''domin ko ankaiki bawani abun kirki zaki tsinana va'''

Cikin zun6uro baki tace nifah shiyasa banason zuwa gdn nan ''bansan meyasa va mommah bakyaso na va 'duk abinda nayi saikin kusheni ''

Mahmud yace rabuda mommanki aini inasonki my daughter'''""





*Ana tare*
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*naki ba irin nasu bane aunty halilos inatayaki murnar kamallah ingantaccen littafinki 'kyautar Allah''ya fadakar ya wa'azantar yakuma nishad'antar'gaba dai gaba dai'''saimunji ki a sabon nvl d'inki 'Allah yakara basira da zak'in hannu*

*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2⃣4⃣

Washe gari ''karfe takwas da Rabi nasafe bayan sunyi breakfast ,kowa yashirya cikin sutura mekyau'' Mahmud yafito yagansu''' yace inafata duk kun shirya dan ynxu zamu tafi 'INA sultan d'in?
Miemie tace yana d'aki'

Mahmud yafita xuwa waje'''wayarsa ya fiddo yashiga kiran numbern gwaggo sa'ah ringing biyu tadauka mahmud yace sa'adatu kefah muke jira kizo Dan Allah kiywa yaron nan sallama '''cikin rawar murya gwaggo sa'ah tace kayi yaya amma baran samu xuwava'' kuma ba dole sainazo va 'idan kasa masa albarka tamkar baban Aysha ne yasa masa'' sannan idan hafsa itama tasa masa tamkar nice'' danhaka inmuna daku akusa bamuda sauran damuwa'''''''' mahmud jiki asanyaye yakatse wayar'''


Nan yace sufito sutafi'' Dan karfe goma jirgin zaitashi'''' nan suka shiga fita da kayan sultan'''' bayan sungama kowa yashige motar 'hafsa 'miemie'salma' abaya sultan da mahmud agaba'''

Nan suka kama hanyar airport''''' haka kowa yazauna jungum jungum babu Wanda yai magana''' harsuka karaso airport d'in ''

Bayan sunfito a mota mommah tadubi sultan tace toh sultan yau zamu rabu ''rabuwa irin wacce saime Nisan kwana zaiga lokacin sake gamuwa''abinda nakeso dakai karike mutuncin addininka duk Inda kake karka manta matsayin addininka'''' nasanka sultan kaid'in me tarbiyya ne danhaka baranyi maka doguwar nasiha va''kaje Allah zaikula mana dakai''


Rungumeta sultan yayi yana cewa nagode mommana kece Uwa tagari Allah yasaka maki da dukkan alkhairi'''. Nan yajuya ya rungume mahmud yana abba zanyi kewarka sosai''


Miemie dake gefe idonta yacika da hawaye sai sharewa takeyi 'gaba dai tajuya masu baya''' juyawa sultan yayi yaga baiganta kusava'''
Da Sauri yakarasa Inda take 'kamo hannunta yayi yace 'kan'wata meke faruwa kike kuka ko duk kewar nawa ne yafara ta6aki''''' fisge hannunta tayi tace dillah cikani 'kasa ne yashigen ido'''
Dariya yayi 'yace ohh my lil sis bansanki da k'arya va'' nd ko kinyi baya maki kyau''

Kallonshi tayi ido cike da hawaye tace ynxu fah yah sultan kai naga ko ajikinka ma''kamar Allah Allah ma kake katafi koh?

Girgiza mata kai yayi alamar a'ah 'sannan yace mezaisa ni murna zanrabu da kan'wata kawai banason nasasu abba damuwa ne shiyasa kikaga ina pretending ''

Dariya tayi tace yauwa yah sultan na ''kayarda narik'a xuwa maka duk bayan 2weeks d'in koh?  Cikin dariya da rashin yarda da sakarcinta yace nayarda koh bayan 1week ne kizo'''

Dariya tayi ta rungume shi tana cewa yauwa my swt bro I prms u 1st 2weeks darakayi a skull zankawo maka ziyara '''' kama hancinta yayi yana cewa kincika rigima'''kiyimin alkawari baraki rink'a sa mommah surutu va' sannan zaki cigaba da zama da best a skull kamar yadda kike''' sannan zakiyi hankali kamin nadawo'''

Dariya tafashe dashi sannan tace nayi maka alkawari baran dinga sa mommah magana va 'nd I will olways be d best ''bt ba ukun baranyi maka alkawari va sbd kara haukacewa zanyi ''''tana gama fadar haka tafisge hannunta zata wuce Ashe haushi taji'''''

Binta sultan yayi yajanyo hannunta yace haba lil sis meye na fushi kuma? Harararshi tayi tace ai Kaine kullum kar'inka cemin banda hankali''' dariya yayi yace toh am sorry me hankali ''


Mtwe toh kadaiyi Sauri domin anfara shiga jirgi kar atafi amanta dakai'''sultan yamike rataye da jakarsa yana cewa aiko yatashi nasan zaki kaini ataki jirgin me saukar angulu"'""

Ta6e baki tayi sannan tace sainayi niyya'' rungumota sultan yayi suka nufo Inda su mahmud suke'''''' nan yaimasu sallama '''xuwa yayi akayi checking nashi sannan yawuce xuwa Inda zasu shiga jirgin''''

Miemie koh nan take hawayen daba taso suzubo suka fara kwaranya a idanuwanta ''shikenan yau yayanta mesonta yatafi yabarta 'ynxu ita kadai zatake rayuwa'''


Suna kallon sultan sanda yazo shiga jirgi cikin'' begen juna suke d'aga Mashi hannu shima yana d'aga masu''''

Minti shabiyar da shigarsu'' jirgi yafara shirin tashi''' cikin share hawaye Miemie tace Allah sarki yah sultan d'ina zanyi kewarka'''


Basu bar wurin va saida sukaga tashin jirgin ''sannan suka juyo sukayi gun motarsu _''''''



Acikin jirgi sultan bayan yazauna yad'aura belt '''bayan sunfara keta hazo' sultan gaba dai tunanin iyayensa da Miemie ya addabesa''' jiyake kamar yatsaida jirgin yasauka''''

Girgiza kansa yake 'yana mebawa kansa kwarin guiwa''' juyawa gefensa yayi domin ganin na kusa dashi'''''



Innalillahi wainna ilahiraji'un ''sultan ke furtawa ganin wacce kezaune kusa dashi ''' cikeda tsoro bakinsa sai rawa yakeyi '' yad'aga d'an yatsarsa yana nunata '' yana mie___mie_____ duk yadda yaso hada harufan sunanta abun ya gagareshi sbd tsananin rudewa da firgici daya shiga'''





*Ana tare*👌
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2⃣5⃣

Afirgice yake kallonta''' yana mie__mie ,,saidai ita wacce yakewa maganar bama shi take kallo va''' nima dai juyawa nayi domin ganin wacece tafirgita sultan hakan''''' habawa INA juyawa saida nakusan sakin fitsari sbd razana '' Miemie nagani zaune fuskarta dauke da murmushi''' cikin karkarwa na lalubi kasan kujera na shige domin kam al'amarin yafara tsorata ni'''''

Cikin tsoro da k'arfin hali sultan yace Miemie yaushe kika shigo jirgin nan ? Sai a lokacin tajuyo tadube shi fuskarta d'auke da murmushi' tace am sorry sunana maryam nt Miemie 'and I tink narigaka shiga cikin wannan jirgin musamman idan kadubi yadda muke zaune ''tabbas dakai karigani shiga a window side zaka zauna saidai kuma nariga ka''''

Cikin tsananin tsurewa dajin muryarta sultan yace toh naji'' amma inazakije ? Murmushi tayi tace misra'''ido waje sultan yace yin me? Ido ta tsareshi dashi na wasu seconds sannan tace ina ruwanka """ shiru yayi baisake magana va '''''

Kamar 4minutes tadubeshi tace meyasa ka shiga rud'ani daka ganni?  Cikin dakewa sultan yace ba rud'ani nashiga va 'mamaki kawai nakeyi'' mamakin me tace dashi? Yace mamakin kamanninki da kan'wata Miemie '' nama dauka itace 'saidai ganin yadda kika nuna ba ita bace yasa baranyi dogon magana va'''

Murmushi tayi tace miemie ? Kamar nata6a sanin me irin sunan awasu shekaru dasuka gabata 'saidai namanta Inda nasanta'''

Kallonta sultan yayi da mamaki afuskar sa yace ke ynxu shekarunki harnawa dazaki mance wani Abu daya faru shekarun baya' ai inaga a yanayin shekarunki abinda yafara shekaru biyar baya zaki Iya tunawa ''' amma bana tunanin zaki manta wani Abu sbd karancin shekarunki:''''

Dariya tayi tace kaike ganin k'arancin shekaru na 'amma Inada tabbacin nasan abubuwa dasuka faru shekaru tamanin da suka gabata''''''

Arazane sultan yadubeta '' Wanda koni Dana makale karkashin kujera saida na leko nakara kallon fuskarta''''  yace shekaru tamanin fah kikace?

Kai ta gyada masa alamar eh '''''_ shiru yayi kamin yad'ago yadubeta yace amma kinta6a mutuwa kindawo ne koh?

Hahhhhh ''''shine dariyar data fashe dashi Wanda ya matukar razana sultan da sauran mutanin cikin jirgin'' Niko dake kwaso rahoto 'kad'an yarage ban suma' va'

Kallon sultan tayi tace kayi shiru kawai''wani sirrin yafi kyau idan aka barshi ba'a tone va'' kallonta sultan yayi cikin rashin fahimta yace wani sirri kenan?

Girgiza masa kai tayi kamin tace kasan ka'kan'ka na biyar? Cikin gwalo ido sultan yace a'ah gyada kai tayi tace tunda Baka sanshi va ''baka bajin wannan sirrin'''


Haushi tafara bawa sultan 'yama za'ai taimasa wannan tambayar''' cikin jin haushi ya kalleta yace ke amma fah yar'rainin wayau ne ke kinsan ka'kan'ki na biyar d'inne?

Murmushi tayi tace nasan kakana na 25 kuma haryau cikinsu biyar ne suka mutu amma ashirin suna nan da ransu ''''


Sultan kam yanzu ya tabbatar gamo yayi danhaka ba abinda yakeyi azuciyarsa 'sai karantoh 'wa'innahu suleimanu wa'innahu bismillahirahmanir rahim''''''''':

Nema yakeyi yabar kujerar amma yakasa tashi 'yadda kasan anrike shi da gum haka yakeji'''' kallonshi tayi tace sultan gudu kakeso kayi?

Afirgice yagyara zama yace a'ah ingudu inje ena? Murmushi tayi tace Inda yafiye maka nan mana'''

Shiru sultan yayi baiyi magana va''''''',tace sultan zoka bani zoben hannunka ''kallonta yayi yace mezakiy dashi?  Cikin nurmushi tace sawa zanyi a hannuna'', girgiza kai yayi yace ai wannan zoben bana mata bane' and baran Iya kyauta dashi va'',
Dariya tayi tace sbd me? Bai amsata va, yajuyar da fuskarsa wani gefe daban''''


Sultan takira sunan shi' juyowa yayi yana kallonta 'gani yayi ta sauya daga kamannin Miemie takoma wata daban'''' gabansa ne yashiga fad'uwa '

Ahankali yafara matsawa 'kallonshi tayi tana murmushi tace sultan 'karkayi kokarin guduwa daga gareni domin nid'in inuwarka CE' ena tare dakai aduk Inda kake,,


Kallonta yayi ''murmushi taimasa tace sirrin dakakeson sani zan sanar maka'' saidai banaso ka tsorata' ka amince?,kai sultan ya gyada mata alamar eh''' murmushi tayi tace inhar kasake ka tsorata toh tabbas duk wata na'urar dake aiki cikin jirgin nan zaidena aiki na wasu mintuna Wanda hakan'zaijanyo wasu dayawa su shiga matsanancin tsoro'' sannan za'a samu rud'u sosai sbd baki dai jirgin zai 6ace hanya Wanda kamin kagama ganin wannan sirrin zaikai tsawon awa 72 Wanda a kiyasce kwana uku kenan'' sannan dole jirgin yakai kwana uku a hanya sannan zai6ace hanya domin koh tafiya zairinka yi cikin duhu'' Wanda hasken bare dawova harsai kagama ganin wannan sirrin"''


Cikin tashin hankali sultan yadubeta atsora ce yace nop kibarshi basai nasani va ' na hakura ' wani irin dariya tafashe dashi ' Wanda yasa hanjin cikin sultan yamutsewa '' a take yaji cikin na murdawa'''' so yake yamike yazaga toilet amma ganin yadda takafe shi da ido yasa shi 'kasa mikewa ''''''

Nan tafara cewa tunda kariga kaji yadda abun zai kasance dole kayarda kasan wannan sirrin 'domin na tabbatar zai taimakeka anan gaba''''



🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Miemie koda isarsu gd 'bata bari sunhuta ba tacewa salma tazo suwuce gd''_ mommah tace haba Miemie saikace ana korarki'''' dariya Miemie tayi tace su mommah manya kardai kice lallashina zakiyi indawo'',domin ko kinyi ba dawowa zanyi va'' saiynxu da kikaga yah sultan yatafi zaki wani lallasheni''


Dariya hafsa tayi tace toh tafi Allah yaraka taki gona'' nan suka fice xuwa gd'''



Suna sauka a napep sukayo cikin gd' a soro sukaga muntari yana tsaye yana ganinsu yafara shafa fuskarsa yana murmushi ' salma ko tana ganinsa jikinta yafara rawa ''tana 6oyewa abayan Miemie''' shikuma muntari ganin haka yasa shi fara dumfaro su 'yana kallon fuskar salma yana lasar le6ensa 'kamar maye"""
Salma ko ta kan'kame Miemie sai hawaye takeyi'''

Yana karasowa kusada su hannun sa yasa yacafko hannun salma Wanda tarike Miemie dashi 'yana wani irin dariya''' ihu salma tasaka tana Neman taimako''  itakam Miemie duk tarud'e tarasa abinda zatayi''


Dagudu ta 6an6are hannun salma ajikinta 'taruga cikin gida dagudu'''' aiko kmar jira yake yasake cafko hannun salma yana murzawa yana dariya ''' 
Da karfi yajanyota tafad'a jikinsa yashiga shinshinarta kamar wani tsohon zaki daya shekara baici abinci va""""





*muje xuwa 'ana tare*👌
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*ga dukkan masoyana na kwarai bana bogi va''nayi matukar farinciki da addu'o'enku agareni''alhmdlillah 'dama ance farat d'aya cuta ke shigar mutm amma sauki sai ahankali''ngd kwarai da addu'arku gareni akan samun lfyta '''masu cewa sundena karanta littafina ko aljannah za'a basu ,wannan damuwarku ce ni banroki kowa yakaranta va dama''inkinga zaki Iya ki karanta inbaki iyawa fyn' duniyar da fad'i Dama wasu nasonka wasu kuma suna k'inka ne ita duniyar gudanawa take harda zantsaya 6ata lokaci na wurin kushe kushe? Masoyana wad'anda suka damu dani da halin danake ciki 'ngd maku Allah yasaka maku da mafificin alkhairinsa'' nasan kuna sona koda littafi ko babu 'danhaka aryuwa idan Allah natare dakai sannan masoyanka na kwarai ma suna tare dakai 'toh bakada damuwa ''kamar yadda banida shi ayanzu ''fatan alkhairi ga dukkan masoyana aduk Inda suke*

*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2⃣6⃣

Miemie nashiga cikin gdn tashiga kwallawa baabaa Laure kira'' a tsorace baba Laure tafito tana tambayar Miemie ko lfy''cikin haki.irin na Wanda yagaji da gudu Miemie tace baa_baa muntari ne yakama salma a soro'''''. Salati baabaa Laure tasaki 'ba shiri tayi hanyar soron aguje '''

Baabaa asabe take d'aki itama tafito aguje tamarawa baabaa Laure baya'''

Asoron baabaa Laure ta comma muntari duk ya cukuikuye salma sai kokarin rabata da hijabin jikinta yakeyi''' ihu baabaa Laure tayi taje tana kokawar k'wato salma a hannunsa '''' azuciye yajuyo yana duban baabaa Laure ''' ganin batada niyyar sakin shi 'yasa shi sa d'ayan hannunsa yabugeta dashi''' aiko saiga baabaa Laure tai luuu a k'asa tafadi '' ga dukkan alamu suma tayi''''
Daidai lokacin baabaa asabe na k'arasowa ''tana ganin halin da baabaa Laure keciki gakuma salma da muntari ke kokawar rabawa da suturar jikinta'''''

Nan fah baabaa asabe tarud'e ''tashiga maganganu''' tana kaii jama'u ina kukene wai jama'u kufito mana 'kuzo kuyi ceton rayuka'''''' da Sauri muntari yajuyo kanta yana 'Jan salma da hannu d'aya sannan yana matsowa kusa da baabaa asabe',yana nunata da yatsa'''''

Baabaa asabe ko ganin yadda muntari ya dumfaro ta kamar kumurci yasata fara matsawa tana cewa 'kai muntari tsaya kaji mana '' karka ta6ani Dan annabi ''ka tsaya nawuce '' ganin bashida niyyar saurarenta ''yasa tafara kokarin ficewa daga soron'' aiko tasa kafa Zata ruga kenan ya cafko wuyanta'''

Shaketa yayi yana muzarai'''''''baabaa asabe koh ido waje sai kakarin mutuwa take ''tana had'a hannuwanta biyu alamar rok'o''''''' ga fitsari datakeyi sbd azabar matsar datasha''''

Shiko muntari sai muzarai yakeyi'''''' ihun salma ne yasa shi sassautawa baabaa asabe shakar da yaimata ' yajuyo yana kallon salma yana murmushi'''''.


Baba'kabiru ne yashigo shida tsoho zasu shigo cikin gdn ''ganin abinda ke faruwa yasasu dakatawa suna salati '' da Sauri baba kabiru yaje yadamko hannun muntari yana kokawar kwace baabaa asabe '''''shiko muntari ganin ba salma ce za'a kwace va yasashi Sauri sakin baabaa asabe '' saigata a k'asa faf''''''''
Nan baba kabiru yashiga kokawar kwace salma 'saidai abin yafi karfinsa domin koh muntari ko gezau da hannunsa baiyi va 'balle asa ran zaisaki salma''''

Baba kabiru yadubi tsoho yace baba saifa kasa hannu Dan wlh ban Iya 6an6arota ni kad'ai'''''. Tsoho koh ganin asheme masa mata gasu duk akwance yasa shi cewa inazuwa innemo maza kabiru wannan aikin bana mutm biyu bane''🤣🤣


Nan yafita nemo maza'''''' baabaa asabe koh dake kwance  sai numfarfashi takeyi ''ganin tsoho yafita saita kara rud'ewa 'tamike tana kokawar gudu sbd ganin yadda muntari ke zabga mata uban harara'''''
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*sister minal sak'onki ya isko ni har cikin gdna' kuma nagani naji dad'i kwarai nasan ke masoyiya ce ta kwarai'' ngd da k'auna inasonki irin sosai d'in nan 'insha Allah zaku rik'a jina akai akai''ana tare*👌


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2⃣7⃣

Kallonta sultan yayi yace Dan Allah kibarshi basai najiva ''cikin dariya tace dole kasani domin zai amfaneka anan gaba'''''

Dubanta sultan yayi yace naji 'amma gsky banida bukatan dukkan wani Abu dazaisa ashiga hakkin Dan Adam 'idan kikayi la'akari acikin jirgin nan bamu kadai Neva''' sannan Manson Allah s.a.w yayi hani da shiga haqqin Dan Adam'''''

Gyada kai tayi alamar gamsuwa ''tace shikenan sultan'insha Allahu bayan kwana biyu zandawo na sanar maka wannan sirri domin zai matukar amfanarka''''

Toh sultan yace ''sannan yamik'e xuwa toilet ''''koda yafito daga toilet d'in yanemi wannan maryam d'in baiganta va'' cikeda fargaba yadawo yazauna yana tunanin wannan al'amarin kamar a mafarki''""""



Tsoho nafita 'yahango wasu samari su uku zaune akan falalin kofar gdn ''ya fitosu yayi da hannu alamar suzo ''cikin hanzari suka taso '''tsoho yace kubiyo ni''''

Cikin soro sukabi tsoho''' suna shiga suka hango muntari damke da salma ga baba kabiru sai kokawar kwatota yake 'ga kuma baabaa asabe zaune ta takure gefe guda''inda baabaa laure ke sheme a sume''. Nan tsoho yace yaran su taimaka su kwato salma a hannun muntari'''

Nan suka shiga kokawa da muntari dakyar da sud'in goshi suka kar6o salma a hannun muntari amma ko sunsha naushi da duka'''''

Ana kar'6ota taruga cikin gd dagudu tana kuka '''yayinda suka rirrike muntari sai kokawar kwacewa yakeyi'''

Nan wad'an nan samarin da baba kabiru suka kinkimi muntari zuwa gdnsu'' yayinda tsoho yanufi matansa''''' duban baabaa asabe yayi yace ohh asabe sannu tsaya insamo ruwa a yayyafawa Laure kozata farfad'o ''Dan ga dukkan alamu ba k'aramin bugu tasha va' ' baabaa asabe binshi tai da kallo yamike zai shige gdn saiga Miemie hannunta d'auke da ruwa tana xuwa''' tsoho yace yauwa mairo yimaza ki kawo kar wani abun yafaru''


Dariya Miemie tayi tace kaii tsoho amma fah baabaa Laure taji maza''' dak'uwa tsoho yaimata sannan yakar6i kofin ruwan ''' yana xuwa yashiga yayyafawa baabaa Laure''  agigice ta farfad'o tana cewa kuxo'kuxo muntari zai kasheni ''saikuma ta mike tashige gd aguje''''

Miemie ko dake tsaye ba abinda takeyi banda dariya ''''tsoho Yakama hannun baabaa asabe tamike sukayo cikin gdn''''

A tsakar gdn suka iske baabaa Laure zaune tana shafa wuyanta ''Inda muntari yabuge ta'''' karasawa kusa da ita Miemie tayi 'tasa hannu ta danna Inda baabaa Lauren ke ta6awa''',a firgice baabaa Laure tafara ihu tana cewa wayyo yadawo 'Ku taimaka''

Dariyar da Miemie tafashe dashi yasata juyowa ganin Miemie ce yasata yin tsaki tana cewa ubanki mahmuda kikaiwa yaka 'shegiya me kama da mayu kawai''''''


Baabaa asabe kam baki ba magana saidai ta kalleka da ido '' sbd azabar shakar datasha 'yasa ko juyawa da wuyarta bata Iya yi'''


Tsoho dai zama yayi yai shiru yana tunanin wani irin abune ke damun muntari haka ''Kodai shaye shayen da ake cewa yanayi gsky ne''kodai harya fara ta6a Mashi kwakwalwa ne?   Kallon baabaa Laure yayi sannan yadubi Miemie yace tashiga d'aki takirawo Mashi salma ''''

Koda salma tazo'' idonta ya kumbura sbd tsananin kuka''' tsoho ya kalleta yace salma kiyi shiru kidena kuka ' kukan bashida amfani'''' so nake na tambayeki ko akwai wani Abu tsakaninki da muntari ne Wanda mu bamu sani va '' dahar yasa shi yake neman keta haddinki?

Cikin kuka salma tace wlh tsoho ni babu kome tsakaninmu'' asalima dah ko gaisuwa baya shiga tsakaninmu ''amma saigashi bansan dalili va yazo yana ketamin alfarma'''''' nan tasake 6arkewa da kuka''''''


Tsoho yace yishiru salma karki damu insha Allahu daga yau yatsaya'''''


Suna nan zaune''suka jiyo hayaniya a soron'' danhaka tsoho yamike zaifita' saiga habu d'an baba kabiru yashigo da gudu',yana haki ''tsoho yadubeshi yace kai habu lfyrka klw kake wannan gudun'''?

Cikin gajiya yace tsoho dama yaya muntari ne ya kufce a hannun su baba gashinan shigowa gdn nan waishi dole abarshi yazo yaga salman shi '' ynxu haka suna soro baba yakasa rikeshi shi kad'ai'''''

Habu nagama kai aya salma 'baabaa Laure 'baabaa asabe ko wacce tamike a 360 sukayi cikin d'aki suka saka sakata suka kulle 6am '''''''''''tsoho najuyowa yaga babu baabaa asabe ba Laure ba salma''''.

Dagashi sai Miemie sai habu'''' itako Miemie tana gefe ba abinda takeyi banda dariya ''''''' tsoho shima a tsorace yaita maza 'yariko hannun habu yana cewa habu zomuje mugani''' habu yace a'ah tsoho sakeni kar yaya muntari yahad'a dani Dan wlh baba ma ba karamin naushi yakesha agunshi va'''' 

A hautsine tsoho yaji cikinsa ya mur'da 'yadubi habu yace toh kai ba d'an uwanka bane baraka tsaya kataimaka masa va?  Habu yace ai shiyasa Nazo kiranka domin babana bare Iya rikeshi shikadai va' ' kaxo kasa masa hannu'''''''''

Wani wahalallen miyau tsoho yahad'e sannan yace da habu sutafi'''


Suna shiga soron suka hango baba kabiru manne da bango'' sunata kokawa da muntari'''

Da Sauri tsoho  yafice a soron ''yafita nemo mutanin dazasu sake taimaka wa'''yana fita baba kabiru na kiransa'' amma saicewa yayi kayya kabiru kad'an dakata na nemo maza 'domin ni ba iyawa zanyiva''' harma gwamma asabe da Laure akaina ''😂 🤣🤣🤣









*Ana tare*👌
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2⃣8⃣

Tsoho na fita yai kici6us da mahaifin muntari shida abokinsa sundawo daga unguwa kenan''' cikin hanzari sukaxo suna gaida tsoho bai amsa va illah gyada kai da yayi yace su biyo shi''' ba musu suka Mara masa baya''

A soro suka hango baba kabiru da muntari sai kokawa akeyi'' nan da nan suka isa suka rirrike muntari ''' tsoho yace yauwa kui maza Ku kaishi gd sannan kusaka mari Ku daureshi 'daurin talala zakui masa 'domin kuka sake kukai d'auri sako Sako wlh kuncewa zaiyi 'karshenta idan ya kunce kasheni zaiyi Dan na lura da irin hararar dayake yimin'''' barin wannan yaron akunce ba karamin bala'i bane agareni '''''

Nan su uku suka rirrike shi suka fita dashi xuwa gdn su''yayinda tsoho yashige cikin gd yana numfarfashi''''

Yana xuwa ysahiga buga kof'ar dasuka rufe 'cikin rawar murya baabaa Laure tace waye 'tsoho yace Laure kubud'e nine''' nan suka bud'e',zama a kasa tsoho yayi yana dubansu duk su ukun'''

Yace wato Ku ynxu da mutuwa ne dasai kubarni namutu kenan koh? duk sukai shiru''yace wato kunfi k'aunar ranku akaina kenan''lallai nayarda da bahaushe dayace so sone amma sonkai yafi''':
Juyawa yayi ga salma yace wato hardake danake son cetowa shine kika gudu kika barni koh? Toh ai shikenan 'banda ma Allah yasa nid'in jarumi ne aida bahaka ba'' yakamata kurinka koyi da jarumta irin nawa'''

Baabaa Laure tace kaii malam na tabbata sbd bai damk'o ka bane kaji irin azabar da mukaji shiyasa zakace haka Amma Allah yasa wataran cika dakai kaji abinda mukaji'''''
Cikin Sauri tsoho yace ba ameen va bakinki yasari d'anyen kashi 'kujimin mata da mugun alkaba'e''''

Miemie na gefe tana jinsu aiko ta tintsire da dariya tana cewa ohh ohh ohh 'gsky ameen baabaa Laure naga style d'in Ku saura na tsoho ne bangani va'' Allah yakar6i addu'arki wlh''''

A harzuke tsoho yamike yana cewa au mairo kema kinbiyewa Lauren kenan? Dariya tayi tace tab ni asuwa? Kawai inadai yine sbd karta ji haushi'''' to wai ma idan muntari ya dam'ke kar yazakayi?

Cikin jin haushi tsoho yace saidai ya dam'ki ubanki bani ba''kujimin ja'irar yarinya zaki tasani gaba da muggan al'kaba'iru'',🤣🤣🤣


Mikewa Miemie tayi tayi hanyar sashin inna amarya tana cewa yihakuri tsoho bani nakar zomon ba rataya aka bani'''''





Karfe uku da Rabi nadare jirginsu sultan yadira a kasar Egypt '''dayake garine ba irin kowanne va'' tamkar rana haka garin yake ''hasken fitilu takoina 'bazaka ta6a sanin dare ne lokacin va'' sannan mafiya akasarin mutanin garin duk suna waje kowa na harkokin gabanshi'''

Hamdala sultan yayi gameda godewa Allah daya kawosu lfy''' yana nan tsaye yana tunanin mutumin da abbansu yace zaixo yadauke sa yaji andafasa ta baya 'da Sauri yajuyo yana kallon Wanda yadafa shi''' ganin bak'in fata ne irinsa 'yasashi murmushi'''

Mutumin yace sultan barkanka da zuwa k'asar Egypt"""gyada kai sultan yayi alamar amsawa''' nan suka sa kai xuwa gdn mutumin''''

Bayan sun isa wanka sultan yayi yarama sallolin da ake binsa sannan aka awo masa abinci ''baiwani ci dayawa va '''ya kwanta cikin minti biyar bacci yadaukesa""



Cikin kwanciyar hankali yake baccin sa' sbd sanyin AC dake ratsa dukkan sassan jikinsa''

Cikin barcin yafara jin 'ana cewa yah sultan nayi farin ciki da saukarka lfy''ynxu hankalina zai kwanta'' kayi barcinka cikin kwanciyar hnkli ' ina tare dakai'' su mommah da abba suna kewarka ,,,sai anjima""*"

Firgigit yabud'e ido domin jiyayi maganar kamar a kunnensa akeyi''', waigawa yashiga yi yana Neman ta enda maganar ke fitowa amma baiji kome kuma va''''''''

Ahankali yafurta nima ina kewar mommah na da abbana ' harma dake my lil sister'''




Kui hkr da wannan akwai gajiya atare dani 'baran iya typing dayawa va' so sorry ' naji dad'i da yabon da wannan littafi yake samu daga gareku ngd ''





*Ana tare*👌
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
    🤡                  🤡
  🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
   🤡🤡🤡🤡🤡
    🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2⃣9⃣

Tsoho da dukkan iyalansa ne zazzaue a farfajiyar gdn sa' inda suke tattauna batu akan muntari'' Mahmud mahaifin Miemie yace nidai a nawa tunanin kamar muntari nada ta6uwar hankali domin wannan abin da yakeyi baiyi kama Dana mai hankali va'' abinda zaifi a shawarce ad'aukesa akaishi asibiti ayi bincike agano abinda ke damun kwakwalwarsa''''

Shiru wurin yayi kowa da abinda yake ayyanawa a zuciyarsa'

Tsoho ya jinjina kai yace mahmuda bank'i ta takava amma ni sai nake ganin kamar wannan al'amarin bana asibiti bane'' nafi zaton rauhanai ne''''

Mahmud yace a'ah baba mugwada kaishi asibitin agani'idan baiyi va saimu dawo a jaraba na gida '''da wannan shawarar aka watse akan gobe za'a kai muntari asibitin murtala ''

Haka ko akayi'' washe gari da safe Mahmud da baba kabiru suka shirya aka dauki muntari zuwa asibitin murtala'''inda dakyar ya amince yashiga motar domin ya tu6ure sai cewa yake shi lfyrsa klw ba abinda ke damunsa shi lfyrsa klw''''

Koda suka isa likitoci sun duk'ufa akanshi wurin yin bincike 'har kusan awa hudu suna binciken kwakwalwarsa 'saidai su basuga wani Abu dake damun kwakwalwar muntarin ba''''

Nan suka fito '''sukaiwa Mahmud da baba kabiru bayanin suba suga kome dake damun kwakwalwar muntarin va'' nan dai suka baro asibitin jiki asake''''

Akan hanyarsu ta dawowa ne muntari yadubi Mahmud yace baba wlh ba abinda ke damuna lfyta klw''' harararshi Mahmud yayi yace lfyrka klw amma kake son ka kashe mutani koh?  Ido waje muntari yace kisa kuma baba? Wlh ko k'uda banason kashewa balle mutm'', Mahmud yace to meyasa kakeso kaciwa salma mutunci da kullum saika cakumeta kanaso kai mata fyade?
Cikin fargaba muntari yace wlh baba ni baruwa na akanme zanwa k'anwata haka ? Kaii Allah yatsare ni da aikata irin wannan mummunan aikin'''
Bansan meyasa va 'sai naga a rirriko ni ankawo ni gd and'aureni komeyasa haka baba?

Kallon kwayar idon shi Mahmud yayi domin ya yatabbatar ba rainin wayau muntari zaimasa ba''' saidia ganin yadda idanun muntarin suka kad'a xuwa jah alamar yanason yin kuka ya tabbatarwa da Mahmud da gskyr abinda muntari yake fada'''

Cikin sanyin jiki Mahmud yadubi baba kabiru 'yace toh wannan wani irin sarkakkiyar al'amari ne? Kodai gskyr tsoho ne dayace akwai rauhanai aciki?

Baba kabiru ya jinjina kai yace toh Allah ne masani ynxu dai saimun koma sannan musan abinda za'ayi domin wannan Abu ba karamin damuwa bane'''''


Da haka suka karaso gd 'nan sukaiwa tsoho bayanin kome ''tsoho ya jinjina kai yace dama nafada maku wannan al'amarin ba kawai bane ''amma kubar kome a hannuna zuwa nan da sati biyu idan malam sadi yadawo zaiduba al'amarin'''

Da haka suka yanke shawara Inda ba'a barin muntari yafita ko nan da can'''




*EGYPT* sultan zaune yana duba wasu litattafan addu'o'e ''dawowar shi daga skull kenan yahau duba littafin''' baki daya hankakinsa yayi nisa cikin abinda yakeyi'

Jiyayi anturo kof'ar dakin ''zubawa kofar ido yayi yaga ne shigowa''' wani matashi ne yashigo bare wuce sa'anshi va''' binsa da kallo sultan yayi harya samu wuri yazauna""

Yadubi sultan yana yimasa sallama nan sultan yamika masa hannu sukai musabiha ''bayan nan wannan matashin yacewa sultan shi d'an makarantarsu ne kuma yaga Crs d'insu d'aya da sultan danhaka yazo domin su kulla abota ''nan ya shaidawa sultan cewa sunan shi ameer nan dai sultan ya amince da ameer Inda suka zauna suja cigaba da yin nazari akan littafin da sultan d'in ke karantawa'''


Abota maikarfi yashiga tsakanin sultan da ameer Inda cikin sati biyu suka saba''duk Inda zakaga sultan ameer natare dashi'' ko lectures suke d'auka tare suke zama ''nan fah suka zamantoh kamar yan'uwa na jini''

Idan iyayen ameer suka kirashi haka zasui tafira yana basu labarin sultan ''nan fah yan'uwan ameer suka saba da sultan awaya duk lokacin dazasu kira sai sunyi magana da sultan'' hakama a fannin iyayen sultan duk sadda hafsa da Mahmud zasu kira sai sunyi magana da ameer'' hakan yasa shakuwarsu ta sake ninkuwa ''kullum sultan saiya bawa ameer labarin k'anwarsa Miemie da irin rigimarta 'haka ameer zaitayin dariya ,,yace toh waini inatake shiga kodai makarantar kwana takene ? Naga inmuna waya da mommah da abba bana jinta saidai najisu kubra,,,

Dariya sultan yayi yace ai ynxu bata gdnmu takoma gdn kakanmu wai ita barata Iya zama da mommah ba 'tunda ba sonta mommah takeva'''
Dariya ameer yayi yace lallai wannan miemien yar'darga ce''

Sultan yace idan nasa memory a wayata zaka ganta ''rigimammace ta karshe''' ameer yace wow inason haka 'inama ace jawaheer itama haka take Aida munrinka kwasan yan'kallo ,,,saidai ita jawaheer wata irice 'wacce gaba dai arayuwarta magana ma bata dameta va''' tunda ta taso haka take batada hayani ya ''saidai kuma idan taga anayin hayaniya haka zata zauna taita kallo tana dariya ''amma ita baraka ta6a jinta va'''

Dariya sultan yayi yana cewa dama muyi sanjen sister's Dan wlh ni Miemie ta ishen dough ina sonta sosai amma tana damuna wasu lokutan''




*Nigeria* baba wai ya maganar malam sadi ne harynxu bai dawo bane? Cewar Mahmud'' jinjina masa kai tsoho yayi yace eh amma yace tsakanin yau da gobe yana kan hanyarsa'''' danhaka kaje ankunce muntari Barin shi da mari babu dad'i 'abarshi yasamu sukuni yau zuwa gobe''

Dahaka Mahmud yaje gdnsu muntari ya kunce masa Marin da aka d'auresa dashi'' muntari yadubi shi 'yace baba kaima kayarda banda lfy koh kamarsu babana koh?

A'ah Mahmud yace masa 'sannan yace kar kwantar da hankalinki muntari ' lfyrka lau'' share hawayen idonsa yayi yace ngd baba''
Nan suka fito da Mahmud yaje yadebi ruwa yashiga bayi donyin wanka'''



Dare mahutan bawa'''' karfe daya nadare baabaa Laure tamike daga barcin datake yi'' domin xuwa tai fitsari'' tana saukowa daga gadon datake kwance"' tahango mutm zaune yana kuma ga dukkan almau magana yakeyi ''

Ido Takara murtsukewa tana sake duban wanda ke zaunen saidai bata Iya hango kome sai Zara zaran hakora farare da dogayen farce'''''

Cikin tsoro baabaa Laure tafara kiran Miemie Miemie  ''amma ina Miemie bata tashi va'' nan takoma kiran salma amma itama bata tashi va'''


Gani tayi mutmn yamike tsaye 'nd hakoransa sai kara haske sukeyi sannan ga dukkan alamu kara matsota yakeyi''

Cikin Sauri ta haye saman gadon ta kwanta 'taja bargo tana rufe fuskarta dashi'''.  Kusan minti biyar bataji komeva 'hakan yasa tayaye bargon fuskarta''

Subhanallah '''ganin mutumin tayi kwance kusa da ita '''' ba shiri tamike tsaye saman gadon'' tana cewa wa_wa _ye  ,,muntari kardai ace fasa k'ofar nan kayi ''' hak'ora tagani suna sheki alamun anai mata dariya''

Kara rud'ewa tayi tana cewa na rok'eka da Allah muntari kafice daga nan '''sannan ni menai maka dazaka xo gareni? Kalleni fan tsofai tsofai dani ajli ko ynxu ko anjima amma kace nizakaiwa fyade dan annabi karabu dani ''wayyo uwata wayyo ubana'' waitunda fararen k'afafuna ba aimin fyade ba saida Nazo gangara''' dan annabi karka keta min haddi'''cah nake gun salma kazo gatacan ni ba' ita bace kai hkr kaji''


Wani irin tsawa aka daka mata dayasa ba shiri tazauna ''''''cikin kakkausar murya akce'kinga nai maki kama da muntari ne?

Sunana duna naxo d'aukar fansa akanki ne' domin ke bakiji kin iya fitar dare 'kullum akaina kike fitsari''nayi maki kashedi bakiji va '' dan'haka  yau saina d'auki fansa akanki domin murmurdaki zanyii''


Hannu baabaa Laure tasa akai tana cewa wayyo dan annabi oga duna tsaya kaji'' wlh inka murmurda ni mutuwa zanyi''' cah nike kwanaki Kaine kaita motsamin jiki ''''ynxu kuma sbd rashin imani zaka murmurdani ''dan annabi kai hkr ''wlh indai fitsarin darene daga yau nadena fita gwamma nayi akwance'' amma kai hkr basai ka murmurdani va'''


Ke naga kina wasa dani ynxu zakiy Dana sanin fitsarin da kikai min'' nan take yad'aga hannunsa sama nan take wani iron haske ya bayyana a hannun nasa''  da Sauri yajuyo yana shirin watsa mata hasken a fuska kenan ' saiga wani dogon hannu yamiko 'yarike wannan hannu na duna''  cikin wani irin razana duna yashiga ihu''' nan take wannan hasken na hannunsa ya a6ce'''


Nan duna yashiga kokawa da wannan hannun saidai hannun shikadai keta ka'da duna'' haka sukaita dambe da wannan hannun kamin daga bisani duna yabi jikin bango ya6ace ''sannan wannan hannun shikuma ya6ace ''


Itadai baabaa Laure na zaune tana kallon ikon Allah dough acikin duhu ake abun amma tana hango hannun dake kokawa da duna'''


Aiko tanajin shiru tamike a 360 tafito tsakar gd tana kiran tsoho'' tsoho daketa faman shar6an barcin as saiji yayi ana kwalla masa kira' cikin rawar jiki yatashi yafito yana kekowa ta window yaga wake kiransa '' dashike akwai hasken farin wata nan yahango baabaa Laure '' tsaye sai tsalle takeyi''da Sauri yafito yana tambayarta lfy'' bata tsaya amsa shi va taruga cikin dakinshi dagudu'''

Nan yabita yana tambayar lfy :amma still bata ko kalleshi va'''  ganin barata amsa shi va 'yasa shi kwanciyarsa batare daya sake bi takanta va'''''

Can sunfara bacci baabaa Laure tahango duna na shirin shako mata wuya' ''da Sauri tasaki wata irin ihu 'Wanda yai sanadiyyar tashin tsoho a bacci'' yana tambayan lfy?

Cikin firgici tafara Kiran duna_duna  tsoho yace waye kuma duna Laure? Ciki. Firgici tace Allah yahad'aka da duna _duna ''

Tsoho kam yafara firgicewa yace ba ameen va Laure ''kiji mugun Abu 'keda kika jaji6oshi tak'are maki ke kad'ai '' haka kawai zakizo ki manna min mugun Abu waishi duna ''toh ba ameen va wlh"""







*Ana tare*👌
[18/10 7:58 am] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
     🤡                 🤡
 🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
     🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha wakili
*Mrs ahmed*

*ma'abota karanta littafina inamai baku hkr na tsaiko da ake samu 'tunfarko nariga nashaida maku halin danake ciki 'inafata kuna fahimtata ngd 'kuci gaba da kasancewa da ni*

*dedicated to friend bee kalbi Miemie*

Page3⃣0⃣

A tsorace tsoho ya kwanta cos baki dai jikinsa 6ari yakeyi ganin yadda baabaa laure ta firgice lokaci d'aya ya tabbatar cewa ba k'aramin abune duna va 'tunda gashi har tana ambaton Allah ya had'ashi da duna'''' duk su biyun sun kasa bacci inda baabaa laure takasa rufe ido shikuma tsoho ya tsorace'''''


*washe gari*  da asubah kamin akira sallar farko misalin karfe hudu mahaifin muntari yaxo kor gidan tsoho yana bugun kofar kamar zai 6alla ' tsoho daya samu bacci yasace shi a firgice yatashi sbd jin yanayin bugun kofar 'ga dukkan alamu bana lfy bane ''toh kodai yan'fashi ne? Tambayar dayake yiwa kan'sa kenan'' baabaa laure itama a firgice tamik'e tana cewa tsoho bugun kofa nakeji'' cikin sanyin murya tsoho yace jeki bud'e kiga kowaye'' ahaukace ta dubeshi tace lallai ma wlh ba enda zani '''

Sunan nan zaune sukaji bugun k'ofar yakara tsananta ba shiri tsoho yamike yabude kofarshi yafito
Yana xuwa bakin kofar yafara tambayar waye''' sama sama yakejin ana cewa baba nine kabude muntari ba lfy gashi can kwance rai hanun Allah ''' da sauri tsoho yabude k'ofar yana tambayar meya sami muntari?
Cikin sauri Baban muntari yace wlh tun karfe biyun dare bamuyi bacci va """sai ihu yakeyi yana bada hkr wai wani yayi hkr ya yafe masa yanayi yana kuka '
Tsoho yace wanene wannan toh? Girgiza kai baban muntari yayi yace nima bansani va wlh'' dasauri suka fita tare da tsoho ,
Tsoho yace kirawo mahmuda yaxo ynxu '''
Nan baban muntari yafiddo wayarsa yashiga kiran mahmud '' ringing biyu yad'aga yana tambayar lfy nan baban muntari yamikawa tsoho wayar'
Tsoho yacewa mahmud yayi sauri yaxo gd ba lfy 'munari jiki yatashi''


Koda suka shiga gdn a tsakar gd suka iske muntari ya durkusa yana cewa kayi hkr wlh baran sakeva 'kuma nibansan alak'arku va daban,,,,,,,,,,,,,,,,,,,kamin yak'arasa bakinsa yajuye yakoma gefe hannunsa yashiga murmudewa '' yanason yin magana amma yakasa'''

Faduwa yay awurin yana juyi ' Kan kace me nunfashin sa yafara tsayawa dakyar yake jan numfashin''' dagudu tsoho da babansa suka rufu akansa suna kiran sunan shi 'yayinda mahaifiyarshi da sauran kannensa suka fito suma suka shiga kiran sunan sa' suna jijjiga shi amma ina numfashin nasa yariga yafara nisa , dasauri mahaifinsa ya sunkuce shi xuwa waje daidai lokacin mahmud na xuwa aiko da sauri suka sakashi a mota sukayi asibiti'''


suna isa aaibitin sun bude motar zasu d'aukosa kenan sukaji hannunsa da jikinsa ya sake ' take mahaifin'sa yadubi mahmud yace basai munfito dashi va mukoma gd kawai''
Cikin rashin fahimta mahmud yace bangane mukoma gd va 'bayan munriga mun iso asibitin'',
Shiru baban muntari yayi kamin yadubi mahmud yace :babu muntari ,rai yayi halinsa '
Innalillahi wainna ilaihiraji'un shine kalmar da mahmud yake nanatawa ,,da sauri yashiga jijjiga muntari amma ko motsi ba yayi''

Kifa kansa yayi asaman murfin motar yana ta'ajjabin wannan al'amari ''' jiki a sanyaye suka shigo motar suka juyo xuwa gd 'suna karasowa ana shiga masallaci 'danhaka suka bar gawar acikin motar sukai alwala suka shige masallaci '''

Bayan an idar da sallan ne 'tsoho yadubesu fuskarsa da alamar tambaya ,mahmud ya girgiza masa kai' amma shi bai fahimci abinda mahmud d'in yake nufiva'' danhaka yamike yafita mahmud yamara masa baya""'

Awaje tsoho yafara tambayar ko ambasu gado ne? Mahmud yace a'ah baba saidai muntari rai yayi halinsa 'muna karasawa yana cikawa'' ynxu haka gawar tana cikin mota""

Salati tsoho yashiga yi '' da sauri ya isa inda motar take domin gasgata maganar mahmud 'nan yakama k'ofar yan kokarin budewa amma dayake arufe take bai iya budewa va' saida mahmud yaxo yasa key yabude '' saidai abin mamaki babu gawar muntari acikin motar''  mahmud bailura da babu gawar va '' saida tsoho yace kai mahmud dama wasa kakemin koh'''

Da sauri mahmud yace a'ah baba wlh ba wasa bane bakaga gawar bane kodai yana motsi ne 'yana maganar yana latsa wayarsa ''' tsoho yace toh aini banga kome cikin motar va mahmuda'''

Daidai lokacin baban muntari na k'arasowa '' afirgice suka shiga duba gawar muntari amma basu gani va' cikin tsananin tashin hankali dawani irin firgici " mahmud yace toh ina gawar tashiga ? Baban muntari shima yace aimun barta amota yaza'ai ace kuma ynxu babu ita'? Sannan ba'a bude mukabar motar va'' saida muka rufe koena',sannan babu alamar anfasa motar ne aka fito'''

Innalillahi wainna ilaihiraji'un tsoho ke maimaita fada 'sbd abun yafara fin karfin tunaninsa 'to ena gawar tashiga ne ? Wayazo yadauki gawar? Kodai muntari ba mutuwa yayi va?
Toh taena yafita acikin motar?




*Muje xuwa readers ynxu aka fara shiga cikin labarin kuci gaba da sambada min addu'ar samun lfy nikuma naita sambado maku typing ""sannan comment naku zai kara karfafamin guiwa*




*Ana tare*👌
[19/10 2:49 pm] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
     🤡                 🤡
 🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
     🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha wakili
*Mrs ahmed*

*aunty maijidda musa ngd da k'aunarki ga wannan nvl en Allah yasaka'''nima ina k'aunarki irin sosai d'in nan*❤


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*

Page3⃣1⃣

Nan suka shiga neman gawar muntari amma sama ko kasa sun rasa'' hankali atashe mahmud yashiga kiran sauran yan'uwansu awaya yana shaida masu halin da ake ciki''''' mutanin unguwa ma ba'a barsu abaya ba wurin nemo gawar muntari ' duk edan sunxo wucewa sukaga su mahmud sai sun yambayesu abinda ke faruwa' aiko kan wani lokaci har unguwa tafara cika da yan'neman gawa'''
Can cikin gd labari yakai masu 'nan suka shiga matsanan cin tashin hankali ' '

Har kusan karfe bakwai da rabi ana neman gawar muntari amma ba'a ganiva ' hankalin kowa yagama tashi ' dawowa akai kor gdn tsoho aka shimfida tabarma aka zazzauna ana jimamin wannan abu daya faru'''



*EGYPT* karfe goma da rabi na safe 'sultan tafe shida ameer sunfito daga hostel zasu shiga skull'' suna cikin tafiya suna fira , ta baya sukaji anyi masu sallama danhaka suka juyo domin ganin wanda ke sallamar''

Mamaki ne karara ya bayyana afuskar sultan cikin murmushi yace muntari ? Shima muntarin murmushi yayi yace na'am sultan kana mamakin ganina koh? Gyada mashi kai sultan yayi yace sosaima 'mekazoyi a egypt? Cikin dariya muntari yace nida ogana ne mukazo narako shi zai gudanar dawani aiki awani company ,shine natuna ai kaima nan kake karatu 'shine nace bara naxo mugaisa'naga dan'uwa na ,,,murmushi sultan yayi yace aiko naji dad'i wlh ' amma gashi kuma zamu shiga skull muje nakaika d'akinmu kazauna kamin mudawo kaji''

Girgiza kai muntari yayi yace a'ah karka damu nima ba dadewa nazoyi va 'nadai zo ganinka ne 'kutafi babu damuwa zandawo wani lokacin''
Murmushi sultan yayi yace pls ka gaidamin da kowa da kowa 'da my lil miemie nd pls karka rika dukanta kaji? Dariya yayi yace naji bansake dukanta ma gaba daya''' nan sukai sallama suka tafi''


*NIGERIA*Shabiyu na rana tayi anraba yan'sanda takoena ana neman gawar muntari amma ba'a samuva' yan'uwa da abokan arziki anshiga tashin hankali sosai ' inda mahaifiyar muntari ke kuka tana cewa ataimaka akawo mata gawar d'anta tagani da kanta 'taimasa addu'ah ,amma shiru kakeji babu gawar muntari babu alamun sa 'dan kaf cikin unguwar nan saida yan sanda suka bincika amma basu ganiva''


Har la'asar ana abu daya' danhaka tsoho yatara dukka family d'insa a farfajiyar gdn sa''' nan akaita jajantawa yan'uwa abinda yafaru 'daga bisani tsoho yace , shifah wannan al'amarin yana d'aure masa kai da tunani' yaza'ai ace gawa ta 6ata ba'a ganta va' ga dukkan alamu akwai wani abu dake 6oye wanda mu bamu saniva ' saidai  ina umartar kowanne daga cikinku daku tsananta bincike akan wannan al'amarin ,domin agano bakin zaren'Sannan ina ganin wannan zaman makokin da akeyi bashida amfani tunda bamu da tabbacin mutuwar tasa 'musamman idan mukayi la'akari da 6atan gawarsa" da haka aka watse kowa da abinda yake sak'awa acikin ransa''


Miemie da salma zaune cikin daki 'kowacce tayi tagum tagum'' salma tadubi miemie tace ynxu ina gawar muntari zata shiga ?,wayaxo yadauke shi? Kodai ma ba mutuwa yayi va?
Miemie tace oho ni inazan sani 'ke bakima ji dadi ba koba kome aizaki huta da tijarar dayake maki'' girgiza kai salma tayi tace ko kad'an bana murna sbd kome muntari zaimin dan'uwana ne baranyi fatar wani mugun abu yasame shi va''''

Shiru miemie tayi tace hakane amma tabbas abaki kike fadan wannan maganar amma a zuciyarki bahaka bane'' kuma idan kin musa zan iya fada maki abinda zuciyarki ke ayyanawa '' ido waje salma ke kallon miemie domin tabbas abinda miemie tafada gsky ne saidai ya akai tasan abinda ke xuciyarta?

Lallai gara tayi shiru kar miemie ta tona asirin zuciyarta''''''' bata sake magana va ''miemie tace salma ynxu saiki saki jikinki domin babu muntari balle yatakira maki' yanacan lantsandan 'kema inkina bukata kina iya binshi'''😂


*washe gari* da safe haka kowa yatashi da tsammanin ganin gawar muntari amma shiru kakaji kamar an aiki bawa garinsu'''' inda hankalin mahaifiyarsa yakai matuka wajen tashi 'gaba dai tafita hayyacinta ' sai rok'o takeyi akawo mata gawar d'anta tagani''

Mahmud kam yakasa koda bud'e motarsa domin koda daddare dazasu wuce gida cewa hafsa yayi taxo su shiga adaidaita danshi bare iya shiga motarsa va'' sbd gani yake kamar muntarin na ciki ko kuma gawar zata dawo'haka suka koma gd amma basuyi bacci va ,mahmud yakasa bacci wanda dalilin hakan yasa hafsa itama bata iya barcin va''


Sultan kwance a dakinsa yana hutawa shida ameer 'kamar antsikare shi yamike yadau wayarshi yashiga kiran numbern mommansu 'saidai har wayar takare ruri ba'a d'auka va'' nan yasake kira still ba'a dauka va' abun yabashi mamaki saiya sake kiran na abbansu 'shima harya kare ruri ba'a dauka va'''duban ameer yayi yace ameer ji wani abun mamaki tundazu sai trying numbern mommah da abba nakeyi amma basu d'auka va komeyasa ? Ameer yace toh kabari xuwa anjima saika sake kira mana mayb dey re busy ne''''

Kan dole sultan ya hkr 'suka cigaba da fira' ji sukai ana buga masu k'ofa nan ameer yatashi yaje yabud'e ''wanda yai sallamar yabashi hannu suka gaisa 'suka shigo d'akin tare ''
Ganin wanda suka shigo tare yasa sultan saurin mik'ewa fuskarsa da murmushi yace a'ah dama baku tafi va? Shima murmushi yayi yace eh wlh oga yace saigobe zamu tafi shiyasa nace bara naxo mui fira da d'an uwana kamin natafj'' nan sultan yacika da murna ' duk suka zauna suna fira cikin annashuwa""

Sultan yadubi muntari yace yauwa zanbaka sak'o ka kaiwa my lil miemie kace mata inasonta sosai nd ina missing nata tunda ita bata sona''' nan yamik'e da nufin d'auko sak'on sai muntari yarik'e masa hannu yace dakata kaji'' aiba gd zamuyi va daga nan misra zamu tafi kuma ina ganin zamu d'auki lokaci me tsawo kamin mukomo nigeria 'mezaihana ka aje sak'on agunka dan gudun karnaje na salwantar dashi'?
Jinjina kai sultan yayi yace hakane kuma '' barshima zanbawa abokin abbanmu inzai tafi saiya kai mata'''


Muntari bai bar hostel d'insu sultan ba 'sai bayan magrib ''wanda ameer dake sauraren firarsu duk yak'osa muntari yatafi sbd Shi amatse yake yafad'awa sultan abinda yabashi tsoro'''

Sultan na dawowa daga rakiyar muntari ameer yatareshi 'yana cewa sultan anyako wannan muntarin mutm ne?
Cikeda mamaki sultan yace meyafaru ?ko meka gani?
Ameer yace gani nayi gashi nan zaune kan kujera amma kuma bana ganinshi ajikin madubin dake fuskantar kujerar saidai nahango kujerar amma ba mutm akai''

Cikeda zaro ido sultan yace me 😳😳
  Wani irin magana kakeyi ne ameer? Ameer yace wlh gsky nake fada maka kaima dan dai baka lura bane''





*Ana tare*👌
[30/10 4:41 pm] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
     🤡                 🤡
 🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
     🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi Miemie*

Page3⃣2⃣

Da sauri sultan yaja hannun ameer yana cewa zomuje tunkan yayi nisa mugansa''' dagudu suka fice a d'akin sukabi hanyar da sultan yaimasa rakiya ' sunyi tafiya sosai amma ko kurwansa basu gani va inda ameer harya gaji da gudu''' wuri suka samu suka zauna suna maida numfashi sultan yadubi ameer yace amma fah baici ace muntari yayi nisan wannan tafiyar damukayi va ' sbd awnawa da irin gudun damaukayi''
Ameer yace aikam 'mu hkr kawai mukoma dan nikam nagaji'
Haka suka juyo zuwa xuwa hostel kowannensu na haki"


*Nigeria* da safe bayan tagama aikinta tashirya itada yaranta suna jiran mahmud yafito domin xuwa family house ' hannu tasa tadau wayarta tana dubawa ganin misscall dayawa yasata mamakin yaushe ma aka kira 'tana dubawa taga sultan ne nd tunjiya yakira'' batare da 6ata lokaci ba tashiga kiransa'''

Ringing biyu yad'auka cikeda farin ciki yace mommah na ina kuka shiga keda abba tunjiya inata kiranku ba wanda yad'auka ' ajiyar zuciya tayi tace sultan bamu cikin hayyacinmu shiyasa bamu d'auka ba nd wayarma bata tare damu''
Cikin damu sultan yace meyafaru mommah meya fiddaku cikin hayyacinku?😳.

Cikin damuwa hafsa tace wani babban al'amari ne yafaru jiya wanda yatada hankulan dukkan ahalin tsoho''' cikin k'aguwa sultan yace mommah menene wannan abun pls fad'amin'
Nan hafsa tabashi labarin kome tundaga farko har xuwa mutuwar muntari da 6atar gawarsa'''''dayake tunda suka fara wayar a handsfree yake ameer najin duk abinda ake fad'e ''''aiko yanajin mutuwar muntari da 6atar gawarsa dagudu yamik'e zaibar d'akin sultan yajanyo shi yadawo da baya ' yace wlh saikaji k'arshen labarin ' cikin rau rau da ido sultan yace pls kabarni nafita karnai mafarki ''
Ko kallonshi sultan baiyi va yaci gaba da tambayar mommansu ko'anga gawan ynxu '' tace ai hrynxu ba'a gansa va ynxu hakama gdn tsoho zamu tafi muji a ena aka tsaya''''
Nan sultan yace ok tafadawa abbansu zaikira shi anjima yad'au wayarshi'' nan ta amsa da toh sukai sallama''

Sultan na aje wayar suka k'urawa juna ido shida ameer 'kana ganin yadda ameer yayi xurum da ido kasan a tsorace yake' sultan yace kai farar kura ,munhadu da fatalwar muntari ne fah ''inko ba fatalwa bane to aljani ne''
Da sauri ameer yace kaii sultan yi shiru dan annabi nifah ynxu hatta d'akin nan tsoro yake bani ''''

Haka suka zauna jungum jungum ameer duk yabiyatakure 'sultan yadubeshi yace kaifa kafaya tsoro saikace wanda yahad'u da mugun abu' ameer yace tomenene inba mugun abu ba 'wlh dama ni tunda naga muntarin nan jikina yakasa aminta dashi ashe ko ba karamin abune atare dashi va''



Bayan fitowar mahmud hafsa tadube shi tafada masa sultan yakira nd yace zaikirasa anjima 'nan yace ok barima inda suka karasa gdn tsoho zaikira sultan d'in ''

Bayan isarsu gdn akai yan'gaishe gaishe dayiwa juna jaje ''nan mahmud yafita xuwa waje inda sauran yan'uwansa suke xaune'''. Bayan yazauna ya fiddo wayarsa yashiga kiran layin sultan ringing biyu sultan yad'aga'
Bayan sungaisa ne sultan yace abba idan kana kusa da mutani ne kad'an matsa kad'an sbd zamui wata magana dakai'

Nan mahmud yamike yakoma jikin motarshi yatsaya 'sannan yacewa sultan yana jinshi'''
Sultan yace abba mommah ke fad'amin wani lbr mekama da tatsuniya wai muntari yamutu kuma ba'aga gawarsa va?
Mahmud yace eh ba tatsuniya bace gskyr abinda yafaru kenan''' sultan yace amma abba kasan wani abu kuwa?
Mahmud yace a'ah saika fada '''sultan yace wlh tlh abba muna tare da muntari jiya yaxo wurina har bayan magriba muna tare'' cikin rashin fahimta mahmud yace wani mutarin kake magana akai waima?

Sultan yace muntarin mu wanda kukace yamutu 'cikin mamaki mahmud yace yaishe yaxo?sultan yace tunsafe yaxo guna lokacin zamu tafi lecture harmukayi sallama dashi akan zaitafi  saidai kuma bayan dawowar mu daga skull saigashi yasake dawowa har bayan magrib muna tare dashi muna hira''''

Da sauri mahmud ya isa gun yan'uwanshi yasaka wayar a hands free '''sultan yacigaba da cewa ''harnace zanbashi sak'o yakawo wa miemie saiyace min wai ba gd zasu dawo ba daga nan wani kasar zasu sake nufa shida oganshi'''

Bauan naraka shi nadawo sai ameer yake cemin shifah baiyarda da wannan muntarin ba sbd tun sanda yashigo yazauna a dakin 'tagaban madubi ba'a ganinsa ''' nace da ameer banyarda va nan ameer yace muje munemo shi agani in karya yakeyi ' amma koda muka fita dagudu munyi nemansa bamu gansa va '''''''
Nayita kiran lambarku baku d'auka va'' saidaga baya mommah tad'auka shine take fad'amin batun rasuwar sa da 6atan gawar ' saidai banfad'a mata abinda ake ciki ba nace zankiraka'''

Ba mahmud da wayar ke hannunsa ba hatta da yan'uwanshi dake sauraren batun sultan saida cikin kowa yaduri ruwa bama kamar tsoho da kakeji sautin kukan da cikinsa yakeyi'''🤣

Cikin wata wahalalliyar murya mahmud yacewa sultan bari zankiraka '''nan yakashe wayar yana duban fuskar yan'uwansa '''cikin damuwa yace kunji wata sabuwa''

Tsoho yace wannan tafi gaban sabuwa saidai gagaruma ''  shiru duk sukayi kamin babban yayansu baki dai' yace wannan al'amarin akwai sarkakiya acikinta ' inaga abinda zaifi dacewa sultan yaje yanemo inda yake da zama sannan musan abinyi''
Mahmud yace taena zainemo shi bayan ba fada masa inda ya sauka yayi va'

Tofah wannan wani irin cakwakiya ce haka ''





*Ana tare*👌
[01/11 6:49 pm] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
     🤡                 🤡
 🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
     🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi Miemie*

Page3⃣3⃣

Haka sukaita tunane tunane daga karshe suka yanke shawarar barasu fad'awa kowa wannan al'amarin va harsai Allah yasa angano inda muntari yake''
Da wannan batu suka bar gdn tsoho saidai kowanne zuciyarsa da al'ajabi da tsoro bama kamar tsoho dako motsi yaji sai cikinsa ya murda azatonsa muntari ne ''

Acikin gd kuwa baabaa asabe ba abinda takeyi banda kuka tana cewa shikenan tarasa jikanta muntari inda baabaa laure keta faman rarrashinta da sauran mutani''



Tundaga ranar da sultan sukai waya da mahmud yaketa binciken inda zaigano muntari saidai hakan baisamu ba 'sbd duk inda yake tunanin ganinshi baisamu ba'' haka sukaita yawo shida ameer amma babu ko burbushin muntari'

Haka suka gaji suka hkr ''a nigeria kuwa kullum mahmud jiran kira na musamman yakeyi daga sultan ko Allah yasa andace sunganshi amma shiru kakeji''

Bayan sati hudu 'family na tsoho sunriga sun fidda rai da ganin muntari kuma sunriga sun tabbatar yamutu ' bakin cikinsu shine rashin ganin gawar tasa''
Kowa yaci gaba da harkokin gabansa kamar yadda aka saba'''





*bayan shekara biyu* abubuwa dayawa sun faru kadan daga ciki sune 'anyi auren salma itada kamal jikan baabaa asabe '''saikuma soyayya data 6ullo kai tsakanin mahmud mahaifin miemie dawata bazawara makwabciyarsu mesuna baraka inda mahmud baki dai yamaida hankalinsa ga soyayyarta yadena kula da iyalansa kamar yadda yasaba adah can '' hafsa tashiga damuwa sosai inda duk tabi tarame domin mahmud yajuya mata baya itada ya'yanta''
Shi kawai burinsa yaga ya auri baraka yakawota gdn shi'''

A 6angaren baraka kuwa dama ba karamar shedaniya bace domin babu bokan dazai fito dabatasan shi va 'a kalla aurenta zaikai biyar dazarar tagama talauta mijin zata nemi yasaketa,inko yaki to karshenta saidai awayi gari aga gawarsa''
Wannan labarin da hafsa tasamu yasa tashiga matsanancin damuwa domin ta tabbatar mijinta yana cikin halin ha'ula'e ''

Ana cikin haka mahmud yaxo mata da labarin aurensa nan da sati biyu masu xuwa''hafsa ta girgiza matuka 'amma haka tadake tace Allah yanuna mana'' 6angaren inna amarya koda mahmud yaje mata da batun karin auren nasa batayi naam da zancen ba' amam dankar tashiga hakkinsa yasa taimasa addu'ah akan Allah yasa ayi a sa'a'''nan mahmud yashiga shiry shirye baji bagani' inda hafsa tadukufa da addu'ah ga ubangijinta tana neman agajinsa''


Miemie zaune itada baabaa laure suna fira gwanin birgewa kamin baabaa laure tadubeta tace oh ni miemie ashe zakiyi hankali ,da can fah yadda kikasan mahaukaciya haka kike amma gashi ynxu kindawo daidai koda yake shekaru bai bar komeva''' tsaki tayi tace nikuma cah nake zaki dena magana tunda kina gab da mutuwa amma harynxu kin kasa denawa wlh ki kiyayi ranar da walakiri zaimaki xuwan bazata''' tafi baabaa laure tazubawa miemie abaya tana cewa yar'banza saikisa yaxo d'in shegiya mai mugun alkba'e"" miemie koh ganin yadda baabaa laure ta birkice yasata kwashewa da dariya tana cewa su baabaa laure ba'ason maganar mutuwa''

Suna nan zauneTasi'u yashigo yanemi wuri yazauna yana duban miemie yace sister meya had'aki ne da k'awar taki 'dariya miemie tayi tace ai wannan matar batason zancen mutuwa shiyasa kaga muna fad'a
Yace to tunda bataso aisaiki rabu da ita' miemie tace wlh bare yuwuva dole ai zancen mutuwa ita datake gab da rami harma zatana wani Cewa batason zancen mutuwa, wlh sai anyi saidai tamutun''' naushi baabaa laure takai mata tana cewa saikizo ki kasheni shegiya me mugun abu kawai' keni wlh kizo ki koma gdn ubanki ni nagaji da zama dake wlh shegiya mekama da k'wak'wa '''

Dariya miemie tayi tace ai wlh ba inda zani zama daram dakam babu tafiya koena '''tasi'u yamike yana kallon miemie yace sister xomuje kirakani wani wuri ''batare data kalleshi va tace kaii yah tasi nifah banason yawan fita wlh'''caraf baabaa laure tace aiko shiyasa harynxu kika rasa meshin shina ki 'gaki dai kyakkyawa takarshe amma ba meso''kinyi kwantai'' tsaki miemie tayi tadau mayafi tana cewa kanki akeji 'yah tasi mutafi kaji''

Baabaa laure tace oho dai sai afkin iyayi amma ba masoyi 'nan da wasu watanni dazarar kingama jarabawa zamui sadaka dake kowa yahuta'''
Dariya miemie tayi tace haba saikace zamanin aurenki da tsoho da aka lankaya mashi ke '''
Mikewa baabaa laure tayi tabi bayan miemie dagudu tana cewa ubanki aka lankayawa shegiya kawai'''' tasi'u dai dariya yayi domin ganin dramar dramar tasu bame karewa bane'''






*Ana tare*👌👌
[03/11 8:29 pm] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
     🤡                 🤡
 🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
     🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi Miemie*

Page3⃣4⃣

Bayan fitar tasi'u da miemie tsoho yashigo cikin gd'yasamu baabaa laure zaune kan tabarmar da miemie ta tashi 'shima zama yayi kusada ita 'yace laure ina mairo take? Bata nan taraka tasi'u cewar baabaa laure 'gyada kai tsoho yayi yace toh Allah yasa adace baabaa laure tace dame?
Tsoho ya gyara zama yace dama tasi'u ne yazomin dawani batu kan cewa shiyana son mairo a had'asu aure kamar yadda aka had'a kamal da salma''
Afirgice baabaa laure tadubi tsoho sannan tace tab saikace a film d'in hausa wai a had'a miemie da tasi'u kaima kasan bame yuwuwa bane sbd asabe ba yarda zatayi va' tsoho yace dake asaben itace megidan ko kuma itace yaran dabarata yarda ba '
Barikiji kije kisameta kifada mata domin ni nayanke shawarar had'asu daga sun amince da junansu toni Nawa fatan alkhairi ne danhaka kema kifad'i alkhairi ko kiy shiru'''
Nan yamike yafice yabarta zaune tana kwallawa baabaa asabe kira''koda fitowar baabaa asabe ta shaida mata abinda tsoho yace tsaki baabaa laure tayi tana cewa toh ayi mana can su suka sani tunda dai tasi'un ne yace yaji yagani ai shikenan 'sannan inbanda sakarci irin na tasi'u ina shi ina miemie yarinyar dabata da maraba da k'wara 'ni dan annabi kubarni naji da matsalata ,,nan takoma d'aki ,,



Miemie da tasi'u kan hanyarsu 'tajuyo tadube shi tace wai ya tasi ina zamuje ne naga sai lula tafiya mukeyi kamar zamu bar garin' murmushi yayi sannan yace aimun iso inda zamuje ma 'nan suka nemi gun wani dakali suka zauna ' tasi'u yadubi miemie yace sister dama fah bawani rakiya zakiy min ba ' sonake kawai kizo muyi wata magana dake'
Gyada kai tayi tace inajinka ya tasi ''gyaran murya yayi yace nasan dai kema auren salma da kamal yana baki sha'awa kamar yadda nima yake bani koh?
Kallonshi tayi kamin tace eh yana birgeni musamman yanda naga ya kamal yana kula da ita sosai ''murmushi yayi yace dama zaki bani dama nima nakula dake kamar yadda kamal ke kula da salma'' kallonshi tayi cikin rashin fahimta tace bangane mekake nufi va'
Murmushi yayi yace i mean kiyarda dani 'ahad'amu aure kamar yadda aka had'asu salma 'muma muzam haka''
Murmushi tayi tace kai ya tasi kodai dan kaji baabaa laure namin gori ne yasa kazomin da wannan maganar ? A'ah ko kadan hakan dana fada haka nakeso shiyasa cewar tasi'u''' miemie inaso ki amince dani wlh naimaki alkawarin zanbaki dukkan kulawa zan k'aunaceki fiye dakowani namiji sannan zanbaki dukkan farinciki'''

Shiru yabiyo bayan wasu mintuna''kamin miemie tad'ago idanunta tana kallon tasi'u dashima yatsareta da ido'' haka kawai taji itama tafarajin wani abu azuciyarta' murmushi tayi tace shikenan ya tasi kabani lokaci nayi tunani akan haka '' murmushi yayi yace Allah yasa tunanin yazamtoh me alkhairi'''haka suka juyo xuwa gd ''



Bayan sati daya 'bikin mahmud yagabato sai shirye shirye yakeyi' su baabaa asabe sai azar6a6i akeyi kan mahmud zaikarawa hafsa kishiya' miemie koh tunda taji labarin auren mahaifinta ta tada bala'en zata koma gdnsu 'baabaa laure tace aiko baki isaba 'sbd ubanki zaikara aure shiyasa zakice zaki koma gdnku da can danaita mitar ki koma aicewa kikayi baki koma saiynxu sbd kina bakin ciki da auren da zaiyi '''

Harararta miemie tayi tace keni dallah kimin shiru wani auren zanwa bakin ciki? Dama akwai alkhairi ne aciki shine zanyi bakin ciki 'amma wannan auren yadda kikasan bakar kunama za'a kawo gdn haka nake ganin wannan auren'' baki bude baabaa laure tace iye lallai yayi da uwarkice ai barakice bakar kunama va' murmushi miemie tayi tamike tana cewa aibaraki ganeva dayake kwakwalwarki tariga tajuye jira kawai kike amaki signing kitafi barzahu'''. Tana gama fadar haka tafice dagudu ' baabaa laure tace ubanki ne za'ai wa signing bani va ' shegiya kawai''




*kuyi hkr da wannan naso yafi haka Allah bainufa ba*



*Ana tare*👌
[14/11 12:26 pm] Me Kosai✍: 🤡                          🤡
     🤡                 🤡
 🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
MURMUSHIN AJALI
     🤡🤡🤡🤡🤡
     🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi Miemie*

Page3⃣5⃣

Rana bata k'arya saidai uwar d'iya taji kunya 'tabbas hkn danko gashi yau an d'aura auren mahmud tare da amaryarsa baraka ,dangi duk ancika a gdn sai gagijewa akeyi
Hafsa daketa faman zirga zirga ko kad'an afuskarta bata nuna damuwa ko wani kishi va faram faram takeyi da kowa'

Karfe takwas nadare yan kawo amarya suka iso inda dangin miji aka fito tarbarsu su baabaa asabe ne kan gaba ,baabaa laure ma ba'a barta abaya va ,bayan ankai masu abinci da abinsha nan aka gaggaisa sannan dangin ango suka fara watsewa ,nan baabaa asabe suka fito suma zasu tafi ,neman miemie baabaa laure tashiga yi waitaxo suwuce amma tarasa ganinta hakan yasa taiwa hafsa magana akan tanemo ta nan hafsa tacewa baabaa laure taduba dakinta tana ganin tana ciki,
Batare da 6ata lokaci va baabaa laure tayi d'akin tana shiga ta iske miemie kwance tai daidai bisa gadonta ga dukkan alamu bacci takeyi' duka baabaa laure tazuba mata tana cewa eh yar'nema kwanciya ma kikazo kikayi toh mike mutafi gd,
Murtsuke ido miemie tayi tadubi baabaa laure tace muje wani gdn? Baabaa laure tace gdn dakika fito 'murmushi miemie tayi tace banzuwa kiy tafiyarki yau gdn ubana zan kwana kuma babu wanda ya isa yahana ni inkuma da akwai inason ganinshi,baki bude baabaa laure tace eye toh koh ni na isa inhanaki danhaki tunkan narufe idona nabude kitashi mutafi,
Kallonta miemie tayi tace tunwuri gwara kitafi dan wlh inhar kika bari raina ya 6aci to tabbas kema saikin kwana a gdn nan ,
Haka kawai zakixo kidameni da masifa bakisan dalilin dayasa zan kwana ba amma duk kinbi kin isheni kitafiyarki abinki'

Baabaa laure tacs toh ran naki ya6aci d'in sannan baran bar d'akin nan ba batare dakeva' tsaki miemie tayi sannan tace kanki akeji ni dakika gani akwai aikin dazanyi cikin daren nan danhaka banason damuwa idan kingama surutan naki ki kwanta domin babuke babu xuwa gd'

Baki bud'e baabaa laure tace kujimin shegiyar yarinya wiatana da aiki cikin dare halan dai ke d'in kinshiga sikiri ne ko? Dariya miemie tayi tace oho ke kika sani dai tai kwanciyarta'
Mikewa baabaa laure tayi tana cewa to barin kira uwarki ai ita barakiy mata musu ba ,juyawa tayi zata fita saidai me tana murd'a k'ofar tajishi a kulle juyowa tayi da mamaki tana kallon miemie tace ke ubanwa yakulle k'ofar nan? Miemie ko kallonta bataiva saima gyara kwanciya datayi'
Haka taita surutu amma kanzil miemie bata ce ba illa barci ma data fara ,
Haka baabaa laure tashiga magiya da rok'on miemie akan tabude mata k'ofar tafita amma fir miemie tashare ta 'harta gaji tazauna bakin gadon tana antayawa miemie ashar amma ko kallo vata isheta va'

Awaje su baabaa asabe sunyi ta jiran baabaa laure amma shiru basu ganta ganin har karfe tara da rabi yayi yasa baabaa asabe tace sutafi idan baabaa lauren tafito tabiyo su'

Haka baabaa laure takaraci mitarta amma babu cigaba 'harta fara gyangyadi,miemie nabude ido taga sai gyangyadi baabaa laure keyi danhaka tai dariya tasa hannu tahankad'ata kan gadon :'




Bayan shigowar mahmud da abokansa guda biyu dasuka rakoshi d'akin amarya 'sun sayi baki sannan sukayi addu'ar samun zaman lfy da zuri'a day'yiba  daga nan suka tafi ' nan mahmud yakirawo hafsa tazo ,bayan taimasa sannu da dawowa 'dubanta yayi yace toh hafsa ga yar'uwarki nan dan allah ina rok'on ki dakui zaman lfy banda tada tarzoma da husuma  duk da dai nasan ba halinki bane amma kuma banida tabbas akan ko kin sanja sabon hali,
Shiru hafsa tayi tana ssuraren shi waisaikace ba mahmud ba wanda ko bak'ar magana adaha bata ta6a shiga tsakaninsu ba amma gashi ynxu ya takarkare yana gaya mata magana,

Ganin hafsa batace komeva yasa shi cewa toh kitashi kitafi saida safe, ba musu hafsa tamike zata fita ,amaryar ko ganin hafsan xata fita tai caraf tace inada magana hafsa bata juyova illa tsayawa datayi tana sauraren mezatace,
Nan tafara cewa ni inada doka dazansa maki duk ranar girkina ko sannu banyarda yahadaki da mijina ba sannan ban lamunci kishiga kitchen ba sai abinda nakawo nabaki zakiy amfani dashi keda ya'yanki inafata kina fahimta?

Murmushi hafsa tayi sannan tace naji amma tunda ba zamanki nakeyi va wannan dokar taki bazatayi aiki ba harsai wanda nake zaman shi ya aminta da haka'

Kallon mahmud baraka tayi taiwani far da ido nan take mahmud ya daburce yashiga cewa kinga hafsa zaman lfy yafi kome ki amince da abinda tace kawai sbd ni duk abinda baraka tafada daidai ne agareni'
Da mamaki hafsa tadubeshi tace haka kace shikenan tai ficewarta,

Nan suka zauna shida amaryar sa ,yabude kazar dayaxo daita suka fara ci cikin nishadi irin na sabbin ma'aurata,

Bayan kome ya kammala ne suka wuce suka kwanta batare da sun gabatar da sallar da annabi yakoyar da kowasu ma'aurata dayiva 'nan suka shige duniyar ma'aurata ,mahmud jin kansa yake kamar yana duniyar sama sbd wani irin yanayin dad'i daya shiga jiyake duk duniya babu macen datakai baraka niema da dad'i
''


Basu bar junava sai wuraren karfe biyu 'shidinma sbd barakan ne data fara nuna alamun gajiya tafara yimai kukan shagwa6a badan yasova ya kyaleta''
Yana sauka yashige bayi Yayi tsarki sannan yafito yaja bargo ya kwanta cikin minti biyar bacci yadauke shi baraka da dama tunda yabarta take kwance tai lamo kamar me bacci ,tabude idanunta ganin bacci yariga yad'auke sa yasata mik'ewa a hankali tasuako daga kan gadon tasa hannu karkashin gado tadauko wani leda baki  tamike tsaye tafito xuwa falo sadaf sadaf take tafiya harta fito kofar dazai sadata da waje tana xuwa tamurda kofar tabude'

Yana budewa tafita xuwa farfajiyar gdn ,bayan wani bishiryar fruit tanufa  tana xuwa batare da 6ata tym ba tashiga haka rami agurin'' bayan tagama haka ramin tabude ledar tadauko wani ruwa a leda tasaka acikin ramin sannan tabude wani kullin tafito dawani farin kyalle jikinshi duk madubi sai d'aukar ido yakeyi gawani gashi da'aka kulla ajikin madubin touch na wayarta ta kunna ta haska fuskarta dashi tana murmushi tafara cewa mahmud kazamtoh nawa nikad'ai kazam me biyayya ga dukkan umarni na karka bijiremin ,hafsa dake da ya'yanki kunzama bayina daga yau saina lalata rayuwarku hahaha,tana gamawa tajefa acikin ramin sannan tarufe,,

Waige waige tashiga yi sannan tamike takoma cikin gdn tarufo k'ofar ,,

Miemie dake kwance sai dariya takeyi ita kad'ai tace haba dai baraka kinyi kuskure wlh ,da sauri tabude k'ofar tafito cikin falon ,saida tak'arewa koena kallo a falon sannan tabude kofar fita'

Inda baraka ta binne wannan tsubbun tanufa tana xuwa tashiga hak'on ramin nan tafito da duk abunda baraka tasaka aciki sannan tanufi bayan gdnsu .tana xuwa tafasa wannan ruwan tazubar sannan tasa ashana ta k'ona wannan farin kyallen da gashi da madubin dake hade ,bata bar wurin ba saida ta tabbatar kome yak'one sannan tajuya takoma cikin gd'

Koda shigarta d'aki ganin baabaa laure tayi zaune tana rarraba ido ,murmushi miemie tayi tace mekika tashi yine da wannan daren ?
Harararta baabaa laurr tayi tace ubanki natashi yi 'ina kikaje da wannan daren?
Rausayar dakai miemie tayi tace aina fad'a maki akwai aikin dazanyi a daren nan shine naje na aiwatar nadawo,,ido waje baabaa laure tace dan annabi kifadan gsky kodai kinshiga maitan da ake bada labarinsa ne ?
Dariya miemie tayi tace eh mana ya akai kika sani? Baabaa laure tace ai gani nayi baki nan shine nake tunanin ko meeting kika tafi'''

Tsaki miemie tayi sannan tabuga k'afa tana cewa ohh shit ,da sauri baabaa laure tace meyafaru?  6ata fuska tayi tace Allah oganmu ne nagun meeting yabani haushi wai saidai nakawo babana asha jininsa shine na roke shi akan abarmin babana zanbada tsoho amma fir mutumin nan yak'i wai saidai nakawo wanda nafiso .nikuma nayi tunanin duk duniya babu wanda nake so sama dake amma baran iya bada keba' sbd ina matukar k'aunarki, ynxu haka fada mukayi da sauran yan'meeting d'in sunce koma kawoki su sha jininki kosu manna maki hauka da bara'a iya maganinta ba ,ynxu nakasa samun mafita dan Allah baabaa kifad'an mafita''

Subhanallahi wal'hamdulillah Allahu akbar shine kalmar da baabaa laure ke furtawa bayan fitsari datakeyi ,da sauri miemie tadubeta tace lah baabaa meyafaru kike fitsari?
Kallon miemie tayi idonta face face da hawaye 😭
Tace ynxu dan annabi kirasa wacce zakiso saini ? Narokeki dan k'aunarki da annabi ki koma kifada masu kin tsaneni kuma duk duniya ba wacce kika tsana kamar ni kinji?
Miemie cikin hawaye tace baabaa saidai muyi hkr domin aikin gama yariga yagama dan sunriga sun yanke shawarar xuwa d'aukar ki ,shiyasa ma nashiga matsanancin damuwa lallai baabaa zanyi kewarki sosai wlh'''

😳😳ido baabaa laure tabude tace haba mutuniyata dan annabi kidenamin irin wannan wasan hawan jini zai iya kamani' hade fuska miemie tayi tace aw kindauka wasa nake maki kenan 'to bara kiga gsky'' nan tadaga hannunta sama tana wani irin surkulle .kan wani lokaci saiga kwarya yafad'o saman hannunta ,habawa Baabaa laure Naganin haka tayi bakin kofa tana kokawar bud'e kofar amma anriga andatse, cikin gwalo ido take duban miemie tace
Wlh nayarda amma dan annabi kiymin rai wlh banason mutuwa ynxu haba ke kuwa meyayi zafi haka daga shigarki saiki badani 'mika mata kwaryar miemie takeyi amma ita kuma sai matsawa takeyi .harta hadu da bango ,miemie tadube ta tace baabaa inkina so kirayu toh ki kar6i jinin nan kisha domin shikaidai ne zai iya tseratar dake daga hukunci oga ,jinhaka yasa da sauri tasa hannun takar6i kwaryar zatakai bakinta sai miemie ta dakatar da ita tana cewa wannan jinin dazaki sha jinin mutani dari ba d'aya ne aciki danhaka kina shanyewa kema kinzama irinmu'

Wayyo nan take baabaa laure tayarsa da kwaryan tana kuka ,,cewa take wannan ai bala'e ne yaza'ay nazama mayya ,kekam miemie zama dake bakomi aciki sai tarin tsiya , tsofai tsofai dani ace ina maita wlh gara na haukace  yafi,,

Dariya miemie takwashe dashi tace angama nan da wayewar gari zaki haukace inaimaki maraba da sabuwar rayuwa'
Kuka tasaki tana birgima akan gado tana ta zagin miemie itako miemie sai dariya takeyi mata'


Ahaka miemie takwanta tai barcinta itako baabaa laure sai safa da marwa takeyi  acikin d'akin tana tunanin meye mafita agareta dan harga allah ita bata shirya mutuwa ba sannan bata shirya haukace wa va' ahaka dai tayankewa kanta shawara kan cewa da asuban fari zata bar gdn ,gara takoma kauyensu in sun hkr tadawo domin tanada tabbacin inhar tazauna tofah ba makawa sai d'ayan biyu yafaru''"



🤣🤣🤣🤣 *su baabaa laure tsoro international leader*


*masoya kuci gaba da hkr dani ,nasan kunayi ku k'ara akan nada*  *ina sonku sosai irin sosai d'in nan*



*Ana tare*👌



Download Murmushin Ajali Littafi Na Daya From Page 1 To 35